*👄👄ZAƁIN ABBANA!👄👄* *NA* *Ummeey muhammad lawan* *DASHEN ALLAH* *WRITER'S ASSOCIATION📚📚* {D.A.W.A} https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* Bismillah rahamanin Rahim ya Allah yarda nafara wanan Littafin cikin. K'oshin lpy Allah kabani Ikon kamallawa cikin K'oshin lpy. *WANAN. LITAFIN. NA SADAUKAR DASHI NE GAREKI. YAR..UWA RABBIN JIKINA FATIMA ZARA MOMY. MU.ALIN ALLAH YA BARMU TARE.* Page *1&2* "UMMEEY wai haryaxu baxaki daina wannan tunaninba?". Ko sokike saikijawa. Kanki wata matsalla?' ummeey a kullun inason kixamo Mai mik'a lamuranki ga' Allah domin shine" xaikawo Miki d'auki cikin lamuranki.' ummeey bakisan i'rin tashin hankalin. Danake. Shigaba indan Naganki. Cikin. Wanan yanayin." D'ago. Kai ummeey tayi ta d'aura. Dara daran" idanuwanta akan mama Wanda suka cika tabb.... Da k'walla.' Cikin. Muryarta Mai. Sanyi. Tace kiyi. Hak'uri" mama nima. Hakan Tana faruwa ne bada son Rai naba.......! Mama. Xan. Hak'ura. Da haydar. Xan karb'i xabbin da Abba yamin kodan, Naga nafaran tamasa. Rai," mama xankasace. Mai. Biyyayah a gareku?, Koda kuwa hakan xaixamo sanadiyar. Rasa. Raina nidai a kullun burina. Naganku cikin. Farin cikin". "Tashi. Tayi cikin. Takunta Mai d'aukar. Hankali ta Isa. Inda. Mama take" ta durk'usa. A'gabanta Tana. Mai share. Hawayen dasuka. Bata mata fuska., tace k'iyafemin mamana insha. Allah baxaki sake ganina. Acikin. Damuwaba namiki. Alkawari mama.", Jikin. Mama yayi. Sanyi take taji tausayin. D'iyar Tata yakamata, cikin wanin i'rin yanayi.mama Tace ummeey Allah yamiki" al-barka yarda. Kika. Xab'i farin. Cikin. Mahaifinki. Fiye da naki ummeey hak'ik'a. Ke "Yan.ce Tagari" wace. Duk wata uwa. Xataso ace kinkasace D'iya agunta. Ina ma" ace inada hanlin Daxan iya cika mikin burinki Ina ma ace a'kwai wata hanyar daxanbi wajan ganin burinki. Yacika. na auren Wanda kike muraddi." wlh ummeey da a'kwai hanyar. Daxanbita. kodan kema Naganki cikin farinciki ama. Kashh babu. Wata hanya data. Rage Mana ummeey UMMEEY' abbanki. Yana. Da. Tsauri,. Akan. Ra'ayinsa. abbanki. Kaifi. D'aya ne idan. Har" yafad'i. Magana toh Saiya. Aikatashi UMMEEY kiyin Hakuri A matsayina na mahaifiyarki inajin ciwo a cikin Raina a kan aure. Daxa.a'miki. Nawanda bakya son ama" inajin ajikina wanan. Aure. Xaixamo. Al-kairi. A rayuwarki Kallon mama UMMEEY, tayin. Tarik'e. Hannayeta tace kidaina. Fad'in haka mamana tun da. Har Abbana ya a'minta da muhammad toh nima xanyi k'ok'ari. Nakoyawa xuciyata sonsa kodan nafarantawa. Abbana Rai nasashi cikin. Farin cikin Kuma. Ina Mai farin cikin da xab'in Abbana..! Murmushi. K'arfin. Hallin ummeey tayi. Tace. Mama wai. Yaukan Mai xamu. Dafane?" Mama. Wanni. Sanyi. Taji. Yana. Ratsata, harcikin. Xuciyarta" tabbas samun. "ya "ya nagari Babar. Ni'imace. A rayuwa Allah ka.axurta mu da "ya."ya nagari amiiiiin ya Allah Mama tace ummeey nabaki. Xab'in duk abuda kikaga yadace kidafa mana. Cikin jin dad'i. Tace toh mama. Wuta tahura. Ta. D'aura. Shikafa. Da wake da Mai da yaji. Bata wani Bata lokaciba. Takamalla pillat. Ta d'auko taxuba musu dama tare suka Saba cin sunacin abincisu. Cikin farin ciki da kwanciyar hankalin........... By ummeey Muhammad lawan...✍🏽*👄👄ZAƁIN ABBANA👄👄* *BY* *UMMEEY MUHAD LAWAN (UMMU AFNAN)* *DASHEN ALLAH* *WRITER'S ASSOCIATION📚📚* {D.A.W.A} https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* ```Dasunnan. Allah. Mai. Rahama. Maijin kai. Ya Allah yarda. Nafara. Wannan LITAFIN cikin kwoshin lpy Allah kabani inkon kamalawa cikin koshin lpy amiiiiiin ya Allah.``` WANNAN. LITAFIN. SADAUKAR WANNE GAREKI YAR UWA RABBIN JIKIN FATIMA ZARA MOMY MU.ALIN ALLAH. YABAR.MU. TARE Page *3&4* ___“Suna cikin hiransu ita da mama. Abba ne yayi. Sallama yashugo a' tare suka amsa" sallama suka yimasa sanun da dawowa" Abba ya Amsa cikin farin cikin ummeey taje tad'auko Masa abinci" da ruwa a kofin tace. Abba ga abinci cikin jin dad'i yace yauwa sanu da k'ok'ari mamana." kamar kuwa kisan yuwa nakeji. murmushi mama tayi tace toh gashi Kuma abunda kafi son ?yar.taka ta dafa", a gidan cikin jin dad'i Abba yace madalla lalai kinkyauta? mamana." "Juyawa tayi daniyar tafiya sai Abba yace Ina Kuma xakije?', kixauna kijirani inason xamuyi magana." ciki ladabi tace toh Abba samu guri tayi ta xauna." take tajin xuciyarta nabugawa addu'a takeyi acikin ranta, Abba nagama cin abinci kallonta yayi yaga yanayinta duk ya canja gyaran" murya yayi yace ummeey inaso, kisanar Dani wane irin hukunci Kika yanke daga ne da xab in danayi Miki Na had'aki aure da muhammad?" Ummeey idan har bakyaso wannan aure toh inason kisanar Dani domin ni baxantab a yiwa 'ya.ta aure dolleba..! Ummeey nagartarki" da nutsuwarki da tarbiyarki shine yasa D'an uwana abdallah yaga yadace yahad'aku aure da yayanki Kuma banaji akwai wani abuda, abdallah xai nema aguna harna i'ya hanashi ama idan bakyason muhammad baxanyimiki dole ba......¡ Hawayen datake b'oyewane suka xubo daga idanuta ciki wani i'rin yanayi tace Abba na amince da xab'inka." nayarda kuhad'amu aure da yayana...! Xan xauna dashi xayi Masa biyayya i'ya i'yawata cikin jin dad'i Abba yace Allah yamiki albarka tashi kijeki shima yayannaki xaixo anjima saiku fahinci juna dama muriga da mun tsaida ranar nanda sati uku xa.ayin bikin.... Mama da tuda yake magarna batace komaiba ama jin yace har sun tsaida" ranar bikin Saida taji babu dad'i Ummeey ko k'afafunta kasa d'aukarta sukayi saboda irin tashin hankalin da tashiga durk'usawa tayi a gun tagagara motsawa ko Ina wai itace akasaka ranar aurenta Kuma bada haydar ba". innallillahi.wa.inna.illahir raju.u dama haka rayuwa take kowa da irin tasa jarabawar", Mik'ewa tayi Tana tafiya a'hankalin tamkar wata maran lpy d'akita tashige tafad'a kan katifarta. cikin tashin hankalin Taceya Allah kabani hak'uri da juriya a'kan abuda yake damuna ya Allah kasayayamin xuciyata naxamo Mai biyayya ga Abbana nacika Masa burinsa", Tana cikin wannan halin barci Mai nauyi yayi awun gaba da ita, cikin barci tafara mafarkin Haydar cikin wani, mawuyacin halin miko mata hanu yayi yana cewa ummeey ki dawo gareni kece farin cikina ummeey mutuwa xanyi kawai sai ya fara tari take jini yafara fita tabakins." xubewa yayi a'k'asa sumame wani Kara ummeey tasaka wada yayi sanadiyar farkawanta mamane tashigo da sauri cikin tashin hankalin" domin bak'arami tsorata mama tayinba kalon ummeey wace duk tabi tajik:e da xufa" Mama tace ke ummeey lapiyarki?. kuwa cikin kid'ima tace mama inaji a jikina haydar Yana cikin wani mawuyacin halin. kullun nakwanta barci sainayi mafarkinsa a wani irin yanayi takarashe maganar cikin kuka......... Mama tace ki kwantar hankalinki, ummeey ai shi mafarki ba gaskiya bane" mafarki annabawa ne gsky a hakade mama takwantarwa da ummeey hankalinta tacigaba da mata nasiha akan yarda da k'addara Mai kyau ko akasin haka". Ummeey de tadauki nasihar da mama tayin mata hartasamu nutsuwa acikin xuciyarta Tashi tayi tashige bayi tayin wanka ta d:auro al wala tayi sallah adu.oi tadiga jerowa Fitowa tayi ta, iske mama a tsakar gida samun guri tayi taxauna xatayi magana sukaji sallama mama ce ta amsa sallama yarone yashugo yace wai ummeey taxo ijin wanin mama tace jekace Tana xuwa ummeey kallon mama tayin tace .......!_*ZABIN🤵🏻‍♂ ABBANA NE👨🏻‍🦳*_ _*NA*_ _*Ummeey muhad lawan*_ _*( ummu Afnan)*_ _*💃🏻'YAR AUTAR💃🏻 DASHEN🍃ALLAH*_ _*For more inf... 08140801885*_ _*Page 5&6*_ _________"Mama bamusan kowaye banefa yake kallonta..! Mama ce, tace "Au harki manta abbanki yace yayanki zaizo...? Sai alokacin ummeey tatina da Abbanta yasanar da ita zuwan muhammad d'in. Tashi tayi tashige daki tanajin wani irin a cikin xuciyarta hijjabi tasaka tafito tace "Mama sai na dawo..! kallonta mama tayi taga duk yanayinta ya canja "toh a dawo lafiya Ummeey nafitowa taganshi tsaye a jinkin motarsa Kai tsaye Ida yake tanufa sallama tayi masa bai Amsaba saima cigaba da danna wayar dake hannusa yakeyi.. Shuru Ummeey tayi nadan wani lokaci sannan tace "inayini Yaya muhammad, cikin gadara da izzah yace "lpy... Cikin gadara yace ummeey iyayyemu sunna son hadamu Aure nidake ama kinfi kowa sani cewa keba kalar mace danake son aura bace, koda ace mata sunkare a duniya yaxamana dagani saike toh baxantaba Aurenki ba barai harnaji sonki a raina to dan haka, Inason kitaimaki kanki kisanar da iyayyemu cewa kebakya Sona...! Saurara wa yayi na 'yan sakanni sannan yaci gaba da cewa "Inko kikaki toh wlh nashirya Miki axabba iri-iri wada zaki tarar dasu a cikin gidana dan wlh saiki gwamace gyara mutuwa daxama dani domin babu ke acikin tsarin rayuwata.... Dago Kai ummeey tayi ta kalesa tace "Yaya muhammad meyasa Kai bazaka sanar dasu Abba cewa baka sona ba, kuma bakasan aurena, kaga kaine Namiji kaiya dace kafad'a musu, amman kakesan sakani infad'a, menene dalilin ka nayin hakan... "kasani nikan bazan iya kallon idanun iyayyena ba nasanar dasu cewa zabbin su baimin ba wlh baxan iyaba Koda kuwa mutuwa xanyi... " Yaya muhammad a shirye nake dana dauki duk wata u'kuba da azaba daza kamin in harde zan cika burin Abbana na Auren wanda yaza 6amin burina a kullun Naga farin ciki nagudana a zuciyoyin iyayyena... "Zan iya jure azabbarka ama bazan iya jure azabar mahalincina ba azzabar mahalincina xata samenine idan har banbi iyayyena ba ban kyautata musuba banguji duk wani 6acin ransuba.. "Cikin fushi yace okay hakama kikace koh toshikenan inason ki saka a ranki cewa gidana daxaki shiga ko, to tamkar ma'kabarta ne agareki. "Zan manta cewa ke Yar uwatace tajini xan axaftar dake tayarda xakiyi danasanin wannan auren nawa bazaki taba samun farin ciki daga gareniba, yaja tsaki yayi shigewarsa cikin motarsa yamata key, yabar wajen. Wasu hawaye ne masu xafi suka zubo daga idanuta cikin tashin hankalin ta daga kafafuta tayi cikin gida mama na tsakar gida tana aiki sai ganin ummeey tayi tana hawaye.. Karasowa inda Mama take tayi tace "Mama Yaya muhammad bayasona yace nasanar dasu Abba cewa baya 'kauna ta, garashin mutuncin dayace zaimun Mam... "Mamana tunda har yanuna cewa baya son wannan aure to abari kawai. "To bari Abbanki ya dawo xansanar masa, kawai dasu ha'kura da wanan aure shine yafi alkairi tuda har shi yanuna baya son hakan.... "Cikin kuka ummeey tace. Aa mama kada kisanarwa da Abba kikyaleshi wlh mama Raina fansane gareku xan SADAUKAR da rayuwata akanku iyayyena mudin xan ganku cikin farin cikin... Mama tace "nifa bazan taba barin ki auri wanda baya kaunarki ba , Allah ne shaida biyayyar iya biyayya kina mana ummeey tsakanimu dake saide san barka dakuma Addu'a. Dur'kusawa tayi tace "Mama Dan Allah kada kisanar da Abbana kede kawai kitayani da Addu'a Shiru mama tayi nadan wani lokaci tace "Shikenan ummeey baxan sanar dashiba Allah yaza6ar mana da abunda yafi alkairi.. Ummeey tace "Amin Mama. Haka Ummeey taci gaba da rayuwarta cikin tashin hankalin saide bata yarda mama tagane halin datake ciki ba, gashi yanxu biki yarage saura kwana goma... Abangare ango Kuma babu irin rokon da bayiwa dady shi akan aha'kura dawannan auren ba, Amman ina dady'n nashi ya'ki ya amince , domin yace wannan aure idan yaga ba ayishiba to baya rayene, hakade yaha'kura amako yaci alwashin saiya tarwasa wannan xumunci nasu......... _*By ummeey muhammad lawan........✍🏻*_ _*YAR AUTAR DASHEN ALLAH*_*👄👄ZAƁIN ABBANA👄👄* *NA* *Ummeey muhammad lawan ( ummu Afnan)* *DASHEN ALLAH WRITER'S* *ASSOCIATION📚📚* 《D.A.W.A》 https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 ```{ƙungiyar dashen allah ƙungiyace ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajan rubutunsu dan ganin sun kawo muku labarai wanda zai wa'azantar daku ilimantar faɗakar da ku gami da nishaɗantar duku wani aikin sai dashen🌲allah.}``` *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* 08140801885 Page *7&8* Ummeey xaune da k'awarta hauwa. suna hirasu ciki farin cikin. Hauwa. Tace, wainikam tunani aure ne duk yasaki Kika rame haka?" kinga yanda Kika koma kuwa?" ko sokikeyi mukaiki gidan muhammad d'in duk a'rame?" Dan Allah sister" kirage yawan tunani aure fa ba mutuwa bane." daxa kiwani ta da hankalinki. Wasu hawayene" masu xafi suka xubo kan fuskarta tace baxaki gane halin" danake ciki bane." wlh Ina cikin tashin hankalin maran misaltuwa i'dan, natuna da yanda haydar" yasoni tamkar ransa. mukayiwa junna al-k'awari baxamu tab'a rabuwa ba sai gashi k'addara tarabani da Mai Sona tahad'ani da Wanda baya k'aunata..! A' kullun i'dan, nakwanta barci sainayi mafarki haydar cikin mawuyacin halin Natabata" duk inda haydar" yake toh inaji ajikina shima yanana tare da dakon soyayyah ta." Ta, k'arashe maganar" cikin kuku. Hauwa tarugumeta itama Tana hawaye cikin tausayawa tafara rarashin ka'nwartata kiyi hak'uri ummeey nasan irin radad'in dakikeji a'cikin xuciyarki" Dan haka baxan hanaki kuka ba domin kukama rahamane." Saide nabaki shawara kidaure, kicire haydar a' cikin xuciyarki saboda kinkusa kixamo malakin wani ummeey inaso," kikasace daga cikin bayin Allah salihai. wad'anda suke karb'ar k'addara a'duk yan da taxo musu... Ummeey" dama tucan Allah yariga da ya k'adarra haydar ba mijinki bane toh Dan Allah kada kitakura kanki a'kan abuda." Allah yatsara Miki Kishare hawayenki ki daure kada kinunawa duniya cewa kina cikin damuwa" Share hawayenta ummeey tayi tace nagode 'Yar u'wata ako da yaushe kina k'aramin k'arfin guywa wajan ganin kin kawar da damuwata bansa Mai xacemikiba saide" nace kema Allah ya faranta mikin kamar" yanda kika farantamin." Cikin jin dad'i hauwa" tace amin sis amma karki damu nidake ai muriga da muxama d'aya ai'ke kinwuce. jaka. aguna saide" nakiraki da 'Yar u'wata mik'ewa hauwa tayi tace kinga xanwuce gida kar umma taga nadad'e sosai Itama ummeey mik'ewa tayi tace to bana rakaki hanya a'tare suka fito mama tace hauwa bade" tafiya xakiba?" baki ci. abinciba. Hauwa tace wlh mama nak'oshi wlh Saida naci abinci. nafito mama tace to shikenan kigaishemin da ummanki hauwa" tace toh xataji insha Allah," Ummeey tace mama xanrakata hanya mama tace to a dawo lpy suna tafiya suna hirarsu. ummeey tace sister xan barki anan Hauwa tace toh shikenan hakama yayi nagode da rakiya. ummeey tace ai nice da godiya yanxu sai yaushe kuma?" Hauwa tace sai jibi xanxo muje raba Kati gidajen k'awayenmu" daga kan ummeey keda wuya ta sauke i'donta akan wani saurayi suna tafiya su biyu Da sauri ummeey tayin gunsu Tasha gabasu tace Adam .....yace lafiya kuwa 'Yan mata a Ina kikasan sunana hauwa ma bita tayi tace sister lafiyarki kuwa ummeey tace Adam Ashe kamantani? ummeey cefa ummeeyn haydar Xare idon Adam yayi yace ummeey dama kinana hawayene suka xubo daga idonta tace inanan Adam Ina haydar ... By ummeey muhammad lawan.....✍🏻*🤵🏻‍♂ZABIN ABBAN👳🏼‍♂️* NA Ummeey muhad lawan ( Ummu Afnan) 💃🏻YAR AUTAR💃🏻 DASHEN🍃 ALLAH *DASHEN ALLAH WRITER'S* *ASSOCIATION📚📚* 《D.A.W.A》 https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 ```{ƙungiyar dashen allah ƙungoyace ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyau masu aikida ilimi wajan rubutunsu dan ganin sun kawo muku labarai wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku faɗakar daku gami da nishaɗantar daku wani aikim sai dashen allah🌲.}``` *Alƙalami✍🏼yafi takofi🗡️* For more inf...08140801885 Page 9&10 _________"haydar yana nan kullun cikin tunaninki "ummeey tuda haydar yarasaki shikenan bak'in ciki ya d'arsu a'cikin xuciyarsa haydar Yana rayuwa ne tamkar wanni xautace komai nasa yatsaya." Babu wani Abuda yake burgeshi, acikin wannan duniyar ....... Cikin kuka ummeey tace dama nasani zuciyoyimu baxasu tab'a i'ya jure a'zabar rabuwa da junnamuba....! Adam tuda narasa haydar kullun xuciyata cikin bak'in cikin da tashin hankalin sune suka xamo a'bokan tarayyata....! Nasha yawon naiman haydar amma inna, Allah bai hadani da Wanda yasan Shiba nashiga tashin hankalin narashin ganin masoyina... Tausayinta ne yakama Adam take jikinsa yayi sanyi tabbas yatausaya musu ada, ya d'auka abokin nashi shikad'ai yake haukabsa Ashe i'tama tananan cikin tinaninsa tabbas so bak'arya bane ... i.m sorry ummeey kidaina kukan haka ita rayuwarna da kike gani kowa da irin tashi k'alubalen Dan haka ummeey kid'aga hanuwanki kikalin sama kin godewa Allah ." Dayayi sanadiyar had'uwarmu ummeey nazo gombe domin kawowa kakata ziyara Kuma kin,gani cikin i'nkon Allah saigashi Allah yahad'ani dake Allah maji ro'kon bawansa yau gashi . Adu.ar abokina takarb'u...! Inason Mujemu inga gidanku..! ummeey kallon hauwa tayi tace sister Mujemu ko hauwa tace a'ah kujeku Kinga nadad'e umma xata nemeni..! Ummeey tace toh nagodee sister kigai da umma sallama hauwa tayimu tawuce gida...! Suma su ummeey suka wuce sunna ina,sowa k'ofar gidasu ummeey tace Adam bana sannar da mama zuwan,ku shigewa tayi cikin gida. Ko sallama batayiba mama tadubeta tace ke lafiyarki kuwa cikin zumud'i tace mama al-bishirinki mama tace goro mama Muna cikin tafiyar nida had'uwa saiga Adam .. mama tace waye Kuma Adam?" Ummeey tace mama harkin manta da Adam abokin haydar?" mamaki ne yakama mama tace Adam de kikace abokin haydar toh a Ina kuka had'u dashi?, "Wlh mama muna tafiya nida hauwa sai muka had'u dashi Ashe shima kakarsa Yar gombe ce." yakawo mata ziyarane mama tace yanxu Yana inane ummeey tace sunna k'ofar gida..! Mama tace kice sushigo mugaisa., cikin farin ciki ummeey tafita tayi musu inso.. Suka shigo shida abokinsa mama tashi ta fito musu da tabarma suka gaisa anane Adam yake sanar da mama i'rin Neman da haydar yamusu Babu inda haydar baishiga Neman kuba ama ba a daceba ama gsky mama bak'aramin tashi hankalin abokina yashigaba." sanadiyar barinku Kano. Mama ta tausayawa haydar sosai...! Adam sukayiwa mama sallama suka fito ummeey tarak'aso har k'ofar gida tace. Gashi Adam ga sak'ona kakaiwa haydar wasik'a ce tamik'a masa Adam yakarb'a sukayi sallama washe gari Adam yayi shirin tafiya yakama hanyar Kano....... By ummeey muhad lawan....✍🏻*🤵🏻‍♂ZABIN ABBANA👳🏼‍♂️* NA *UMMEEY MUHAD LAWAN UMMU AFNAN.* '(Yar autar💃🏻 Dashen allah 🍃) *DASHEN ALLAH WRITER'S* *ASSOCIATION📚📚* 《D.A.W.A》 https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 ```{ƙungiyar dashen allah ƙungoyace ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyau masu aikida ilimi wajan rubutunsu dan ganin sun kawo muku labarai wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku faɗakar daku gami da nishaɗantar daku wani aikin sai dashen allah🌲.}``` *Alƙalami✍🏼yafi takofi🗡️* For more inf...08140801885 Page 11 & 12 __________'ADAM, yana shigowa Kano hamdallah yayi ya godewa Allah daya, dawo dashi cikin k'oshin lafiya!!! "Yana shiga gida ya Tarar da mom da dady a fallo saikuma k'an,warsa Ruk'ayyah ' tasowa tayi cikin xumud'i tayi gunsa tace " oyoyyyyyo,"Yaya Adam sannu da dawo Tana karb:ar jakar dake Hannusa tayi d'akin shin da ita... " Mom tace babana kasha gombe to yasu inna tamu? Lafiyanta qlau inna tanana sai rigima tace, a gaisheku ma. " Dady ya kallesa yace gidanku Adam innar tawace Mai rigima" 'Adam yayi dariya. "yace kayi hak'uri dady ama wlh tsohuwace a'kwai rigima wai haka fa indai taga xan fita shikenan saita tada hankalinta wai karna fita nikad'ai naje narasa hanyar dawo wa gida wai saide nanemin D'an rakiya" kajifa dady .. "Nidanake haifefen da cikin garin Kano ace wai nine xan B'ata a gombe !!!!. Ruk'ayyah tace wlh Yaya inna haka take nima haka tamin da mukaje hutu saifa da taje tanemomin wata 'Yar mak'wof,tansu wai ta xaga Dani gari.." nama Saida taita mata gargad'i wai talura Dani kar,nayi wani gurin.. Adam ya kwashe da dariya yace dady kunji i'rin daru nata ko hararasu dady yayi.. 'Mom tace ai gata tayi muka in bada abunku ai, bawani sani gombe kukayi sosai ba.. Murmushi yayi yamik'e yace nikam nashige cikin mom tace abinci fa?, ko d'anki xa a kaima yace eh.. ' cire kayan dake jikinsa yayi ya wuce toilet wakan yayi yafito jikinsa d'aure da tawul gyara jinkisa yayi ya d'auko wata dakekiyar shada ruwan ka'sa yasaka bak'aramin kyau Adam yayi ba turare masu k'amshi yafesa Ruk'ayyah ce tashugo d'akin d'auke da, sallama amsawa yayi cikin kullawa ya Amsa.! Ajiye abinci tayi tace "Yaya ai na d'auka xanxo nasameka kana hutawa sai Naga kamar fitama. Xakayin koh?, "Eh xanje gun haydar ne amma baxan dad'eba xan dawo tace toh ammade Yaya xakaci abinci kamin kafita koh?,. Daga mata Kai yayi a'lamar eh..! Xama yayi taxuba Masa abinci yaci ya k'oshi atare suka fito suka Taran da su mom...! Kalonsa mom tayi tace inaxuwa Kuma daga dawo warka ko hutawa bakayin ba?, Kafun yayi maganna dady yace Kika sani ko a'samo miki, suruka.. Murmushi mom tayi tace aiko danaji dad'i Dani bani da buri dayawuce ace, Naga Aure Adam kallonta Adam yayi saikuma yasu kuyar dakai.." 'Yace wlh xanje gun haydar ne . Anbani sakone nabashi mom tace Allah sarki haydar yaron kirki Allah ya yaye Masa wannan damuwar cikin farin cikin Adam yace amiin mom ama damuwar haydar daga yau tak'are da inzzin Allah.. " Mom natafi lokaci nak'uremin saina dawo.. mom tace Allah yatsare a dawo lpy kalonsa dady yayi Yana Mai jinjina wanan kafin shaku,wa tsakani haydar da Adam...! Koda Adam yafita baitsaya a ko Ina ba sai gidasu amininasa .. 'Sallama yayi Ammy ta amsa gasheta yayi ta amasa tace Adam ka dawo kenan to ya hanya ? Adam yace hanya Alhamdulillah Ammi tace Masha Allah kashiga Yana ciki tashi yayi cikin sauri yayi ciki d'akin...! Kwace yake akan gado sallama yayi yashigo d'ago idanusa yayi wada suka kada sukayi jah Ya saukesu akan Adam k'arasawa yayi bakin gadon ya xauna a gefensa cikin xumud'i Adam yace al-bishirika kawar da xance haydar yayi yace yaushe ka dawo Dan, yasan halin abokinasa yaxunan xaita damusa da labaren wai duk Dan yaga yasashi cikin farin ciki 'Adam yab'ata Rai yace bansani ba nide so nake ka Amsa min da goro shima hayday b'ata fuska yayi Alankalin yace goro!!! 'Adam yace kasan naje gombe har nayi kwana uku to nayimaka tsintuwa ta soyayyah na hadu da ummeey xabura haydar yayi yamik'e yace da gaske kakeyi Adam? 'Adam yace haydar nahad'u da ummeey ummeey tak:ara kyau kaminninta ya canja har banganetaba!!!! Tace taxo Kano har sau biyu naimanka ama bata gan kaba haydar ummeey alkawarika Bata yada ba takaini har gidasu muka gaisa da mahaifiyarta Gashi tabani sak'o nabaka haydar karb'ar takarda yayi hannusa na rawa yabud'e ya fara karantawa yayi........ By ummeey muhammad lawan...✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZA6IN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ _*Page 13 & 14*_ _______________ _*Assalamu Alaikum gaisuwa Mai yawa ga masoyina tare da fatan alkairi a gareka haydar nabaka malakin kaina harda ruhina nasan baxan mace bamu ganaba inanan xaman jiranka masoyina gobe kaxo ban yarda ka haura ba*_ _*Koda baka shiryaba shukar dakayi haryanzu baici wani ya girbe ba!!!*_ Rungume Adam Haydar yayi cikin farin ciki yace "in sha Allahu Ummeey na gobe xan amsa kiranki zan ziyarci Gombe garin masoyiya ta.! janye jikinsa yayi a jikin Adam yace "nagode d'an uwana Allah ubangiji ya saka maka da mafifin cin alkairi ha'ki'ka kai kafi 'karfin aboki saide nakiraka d'an uwa " Adam yace karka damu Haydar burina shine naganka cikin farin ciki yanzu sai muje musanar da Ammy ko.? Tare suka fito suka nufi inda Ammy take zaune Tana lazimin Haydar yace " Ammy "Ammy " albishiriki yau ba'kin ciki na yatafi "Farin cikina ya dawo gareni Adam ya gamu da Ummeey Ashe Ummeey tana can a garin Gombe.! Itama Ammy farin cikine yakamata saka makon jin wannan labari gashi kuma farin cikin d'an nata zai dawo gareshi Ammy tace "toh saiku saka ranar dazakuje Gombe ko..? kamun Adam yayi magana Haydar yace ai Ammy gobe zamu tafi Gombe Ammy tace "ai dakun bari zuwa jibi kaga gobe dadyn ka zai dawo daga Abuja " Eh Ammy nasani Amma dan Allah kibarni natafi gobe indan dady ya dawo saiki masa bayani Ammy Bata musa masaba tace to Allah yakaimu gobe Haydar ya dafa kafadar Adam yace Adam kaje kayi bankwana dasu mom domin kasan gobe samma ko zamuyi Dariya Adam yayi yace "karka damu abokina baka da matsalla a wajena fatanmu dai Allah yanuna mana gobe cikin 'koshin lafiya. yace "Amin. Ammy tace "Adam sannu da 'ko'karifa Allah yasaka maka da mafifincin alkairi , Adam yace "bakomai Ammy ai Haydar d'an uwana ne.. " Banajin akwai wani abuda Haydar zai nema aduniyar nan inde har Ina da hanyar da zanbi ya malaki wannan Abu toh yaxamo min dolle nate maka masa , Ammy burina shine Naga Haydar ya mallaki ummeey , tuda itace farin cikinsa...! Ammy za tayi magana Adam yace "Ammy nizan wuce gida. Godiya Ammy tayiwa Adam sosai sannan tace ya isar mata da gaisuwata gun mom d'inshi Haydar yaraka Adam har bakin get sannan sukayi sallama Haydar ya dawo ciki ya zauna kusa da Ammy yace "Ammy na wlh jinakeyi kamar mafarki nake. Hira sukayi sosai shida mahaifiyar tasa wanda rabon da suyi irin wannan hiran har sun manta itama Ammy taji dad:in ganin d'an nata datayi cikin farin ciki. " Haydar zanso ace kullum ka kasan ce cikin farin ciki da kwanciyar hankalin zanso ace kullun nadinga ganika cikin farin ciki Haydar inaso kakoma kamar da d'inka.! Murmushi yayi yace "Ammy na nayi miki alkawari kullun xaki ganni cikin farin ciki Ammy xanje na kwanta kinga gobe san mako zamuyi. Mi'kewa yayi yayiwa Ammy sai da safe ya wuce d'aki Kwanciya yayi, lumshe idanusa yayi ya bud'esu yana murmushi , Haydar ya 'kosa gari ya waye , barci barawo ne ya daukeshi kamar a mafarki yakejin kiran sallar asuba tashi yayi yashige toilet yayi wanka ya dauro al'wala yatafi masallaci koda aka idar da sallah yayi Addu'oin sa nan yayi gida dama tun dare yahad'a kayansa fitowa yayi yayiwa Ammy sallama tayimasa fatan alkairi dafatan nasara a rayuwa. Motarsa ya d'auka kaitsaye gidasu Adam yanufa. Dama Kuma Adam yasanar da mahaifansa cewa zai raka Haydar Gombe Yana insowa 'kofar gidan wayarsa ya d'auka yakira Adam bai wani bata lokaciba yafito yashiga motar suka d'au hanyar Gombe. Tuki Haydar yakeyi cikin kwanciyar hankali kana ganin haydar xaka tabbatar dacewa yana cikin farin ciki domin hakan ya bayyana a fuskarsa Karfe 11: 00 dai-dai su Haydar suka inso cikin garin gombe. Kai tsaye unguwar jeka dafari suka nufa sunna insowa kofar gidasu Ummeey yaro suka aika yayi musu sallama da Ummeey yace " inji haydar ne. Yaro ne yashigo yace "wai ana sallama da Ummeey inji haydar. Ummeey dake tsakar gida Tana shara sake tsitsiyar tayi....... _*By*_ _*ummeey muhammad lawan.....✍🏻*_ _*'YAR AUTAR💃🏻 DASHEN🌲 ALLAH*_https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZA6IN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ _*Page 15 & 16*_ _______________Sake tsintsiyar dake hannuta tayi cikin hanzari Ta zari Hijjabinta tayi Wake 'Kara sawa Inda suke tayi cikin ta kun ta mai daukan hankali Haydar da tunda ummeey tafito yakura mata ido ko kiftawa bayayi tabbas ya gane takun sawunta fuskar tace kawai Ta canja Masa 'Kara sowa tayi garesu tare da sallama abakinta haydar daya mace wanjan kallonta bai masan tayi sallama ba Adam ne ya Amsa sallamar Kallon-kallo suke yiwa junansu hawayen farin ciki ne suka zubo daga fuskarta hannu Haydar yasa ya tari hawayen ta dur'kusa akan gwi woyin ta d'aga hannu wa tayi sama tace ya Allah kai ka d'ai nake bautawa Kaine majibanci lamurana ya Allah kasa gurin Haydar naxamo mata!!!! " Tsareta yayi da indanu cikin shau'kin son ta yace 'in sha Allah Ummeey Haydar nakine Abaya " 'kaddara tayi Nasaran rabamu amman a yanzu muke da nasara akanta !! wani sanyi Ummeey taji Yana ratsa xuciyarta gakuma wani shaukin son haydar dayake shiga cikin xuciyarta Haydar nasha wahalar a rayuwa rashinka Babar musifa ce a gareni tabbas kaid'in kakasance jinin dake gudana a jikina ne tsawon wannan shekaru damuka d'auka bama tare da junna wlh ina rayuwane kamar wata mutun mutumin ' Tausayinta ne yakama Haydar ciki raunan niya murya yace " Allah sarki Ummeey ha'ki'ka so ba 'karya bane Inaso kisanar dani dalilin barinku Kano, kun bar Kano batare da nasan dalinliba Kallon cikin kwayar idonsa Ummeey tayi cikin sanyin murya tace A ranar da kazo gidan mu domin muyi bankwana zaka wuce kaduna Aranar ne aka sanar da Abbana rasuwar mahaifinsa Washe gari da sasafe muka kama hanyar zuwa gombe bamu dawo ba saida akayi sadakan uku nida mama muka dawo mukabar Abba acan domin Abba yasanar da mama cewa sai anyi bakwai zai dawo Mun dawo Kano cikin alhenin rashin kakana domin ko munsha'ku dashi sosai Anyi sadakan bakwai yayan Abbana abdallah yake sannar da Abbana wasiyar da mahaifisu yabarmusu cewa Abba yabar Kano ya dawo mahaifarsa da xama koshima zai huta da yawon hanyan da yakeyi Abbana baiyiwa yayan nasa musuba yakar6i wasiyar da mahaifinashi yabar Masa haka Abba ya dawo Kano yake sanar da mama Mama Bata tada hankalinta ba hasalima farin cikin tayi domin itama tagaji da yawon hanya da mukeyi Ahaka mama ta kwantarwa da Abbana hankali har yasamu nutsuwa Mama ne take sanar dani yarda sukayi da Abbana take najini ina jiri saura kadan nazube 'kasa batare dana shiryaba Bakaramin firgici da tashin hankali nashiga ba tunanina baiwuce Ina xansamu Adam abokinka nasanar dashi tuda kai baka gari.. Gashi nibansan innane unguwarku ba duk zamana dakai bantaba tanbayarka inane unguwarku ba kuma kaima bakataba sanar daniba Haka inaji Ina gani muka tarkace kayamu mukabar Kano bayan mukoma gombe nakasa samun nutsuwa sakamakon rashinka shine nanemi alfarma a gurin mamana akan tabarni naje Kano nemanka ko Allah zaisa nasameka Mama ta amincemin tabarni haka nakama hanyar Kano batare da Abbana yasaniba na sauka a gidan ka'war mama. Aranar nasha yawan nemanka ama bansameka ba haka na ha'kura nakoma gombe cikin ba'kin ciki Duk da hakan ban saduda ba haka nasake komawa Kano nemanka Allah bai had'ani da wanda yasanka ba sai a wanan lokaci , nayi takaicin hanani ri'ke waya da Abbana yayi......... By ummeey muhammad lawan ( ummu Afnan).......✍🏻_Date:-_ 2022/11/08 *🤵🏻‍♂ZABIN ABBANA👳🏼‍♂️* _NA_ *UMMEEY MUHAMMAD LAWAN (Ummu Afnan)* *💃YAR AUTAR 💃🏻DASHEN🍃ALLAH* __For more inf... 08140801885__ Pages 17 & 18 _______________Haka na koma gida ba tare da son rai na ba, tsawon wannan lokacin ina. rayuwa ne cikin 'kunci da tashin han kali. Komai baya min dad'i cikin wannan duniyar, haka na mi'ka. lamarina ga ubangijina domin ko ina ji a jikina watarana zamu had'u. Ta 'karashe maganar cikin kuka. Tsan tsar ta shin han kali ne suka bayyana a tare da Haydar ganin hawayen dake zu ba daga idanun masoyiyar ta sa. Cikin rauna nan niyar murya, Ya ce"Share hawayen ki rabin jikina na yi miki al'kawari daga yanxu. ba xan 'kara barin hawaye su xuba daga wannan kyakyawar fuskar taki ba" "Adda Hawaye marasa adadi sun fito daga cikin idanun mu ba'kin ciki mara misaltuwa ya d'ar su a cikin zuciyar mu tsawon shekaru uku, mun shiga tashin han kali da rud'ani sakamakon nesa da juna da xuciyoyin mu su kayi. Sai gashi Allah ya 'kara had'amu a karo na biyu" Ummeey mu godewa. Allah kin ga ka d'an daga cikin ni'imar ubangijin mu, bayan mun d'au wasu shekaru bama tare sai gashi Allah ya sake had'amu" Cikin 'karfin gwiwa Ummeey, Ta ce"Ha'ki'ka Allah shine abin godiya, Allah nagode maka daka nunamin wannan ranar da naga fuskar masoyi na" Murmushi Haydar ya yi wanda ya 'kara fito masa da kyawun sa. Ya ce"Adam kaga ikon Allah ko wai yau ga Ummeey ga Haydar" Shima Adam murmushi ya yi, Ya ce"Ai ni yau rana ce ta farin cikin a gare ni yau gashi aboki na ya kasance cikin farin ciki bayan shekarun da ya kwashe yana cikin 'kun ci sai gashi rana tsaka aboki na ya dawo asalin Haydar d'in da na sani wanda kullum idan ka kalli fuskarsa xaka ganshi cikin fara'a damurmushi" Murmushi Haydar ya yi, Ya ce"Nagode sosai abokina ba 'karamin. gudun mawa ka bani a rayuwata ba, kaine kayi sanadiyar samuwar farin ciki na. Kullun burinka bai wuce a ce ka ganni cikin farin ciki ba, Adam kafi 'karfin aboki sai de na kira ka da Amini ko d'an uwa na jini" Haka su kaci gaba da hirar su cikin farin ciki da annashuwa musamama Ummeey da Haydar wanda. Suke cikin shau'kin so. Da xa'a tsaga cikin zuciyoyinsu babu abin da da za a gani in ban da tsan tsar 'kauna da shau'kin so. Suna cikin hirar su sai ga Abba har xai wuce cikin gida sai kuma ya dawo baya. Ummeey da ba tama lura da Abba ya 'karaso in da suke ba, ckin 'ba'cin rai Abba. Ya ce"Keee! Ummeey me kike yi anan?" Cikin firgici Ummeey, Ta ce"Abba sannu da dawo wa" Dur'kusawa Haydar da Adam suka yi har 'kasa cikin girmamawa suka gaishe da Abba. Amsawa Abba ya yi, y afara tambayar mai ya kawo su cikin jin kunya Haydar ya fara masa bayani. "Abba ni ne Haydar. wanda ya ke xuwa gun Ummeey shekarun baya da su ka wuce" Mamaki ne ya kama. Abba cikin sanyin jiki Ya ce"Ayya na gane ka mu shiga daga ciki" Abba ya yi musu iso harxuwa cikin gida, haka su Haydar suka gaisa da Mama Ummeey ta kawo musu abinci da ruwan sha, sun ci abinci cikin farin ciki. Shi dai Haydar duk in da Ummeey ta yi idonsa na kanta sai da suka gama cin abincin Abba ya shigo suka sake gaisawa cikin mutuntawa. Jikin Abba ba 'karamin san yi ya yi ba, fuskarsa d'auke da damuwa ya rasa mai xai ce da Haydar domin shima shaida ne akan irin 'kaunar da su kewa junna su. Cikin san yin jiki Abba, Ya ce"Haydar ina mai baka ha'kuri ka xo a 'kurarren lokaci domin kuwa kwana kakwai ya rage auren Ummeey na bata Muhammad d'an yayana Abdallah, ka yi ha'kuri Haydar hakan ta faru ba'a son rai na ba" Ummeey dake gefe tana jin kalaman mahaifin nata take ta xube 'kasa a sume. __By ummeey muhammad lawan (ummu Afnan)…✍🏻___Date:-_ 2022/11/09 *🤵🏻‍♂ZABIN ABBANA👳🏼‍♂️* _NA_ _UMMEEY MUHAMMAD LAWAN ( UMMU AFNAN )_ _{YAR AUTAR DASHEN ALLAH}_ *DASHEN ALLAH WRITER'S ASSOCIATION* *D.A.W.A* https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 __For inf...08140801885__ Page 19 & 20 _______________ Cikin tashin hankali Mama ta'karasa in da Ummeey take a yashe, jijjigata Mama ta fara yi taga babu alamar numfashi a tare da ita. Fashewa ta yi da kuka tana fad'in, "Na shiga uku mai ya ke shirin faruwa dani, Ummeey ki tashi na yi miki al'kawari muddin ina raye sai burin ki ya cika" 'Karasowa Haydar ya yi in da take, dur'kusawa ya yi a gabanta idanun sa na xubar da hawaye. Cikin kuka, Ya ce"Ummeey ki tashi zama dake babu mai hannani, idan kin ga ban aure ki ba to tabbas ruhi na ne ya bar jiki na" Haka Haydar ya din ga kuka yana sambatu. Tashi Mama ta yi ta nufi in da randar su take, ruwa ta d'ebo a kofin tanu fi in da Ummeey take ta yayya fa mata ruwa. A hankalin Ummeey ta fara bud'e idanuta jin ruwa mai san yi na sauka akan fuskarta, ajiyar zuciya ta sauke mai 'karfi take abubuwan da suka faru suka fara mata yawo a 'kwa'kwalwarta. Kallon Haydar d'in ta yi ta ga hawaye na xuba a fuskar shi take tausayin sa ya kara kamata. Yun 'kurawa ta yi ta tashi ta nufi in da Abban nata yake zaune babu alamar fara'a a tare da shi murtuke fuska ya yi tsantsar 'bacin rai ne suka bayyana a fuskarsa. Dur'kusawa ta yi a gaban shi, Ta ce"Ka yafe min Abbana bawai maganar da ka yi zan yi musu ba, Abbana bawai ina musu da kai bane akan za'binka na san ba xaka ta'ba za'ba min abin da xai cutar dani ba" "Ka yafe min zuciyata ta kasa ha'kura da Haydar, Abba ka taimaka ka auran dani ga Haydar. Abba idan baka aura min Haydar ba xan ha'kura da aure har abada!! Kallonta Abba ya yi cikin 'barci rai, Ya ce"Keee! Kin ga nayi miki kama da wanda xai yi al'kawari ya kar ya, to wallahi kin ji na ratse muddin ina numfashi a duniya wannan aure babu fashi sai an yi shi ko da ko a ce idan an kai ki gidan xa a dawo min da gawarki ne" Ummeey ba 'kara min firgici ta shiga ba,ta firgita kwarai da kalaman mahaifin nata ta san shi yadda yake da tsauri akan ra'ayin sa. Shi dai Haydar bai ce komai ba ido kawai ya xubawa Abba. Adam ne ya yi 'karfin hali, Ya ce"Abba kayi ha'kurin mu barwa Allah lamarin idan Allah ya 'kaddara Ummeey matar Haydar ce to babu mai hanawa, mu xamu wuce Allah ya xa'bar mana abimda yafi alkairi" Mama Ta ce"Ameen ya Allah, amma dai ba Kano xaku wuce ba ko?" Adam Ya ce"Eh da ke akwai kakata a nan d'in can xamu wuce mu kwana" Adam ya kama hannun Haydar su ka yi ficewarsu daga gidan Mama tana yi musu Allah ya kiyaye. Ummeey na ganin fitarsu fashewa da kuka tayi. Abba ko ko kallonsu bai yi ba dan shi yanxu haushin suma ya ke ji dan gani yake xuwan su babu alkairi a ciki gashi sun jawo 'yar tasa tana son bijere masa. ** Koda Haydar suka fito daga gidan motar su suka shige Adam ne mai tu'kin babu wanda yace uffan kai tsaye herwagana suka wuce… _By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻_https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZA6IN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ For inf...08140801885 *Page 21 &22* ______________Suna insowa gidan sallama sukayi inna ta Amasa sallam tare da fitowa daga dankin mamakine ya bayana karara akan fuskarta Inna murmushi karfin halin Adam yayi yace sai Kuma kikaga nasake dawo wa ko toh wannan karon rakiya nayin ba gunki naxoba Taɓe bakin Inna tayi tace to ai nima ban nemekaba toyaxu Mai yakawoka gidana ai saika koma gun wadanda kazo domin su Tabarma Inna tashifiɗa musu zama sukayi suka gaisheta ta amsa Cikin kulawa Inna tace Adamu ? aini dana ganka har gabana yafaɗi na ɗauka wanni abune yafaru naga jiya jiya kakoma Kano Kuma ance yau kadawo! 'Kallonta Adam yayi yace "kwantar da hankalinki Inna babu abuda yafaru Wannan dakike gani abokina ne, yanuna Haydar dake zaune Inna ma kallon Haydar ɗin tayi tace " ayyah sannuko daƙyar Haydar ya iya buɗe baki ya amsa mata Inna mushaƙu dashi sosai harta Kai ga bama iya boyyewa juna komai duk wanda yasani to yasan Haydar. Inna ƙaddara tafaɗawa abokina wanda shine sanadi xuwan mu Gombe a yau Take Adam ya kwashe duk abun dayafaru tun farko haɗuwar Haydar da Ummeey Adam bai ɓoyewa Inna komai ba. Kawai sai ganin Inna sukayi tana sharar kwalla domin Inna tsohuwar nan ce wacce tausayin abu 'kalilane yake sata zubar da Hawaye Cikin tausayawa Inna tace sannu yaro hakika labarinka cike yake da abun tausayi Shiko wannan mahaifin yariyar nan wanne irin mutu ne da zai nemin almakashi ya yanke ingiyar ƙaunar da Allah yadasata a zuciyar bayinsa Wlh Ina tausayawa masoyan da sukeyin nisa cikin kogin ƙauna a zo ace rana tsaka za'a rabasu hakan yakan iya jawowa sanadiyar tar watsar zuciyoyinsu Amma kayi haƙuri Haydar kada kamatsawa kanka, karasa kar sashin zuciyarka, kana lallashin zuciyar ka kabata hakuri Allah xai sauya maka da wadda tafita Ɗago idanusa yayi wanda suka rine sukayi jaaa ya ɗaurasu a kan Inna yace "Inna bazan taɓa samun madadin Ummeey ba barai har nayin tunani samu wace tafita, take tausayinsa yaƙara kama inna A haka Inna taita rarashinsa Tana bashi labare daban-daban wanda suka shafi rayuwa duniya a haka harya ya ɗan samu nutsuwa a zuciyarsa kiran sallar magriba akafara suka ɗauki buta sukayi alwala suka wuce masalaci Basu dawo ba saida akayin isha'i ɗankin Inna suka wuce Inna takowo musu abinci Amma Haydar yaƙi ci yace ya ƙoshi domin yarda zuciyar sa take masa ƙuna baiga alamar zai iya haɗiyar ruwa bama bare kuma har ya iya cin abinci Babu yarda Adam baiyi da Haydar ba akan yacin abinci koda kaɗanne amma yaƙi Inna ce tasa baki tace "haba Haydar kada kayin fushi da inkon Allah kazamo mai karɓar ƙaddara a duk yarda taxomaka, ka godewa Allah domin shine ya jarabceka domin ya gwada karfin imaninka , dan Allah naroƙeka ka daure kacinye wannan jarabawar Itafa jarabawa soyayyace daga mahalinci take, duk wanda baya samun jarabawa a rayuwa toh ya binciki kansa maganganun Inna sunyi tasiri a kan Haydar take yaji zuciyarsa tayi sanyi godiya yayiwa ubangiji daya bashi inkon cin wanan jarabawar. Yace "Inna nagode da tinatarwarki a gareni nagode da nuna kullawa da tausayawa da kikayi a gareni Daɗi Inna taji dan gani ɓacin rai nasa ya ragu a zuciyarsa tace bakomai Haydar ai shi ɗa nakowa ne Haka Haydar yasa hanu sukaci abinci ammafa yana cin abinci ne kamar wanda yake cin magani domin daurewa kawai yakeyi Bawani cin abinci yayi da yawa ba yacire hannusa shima de Adam ɗin haka take a gurinsa ganin halin da abokin nasa yake cikin bakaramin tayar masa da hankali yayi ba sai yakejin jikinsa tankar wani marar lafiya Tashi sukayi sukayiwa Inna sai da safe suka wuce ɗakin Adam, ɗakin tsaf yake an gyare dama Inna gwanace wajen tsafta ta gyara ɗakin tsaf kwanciya sukayi kowane su abu namasa yawo a zuciyarsa musamma ma Haydar dashi kaɗai yasan abunda yakeji a ransa barci ɓarawo ne yayi awun gaba da Adam Amma shi Haydar ko rintsawa baiyiba bai ankaraba saijin kiran sallar asuba yayi tashi yayi ya xauna sanan yatashi Adam Sukayi alwala suka wuce masallaci basu dawo ba saida gari yayi Haske Adam ya kalin Haydar yaga idanusa sun kunbura sunyi Jan Yace "Haydar yaxu bazaka cire wannan abun aranka ba. "Haydar ayau Ina mai baka shawara daka haƙura da Ummeey. _*By. YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻*_🤵🏻‍♂ZABIN ABBANA🎅🏻 NA UMMEEY MUHAMMAD LAWAN (UMMU AFNAN) 💃🏻YAR AUTAR 💃🏻DASHEN ALLAH For more inf...08140801885 Page 23 & 24 ________________ "Tunda har Mahaifinta yake in kirarin cewa Koda zata mutu baxai Aura mata kaiba" kaduba irin Maganganun da yake fada Wanda kwata kwata bai dace ace uba yafadawa Yar'sa wannan magan ganu ba. "Haydar Mahaifin Ummeey yayin fushi sosai Ummeey na cikin matsalla babba kaga baxamuyi nasara Akansa ba Haydar inde har kaunar da kakewa ummeey ta gaskiyace toh ka kar'fafa mata gwuwa wajen ganin tabin ummurnin Abbanta Ka rarashe ta wajan ganin takarbin zabin Abbanta' Shide Haydar baice komai ba idon kawai ya xuba Masa. "Ama kallamansa sunna Masa yawo a kwakwalwarsa Zuciyarsa na tafar fasa kamar xata faso kirjinsa tafito waje idan akwai Abun da yafi tsana A duniya bai wuce ace yarabu da Ummeey ba 'To ama Kuma Yaya xaiyi kadadara tariga da tariga fatan mafita dayace shine ya yarda da shawaran da Adam din kebashi. Haydar ya dau shawaran Abokinasa batare da son ransa ba wucewa yayin ya nufin inda suka anjiye motar su budewa yayi ya dauko takada da bairo yafara rubutu kamar ha Amincin Allah yatabata a garekin ya ke ma abociyar kyau da nutsuwa akullun burina na inso garekin nasamu yardarki na nuna mikin son dana zautu da muradin bengenki kece wace nake burin malaka Amatsanyin matar Aure Ama kash!!!! Kaddara taringa da tariga fata mafarkina baxan tabba tabataba burina baxai taba ciki ba.. "Ummeey nah Ina son kixama jaruma Mai karbar kaddara komai girmar ta Babu yarda muka inya yaxamo Mana dole murabu da juna. Ki dau wanna abu a Amatsayi kaddara mu Wanda bamu insa mutsa laketa ba Ina Mai Neman Alfarma a garekin ki daure ki karbin zabin da Abba yayin mikin domin Abba yafimu sanin daide Duk Dan' nagari burinsa ya kyautatawa mahaifansa. har yasasu cikin farin ciki "Biyayyyah ga iyayyen dole ne baxan son ace ta dalilina Abba yayin fushi da keba Ummeey xanjin dadin idan har Kika kasance daga cikin Yan"Yan da iyayyesu xasuyin alfahari dasu ummeey na sadaukar da soyayyata ne domin ganin ciga banki a rayuwa xan barki ne saboda farin cikin Abba fatana Dee Abba yayin Alfahari dake Ina yin mikin fatan alkairi da fatan nasara a rayuwa baxan tabba mantawa dake ba baxan manta halancinki gareni ba Ina Mai tabatar Miki dacewa da sonki xan koma ga mahalincina sonki yayimin tabo a zuciyata Wanda baxai taba gogewa ba nabarki lafiya ummeey sai watarana Allah ya hada fuskoki mu da alkarin Allah yabakin ikon cika wa Abba burinsa ga number Haydar idan kina bukatar temako daga gareni karkiji kuyanta yanxu naxama yayanki Kuma Dan uwanki najini bissallah .. Dago kan daxaiyi suka hada indo da Adam Mikawa Adam yayi yace Adam " gashi kaje gidasu ummeey ka aika yaro ya Kai mata Yana maganar jikin a sanyaye cikin tausayawa Adam ya karba wasikar budewa yayi yafara Karan tawa Har karshe Adam ya karanta take yaji tausayin Abokin nasa ya Kara shigarsa. kalonsa yayi yace kwantar da hankalin ka Haydar nasan da ciwo a Rai ama komai xai wuce xai xamo tarihi Allah ubangijin ya shiga lamarinka Amsawa yayi da amiiiin Zuwa sukayi sukayiwa Inna sallama Inna tarakosu har bakin mota tayi musu fatan alkairi Da fatan sauka lafiya haka suka wuce suka bar Inna cikin alhenin da tausayin halin da Haydar din yake cikin Koda suka inso kofar gidasu ummeey yara suka Taran sunna wasa Adam ne ya fito daga cikin motar yakarasa inda yaran suke sallama ya musu yace " Kai xona aike ka gidanan ka kaiwa ummeey mikewa yaron yayi ya karbi sakon Adam ya ciro sabuwa dari biyar ya mikawa yaron Yaron ya karba tare da godiya cikin farin cikin da jin dadi ya shiga gidan Sallama yaron yayi ai ko ya cin sa.a Ummeey na tsakar gida Tana xaune ta kifa kanta a kan gwuwoyinta Ta Amsa sallamar batare da ta dago kanta ba Yaro yace Wai gashi ijin wasu muta ne suce abaki Dago Kai Ummeey tayin da mamaki a fuskarta tace ni Kuma a kace kabawa Yaro yace eh karbar ta karda tayin ta bude idanuwanta suka sauka a kan rubutun Haydar gabanta ne yafadin take xuciyarta tafara bugawa Kamar xata fasa kirjinta tafiton waje fara karanta wa tayin Hawaye na kwarayan a idon ta Cikin shashekar kuka tace shikenan narasa farin cikina na shiga uku na Mama ce tafito jin kukan nata karasawa tayin da sauri ta fada jikin mama Tana cewa.. By YAR AUTAR DASHEN ALLAH...✍🏻🤵🏻‍♂ZABIN ABBANA🎅🏻 NA UMMEEY MUHAMMAD LAWAN ( UMMU AFNAN) 💃🏻YAR AUTAR💃🏻 DASHEN 🌲ALLAH For more inf...08140801885 Page 25 & 26 _______________" Mama Haydar ya barni barina har Abada shikena mafarkina ya rushe Kara fashewa tayin tayi da kuka Mai ban tausayi ' Rarashin ta Mama tafarayi tare da mata nasiha Mai ratsa zuciya ' Tadan samu sasauci dagane da radadin da zuciyarta take mata.. Share hawayen dake zuba a fuskarta tayin tace kiyin hakurin Mama zuciya tace take min zogi takasa jurewa a zabar radadin rabuwa da Haydar.. Tausayin tane ya Kara kama mama hawayen da take boyewa ne suka xubo a kan fuskarta.. Daga kan da Ummeey xatayi taga Hawaye naxirya akan kuncin Mama Cikin tashin hankalin tace Mama kidaina xubar da hawayenki a kaina Xubar hawayenki masifa ne a gareni Hannu tasa tafara share mata Hawaye dake xuba a fuskarta.. Tace Mama hawayenki tsada gareshi a guna darajarsa yafin karfin zinare Dan Allah mamana kada kibari hawayenki ya xubo Koda kuwa kan fuskar kine Mama ki duba kingani inna murmushi Kuma hakan yasamo asalin ne tun daga kasan zuciyarta Murmushi karfin halin Ummeey tafarayin Wai duk Dan taga ta kwantarwa da mama hankalin *********** A bangaren Ango Kuma zaune yaken shida mahaifiyarsa Yace momy gaskiya ya kamata ace kinyin wanni abun akan wanan Aure da Abba ya keson kaka bamin shi Wai kamarni ace za.ayiwa Auren Dole Kumama A rasa wace za a Auramin sai wacar kucakar Nifa a duk family mu babu wacce natsana irinta Kalonsa momy tayin tace bazaka gane irin bakin cikin da yake damu naba akan Wanan Dan iskar Aure da Akeson maka Nayin inya yina a kan ganin Abbanka ya janye wannan maganar Ama Ina yakin saboda taurin Kai irin nasa waishi a dolle ga mai son kara kulla dankon zumuncisu!! Nifa Ina tunanin baffa ka muhammadu asirin yayiwa Abbanka Domin iban Asirin ba babu yarda za ayin ya nace yace Dole sai ya Auran maka wanan matsiyaciyar yarinyar Kallon momy nasa yayi gamin da cije lebe cikin takaici Yace Ai ko wlh sai baffa muhammadu yayi danasani cusa Yar,sa gareni Saina nuna Masa cewa zaran ba kalan yadin bane Koda An dinka bazan taban yi kyau ba Murmushi momy tayin hadin da sauke anjiyan zuciya tace My Son naci buri a kanka Naci buri akan Aureka naso ace anyin bikin inrin Wanda ba taba yin irinshi ba a cikin wanna kasar Ama kash!!! Sai gashi Muhammadu yazo Rana tsaka ya rusamin duk wani burina a kanka Kalon momy nasa yayi yace kwantar da hankalinki momyna burinki bazai taba rushe waba Zan Auro kalar matar da kike burin na Aura za ayin bikin irin Wanda kike buri za ayin watsi da Naira har sai kice ya Isa haka Wanni dadine yaratsa zuciyar momy take tajin duk wani bacin dake ranta ya kau daga garenta tace my Son a ranar zan kasance cikin farin cikin maran misaltuwa Bude baki yayi zaiyin magana sai sukajin sallamar Mai gadin dauke da akwatuna a hanusa Daga momy har Muhammad din babu Wanda ya Amsa sallama saima Bata fuska da sukayin gaishesu baba Mai gaddi yayi ama ko kalonsa basuyiba bare har yasa ran xasu Amsa Masa. dama in dasabo yariga da yasaba da halinsu haka yaita shugo da kayan Yana gamawa yayi ficewarsa Abba ne yayi sallama yashigo dauke da far.a a fuskarsa muhammad ne Ya Amsa tare da fadin Abba sanu da hanya cikin jin dadi Abba yace yauwa kamar ko kasan Ina bukatar ganinka gacan kayan lefe sun kamalla Ina son a yaudina a kai kayanan anjima gwogwoka zatazo sukai kayan kaikuma kaje kasamu kan,warka tafada maka Abubuwa da suke bukata Dan gane da bikin kaga lokaci ya ta karatowa Jiyayi zuciyarsa namishi zafin tankar Ana soka mishi mashi Da kar ya inya amsawa Abba da toh Momy ce taya mutsa fuska tace amade baduka wanna kayan za.akai musu bako Kallonta Abba yayi cikin baci Rai yace mekike nufi da Wana maganar Cikin takaici momy tace gani nayin kayan suyin yawa saikace wata Yar hamshakin Mai kudin za a Auro alhalin Kuma Yar gidan matsiyatane Cikin takaici Abba yace Yar Dan uwa nawa ne kike Kira da Yar matsiyata to wlh kishi ga hankalinki Muhammadu Dan uwa nane na jini yafi karfin kikirashi da matsiyaci Kuma inaso kisani da ummeey da muhammad duka sun Yan,yanane Matsayinsu daya ne a guna Mikewa momy tayin cikin masifa tace kada kasake hada wacer matsiyaciyar da Dan,na Dan wlh ko makaho ya laluba yajin yasan Akwai banbanci a tsakani .. By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻🤵🏻‍♂ZABIN ABBANA🎅🏻 . NA UMMEEY MUHAMMAD LAWAN ( UMMU AFNAN) YAR AUTAR DASHEN ALLAH For more inf...08140801885 Page 27 & 28 ___________________"Abba Kam shigewa daki yayi ya kyaleta tanata bambaminta shima Muhammad din cikin bacin rai yayi ficewarsa daga gidan Da misalin karfe 3 : 40 Gwogo Halima ce ita da sauran Yan,uwa suka nufi gidan yayanata Momy dake fallo a zaune tazuba uban tagumi abun duniya duk yabi ya isheta Tana cikin Wana yanayine tafara jiwo hayaniyar mutane Da sallama suka shigo fallo Dakar Momy ta inya Amsa musu cikin daurewar fuska tace ohh Ashe kune Shiyasa naita jin hayaniya sai kace wasu karnuka cikin bacin rai Gwogwo halima tace kada kikuskura kikara budan baki kikiramu da karnuka wlh kishiga hankaliki Gwogwo Asabe ce tace Dan Allah Halima kubar maganar nan Mufa Wana ranar Rana ce tafain ciki a garemu kiga baidace Ace mutsaya Munata sa isa da juna ba Yakamata mu hanxarta mu dau kayanan mutafi kar dare tayimana Gwogo Asabe ne Tak'arasa Ida kayan suke fara dauko kayan tayin suka fara budewa suna dubawa Kowa nagurin Saida yayi santii kayan Dan bakaramin kudin Abba ya kashe ba Akwatiina Sha biyu kowane a makare yake da kaya bude wata jaka sukayi sukaga daleliyar waya sai daukar ido takeyi Cikin jin dadi Gwogo Halima tace la kuga harda waya cikin kayan lefen Suma karba waya sukayi suna xuxuta irin kyau ta Rabi ce tace Kai gaskiya Ummeey tayin goshi Allah de yabada zaman lpy Gwogwo Asabe ce tace ai dama can uwata Mai sa.ce da sa,arta take tafiya duk Wana da yarabeta saiya samu wanna sa,ar Kwoshewa sukayi da dariya Momy de nazaune a gun gaba daya haushisu takeji jitake kamar taje tarufesu da duka Haka suka tarkata gaba daya sukayi waje motocisu Mai gadi da direba ne suka debo kayan suka sa a mota Kai tsaye gidasu Ummeey suka wuce dama mama tasan da zuwasu itama ta sanar da Yan,uwa da Abokan Arziki Basu Bata lokaci ba suka inso gida cikin girmamawa Yan,uwan mama suka tarbesu dama Kuma suba baki bane a gida domi gaba dayasu Yan,wa junna ne Bude akwaiina suka farayi kowa na kalon irin dukiyar da aka zuba a ciki Haka mutane sukaita son barka kowa nayiwa ummeey fatan zaman lafiya Hauwa ce tashigo dakin cikin sauri ta rugume Ummeey cikin farin cikin tace sister na kiyin goshi kiga iri dukiyar da muhammad ya kashe wajen gani yazuba mikin kayan lefe nagani nafada har da waya fa yasamiki a ciki Kai amafa kemai sa.ace a rayuwa Tureta Ummeey tayi daga jikinta Ba,ta fuska tayi tace nikuma kiga Wana kaya basa gabana Jikin Hauwa ne yayi sanyi tace kiyin hakuri Ummeey bawai nayi haka bane Dan nabata Miki Rai saide a rayuwata nakaji farin ciki Ida Naga Abu alkairi a tatare dake Girgiza Kai ummeey tayin tace duk iri dukiyar da Yaya muhammadu zai kashe a kaina wlh bazasu taba sani farin ciki ba Hauwa hijjabi ta tadauka tace kigani sai gobe Dan Naga zance naki ba Mai karewa bane ficewa Hauwa tayi tayiwa mama sai da safe ********************** Kano Tuda Haydar suka kama haryar Kano Adam yaketa fama Masa nasiha suna shigowa cikin Kano Adam har gida yakai Hayda suna shiga suka Tara da dady da Ammy suna hira Gaishesu sukayi ciki kullawa suka Amsa suka musu Yaya gajiyar hanya Ammy ne ta dubesu ciki kullawa ta ce yanaganku haka jiki duk a mace kode Baku sameta bane Shide Haydar kasa magana yayi gani suyi shuru babu wada yabata Amsa Ammy tace wai meke faruwa ne kusanar da mumana Adam ne yayi karfin halin yasanar dasu duk abuda ya faru .. Ammy da dady Suma basuji dadin faruwa haka ba ama yayazasuyi Basu insa su sauya Masa kaddara Saba Haka dady da Ammy sukaita rarashisa akan ya manta da komai kalamai iyayyenasa suyi tasiri a kansa domi ko ya rage yawan damuwa da tunnani Gombe ***************** Muhammad ne tsaye a kofar gidasu Ummeey fuskarna a murtuke babu a Lamar far,a atare dashi yaro ya aika akan yakira Masa ita Bata wani Bata lokaci ba tafito insowa tayi inda yake tare da Masa sallama Bai Amsaba saima binta yayi da wani wulakantece kallo kasa tayi da kanta Tana wasa da Yan,yatsu hanuta Ciki gadara yace Mai kike bukartayi a bikinaki Dago Kai tayi ta kalesa ciki sanyi murya tace a a bana bukatar komai Bude motasa yayi ya ciro kudi masu yawa ya mika mata Kin karba tayin tsawa ya daka mata har Saida ta razana batasan lokaci da Tamika hanu ta karbaba Cikin sauri ta wuce gida ***************** A YAUNE DUBA JAMA,A SUKA SHEDA DAURI AURE Muhammad Abdallah Shu,Abu & Ummeey Muhammad Shu,Abu Abisa sadaki Naira dubu dari dauri Aure da yasamu halatar duban jama.a daga sasan jahohi daba daba Gidasu Amarya yacika da jama,a sai hidima akeyi kowa kagani zakasan Yana cikin farin ciki Ama bada Ummeey dataketa Aiki kuka hauwa sai rarashinta takeyi Ama Ina Taki tayin shuru Abba ne yashigo yatura mama takira Masa ummeey Shigowa daki mama tayi kama hanuta tayi tace tashi muje gacan Abbaki Yana kiranki Bin mama tayi suka nufi dakin Abba Yana zaune a kan kujera durkusawa tayi a gabansa Gyara murya Abba yayi yafara mata nasiha akan taji tsoro Allah tabi mijinta nasiha Abba yamata Mai ratsa zuciya cikin kuka Ummeey tace Abba namaka Alkawari zan zamo Mai biyyayah ga mijina bazaka tabajin wani Abu Mara dadi daga gareni ba Abba kayafemin duk wani abuda na aikata a gareka wada ranka bai soba Cikin tsanyi jiki Abba yace babu abuda Kika taba min tsakanina dake sai Adu,a Allah yamiki albarka Allah ya Baku zuri.a danyiba Kara fashewa tayi da kuka Kama hanuta Mama tayi suka fita daga dakin mama tace da hauwa kuyi kushiya kuga gacan Yan dauka Amarya sufara zuwa Mamaa ma hawayene keshiri zubowa daga idonta tayi sauri Mai dasu Dakyar hauwa tasamu Ummeey tashiya haka Yan,dauka Amarya suka shigo Dakar aka banbare Ummeey a jikin mama kuka Ummeey takeyi sosai mama ma kuka tafara Haka ummeey tanaji Tana gani tabar mamanta acikin motar ma Ummeey Bata dena kuka ba suna insowa gida kowa yafito daga mota ama ita Taki fitowa Gwogwo Halima ce tajawota daga cikin motar sukayi cikin gidan Gidan ya tsaru sosai kowa sai Yaba kyawu gidan yakeyi Domi Muhammad bakaramin kudin ya kashewa gida ba Mutane suka wawatse gida yarage daga ita sai hauwa...... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH....✍🏻 NA UMMEEY MUHAMMAD LAWAN ( Ummu Afnan) "YAR AUTAR DASHEN AoLLAH For more inf... 08140801885 Page 29 & 30 ___________________"mikewa Hauwa tayi tace Sister ya kamata nima yazukan natafi gida kiga dare yayi 'Rike gyaleta Ummeey tayin tace kema tafiya zakiyin kibarni a cikin wanna gida nikadai Takarashe maganar kamar Mai Shirin yin kuku Hauwa tace kiyi hakuri Sister ya zamo dole natafi babu yarda muka inya Aure ya riga da yarabamu 'kuka ne Mai karfi ya kufce mata ciki kuka tace kidena fadin haka yin Aurena bawai Yana nufin mu rabu da juna bane ai shin Aure ba mutuwa bane munana tare nidake insha Allah itama Hauwa fashewa tayin da kuka suka rugume juna 'A haka de Hauwa tawuce gida cikin Rashi jidadin rabuwa da Aminiyartata ********************** Shiko Ango jin Wana ranar yake kamar ranar mutuwarsa Tsatsar baki ciki ne bayane a fuskarsa Isma,il ne yace Abokina yakamata Ace yazuka kawuce gida Amaryarka tanacan Tana jiranka 'Wani mugun kallo ya watsa masa cike da jin hashisa yace in naje gidan uban mezamata Kai kasan yanda natsani yariyarnan kuwa Isma,il yace nifa Muhammad banga ai bun yariyarnan ba Ummeey Tana da kyau Tana da ilimi Tana da tarbiya duk wani Abuda ake nema a gun mace to Ummeey tana dashi "Muhammad Mai kake nema Agun Mace wada Ummeey bata dashi kada kamata ita dinfa jinikace kajin tsoro Allah karike yariyarnan tsakani da Allah idafa har kacutar da ita Allah bazai taba barinka ba 'cikin fushi yace takatta✋ Mallam wanan Yar guntuwar nasihar taka bazatayi tasiri a kainaba Naga a lama Kai bakasan Mai akenufi da Aure dolle ba bakasan radadin dake tatare dashiba Cikin fushi yatashi ya shinu mota keey yayiwa mota yafigeta da karfi har Yana tada kura Isma,il bisa yayi da kallo yace Allah ya shiryeka Abokina bazaka taba gane irin gatan da Abba yayi makaba sai nagaba 'yana insowa gida hon yafarayin Mai gadine yazo cikin sauri ya wangale geet din Shigowa yayi ya kashe motar yafito Mai gadi ya gaisheshi daga Masa hanu yayin yayi shigewarsa ciki kaitsaye dakinsa yanufa dakin bakaramin haduwa yayiba komai na dakikin farine kal sai daukar ido yakeyi Cire kayan dake jikinsa yayi ya wuce tolet wanka yayi yafito ya wuce gaban Miro goge jikinsa yayi da tawul Mai ya shafa sana yafeshe jikinsa da turare masu kamshi kaya barci yasa ya haye kan gado wayasa dake ta fama Kara ya dauka karawa yayi a kunesa Yace hello baby y kk ? Cikin shagwaba meenat tace tooo gani na de kwance cikin tunanika zuciyata takasa samu nutsuwa idan natuna cewa yau zaka hada jiki dawata Yan mace baniba sainaji zuciyata tankar zata tarwatse nakasa yarda da Alkawari daka daukamin "Kwantar da hankaliki baby ai babu wata Yan,mace dazan inya hada jiki da ita "Idan bakeba "Kikara hakuri baby nan dawasu Yan,kwanaki zanje nasamu Abba nasanar dashi kece zabina yaje yasamu dadynki a yin maganar Aure mu Wani sanyi dadi taji naratsata cikin fari ciki tace too baby kamar nan da wane lokaci kena Dani gaskiya namatsu Naga anyi bikinan kowama yahuta.. Muhammad yace aini nafiki burin gani Wana Rana ama karki damu kamar yau ne ranar zatazo kiji baby na yaxu Dee barci nakeji zan inya cemiki good night Cikin shagwaba Meenat tace ko nazo natayakane nasa sai kafijin dadin baci musamama idaka daura kanka a saman kirjina Murmushi Muhammad yayi yace sauri mekikeyi baby lokaci hakan yanana zuwa kamar yaune Uhmm ida nabiyeki sai mukwana a haka byeee kikulamin da kanki ilove you so much kashe waya yayi wani fari ciki ne ke shigarsa murmushi yayi yace Meenat kekadance kike sani fari ciki Koda Ina cikin damuwa Ina sonki Meenat ********************* 'Hauwa natafiya Ummeey waka tayi tadauro alwala tayi sallah tadade a kan salayan Tana rokon Allah da yabata ikon yiwa mijinata biyayyyah baci ne Mai nauyi yayi awun gaba da ita Bata farkaba sai da Asuba tashi tayin tannufi bayin dauro Alwala tayi tatada Sallah Tana indarwa Alqu,an tadauka tafara karata Suratul Maryam Agogo taduba taga karfe 6:30 rufe Alqur,ani tayi tatashi tanufi kichin domin tamusu Abun karyawa dubawa tayi taga duk wani Abuda Ake bukata nakayan Abinci akwaishi a kichin din Dankalin tasoya da kwai sai farfesu kifin da ruwa tea Tana gamawa tashige daki wanka tayi tafito tazauna a gaban Miro kwaliya tayi wada hakan yakara fito mata da kyauwu fuskarta Bude Akwatin kayan lefenta tayi taciro wata doguwar riga baka Tasha adon siton rigar tasaka tayafa dankwalin rigar a kanta bakaramin kyau tayiba kichin Takoma tadebi Abinci inya wada zata iyaci Jerawa kuloni tayi akan wanni hadadden tire dauka tayi tanufi dakisa gabanta nafaduwa A hankali tamurda kofar tashiga bakinta dauke da sallama Zaune yake a kan kujera ya daura kafa daya kan daya Karasawa tayi Ida yake durkusawa tayi a gabansa ta ajiye tiredi dake dauke da Abinci cikin girmamawa tace Ina kwanna Yaya. Dago Kai yayi ya sauke idanusa Akanta take yaji wani sabo tsanarta yakara shiga zuciyarsa. ciki bancin Rai yace keeeeee.. ubawa yace kishigomin daki Kasa tayi da kanta tace Abincika nakawo maka Naga baka fito bane duban tiredin dake gabansa yayi hanu yasa ya dau kofin dake dauke da TeA a cikin dagowa yayi yawatsa mata a fuska Wani iri Kara Ummeey tasaka sakamoko zafin dataji Akan fuskarta Mikewa yayi yamatso daf da ita cikin kakausar murya yace a gidan uwarki nake cin Abinci dazakiyi tunani tuda nabar gida ba Mai bani Abici konayi Miki kama dawanda zaki kawowa Abu yaci to wlh duk ranar da kikasake shigomin daki saina ballaki Zaki Fitamin daga daki Kosaina ballaki wawiya kazama Hawayene ke zirya a fuskarta maganganusa sumata ciwo musamama zaginta dayayi a duniya babu Abuda tatsana irin a zagin iyayenta Fita tayi daga danki a fallo ta zauna kifa kanta tayi a kan kujera tafara raira kuka Mai tsuma zuciya..... BY YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ For more inf...08140801885 Page 31 & 32 ___________________Bugu kofar da Akeyine yasata daga kanta share Hawayen da suka Bata mata fuska tayi tashi tayi tanufi bakin kofar hannu tasa tabude Gwogwo Halima ne ita da Hauwa Murmushi jin dadi tayi tace sanu da zuwa Gwogwo Sister kekuma sai yazu kikaga dama zuwa ko Aini fushi nakeyi dake Kallonta Gwogwo Halima tayi tace yau Naga ikon Allah yaushe ma garin ya waye to da Asuba kikeso tazomiki gida Hauwa tace kyaleta Gwogwo so takeyi nazo da sasafe ya muhammad ya korani dariya Gwogwo tayi Ummeey Kalon Hauwa tayi ta wuga mata harara Kara Kwashewa da dariya Hauwa tayi tace Gwogwo kiga Tana harata ko saboda nazo gidanta Dariya Gwogwo tasa tace Ai kunfi kusa babu ruwa na Gwogwo tace kehaka ake tarbar baki bazaki bamu gurin zama ba Ummeey Tace lla Gwogwo kiyi hakuri duk gawace tabi ta insheni da surutu tanuna Hauwa Hauwa tace nikan karkimin Shari kede dama haka kike. Zama sukayi a kujera Ummeey takawo musu lemo da ruwa sai a lokaci tatuno bata karya ba Tashi tayi nufi kinchi tadauko kullolin data zuba nata Abinci ta ajiye a gabasu Suna cin Abinci suna hira Gwogwo nabasu labarai sukuma sai dariya sukeyi dama Kuma Gwogwo takware wajjan barkonci da bada dari Muhammad dake zaune a dakinsa ya soma jiyo hayaniyar tasu tsaki yaja a ransa yace wato yariyarnan hartafara jidomin tarkace mutane a gidana To wlh gaba daya sainayi maganisu mikewa yayi ya fito daga dakin kaitsaye falon nata yanufa Gwogwo ko suna gama cin Abinci tace zata zaga bandaki Ummeey tanuna mata inda bayin yake Ta dawo tafara gyara gurin dasuka cin Abinci Yana insowa inda take tsaye hanu yasa ya sharara mata wasu lafiyayu maruka Wanda Saida shatin yatsutsa yafito a kan fuskarta tangaltagal tayi zata Fadi Hauwa tayi sauri tatareta kuka tasaka Mai karfi wada yayi sanadiyar fitowar Gwogwo daga bayin Cikin sauri Tak'araso Ida suke kalon Ummeey tayin taga Hawaye nazuba a idonta gakuma shati maruka kwace a kan fuskarta Kallon Muhammad din Gwogwo tayi cike da tuhuma ciki baci Rai Gwogwo tanunasa da yatsa tace Kaine kamareta ko? Ciki Rashi girmamawa yace eh nine Ai dama duk Wanda ya sayin rariya yasa Dole tazubar da ruwa Kunefa kuka dage akan gani saina Auri yariyarnan Bayan kusa cewa a tsarina babu Aure Yar matsiyata Abbanta' ya hada Aurena da itane duk Dan yacin Arzikina Ama wlh kuji naratse Nairata bazata taba ciwu a gunshiba Ciki barci Rai Gwogwo tace Muhammad kaci Amanar zumuncimu Allah bazai taba barinka ba Dakake ikirari cewa Yaya muhammadu ya baka Ummeey ne domi Arziki da Allah yabawa Mahaifinka To kayi kuskure kajeka Tambayi Abba naka Arziki dakuke tikafo dashi kaida mahaifiyar taka to Yaya muhammadu ne silar Arziki Abba naka Ama wai yau an wayi gari Dan, Yaya Abdallah shike cin mutunci Yaya muhammadu wlh Ina jiyemuku ranar da kwai zai fashe Daga mata hanu yayi yace dakata Gwogwo inajin kuyarki ya isheni jin Wana surkule naki Mai kama da Tatsuniya Nibamasa Mai ya kawoku gidana ba kodama An Aura min itane Daku dinga zuwa kuna cika min gida Kalon Ummeey yayi a wulakance yace kekuma wlh idan kikasake bari wata tashi gomin gida sai nalahira yafiki jin dadi Tsaki yaja ya wuce daki Gwogwo sake baki tayi Tana kalonsa mamaki ne karara a fuskarta batataba tunani Rashi mutunci nasa ya Kai hakaba Gwogwo rarashi Ummeey tafarayi tayi mata Alkawari za,ayiwa tufkar hanci zata sanar dasu Abba Akan a Raba Aure Ama Ummeey taita roko Gwogwo akan kada tasanar da kowa tayiwa Abbata Alkawari bazai taba jin wani Abu daga garetaba Dakar Gwogwo tahakura tashi sukayi zasu tafi ciki sanyi jiki Hauwa tace Sister Ina waya da akasamiki a kayan lefinki kidauko natura Miki WhatsApp kiga Zaki rage wani damuwar Tashi Ummeey tayi tanufi daki bude Akwatin tayi taciro waya tamikawa Hauwa dama Akwai sim akan waya WhatsApp Hauwa tasaita mata sanan tasamata numbobin kwawayensu mika mata wayan tayi suka mata sallama ************** Tuda Wana Abu yafaru Ummeey tadena zaman fallo kulu Tana dakinta bata fitowa saide in taji wuwa tafito tagirka Abuda zataci ******************** Zaune yake shida momysa a falo momy ne tadubesa tace wainika ya labari Wana matsiyaciyar ne Yamutsa fuska yayi yace aini Momy har namanta da itama..... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ Page 33 & 34 _____________________ kallonsa Momy tayi ciki mamaki tace ok barta kayi wato tayi Abuda Takeso a ciki gida kode kafara sonta ne Hada fuska yayi yace Momy da bakiki kike fadin haka Toni ko mata sukare a duniya Mai zayin da wanna Abar Murmushi Momy tayi tace dakyau My son yanzune kakara tabatarmi dacewa kahaifu a cikina Inaso kakwashe kayan Abinci dake gida gaba daya kadawo dasu nan Kasayamata garin kwaki domin shine dede da ita anjima bala zaije ya kwasomin su Yace angama Momy yarda kikeso haka za,ayi ************ Yana bari gidasu baitsaya ko inaba sai gidasu meenat kirata yayi a waya hello baby ganina a kwafar gida Cikin shagwaba tace baby kashigo ciki Mana dama Dad yanaso ganika Yace ok ganina shigowa fitowa yayi daga motar ciki taku kasaita yashiga gida dama Shiba bakwo bane a gida Kaitsaye fallo yanufa sallama yayi Dad da momy suna zaune a fallo Mikewa Meenat tayi takarasa gareshi Tana Fadi oyyyyo baby yau gaka ga Dad Dina kama hanusa tayi suka karaso ciki falo Zama yayi a kan kujera gaishe dasu Dad yayi suka Amsa ciki sakin fuska itama Meenat zama tayi kusa dashi daura kanta tayi Akan kafadarsa Shiko kunyace takamasa a hankali yace baby meye haka bakyagani bamu kadaibane a gun Kara nakewa tayi a jikisa tace tomenene baby Ai Naga Aure zamu Kalota Momy tayi dauke da murmushi a fuskarta tace ooh su Meenat iyayyen son jiki nibansa wakika gadoba waja son jikiba Murmushi Dad yayi yace Aike tagado dariya sukayi gaba dayasu Dad ne yayi gyara murya yace Muhammad Meenat tadade Tana bani labari dagane da iri kullawar dakake nuna mata.. Sana tasana Dani cewa Kai Dane ga Alhaji Abdallah Mahaifinka sananene a kasana shiyasa nayanke shawara zan baka Meenat Ama Akwai shradi, da zankafa maka idan harka Amince to zanbaka Aure Meenat Da farko de inaso kasani Meenat ita kadaice Yar, Dana haifa a duniya babu Abuda natsana sama da bacin Raita Zanso ace ko yaushe takasance ciki fari ciki Banaso ace tanemi wani Abu tarasa a cikin gidanka domi hakane zai hadasa mata bacin Rai nikuma bazan dau hakaba.. Sanan inaso kasani cewa Meenat bazata zauna da kishiya ba inde harkana so Aure Meenat to ya zama dole kasaki matarka Kallon Dad Muhammad yayi yace Dad na Amince da dukan sharudanka Kuma namaka Alkawari zanyi inya baki kwokarina waja gani nakiyaya duk wani Abuda zai bata mata Rai Ama Dad innanema Alfarma a gareka inaso a janye batu saki yariyarna saboda itadin zabin Abbana ce Kuma Yan,ce ga Dan, uwa Mahaifina Idan har narabu da ita a yazu mahaifina zaiyi fushi Dani wada haka zai jawo sanadiyar hanani Aure Meenat Mikewa Meenat tayi zubu jin Abuda Muhammad din kefadi tace No Dad karya saketa ya barta kawai Kaga saita zamo Yar Aikimu ko baby Kallonta yayi yace eh hakama yayi Momy ne tace shikena hakama yayi dama Meenat basabawa tayi da wahala ba kuga kuhuta da Neman Mai Aiki Dad yace toshikena tuda kiji kigani Zaki inya zama da ita saika turomi mahaifinka mutse da Rana Dan banaso biki ya dau lokaci godiya muhammad yayiwa Dad sosa Sana yamusu sallama Meenat tashi tayi daniyar rakashi sai wani manewa takeyi a jikinsa saikace mijinta Momy sai dariya tekeyi Tana Fadi oh Meenat bansa yaushe zaki girmaba Shima Dad dariya yayi yace Naga Alama Meenat Tana kaunar yaronan sosai ************** Muhammad Kai tsaye gida ya wuce ya taran da Ummeey zaune a fallo Tana Shan Tea Ummeey ko bakarami firgici tashigaba Dan Bata taba tunani zai dawo yazuba Wani mugu kallo ya wurga mata karasowa yayi Ida take cike da gadara yace suba sabbaba an samu nabaza ko Saiki Sha a hankali kada kikware Dan nasa basaba Sha kikayiba tuda babu a gida tsoho Ko dayake dama ta Ina za,Asamu a gida ai harkar Arziki sai Masu Arziki Jin magaganu nasa tayi tankar saukar Aradu take baci Rai yamamaye zuciyarta Hawaye datake boye wane suka gangaro daga idanuta sauri tayi tashare Dago Kai tayi takalesa tace Yaya Muhammad Dan Allah duk Abuda zakamin kamini Ama kadena saka Abbana a ciki Abbana baimaka lafi komai ba Wlh Abbaka shine yahada Wana Aure Abbana biyayyyah ya Masa a matsayishi na yayansa Wlh zan inya jure duk wani cin mutunci dazakayi a kaina ama baza inya jure gani a nacin mutunci Abbana ba.. Masoyan Wana book inajin dadi comments diku dakuma fatan Alkairi dakuke gareni 🤝 inayiku sosai 😘Allah yabar kauna❤️ By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 35 & 36 _________________Tsareta yayi da idon ciki banci Rai yace ke yazu harnayi lalacewar dazaki kali tsabar idona kifadamin magana Shin Mahaifin naki har wani mutunci ne gareshi Ina mutunci ga matsiyaci kudin da mulki susuke kankarowa mutu mutunci a idon duniya Zare beel din dake wadasa yayi yafara kaimata duka ciki zafi nama tafara kare duka da hanuta Tun Tana daurewa hartafara ihu Tana Neman a gajin kuka take sosai Tana fadin ya Muhammad Dan Allah kaji Tausayina kada ka ilatani natuba nifa Yar,uwakace tajini Dan Allah kada kakasheni kuka takeyi gwanin ban Tausayin Ama shin ko a jikisa saima wutar tsanarta datake Kara ruruwa a zuciyarsa jin kalaman datake Fadi wai ita kan,warsa ce Kuma jinisa babu Abuda yatsana iri a danga tasa da talaka Zuciyarsa ce takara harzuka take tsanarta ya Kara darsuwa a ciki zuciyarsa Wani naushi ya kaimata wada haka yayi sanadiyar zubewarta kasa a sumee.. Koda Muhamma ya yaga nufashi nata ya dauke babu Alamar motsi a tare da ita tsaki yaja ya wuce dakinsa ******************* Kano Acan Kano Haydar yakasa mantawa da Ummeey kullu bashi da Aiki sai tunanita Koda tafiya yake idan yaji an Abaci sunan Ummeey yaka tsitar kansa cikin fari ciki Tun bayan dawo warsu daga Gombe Rukkayah kanwar Adam kulu ciki rarashisa take da fadamasa kalamai masu sayayya zuciya Yauma kamar kullu Rukkayah ce tashigo tatara da Ammy a falo durkusawa tayi ciki girmamawa tace Ammy barka da hutawa dafata an wuni lafiya ciki far,a Ammy tace lafiya lau Rukkayah yasu Momy naki Rukkayah tace lafiyata qlau tana gaisheki Ammmy tace Ina Amsawa Mikewa tayi tace Ammy bana shiga gun ya Haydar Ammy tace Ai kwo kiyi sa a bai dadema da dawowa daga Aiki ba Dakisa Rukkayah tanufa sallama tayi tashigo ciki danki Haydar dake zaune a gefen gado da Alama yayi nisa cikin tunani Karasowa inda yake tayi tace ya Haydar sauri yayi ya dago kansa dauke da murmushi a fuskarsa yace kanwata yaushe Kika shigo bansaniba Turo baki tayi tace ya Haydar haryazu bazaka Dena yawan tunaniba ya Haydar inajin tsoro kada Wana tunani dakake ya haifar maka dawani ciwo Dan Allah ya Haydar kasasautawa zuciyarka itama tasamu nutsuwa kadena matsawa kanka natabata Allah zai Sanja maka da Abuda yafi Alkairi a rayuwarka Kallonta yayi dauke da murmushi a fiskasa yace nagode kanwata da kulawarki gareni Kanwata nadade da mika lamarina ga Allah ama inaso kisani bazan taba mantawa da Ummeey ba har Abada Ummeey ta Soni Sona gaskiya tanunamin soyayyah zalla wada babu Algus a cikinta tamin halaci wada bazan taba mantawaba Idan natsaya baki labari iri halaci da Ummeey tamin a Soyayyah keda kanki zakice bai dace namanta da Ummeey ba har Abada Hawayene suka zubo daga idota tace ya Haydar na tausaya muku kushaku a Soyayyah sai Kuma kaddara tazo tarabaku Kallonta yayi yace kanwata Yanaga kina zubar da Hawaye Ajiyar zuciya ta sauke tace ya Haydar Ina tausayawa masoya da suka shaku a ciki Soyayyah kaddara tazo tarabasu batare da sun malaki juna ba Allah sarki kowa ne halin Ummeey take ciki ohh nasa duk inda take tanana ciki tunaninka Murmushi kafi hali yayi yace share hawayenki kanwata kuka ya Isa haka share hawaye da suka bata mata fuska tayi Tashi tayi zata tafi gida shima Haydar din mikewa yayi kallonsa tayi tace inazakaje Kuma Yace gida zan maidaki tace ya Haydar dama kabari yau kan kahuta zan koma dakaina Yace naki wayo dariya tayi tace ya Haydar wlh ba a rabaka da Abu dariya. ***************** Gombe Zaune yake kan kujera ya daura kafa daya kan daya wayasace tayi Kara ciki gadara ya Kara waya a kunesa Yace hello Abba barka da dare Ya Aiki Abba yace lpy Lau Alhamdulillah ya Mama nawa take shuru yayi na Dan wani lokaci sana yace lafiya qlau Abba yace to Masha Allah Tana Ina bata wayan mugaisa nakira wayata Bata daukaba bakaramin firgita yayiba ama sai yadake yace to Abba banakai mata Kashe waya yayi yanufi Ida take yayafa mata ruwa yayi a hankali tafara bude idanuta wada suka mata nauyi kamar an daura dutse Yukurawa tayi zata tashi ama takasa zazabine Mai zafi yarufeta sai rawar dari takeyi Kallonta yayi yace Abba yanaso magana dake wlh Ida Kika kuskura kikasanar da Abba wani Abu wlh saina kusa kasheki a ciki gidana Mika mata waya yayi ama takasa daga hanu takarba Tsawa ya dakamata yace ba magana nake mikiba sai a lokaci ya lura da hali datake ciki tsaki yaja yabar gun Komawa daki yayi ya Kira Abba yake sanar dashi wai tayi barci Abba baikawo komai a ransa ba yace toh sai dasafe Itako Ummeey kasa tashi tayi agurin ta kwana tanaji Ana Kira sallah Asuba da kar tasamu tararafa tayi daki Alwala tayi tayi sallah kwanci tanyi a gun domi ita kadai tasan irin a zabar datakeji ...... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 37 & 38 _________________Mama ce zaune tazuba tagumi Abba ne yafito daga daki Kallonta yayi ciki kullawa yace Ameenah lafiya kuwa wai meke damukine acikin Yan kwana sai nadiga ganikin ciki damuwa Dago Kai tayi takaleshi tace Abba Ummeey dolene kadiga ganina ciki damuwa yau kimani wata biyu da Aure yariyarna ama bamu sake jin labari taba Tayaya. hankalina zai kwanta bansa a wane halin Yan,ta take cikiba Abba yace haba Ameenah meye Abu daga hakalin a nan duk Ida kikaji shuru to zama lafiya ne ya kawo haka Na tabata da ace Akwai wata matsala to da tasanar damu To wai kwanaki ba Halima taje gida bane kiga da Akwai wata matsalla bazata boye manaba Mama tace Abba Ummeey bawai Ina musu da Kai bane Ama inaji a jikina Ummeey bata ciki Akwanciyar hankali Dan Allah kabani izzini naje nadubata Naga a wane hali take ciki hakane kadai zaisa hakalina ya Akwanta Kallonta Abba yayi yace ohh sai yazu nagane Abuda kike nufi wato so kike kije gidanta kitayar mata da hankali ko to karna karajin Wana maganar banyarda kije gidan taba kijin nagaya Miki. Dole Mama tahakura batare da Ranta yasoba gashi wani babban tashi hankalin kullu takwanta barci saitayi mafarki Yar,Tata ciki halin mara kyau Hakalin Mama bakaramin tashi yakarayi ba kullu ciki roko Abba take Akan yatura ko Gwogwo Halima tadubota ama Abba yaki yace a kyaleta tayi zaman Aureta kowa da haka yasaba. ***************** Muhammad kuwa dama Momysa tasanar dashi cewa Tana zuwa ita da idi direba zasu kwashe kayan Abinci dake gida Domin ita gani take kamar muhammad din bayaso kwaso kayan Abinci ne Ai ko bata bata lokaci ba ta inso gidan kaitsaye kinchin din tanufa Tana tsaye haka idi direba yanta jidon kayan Abinci Yana kaiwa Mota Saida ya gama jidewa sana tace ya kai gida Muhammad fitowa yayi yatara da Momy zaune a kujera karasowa yayi dauke da murmushi a fuskarsa Yace Momy ai nadauka wasa kikemin bazuwa zakiyiba kallosa tayi tace my Son kena bakasa iri bakin ciki danake jinba dangane da Wana yariyar hakalina bazai taba Akwanciyaba mudi zata samu kanciyar hankali a gidaka zan kasance ciki fari ciki idan har nagata tanemi Abu dazataci tarasa a cikin gidanka Wlh bani da buri dayawuce Naga Wana yariyar tawulakanta My Son karkaso kaga yarda Abba ka ya cimin mutunci a kan Wana yariyar Muhammad yace Momy a kan Ummeey Abba ya cimiki mutunci lale Abba yataro mach Wlh Momy bazan taba saurarawa Wana yariyar ba tuda hartayi sanadiyar shiganki ciki bakin Momy Dady Meenat yace naturo Abbana ayi maganar Auremu murmushi Momy tayi tace ama naji dadi Ina komawa zansanar da Abbanka Muhammad yace Momy kinaga Abba zeyarda yaje kuwa yamutsa fuska Momy tayi tace ai ko yazama dole yaje Dariya yayi yace Momy Aranar da aka dauramin Aure da Meenat a ranar zan rabu da Ummeey Momy tace to dama maizaka tsaya jira saki uku zakayiwa banza Dariya yayi yace wlh Momy yazuma Dan kar nasaketa ne Abba yaki nemami Aure Meenat da tuni tadade a gidasu Momy tace nibaji motsita bama tuda nashigo gida matsiyaciyar ya mutsa fuska yayi yace Tana dakita ai jiya duka na mata har saida nasumar da ita Sanar da ita yayi duk abuda yafaru dariya Momy tadigayi tana samasa Albarka....... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 39 & 40 _________________Momy tace My Son zan wuce gida zuwa anjima duk yanda mukayi da Dadyka zan sanar dakai Zuciyarsa cike take da fari ciki yace Momy mujena maidaki gida Momy tace Ah Ah My Son yin zamaka banaso Abbaka ya gamu tare zai inya zargi wani Abu kasa Abbaka da kwakwafi Kumafa hakane Momy nifa wlh wani lokaci Abba har tsoro yake bani gashi da sauri gane Abu kamar wani Mallamin duba dariya Momy tayi tace My Son natafi kada Abba ka ya dawo ya samu banana Mika mata keey yayi yace Momy kitafi da Motata Anjima zanzo gidan Karba key tayi Ummeey dake daki kwace tanajiyo duk wani hira dasuke shida Momyn take taji tausayin kanta ya kamata. Kuka tasaka Mai tsuma zuciya Ciki kuka tace Allah sarki Abbana kahada Aurena da Ya Muhammad ne domi Kara danko zumuncimu ama sai gashi Yana naima ya ilatani Kara fashewa da kuka tayi Saida tayi Mai insanta sana tayi shuru ga zafin zazabi dayake Adabanta ****************** Haydar da Rukkayah bakaramin shakuwa sukayiba kullu Rukkayah Bata da buri da yawuce taga takwantarwa da Haydar hankalin Shikasa Adam bakaramin dadi yake jiba gani damuwar dake damu Haydar din Tana raguwa Kuma hakan yasamo Asaline tadalilin Rukkayah Ammy zaune itada Dady suna hirra Ammy tace Alhaji Wana yariyar Rukkayah bakaramin sauyi tasamar a rayuwar Haydar ba yazufa yarage yawan damu da tunani Dady yace nalura da haka Ama wlh haryaxu bai cire yariyarna daga ransaba narasa wane iri Son Haydar yakewa Wana yariyar Nifa nagama yanke hukunci zanje nasamu Alhaji salisu nanema Masa Aure Rukkayah tuda Naga hankalisu yazo daya hakane zaisa ya manta da waca yariyar Ammy tace Alhaji kanaga Haydar zai yada nifa tsorona kada azo akara Masa wata damuwa yazuma da Yaya mukasamu ya fara dawowa hayacinsa Dady yace yimasa Aure shine zai dawo dashi hayacinsa hakane zaisa ya cire Wana yariyar gaba daya daga ciki ransa kede kitayashi da Adu.a Ammy tace to Àllah ya zabar da abuda yafi Alkairi Dady yace Ameen WASHE GARI Dady yasamu dady Rukkayah akan yana nemawa Haydar Auren Rukkayah Dady ya kara dacewa kasa iri halin da Haydar ya tsici kasa saboda Soyayyah Tunda Haydar ya rasa Wana yariyar bamu sake gane kansaba har zuwa Wana lokaci Yanayinsa gaba daya ya canja kulu Yana ciki kunci da yawan tunani sai gashi a sanadin Rukkayah Haydar yafara dawowa hanyacisa A jiyar zuciya Alhaji Salisu ya sauke gami dacewa Haydar yaro kirkine tankar Dan, yake a guna Alhaji Museen babu Abuda zaka nema a guna wada baza inya makaba mudin baifi karfinaba Inaso kasaka a Ranka da Haydar da Adam daya suke a guna Dan haka Ina Mai sanar dakai cewa nabawa Haydar Aure Rukkayah Allah yasa Wana Hadi damukayi ya zamo sanadiyar yayewar damuwasa Dady cire glass din dake kan fuskarsa yayi gami da mamaki karanci iri na Alhaji Salisu Dady yace Alhaji Salisu babu Abuda zance dakai saide nace Allah ya saka maka da mafifici Alkarinsa Allah ubangijin ya Albarkaci zuri,a Alhaji Salisu kamin halaci wada bazan taba mantawa dakaiba Alhaji Salisu yace Alhaji Museen kadena min godiya akan Abuda ya zamomin Dole Dady yace Alhaji Salisu Ina Kara nema Alfarma a gareka inaso a saka biki nakusa Sana yace ya dauke Masa duk wani Abuda za a bukata daga ne da biki Dady baibar gidasu Adam ba Saida sukatsan da Rana nada wata daya haka sukayi sallama kowanesu zuciyarsa cike da farin ciki Bayan tafiyar Alhaji Museen Dady yace Mom takira Masa Adam da Rukkayah Akwai maganar da ya keso yayyi dasu Mom ce tasanar dasu cewa Dady su nason ganisu Basu Bata lokaciba suka fito tsugunawa sukayi a gabansa ciki girmamawa Adam yace Dady sanu da hutawa Amsawa yayi gami dacewa bakomai bane yasa nace inason ganiku sai Dan nasanar daku wani Abu Alkarin Kiyi hakuri Rukkayah da irin hukunci da nayanke a kanki batare da naji daga gareki ba domin ceto rayuwar wada ya dade cikin gyarari Rukkayah da zuciyarta tafara bugawa da karfi take idonta ya fara zubar da Hawaye mikewa tayi zubu Tana kada Kai Adam ne ya wuga mata harara tayi sauri durkusawa kasa Dady yakara dacewa a yau ne Mahaifin Haydar yazomin da kokon baransa akan Yana nemawa Haydar Aureki Nikuma babu Abuda Alhaji Museen zai nema a tare Dani ban bashiba Dan haka nariga da nabawa Haydar Aureki Dago Kai tayi cike da far,a akan fuskarta tace Dady da gaske ya Haydar zaka Auramin nagode Dady Allah yakara nisan kwana Sake baki Mom tayi Tana kalonta tace yau Naga Mara kuyan yariyarna yaushe Kika dawo haka bansaniba Shiko Adam mamaki ne yakamasa gani lamari yake tankar a mafarki tayaya Abba zaizo nemawa Haydar Auren Rukkayah bayan yasan halin da Haydar din yake ciki Baidace a ce Ankara Masa wata damuwa ba ya zuma da yaya a kasamu ya fara dawowa hanyacisa ****************** Shima Dady Yana komawa gida yasanar da Ammmy yarda sukayi da Mahaifin Adam Ammy tayin farin ciki sosai Dan ita dama tariga da tayaba da tarbiyar Rukkayah Abangare Haydar tunda Dady yasanar dashi cewa ya nemamasa Aure Rukkayah bakara min firgici ya shigaba jiyayi tankar Ana soka Masa mashi a kirjisa Tsatsar tashi hakali suka bayana a tare dashi Hawayene suka fito daga idonsa yace pls Dady zuciyata zata buga Dan Allah kabarni naji da Abuda yake damuna Dady ban shiryawa Aure ba Ida har nayi Aure a yazu bazan iya sauke nauyi da Allah ya dauraminba Kallonsa Dady yayi yace Haydar hakuri zakayi Ama nariga da nagama yake hukunci domin nagaji daganika haka Tashi yayi yabar falo Yana shiri fitowa saiga Adam Yana kwokwarin shigowa kallo daya Adam ya Masa yaga tsatsan tashin hakali bayane a kan fuskarsa Lalashisa Adam yafarayi sana ya Masa Alkawari bazai Taba bari ayin Wana Aureba Dakar Adam yasamu ya shawo kan Haydar har yadan sake suka fara hira Itako Rukkayah Sai Kiran Haydar take ama bai daukaba tamishi kusa 20 missed call ama bai daukaba hakalinta bakarami tashi yayiba Gyaleta ta dauka ko sanarwa Mom batayiba tanufi gidasu Haydar Tana insowa tatara dasu zaune a harabar gida karasowa Ida suke tayi Tace ya Haydar laifi Mai nama da har zankiraka kaki kadaga kode baka farin ciki da Wana hadin da iyayyemu sukayi ne Nide wlh Ina farin ciki dawana hadin da iyayyemu sukayi ya Haydar tun Ina yariya zuciyata takamu da sonka hawayene suke zirya a kan fuskarta durkusawa tayi a gabansa tace ya Haydar kabani dama namaye maka gurbin Ummeey Jikisane yayi sanyi gani yarda Hawaye kezuba a idonta take yaji tausayita ya kamasa rarashita yafarayi yace kanwata kiyi hakuri kidaina kuka haka Inajin tsoro kada muyi Aure kizo kikasa samu farin ciki a cikin gidana bazan taba yafewa kainaba mudin kika kasance cikin bakin ciki sabodani Rukkayah kina da matsayi na daban a cikin zuciyata bazan so ace nagaki ciki damuwaba Wlh Ummeey ita kadaice a Raina banaji zan iyasamu wace zata mayemin gurbinta kiga idan harna Amince da Aurenki nasani bazaki samu kulawa daga gareniba Rukkayah tace na Amince zan zauna dakai a ciki kowane irin yanayi Dan Allah Ina son kasanar Dani labari Soyayyarka da Ummeey Kallonta Haydar yayi yace kanwata Soyayyata tafarane a ranar wata litini.. By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH* for more inf...08140801885 _ Page 41& 42 __________________"Ranar litini itace ranar da bazan taba mantawa da itaba a ciki tarihi Rayuwata "Nafito daga gida da misalin karfe 7 :45 Ina sauri zani gurin Aiki tsautsayi yasani bin Wana hanya Ashe da rabo nayiwa Son bauta inata waige waige gefe hagu da dama tuki nake nagani dama dan Naga titin bakowa gefe nawai waya bayi Auni ba take idanuna suka fara rawar kar,ma "Birkina a take ya kusa kwuce min kallon Ummeey ya kusa jazamin wani kallo Ummeey tawurgamin wada yayi sanadiyar shigata ciki wani yanayi "Bansan Ina daga mata hanuba harta wuce Naga baza iya hakura ba take nataka birki yayi Kara wada haka yasata juyowa fitowa nayi daga Motata nakarasa inda take Sanye take da uniform a jikinta da Alamu School zata sallama nayi mata tare da gabatar mata da kaina mukara gaisawa tafadamin sunata tasanar Dani cewa gidasu yana dorayi muntauna zantukamu a dadafe saka mako sauri danake zan wuce gun Aiki gashi itama zatatafi School Sallama mukayi nida Ummeey haka nawuce Office zuciyata cike da farin ciki wuni ranar nayishine cike da nishadi Hata Ammy Saida tagane Ina ciki farin ciki tace Haydar yau Naga sai far,a kakeyi Murmushi nayi nace Ammy nakusa nakawo Miki sirika ce Ammy tace toh Allah yanuna mana lokaci Fatima tace ya Haydar yaushe zatazo tagai da Ammy kaga idan tamana shikena Ida Kuma batayiba sai kacanja Mana wata Hararata Haydar yayi yace kefa Fatima kirainani da yawa ke harki insa in zabo mata kice Zaki kusheta Aikwo da a ranar saina karyaki Dariya tayi tace ya Haydar wasa nake makafa waneni ai ban insa nakushe Anty naba Haydar yace daya fimiki cike da tsokana Fatima tace ya Haydar kawai Anyi biki Rana daya da namu kaga shikena Ammyna zatasamu Mai debe mata kewa Murmushi Ammy tayi tace Fatima ba a rabaki da shirme Mikewa yayi yace Ammy zan fita zanje gun Adam yau kwatakwata bamu haduba Ammy tace a dawo lafiya Kai tsaye gun Adam nanufa shikasa Adam Yana ganisa ya gane Yana ciki fari ciki Kallonsa yayi dauke da murmushi a kan fuskarsa yace Mutumina yau naganka ciki farin ciki meye sirin ? Murmushi Haydar yayi gami da lunshe idanu yace Adam nayi gamo da wata kyakyawar yariya wada kallo daya namata tatafi da zuciyata gaba daya Tuda nake bantaba haduwa da mace da takwantamin a Rai ba kamar Wana yariyar jinake idan narasata zan inya rasa Raina "Yau nafara ganita ama inajinta a ciki Raina tankar mun shekara dari nida ita katashi karakani gidansu innemi izini daga waje Mahaifinta 'Sake baki Adam yayi Yana kallonsa ciki mamaki yace Abokina kode kayi gamo da Aljanace? Dan gaskiya Abu akwan daurewar Kai a ce yau kahadu da mace duk kabi kasusuce har kana in kirarin idan karasata zaka iya rasa Ranka Kama hanusa nayi nace kaide tashi mutafi gidanasu mikewa Adam yayi muka shige mota kaitsaye unguwar dorayi muka nufa bamusha wata wahalaba muka gane gidasu "Tura yaro mukayi ya Mana sallama da Mai gida yaro yafito ya sanar damu cewa Yana zuwa Muna tsaye jiki Motarmu sai gashi yafito karasawa mukayi gareshi muka gaisheshi mukayi cike da ladabi "Ciki far,a ya Amsa yace ama saide bangane kuba? Adam ne yace dama Baba muzo nema Alfarma ne agunka Abokinane ya ga Yar,ka Yana Sonta da Aure shine muka ga baidace ace muzo gunta kaitsayeba batare da munemi inzini a wajekaba Kallomu Abbata yayi cike da mutuntawa yace hakan daku kayi yanuna min cewa daga gida mutunci kuka fito na Amince nabaku inzini "Ama bana son yawa hira godiya muka Masa sosai sana ya shige ciki gida yace zaituro Mana ita "Bai dade da shiga gidan ba sai gata tafito ciki takunta Mai daukar hankali Tak'araso garemu tsareta nayi da kallon Soyayyah Mai ratsa zuciyar Bansa Tana gaishemu ba Dani nariga dana mace Akanta "Adam ne yace mallama Ummeey ga Abokina dafata Zaki rikeshi da Amana Haydar baitaba gani wata Yan,mace yace Yana Sonba kece tafarko Kuma kace ta karshe Dan Allah kirikemin Abokina da Amana kisanifa bakarami son ya kemikiba Ida har zuciyarsa tasamu matsalla kece sanadi "Kallosa Ummeey tayi ciki muryarta Mai sanyi tace insha Allah bazaku taba samu matsalla daga gareniba Zan irike Amanar soyayyamu zabata kullawa fiye da yarda baka tsamani bazaku taba samu cin Amana daga gareniba fatana kaima Allah yabaka ikon rike Wana Alkawari Nima bantaba soyayyaba sai a kanka Dan Allah karikeni da Amana kada kacutar da zuciyar data Aminta dakai "Cikin sanyi jiki Haydar yace Ummeey nakarbi Amanar soyayyarki baza taba rabuwa dakeba har Abada namiki Wana Alkawarine har ciki zuciyata Ida har nakarya Wana Alkawari Allah bazai barniba Basubar kofar gidasu Ummeey ba sai daf da magariba sallama sukayi mata suka dau hanyar gida sauke Adam yayi a gidasu shima ya wuce gida.... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH .......✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 43 & 44 _________________ kwo dana dawo gida nataran da Dady zaune Yana hutawa zama nayi a gefensa nagaisheshi Amsawa Dady yayi dauke da far a akan fuskarsa kallona yayi yace Haydar yau Naga sai far a kakeyi da alamu wani Abu fari ciki yasameka ko murmushi nayi gami da sukuyar da Kai kasa nace Dady a yau Allah ya hadani da wata kyakyawar yariya Yan gida mutunci Wlh Dady Kai kanka ide kaganta wlh sai kayaba da tarbiyarta gashi Kuma mahaifita datijo arzikine wlh Dady bakaga Yanda ya mututa muba nida Adam da mukaje nema izzini hirra gusa Dariya Dady yayi yace ikon Allah lale Haydar kana son Wana yariya sosai amafa naji dadi Wana lbr da kazomin da shin Idan har kudaidaita da ita to kasanar Dani sainaje nasamu Mahaifinta ayin maganar Aure murmushi nayi nace Dady aini ko gobe a kace za a dauramin Aure da Ummeey To Ina maraba da hakan Ammy ce ta Hararen tace waini Haydar Soyayyar Rashi kunya tasakakane Dady ne yace ah ah kyalesa ya Fadi Abuda yake ransa lokaci ne yayi da 'Danki yake son yaga ya dawo babban mutun Tuda kike dashi kitaba jin yazo miki da magana maka macin haka Ammy tace to ai shikena Allah yasaya alkairi a ciki Neman Dady yace Amiiiiiiiiiiin nima yau kasakani cikin fari ciki bani da wani buri da ya wuce a ce yau ka Auro yariya Yar gidan muntunci Mai tarbiya Wace zata mutuntamu a matsayinmu na iyayyenka Kallo dadyna nayi zuciyata cike da kaunarsa nace Dady nasa zakuyi Alfahari da Ummeey Ida tazamo sirika a ciki Wana gida Ammy tace Allah yasa Allah yatabata Mana da Abuda yafi alkairi tashi nayi nayiwa su Ammy sai da safe nawuce dakina ***************** Kwanciya nayi a kan kado zuciyata cike da tunani Ummeey nikaina Ina mamaki iri Son Dana kewa Ummeey bantaba tunani zan tsici kaina cikin soyayyah Mai tsanani irin wada nakewa Ummeey ba Ina ciki Wana tunani barci yayi Au gaba dani mafarki nayi Wai gamuna nida Ummeeyna Wai muyi Aure harda yaramu guda biyu muna ciki wani lambu Mai cike da ni,ima gefesa furanine suka zagaye lambu Kallona tayi takashemin idon daya tace Diya fari cikina dana yaranaYana samuwane Ida har muka cigaba da kasance tare da Kai Kai ne jigomu Kuma Kai ne Haske Mai haskaka Mana cikin rayuwarmu Kai kadaine wada idan nakala nakaji sanyi a ciki Raina nakan daga hanuwana sama in godewa mahalincina daya hadani da Wana santalellan saurayi kalarka kalar burgewa murmushinka shiyake sake narkar da zuciyata ciki kaunarka kallon kallo mukewa juna nida ita wada haka yayi sanadiyar shigarmu cikin wani yanayi Mara fasaruwa Gawani sanyi ni,ima nakadawa a ciki lambu wada hakan yayi sanadiyar shigewar Ummeey jikina Kam, kame,ta nayi da karfi tankar wani zaizo ya kwacemin ita Kiraye kirayen sallah Asuba ne ya sauka a kan kuneena tashi nayi nazauna Ina tuno Abubuwa da suka faru a ciki mafarkina murmushi nayi gami da fadin ya Allah katabatarmin da Wana mafarki Tashi nayi nanufi Toilet na dauro Alwala nawuce masalaci ban dawo gidaba Saida gari yayi Haske Shiri tafiya office nayi nafito nataran da Ammy da Dady sai Kuma Fatima kanwata suna karyawa zama nayi kusa da Fatima Na gaishe da Ammy da Dady mikewa Fatima tayi tahadami. Tea sana tazubamin ferfesu kifin fuskarta dauke da murmushi tace ya Haydar ango Anty Ummeey dafatan katashi lafiya Ga Abinci ka ciye duka kaga Anty ummeey zataji dadi ganika haka Dariya sukayi gaba dayansu Haydar yace Ammy kiga yariyar nako tsabar tamai Dani Mai cikin rada Wai naciye Wana abinci duka Murmushi Ammy tayi tace kufi kusa Dan Naga duk wada ya shiga tsakaniku Kai da Fatima to shi zaiji kuya Shuru yayi ya fara cin abincisa Yana gamawa ya Mike yace Dady Ammy nawuce office Dady da Ammy suka yimasa a dawo lpy fatima tace Allah yatsare ango Antyna murmushi yayi Hadi da girgiza Kai yace keba nasan maganiki yayi ficewarsa daga gida Kai tsaye office yanufa...... Yar Autar dashen Allah......__________________ "Ummeey namin wani irin son wada baki bazai inya furtawaba hakama Kuma ido bazai inya kwatatawaba" Domin tayi nisa a ciki kaunarta Dami salin karfe 4:30 nayi shirina cikin kanana kaya nikaina nasan bakaramin kyau nayiba "Kai tsaye gidasu Ummeey nanufa yaro na aika yamin sallama da ita fitowa yayi yace Dani Tana zuwa "Niko Ina tsaye a jikin mottata fitowa tayi cikin takunta Mai daukar hankali ta karaso Ida nake bakinta dauke da sallama. Sanye take da hijabi har kasa duk da hijabi da tasaka haka bai hana fito mata da kyauwu da Allah ya mataba Cikin muryarta Mai dadin sauraro tace barka da zuwa angona dafatan ka Inson lafiya yasu Ammy Tsitar kaina nayi ciki wani irin yanayi kaallonta nake Ina murmushi gashi na gagara Amsa mata gaisuwanta Son Ummeey Yana Neman zautar dani Murmushi tayi tace diya Wana kallon haka ai saika hadiyeni Murmushi nayi gami da sake kureta da kallon sayayya Mai ratsa zuciya masoya nace waneni ai Haydar bai insa ya hadiye Ummeey saba Idan na hadiyeki to wazan kallan anjima kisan nifa idanuwana basa gajiya da kallon wanna kyakyawar fuskarna taki Sa anan kunuwana basa gajiya dajin sauti muryarki Mai dadin sauraro Ummeey tace Haydar zuciyata takamu da kaunarka a lokaci da banyi zatoba sonka yariga da ya daskare a cikin zuciyata babu tayarda za ayin yafita saide idan an tsaga zuciyata kaga tsaga zuciyata Kuma shine zai zamo sanadiyar rasa Raina. Rayuwa zata min dadine idan har kakasace a tare Dani ina son kayimin alkawari cewa bazaka taba barinaba duk wuya duk ritsi Muna tare da Kai Zamu rayu a karkashin inu daya Zan zama matarka Kuma uwar Yan,yanka kada mubawa shaidan dama da zai farakamu Haydar ina son kayimini Alkawari cewa Kai nawa ne babu Abuda zai rabamu idan ba mutuwaba Mutuwa ma Dan tazamo dolene zan son ace tafara daukana Kaikuma tabarka a Raye Dani bazan taba jure rashin kaba Wlh rayuwata Bata da wani anfani idan yau akace babu Kai a tare Dani ka tausayawa zuciyar data cika da kaunarka kazauna a cikinta kabata kulawa tamusama kada daga baya kace zaka fita daga cikinta Hawayene ke zuba daga idanuta hannu nasa natari hawayeta hankalina bakaramin tashi yayiba gani Hawaye nazuba a idanu Ummeeyna zuciyata namin zafi jinake tankar ana zubami ruwa dalma Ciro Hamkicif nayi daga aljihuna mika mata nayi. hanu tasa takarba kishare hawayenki Ummeeyna mudin Ina Raye bazan taba bari kizubar da hawayeba Ummeey idan da Alkawari Haydar Bazai taba juya Miki bayaba Mudin Haydar Yana Raye bazai taba barin Ummeeyn saba nayi Miki Alkawari zamuyi Aure nidake zamu haifi yara kyawawa Hanu nazira ciki Motata naciro leda namika mata. Matsawa tafarayi da baya tace Mai zangani Haydar Ina sonka ne Dan Allah badan kudin kaba idan har kanaso kamin wata kyauta to kabari sai ranar da nazama malakinka Mamakine ya kamani gani yada naga tarude akan namata wata kyauta wada batasa menene a cikiba lallen Ummeey tadabace a cikin mata Babu yarda bayi da Ummeey ba akan takarba ama Taki waya dake ciki ledar naciro mika mata nayi gashi ai waya kan Zaki karba kodan muke gaisawa ko Girgiza Kai tayi tace kayi hakuri Haydar wlh banso nayi jayaya da kaiba Abbana ya hanani rike waya Nikuma bana son nayi Abuda zai batawa Abbana Rai kayi hakuri akwai ranar da zan kasance karkashi ikonka a ranar kana da damar min duk wata kyauta da kaga tadace dani Jinayi Ummeey takara samu wani matsayi namusama a ciki zuciyata sallama mukayi tawuce gida *************************** Musamu kimani shekara daya nida Ummeeyna munshaku sosai har nazamo gareta tankar Yaya mutsarawa yarda zamu gudanar da rayuwarmu da zaran muyi Aure... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 47&48 _________________"Haka rayuwarmu takasace kullun ciki fari ciki da anashu wani irin sabo mukayi wada har,takai ga bama boyewa junamu komai Ummeey bata da wani buri da ya wuce kullu taga tasani ciki fari ciki Haka mukaci gaba da gudanar da soyayyarmu bamu taba kawowa a ramu akwai wata kaddara da zatazo tarushemuba Kullu nasara muke hangowa da buri malakar juna Soyayya muke zubawa Mai cike da kauna Shikasa Adam soyayyata da Ummeey bakarami burgeshi tayiba harta kaiga yamin lakabi da Haydar na Ummeey Ita kuma Ummeey Haydar Wana suna da Adam yasa Mana yabimu domi ko harta Abokanayemu haka suke kirana da Haydar na Ummeey Itama anata bangare haka kawayeta suke kiranta Ummeey Haydar "Bana mantawa Akwai watarana da nazo kofar gidasu ummeey zance tafito ita da kawarta Maryam suna karosowa Ida nake Maryam tace Haydar na Ummeey sunaka yazagaye ciki kawayemu domin duk wada yasa suna Ummeey to yasa na Haydar yaude Allah yanuna min Haydar din Ummeey Murmushi nayi nace sai Kuma kikaga Haydar din Ummeey jinsa yafi ganishi ko Zare idon tayi tace rufami asiri kada kasa yazu Amaryarka tabuge anan Kallonta Ummeey tayi dauke da murmushi akan fuskarta tace kwantar da hankalinki bazan bugekiba aini banason kowa ta yabamin mijina Nafison ace nikadai ce zanga kyauwusa Itama Maryam murmushi tayi tace Haydar Ina tayaka murna kayi dace samu mata Tagari gashi kudace da juna Allah yabarku tare har Abada Amsawa mukayi da Amin wani dadi naji Yana shiga ciki Raina nace kawarmu dolene nabaki tukunci hanu nasa cikin aljihuna naciro kudin wada bansa yawasu ba namika mata Hanu tasa takarba hadi damin godiya ********************* Anyi bikin kanwata Fatima da angon ta Sadiq wada nikaina naso ace an hada da namu biki ama Allah bai nufaba. Fatima tayi kuka rabuwa damu wada nikaina basan Hawaye nazubo daga idanunaba saboda duk duniya bani da kamarta ita kadaice Yar uwata abokiyar shawarata ida bada Aure babu Mai rabani da Fatima . ************************* WASHE GARI "Da yama nida Adam mukaje gidasu Ummeey. Muka gaishe da mahaifiyarta tayi farin ciki sosai daga nimu Tatarbemu cikin girmamawa da karanci *********************** Baya mun dawo daga gidasu Ummeey Kai tsaye daki Dady nanufa Sallama nayi nakarasa Ida yake gaisheshi nayi ya Amsa cike da kullawa "Kallona Dady yayi cike da kulawa yace Haydar kamar a kwai maga a bakinka ko Sukuyar da Kai nayi kasa nace dama Dady inaso aje a nemamin Aure Ummeey ne muriga da mudedeta kamu Dady yace Alhamdulillah dama nima akwai maganar da nakeso nayi dakai nasa kasan Wana Company da nake ginawa a Kaduna Alhaji Yahaya shine Mai lura da gun To yau yake sanar Dani bashi lpy shine nake son kaje kalura da guri kamin Allah yabashi lafiya Daka dawo zanje na nema maka Aure Ummeey a gun Mahaifinta Jinayi tankar natsala ihu take zufa yafara ketowa a jikina yazayi da wanan lamari Dadyna Yana da muhimaci a gareni bazan inya salake Umarnisaba Take nadaure nakwon da duk wata damuwa datake damuna nace Dady babu komai Allah ubangiji yakamu gobe ama Dady zanyi kamar kwana nawane a can Kaduna Dady yace karka damu Haydar da zaran yasamu lafiya zaka dawo ama inaga bazaka wuce sati biyu ba Dago Kai nayi da sauri take gabana yafadi ayyah zan inya jurewa nayi har sati biyu batare da nasaka Ummeey a idonaba Jikina a sanyaye nace to Dady Allah ya kaimu gobe ya Amsa da amiin mikewa nayi gami da fadin Dady a huta lafiya sai da safe fita nayi daga dakin Dady nanufi dakina Inajin wani iri a ciki zuciyata wayata naciro nakira Adam nake shaida Masa yarda mukayi da Dadyna shikasa Adam yaji babu dadi Ama sai ya karamin karfin gunwa gamin da cewa Haydar sati biyu kamar yaune a gurin ubangiji kada kadamu kanka kaide kayi fatan Allah ya Kaika lafiya ya dawo da kai lafiya Dan Allah Haydar kada kabari Dady ya fahici halin dakake ciki Nasamu kafin gwuwa daga guri Adam domin Adam Abokine nagari Mai son gani cigana a rayuwa take naji duk wata damuwana tayaye Godiya nayi mishi sosai sana mukayi sallama By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.......https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 49 50 _________________"Washe gari da safe nafito ciki shirina sallama nayiwa Ammy da Dady sukayi min fatan alkairi da fatan dawowa gida lafiya Adam naki a waya mukayi bakwana yamin Allah ya kiyaye hanya Muna gama waya dashi Gidasu Ummeey nanufa Dan aike natura yamin sallama da ita Ita kanta Ummeey Saida tayi mamaki zuwana a Wana lokacin Dan tida nake da ita bantaba zuwa gidasu a iri Wana lokaciba Hijjabinta tasaka tace Mama banaje nagani ko lafiya Haydar yazo a Wana lokaci Mama tace to sai kin dawo Allah de yasa lafiya Tana fitowa daga gidansu kallo daya Ummeey tayimin tagane cewa akwai damuwa a tatare Dani Kallona tayi dauke da damuwa a kan fuskarta tace Diya lafiya kuwa naganka ciki iri Wana yanayi Wani kallo nake mata wada ita kanta sai da tatsorata Ummeey tafiyace takamani zuwa Kaduna Dady ya turani domin nalura Masa da wani Company sa Ama kiyi hakuri bazan wuce sati biyu ba zan dawo Kallona Ummeey tayi fuskarta dauke da damuwa tace Haydar yazu tafiya zakayi kabarni kasafa zuciyata dakai tasaba idanuwana sunsaba da ganika kunuwana sunsaba da saurara sautin muryarka Bazan inya hakuri Rashi ganikaba har na tsawo sati biyu zuciyata bazata inya jurewaba Ama yazanyi kajeka Haydar tuda Umarnin Dady ne bamu insa mutsalake Umarnisaba Ama nasani zuciyata zata kasace cikin radadin Rashi ganika takarasa magana ciki kuka Gani Tana kuka yasa Kwata Kwata naji tafiyar tafita a kaina Rarashita nafarayi kiyi hakuri Ummeey kidena zubar da hawayenki babu Ida zani nafasa zuwa zaje nabawa Dady hakuri tuda bakya so bazan inya tafiya nabarki ciki wana yanayiba Girgiza Kai tafarayi idonta cike da kwalla tace Ah Ah Haydar kada kafifita farin cikimu fiye dana Dady zamu inya jure duk wani kunci domin gani Iyayyemu susamu fari ciki . Na amince katafi fatanade karikemin alkawarina kakulamin da kanka a duk Ida zaka shiga banyarda kakula wata Yan,mace ba Ina son kasani Koda gangar jikimu suyi nesa da juna to zuciyoyimu sunanan mane kamar hanta da jini suke bazasu taba rabuwaba Fatana Allah ya Kaika lafiya ya Kuma dawo min dakai lafiya!! Kura mata idon nayi cike da Son da kauna nace ai kiriga da kin gama mamaye zuciyar Haydar da kaunarki babu wani matsuguni da wata zatasamu a ciki domi ko Haydar na Ummeey ne Nadade da kulle zuciyata da Dan makulin nayar dashi a ciki teku Baby zantafi Ina son kikulamin da kaki Dady yace dazaran na dawo za a kawo kudin Auremu kiga shikena nakusa zamowa Ango kekuma Amarya ko Murmushi tayi hadi da rufe fuskarta da tafukan hanuta Dariya nayi nace zan tafi Amaryar Haydar sauri tayi tacire tafin hanuta daga kan fuskata ciki wani irin yanayi tace Allah ya Kaika lafiya ya dawo da kai lafiya Kukane ya kufce mata da sauri tayi gida Tsayawa nayi a gun jikina a sanyaye narasa Mai yakemin dadi Da kar na inya Jan Motata nabar kofar gidan zuciyata cike da damuwa nadau hanyar Kaduna...✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ For more inf...08140801885 Page 51_52 ________________"Dami salin karfe 1:30 nashigo ciki gari Kaduna nasauka a gida Abokin Dady dake G.R.A Nasamu tarba Mai kyau daga guri Alhaji Buhari da Dan,sa Kamal domi bakaramin fari ciki sukayiba da zuwana gidasu Dama Kuma Susan da zuwana domi Dady yasanar dasu Kamal ne yadubeni yace Haydar mushiga ciki ko kasamu kawatsa ruwa kayi Sallah gana Abinci Yana zama jiranka Murmushi karfi hali nayi nace ok muje dauka jakar kayana yayi muka wuce dakinsa Dakin ya hadu babu laifi Niko Toilet nashiga watsa ruwa nayi nadauro Alwala nafito nayi shirina ciki kananan kaya Sallah a zahar nayi sana nayi Addu,oi na Kamal ne ya shigo hanusa dauke da kulolin Abinci karasowa yayi Ida nake yace Haydar ga Abinci!!! "Murmushi nayi gami da fadi ai dabaka wahala da kanka wajan kawomiba zafito da kaina nadeba naci nifaba bako bane a gidana koka mantane Kamal yace eh nasan da haka ama ya zama Dole mutu ya karama duk wada yazo gunsa Koda ko bai sansaba Nace eh kumafa hakane nagode da kullawarku gareni dakaina nazuba Abinci nafaracin baci wani da yawaba naji Abinci yabar kaina Sakamako wani irin faduwar gaba da nakeji Adu,a nafarayi a zuciyata Kamal ya lura da yanayina ya canja kallona yayi dauke da damuwa a kan fuskarsa yace Haydar meke damuka ? Naga yanayika gaba daya ya canja kode mumaka laifine bamu saniba ? Kamal babu Abuda kuka min tsakanina daku saide San barka Natsici kainane cikin yanayi nafaduwar gaba jinake Kamar Akwai wani Abu Mara kyau da yake Shirin faruwa Dani Dafa kafadata Kamal yayi yace Ayyah kayi hakuri Haydar insha Allah babu Abuda zai faru da Kai da yardar Allah kaide kariga Fadi innallillahi wa,inna ilaihir raju,u Zaka samu sauki a ciki zuciyarka fatamu Allah yasa muji alkairi Amsawa nayi da Amiiin *********************** Musaba sosai da Kamal kullu ciki kwatarmi da hankali yake Hakama. Mahaifiyarsa Umma tadaukeni tankar dan,ta da taga na zauna nayi shuru haka zataita tanbayar Mai yake damuna ? gani yanda shuru nawa yake daga musu hankali sai nake Dane duk wata damuwata domi gani hankalisu ya kwanta Kullu Ina zuwa lura da Company wani lokaci Kamal yaka rakani nasamu kimani kwana goma a Kaduna ama har yazu Alhaji Yahaya bai samu lafiya ba Wana lamari bakarami daga min hankali yayiba damuwa takara bayana karara akan fuskarta Dan ankai mataki da bazan inya danewaba Kullu Kamal ciki kwatar min da hankali yake tare da tanbayar maike damuna? A Wana lokaci ban boyemasaba nasanar dashi komai Kamal ya tausayamin sosai yace gaskiya dole kashiga damuwa ama damuwar tasamo Asaline tasanadi Rashi waya a gunta kaga da ace Tana da waya da duk Baku shiga ciki Wana yanayiba ama kakara hakuri komai zai wuce.. ******************* Adadafe nasamu nayi sati uku ama narame nayi baki kallo daya zakami zakagane Ina cikin damuwa ciki ikon Allah Alhaji Yahaya ya samu lafiya A ranar bakina kin rufuwa yayi saboda farin ciki zan koma gida Naga masoyiyata Fari cikine kwance a kan fuskata nafito ciki shirina Umma ne tadubeni tace Haydar yau sai kwana Kano damuwa takare ko Kuyace takamani nasu kuyar da kaina Ina dariya Alhaji Buhari yace toh Haydar Allah ya tsare hanya Allah ya Kaika gida lafiya kagaishe min da Mahaifinka Yasanar Dani ma Wai kasamu Matar Aure nayi murna sosai Allah yasa a yin damu Amasawa mukayi da Amiin Haka mukayi sallama dasu Kamal ya rakani har baki mota yayimin Allah ya tsare haya shima zaizo idan lokaci biki yayi ********************** Gudu nake sosai burina bai wuce a ce nagani a ciki Kano ba Ina shigowa cikin gari Kano hamdallah nayi na godewa Mahalincina daya dawo Dani cikin Mahaifata lafiya Da shigowata Gida Ammy da Dady bakaramin farin ciki sukayiba Wucewa dakina nayi nayi wanka nayi sallah nafito fallo muka taba hira da su Ammy nake sanar da Dady Yada aiki yake tafiya Dady yayi fari ciki sosai Mikewa nayi gami da fadin Dady Ammy Zanje gidasu Ummeey Murmushi Dady yayi yace a dawo lafiya kasanar da ita tafadawa Mahaifinata gobe Insha Allah munana zuwa nema maka Aureta Dadine ya kamani dur kusawa nayi a gaba Dady dauke da far,a a kan fuskata nace Dady kagama min komai a rayuwa Allah Ubangiji ya sakama da Alkairi Allah ya biya maka bukatunka na alkairi Allah ya Kara maka nisan kwana Dadyna Nima Allah yabani ikon kyatatamuku Koda kotankocin dau niyar da kukayi Dani Ina Alfahari da ku iyayyena Fari cikine ya mamaye zuciyar iyayyena sukayimin Adu,oi da fata nasara a rayuwa Nabar gida zuciyata cike da farin ciki tuki nake a hankalin ciki nutsuwa Idanuwana namararin gani fuskar Sahibata ...... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH[12/2, 9:37 PM] Ummu Afnan: https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ _*page*_ [12/2, 9:38 PM] Ummu Afnan: Page 5 3_5 4 ______________"Ina shigowa ciki unguwar idonuwana suka sauka a kan gida wada yake garkame da katon kwado Hanuwa nane suka fara rawa jikina yajike jagwof da gumi tankar banyi wakaba "Nan take nacire glass din dake kan fuskata koshine bai nunamin dadeba Koda nacire glass hakane de takasace Dani gidasu Ummeey rife da kwado Cikin sanyi jiki nafito daga ciki Motata nanufi kofar gidasu Wasu makwoftasune zaune a kan tabarma suna cin Abinci Jikina a sanyaye nayi musu sallama Amsawa gaba dayansu sukayi gaishesu nayi gami da tambayarsu masu gidan ? Kallona sukayi cike da mamaki sukace Dani Ai Mallam Muhammadu ya Kai kimani sati biyu da barin gidana Jinayi jiri na dibana saura kadan nazube kasa batare da nashiyaba Dakyar na inya bude bakina nace Dan Allah Baba koza a sanar Dani Ida suka koma Wlh bamusa Ida suka komaba mude ya sanar damu cewa zai koma garisu mukuma a Inya zamamu dashi bamusa ko inane garin nasuba Ama de Dan, dakatar inshiga gida in tabaya maka iyalina wata Killa ko ita iyalin tasa zatasanar da ita Ida suka koma Tashi yayi ya shige ciki gidansa Niko Tsatsar tashin hankalin ya bayana a tatare Dani Adu,a nake Allah yasa addace Bai jima da shiga gidaba yafito yace yaro saide kayi hakuri Suma suce basusanar dasu suna gariba Take naji kirjina ya Amsa, zuciyata tankar ana soka min mashi Idanuwa suka fara zubar da Hawaye masu zafi sallama namusu na nufi Ida Motata take budewa nayi nashiga kukane Mai karfi ya kufcemin Ga,wani a zababen radadi da zuciyata kemin jinake dama mutuwa nayi yafimin Alkairi dagani Wana Rana Mai cike da tashin hankalin Wayo allah na Ummeey ya zakimin haka ya zaki tafi kibarni a ciki Wana rayuwar Haydar di,ki bazai iya jure rashinkiba Ummeey ki dawo gareni ko zuciyata zatasamu sasauci ya zanyi da rayuwa batare dakeba Jinayi wani Abu ya tokareni a girjina wada har nufashina Yake barazanar daukewa take nufashina ya fara fita da karfi Wayata nadauka nadana numbe Adam cikin wahalaliyar murya nace Adam Ina bukatar temakoka kazo kofar gidasu Ummeey yazu Hankalin Adam bakaramin tashi yayiba Dan tuda yake Dani baitaba jina ciki irin Wana nayiba A rude yafito daga dakisa karo sukaci shida Mom, Mom tace Kai Adam lafiyarka kuwa koba gani gabanka saura kadan kabugenifa Kiyi hakuri Mom, wlh hankalinane kota kota baya jikina Haydar ne ya kirani Yana bukarta temakona naji muryasa ciki wani iri yanayi Mara dadin sauraro Mom tace Haydar din da baya gari to kode ya dawo ne Eh dazu yake sanar Dani cewa ya dawo Mom zatafi Toh Allah de yasa duk Ida yake yana ciki halin lafiya Adam yace Amiiiin ficewa yayi daga gidan Kai tsaye anguwarsu Ummeey ya nufa motar Haydar ya hango da sauri yayi gun da motar take bude motar yayi yashiga ciki Ganina yayi ciki wani iri yanayi ga Hawaye dake zirya a kan fuskata jikina ya dau zafi sosai Gawani abu da ya tsayamin a wuyana Adam bakarami rudewa yayiba cikin tashi hankali yace Haydar Maike faruwa dakai Ya sallam Dan Allah kasanar Dani wlh nashiga rudani Kallonsa nayi Naga hankalinsa bakarami tashi yayiba A hankali nabude bakina da yamin nauyi nace Adam Rayuwata tazo karshe narasa farin cikina narasa Ummeey banaji Zan inya wata rayuwa a duniyarna batare da Ummeey ba Ummeey subar gidasu subar gari Kano gaba daya gashi bawada yasa Ida suka koma Hata makwaftansu basusa Ida suka komaba shikena nikan fari ciki ya kwanra daga gareni Jikin Adam yayi sanyi tausayina ne ya kamasa ciki wani iri yanayi yace kwatar da hankalinki Haydar kayayafa zuciyarka ruwa sanyi nasan Akwai ciwo rabuwa da masoyi nayi maka Alkawari duk Ida Ummeey take saina Nemo maka ita mudin Ina nufashi a doron kasa burika sai ya cika Kallonsa nake idanuwana nazubar da kwalla zuciyata namin wani iri zogi nakasa yarda da kalaman Adam gani nake rayuwata tariga da tazo karshe Haka Adam ya maidani gida ya sanar dasu duk abuda kefaruwa hankali Dady da Ammy bakaramin tashi yayi gani iri hali danake ciki Musama Dady da yake gani Kamar shine sanadin faruwa hakan Dan gani yake da baiturani Kaduna ba da hakan Bata faruba BAYAN WATA DAYA Dafaruwa Wana lamari narame nayi baki nadena cin Abinci hata gun Aiki nadena zuwa Kullu Dady ciki yimin nasiha yake a kan nadauki haka a matsayi kaddara dama can Allah ya kadara cewa itadin ba matata bace Nakayi kokari Dan gani nadau nasihar da Dady ya kememin ama zuciyata sai takasa daukar hakurin Rashi Ummeey ******************* Yauma Kamar kullu kwance nake a kan gado idanuna nazubar da Hawaye Ammy ce tashigo daki tagani ciki Wana yanayi kallona tayi ciki da baci Rai Tace Haydar bazaka Dena Wana tunaniba so kakeyi kahaifarwa kanka wani ciwo Ina son kacire Wana yariyar a zuciyarka Kiyi hakuri Ammy baza iya cire Ummeey a Raina ba saboda itace rayuwata Ammy nayi Imani da Son Ummeey Zan koma ga mahalincina Ran Ammy ne ya baci ciki daga murya tace saboda itadi Uwarka ce har kake kallo tsabar idona kake fadamin bazaka inya rabu da itaba ko tarena aka haifeku kada kamatafa mukamu iyayyenka da muka haifeka watarana zaka wayi gari kaga bama Raiye Kuma ya zamo maka Dole kayi hakuri Kiyi hakuri Ammy nima ba,a son Raina haka take faruwa kitayani da Adu,a Allah ya kawomin sauki ciki lamarina Ammy tace Amin ama kaima ya kamata karage Wana damuwa Haka Rayuwata taci gaba da gudana ciki tashin hankalin komai nawa ya tsaya babu Abuda ya kemin dadi a Wana duniyar kullu zuciyata ciki kunci take Kanwata Fatima tasamu labari halin danake ciki itama hankalinta bakaramin tashi yayiba domi tasa iri kaunar Dana kewa Ummeey bana wasa bane Musamama da tazo taga halin da nake ciki a ranar Fatima tayi kuka Kamar Ranta zai fita Adam kullu ciki nema Ida Ummeey suka koma yake ama ba adaceba Wana Abu bakarami daga mishi hankali yayiba Kai tsaye gidasu Haydar din ya wuce Koda ya shugo bai samu kowa da follo ba wucewa yayi dakin Haydar din Yana shiga ya fara jiwo Nishi karasawa yayi gusa ciki sauri tari yake a wahale jini nafitowa tabakisa zaro ido Adam yayi yace.. By YAR AUTAR DASHEN ALLAH....✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ For more inf...08140801885 Page 55 & 56 _______________"Haydar!!! Haydar!!!Innalillahi wa,innailaihir Raju,u Son kake kakashe kanka akan mace wada Ina da yakini yazu haka ta manta dakai Tana can tana rayuwarta ciki kwanciyar hankali Kai Kuma duk kabi katakura kanka akanta kadaurawa kanka damuwa wada hakan bazai haifar maka da komai ba sai tari nadama Haydar Son kake kanuna Mana cewa tuda karasa Ummeey karasa duk wani Abu mai mahimaci a ciki rayuwarka Idan kafadi hakan bakayiwa Ammy da Dady Adalciba domi sune kadai wadanda idan karasa su kayi babban Rashi sune wadada bazaka taba samu madadinsuba Ita Kuma Ummeey Ida kakwa,tar da hankalinka zaka samu wace tafita Lumshe idon nayi jinayi dakin najuyami saka makon zogin da zuciyata kemin Nufashina nafita a wahale idanuwana suna nema kafewa A tsorace Adam ya fara jijigani Yana fadin pls Haydar kada kamin haka kabude idanuka ka kalleni rayuwarka Tana da matukar mahimanci a garemu bazamu taba jure rashinkaba katashi Haydar Mikewa Adam yayi ciki sauri ya fita daga daki Kai tsaye fallo ya nufa ciki tashi hankali ya fara Kira Ammy!!!Ammy!!!Ammy Ammy dake ciki daki zaune Tana tinani halin da Dan,nata keciki tafara jiyo sauti Kiran da Adam kemata Mikewa tayi ciki sauri domi bakarami tsorata tayiba fitowa tayi daga daki tanufi Ida Adam din ketsaye Adam lafiya naganka ciki tashi hankali? kallon Ammy Adam yayi ciki tashi hankali yace Ammy Haydar !!Haydar!! Sai Kuma ya kasa karasawa saboda tsantsar tashin hankalin da yake ciki A tsorace Ammy tace Mai yasamu Haydar din? Dagudu Ammy tayi dakin Haydar Adam ya bita a baya Tana shiga tagashi kwance idanuwasa akafe ga jini da yabata Masa fara rigar dake jikinsa Karasawa tayi kansa kuka Mai karfi tasaka jijigashi tafarayi Tana kuka Mai ciki da ban tausayi innalillahi wa,Ina ilaihir raji,u katashi Haydar kada katafi kabarni bani da https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ For more inf...08140801885 Page 57 & 58 _________________"Kullu kwana duniya Soyayyarta Kara nukuwa yake a ciki zuciyarta Musama idan natina da iri shakuwar da mukayi Kaddara tazo lokaci guda tatarwatsamu Tashin hakali da kunci da baki ciki sune suka samu matsuguni a ciki zuciyata har zuwa ranar da Adam ya zomi da lbr haduwarsa da Ummeey A ranar nayi fari ciki wada bantaba Tsitar kaina a cikiba nagodewa mahalincina wada ya Kara hadani da masoyiyata a karo nabiyu A tunanina nariga da nayi bakwana da bakin cikina ama kash!!!!!!! Abuda basaniba shine Abba Ummeey yariga da ya zaba mata mijin wada shidin Dane ga Yaya Abbata A lokaci da Abbata yake sanar Damu cewa yayiwa Yar,sa miji jin zance nayi tankar saukar a raduwa nagigice da jin kalamansa Ama duk irin gigicewar da nayi bankai ya Ummeey ba tafini shiga tashin hankali har hakan yayi sanadiyar faduwarta kasa a sume Tana farfadowa idanuta masu daukar hankali ta saukesu a kaina wada hakan yayi sanadiyar Kara jefani ciki kogin kaunarta Tashi tayi taje gaban Abbata Tana kuka Tana rokonsa akan idan bai Aura mata niba zata hakura da Aure har abada Ama haka Abbata yaki bai duba iri halin da zuciyoyimu suke cikiba Kuka take wada haka ya kemin ciwo a ciki zuciyata kuka Ummeey bakaramin tsayamin yayi a Rai ba Zuciyata Batada karfin da zata inya jure hakuri Rashi Ummeey baza taba samu wace zata mayemin gurbinta ba!!!! Hawayene suka gangaro daga idanu Haydar a jiyar zuciya ya sauke Mai karfi gami da daura idanuwasa a kan Rukkayah wada suka rine sukayi Jan yace Rukkayah kiji yada Soyayyata tasamo asalin tsakanina da Ummeey!!!! Shin ,kinaga Ummeey tacancaci nacireta daga ciki Raina bayan iri halanci da, kauna da tanunamin Ummeey tazo nemana Kano har sau biyu kiduba irin nisan dake tsakani Kano da Gombe Ummeey tatinkari Mahaifita gaba da gaba tasanar dashi cewa nine zabinta duk da tasan mahaifinata Yana da zafi ama a haka tatikareshi batare da tsoroba Ta yaya Zan mata da wace tamin Wana halacin tayaya Zan mata da wace tanunamin son na tsakani da Allah!!!! Rukkayah zuciyata babu gurbi da zasa wata a ciki Koda na Aureki bazaki samu fari ciki daga gareniba Ummeey ita kadaice a Raina Babu wace zata inya mayemin gurbinta domin itadin ta dabace a halinci Haydar ne domin Ummeey!!!!!! Sai,ni ya Haydar natabata nice wace zata maye maka gurbi Ummeey ya Haydar kada kazamo daga ciki masu cire Rai daga rahamar Ubangiji Zan kasace mace Tagari a gareka zan,baka kullawa tamusama Zan mantar dakai duk wata damuwarka zakayi Alfahari Dani a matsayina na matarka Zan kasace Mai hakuri da juriya a duk yanayi da zangaka ciki Ciki kuka tace Ya Haydar wlh Ina sonka Ina matukar kaunarka wlh nafi Ummeey sonka nafara sonka tun Ina yariya tun bansa meye son ba kulu idan naganka nakaji sanyi a ciki Raina Dan Allah kada kace bazaka Aureni ba!!! Kallonta Haydar yayi cike da tausayita Dan yasa iri radadin datakeji a cikin zuciyata ciki wani irin yanayi Mara fasa ruwa yace share hawayenki kan,wata nayi Miki Alkawari Zaki zamo mata a gareni Kuma uwar Yan,yan,na !!!!! Dago Kai Rukayyah tayi dauke da far,a akan fuskarta tace ya Haydar dagaske ka amice zaka Aureni? Murmushi karfin halin Haydar yayi yace na Amice Rukayyah zamuyi Aure Zan rikeki Amana idan Allah yabamu Yan, mace Zan saka mata suna Ummeey zata maye gurbi Ummeey a ciki Raina Take Rukkayah taji wani Abu yatokareta tsanar Ummeey ya dausu a zuciyarta Sauri tayi tabasa Dan kada Haydar din ya gane Adam ne ya kaleta yace to bamu guri tuda kebaki da kunya a gabana kike fadin iri wadana magaganu Murmushi tayi tarufe fuskarta da tafin hanuwata tace Au ya Adam dama kana gun aini bama lura da kaiba Harara ya wurga mata wada yayi sanadiyar barita gun tashige gidasu Haydar din da gudu Tana dariya zuciyarta cike da farin ciki Tana shiga Adam ya kallin Haydar yace nasa ka amice da Aure Rukkayah ne saboda Dan gartakar dake tsakanimu da Kai Haydar kada kacuci kanka kada kayi abuda Ranka bai Sonba Murmushi karfi hali Yayi yace Adam ina so Rukkayah Ina mata irin son da nakewa Fatima Adam Zan Auri Rukkayah ne saboda tacancata na Aureta Rukkayah tataka mihimiyar rawan waje gani takwai da damuwar da take tatare Dani Kada kayi tunani cewa Zan Aureta ne saboda Kai ah.ah. Zan Auretane domin Allah Kuma zanyi kokari nakoyawa zuciyata sonta Zan riketa tsakani da Allah kaide katani da Adu,ah Allah ya zabar Mana Abuda yafi alkairi!! Adam yace Amiin ya Allah Adu,ah Kuma ai kullu ciki yimaka nake BAYAN SATI BIYU Biki ya rage saura kwana bakwai Amarya Rukkayah bakaramin gyara take shaba domi Mom ta dauko Mai gyara tamusama tun daga Nijar domin tagyra mata diyar Tata Rukkayah fari ciki ne ya mamaye zuciyarta musamama yada taga takara kyau sai sheki takeyi!! Shi ko Haydar tankar a ai komasa da mutuwa jiyake Wana Aure da zaiyi tankar ya cin Amanar soyayyarsa da Ummeey ga Kuma sonta dake adabar zuciyarsa ya Kara ramewa yayi baki Rukkayah bakaramin takaici ganishi hakan tayiba gani duk yabi ya daurawa kansa damuwa !!!!!! LOKACI NA TAFIYA Biki ya yarage saura kwana biyu Rukkayah zaune a gaban ango nata Tana rokonsa a kan da ya Amince suyi Dinner da walima Kallonta Haydar yake yanajin wani radadi a ciki Rainsa yace kan,wata bana bukatar bidi,a a Aurena Zande Amince kuyi walima Zatayi magana ya daga mata hanu bana son yawa surutu kaina namin ciwo Kallonsa tayi ciki da takaici tace ayyah Allah ya sawaka tafita daga dakin zuciyarta babu dadi A bangare Adam tankar shine ango domin duk wani hidima da yakamata Haydar din yayi shine keyin hata gayato abokanayesu nakusa da nanesa Gidaje guda biyu ya cika da jama,ah nagi nakusa dana nesa suzo Yau takama juma,ah a yaune su Rukkayah suka gudanar da wallimasu cikin kwanciyar hankali wada yasamu halata mutane daban daban YAU TAKA,MA ASABAR A yaune duban Jama,ah suka shaida dauri Auren (Haydar Museen Umar) & ( Rukkayah Salisu Shu,Abu) Dauri Auren da yasamu hallatar manyan mutane daga sasan jahohi daban daban Haydar da Adam anko sukayi na farar shada hata hulla da takalma kalla daya suka saka Bakaramin kyau sukayiba Adam sai murmushi yake yana gaisawa da Yan, uwa da Abokan Arziki kamar shine ango Shiko Haydar jin yake Kamar ya daura hanu akai yata ihu shikadai yasa iri halin da yake ciki Kawai daurewa yake Dan baya son mutane su fuskanci hallin da yake ciki.. Dami salin karfe 4:30 Aka Kai Amarya Rukkayah katafare gidanta dake G.R.A katon gidane ya tsaru sosai Dan Haydar bakaramin kudi ya kashewa gidan ba part part ne guda biyu a ciki gida sai Kuma bangare Haydar shima daba Yan Kai Amarya sun watse subar Rukkayah ita kadai Haydar bai shigo gida ba sai waje karfe 10:20 Kai tsaye dakita ya nufa gabasa nafaduwa. zaune take a katafare gadonta karasawa yayi ya zauna gefenta hanu yasa yabude mayafin da Tarufe fuskarta dashi kanta na kasa. Bude baki yayi a hankalin yace kitashi muyi Alwala muyi nafila mugodewa Allah daya hadamu ciki ni,imar Aure ... Mikewa tayi tanufi Toilet Alwala tayi tafito shima tashi yayi ya nufi Toilet din Alwala yayi ya fito suka tada sallah nafila suna idarwa Adu,o,I sukayi sosai Kallonta yayi yace Rukkayah Ina son kiyin hakuri da duk yanayi da Zaki gani ciki kitayani da Adu,ah Allah ya bani ikon kyautata Miki.. Share Comments Daga Alkalamin.✍🏻 Ummeey muhammad lawan Yar Autar dashen Allah.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 59 & 60 _______________"Kallosa tayi ciki sanyi jiki tace ya Haydar Ina son karikeni Amana kada watarana namaka laifi kace zaka sakeni Ina nema Alfarma a gareka mijina!!! Haydar yace Ina sauraroki kifadi duk abuda kike bukata mudin baifi karfi naba to zamiki Ya Haydar ina son kayimin alkawari bazaka taba min kishiyaba saboda natsani kishiya bana kaunar zama da ita hakan shine zai wazar Mana da zama lafiya a ciki Wana gida Nikuma zanyi inya baki kwokarina waja gani nabaka kullawa tamu sama sana Zan dauke maka duk wasu bukatuka Kallonta Haydar yayi yace Rukkayah bazan inya dauka Miki Wana Alkawariba saboda Rayuwata ba a hanuna takeba Rayuwata Tana hanu Ubangijina duk abuda Allah ya tsaramin shine daide a gareni!!!! Zatayi magana ya dakatar da ita tare da fadin kitashi muje mu kwanta Kinga dare yayi sosai kada mumakara sallah Asuba!!!! Mikewa tayi tanufi kan gado kwanciya tayi a gefe gaddo zuciyarta cike da tsoro Kallonta yayi yace kayana Basu Miki nauyiba Tashi yayi ya nufi waje da akwatina laifeta suke budewa yayi ya ciro rigar baci Mai kyau sai daukar ido takeyi Karasowa yayi Ida take mika mata yayi yace tashi kisaka zakifi jin dadin yin barci karba tayi tashige Toilet cire kayan dake jikinta tayi tasaka rigar karewa kanta kallo tayi a madubi dake mane a jiki gini taga yarda rigar tafito mata da kyauwu surar jikita Fitowa tayi daga Toilet kare kirjinta tayi da hannayeta tahaye kan gadon Dago Kai yayi take idanusa suka sauka akan surah jikita Mai daukar hankali lumshe idanu yayi jiyayi tsikar jikinsa ta zuba take ya jishi ciki wani iri yanayi Mara fasaruwa Tashi yayi ya karasa kan gaddo kwantawa yayi a gefenta bugu da zuciyarsa keyine ya karu Gawata Sha,awa da tataso Masa lokaci guda take yaji marasa takule idanuwasa suka rine sukayi jan Zuciyarsa nakawata Masa kyauwu surata Rukayyah Idanusa surufe nan take yafara ai kamata zafafan sakoni Lumshe idon Rukkayah tayi jita tayi ciki wani iri yanayi wada Bata taba Tsitar karta cikiba Cikin zafi zafi Haydar ya cin gaba da Saraffata rabata yayi da kayan dake jikinta bakaramin tsorata tayiba kuka tasa Tana tureshi ama Ina baimasan tanayiba Adu,ah saduwa yayi ya fara Neman hanya shigarta.. Wani kara..tasaka saka makon wani azababe zafin dake ratsata kuka take Tana fadin wayo Allah ya Haydar zaka kasheni natuba Dan Allah ka kyaleni wayo Allah...na Duka tafara kaimasa Tana tureshi Haydar kan baimasa tanayiba domi yayi nisa ciki wata duniyar Sabatu yake Yana fadin Ummeey na Allah yayi Miki albarka. Kishayar Dani farin ciki wada zakinsa ya zarce zuma.. Ummeey zan rikeki Amana zan shayar dake fari ciki Mara yankewa surutai yake wada shikasa baisa Mai yake fadiba Takaicine ya Kama Rukkayah Yana kwance a kanta ama yake abato sunna wata Yan, mace gani take Kamar yayi hakane domin cin fuska fashewa tayi da kuka Tana danasani bashi kanta da tayi Haydar bai kyale taba Saida ya gamsu sana ya kyaleta rugumeta yayi a kirjinsa Yana sauke a jiyar zuciya Janye jikita tayi a jikisa wani iri zafine taji Yana ratsata kuka tasa Kara jawota yayi jikisa ya fara rarashita Yana samata albarka *************************** Gombe Tun bayan da Momy ta Debe kayan Abinci gidan Muhammad ya aika aka kawo Masa buhu garin kwaki sai sugar Haka Ummeey take rayuwa a gidan Muhammad kullun ciki kunci da tashi hankali gakuma zazabin da take fama dashi gashi tuda take zazabin Bata taba Shan maganiba duk tabi tarame tayi baki ko barci Bata inyayi Ga yuwa dake adabarta dama ita tuncan Basaba cin gari kwaki tayiba. Zaune take a fallo tazuba tagumi shigowa yayi babu ko sallama har zai wuce saikuma ya dawo karasowa yayi Ida take wani irin kallon ya wurga mata.. Ummeey ko batama San yanayiba domin tayi nisa ciki tunani Tsawa ya daka mata zabura tayi tamike jikintana rawa buda baki yayi yace.. Share Comments Daga Alkalamin...✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yan autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more inf...08140801885 Page 61 & 62 _______________________"Ubanwa ya baki izzini zama anan ? kin wani hakice a kan kujera kin daura kafa daya kan daya sai kace daga gidan tsohon kika taho dasu Ok namantafa Ashe subasu da Arziki da zasu zuba Miki Wana kayan Haka suka kawo ki batare da suha daki da kwo cokalin ba amade wlh anjin kuya Koda yake namatafa ai su basusan Mai ake nufi da kunyaba!! Magaganusa nayi mata kuna a Rai Hawaye ne suka gangaro kan fuskarta hanu tasa tafara sharewa. Daga kafafuta tayi daniyar barin guri da bazata inya jure gani Ana cin mutunci iyayyetaba!! Rashine ya baci gani Tana shiri bari guri fisgota yayi ciki bacin Rai ya shararamata wasu lafiyayu maruka Keeeee har kin insa Ina magana kina kokarin barin gurin batare da nabaki izini tafiyaba to ko ubanki bai insa Ina magana ya barmin guriba bare ke!! Dafe kuncita tayi ta daura idanuta a kansa batare da taji tsoro Saba tace ya Muhammad duk abuda zakamin Zan inya jurewa Ama bada cin mutunci iyayyena!! Babu Abuda iyayyena suka ai kata a gareka ama kullu ciki cin mutuncisu kake meye Abbana ya maka daya cancaci irin Wana cin mutunci Kodan saboda ya kasace tallakane kada kamata da talaka da Mai kudin duk Allah ne ya halincesu babu wada yafi wani a guri Allah sai wada yafi jin tsorosa Ina Alfahari da Abbana mudin Ina Raya bazan taba barin a cin mutunci Saba Koda ko Zan rasa Raina Zan jure duk wata ukuba wajan gani nakare mutunci iyayye.......Bata karasaba taji saukar Mari Ciki daga murya yace girmamawa tsakanina da Abbanki babu shin domin bazan taba girmama kaskantace mutu iri Mahaifinkiba tsakanina dashi saide Tsitar da yawu Ina takaici da ya kasace Dan uwan ga Abbana a duniya babu Abuda natsana iri na hada hanya da matsiyaci Wlh Ina Mai Miki wanning mudin Kika sake Mai damin da magana wlh sai nalahira ya fiki jin dadi sai kin gwamace dama baki taba ganinaba Tsaki yaja yabar guri ya wuce dakinsa itama Ummeey wucewa daki tayi ciki kuna zuciya tahaye kan gaddo kuka tasaka Tana takaici da danasani sanisa a rayuwata ........Momy ce ta kalin Abba tace Alhaji dama akwai maganar da nakeso muyi ciki kullawa Abba yace Ina sauraraki Dama Muhammad ne yace nasanar da Kai yanaso aje a nema Masa aure Meenat. Kallonta Abba yayi cike da mamaki yace wacece Kuma Meenat Murmushi Momy Tayi tace Alhaji ai Meenat Yan,ce ga Alhaji husaini shaharare Dan kasuwana wada sunasa ya shahara a duniya itace wace Muhammad yake buri yaga ya Aureta gashi Kuma Yar dangice gaba da baya wadada suka gaji Arziki.. Dakatar da ita Abba yayi gami da fadin keee Wai meyake damukine in bada Rashi hakali kwatakwata yaushe yarona yayi Aure da har zaizo ya sameki da batu Kari Aure To kibude kunaki ki saurareni da kyau babu Ida zanje nema Masa Aure Wana ai zance bazane dududu yaushe ma yayi Aure wato Yana son yanunawa duniya cewa ba a son ransa akayi mishi Aureba Mikewa Momy tayi tace Alhaji wanane Kuma bazai in wuba Dan wlh bazan lamuci Wana fin karfiba haka kawai kamai damin da yaro Kamar wani Mara Yan,cin Yana da wace yake son wace tadace dashi Yar gidan manyan mutane Kazo kahada shin da wace bata dace da tsari rayuwar saba haka yaronan ya hakura ya karbi zabinka To wlh Wana karo ya zama dolle ya Auri wace yake son... Share Comments Daga Alkalamin.✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* Far more inf...08140801885 Page 63 & 64 ________________"Alhaji bakamin Adalci inaji Ina gani kahada Dan,na Aure da waca yariyar wace Bata wuce matsayi Yar,aiki a gunsaba Lokaci yayi da ya kamata ka Aura Masa wace yake son wace zanyi Alfahari da ita idan takasace suruka a gareni wace bazanji kunyan nunata a ko Ina a matsayinta na matar Dan,na Wani mugun kallo Abba ya wurga mata ciki karkausar murya yace nariga da nagama magana idan Kika sake tinkarata da iri Wana maganar to wlh Zan dau tsatsaura mataki a kanki bazan Bari izuba Miki idon kina aibata Yar Dan , uwanaba wada duk duniyarna bani da kamarsa Zan dau mataki Mai tsauri a kanki mudin kikace zakici gaba da ai Bata Yariyarna a gabana fita yayi daga fallo rasa a bace yayi waje!!! Momy bakaramin tsorata tayiba dagani yanayisa lokaci guda taga ya sauya mata ga Tsatsar baci Rai da yabayana a kan fuskarsa zama tayi a kan kujera domi nemawa Dan,nata mafita Wayata tadauka takira Muhammad din dagawa yayi yace hello Momy barka da warhaka Barka Dee My Son .Momy yanaji Kamar kina ciki damuwa sanar Dani Momyna waya tabaminke . Ciki damuwa Momy tace Son Ina bukatar ganika yazu duk Ida kake kazo gida yazu kasameni akwai matsalla Abbaka Yana nema kasheni da Raina!!! Momy Wai meyake faruwa ne kisanar Dani Mai Abba ya Miki ? Ciki damuwa Momy tace Abbaka yaki amincewa akan maganar Aureka da Meenat nayi inya yina ama yakin ya amince Hakalina ya tashi My Son narasa mafita shikena yanzu haka zaka Kare rayuwarka da Wana matsiya ciyar yariyar!! Muhammad yace kwatar da hankalinki Momy kada kisaka damuwa a ranki nasa ta inda Zan bullowa lamari Zanje nasamu Baffa muhammadu da maganar nasa shine kadai wada zaisa Abba yaje ya nemamin Aure Meenat Kisan yada Abba yake jin dashi shikadene wada zaisa Abba ya amince Momy tace ban Amince kaje kasamu Muhammadu da Wana maganarba kana tunani zai amince ne bayan yasa Yar,sa zakayiwa kishiya Muhammad yace Momy kena ai dollesama ya Amince kodan gani yarda Yar,sa take zaune a ciki daulla kiga idan yaki amincewa zaiyi tunani zan koramasa Yar,sa gida taje taci gaba da cin miyan kuka Dariya Momy tayi tace kumafa hakane kakawo shawara Mai bullewa to yazu kayi maza kaje kasameshi toh Momy idan naje Zan biyo nasanar dake yarda mukayi Momy tace to sai najika kashe wayan tayi Tana dariyar mugunta a Ranta tace Alhaji kena idan kasa wata ai bakasa wataba!! ................ Muhammad Yana gama waya da Momy shiryawa yayi ya fito daniyar zuwa shago Abba Ummeey Kai tsaye kasuwar katako yanufa ya tarda Abba zaune a ciki shagonsa karasawa yayi kusa da shin yace barka da hutawa Abba ya kasuwa Kallonsa Abba yayi dauke da far,a a fuskarsa yace lafiya lau Alhamdulillah ya Ummeey dafatan Tana lafiya de ko ? Muhammad yace lafiya qlau tacema a gaisheka Dan nasanar da ita Zan biyo tanan din Wani sanyi Abba yaji har ciki Raisa saka mako jin Yar,tasa tasa Tana cikin koshi lafiya yace Masha Allah haka a keso "Abba dama nazone akan muyi wata maganane akwa yariyar da muka jima Muna tare da ita har mukayi Alkawari Aure To sai Kuma Abba yazomin da zance aure Ummeey na amince da Aure Ummeey domin in saku ciki farin ciki gashi Kuma muna zaman lafiya nida Kanwata kullu ciki kyautatamin take Shine nake nema Alfarma a gareku da kutemaka kunemamin Aure Meenat Abba idan ban Auretaba zata daukeni a matsayi mayau dari Mara cika Alkawar Kallansa Abba yayi yace... Share Comments Daga Alkalamin✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* Far more inf...08140801885 Page 63 & 64 ________________"Alhaji bakamin Adalci inaji Ina gani kahada Dan,na Aure da waca yariyar wace Bata wuce matsayi Yar,aiki a gunsaba Lokaci yayi da ya kamata ka Aura Masa wace yake son wace zanyi Alfahari da ita idan takasace suruka a gareni wace bazanji kunyan nunata a ko Ina a matsayinta na matar Dan,na Wani mugun kallo Abba ya wurga mata ciki karkausar murya yace nariga da nagama magana idan Kika sake tinkarata da iri Wana maganar to wlh Zan dau tsatsaura mataki a kanki bazan Bari izuba Miki idon kina aibata Yar Dan , uwanaba wada duk duniyarna bani da kamarsa Zan dau mataki Mai tsauri a kanki mudin kikace zakici gaba da ai Bata Yariyarna a gabana fita yayi daga fallo rasa a bace yayi waje!!! Momy bakaramin tsorata tayiba dagani yanayisa lokaci guda taga ya sauya mata ga Tsatsar baci Rai da yabayana a kan fuskarsa zama tayi a kan kujera domi nemawa Dan,nata mafita Wayata tadauka takira Muhammad din dagawa yayi yace hello Momy barka da warhaka Barka Dee My Son .Momy yanaji Kamar kina ciki damuwa sanar Dani Momyna waya tabaminke . Ciki damuwa Momy tace Son Ina bukatar ganika yazu duk Ida kake kazo gida yazu kasameni akwai matsalla Abbaka Yana nema kasheni da Raina!!! Momy Wai meyake faruwa ne kisanar Dani Mai Abba ya Miki ? Ciki damuwa Momy tace Abbaka yaki amincewa akan maganar Aureka da Meenat nayi inya yina ama yakin ya amince Hakalina ya tashi My Son narasa mafita shikena yanzu haka zaka Kare rayuwarka da Wana matsiya ciyar yariyar!! Muhammad yace kwatar da hankalinki Momy kada kisaka damuwa a ranki nasa ta inda Zan bullowa lamari Zanje nasamu Baffa muhammadu da maganar nasa shine kadai wada zaisa Abba yaje ya nemamin Aure Meenat Kisan yada Abba yake jin dashi shikadene wada zaisa Abba ya amince Momy tace ban Amince kaje kasamu Muhammadu da Wana maganarba kana tunani zai amince ne bayan yasa Yar,sa zakayiwa kishiya Muhammad yace Momy kena ai dollesama ya Amince kodan gani yarda Yar,sa take zaune a ciki daulla kiga idan yaki amincewa zaiyi tunani zan koramasa Yar,sa gida taje taci gaba da cin miyan kuka Dariya Momy tayi tace kumafa hakane kakawo shawara Mai bullewa to yazu kayi maza kaje kasameshi toh Momy idan naje Zan biyo nasanar dake yarda mukayi Momy tace to sai najika kashe wayan tayi Tana dariyar mugunta a Ranta tace Alhaji kena idan kasa wata ai bakasa wataba!! ................ Muhammad Yana gama waya da Momy shiryawa yayi ya fito daniyar zuwa shago Abba Ummeey Kai tsaye kasuwar katako yanufa ya tarda Abba zaune a ciki shagonsa karasawa yayi kusa da shin yace barka da hutawa Abba ya kasuwa Kallonsa Abba yayi dauke da far,a a fuskarsa yace lafiya lau Alhamdulillah ya Ummeey dafatan Tana lafiya de ko ? Muhammad yace lafiya qlau tacema a gaisheka Dan nasanar da ita Zan biyo tanan din Wani sanyi Abba yaji har ciki Raisa saka mako jin Yar,tasa tasa Tana cikin koshi lafiya yace Masha Allah haka a keso "Abba dama nazone akan muyi wata maganane akwa yariyar da muka jima Muna tare da ita har mukayi Alkawari Aure To sai Kuma Abba yazomin da zance aure Ummeey na amince da Aure Ummeey domin in saku ciki farin ciki gashi Kuma muna zaman lafiya nida Kanwata kullu ciki kyautatamin take Shine nake nema Alfarma a gareku da kutemaka kunemamin Aure Meenat Abba idan ban Auretaba zata daukeni a matsayi mayau dari Mara cika Alkawar Kallansa Abba yayi yace... Share Comments Daga Alkalamin✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more inf...08140801885 Page 65 & 66 _______________________"Idan wanane ai babu matsalla karka damu anjima zanje nasamu Abba naka zamuje musamu iyayyen yariyar Tayaya zamu hanaka karin Aure bayan Allah ya riga da halata maka ka Auren mata Dai, Dai,har guda hudu!! Fatana de kaji tsoro Allah kakasance adalin a ciki gidanka kada kafifita wata a kan wata domin yin hakan babban kuskurene Muhammad yace insha Allah zayi inya bakin kokarina waje gani nayi Adalci a tsakani matana Abba yace to madallah Allah ya temaka Allah ya baka ikon rikesu tsakani da Allah Muhammad yace Amiiiin 'Ciro kudin yayi daga ciki Aljihusa masu yawa ya ajiye a gaban Abba Abba yace ah.ah. Muhammad dauke kudinka nagode Allah yasaka maka da alkairi ama bazan karba kudin kaba Kallon Abba yayi ciki da mamaki yace Abba Mai yasa bazaka karbaba nasa kana da bukatarsu ko cefane ai kayi dasu Murmushi Abba yayi yace bana bukatarsu a Wana lokaci saboda yazu kasuwa Tana tafiya sosai duk wata matsalla Tana warwarewa cikin ikon Allah Jikisa ne yayi Sanyi a ransa yace to kode Ummeey tasanar da Mahaifitane abuda yake faruwa tsakanina da itane Kai bana tunani zata sanar dashi Dan Allah Abba kakarba Wana kudin ai ita bukata Tana tasowane batare da tayi sallama ba Abba yace karka damu Muhammad idan bukatar kudin tataso Inna da halin da Zan inya warwareta Ciki sanyi jiki yasa hanu ya dauki kudin yayiwa Abba sallama Bayan yaba waje Abba gidasu ya wuce yake sanar da Momy nasa yarda sukayi da Abba Dariya Momy tayi tace ai dolle man ya Amince saboda shin tallaka bashi da ra'yin kansa duk yada kasara fashi haka yake tafiya mudin zaka jefesa da farare bugu Abuja to shiikena kagama tafiya da imanisa Murmushi yayi yace Momy bada baffa Muhammadu baya daga ciki iri wadan Mutane duk sanda zan dauki kudin nabashi wlh bazai taba karbaba narasa meye dalilin Yau nakara fahintarsa sosai Abuda nalura dashi Shidin tallakane ama Mai wadatar zuciya Wada bai damu da abu hanu mutane ba Dakatar , da shin Momy tayi ciki bacin Rai tace karna sake jin iri Wana maganar daga bakika dama tayaya za ayin ya karbi Abu agunka bayan yana karbar wada suka fisu daga gun Abbanka duk yabi ya asirceshi Yana juyashi son ransa Hata gidan da yake ciki Abbaka ne ya gina Masa kasuwanci da yake yin nama dukiyar Mahaifinkane duk wata da'wainiyarsu shi yake dauka tun Ummeey Tana karama Abbaka yake fama da'wainiya da ita har izzuwa yazu kaduba iri dukiyar da ya kashe akan Aurenta sai kace Yar, gidan Governor komai shiya saya mata Muhammadu ya zamemin karfe kafa ya shayar Dani bakin ciki Mara misaltuwa kullu ciki hada'ni fada' da Abbaka yake A duniya babu wada natsana sama dashi da Yar'sa ama sai gashi d'ana na cikina shike yabon makiyina takareshe maganar ciki kuka Jiki Muhammad yayi Sanyi jiyayi babu dadi gani Hawaye nazuba a fuskar Momy nasa Hanu yasa ya fara sharemata Hawaye kiyi hakuri Momy banyi hakan Dana Bata Miki raiba ama Momy kisasauta Masa tsanar da kikayi Masa kodan kaunar da yanuna a gareni tun Ina yaro Momy kitina iri soyayyah da yanunamin tare da iri kullawar da yayi Dani Momy natsani Baffa muhammadu ne saboda Yar'sa Ummeey haka ya samo asaline sakamako yada Abbana yake hada matsayina dana Ummeey inajin ciwo haka a Raina Sai Kuma suka Kara hura wutar tsanar saka makon hadani Aure da ita!! Nima Momy inajin haushi Baffa muhammadu saboda tadalilisane nashiga Wana tashi hankalin wlh Momy natsani Ummeey saboda itane kike shiga damuwa bana Kaunar nabude ido naganta a ciki gidana Ina Aure Meenat zan rabu da ita Duk da nasan Abba bazai son hakanba ama ya zamo Dole narabu da Wana yariyar kodan nasamawa kaina fari ciki Murmushi Momy Tayi tace har kasa najin sanyi a ciki Raina zanso Naga fuskar Muhammadu da Ameenah Wane irin hali zasu shiga gani an sako Musa Yar,su tazamo karamar bazawara Dariya yayi yace Momy Yaya kuwa zasuyi ai dama duk wada ya sayi rariya yasan dolle tazubar da ruwa sufa sukakai Yar,su Ida matsayita baikaiba dariya sukayi gaba dayansu sukaci gaba da hirasu ciki farin ciki!! ................Abba dawuri ya rufe shagonsa gidan yaya nasa yanufa dama ya sanar dashi zuwasa Yana insa yataran da Momy zaune kan kujera tadaura kafa daya kan daya Abba nagefeta yana karata jaridda Sallama yayi ya karasa idan suke Amsawa Abba yayi dauke da far,a a fuskarsa yace Muhammadu kakaraso kenan Bismillah ga guri zauna zama Abba yayi ya gaishe da yayanasa shima Amsawa yayi ciki far,a kallo Momy Abba yayi yace Hajiya anwuni lpy wani mugun kallo tawatsa Masa tsaki taja tamike tabar guri.. Abba ne yamike yace keeeee.......Abba Ummeey yayi sauri dakatar dashi Dan Allah Yaya kada kabiyemata Wana ba girma kabane kadena damu kanka a kan Abubuwa da Hajiya kemin Kallosa Abba yayi Rai a bace yace Muhammadu bazan Bari matata Tana wulakantaka a gabanaba baya duk wani matsayi da take tukaho dashi Kaine sanadi dukiyar da take gadara da ita na....... Dan Allah Yaya kada kafasa Wana sirin narokeka Ciki bacin Rai Abba yace kyaleni Muhammadu gara tasan kokai wayene wata ikila nima zuciyata zata samu sasauci a kan cin mutunci da take maka akwai ranar da zata zubar da Hawaye saboda kunya abuda ta ai kata a gareka wlh Zan iya rabuwa da kowa a kanka Koda kuwa da'n Dana haifane!!! Shide Abba hakuri yaci gaba da bawa yayanasa sanan yake sanar dashi yada sukayi da Muhammad din Dan Allah Yaya kada kaharan tawa yaron nan Abuda Allah ya halata Masa kaduba iri biyayyyah da yamana ya karbi zabimu hanu biyu Kuma ya shaidamin suna zaune lafiya shida yar'uwasa Kodan Wana biyayyyah da yamana ai muma ya kamata mubiya Masa nashi bukatar Dan Allah Yaya kayi duba akan lamari Abba kallo ka'ninasa yayi cike da kauna yace na,Amince ama kasani na,Amince da Wana Aurene domin Kai babu Abuda zaka nema a gurina wada bazan makashiba kafi karfi komai a guna Godiya Abba yayiwa yayanasa da iri kaunar da yake nuna Masa mikewa yayi yace Zan wuce gida yaushe zamuje musamu Mahaifin yariyar Abba yace ko gobe ma ai saimuje ko Sallama sukayi Abba ya wuce gida Koda ya insa gida bayan yayi sallar magariba Kira Muhammad din yayi ya sanar dashi yarda sukayi da Abba nasa Muhammad dadi Kamar bazai mutuba godiya yayiwa Abba sosai WASHE GARI ..................Dayama suka nufi gida Alhaji Hussaini dama Kuma Meenat tasanar dashi zuwasu Susamu tarba Mai kyau daga gurin Dad din Meenat Abba ne yadubi Alhaji Hussaini yace Alhaji muzo nemawa da,mu Aure Yar,ka Wana yayanane sunashi Alhaji Abdallah shine mahaifin Muhammad wada yakeso Yar,ka Alhaji Hussaini yayi murmushi yace ai Alhaji Abdallah sunaka ya shahara a ciki Wana kasar babu wada bazai son ya hada zuri,a da kaiba shiyasama na amince zabawa Da,ka Aure Yar,ta Kallonsa Abba yayi yace nagode sosai da karamawa da akayi Mana ama Ina son idan zaka bawa Da,na Aure yarka kada kaduba shahara da sunana yayi a duniya kaduba cancanta shin Dan,na ya cacaci ka Aura Masa Yar,ka Koko bai cancataba Alhaji Hussaini yace Alhaji nariga da nabawa Muhammad Yar,ta Meenat Kuma Ina son ayi biki nada sati biyu Ina son ayin biki wada ba atabayin irinshi a ciki Wana gari na Gombe domi ita kadai Allah ya bani shiyasa nakeso bikita ya zamo Abu kwatace a cikin gari Gombe Shide Abba kasa magana yayi Takaicine ya kamasa tare dajin haushi Muhammad din ya rasa Ida zai nemin Aure sai irin Wana gidan wada kallo daya zakayiwa Mahaifin yariyar kagane Kwata,Kwata Basu gaji tarbiyaba Abba Ummeey ne yace sun Amince da Ranar da yatsayar Basu bar gidan ba Saida Abba yabayar da sadaki Dad din Meenat yace Yar,sa Mai tsadace Dan haka Milliyo daya ne sadakita haka Abba yabaya Yana Mai jinjina Rashi dataku Irina Alhaji Hussaini Bayan sun dawo gida Abba ya Kira Muhammad yake sanar dashi an bashi Aure Meenat sun tsayar da Rana nada sati biyu wani dadi yaji Yana ratsa ciki zuciyasa Kallosa Abba yayi yaga sai murmushi yake yace sana Ina son nasanar dakai wlh wlh mudin kayi Wana Aure kace zaka wulakanta Mamata to wlh matakin da Zan dauka a kanka bazai maka kyauba Tashi kabani guri Ina bukatar hutu mikewa yayi zuciyarsa cike da farin ciki ya nufi daki Momy.. Yana shiga ya Tara da ita zaune a bakin gado yace Momy Albishiriki Momy tace goro fari kyalma maku My Son yace Momy Abani Aure Meenat yazu Abba kesanar Dani wai har an tsai da rana nada sati biyu Gud'a ...Momy tasa tare da fadin.. Share Comments Daga Alkalamin✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more inf...08140801885 Page 67 & 68 ________________Burina ya cika wajan gani ka Auri yariyar Yar, manya mutane wace zata fitar Dani kunya a cikin k'awayena a cikin satina zanje Dubai a can Zan hado kayan lefe nakece raini Dariya Muhammad yayi wada ya Kara futo Masa da kyauwu fuskarsa yace Kai Momy Naga Alama kinaji da Wana sirikar taki Momy tace ai dolle nasota tuda tafito daga gidan Arziki gashi Kuma mahaifita shararen Mai arzikine a ciki Wana garina wada duniya tasan da zamasa murmushi yayi yace Momy naji dadi sosai danaga far,a Akan fuskarki bani da buri daya wuce nagaki ciki fari ciki Ina Alfahari dake Momy a ko da yaushe Allah ya Kara Miki nisan kwana kiyi rayuwa Mai tsayi Momy tace Amiiiiiiiiiiin My Son nima Ina Alfahari da Kai saboda iri biyayyyah da kakemin baka kaucewa Umarnina duk abuda nace shi kake ai katawa Koda kuwa raika baya so!! ............... Ummeey zaune take a gefe gadonta idonta nazubar da Hawaye gawani a zababen ciwo ciki dake damuta duk tabi tarame tayi baki idan kaganta bazaka ganetaba saboda komai nata ya canja Babu Abuda yake mata dadi a Wana duniyar wayanta tadauka tadana number Hauwa Hauwa dake zaune suna hira da Ummata taji wayata na ringing dubawa tayi taga suna Ummeey mikewa tayi ciki sauri tashige daki Karra wayan tayi a kuneta tace hello Sister y kk Cikin kuka Ummeey tace Sister bana ciki kwoshi lafiya zuciyata bazata inya jure wahalar zaman gida ya Muhammad ba naso a ce zan cika Alkawarin da nadaukawa Abbana ama bazan inyaba bazan taba inya hakuri zama da yuwaba karasa maganar tayi cikin kuka Hakalin Hauwa bakaramin tashi yayiba take zuciyata tafa mata zafin hawayene suka Bata mata kan fuskarta tace kide kuka haka Sister Allah Yana tare dake kada kisare kici gaba da hakuri Sister insha Allah zakici ribar hakuriki Allah bazai taba bari kiwulakantaba Dan Allah kishare hawayeki kukaki bakaramin dagamin hakali yakeyiba ganinan zuwa gidan naki yazu kashe wayan Hauwa tayi tafito Tanufi Ida Umma take Kallonta Umma tayi tace kekuma Mai aka Miki kike kuka Ciki kuka Hauwa tace Umma gidan Ummeey zani Umma Ummeey naciki matsalla wlh Umma Wana mijin da Abbata ya zaba mata bashi da mutunci a gabamu nida Gwogwo Halima ya dinga dukata Yana cin mutunci Iyayyenta Yazu Kuma yadena Bata Abinci Umma soyake yuwa takasheta wlh bashi da Imani so yake ya kashemin Aminiyata!! Umma zaje nasayar da wayata nasai mata abuda zataci Wana wane iri Rashi tausayine kayiwa mutu horo da yuwa bayan Kuma Saida abinci da,Adam ke rayuwa Itama Umma tausayin Ummeey ne ya cika mata zuciya ciki sanyi jiki tace ama de wlh Wana yaro yacin Amanar Yan,uwataka Yar,Uwarka jinika ama kadinga a zabtar da ita saboda Rashi tsoro Allah Hugo karbi tawa wayar kije kisaiyar sai kisaya mata Koda taliyace da saura kudin kimata cefane da shin Allah yafidata daga cikin Wana kangin Kabar waya Hauwa tayi tace to Umma sai nadawo Hauwa nabari gida kasuwar badaru tanufa idan ake sayar da wayoyi Sai da waya tayi tawuce ciki kasuwa tayiwa Ummeey cefane duk abuda zata buka sana tawuce gidanata Tana shiga bata sameta a falloba Kai tsaye dakinta tanufa tatar da ita kwance a kan gaddo karasawa tayi kusa da ita Tace Sister kitashi gani na inso da k'ar ta inya mikewa saboda a zababen ciwo ciki dake damuta daura idanuta tayi a kan Hauwa Hauwa bakaramin firgici tashigaba gani yada Takoma duk tabi talalace hawayene suka gangaro kan fuskata tausayi k'awatata ne ya kamata tsareta tayi da idon tace sister bazan inya bariki ciki Wana halin ba zanje nasanar da Mama halin da kike ciki mudin kikaci gaba da zama da Wana a zalumin watara gawarki zamuzo musamu Kallonta Ummeey tayi cike da Kaunar k'awatata tace kide zubar da hawayenki Sister mudauki hakan a matsayin k'addara wace bamu insa mutsallaketaba kiyi hakuri Sister Dan Allah kada kisanar da Mama halin da nake cikin zata ta da hankalinta nikuma bazan son hakaba wani lokaci naka Tsitar kaina ciki gazawa ama da natuno nasihar Abbana sai naji Zan inya jure duk wani ukuba daga garesa ama Kuma bazan inya jure ukubar yuwaba Kede kitayani da Adu,ah Allah ya kawomin dauki cikin gagawa Hauwa tace Ameeen sister Gashi Umma ce tace nakawo miki saikina dafawa kafu Allah ya kawo Mana mafita Karba Ummeey tayi tace Allah sarki Umma Allah Ubangiji ya saka mata da gidan aljannah Hauwa tace Amiin sister wai meke damukine Naga sai cije lebe kikeyi ? Ciki sanyi murya tace wlh cikinane kemin ciwo ga zazabi da yake damuna kullun haka nake fama da ciwo Cikin sauri Hauwa tamike tace banajena sayo Miki magani fita tayi daga gidan Bata Bata lokaciba ta dawo da maguguna Tamika mata sana tashiga kicin din ta dafamata jallof din taliya takawo mata ta ajiye a gabanta Batawani cin da yawaba saboda cikinata yacushe Hauwa batabar gidaba sai daf da magariba ...........Momy taje Dubai tahado kayan laife nakece raini saikace wada zata bude shago komai na cikin kayan Mai tsadane Momy Bata gayaci dangi Abba ba sai inya dangita da K'awayeta tagayato domin kaiwa kayan laife sukasu k'awayeta Saida suka Yaba mata domin bakaramin dukiya suka zuba a ciki akwotunanba Sun samu tarba Mai kyau daga gidasu Meenat domi sudima basa bukatar Abu kaskanci haka sukabi duk k'awaye Momy da Yan,uwata kowace da tukuncin Dan karare lees na Alfarma haka suka dawo gida suna Yaba iri karamcin da akayi musu a gidasu Meenat Momy sai murmushi take saboda farin ciki ............ Biki na karatowa Meenat sai Shan gyara takeyi Mom tadage waje gyara Yar,Tata gudun raini Duk wani Abuda zai Kara mata ni,ima shatakeyi domin Bata da buri da yawuce taga tagigita ango nata. Yau takama Ranar kamu wada yasamu halarta manya manyan mata masu ajin da izzan a gudanar da kamu cikin fari ciki da anashuwa Washe gari Aka daura Aure daurin Aure da yasamu halatar manya mutane har da Governorni da saura hamshakar masu Arziki wad'ada suka Amasa sunasu a ciki Wana kasar Meenat batayi walima ba domin ita Bata bukatar yin walima tace babu komai a cikisa sai wa,azin itakuma batason ayin mata wa,azi Da dare suka gudanar da dinner wada akayi watsi da Naira Momy da Mom din Meenat bakaramin kudi suka zubarba Ana tashi daga gun dinner Muhammad ya dauki Amaryarsa suka wuce gida Suna insa gida Kai tsaye bangareta suka wuce wada yasha kayan Alatu dakin bakaramin tsaruwa yayiba domin ko Dad dinta ya kashe dukiya sosai sai kace Yar gidan shugaban kasa Shin kasa Muhammad bakaramin Santi kyauwu dakin yayiba Yana kokari zama jiyayi tarugumeshi tafara hugging din shin ciki wani iri yanayi yace.... Share Comments Daga Alkalamin✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* : For more inf...08140d801885 Page 69 & 70 _______________________"pls...Baby kibari muyi sallah mugodewa Allah daya hadamu a matsayin Ma,Aurata " turo baki tayi tace Baby Sallah Kuma a Wana lokaci baya kasan mudade Muna jiran Wana Ranar.. Bude baki yayi zaiyi magana tazira bakita ciki nasa tafara tsotsa lumshe idon tayi saka makon yada nufashisu ke haduwa zuciyarsu na bugawa a tare Muhammad jinsa yayi ciki wani iri yanayi Mara fasaruwa Wani matsanaici Sha,awane tataso Masa a gagauce ya fara mayar mata da martani sai kace wani mayun wacin zaki Cigaba yayi da sarafata ' ciki wani iri sallon Mai daukar hankali da kyar yasamu haryan shigarta ritse idanu tayi saboda wani iri azababe zafin da taji Yana ratsata Shiko bakaramin gigicewa yayiba jishi ciki wata duniya tadaba gawani iri dadi dake ratsa dukan sansan jikinsa sabatu yake wada shin kansa baisa Yana yiba Saida ya dau lokaci Mai tsayi sana ya kyaleta Rugumeta yayi a kirjisa ciki shauki son yace Babyna Ken Yar baiwace kijiyar Dani dadi Mara misaltuwa nashiga cikin fari ciki wada bataba Tsitar kaina a cikiba duk ta dalilinki Kiss ya Mana mata a goshi' Washe. gari Kiran sallah Asuba ne ya tadashi mikewa yayi ya shige Toilet yayi Waka ya dauro Alwala Ya wuce masalaci Ana idar da sallah ya dawo karasawa yayi bakin gadon ya fara jijigata a hankalin yace Baby!!! Baby!!! kitashi kiyi sallah kada Rana tayi Bata fuska tayi tace baby ka kyaleni sai zuwa anjima zanyi kallota yayi yace Dan kin daure kitashi kiyin sallah kiga zuwa anjima Rana zatayi shagwabe fuska tayi Kamar Mai Shirin yin kuka tace Baby kakyaleni Dan Allah Kyaleta yayi badan ransa ya soba sai Dan baya son bacin Raita kwanciya yayi ya jawota jikinsa sukaci gaba da barcisu bai farkaba sai wajan karfe 9 :30 jijigata ya farayi tare da fadin Baby kitashi barci ya insa haka gashi Rana tayi bakiyi sallah ba Kuka tasa tace Baby nifa ba,a tashina idan Ina barci kakiyaye ko zuwa nagaba lokacin tashina baiyiba sai zuwa anjima jawo bargo tayi ta lulubu kanta Son Hana gani lefi duk da kinyi sallah da Meenat tayi baisa Muhammad yaji haushintaba saima Murmushi da yayi Dan shin a ganisa yaritane ke damunta😀 Bata tashiba sai misalin karfe 11: 20 Toilet tashiga Waka tayi na soso da sabulu batayi wakan tsarkiba tafito jikinta daure da tawul zama tayi a gaba Miro shiryawa tayi cikin wata Yar,kara.ar riga wada inya kacita kan cinbiyarta da gajere wado inya gunwa bakaramin kyau tayiba turaruka masu kamshi tafesa daki ya hade da kamshi Kai tsaye fallo tanufa batara da tayi sallah ba dama Kuma badamu tayi dayin sallah ba Tataran dashi zaune a kan kujera Zama tayi a kan cinyarsa Kallonta yayi yace Baby Wana kyau haka ai saiki gigitani Murmushi tayi tace aini dama sonake kullu kadinga gigice a kaina dariya yayi yace to Maiya saura ai damani gigitacene amafa akan Sonki Yamutsa fuska tayi tace Baby yuwa nakeji yace okay bana Kira Momy ta turo Mana da Abinci ko Shagwabe fuska tayi tace ah.ah. Baby kabar Momy tahuta ba akwai Wana yariyar a ciki gidanba to ai ko ita zatayi Mana girki Kallota yayi yace an Gama gimbiya yarda kikeso haka za ayin Mikewa yayi yace banaje nasanar da ita tagagauta nemawa gimbiyata abuda zataci Itama mikewa tayi tace Baby tare zamuje.. Daga Alkalamin. Ummeey. Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF... 08140801885 Page 71 72 _________________Atare suka fito Kai tsaye daki Ummeey suka nufa hanusu rike da juna sai wani Murmushi yakeyi Shiga sukayi cikin dakin babu ko sallama Ummeey dake zaune Tana Chatting ita da Hauwa saiji shugo warsu tayi Bakaramin tsorata tayi daganisu a ciki d'akinata mikewa tayi tsaye bakinta na rawa tace ya Muhammad barka da safiya Ko Kallonta baiyiba bare tasa ran zai Amsa Kallonta Meenat tayi a wulakance tace keeee.......inya bakinki bude kunaki da kyau ki saurareni. kada nakarajin sunna Mijina a bakinki suna Mijina Mai darajane yafi karfin fito daga Wana banzan bakin naki "Baby dama Wana abarce aka k'ak'abama duk Talauci ya riga da ya gama cinyeta ama gaskiya an cutarmin dakai sallon tagogama Talauci wlh Baby natsani Talaka bana son Koda da hanya nahada dasu Idon ya zura mata yanajin sonta nakara shiga zuciyarsa ciki muryar rarashi yace kwantar da hankalinki Babyna ide bakya son zamanta a gidan nan tokisanar Dani yazuna saina saketa Takoma gidasu Dan nima wlh inajin rad'ad'i da takaicin ganita da nake a cikin gidana Turo baki Meenat tayi tace ah,ah, Baby idan kasaketa waye zai kemin girki da saura ayukan kade barta kodan tadiga Mana hidimar gida Kallonsu Ummeey tayi cike da takaici irin cin mutunci da suke mata Hawaye dake kwokari zubawa tayi sauri Mai dasu a Ranta tace nicema Zan kemuku aiki saboda kisamu sake daga gun Mijinki waton kema zakice Zaki takani San ranki to wlh bazan dau cin mutunci daga garekiba.... Meenat tace kizo muje kidafa mana Abuda zamuci dagani har Baby yuwa mukejin Ina fatade kin inya girki ? Dan wlh idan kika girka min iri wada Kika Sabacin a gidan iyayyanki wlh sai ranki ya bacin Dan bazan dau gidadanci da kyauyaciba Dago Kai Ummeey tayin ta sauke idanuwata a kan Meenat tace yazu saboda Allah girkima nizamiki nimafa Aure ne ya kawoni gidan ba aikib.......kamin takarasa maganar tajin saukar Mari a kan fuskanta Meenat ce takai mata Mari ciki fushi tace keeeee matsiyaciya nafi karfin kikaleni kifadamin magana kidubeni da kyau namiki Kama da wace tataso cikin wahala idan Kika sakeyin kuskure Kiran kanki da Matar gidana wlh saina koya Miki hankalin Kuma wlh aiki yazamo Miki dolle kiyi Dan ko Uwarki Bata insa tahanaki aiki a gidanaba.. Ran Ummeey bakaramin baci yayiba jin Meenat nazagi Uwarta zatayi magana Muhammad ya dakatar da ita gami da fadin zakije kimata aiki da tasaki ne ? ko saina Sabamiki a ciki gidan nan Meenat Tana da dama da zatasaki duk wani aiki idan ko Kika kiyimata ko kikayi mata musu wlh Zan dau tsatsaura mataki a kanki Dan bazan Bari kirainamin Mataba Naga kinaji da raini Tana magana kina mayar mata saboda kinrainata to kishiga hankalinki Babyna, ba sa,arki bace domin ko takalmin sawanta ya fiki daraja!! Kiwuce muje kimata aikin da tasakaki fita sukayi Ummeey tabisu a baya zuciyarta namata kuna !! Ya mutsa fuska Meenat tayi tace sakwara zakimin da miyar karfasa sai Kuma ferfesu kaya cikin kallon Muhammad din tayi tace Baby kaikuma Mai kakeso a dafama Murmushi yayi yace duk abuda zakicin nima shin zanci murmushi tayi gamin da daura kanta a kan kafadarsa Ummeey kitchen din tawuce tafara akinta Tana jin takaici a cikin Ranta Bata b'ata lokaciba takamalla komai zubawa tayi. a kulla tazo kan dinner tajera karasawa tayi Ida suke fuskarta a daure babu Alamar fa,a atare da ita tace gacan Abinci a dinner nakamallah Wani kallon Meenat tawurga mata tace kije kigyaramin d'aki zani gadon da yabaci da jini saiki wanke sake baki Ummeey tayi Tana Kallonta Dan taga Abu akwai raini wayo a ciki Mikewa yayi yace koba zaki yin bane kike Kallonta ? 'Dak'ar ta inya Bude baki tace zanyi shigewa dankin tayi Idanuta suka sauka a kan gado zani gadon ya bacin da jini Hawayene suka zubo daga idonta tausayi kantane ya kamata tayaya zata inya wanke Wana katon zani gadon bayan batajin karfi a jikinta 'Gyara daki tayi tashi Toilet tafara wanke zani gadon Dakar tasamu ta wanke tanaji jiri nadibarta Kamar zata fadin fito dashi tayi Tashaya a harabar gidan Haka rayuwa taci gaba da tafiya duk wani aiyukan gidan ita takeyi Meenat bata komai saide tayi Waka taci Abinci hata share dakinta batayi saide Ummeey tayi komai na gidan Tamai da ita tankar baiwa gashi kullun ciki zaginta take sai kace Yar,aikinta KANO Rukkayah takasa samu farin ciki daga gun mijin nata duk wata kyautatawa Tana yimasa Ama shi hankalisa kwatakwata baya kanta Wana Abu nayi mata ciwo a Rai sai yazu take danasani Aure wada zuciyarsa tamace da Kaunar wata Yauma Kamar kullun zaune yake a fallo yayi nisa ciki duniyar tunani karatsowa tayi Ida yake tazauna a gefensa tace ya Haydar nida abuda ke cikina Muna bukatar kullawarka Ina tsoro kada damuwa tamin yawa nazo haihuwa nasamu matsa kokuma narasa Raina Dan Allah ya Haydar nima kanunamin kauna Kamar yada kowane namijin yake nunawa matarsa Kodan albarkacin Dan, dake cikina hawayene suka gangaro kan fuskanta Jikin sane yayi Sanyi take tausayita ya kamasa hanu yasa yana share mata Hawaye da suka Bata mata fuska rugumeta yayi a jikinsa Kiyin hakuri Rukayyah nikaina nasan ban kyauta mikiba kimini uzuri Rukayyah zuciyata tadade da Suma idan kikace Zaki farfardo da ita da karfi zata inya macewa ama idan Kika bita a hankalin zakicin nasara farfado da ita zata farfardo cike da Kaunar wace taceto rayuwarta Kiyafemin matata nagagara sauke nauyi da Allah ya dauramin wlh tun farko abuda nake gudu kenan shiyasa nanuna kin amincewa da Auremu saboda banason nacutar dake Gashi Kuma nakasa mantawa da Ummeey a Raina jikina Yana bani Ummeey Tana ciki wani halin Mara kyau shiyasa kikaga nakasa samu nutsuwa a cikin kwanakina Ina yawan jin faduwar gaba tabbas Ummeey Tana cikin matsalla inajin haka a jikina Wani bakin cikine ya tsaya mata a wuya cikin bacin Rai tace yazu ya Haydar Ina zaune a gidanka matsayi matarka bakin ciki naneman kasheni baka taba tinanin halin da nake cikiba nida abuda kecikina Ama kana tunani watacan wace tamanta dakai Tana zaune lafiya ita da Mijinta Ama Kai kakasa bani hakina na Aure yau kimani wata biyar da Auremu sau daya kataba kusantata nama a Ranar da aka kawoni gidankane har Allah ya azurtamu da samu karuwa ama kafifita wata a kaina tashi tayi tashige daki Bai bitaba ama shima yasan tabbas bai kyauta mataba.. .................Haka rayuwa taci gaba da tafiya Haydar na kokarin wajan gani ya sauke nauyi da Allah ya daura Masa yazu Rukkayah Tana samu kullawa daga garesa Yana kokari wajan Dane duk wata damuwarsa hakan Bakaramin yiwa Rukkayah dadi yayiba yazu cikin Rukkayah na da wata Tara tashiga watan haihuwata Haydar ya dau hutu a wajen aiki Dan tsoro yake kada yafita aiki nakuda ya kamata babu Mai temaka mata ita daya a gida bayazuwa ko Ina ko gun Adam baya zuwa saide Adam din yazo gidan ya samesa RANAR ALHAMIS ...........damisalin karfe 12:20 na dare nakuda tatasowa Rukkayah gadan gadan cikin wahalaliyar murya tace ya Haydar !!!ya Haydar!!! Haydar dake barci ya fara jiwo murta Kamar a mafarki tashi yayi yace lafiya Rukkayah cije lebe tayi tace Mara kemin ciwo wayo Allah mikewa yayi da sauri yace Subbahananllah to kode haihuwace tazo 'Dagata yayi yasata a mota tada motar yayi suka nufi hospital suna insa akayi da Rukkayah ciki shikuma waya yayiwa Ammy ya sanar da ita suna asibiti Rukkayah na nakuda Ammy Bata bata lokaciba ta inso Har aka Kira sallah Asuba Rukkayah nafama da nakuda Haydar bakaramin tashin hankalin ya shigaba Ammy tadubesa taga hankalinsa gaba daya baya jikinsa dafa kafadarsa tayi tace Haydar kakwantar da hankalinka insha Allah zata sauka lafiya kaide katashi kaje kayi sallah kamata Adu,ah Allah ya sauketa lafiya Tashi yayi jiki a sanyaye ya tafi masalaci Ana idar da sallah ya dade Yana Adu,ah Allah ya sauketa lafiya Koda ya dawo asibiti Rukkayah Bata haihuba Kiran Adam yayi ya sanar Masa tun jiya suna asibiti Adam da Mom tare suka taho asibiti Mom tanufi Ida Ammy take zaune Adam karasawa Ida Haydar din yake hankalisa a tashe dafashi yayi yace har yazu Bata haihuba ko Haydar hawayene suka zubo daga idonsa yace Bata haihuba wlh Ina tausayin yariyarna tunji take fama da wahala gashi har yazu shuru Adam inaji tsoro kada wani Abu ya samu Rukkayah Adam yace kwantar da hankalinka insha Allah zata sauka lpy Fatima takira Ammy akan su gaisa Ammy kesanar da ita suna asibiti Rukkayah zata haihu Damisalin karfe 8:30 Fatima ta inso asibiti Kuma a lokaci Rukkayah tahaihu tahafi santaleliyar yarta mace kowa sai murna yake Haydar tsabage farin ciki daga hanu yayi sama ya godewa Allah da Wana babbar kyauta da yamasa Kallosa Adam yayi dauke da murmushi akan fuskarsa yace Haydar Ina tayaka murna da ni,imar da Allah ya maka da ya Raya Mana ita akan sunna Manzo Allah sallalahu alaihi wassallam Haydar yace Amiiin amiiin Gaba dayasu suka shiga dakin da Rukayyah take Haydar idon ya zira mata yace sanu Rukkayah Kisha wahala ama yazu babu Ida yake Miki ciwo ko Kallonsa tayi tace babu Ida yakemin ciwo Fatima ce ta dauko Baby tadaura Masa a kan ciyasa tace ya Haydar ga beby kan kuramata idon yayi yanajin kaunar yariyar namamaye duk wani sansan jikisa dagata yayi Yana rokon Allah ya albarkaceta ya rayata akan tafarki addini musulunci Fatima tace ya Haydar Baby dakai take Kama ya sunata Fatima tafadin hakane Dan tsokana Murmushi yayi yace sunata Ummeey Yar, Ummeey ( Ummulkhari) nasaka mata suna Ummeey domin tamayemin gurbin Ummeey Dana rasa Mikewa Rukkayah tayi zaune ciki takaici tace... DAGA. ALKALAMIN UMMEEY MUHAMMAD LAWAN YAR AUTAR DASHEN ALLAH.. _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF... 08140801885 Page 73 &74 _______________"Wlh ya Haydar bazaka sawa Yar,ta suna Ummeey ba na amince kazabi kowane suna kasawa Yar,ta ama Banda suna Ummeey Mom tace keee Rukkayah meke damunki baki da hankaline yazufa hutu kike bukata ba hayaniba kuka Rukkayah tasa tace Mom kikyaleni wlh nagaji da halin ya Haydar bashi da wata magana saina Ummeey komai Ummeey wani lokaci har kirana yake da sunata yazu Kuma yace zai sawa Yar, Dana haifa sunata wlh bazan yardaba Kallonta Haydar yayi yace kiyi hakuri Rukayyah nasa Yar,kice kekika haifeta kina da ikon a kanta "Ama kisani nima Mahaifitane nine wada yake da ikon zab'a mata suna da ya dace da ita Tun basa Zan Aurekiba nasaka a Raina idan Allah yabani Yar,mace Zan samata suna Ummeey Adam kaima shedane akan Wana Alkawari Dana daukawa kaina Dan Allah Rukkayah kibarni nasakawa Yar,mu suna Ummeey saka mata Wana suna zai zamo tankar wani likine wada zai man,ne tabo dake zuciyata 'Rukkayah tace ya Haydar dama kadena bata yawun bakinka Dan wlh nariga da naratse bazan Bari kasawa Yar,ta Wana sunaba Kallonta Adam yayi cike da mamaki yace Wai yaushe Kika dawo Mara kuyane kehar kinkai kihanashi sawa Yar,sa suna da yakeso Mom "Ammy" wlh Haydar gaskiya ya fada tun Lokacin da yarasa Ummeey yake sanar Dani idan yayi Aure Allah yabashi Yar, mace zai samata suna Ummeey indai muna Raye " Takaicine ya Kama Rukkayah Hawaye bakin cikine ya gangaro kan fuskanta zatayi magana Mom ta dakatar da ita Wlh Rukkayah idan Kika sakeyin wata magana Ana saina batamiki Rai Kallon Haydar Mom tayi take taji tausayinsa ya kamata lalai Haydar Yana ciki yiwa soyayyah bauta batare da ya shiryaba Haydar kakwantar da hankalinka amatsayina na mahaifiyar Rukkayah na amince kasakawa Yar,ka suna dakake son saboda Kaine Mahaifinta Kaine kake da ikon akan Yar,ka Kallon Mom Rukkayah tayi batare da tace ufanba Ammy kasa magana tayi domin ita kanta tasan bakaramin hakuri Rukayyah take da Haydar din ba talura kwatakwata hankalinsa baya kanta .............Susamu sallama sun koma gida Inna ce tazo tun daga Gombe domin yiwa jikarta wakan jego tuda suka dawo daga Asibiti Rukkayah kefushi da Haydar din musamama idan tatuna irin azabar da Tasha yayin haihu babu wada yatayata Koda Nishi dayane ama sai gashi Rana tsaka Ana son a nuna mata Bata da ikon a kan Yar,ta Inna , de kullu ciki rarashi jikartata take akan takwantar da hankalinta takyale Haydar din domin cika Alkawarin daya daukawa kansa Itade Rukkayah jinsu kawai takeyi Dan ita kadai tasan Mai takeji a ciki zuciyarta takeee taji tsanar Ummeey ya Kara shiga cikin zuciyarta RANAR SUNA .............. Yariyar taci sunan,ta Ummulkhari za ake kirata da Ummeey Wana Rana takasace Ranar farin ciki a gun Haydar jiyake tankar ya sauke wani kayan da yadade Yana Masa nauyi a kansa Adam yace Abba Ummeey rabona da naganka ciki iri Wana yanayi har namanta lale Wana beby zuwata alkairine a garemu tadawo min da farin cikin Abokina Murmushi Haydar yayi yace Adam nayi rashin Ummeey yau Kuma ga Ummeey a gidana Ina Kara godewa Ubangijina wada yayi tsanadiyar rabuwata da Ummeey sana ya bani Ummeey a matsayin Yar, a gareni Adam fari cikina ya dawo inajin Wana baby tankar Ummeeyna da narasa Kallonsa Adam yake zuciyarsa cike da fari ciki yace Haydar nima inajin iri fari ciki dakakejin fatamu Allah yaraya Mana diyyarmu Allah yasa tagaji Mai sunanta Haydar yace Amiiiiiiiiiiin ya Allah Gidan Rukkayah cike yake da jama,ah kowa kagani ciki farin ciki yake ama Banda Rukkayah da kishi ke adabar zuciyarta Gombe ..............Meenat ce tafito daga bangareta tanufi bangare Ummeey kwace tasameta akan kujera Tana danne danne da wayanta Wani mugu kallo tawurga mata tace keee... ubawa yabaki izzini kwanci batare da kin gamamin anyukanaba Kallonta Ummeey tayi batare da tayi maganaba Cigaba tayi da Danna wayanta Takaicine ya Kama Meenat gani tayi banza da ita Kee Yar,gidan matsiyata ba magana nakemikiba kikayi baza dani to kitashi kije kigyaramin d'aki idan kigama gacan wakina Yana kiranki Mikewa tsaye ,Ummeey tayi tace kada kisake kirana da Yar matsiyata Dan ubana ba matsiyacibane mahafina talakane Mai wadatar zuciya dattijo Arziki wada ya gaji ilimin addini Wana kadai ya insa nayi alfahari da mahaifina a duk Ida zanshiga a fadin duniyarna Ran Meenat ne yabaci hanu tadaga tasharara mata Mari kafin Meenat tasauke hanuta Ummeey takai mata lafiyayu maruka har sau biyu Wani irin Kara Meenat tasa saka makon zafin Marin da taji Wada haka yayi sanadiyar fitowar muhammad din a rudde ya karaso Ida suke yace Baby Mai yafaru sanar dani cikin kuka tace Baby Wana matsiyaciyarce tamareni Take yanayisa ya canja cikin Tsatsar bacin Rai yace Mari....Kika Mari matata saboda baki da kunya yau sai nacin Ubanki a gidana sai Naga waye gatanki a cikin garina Dankota yayi yafara dukanta kota Ina tun Ummeey nakuka harta kasa saboda azabar Saida yagaji da dukanta sana ya kyaleta Cikin fushi yace kificemin daga gidana yanzu yanzu tuda ba gidan ubanki bane nasakeki sakin uku Ummeey dake yashe a gun cikin wani irin yanayi jin muhammad Dina ya furta mata kalmar saki jitayi zuciyarta tankar zata faso kirjita tafito waje lalle jin kalmar saki akwai ciwo da radadi Koda kuwa baka kaunar wada kake zaman aure dashi Rarashi Meenat yafarayin kiyi hakuri Baby yazu zata bar Miki gidanki Meenat ko wani sanyi tajin a cikin Ranta dan a Yan kwanakina tatsani Zama Ummeey a gidan Ummeey Dakar ta inya tashi tashige daki kayanta tazuba a cikin akwati fitowa tayi daniyar barin gidan Tardasu tayi a fallon Kallonta yayi yace.... DAGA ALKALAMIN YAR AUTAR DASHEN ALLAH UMMEEY MUHAMMAD LAWAN _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF... 08140801885 Page 75 & 76 _______________ "Yau deeee nayar da kwallon mangoro nahuta da kudda" Fita tayi daga gidan batare da ta , tsaya sauraronsaba Bakin titti tanufa Nafe tahau tafad'a Masa Ida zai kaita har kwofar gida ya kaita fitowa tayi daga cikin Nafe din tace bana shiga gida nakarbo maka kudin Zata shiga cikin gidan sukacin karo da Abba ' kallo daya yamata yayi sauri kau da kansa gefe, gabasane ya fadin gani yanda tayin wani mugun rama gaba daya yanayinta yaacanja K'asa tayi da Kai Hawaye nakokarin zubowa daga idanuta muryarta narawa tace Abba akwai kudi a gunka kabani nasalamin Mai Naffee Abba yace kishiga ciki zanje nasameshin shigewa ciki tayi Dakar ta inya bude baki tayi sallama Mama dake shara sake tsitsiyar dake hannuta tayi kallon Ummeey tayi cike da tausayawa hawayene suka zubo daga idanun Mama Karasawa tayi Ida Ummeey take Kama hannuta tayi tazaunar da ita a kan taburma cikin murya Mai rauni Mama tace Ummeey lafiya Naganki da akwati kiga yanda Kika dawo saikace wace tashekara Tana jinya Kode kiyin rashin lafiyane Abba nasalamar Mai Naffee din gidan ya shigo Dan bazai inya fita ko inaba gani Ummeey dayayi bakaramin tayar Masa da hankalin yayiba Zama yayi a gefenta.. Kallo iyayyen nata tayi taga gaba dayasu fuskarsu dauke da damuwa A Ranta tace kowane halin zasu tsici kansu idan sukaji ya Muhammad ya sakeni tausayinsune ya kamata Abba ne ya dubeta cike da kullawa yace Mamana lafiya kuwa Naganki cikin irin Wana yanayi Hawayene suka zubo daga idonta a hankalin tabude bakinta tace Abba ya Muhammad ya sakeni yamin sakin uku Abba tuda ka Aura dani ga ya Muhammad yake azabtar Dani haka nake rayuwa a gidansa kullu cikin duka da zagin An wayi gari abuda zanci yafi karfina a gidansa saka makon kwashe kayan Abinci da Momy tayi "Umma Hauwa itace tasai da wayanta tamin cefane kayan Abinci ta aika Hauwa takawomin hata magani dazan sha. Hauwa ce tasayamin "Wlh Abba nason ace mutuwa ce zata fitar Dani daga gidan ya Muhammad kodan gani daurewar farin cikika Abba naki sanar daku halin danake cikine saboda banason hankalinku ya tashi fashewa tayi da kuka Itama Mama kuka tasa tace kagani ko Mallam yariyarna babu iri rok'oka da batayiba akan kabarta ta Aure wada take Son ama kaki kace lalle sai zabinka Gashina Kuma zabin naka Yana Neman kashemin Yar, kaduba yada Muhammad ya dawo min da Yar, wlh daga shin har mahaifiyarsa bazan ya femusu cutarmin da rayuwar Yar,ta da sukayiba" ! Tsantsar bacin Rai ya bayana a fuskar Abba yace Mamana kuka ya Isa haka kishare hawayeki kidau Wana abuda ya faru a matsayin kaddara wada bamu isa mutsalakeba Mamana akwai wani Siri dazan sanar dake nangaba kad'a Anane Zaki gane dagani har yayana Abdallah mun Aura mikin Muhammad ne don gani mun inganta rayuwarki Sai gashi abuda muke gudu shine ya faru Share hawayenta tayi tace Abba kadena bani hakuri nasan bazaka tabayin abuda zai cutar daniba Kuma wlh nadau hakan a matsayin kaddarata kallon Mama tayi tace Mama Dan Allah kidena kuka banason kisaka damuwa a ranki komai ya riga da yawuce Kallonta Ummeeyn tayi Tanajin radadin a zuciyarta Shikasa Abba daurewa yake danji yake Kamar ya zubar mata da Hawaye musama idan ya daura idanusa a kanta Yakanji zuciyarsa namasa k'una Anya kuwa zai inya yafewa muhammad iri cutar da yayiwa Ummeey Wayasa ya ciro ya Kira yayanasa yake sanar dashi sakin da muhammad din yayiwa Ummeey shima Abba bakaramin firgici ya shigaba saka makon jin Wana mumunar labarin yasanar dashi yayi gashina zuwa gidan yazu, sana ya kashe wayansa ...............Fitowa Abba yayi daga d'akinsa ya Taran da Momy zaune a fallo tadaura kafa daya kan daya karasawa Abba yayi Ida take fuskarsa babu annuri yace d'anki ya sanar dake abuda ya aikata....... Ya mutsa fuska Momy tayi tace Alhaji in bada abunka akwai abuda My Son zai aikatane batare daya nemin shawarataba Inade akan sakin Wana yariyarce to ya sanar Dani ya mata sakin uku saboda bata da kunya batasan darajar manyaba hanufa tad'aga tamari Meenat saboda raini Meenat sa,artace to ko Mai Aiki gidasu tafi Ummeey daraja da kima shikuma My Son yaga bazai inya Zama da itaba shine ya kad'ata gidasu sana yahada mata da tukunci duka aini sonayi daya karya banza Cikin bacin Rai Abba yace kun tafka babban kuskure daga ke har d'anki zakuyi danasani a kan Abubuwa da kuka aikata Fita yayi daga gidan ransa a bace Kai tsaye gidasu Ummeey ya wuce Yana insa ya Taran da Abbata a kofar gidan Shiga cikin gidan sukayi Mama ta shifuda musu tabarma takawo Masa ruwa da Abinci Itama Ummeey fitowa tayi Durkusawa tayi a gabasu tagaishe da Abba Shikasa Abba bakaramin tsorata yayiba gani yada tarame talalace gawani baki da tayi kiyi hakuri Mamana Allah baya barin zalinci shine zai bimiki hakinki akan wadanda suka zalinceki Shima Abba nasiha ya mata sosai kudi yabata masu yawa da kyar Ummeey takarba nama Saida Abba yabata Rai sana takarba babu Abuda zatace da Abba saide San barka tutana karama Abba ke da'wainiya da ita harzuwa girmata ................. Meenat nasamu kullawa daga gun Muhammad din komai take bukata Tana samu daga gareshi Momy tanemo musu Mai Aiki ita takeyi duk wasu ayukan gidan Abuda Muhammad ya lura dagane da ita batasan komaiba dagane da abuda ya shafin addini batason yin sallah idan Kuma ya takura mata sai tasaka kuka gashi shikuma bayason bacin Ranta haka zai hakura ya kyaleta ama Abu Yana damusa gashi ko wankan tsarki batayin saide tayi wankata da sabulu Zaune suke a fallo suna kallo, tadaura kanta a kan cinyarsa sallama sukaji dago Kai Muhammad yayi yaga Ashe Momy ce Murmushi yayi yace Momy barka da zuwa Zama tayi a kan kujera tace yauwa My son Kallon Momy Meenat tayi tace Hy !! Momy y kk? Momy tace lafiya Lou Meenat y gida ? Yatsina fuska tayi tace normal!! Ama Momy ya kamata idan zakizo kina sanarwa Dan gaskiya banason Ana zuwa min gida batare da nabada izziniba Daure fuska Muhammad yayi yace baki da hankaline Meenat Momy nawa kike fadawa haka to kishiga hankalinki Kuka tasa tace baby nikakeyiwa hayaniya kasanfa banason anamin fada... DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF... 08140801885 Page 77 & 78 _______________" Rugumeta yayi a jikisa I,m Sorry Baby rainane ya b'acin banji dadi maganar da Kika fadawa Momy ba Momy zata inya zuwa gidana a duk lokacin da taga dama Turro, bakin tayi tace nifa Baby banason a yawaita zuwamin gida in Kuma Momy tanace sai tazo to gaskiya saide nabarma gidanka ' Kallon Momy tayi tace , Sorry Momy kizauna a gidanki Ida kina bukatar gani Baby sai kikirashi a waya zaizo har gida ya sameki Dan banason ganin tarkace a gidana mikewa tsaye Momy tayi cikin b'acin Rai tace amade yariyar nan baki da kunya Nida gidan 'Da,na zakice sai nanemin iziniki agunki kafin nazo to wlh kiyin kadan yariyar kibin a hankalin in kuma bahakaba yazu , yazu zansa ya sakeki tuda baki da mutunci Kuka Meenat tasa tafara buga k'afafu Baby kanajin abuda take fadamin wlh bazan yardaba sai kadaukamin Matakin a kanta Muhammad ' kasa ya kullule yarasa ya zaiyi da Wana lamari ga ran Momynsa ya b'acin sai banbami takeyi Ga Meenat sai kuka take jin kuka nata yake har cikin ransa please....Baby kidena Wana maganar tayaya Zan dau mataki akan Momyna kikwantar da hankalinki yazu zata barmiki gidanki share hawayenki kiga banason gani bacin ranki Share hawayeta tafarayi tace to Baby tatafin yazu Dan nagajin dajin hayaniyar nan Kallon Momy yayi yace Momy kiyi hakuri Meenat yariyace karama yarintane yake damunta muje namaidaki gida 'Momy tsabage b'acin Rai kasa yin magana tayi Fita zasuyi daga Fallon Meenat tace Baby Ina zaka Kuma ? Juwowa yayi yace zankai Momy gidane ama bazan dadeba Ina kaita zan dawo Kallonsa tayi karmar Mai Shirin yin kuka cikin shagwaba tace nifa babu idan zaka kabarni nikad'an a gidan gulma da ya kawota shizai Mai data Muhammad yace Momy kiyi hakuri kije gida nima inaxuwa anjima takaicine ya Kama Momy masifa tadingayi zagin Meenat Muhammad sai hakuri yake Bata Fita tayin daga gidan Rai a bance shikuma Ida Meenat din take yanufa sai wani cin magani takeyi rarashita yafarayi Dan a duniya babu Abuda yatsana sama da bacin Ranta ................... Yau kimani wata biyu kena da dawowar Ummeey gidasu tafara murmurewa kyauwuta ya fara dawowa Dan Tana samu kullawa daga gun iyayyenata Fitowa tayi cikin shirita ta iske Mama a tsakar gida Tana wanke wanke tace Mama sanu da Aiki dama Ina son zanje gidasu Hauwa ne bata masan nadawo gidaba Kallonta Mama tayi tace aiko da kinkyauta kigaishesu. Ummeey tace to zasujin insha Allah Tashi Ummeey tayi tace Mama sai nadawo Mama tace a dawo lafiya Tana fita gidasu Hauwa tanufa Tana shiga gidan tatara da Hauwa a tsakar gida Tana wanki karasawa tayi tarugumeta tabaya tare da fadin nayin kewarki Yar,uwata Murmushi Hauwa tayi tace nima haka Sister wlh kulun cikin tunaninki nake d'azuma Saida mukayi hiranki da Umma take Tabayana yaushe zanje nadubaki Ummeey tace Allah sarki Umma ai wlh sisters babu Abuda zace daku saide Adu.ah Keni banji motsin Umma ba kode batanane Hauwa tace eeeh wlh Umma tafita unguwa gashi sai yamma zata dawo Wai nikan Sister meye sirrine Naga kincanja bakamar Ranar danaje gidanki nagankiba wlh sister dana dawo gida kasa barci nayin sai tunaniki nakeyi Murmushi Ummeey tayi tace kiyin hakuri sister nasan namiki laifi ban sanar dake cewa nakai kimani wata biyu Ina gidamuba Aurena ya mutu ya muhammad ya sakeni batare da wani Abu ya shiga tsakanina dashiba Farin cikine ya lulube Hauwa tace Alhamdulillah Allah nagodema daka cire k'awata daga cikin wanan k'angin Ina rok'on Allah daya gagauta saka Miki iri zalincin da ya Muhammad ya Miki Murmushi Ummeey tayi tace sister zaifi kyau mumanta da baya mutinkari gaba Allah Dee yasa inya bakin wahalar kenan Hauwa ta Amsa da Ameen Cigaba sukayi da hiransu cikin kwanciyar hankalin kamar karsu rabu Ummeey batabar gidasu Hauwa ba saikusan yamma BAYAN. WATA HUDU ..................Yau kimani wata hudu da mutuwar Auren Ummeey kwance take a kan gaddo zuciyarta cike da tunanin Haydar din tunani take ta Inna zata fara nemansa Dan a yazu bazata inya rayuwa da kowane dan, namijiba idan bashiba Zubur tamike sakamokon tu,nawa da wasikar da yaturo Adam ya kawo mata a cikin wasikar yasaka number wayasa Ida yace idan Tana bukatar temako tasanar dashi tashi tayi tabude wata jakar litatafai Ciro wasikar tayi hamuta na rawa tafara daukar number Kiran layin tayi tajin ya danga cikin zazakar muryarsa Mai narkar da zuciyar yace..... DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF 08140801885 Page 79 & 80 _____________"HELLO!!!!! HELLO!!!!! Sauti muryarsane ya dakin dodon kunanta wada hakan ya hadasar mata da farin ciki a zuciyarta Ajiyar zuciya tasauke Mai karfi hawayen farin cikine suka zubo daga idanuta cikin muryarta Mai sanyi tace Haydar........ Ummeey ce sai Kuma tafashe Mikewa yayi tsaye ciken da mamaki yace Ummeey Ashe dama zank'arajin wanan zazak'ar muryarna taki wace take sani farin ciki Koda Ina cikin bacin Rai Kukan Mai kikeyin kidena kuka kukaki nad'agamin hankalin kunuwan Haydar bazasu inya jure jin kukan Ummeey ba Share hawayenki Ummeeyna kisanar dani maike faruwa Share hawayeta tayi tace Haydar nakirakane domin nasanar dakai Aurena ya mutu nakai kimani wata hudu Ina gidamu Lumshe idanu yayi ya budesu yayi a hankalin zuciyarsa cike da farin ciki Bude bakinsa yayin yace Alhamdulillah Allah nagodema daka dawomin da farin cikina dama inajin a jikina duk da anyin sanadiyar rabani dake watarana dolle Zaki dawo gareni Allah bazai taba barisu suk'wacemin keba sai gashi cikin ikon Allah kin dawo gareni Wani dadi Ummeey tajin Yana ratsa dukan sansan jikinta Murmushi tayi gamin da fadin hakika Kai masoyin gaskine bayin gangancin baka Amanar zuciyataba Yaushe zakazo Gombe danyin bayin ga shukar da tadade Tana bukatar ban ruwa Ummeeynka namararin kallon Wana kyakyawar fuskarna taka wace ke dauke da annuri a Koda yaushe Murmushi yayi yace gobe Insha Allah Zan shugo Gombe !!! Gombe gari masoyiyata Lumsheee idanu tayi tanajin wani sanyi a cikin Ranta budesu tayi fuskarta dauke da Murmushi tace Allah Ubangijin ya kaimu gobe da Rai da lafiya Amsawa yayi da Ameeen sana sukayi sallama zuciyoyinsu cike da son ganin junnasu k'urawa waya dake hannusa yayi idon gani lamari yake tankar a mafarki daga hanuwansa yayi sama ya Allah idan mafarki nake ya Allah kada kabani ikon farkawa yazu Murza idonsa ya farayi yaga abun a zahiri yake faruwa murmushi yayi gamin da fadin koyanzu Naga ribar hakurina yau ga Ummeey a hanuna Ya Allah kaji Tausayina kada kabari tasake kufcewa daga gareni Kiran wayan Adam yayi Adam dake kwace a d'akinsa yaji wayasa na ringing daga wayan yayi dauke da far,a akan fuskarsa hello, Haydar kana lafiya ? Lafiya lau nake Abokina Ina cikin farin ciki wada ya mamaye dukan sansan zuciyata Adam Ashe rabon mutun bazai taba kubce masaba Auran Ummeey deee baiyin Rai ba yazu take sanar Dani takai kimani wata hudu a gidasu babu Aure a kanta Mikewa Adam yayi zaune cikin mamaki yace Haydar kana nufin Ummeey bata da Aure Auran Ummeey ya mutu Alhamdulillah duk da ba,a farin ciki da mutuwar Aure ama a wanan karo nakasance cikin jin dadin dajin mutuwar Auren Ummeey Ina tayaka murna Abokina da dawowar masoyiyarka gareka yanzu yaushe zamu Gombe Haydar yace nariga nasanar da Ummeey gobe Insha Allah muna hanya Adam yace to Allah ya kaimu gobe Haydar yace Amiin ama Dan Allah banason Rukkayah tasan da maganar mutuwar Aure Ummeey Rukkayah Tana da kishin sosai wlh mudin tasan Aure Ummeey ya mutun to daga ranar nayi bankwana da farin ciki a cikin gidana har yazu Rukkayah bata Dena fushi daniba saboda suna Ummeey danasawa yar'ta Taki tafitar da Wana Abu a rainta. Wlh kishin Rukkayah har tsoro yake bani Adam yace kwantar da hankalinka Abokina dazaran mun dawo daga Gombe zansamu Rukkayah zan mata bayani insha Allah komai zai tafin daide Haydar yace nagode Abokina gobe karfe 8:00 zamu tafi Adam yace Allah yakaimu gobe kashe wayansa yayi yanufin gidan Koda ya insa gida ya Taran da Rukkayah zaune a fallo tanayiwa Ummeey wasa itako sai kyalkyallewa da dariya takeyin Zama yayi a gefenta sanu da dawowa tamasa Amsawa yayi dauke da far'a akan fuskarsa hannu yasa dauki Ummeey Kallon Rukayyah yayi yace Momy Ummeey gobe inaso zanyi tafin kallonsa itama tayi tace Allah yakamu gobe ama wane gari zaka Haydar yace Gombe zani Gabantane ya fadin kallonsa tayi cike da tuhuma mezakayi a Gombe bayan nasan baka da yan'uwa a can Ina da yan'uwa a Gombe Mana ko kin manta Kakarmu Inna nacan tare da Adam zamu tafin Zamu kaiwa Inna ziyara kiga ai zataji dadin ko Kallonsa take batare da tayin maganaba zuciyarta naraya mata Abubuwa daban daban WASHE GARI Damisalin karfe 8:00 Adam ya inson gidan Haydar Rukkayah gaishe da yayannata tayin fuska a hade Dan ita bata yarda dasuba gaba dayasu haushi yayan natane ya kamata Musamama da takalin fuskar Haydar din taga sai murmushi yake sai kace wani sabon ango Haydar yace Rukkayah zamutafi kikulamin da kanki kikulamin da Ummeey na zamu wuce sai Allah ya dawo damu lafiya Dak'ar ta inya bude baki tace a dawo lafiya Allah ya kiyayye hanya kwana nawa zakuyi Haydar yace kwana biyu zamuyi shuru tayi batare da tace komaiba Fitowa sukayi daga gidan suka shige mota suka dau hanyan Gombe Haydar sai far'a yake bakisa yaki rufuwa Damisalin karfe 12 :30 suka in son cikin gari Gombe tsayawa sukayi a masalacin sukayi sallah Anguwarsu Ummeey suka nufa Ummeey sai shirye shirye tarbar Masoyinata takeyi girki tayi musu shikafa da wake da Mai da yajin sai kunu ayyah Dan tasan Haydar din nata dason Abinci gargajiya zuwa tayi tashiya ciki shigar doguwar riga kayan bakaramin kyau suka mataba wayatane tayi Kara dauka tayi takara a kunenta fuskarta dauke da murmushi Sallama tayi Amsawa yayi yake sanar da ita suna kofar gida kashe wayan tayi cikin sauri tanufi hanyar waje Tana fitowa tatar dasu tsaye jikin mota kallon kallon sukeyiwa juna zuciyoyinsu cike da shaukin So wani kyau yaga tagara Masa duk da rama dayaga tayi hakan bai hanashi gani kyautaba sallama tamusu sana tagaishesu Amsawa sukayi gaba dayasu suka Amasa. a hankalin tabude bakinta tace Haydar.... Ashe Idanuwana zasu Kara ganika" Allah nagodema daka dawo min da masoyina a Lokacin Dana cire Rai dasamusa Murmushi yayi yace Ummeey ai Mai Rai baya fitar da Rai daga rahama Ubangiji kullun inajin a jikina watarana Zaki dawo gareni burimu Zai cika namalakar junamu Saide akwai maganar da nakeson sanar dake Ummeey.... nayin Aure dago Kai tayi da sauri tadaura dara daran idanuta a kansa tace Haydar kayi Aure? Eh nayi Aure Ummeey har Allah ya azurtani da samun karuwa yar'mace Ummeey tace natayaka murna lale wanan matar takasance Mai sa,a a rayuwa tasamu mijin daya tankar ya dubu dazan ganta Dana Bata shawara tarike mijinta hanu biyu Dan samu irinsa a fadin duniyarna sai Ansha wuya Mamakine ya Kama Haydar gani yada bata nuna damuwarta akan Auren da yayiba lalai Ummeey tadabace a cikin mata Kallon Adam Ummeey tayi tace Adam Naga kayi shuru bakace komaiba murmushi Adam yayi yace Mai zance Amaryamu ai Wana zance namasoyane Saide namiki wani albishin wada shi Haydar din ya manta bai fadamikiba Itama murmushi tayi tace Ina sauraroka Adam yace Ummeey saboda irin son da Abokina yake Miki ya dau alkawari idan Allah yabasa yar' mace zaisa mata sunaki Sai gashi Allah ya azurtashi da samu yar' mace Kuma yasamata sunaki Wani dadi Ummeey tajin Yana ratsata tace Haydar Ashe kaunar dakamin hartakai haka kasawa Yar,ka sunana wayo dadin zanso Naga Wana yariyar zason gani yar' masoyina Allah yarayamin Mai sunana Haydar Kai masoyine nagaskiya Ina Alfahari dakai Haydar Mushiga cikin gida kucin Abinci kuhuta shiga sukayi cikin gidan Ummeey takawo musu Abinci zuba musu tayi a plate Basu wuri tayi Dan susamu sucin Abinci Suna gama cin abincin sai ga Abba ya shigo mamane take sanar dashi zuwansu Haydar din karasawa yayi Ida suke gaishesa sukayi cike da mutuntawa. an wanan karo Abba yajin dadin zuwasu Haydar din Adam ne yace Abba yauma de musake dawowane a kan maganar Aure Ummeey dan Allah Abba katemaka kabawa Abokina Auren Ummeey Kallonsu Abba yayi yace na'amince zan bawa Haydar Aure Ummeey Ama Ina da sharadin zaka turomi mahaifinka a gabansa zan fadamuku sharadina idan kun Amince to Zan Baku Aure Yar,ta zufane ya karyowa Haydar Abba yace kakwantar da hankalinka Haydar Wana karo bazan hanaka Aure Ummeey ba saide idan kune kukaga bazaku inya Aurentaba... DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF 08140801885 Page 81 & 82 ______________Adam yace toshikenan Abba babu damuwa insha Allahu zamu sanar da Dady sak'onka Kuma nasan Dady zai yarda da duk wani sharudanka matukar bai sabawa addiniba Zamu tafin masaukimu zuwa gobe zamu dawo wata killama tare da Dady zamu dawo Abba yace Allah ya kaimu gobe Atare suka Mike tsaye sukayiwa Mama sallama Ummeey fitowa tayi daga d'aki domin tayi musu rakiya Kallon masoyin nata tayi taga yanayisa gaba d'aya ya canja gabantane yafadin cikin tashin hankalin tace Haydar Wana karoma Abbana yakin Amince da maganar Auremu koh wayooo Allah nashiga Ukuna sai Kuma tafashe da kuka Mai cin Rai Kallonta Haydar yayi gamin da fadin menene abun kuka anan bafa abuda kike tunanibane Abba ya Amince zai bani Aurenki. Ummeey tace Adam dagaskene abuda yake fada kode akwan wata matsallane kuke boyemin Murmushi yayi yace gaskiya Haydar ya fada mikin Ummeey tace tomeyasa naga yanayiku gaba daya ya canja bayan ba a haka kuka shiga gidamuba kushiga gidamu dauke da far,a akan fuskarku Kun fito Kuma fuskarku dauke da damuwa Dan Allah kusanar Dani Mai Nene dalilin canjawarku Murmushi Haydar yayi yace Ummeey Abba yace zai bani kee naturo Dadyna ama Kuma akwai sharudan dazai kafa Mana Hankalina yatashine saboda bansa wane irin sharadin Abba zai kafamanaba yazu kishiga gida zamuwuce gidan Inna idan muhuta zankira Dady nasanar dashi duk yada mukayi da Dady zakijini zuwa dare Ummeey bazanbar Gombe ba har sai Abba ya baniken An tsai da Ranar bikin sana Zan koma Kano Murmushi tayi tare da fadin Allah ya Amince zanso gani Wana Rana Mai cike da dinbin tarihi Ranar da muka Dade Muna mafarkin zuwata Murmushi yayi yace Zan wuce Ummeeyna saimuyi waya Toh Allah ya tsare Ango Ummeey Dady Ummeey dariya yayi Dan har cikin ransa yajin dadin Wana suna data kirasa dashi Shigewa Mota Adam yayi tare da fadin idan nabiyema Haydar saimu akwana anan batare da kasaniba Dan Naga kuna cikin shaukin son Kallonsa yayi gamin da fadi wlh Adam Idan inatare da Ummeey mantawa nake da komai a cikin wanan duniyar Subar kofar gidasu Ummeey batare da son ran Haydar ba gidan Inna suka nufa Inna tayi farin cikin daganinasu susamu tarba tamusama daga gun Inna Haydar ya Kira Dady yake sanar dashi duk abuda ya faru bai Boyemasa komaiba Dady ya Masa Alkawari gobe zazo yasamu Mahaifin Ummeey farin cikine ya Kama Haydar wada ya bayanna a kan fuskarsa Yasanar da. Adam yayi yada sukayi da Dady shima Adam yajin dadin da Dady ya amince zaizo gobe Dady yasanar da Ammy mutuwar Aure Ummeey Kuma gobe zaije Gombe nemawa Haydar din Aure Ummeey Ammy tayi farin ciki sosai tayi musu Allah yasaya alkairi. WASHE GARI Damisalin karfe 1:30 Dady yashigo cikin gari Gombe kira Haydar yayi yasanar dashi insowarsa Haydar da Adam ne sukaje Taran Dady Basu bata lokaciba suka nufin gidasu Ummeey dama Kuma Ummeey tasanar da Abba Mahaifin Haydar din nazuwa yau shima Abba yasanar da yayanasa zuwasu Abba da yayanasa suyi matukar farin ciki da zuwan Dady sun karbesa cikin girmamawa da karanci shikasa Dady yajin dadin irin karamawar da yasamu daga gun su Abba Dady yace Alhaji nide sunana Alhaji Museen nine Mahaifin Haydar Allah ya jarabin Haydar da son Yar,ka wada kaddara tazo lokaci guda tarabasu Haydar yashiga cikin mawuyacin halin sakamokon rasa Yar,ka da yayi Dan bakaramin son yakemataba sanadin hakan ya harfar Masa da ciwo zuciya mutsici kamu cikin tashin hankalin Musha wuya sosai kafin musamu Haydar ya dawo hayancinsa Jikin Abba yayi Sanyi tausayin Haydar din yakamasa lalai bai kyauta musuba yayi sanadiyar shigarsu cikin wani halin ya jefasu cikin garari to Yaya zaiyi dolle sumasa Uzuri shima ba,a son ransa ya aikata hakanba yayi hakane domin inganta rayuwar Yar,tasa kallon Mahaifin Haydar din yayi yace... DAGA ALKALAMIN✍🏻 💞Ummeey Muhammad Lawan💞 🥰Yar Autar dashen🌲 Allah. _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF 08140801885 Page 8 3 & 84 ________________Alhaji Ina Mai Baku hakuri dangane da halin da Haydar yashiga tadalinlin son da yakewa Yar'ta ninazame musu kataga a tsakanisu narusa duka farin cikinsu sakamako wani dalilina Turanar da Haydar yafara zuwa gun Ummeey nayaba da hankalinsa da nutsuwarsa nabashi izinin Cigaba da zuwa gunta zance batare da nayi tunani komaiba Sai danaga iri shakuwar da sukayi a nane tausayin Yar,ta ya kamani wada duk duniyarna bani da kamarta ita kadai nake gani naji sanyi a Raina bazan son gani abuda zaitaba mata zuciyaba nagomace gara tayin kuka rashin Haydar akan tasan kowacece ita a cikin Wana duniyar Ina cikin naimawa kaina mafita sai kawai yayana Abdallah yakirani ya shaidamin Mutuwar Mahaifina A Ranar mukatafi Gombe gaba dayamu bayan anyi sadakar uku iyalina suka dawo gida Yaya Abdallah yake sanar dani wasiyar da Mahaifimu yabari nakoma Kano nasanar da iyalina cewa zamu koma Gombe haka nahanasu sanarwa kowa gari da zamukoma ama Banda Yan ,uwata najini muyiwa makobtamu sallama mubar Kano Ummeey nakuka wada nakejin zafin kuka a Raina Naki sanarwa kowa gari da zamu komane saboda Haydar nasan Haydar yafin karfin Auren Yar,ta Alhaji Museen yace meyasa zaka fadin haka Naga gaba dayamu Allah ne yahalincemu Babu wada yafi wani aguri Allah sai wada yafin jin tsoronsa Abba yace Alhaji kona bawa Haydar Aure Ummeey Dole watarana zakusan gaskiya inajin tsoro kada Ummeey tafuskaci wulakanci tadalilin hakan Dolle watarana zakusan banina Haifin Ummeey ba hawayene suka zubo daga fuskar Abba cikin wata irin Murya Abba yace Alhaji Ina sanar daku Wana Labarine batare da son rainaba sirin da nayi tsawo shekara Ashirin Yana boye a cikin zuciyata sai gashi lokaci yayi da yazamomin dolle nabayana Wana sirin Saboda gudun irin Wana Rana Yaya Abdallah ya yanke shawara hadasu Aure da Dan,sa Muhammad saboda koda watarana maganar tafito bazata wulakantaba tuda a hanu d'an uwata take Ama sai Allah baiyi daurewar zamanasuba Haydar kaga abuda yasa kaga nadage Dole Ummeey saita Aure yayanta Saboda bazanso gani Yar,ta tawulakantaba bazan jure gani anayiwa Yar,ta goriba domin Yar,ta bashegiyabace Yar hallak ce da Aure aka haifeta Ummeey dake dakinta kwance Tana jiwo duk abuda Abbanata kefadin mikewa tayi tsaye cikin tashin hankalin tace Innallillahi wa Inna ilaihir raji u Dasauri tafito daga cikin dakin tatar da Mama tsaye Tana sharan Hawaye rike hanu Mama tayi cikin kuka tace Mama kinajin Abuda Abba kefadin Wai bashine Mahaifinaba Kasa magana Mama tayi sai fashewa da kuka datayi itama Ummeey kuka tasa tanufin Ida Abba suke Durkusawa tayi a gaban Abba Idanuwata natsiyayar Hawaye tace Abba nayarda kaharatamin komai a rayuwa ama Dan Allah kada kaharatamin kanka ama matsayin mahaifina Abba kada kanisanta kanka Dani Kallonta Abba yayi tausayin Yar,tasa ya kamasa gawani raddadi da yakeji a zuciyarsa bude baki yayi yace kiyi hakuri Mamana lokaci yayi da yakamata kisan gaskiya abuda nadade nake boye mikin Kuka tasa Mai karfi tare da fadin shikenan nikan nashiga Ukuna innama ace namutu babuni a cikin Wana duniyar Inama ace Banga Wana Ranaba Mai cike da tashin hankalin Gaba daya wada suke gun Saida suka tausayawa Ummeey Idanu Haydar sun rune suyin Jan zuciyarsa takar zata faso kirjinsa tafito waje cikin wata irin Murya yace Ummeey kidena kukan hakan kitsaya kin saurari Abuda Abba Zai fadamiki Har gobe Abba yanana a matsayisana Mahaifinki Wana suna bazai taba canjawaba Dan Allah Ummeey kishare hawayeki Kada kijefa Abba cikin wani halin Share hawayeta tafarayi ita kadai tasan iri radadin datakeji a Ranta Haydar yace Abba Ina Neman Alfarma a gareka da a daura Aurena da Ummeey a yau Dina nayi Alkawari Zan tsare mutuncita zanbata kullawa bazan taba bari tazubar da hawayeba Abba wlh sani matsayi Ummeey gareka bai rageni da komaiba saima Kara girma da daraja da tayi a idanuna yazune nafi bukatar Ummeey tazamo matata Abba zanyi magana Yaya nasa ya dakatar dashi tare dafadin kada kace komai Muhammadu amatsayina na yayanka Kuma nine wakilin Ummeey idai Mahaifin Haydar ya Amince da Wana Aure to nabawa Haydar Aure Ummeey . Dady yace Alhaji Mai zai hanani amincewa wlh kallo daya nayiwa Wana yariyar Naga tashiga Raina ganita nake tankar Yar,ta Fatima Kuma nima nayi muku Alkawari Zan kulla da ita tankar Yar, dana haifa a cikina Abba ne yace Haydar nadanka maka Amanar Yar,ta Ummeey a hanuka inason ikara sanar daku wlh Yar,ta Yar halak ce lokaci nake jira da Zan tabatar muku dahakan Abba Muhammad yace kiyi hakuri Mamana kada kisa Wana Abu a ranki kema Yar,ce Kamar kowa Abbanki yanana akan matsayisa na Mahaifinki Ciki muryar kuka Ummeey tace insha Allah Abba bazan saka hakan a rainaba Abba da Mama sune iyayyena dasu zayi Alfahari a kon Ina Zuwa tayi gaban Abba dataga yayi shiru Kamar Mai tunani rike hanusa tayi tace Abba tunani Mai kakeyi Kallonta yayi yace Babu Ina tausayikine ko wane iri radadin kikejin a raikin Murmushi karfin halin Ummeey tayi tace Abba banajin komai a Raina basan kowaba idanba Kai da mamaba kune iyayyena bani da kamarku a Wana duniyar Abba yaji dadin kalaman nata ya Dan samu sasauci daga radadin da zuciyarsa kemasa GIDAN MUHAMMAD Yau gidan cike yake da bakin k'awaye Meenat ne suka kawo mata ziyara an baje a Fallon sai hira sukeyi suna shewa Ma'eesha tace Meenat tuda mukazo Banga Muhammad ba Naga yau Sunday ne barai ince Yana gun aiki Yamutsa fuska tayi tace Yana can gidasu Momynsa ce takirasa waitana son ganisa. Ma'eesha tace Kuma Kika yarda amade wlh Meenat basan baki da wayoba sai yau in bada sallon munafurcin haka kawai takira mijinki tace tanason ganisa Kuma kibarsa yaje kikasan Mai zata kullamiki Uwar miji cefa Kina Zama zamanki saita sakaki a masifa Ai kawai kitashi muje har gidan musameta mujin dalilin da yasa zata kiramiki mijin uwar Mai zata Masa da hartakeson ganisa Ai ko haka suka tashi gaba dayasu suka shige Motar suka nufin gidan Momy Koda suka Isa basu samu Muhammad a gidan ba sai Momy da take kallon Babu ko sallama suka shigo fallon ganisu Momy tayi a kanta Wani mugun kallon Meenat tawurgawa Momy tace... DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF 08140801885 Page 85 & 86 ____________Mai ya kawoki gidana tare da wad'anan fitsararu tanunasu Ma'eesha da hanu. Ma'eesha tace keee tsohuwa iya bakinki in Kuma bahakaba jikinki ya gayamiki Dan wlh lilisi zamu muki a gidana Muzone mumiki warning akan shishigin da kikewa k'awata daga yau idan kinason ganin Muhammad to kinemin izini a gun Meenat idanta Amince Zaki inya magana dashi Ida Kuma Bata Aminceba to saide kiyin hakuri sai lokaci datayi ra ayin . Hararanta Momy tayi cike da masifa tace keeee...dakatar banason raini da rashin kunya kee a asuwa dazakizo har gida kinamin wasu zantuka marasa kangadon Kekuma Meenat wato Rashi Mutunci naki har yakai kikwaso k'awayenki kuzoku har cikin gidana kucimin Mutunci Toh Wlh karshe zamaki a gidan d'ana yazo Dan ba a haifin shegiyar yariyar dazatazo tamu Rashi Mutunci kuma nabarta taci gaba da Zama a gidan d'ana yau zanuna Miki cewa nike da ikon da d'ana Meenat tace Momy nikike d'agawa murya haka tokoshi Baby bai isah ya dagamin muryaba barai wata tsahuwar banza wace Bata Kama girmataba to wlh kika sake dagamin murya a nagurin saina shararamiki Mari nifa turanar danafara ganikin najin natsaneki bana kaunarki Dariya sukasa gaba dayasu Ma'eesha tace tosu Momy sai abin a hankalin in bahakaba jikin tabore yayi la,asar Dafa kafadar Momy Meenat tayi tace Momy zama lafiya da kwanciyar hankali zasucin gaba da kasancewa tare dakene mudin Kika fita daga harkar Babyna kidena yawan kirasa a wayan saboda bazan dau hakaba Ina fatan maganganuna sun shiga kwakwalwarki Dan shine samu saukinki Idanuta tadaura akansu Ma'eesha zamu inya tafiya ko Dan nasan yazu haka Baby ya dawo gida Wani mugu Kallon gaba dayasu suka aikawa Momy Mai cike da gargadi wada hakan ya hadasawa Momy faduwar gabban suna Bari gidan Momy tasauke ajiyar zuciya Mai karfi Kiran Muhammad din tayi take sanar dashi iri rashin kuyan da Meenat din tazo har gida tamata ita da kyawayenta my Son ide har Nina haifeka Kuma kanason farin cikina toka sakin Meenat.. gabansane ya fadin jin maganar yayi tankar saukar a radu Cikin sanyi Murya yace Momy nasakin Meenat fakikace Momy kode kimata da iri Son da nake matane Ina sane da iri son da kake mata ama nima inason nanunawa manta iri matsayi da nake dashi a gun d'ana inason tasani matsayi Uwa da darajarta yawuce na Mata Dan haka Ina Mai baka Umurni a yau Dina kasaki Meenat Shuru. Ya danyi nawani lokaci sana yace kiyin hakuri Momy bazan inya sakin Matataba saboda Muna son junamu nifa Momy Banga Abu daukar zafi a nanba Meenat yariyace Dole kidiga hakuri da duk abuda Zaki gani daga gareta soboda yaritane kedamuta nagaba bazata Miki hakaba Kashe wayan Momy tayi. Cike da Mamaki magaganu da Muhammad din yake fadamata tuda take dashi baita tab'a sashi Abu bai Aikataba Koda kuwa bayaso haka zai aikata batare da yamata musuba Ama sai gashi yau sanadin Aure Meenat Yana fada Mata magana Kai tsaye batare da girmamawaba Hawayene suka zubo kan fuskar Momy take tafara nadama da danasani Abubuwa data aikatawa Ummeey ✨ GIDASU UMMEEY✨ Kamar yarda Haydar ya bukaci a daura Auresa da Ummeey bayan idar da sallah la'asar aka daura Aure Ummeey da Haydar akan Saddaki Naira dubu dari Dauri Auren baisamu halatar mutane sosaiba sakamoko yawanci mazajen suna kasuwa wasukuma suna gun aiki shiyasa Babu wasu mutane a gun sosai a gun dauri Auren Haydar nagani an daura Auresa da Ummeey sujjada yayi ya dad'e bai dago kansaba godiya yake ga Allah wada ya mallakamasa Ummeey amatsayin Matarsa Itama Ummeey anata bangare hakane takasance duk da radadin datakeji a zuciyata hakan bai hanata jin farin cikin da Malakar masoyinataba... DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 87 & 88 ______________Mama Dan Allah Ina son kafin natafin dakin Mijina kisanar dani waceceni Ko Zuciyata zatasamu sasaucin akan radadin datakemin Shuru Mama tayin nadan wani lokaci sana tace kiyin hakurin yar'ta bazaki inyajin komai daga gareniba Saboda nadaukawa Abbanki Alkawari bazan taba fitar da wanan sirinba hawayene suka zubo daga idanun Ummeey kuka tafara Mara sauti Cikin kuka take fadin shikenan Mama tuda bazaki sanar dani wacece niba wata Rana saide kusamu nahadin zuciya namutu Dan Zuciyata bazata iya jurewaba waya sanima ko ansamenine bata hanyar Aureba shi yasa aka yasar dani a bolla kukuma kuka tsinceni shikenan nikan nazo Wana duniyar cikin rashin sa'a kuka tasa wada ita kanta Mama batasan sanda Hawaye suka zubo daga idanutaba Dafa kafadarta tayi ciki damuwa tace Dago idanukin kikaleni Ummeey ni Mahaifiyarkice nima inajin radadin dakikeji a raiki Ummeey wlh kee Yar sunace da Aure aka haifeki Kigafarceni Yar'ta bazan inya sanar dake kwomai dagane da Tarihikiba Abbanki shine wada yafi dachewa ya sanar dake komai 'Dago idanuta tayi tadaura a kan Mama kallon Mahaifiyartata takeyi cike da Son da kauna tace Mama nagasu da magaganuki nasan bazaki taba fadamin maganar da ba gaskiyaba. kina sanar Dani gaskiya komai d'acinta Daga yau bazan sake Miki irin Wana tabayarba ama Mama zuciyata zataci gaba da kasancewa cikin tashin hankalin har sai Ranar da Abba yasanar Dani Asalin Labarina Mama zatayi magana sai gani Abba tayi tsaye a kanta Kallosu Abba yayi yace lafiya kuwa naganku haka sai sallama nake Babu wada ya Amsa Kuma Naga kamarma kuka kukayin Kode akwai wata matsallane girgiza Kai Mama tayi Alamar ah. ah Babu wata matsalla Saide yar'kace takeson sani Labarinta tanason tasan ko ita wacece suwaye Iyayyenta Abba Ummeey lokacin yayi da yakamata kasanar da ita duk wani Abu daya shafi rayuwarta Dan yazu Ummeey tagirma tamalakin hankalin kanta ya kamata ace yaxukan tasan duk wani Siri da akeboye mata Shuru Abba yayi Yana nazarin akan magaganu Mama Tabbas Ameenah kema kince wani Abu Kikwantar da hankalinki Mamana insha Allah kamin kitafin dakin Mijinki Zan sanar dake duk wani Abu daya shafi rayuwarki hardama wada baki sandashiba Dama muyi magana da Mahaifin Haydar kafin sutafin akan nada wata daya Zaki tare Ama Dan Allah inason kafun lokacin Kicire duk wata damuwa a ranki kada yaje ya haifar Miki da wani ciwo Ummeey kekad'ece yan'ta kekadai namalaka a cikin Wana duniyar bazan son narasakiba Dan Allah Ummeey kada kisaka Wana Abu a ranki Take tausayin Abba nata ya kamata ita kanta shedace a kan iri kaunar da Abba kenuna Mata wasu hawayene suka zubo kan fuskarta Kamar mai shirinyin kuka tace Kayin hakuri Abbana nima basan lokacin da damuwar take zuwa minba Abba zuciyata kullu takasance cikin zullumin da fargaba saboda bansa suwaye zasu kasance Iyayyena ba Ama zanyi kokarin wajan ganin nadane duk wata damuwata Hakane takasace Ummeey nakokari wajen gani Dan ne duk wata damuwar dake damuta duk Dan taga hankalin iyayyenata ya kwanta Hauwa kullun nazuwa gidasu Ummeey Tana Kara kwantar Mata da hankalin tare damata nasiha Mai ratsa jiki Dan Ummeey tasanar da ita komai Babu abuda da taboye Mata Hauwa tausayin k'awartata ne yakamata har Saida tazubar Mata da Hawaye saide Kuma tayi farin cikin dajin Labari Aure nata tare da Masoyinata wada kullun take burin ace yazamo Abokin rayuwar k'awartatan sai gashi cikin sauki Allah ya malaka Mata Haydar din KANO Haydar bayan dawowarsu daga Gombe Adam yafara a jiyewa a gida sana shima ya wuce gidansa Dadyma gida yanufa Koda ya Isa gida bai samu wata kulawa daga gun Rukkayah ba sai wani tsumewa takeyi Kallonta Haydar yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Momyn Ummeey lafiya kuwa naga yanayinki gaba daya yacanja daga Babu wata kullawa da Kika nuna a gareni Wani mugun kallon tawurga Masa cike da tsiwa tace okay Kai dama harkana tunani zaka samu kulawa daga gareni to kayin baban kuskuri aini turanar da kasanar Dani zaku Gombe kaida ya Adam Nasan Akwai abuda kuke Shirin aikatawa nima Kuma daga lokaci natanadar maka da masifa da bala'i a cikin gidanka Murmushi Haydar yayi yace Rukkayah nikike fadawa wadana magaganu marasa dadi haka kisanifa nimijinkine baidace ace duk maganar datafito daga bakinki shizaki fadaminba kishi fa ba haukabane Dan Allah kidinga yayafawa zuciyarki ruwar sanyi Rukkayah Dan Allah kizamo Mai karbar kaddara a duk yanda tazo Miki kada kiyi jayaya da hukuncin Allah Allah yariga da ya kaddara badake kadai zanzaunaba Rukkayah Mujemu Gombe ne domin Neman Aure Ummeey Kuma Wana karon mudache Mahaifinta yabani ita bamu bar Gombe ba har Saida aka dauramana Aure nida ita Mikewa tayi tsaye cikin tashin hankalin tace.... DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Ummu afnan_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 89 & 90 _______________Aure fa,kace Ya Haydar kana nufin an daura Aurenka da Ummeey batare da saninaba hawayene masu zafi suka gangaro kan fuskarta Ya Haydar yazu dama tsanar dakakemin hartakai kaje kayi Aure batare da kasanar Sanar daniba Kuma Abu takaicima harda sahanu yayana a cikin kukane Mai karfi ya kubce Mata Jikin shine yayi sanyi Tausayinta ya kamasa rugumeta yayi a kirjinsa yanajin wani irin a cikin ransa yace kiyin hakuri Matata nasan bankyauta mikiba ya kamata ace nasanar dake dalilin zuwana Gombe tukafin natafin Nazabi naboye mikine Dan gudun bacin ranki ina sonki Matata Ina kaunarki bana son gani bacin ranki Dan Allah kada kisaka wani Abu a ranki nayi mikin Alkawarin zanyi adalci a tsakaniku bazan taba fifita wata akan wataba Rukkayah bazan taba mantawa da halaicinki gareniba kina da wani matsayi namusama a cikin zuciyata Kece kikayi sanadiyar samuwar farin cikina kece Kika farfadon da zuciyata a lokacin da tadade a Sumaa. tayaya zayiwa Uwar yan'ta butulci Janye jikita tayi daga nasa cikin kuka tace nifa bazan zauna da kishiyaba Inda da gaske kana Sona bakason bacin Raina to karabu da ita ka aikamata takardarta gidasu Dani bazan hada mijin da kowace yan'maceba Kura Mata idon yayi yana mamakin son kai irin nata Had'ee fuska yayi cikin rashin jin dadin kalamanata yace bazan saketaba nadade Ina rok'on Allah daya nunamin Ranar da Zan malaketa a matsayin Matata Rukkayah nagaji da lalabaki duk abuda zakiyi kiyin wlh daden nake dake Ama kibin a hankalin kada kikaini bango Dan idan Kika kuskura Kika kureni wlh bazakiga da kyauba Kifara shirye shirye tarbar k'anwarki Dan nan da wata guda zata tare a gidana Wucewa d'akin yayi ya barta a gun magaganusane suka tsaya Mata a Rai cikin bacin Rai tace tashigo gidan mugani wlh sai nakoya Mata hankalin sai tayi danasani Aure mijina datayi GOMBE Rayuwa tanayiwa Meenat dadin Dan bakaramin cin duniyata da tsike takeba shikasa Muhammad a karkashi ikonta yake Tasamu nasara waje rabashi da Mahaifiyartasa Dan yazu Koda Kirasa tayi a waya baya dauka ko gidan ya daina zuwa Momy kullun cikin kuka take tabi tarame hata Abinci Bata inyaci saboda bakin cikin tanajin tana gani a rabata da d'anta Gashi Tana tsoron sanar da Abba tarasa yada zatayi tunani mafita kawai takeyi Daga karshe tayake shawara zuwa gidanasa Fitowa tayi tafara kwallawa Iro Kira Iro dake daki yajiwo Kiran Hajiya da sauri ya fito daga dakin yanufi Ida take cikin ladabi Kallonsa tayi a wulakance Tamika Masa keey tace gidan Muhammad zaka kaini jikin Iro narawa yasa hanu ya karba ya nufi ida Motocin suke Bishi tayi a baya Bude Mata motar yayi tashiga cikin fuskarta a murtuke Babu Alamar annuri a tatare da ita Jan Motar yayi suka nufi gidan suna insa Iro yafito cikin sauri ya bude Mata Motar fitowa Momy tayi tanufi cikin Kodata shiga batataran da kowa a fallo ba sai Mai aikisu Talatu Tana goge goge Tana gani Momy tazube a gabanta cikin ladabi tagaisheta Amasawa Momy tayi tare da tanbayanta masu gidan Cikin rawar jiki Talatu tace sunana ama lokaci fitowan Hajiya baiyiba sai zuwa anjima Momy zatayi magana sai ganisu tayi sufito wani mugun kallo Meenat tawurgawa Momy Kallon Muhammad tayi tace Baby Mai ya kawo Wana matar gidana Wai nikan banace mikin karki sake zuwa gidana batare da kinemin izininaba To kitashi kibar gidana tukafin ranki ya b'acin Mikewa tsaye Momy tayi cikin bacin Rai takowa tayi Ida suke daga hanu tayi tashararawa Mata Mari cikin kunar Rai Momy tace kedan Ubanki Wai nikan nisa'arkice dazakina fadamin magaganu son ranki Kuka Meenat tasa wada hakan ya dagawa muhammad hankalin Kallonta yayi yace haba Momy Wana wane irin zalincine Zaki daki yariyar mutane gaskiya Momy kina takuramin Bazai inwu kidiga zuwa gida kina dagamin hankali Dan Allah Momy kidaina zuwa gidana zuwaki gidana Babu abuda yake hadasamin sai masifa Sake baki Momy tayi Tana kallonsa Wai yau itace Muhammad yake fadawa irin wadana magaganu hawayene suka gangaro kan fuskata Tace My Son nikake cewa nadena zuwa gidanka saboda Wana yar'iskar yariyar Turo baki Meenat tayi tace iya bakinki tsohuwa kada kisake cemin Yar iskar ai kecema kikayi kallar tsofin karuwai Kallonta yayi Rai a bace yace Baby kyaleta barni da ita Momy kifitamin daga banason Kara ganiki a gidana Tashi Momy tayi zuciyarta cike da bakin ciki idanuta nazubar da kwalla fitowa tayi Iro naganita ya bude Mata Motar tashige cikin kuka Momy tasa Shikasa Iro bakaramin mamaki yayiba gani Hajiya na kuka Suna insa gida Momy tafito tashige ciki SHIRYE. SHIRYE. BIKIN Shirye shirye biki ake daga bangare gidasu Amarya da Ango Dan Haydar yace bikin za ayin irina saurayi da buduruwa gidan Ammy yafara cika da jama'ah kowa kagani zakagasa cikin farin ciki musamama Ammy da Fatima da farin cikinsu ya bayana a kan fuskarsu Ummeey nashan gyara daga gurin kan'war Mama Umma Asabe gyara take Mata namusama Ummeey tadad'a kyau sosai sai daukar idon takeyi Rukkayah Taki takwantar da hankalinta kullun da kallar Rashi mutunci datake fitowa dashi shide Haydar yakin ya biye Mata saima Mata uzuri da yayi yasan Wana bahalinta bane zafin kishine.. DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 91 & 92 ________________Kifa kanta tayi a kan kujera Tana wani irin kuka Mai cike da nadama da danasani Abba dake dakin kwace Yana hutawa yafara jiwo sautin kuka nata Tashi yayi daga kan gadon yanufin Fallon Kallonta yayi cike da Mamaki yace Habiba lafiya kike kuka haka kodai Mutuwa akayi dago Kai tayi tadaura idanuwata a kansa cikin muryar kuka tace Alhaji dama mutuwar akamin saiya fimin sauki akan Wana halin danake ciki Kara fashewa tayi da kuka gamin dafadin Wana yariyar tacuceni tarabani da My Son yazu baya kaunar ganina Alhaji Son ya Dena zuwa gidana kwoda Kiran wayasa nayi baya dagawa Shine nayanke shawara zuwa gidan naduba ko lafiya Alahaji bakaga iri cin mutunci da yariyarna taminba har cewa tayi Ina Kama da tsofin karuwai a gaban Son tadiga cimin mutunci bai inya cewa komaiba saima cewa da yayi karna Kara zuwa Masa Gida 'Dan'na dana haifa a cikina shine yamin koran Kare a gidansa har yake fadin zuwana gidansa Babu Alkairin kwanaki har gida tadebo kawayeta sukazo suka cimin mutunci har fadin suke idan banfita hanyar My Son ba jikina zai gayamin Waini zasu daka.. Takarashe maganar cikin kuka.. Kallonta Abba yayi Fuskarsa dauke da Murmushi yace dadina da gobe sauri zuwa ai dama duk wada ya sayin rariya yasa dolle tazubar da ruwa Nayiwa Muhammad zabin Matar Aure a matsayina na Mahaifishi wada bani da buri da yawu a ce Muhammad yasamu mace Tagari wace zata kulla da yaransa waje basu tarbiya Tagari shine Naga Ummeey ita tafi dacewa tazamo matar Muhammad yariya Mai nutsuwa da tarbiya ama haka kikayi kutun kutun kika diga hurewa yarona kune akan kada ya yarda da zabin da namishi Keeede burinki d'anki ya Auro mikin Yar Mayan Mutane wace zata fitar dake kunya a cikin k'awayenki Nasan zakiyi mamaki tayaya akayi nasan Abuda kike kitsawa keda Dan'ki Nasha dawowa gidana batare da sanikuba nasameku keda Dan'ki kuna kulla makirci. Kuma duk akan yar'kani Kizigashi ya azabtar da yariya da yuwa da duka harda zagi duk nasamu Labari komai harda zuwa gidan dakikayi Kika debe duk wani kayan Abinci dake gidan Saboda zalinci duk Wana Abubuwa da kuka aikata a zatonku kunci bullus kena Habiba kena ai shin shariii Dan aikene Kuma duk nisan jifa k'asa zai dawo Kigade tuba aje ko inaba Allah ya fara dawo muku da makirciku kanku Cikin sauki Allah yafara sakawa Mamana iri azabtar da ita da kukayi keda D'anki wlh alhakine yake bibiyarku Kuma baku ga komaiba tuda kuka zalinci yariyar da batajiba bataganiba Kallosa tayi cikin takaici Tace yazu Alhaji Ina sanar dakai damuwata Mai makwo kanuna rashin jin dadinka Ama sai fadamin magana kakeyi akan wata bazan tabbas nasa bamu kyauta mataba amafa hakan bashi zaisa nakyaleka kana fadamin magana akantaba. Kallonta Abba yake cike da Mamaki ganin har yazu Bata sadudaba YAU TAKAMA ALHAMIS. 29. TH . DECEMBER YAUNE UMMEEY SUKA GUDAN DA. KAMU .. A. MAIDUGU GUESS PALACE DAKE CIN GARI GOMBE WASHE GARI Juma'ah akayi walima dangi ango Suma suzo tudaga Kano Dan dasu ake gudanar da komai Haydar ya kasance cikin farin ciki da anashu wada hakan ya kasa boyuwa a kan kyakyawar fuskarsa Rukkayah bakaramin Rashi mutunci take zubawaba musamama dataji gobe Ummeey zata tare a gidan Dan har dangita suzo suyin jere gani irin kayan a latun da aka zuwa Ummeey Rukkayah Saida tarude Dan itade a yada taji Labari Ummeey Yar gidan talakawane Bata taba tunani suna da arzikin da zasu Mata wanan kayaba Take taji wani kishi ya turniketa ga wani dacin da takeji a makogoronta Tabbas kukama rahama ne Dan a Wana lokaci kukama gagaranta yayi ita kadai tasan irin a zabar da takeji a Raita YAU TAKAMA ASABAR A yaune Ummeey zatatafin dakin Mijinta Dan Haydar yace dakasa zaizo ya dauki Amaryasa dazara angama shagalin biki hakane takasance angama shagalin biki kowa ya watse sai dangi mama dasuke nesa sune kadai suka rage a gidan Haydar yazo daukar Amaryartasa Abba yace ya dakata tuna Dan a Wana ranane zai sanar da Ummeey Asalin Labarinta.._*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 93 & 94 ______________Zan sanar daku Abuda nadade Ina boyewa dan kaima nacire maka kokonto daga zuciyarka Haydar Zuciya bata da Kashi nasan dolle watarana zata Raya maka wani Abu dangane da Ummeey Shiyasa nazabi Nabayana Wana sirin a gabanka Dan nacire maka duk wani kokoto dake Ranka Abba Kira Gwogwo Halima da Gwogwo Asabe yayi ya sanar dasu Yana bukatar ganisu yazu yazu Basu wani bata lokaciba suka inso gidan cike da far gaban Kira da yayanasu ya musu Abba ne yafito cikin shirisa kallon Momy yayi yace kidauko mayafinki zamu gidan Muhammadu Kallonsa tayi cike da Mamaki tace Alhaji kenan kaimade kawai kafadin hakane Dan jin dadin bakinka Nikuma Mai zai kaini gidan Muhammadu ai nin nafin karfi zuwa gidan matsiyata irin su Muhammadu Ai idan nataka kafata naje gidan Muhammadu to darajarsa da kimarsace zata dagun nikuma bazan son hakanba Nafison kullu nagansa a wulakance zanso a ce abuda zaicima ya gagaresa Magaganutane suka daki zuciyar Abba cikin bacin Ran yace wlh idan Kika sake fadan wata magana akan d'an uwana to zantsike gaba daya igiyar Auren dake kanki Zanuna Miki Muhammadu ya fikin matsayi da kima a guna saboda shidin Dan uwanane najini wada duk duniyarna bani da kamarsa Habiba kibi a hankali Dan wlh Zan inya rabuwa dake mudin zakici gaba da fadan magaganu marar dadi akan d'an uwana Zaki wuce kidauko mayafinki mutafine ko sai nasaba mikin Wucewa Momy tayi sumu sumu tawuce daki Dan bakaramin razana tayiba dajin furuci nasa Dauko mayafinta tayi tafito wani iri kallon Abba kemata Mai cike da takaici Momy bakaramin shiga taitayita tayiba fita sukayi daga gidan suka nufin gidan k'aninasa Kiran Muhammad yayi a waya yace lalai yazo yazu yazu yasameshi a gidan baffanasa Shide ya Amasa da tone ama ba a son ransa zaije gidanba Momy tuda suka shiga gidan bata kulla kowaba saima bisu datake da kallon raini Mama ce tagaisheta nama Dakar ta inya Amsawa sai wani ya mutsa fuska takeyi su Gwogwo Hallima Kam ko kallo bata inshesuba Muhammad ne ya shigo gidan fuskarna a murtuke Babu alamar far a atare dashi karasowa yayi Ida suke Zama yayi kusa da Abbanasa Kallon Mutane dake gurin yake cike da Mamaki a ransa yace komeye dalilin Tara wadana tarkace ohho Idanusane suka sauka a kan Haydar bagasane ya fadin karde ace Wana shine mijin Ummeey Kai....Ina bazai inyuba Wana yafi karfi Aure Wana yariyar baisan maganar tafito filiba kallosa Abba yayi dauke da Murmushi akan fuskarsa yace Allah ko saboda ita bamutu bace ko har kuke tunani bazata samu mutu Mai nagarta da zai Auretaba to Wana din dakake gani shine mijin nata Shuru Muhammad yayi yanajin takaici a ransa dashi yason ace mijin da ta Aura ya kasance tallaka futuk Abba ne yayi gara murya gamin da fadin nasan gaba dayaku zakuyi mamaki taraku a nan guri da mukayi Mutara kune Ana Dan nasanar daku wani sirin wada Babu wada yasan Wana sirin sai mu hudu Dagani sai yayana Abdallah sai Mahaifimu Allah yajikansa da rahama sana sai Mahaifiyar Ummeey Ameenah Inason nasanar daku cewa Bamu muka Haifin Ummeey ba Ummeey Takasance Amanace a gumu gaba dayasu Saida suka razana dajin furucin Abba Ama bada Abba muhammad dama shi yasan komai Gwogwo Asabe tace Yaya muhammadu Mai kake fadane haka waye baisan Ameena itace Mahaifiyar Ummeey ba Kuma Kaine Mahaifinta Kallonta Abba yayi zuciyarsa namasa zafin yanajin takaicin fitar da Wana sirin kwantar da hankalinki Asabe yazune zakusan gaskiyar lamari .................. Mahaifimu Alhaji Shu,aibu Haifafen Dan garin Gombe yayi karatu Almajiranci a cikin garin Maduguri Ana ya zauna ya fara sana,ar Saida kifin Haka Mahaifimu ya Cigaba da rayuwarsa a cikin garin Maduguri Yana zuwa Gombe akai akai watara Mahaifimu yazo duba Mahaifinsa Baffa a ranane Baffa yake sanar da Mahaifimu cewa ya zaba Masa matar Aure Yar Abokinsa Mahaifimu ya karbi zabin da Baffa yayi Masa hanu biyu domin yasa Baffa bazai masa zabe tumun dareba Baffa yayi fari ciki akan biyayar da Mahaifimu yayi Masa An daura Aure Mahaifimu da Yar Abokin Baffa Ummulkhari Baya wata biyu da Aure Babamu yacigaba da zuwa Maiduguri Yana sana'arsa ta sai da kifi ama baitaho da matarsaba yabarta a can Gombe suna zaune gida daya ita da Baffa Haka rayuwa taci gaba da tafiya har Allah ya azurta Mahaifimu da samu karuwa d'an namiji Ranar suna yaro yaci suna Baffa wato Abdallah Baffa ya kasance cikin farin ciki sakamako irin rikon da Babamu yayiwa Innarmu rikone natsakani da Allah zaka dauka Aure soyayyah sukayi BAYAN SHEKARU TAKWAS DA HAIHUWAR. YAYA ABDALLAH Inna tasake Haihuwar yara uku nine wada kebin Yaya Abdallah sai Asabe take bina sai Halima itace Autarmu Mutaso cikin gata da kulawa daga gun kakamu Baffa harma da Babamu shima Yana nuna Mana gata tumuna yara muka taso da son junamu Wana Abu bakaramin faratawa iyayemu Rai yakeba Tare akasamu makarata nida yayana Abdallah Yaya Abdallah Yana bani kulawa yakan Hana kansa cin Abu domin yabani Yaya Abdallah ya nunamin gata da tausayawa amatsayina nakanisa Komai tare mukeyi nida yayana Abdallah Babamu ya Kai Yaya Abdallah kasuwa ya hadashi da wani abokisa Alhaji sabo dan ya koya Masa kasuwanci A Ranar nayi kuka saboda tuda safe idan yayana yafita bazai dawoba sai magariba haka nadawo Kamar maran lafiya Innarmu kullu cikin rarashi take da haka har nasaba Idan Yaya Abdallah ya dawo daga kasuwa haka zai tahomin da tsaraba kullu tsarabata daban Yaya Abdallah baya gajiya da d'awainiya Dani tumuna kanana hartakai ga girmamu nima Baba ya kaini gun aiki shagon diki ya kaini Kuma cikin ikon Allah nafara gane komai har baba ya sayamin keke ya budemin shago Shima Yaya Abdallah ya fara kasuwaci nasa nakansa Kuma a lokacine Allah ya hadasa da Habiba yayana yazomin da maganar Habiba yace idan har mukaje gidasu Habiba Naga bata minba to shima zai hakura da ita Haka ya daukeni mukaje gidasu Habiba a zahiri Habiba bataminba Dan gaskiya niban Yaba da tarbiyartaba Ama saboda Naga yayana yayi nisa a cikin kaunarta sai nabashi Karin gwuwa Su baba suje sutabayawa yayana Aure Habiba Kuma mahaifita ya Amince ya bawa yayana Aureta A Wana lokaci ne Allah yayiwa Baffa rasuwa mutuwar Baffa tagirgizamu mushiga tashin hankalin muda iyayemu Allah sarki Baffa datijon Arziki BAYAN WATA BIYU DA RASUWAR BAFFA Aka daura Aure yayana da nasu Asabe da Halima duk Rana daya akayi bikin BAYAN SHEKARA DAYA DA BIKIN YAYANA Habiba tahaifi danta namijin wada yayana yasa Masa sunana Muhammad a Ranar nayi murna Kuma nakara tabatarwa kaunar da yayana yakemin bazai taba kwatatuwaba Tuda aka haifi Muhammad Allah yasamu kaunarsa a Raina kullu sainaje gida duk Dan Naga Muhammad haka Zan daukesa naita Masa wasa shima yaro ya Saba dani sosai Wani Abuda nalura dashi shine Habiba kwatakwata bata kaunata kullun cikin ai batani take Koda gaisheta nayi bata Amsawa Wata Rana naraka Abokina Usman Kano anane Allah ya hadani da Ameenah Ameenah yariyace Mai tarbiya da nutsuwa Atakaice mushaku nida Ameenah har aka fara batu Aure anane nasanar da yayana nasamu matar Aure yayana yayi fari ciki sosai sana yaje ya sanar da Baba Dashi da Babamu suka tafi Kano nemamin Aure Ameenah Basu dawoba Saida aka tsai da Rana Anyi bikina nida Ameenah yayana ya kamamana haya kusa da gidansa turanar da Habiba tafara gani Ameenah tadauki karar tsana tadaurawa Mata Kuma hakan yasamo asaline sakamako iri kyau da Allah ya horewa Ameenah shine take hasada A haka mukaci gaba da rayuwa har mukasamu kimani shekara biyar nida Ameenah Allah baibamu haihuwaba Muna cikin Wana haline Abokina Usman yabani shawara dana shigo garin Kano naci gaba da sana ,ata tadinki Dan acan anfin samu kasuwa Nasanar da Baba da yayana dakar suka Amince Muna shirye shirye tafiya Kano Allah yayiwa Innarmu rasuwa BAYAN WATA UKU DA RASUWAR INNARMU Muka tarkato kayamu muka dawo Kano da Zama Kuma cikin ikon Allah munasamu dinki sosai Haka mukaci gaba da rayuwa a Kano cikin rufin asiri inazuwa Gombe akai akai haka zansaya kaya masu tsada natafiwa da Muhammad dasu Dan jin yaro nake har cikin raina Kuma kusan kullu saimuyi waya da yayana haka zai hadani da Muhammad a waya yanta min shirme nikuma sai naita jin dadi Shakaramu goma da Aure Ama Allah bai bamu haihuwaba Nida Ameenah mukasace Muna fama da radadin rashin Haihuwa sakamoko shekarun da muka kwashe Allah bai bamu haihuba Mumika lamuramu ga Allah kullun cikin Adu,ah muke Allah yabamu Yan,Yan nagari wada Al,umar musulmai zasuyi Alfahari dasu Haka rayuwarmu taci gaba da tafiya kullun cikin Kai kukamu ga mahalincimu Allah majin rokon bawansa Allah ya Amsa Adu,armu Ameenah tasamu ciki cikin ikon Allah batare da Tasha wahalar laulayiba Nakira yayana nasanar dashi sanar nakira K'anena su Asabe da Halima yayana Kuma yasanar da Babamu gaba daya Yan uwana suyi farin ciki da samu cikin Ameenah suka diga tayani murna.._*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page. 95 & 96 _____________Rayuwamu tacigaba da gudana cikin fariciki da kwanciyar hankali Ameenah Tana samu kullawa daga gareni nakan tayata duk wasu aikace aikace gida hata wanki bana Bari tayi dakanta Haka mukaci gaba da kasancewa kullu cikin tausaya Mata nake musamama gani yada take Zama da k'ar tashi da k'ar Dan a lokaci cikin nata ya tsufa Tashiga watanin haihuwarta wata Ranar talatace da bazan taba manta Wana Ranaba a cikin tarihin Rayuwata a Ranar Saida nagama duk wasu aiyukan gida hata girki Saida namata sana nanufi shagona Dan akwai dinkuna Mutane a guna Kuma a Ranar mukayi dasu zasuzo sukarba Ina insa shagona bantsaya bata lokaciba nafara gudanar da a yunkan dake gabana Kiran sallah azahar ya tadani daga kan kekena nayi Alwala nanufin Masallacin Ina dawowa daga Masalaci natar da wata Mata zaune a bakin kofar shagona da wata bakar jaka iri tahanu a gefenta Bankawo komai a Raina ba nayi shigewata shago naci gaba da a yukana Koda nafito yin sallah La,asar nasake tarda ita zaune a gun Ina dawowa daga Masalaci Naga Bata gun Ashe Tana rakube a gefen shagona da Alamu itama sallah takeyi Shigewa shago nayi Ina mamaki a Raina ko ita Kuma Mai ya kawota naguri Tana Mace ohh to Allah dai yasa lafiya Cigaba nayi da aikina har Lokacin tashina yayi fitowa nayi narufe shagona daniyar tafiya gida Har nafara tafiya nayi nisa zuciyata tafara rayamin akan nakoma naje nasamu Wana barwar Allah kotana bukatar temakona Juyawa nayi nakoma bakin shagona natar da ita zaune a idan nabarta sai a Lokacin nalura Ashe tsohon cikine gareta Take tausayita ya kamani Dan a zahiri Ina Tausayawa duk wata Mace Mai juna biyu Karasawa nayin gareta tare da fadin baiwar Allah lafiya kuwa Naga tukafin azahar kike zaune a nan da Alama Kuma Kamar ke bakuwace a garina Dago Kai tayi takaleni Hawaye nazuba akan fuskarta cikin wata iriyar murya tace Dan Allah Mallam kateemakeni Kamar yada Allah ya temakeka Koda da gurin kwanane zuwa safiya inacikin mawuyacin halin gashi bansa kowaba a cikin garina kuka tasa wada hakan yasa jikina yin sanyi Kallonta nayi cike da tausayawa musamama gani iri halin da take ciki Nace da ita bakomai baiwar Allah Zan taimakeki da gurin kwana kitashi mutafi gidana Dak'ar ta inya mikewa saboda da cikinata ya tsufa gashi alamun Kamar a gajiye take Godiya tadingamin sosai sana muka dauki hanyar gida Koda muka inso gida Ameenah tatarbeta cikin Mutunci da girmamawa duk da batasan kowacece itaba batasan daga Ida tafitoba Abinci takawo Mata da ruwan shaa Sana nasanar da ita bakuwar kwana zatayi Ameenah batayimin musuba sana Bata tanbayeni daga Ina Wana baiwar Allah takeba saima kokarin mikewa da takeyi da nufin gyara dakin da bakuwar zata sauka dakatar da ita nayi Saboda nasan Me takeson ai katawa nace da ita tabari zanje nagyara dakin kallona tayi cike da tausayawa tace Dan Allah Mallam kabari nagyara dakinan dakaina ai wahalar zatama yawa kadawo daga kasuwa ko hutawa bakayiba gashi Kuma kakwason gajiya sana na kyaleka kayin wani aiki batare da kahutaba ai Abu akwai tausayawa Hakan da Ameenah tayi ya Kara Mata girma da daraja a idanuna Dakar Ameenah tayarda tabarni Nashiga daki nagyarasa tsaf sana namata shufudin nafito natar dasu suna hira Nikuma nayi shigewata daki Koda nashiga tausayin Wana baiwar Allah ce ya cikamin zuciya Ameenah ce tashigo daki tasameni Kallonta nayi nace Ina Kuma Kika bar bakuwar Kallona tayi cikin gimamawa tace narakata d'aki ama de Mallam Wana bakuwar tamu daga gani Tana cikin damuwa Ama daga Ina tazo Naga bataba ganita a cikin dagikuba kode dangisu innace shiyasa bansataba Kallonta nayi ciken da kullawa nace badangi mubace hasalima bataba ganitaba nide naganta a bakin shagonane shine Naga Tana bukatar temako Kuma Naga Muna da halin da zamu temaketa Ameenah tace Allah sarki Mallam ai gyara daka temaka Mata daga gani Tana cikin damuwa gata da tsohon cikin garenta komai ya rabata da gida a cikin iri Wana halin da take cikin WASHE GARI Washe gari da safe bayan mun karya fitowa tayi tagashemu a lokacin inashiri fita shago Amsawa nayi cikin kullawa sukuyar da kanta tayi kasa tare da fadin Mallam nagode da temakon da kamin Allah ya sakamaka da gidan aljannah Zantafi bazan taba mantawa da iri temoko da kulaniba Kai da matarka tabbas samu iriku a Wana lokacin Abune Mai wuya Ameenah tace to yazu idan kitafi daga nan Ina Zaki gashi ko sunaki baki fada manaba Take idanuwata suka ciko da kwalla cikin murya kuka tace sunana Aysha Kuma daga nan basan Ida zaniba Bani da kowa sai d'an uwana guda daya shima naje gidansa ance ya dade dabari gidan gashi basamu wada yasa Ida ya komaba Dan shin nashigo gari Kano Kukane ya cin karfinta rarashinta Ameenah tafarayi tare da fadin kidena kuka baiwar Allah Kikwantar da hankalinki kisanar damu Asalin Labarinki mudin kikasance daga cikin wadada suke bukatar temako to nayi mikin Alkawari zamu temakeki zamu zauna tare dake a cikin gidana har zuwa lokacin da Allah zaisa agano Ida d'an uwanaki yake Hawayen dake zuba akan fuskatar tashare cikin dasheshiyar Murya tace SUNANA AYSHA UMAR Mahaifina Alhaji Umar ya kasance Dan kasuwane wada sunasa ya shahara a a cikin garin Bauchi Mahaifiyarmu Hajiya zainab tumuna yara Allah ya Mata rasuwa bayan rasuwar Umma mu da shekara biyar Abbamu ya. Auro wata Mata Yar katsina tuda Abba ya Auro Anty Fatima tabi tadaura Mana Kara tsana nida yayana Dan Bata kaunar tabude idon tagamu a cikin gidan Mu biyu ne mukakasance Yan Yan a gurin Mahaifimu Yaya Musa shine babba saini nice Yar Auta mukasance muna samu kullawa daga gun Mahaifimu duk wani gata Yana nuna Mana soyayyah da Abba kemana tadabance Abba baya kaunar duk wani abu da zaibata Mana Rai Shigowar Anty Fatima rayuwar Abba shine yazama sanadin tarwatsewar fari cikimu Gani iri soyayyah da shakuwa dake tsakanimu da Abba baya samu nutsuwa idan Bai gamu kusa dashiba Wana Abu bakaramin bakatawa Anty fatima Rai yayiba haka tadiga yiwa Yaya Musa makirci takasa kasa duk dantaga tabatasa a idon Abba Baban abuda kedamuta baiwuce gani duk wani makircita baya tasiri a gun Abbamu Abba namana wani irin son wada baki bazai inya furtawaba gata Babu iri wada Abba baya nuna mana komai namu nadabane lokacin da Yaya Musa ya kamalla karatusa wani Abokin Abba ne yasama masa aiki a campany su dake Kono Yaya Musa ya bar Bauchi ya dawo Kano da Zama Abokin Abba najin dadi aiki da Yaya Musa ya Aurawa Masa Yar,sa Ramlat BAYAN SHEKARU GOMA SHA BIYU DA AURE YAYA MUSA Abba ya yanke shawara hadani Aure da yaro Abokisa Alhaji Sadiq Koda Abba yasanar Dani hukunci da yayanke ban inya musamasaba saboda nasan Alhaji Sadiq mutumin kirkine saide inajin tsoro Matarsa Hajiya Saratu AN DAURA AURE NA DA ALHAJI SADIQ Dauri Auren da ya jefa duka ilahirin dangina cikin farin ciki ama bada Anty Fatima data karajin tsanata tanuku a cikin zuciyarta A Ranar da nashiga gidan Alhaji Sadiq a Ranar nafara fuskatar barazana daga gun Saratu Ina zaune akan katafare gadona na Alfarma fuskata lulube da mayafina Mai daukar idanu sai jinayi anshigo dakin a zatona nadauka ango nane jinayi ankaraso kusa dani anshakemin wuya har Saida nagagara yin nufashi Duka akafara kaimin tako Ina kuka nake Ina Neman dauki Saida Saratu tamin duka lilis sana takaleni Tahada damin gargadi cikin kakausar murya gamin da fadin saita lalatamin rayuwa sai nayi danasini shigowa gidanta saita maidani Abu tausayi yada kowa bazai son ya rabeniba Nide bace da ita komaiba saima kuka danacin gaba dayin a Raina Ina tunani wace iri rayuwa zanyi a cikin gidana Koda Alhaji Sadiq ya shigo dakina yaga irin abuda Saratu tamin Rashi ya baci sosai yabani hakuri sana yamin Alkawari zai dau mataki a kanta Tudaga Wana Rana Saratu tasani a gaba bani da ikon yin wani Abu a gidana nide kullu Ina daki ban Isa nafito wajeba Gashi sai tsoronta ya da'su a Raina duk abuda zatamin bazan tab'a iya ramawaba gashi nakasa sanar da Abba halin da nake ciki Wani sabon Al,amari da nalura dashi shikansa Alhaji Sadiq tsorota yakeji a yazu bashi da ra ayin kansa Umarnitane kawai yake aiki a gidan BAYAN WATA UKU Da Aure Alhaji Sadiq natashi da Rashi lafiya zazabi gashi bana inya cin Abinci danaci Zan Amar dashi Alhaji Sadiq dakansa ya kaini hospital likita yasanar dashi cewa Ida dauke da juna biyu har natsawo wata biyu A Ranar Alhaji Sadiq yayi murna har kyauta Saida yayiwa likita Muna dawowa gida Alhaji yasanar da Saratu cewa ina dauke da juna biyu aiko a Ranar Naga tashin hankalin Dan Saratu cewa tayi ban Insa nahaihu a gidataba shekarata Sha biyar a gidan Bata taba samun cikiba saini daga zuwana Shiko Alhaji Sadiq ya gagara Mata magana Dan shima tsorota yakeji Cikina nada wata biyar Abbana yayi hadari Motar a kan hayansa tazuwa Abuja take ya Amsa Kiran mahalincisa A Wana Rana naci kuka rabuwa da Abba sau biyu Ina Suma dan shikaide nake gani naji sanyi a Raina shikasa Yaya Musa kasa jurewa yayi kuka yakeyi tankar mace Anyi sadakar bakwai Yaya Musa ya min nasiha sosai akan nakwatar da hankalina rasa Abba da mukayi bawai Yana nufin narasa komai narayutaba yamin Alkawari zai kula Dani zai sani cikin fari cikin maran yankewa sana yace nakoma gida tuda har anyi sadakar bakwai Tudaga Rasuwar Abba Yaya Musa shine ya dawo madadin Abba duk wata kullawa da Abba kenunamin Yaya Musa Yana nunamin kullu sai yakirani dan yaji lafiyata Hata gini dayakeyi nasabo gida dazai koma Saida yasanar dani nima nake sanar dashi da Zara nahaihu zazo Kano Anty Fatima Tubayan rasuwar Abba tamike kafarta a gidamu takecin duniyarta da tsike duk da Bata Gama takababa Naci gaba da fuskarta barazana kalla kalla daga gun Saratu bata da buri da yawuce taga cikin dake jikina ya zube Tasha samin magani a cikin lemo Haka nadena Shan lemo gidan hata Abinci gida nadaina cin saboda gudun kada tacutar dani Cikina nada wata Tara a Ranar Yaya Musa ya kirani yake sanar dani ya tare a sabon gidansa natayashi Muna sosai sana mukayi hira tare da Kara jadada Masa cewa idan Allah ya saukeni lafiya nima zanzo Kano shide Yaya Musa yanajin a jikinsa banajin dadi Zaman Aure haka zaita tabayata ama sai nakasa fada Masa komai Koda nayi niyar fada Masa sai bakina yamin nauyi haka Zan hakura nayi shuru Muna Gama waya da Yaya Musa nafito zani dakin Alhaji sai naji Saratu tanawaya tanacewa kadafa a samu Matsala a Wana aiki sonake kukashemi. Ita a yau sana kufarka cikinta ku kashemin harda Dan dake cikita Kuzo yazu zuwa anjima Alhaji zai dawo banaso takara Koda mitin gomane a Raiye natsani Aysha mutuwarta kawai nake bukata Jirine naji Yana dibata kuka nasaka nayi sauri toshe bakina kada tajiniyo Dakina nawuce cikin sauri nadauki jakar nazuba Gwalagwlene a ciki da Dan saura kudadena fitowa nayi daga cikin gidan a dare nanufin tashar mota acan nakwana da safe nahau motar Kano Saida nashigo cikin Kano natina da nabar wayata a can gashi bani da number Yaya Musa akaina Nayanke shawara zuwa tsoho gidansa kozasamu wada yasa Ida ya koma Koda naje gidan Suma cewa sukayi basusan Ida ya komaba haka naita yawo a cikin garin Kano Duk wada nabukaci ya teemakeni sai yakin wasu har guduna sukeyi To kaji dalilin zamana a bakin shagonka saka makon gajiya da nayi da bulayin Neman yayana Dagani har Ameenah Tsitar kamu mukayi cikin tausayin Wana baiwar Allah Kamar yarda Ameenah tayi Mata alkawari zamu temaketa Haka nasanar da ita tacigaba da Zama harzu lokaci da Allah zaiyi ikonsa A RANAR DA AYSHA TA CIKA KWANAN BIYAR A GIDAMU A Ranar ne Nakuda tatasowa Ameenah misalin karfe 1:30 nadare nafito Neman Abu hawa domin kaita Asibiti ama bansamuba sakamokon daren da yayi Haka naita bulayi a cikin anguwa ama bansamu Abu hawaba hankalina ya tashi sosai Gida nakoma Dan naje Naga wane halin Ameenah keciki Inazuwa nasameta a wahale Aysha nakanta Tana Mata sanu Damisalin karfe 3 : 20 Ameenah tahaihu tahafin d'ata namiji ama kash!!!!!!!!!! Dan Bezo da Raiba Ameenah tayi kuka Kamar Ranta zaifita nima kawai daurewa nakeyi Dan nikadai nasan irin radadin da nakeji a Raina Allah yasani muci buri a kan Wana cikin saide kana naka Allah nanashi saide Kuma na Allah shine dedeee Muna cikin Wana yanayi itama Aysha nak'uda tataso Mata gadan gadan kafin nafita Nemo Naffe har tahaifi santaleliyar Yar,tah mace Bayan tahaihune jini ya b'allee Mata a zahiri gaskiya hankalina bakaramin tashi yayiba Nazo zanfita Dan Neman Mai Naffee saiji Muryarta nayi Tana fadin Mallam...tsayawa nayi cak jin muryarta kasa kasa Tana fadin Mallam ga Amanar yariyata nabar muku ita kuriketa Amanna Wana jakar kudine a cikin da gwalagwalai namalaka makasu halak malak kakulamin da yariyata a cikin jakar akwai photo mahaifita a cikin Alahaji Sadiq sananene a cikin garin Bauchi a G.RA yake da Zama Dan Allah Mallam Ina rokonka kada kasada Wana yariyar ga Mahaifinta danyin hakan tankar salwantar da rayuwata ne Dan natabata idan Saratu tasan Ida Wana yariyar take bazata tab'a barita a rayeba Dan Allah Mallam inason kazamewa Wana yariyar Uba a gareta kekuma Ameenah inason kizame Mata Uwa Hawayene suka zubo daga idanun Ameenah cikin kuka tace kidena fadin haka insha Allah Zaki tashi zakiyi rayuwa tare da Yar,kin cikin Amince da kwanciyar hankali Kallonta nayi cikin sanyi jiki nace da ita Nagode Aysha da Wana kyauta mafi girma da daraja da kikamin Nakarbi Amanar da Kika bamu Zan rike Wana jariyar tankar Yar Dana haifa a cikina Zan nuna Mata duk wani gata da yadace Uba yabawa Yar,sa Bazan karbi Wana dukiyarba da Kika malakamiba saide Zan dakawa yayana ya diga juyata har zuwa lokacin da Allah zai rayamin Wana jaririya Zan danka Mata kayanta mudin tamalakin hankalin kanta Cikin zafin ciwo tace nagode Mallam Allah ya sakamaka da mafifincin alkairi Sai mukaji tayi shuru jijigata Ameenah tafarayi Ashe Rai yayi halinsa haka naje nasanar da limamin unguwarmu a cewa Allah ya karbi rayuwar Yar uwata Aiyi Jana izzarta an kaita makwancita nakira yayana nashaida Masa komai Shima yayana Abdallah yasanar da baba Baba yakirani ya min nasiha akan narike Wana yariyar da Amana kada nakuskura nasanar da ita cewa bamu muka haifetaba saide idan lokacin da Zan Aura da ita nakan yazamo Dole mijin da zai Aureta yasan gaskiya wana lamari Murufe Wana Sirin muhudu muka sanar da Yan,uwa da saura dangi cewa Ameenah ce tahaihu Dagina gaba daya suzo suna nasawa yariya suna Mahaifiyarmu Ummulkhari Bayan suna natafi Gombe nasamu yayana Abdallah namika Masa Amanar dukiyar Ummeey da gwalagwalai ta akan ya sayar dasu ya diga juya kudin tuda shin ya kware a harkar kasuwanci Dakar Yaya Abdallah ya karbi Wana dukiya sanan yasanar dasu Halima cewa tadalilina wani ya temakesa ya Raya Masa jarin Allah ya Albarkaci kasuwanci Yaya Abdallah lokaci kalilan arzikin yayana ya habaka Habiba nagani arzikin mijita ya habaka tasake daurawa kanta girman Kai gawani tsanar da takeyiwa Ummeey saboda taga yayana Yana daukar duk wani d'awainiyarta Rayuwa taci gaba da tafiya Ummeey tagirma ta malakin hankalin kanta naci gaba da ajiyar photo Mahaifinta Wasiyar da Baba ya barwa yayana Abdallah itace Muhada Ummeey Aure da Muhammad Dan gudun kada Wana sirin namu ya fita Sanan ya zabin nadawo Gombe ne Dan nasanar dashi cewa Ummeey tasamu Mijin Aure a lokacin suna tare da Haydar Babamu yakin Amincewa da wanan hadin tsakani Haydar da Ummeey duk Dan gudun kada wata Rana Ummeey tawulakanta a gusa Shine baba yace mu dawo Gombe dazama to dalilin Dawowarmu Gombe kenan Wana itace wasiyar Mahaifimu Muhada Ummeey da Muhammad Aurene saboda gudu tonuwar Wana Siri To kuji takai tace tarihin Ummeey Mamana dafatan kifahici koke wacece Kuma Ina rokonki kada matsayimu ya canja a guki har gobe mu iyayyenkine...._*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 97 & 98 ______________Dago Kai tayi tadaura daradaran idanuwata akan Abba wasu hawayene masu zafi suka zubo kan Fuskanta Cikin wata iriyar murya tace Abba. Mama kalmar godiya tayi k'ank'anta a gareku saide nayi muku Adu'ah Allah Ubangijin ya saka mukun da mafifincin alkairi Allah ya biyaku da gidan aljannah Abba da Mama bani da wasu iyayyen a Wana duniyar saiku kune kuka raineni tun Ina tsuman Haihuwa harzuwa girmana kuka bani tarbiya Tagari kuka dau duk wata d'awainiyata bana manta irin wahalhalu da Abbana yasha akaina duk Dan ganin ya inganta Rayuwata bakutaba gajiyawa akan d'awainiyar da kuke daniba. Wlh yau zuciyata cike take da farin ciki inajina tankar wace akayiwa bishara da Aljannah Gani nake nafi kowa sa,a a cikin Wana duniyar Allah nagodema daka sanya rainona a hanusu Abba da Mama Mutane masu karanci wad'ada suka fifita fari cikina akan nasu Basu da buri daya wuce suga sun ingata Rayuwata Wlh iyayyena matsayiku bazai taba sanjawa daga gareniba saima darajarku da kimarku da suka dad'a nikuwa a zuciyata har Abada kune iyayyena wada nake Alfahari dasu Cikin jin dadin kalaman da suke fitowa daga bakin yar'tasa yace Mamana tsakanimu dake Babu godiya duk abuda mukayi mikin mumikine saboda musauke nauyi dake kamu Mahaifiyarki tamalaka manake halak malak tadanka Amanarki a hanumu Mukarbi Wana Amanar muka yimata Alkawari zamu rikeki bisa Amanna har zuwa Ranar da Zamu Aura dake Allah nagodema daka bani ikon cika Wana Alkawari da nadaukarwa Aysha Allah Kaine sheda akan iri rikon danayiwa Wana yariyar idan har akwai Ida nagaza Allah kayafemin Ummeey zatayi magana Abba Muhammad ya dakatar da ita tare da fadin Ummeey Abbaki ya sauke nauyi dake kansa sai Kuma niiiii Nima a yau Zan sauke kayan daya dade yanamin nauyi a kaina a yau Zan danka mikin dukiyarki da tayi kimani shekaru Ashirin a hanuna Ina juya mikinsu Cikin ikon Allah Allah ya Albarkaci Wana dukiya tabukasa harta jawo an malakin manyan kadarori kamar su filaye da gidaje Yazu Zan dankamiki dukiyarki Kamar yarda muka tsara nida Abbanki duk lokacin dakika malakin hankalin kanki zamu dank'a mikin dukiyarki a hanuki Muso mudank'a mikin dukiyarki tun lokaci da muka hadaku Aura da Muhammad ama sai nayi wani tunani nace mubari zuwa nagaba tukunna muga irin rikon da Yaya naki zaimiki Sai Kuma yayi mikin rikon irin na zalinci wlh nayi danasani hadaki Aure da yayanki. Muhad'aki Aure dawada Kwata Kwata Bai dace dakeba.. Mikewa Momy tayi tsaye cikin tashin hankalin tace wlh bazai inyuba Wana gaba daya shirine iri na Muhammadu wato Tana kabulo yazu Kuma Too wlh bazai iyuba bazan taba barika kayi nasara a kan Mijinaba Alhaji ka dawo cikin hayacinka Natabata Muhammadu wani Asiri yasake maka Dan ya rabaka da dukiyarka Tooo wlh baka isa karaba mijina da dukiyarsaba Tsawa Abba ya dakamata wada ya hadasa Mata tsorasa a Ranta Cikin bacin Rai Abba yace kada nakarajin kice wani Abu Ana gurin ai dama Iri Wana Ranar nake guje muku dagake har d'anki Ranar da zakuyi nadaman da danasani akan Abubuwa da kuke aikatawa Gaba dayaku kusan waneneni kafin shekaru Ashirin dasuka wuce Bazansa kaina daga cikin Tallaka ba haka Kuma bazance nimai Arziki bane Saide nasan Ina da narufin Asirin A cikin lokaci kalilan kikaga canji a tatare Dani ama baki taba Tabayata ta dalilin Wana canjiba bare harkiyi tunani ta Ina nasamu Wana dukiyar Haka mukaci gaba da rayuwa dake batare da kitaba min magana akan Arziki da kikaga nayi lokaci gudaba. Saima murna da farin ciki da kikeyi mijinki ya zamo Mai Arziki baki damu kisa dalilin samuwar saba Yan,uwana su Halima da Asabe suzo susameni da maganar Ama sai naboye musu gaskiya lamari nace musu Muhammadu ne yahadani da wani mutumin a can Kano ya bani jari sana suka samu nutsuwa a rannsu Gaba daya dukiyar da kuke tikaho da ita too kalilance tawa a ciki saura dukiyar Ummeey ce Hata gidan da Muhammad keciki shima natane Dago Kai Muhammad yayi a razane yace Abba gidanta Kuma tayaya gidan daka malakamin zaizamo nata Murmushi Abba yayi yace kwarai kuwa gidan Ummeey ne da dukiyarta aka gina Wana gida hasalima Mahaifita shine ya bukaci Dana danka Wana gidan a hanuka tuda Kaine zaka zamo mijinta Too kaji dalilin baka Wana gidan danayi Zufane ya ketowa Muhammad take nadama da danasani suka kamasa inama ace zai iya maida hanu Angogo baya daya mayar Ya goge duk wani laifin daya aikata a gareta Gwogwo Halima tace tooo suuu Habiba karyar Arziki yakare ko Ashema Arzikin dakike gadara dashi na Yar,mune Mama ce tace Halima kibar Wana maganar ai komai yariga da yawuce kuskurene Ariga da anyishi saide muyi fatan Allah ya yafemana Gaba dayasu suka Amasa da Ameeen Momy ko jitake Kamar tanitse kassa saboda kuyan Abuda ta aikata sai yazu take danasani Abubuwa data aikatawa Ummeey Ashe yariyace Mai Arziki nadiga musguna Mata batare datasaniba wayooo Allah nacuci kaina nacuci d'ana yazu da a gidan d'ana take da gaba daya Wana Arzikin ya Zama nasa. a Ranta tace yazuma lokaci bai kureba zanyi duk yada zayi dangani tadawo gidan d'ana Ummeey tace Abba bana bukatar komai daga gareku kugama min komai a rayuwata bazan tab'a biyaku iri d'awainiyar da kukayi daniba Abba Wana dukiya takuce bazan karbi ko sisiba nabar muku bana bukata komai daga cikin Abba Muhammad ne ya kaleta cikin mamaki yace kada kiyi haka Mamana bazamu dau ko kwadala daga cikin dukiyarkiba A lokaci da Mahaifinki yake cikin halin matsi rayuwa bar karbi ko kwadalla daga cikin Wana dukiyarba bare yazu Rokonsu Ummeey tadigayi akan surike Wana dukiya ama su Abba sukakin Haydar ma rokonsu yake akan sukarba tuda ita tabar musu Dakar Su Abba suka Amince nama Saida Ummeey taita kuka Tana rokonsu Sunyarda zasu rike dukiyar ama bada gidaje da filaye Wanaka suce bazasu karbaba Ummeey ta Amince da hakan ama badan Ranta yasoba Dan ita gani take Babu abuda zatayi dasu Sanan tace Abba Dan Allah acikin gidaje inaso Abawa Gwogwo Halima da Gwogwo Asabe Abba gidan da Yaya Muhammad keciki shima nabar masa Dago Kai yayi cikin sauri ya sauke idanusa Akanta wani irin kallo yake Mata Mai cike da nadama yace Ummeey yazu duk irin abuda na aikata mikin har zakin iya min kyauta Mai girma irin Wana Kallonsa tayi tare dafadin ya Muhammad kaifa d'an uwa nane Kuma yayana wlh kafin k'arfin komai a guna Zan iya malaka maka duk wani Abu dana malaka batare danaji d'ar a Rainaba Tsura Mata idanu yayi Yana Mai jin haushin kasa tayaya akayi tunda baigane Ummeey itace mace data dace dashiba Innallillahi wa,Inna ilaihir raji u nacuci kaina nasake reshe narike ganye narabu da yariya Mai tarbiya naje nadaukowa kaina masifa nabiyewa Son Zuciyata naki yarda da ZABIN da ABBANA yamin Kallonta yake yanajin wani mahaukacin Sonta nashigarsa batare daya shiryaba a hankalin ya bude bakisa wada ya Masa nauyi yace nagode Ummeey hakika kincika Yar halak wace idan aka Mata Shari take sakawa da alkairi Kiyafemin Ummeey hakika nacutar dake a zaman damukayi dake nak'utatawa Rayuwarki nazalinceki nazauna dake a gidana a matsayin Matata ama nakasa sauke nauyi da Allah ya dauramin Nakasa kusatarki amatsayinki na Matata Ummeey idan har baki yafeminba basan Ida zansa kainaba hakinki bazai barniba a cikin Wana duniyar tudaga yazu hakiki ya fara bibiyata Dan Allah kiyafemin Ummeey tace kadena rokona ya Muhammad nariga da nadad'e da yafema bazan tab'a iya rikeka a Raina ba kakwantar da hankalinka komai yariga da ya wuce kaifa yayanane wada duk duniyarna bani da d'an uwa daya wuceka Muhammad yace nagode Ummeey Ina mikin Adu,ar Zama lafiya a gidan Aurenki Allah yabaku zuri,a d'anyiba kallon Haydar yayi Yana maijin radadin a ransa yace inatayaka murna Haydar kayi dace Mata Mai hakuri da tarbiya Dan Allah karikemin K'awata Amanna hawayene kekwokarin zubowa daga idanusa yayi sauri kau dakansa gefee Murmushi Haydar yayi tare da fadin karka damu yayamu insha Allah Zan rikema kan'warka da Amanna Gwogwo Asabe da Gwogwo Halima godiya suka rigayiwa Ummeey harda kuka farin cikin sana sukariga samata Albarka Mama ne tace Ummeey kiyiwa Yaya Abdallah godiya da iri d'awainiyar dayayi dake tukina karama har zuwa girmaki hata kayan dakin shiyamiki da kudinsa Ummeey tace tooo Mama kallon Abba Muhammad tayi tace Abba nagode da irin d'awainiyar dakayi Dani Allah ya biyaka da gidan aljannah Murmushi Abba yayi tare da fadin Amiiiin Mamana karki damu ai nima mahaifinkine Abba yace Mamana tashi kutafiko kada dare yayi muku a hanya Narai narai tafarayi da idanu tace Dan Allah Abba kabari sai gobe inaso muyi bankwana da Mama Abba yace wane irin bankwana zakuyi wada bakuyishi daba kee tashi kibi Mijinki Matsawa tayi kusa da Mama tare da fadawa jikinta tasa kuka Rarashita Mama tafarayi tare da Mata nasiha akan tabin mijinta ta zauna da Abokiyar zamanta tsakani da Allah Sana shima Abba ya daura danashi itade Ummeey sai kuka takeyi a Ranta tanajin zafin rabuwar da zatayi da iyayyenata Abba ya sanar da Haydar nada wata daya zasuzo Kano domin daukar Ummeey susadata da Mahaifinata Haydar yace Allah ya kaimu lokaci kowa naguri yanayiwa Ummeey fatan Zama lafiya Mai daurewa a gidan Aure nata ama bada Momy da k'ya shi da hassada ya cika Mata zuciya Suna shiri tafiya saiga Hauwa tashigo rugumeta Ummeey tayi tare da fara wani sabon kuka rabuwa da Aminiyartata Dakar suka rabu kowanesu zuciyoyinsu cike da rad'adin rabuwa da junasu Haydar ne ya bude Mata Motar tashiga shima shiga yayi ya tada motar zuciyarsa cike da farin ciki Ummeey nagani sufara tafiya kuka tasa tanajin ciwo rabuwa da Iyayyenta Jayota yayi jikinsa takwanta akan kafad'arsa a yacin gaba da tukin Damisalin karfe 6 : 20 Suka inso cikin Kano Yana Isa gida Mai gadin ya wagale Masa gate shiga ciki gidan yayi parking fitowa yayi daga Motar zagayawa yayi ya bude Mata Motar hanuta yarike tafito daga cikin Motar cikin gidan suka nufa kwokari zare hanuta take daga cikin nasa ama tagagara Kaitsaye fallonsa suka nufa wada yasha kayan Alatu lumshe idanu Ummeey tayi sakamako wani sanyayen kamshi dadi daya bugir hancinta Kallonta Haydar yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Bissmillah ga guri kizauna baneje naduba Antyki Sukuyar da Kai tayi kasa Tana wasa da yatsun hanuta tace tooo a dawo lafiya Wucewa yayi bangare Rukkayah Yana shiga ya tarada ita zaune da Ummeey akan cinyarta tacin kwaliya cikin wani had'aden less na Alfarma sai kamshi take zubawa Kallonta yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Uwar gida sarautar Mata Uwar gida ran gidan idan bakee babu gidan Haydar Ya mutsa fuska tayi tace yau Kuma Tana kabulo aini ya Haydar bazaka yaudareni da Wana dadin bakinakaba tuda har kakara Aure too wlh kaficemin a Rai yazuma bansa Mai ya kawoka dakinaba Baiji dadi maganar data fada masaba ama saiya basar Hanu yasa ya dauki Ummeey dagata sama yayi yace baby Abba yau kiyi sabuwar Momy Kuma Mai sunaki zamuje kigan Momyki ko Mikewa Rukkayah tayi cikin fushi tace bani yar'ta Kuma wlh Ummeey bazata taba Kiran wata baza da Momy ba karma kafara Abuda zai dameka Dan wlh bazai iyuba batakai matsayi da yan'tah zata kirata da Momy ba Murmushi yayi yace tooo naji Momy Ummeey yazude muje fallona akwai maganar dazamuyi Zatayi magana Haydar yace Dan Allah kada kimin musu Matata kiyin hakuri Mujemu kinji My Love Turo baki tayi taraba tagefesa tawuce shima b bayanta yabi suka nufin fallo Zama tayi akan kujera tadaura kafa daya kan daya shima Haydar Zama yayi a gefesu ya fara Adu'ah yaroki Allah daya bashi ikon yin Adalci a tsakani mataye nasa Kallon Rukkayah yayi gami da fadin Momy Ummeey kice babba a gidan na Dan Allah inason kuzauna lafiya keda ka'warki kuhada kanku kada kubada kofar da shaidan zai samu dama dazai tarwatsa Mana farin cikin gidamu Kekuma Ummeey Rukkayah yayarkice Dan Allah kibata girmata a matsayita nababa kuhada kanku waje Samar da Zama lafiya gidan nan Kallon Rukkayah yayi yace Momy Ummeey kina da Abu fadin Ya mutsa fuska tayi tare da fadin nide ya Haydar kafi kowa sani banason raini bazan dau raini daga gun matarkaba Dan wlh mudin tace zata rainani too wlh jikintane zai gaya Mata gyara tun wuri tashiga hankalita Murmushi Ummeey tayi tace karki damu Antyna bazan taba mikin wani Abu da ya danganci rainiba aike yayatace tayaya Zan Rana yayata Nide fatana Allah Ubangijin ya hada kamu Allah yabamu Zama lafiya Allah Kuma yabawa Mikimu ikon yin Adalci a tsakanimu Mikewa Rukkayah tayi tsaye tare da wuga Mata harara tace kaji dashi makira daukar Ummeey tayi tabar dakin shide Haydar ya Mata uzuri dan yasan zafin kishine kedamuta_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 99 & 100 ______________Kallonta yayi yace Habibty tashi mushiga cikin kooo Shuru tayi nad'an wani lokaci sana tace Habibi Dan Allah kaje kararashi Antyna Naga Ranta yabaci Kura Mata idon yayi tare dafadin karki damu Antyki nada da sauri fushi ama zata huce zuwa safiya Shuru tayi a Ranta Tana fadin yazu a haka zan zauna da Wana matar Dan nalura Tana da zafin kishin Allah kabani ikon jure duk wani Abu dazan gani daga gareta Mikewa yayi tsaye yace Habibty tashi mushiga cikin Tashi tayi batare da tace komaiba tabi bayasu suka nufin bangare nata suna shiga Fallon mamakine ya kamata gani irin kayan Alatu dake Fallon saikace fadar shugaban kasa Hawaye fari cikine suka zubon daga idanuta a hankalin tafurta Ina Alfahari daku iyayyena sanyin idaniyata Allah ya Kara muku nisan kwana Mai anfani Juyowa yayi ya kalleta yace Habibty Yanaga kitsaya lafiya Dee koh Sukuyar da Kai tayi batare datace ufaba Suna shiga cikin dakin Alwala sukayi suka gabatar da Sallah nafila sudade sunayiwa Allah godiya daya malaka musu juna amatsayin ma'aurata Kiran Adam ne yahigo wayansa dagawa yayi yace ganinan fitowa Bai dad'e da fitaba ya dawo hanusa sanye da ledee Ajiye ledan yayi a gabata budewa yayi gashashiyar kaza ce a ciki hannu yasa ya yago kazar tare damik'a mata Bismillah Habibty buda bakinki kici Wana dadad'ar kazar Girgiza Kai tayin tare da fad'an nakwoshin Habibi Idonsa nakanta Yace kiyin hakuri Habibty kici Koda Kadane zanji dad'in idan Kika Amince kikacin Mika Mata yayi yace bud'e bakin ko Habibty Bude bakin tayi dakansa yake Bata kazar a baki har sai da ya tabatar tak'oshi sana ya kyaleta Shigewa Toilet sukayi domin wake bakisu suna fitowa daga Toilet rakubewa tayi a gefe Kallonta yayi yaga jikinta a sanyaye Alamu tsoro sun bayana a tare da ita Habibty Yanaga kitsaya a nan taho muje mukwanta gani yayi Bata daniyar zuwa Karasowa yayi Ida take rike hanuta yayi suka nufin Ida gadon yake Zama sukayi a bakin gadon gabatane ya fadin Hawaye suka fara zirya akan fuskata hanu yasa yafara share Mata Hawaye yace Mai Kuma yafaru Habibty konamikin wani abune da har yasakin zubar da Hawaye Girgiza Kai tayin cikin kuka tace bakamin komaiba Habibi Kura Mata Sexy eyes d'insa yayi masu daukar hankalin yace too Mai yasakin kuka sanar Dani Habibty kisan kuwa irin rad'ad'in danakeji a Raina idan Naga Hawaye nazubowa daga Wana kyakyawar fuskarna taki Sukuyar da kanta tayin kasa tace nima basan dalilin kukanba jinayi kawai inayi Tooo kuka yayi hakuri karyasake zuwa Dan nasan soyake ya hanani more wana dare na angwancina Mai cike da dinbin tarihi Dare Dana daden Ina tanadin zuwansa Daga Mata gira yayi tare dafadin koba hakaba Habibty shuru tayi batare datayi maganaba Dan tsoronsa yagama ciki Mata zuciya zare hanuta tayi daga cikinasa ta hayen kan gadon kwanciya tayi a gefen gadon gabanta nafaduwa Shima hayewa gadon yayi ya kwanta daf da ita tare da manata a jikinsa wani irin Abu yajin ya tsikareshi tudaga tsakar kansa harzuwa tafin k'afarsa jin yayi yashiga cikin wani irin yanayi hugging d'ita yafarayin cikin wani irin yanayi na shaukin Son Cikin kwarewa ya fara sarafata saikace wani mayu wacin zaki Kokari rabata da kayan dake jikinta yafarayin sauri tayi tarike hanusa cikin kuka tace Habibi Dan Allah kada kamin komai wlh Ina tsoro Cikin wahalaliyar murya yace Sorry Habibty bazan iya jurewaba nadade Ina mararin ganin Wana Rana Kiyin hakuri Habibty kishayar dani ni,imar dake tatare dake nayi mikin Alkawari bazan mikin da zafiba Rabata yayi dakayan dake jikinta yacin gaba da sarafata Adu'ar saduwa yayi a hankalin yasamu ya shigeta wani irin Kara Ummeey tasa sakamakon wani a zabeben zafin dataji tak'asanta Shiko Haydar baimasan tanayiba kuka take Tana rok'osa daya kyaleta Haydar wani irin Santi dadin yake wada tuda yake baitaba jinshi cikin irin Wana yanayiba Bai kyaletaba Saida ya tabatar yasamu nutsuwa sana ya kyaleta Ummeey bakaramin galabaita tayiba saboda bak'aramin gurzar Tasha a gunsaba gawani zabeben zafin datakeji Yana ratsata rugumeta yayi a kirjinsa yace Habibty wlh sai yazu nakara tabatarwa keta dabance a cikin mata Kijiyar dani dad'in iri wada bataba jiba Kishayar dani zuma kaunarki iri wace bantab'a shaba Habibty ban,taba Tsitar kaina cikin farin ciki irin nawana Ranarba matsayiki dabane a Raina nayi mikin tanadin Soyayyah zalla ba sirki Zan shayar dake ruwa kauna Mai hade da zuman Son Mai zak'i A hankalin tabude bakinta tare da fadin Habibi Zan juri duk wani zafi da radadin mudin Zan sakaka cikin farin ciki Habibi burina Naga farin ciki nagudana akan fuskarka Ashirye nake a koda yaushe wajan gani nabaka hakinka. tare da saka cikin fari ciki Mai daurewa Habibi Dan Allah karikeni Amanna kafi kowa sani cewa zuciyata dakai tasaba kada wata Rana kajuyawa zuciyar data zautu da muradin son kasancewa tare dai baya Nikuma nayi maka Alkawari Zan kasance Mai biyaya a gareka zakayi Alfahari dani a matsayina na matarka. A cikin Wana Dare Ummeey da Haydar sun daukawa junasu Alkawari Mai tarin yawa sukasace cikin fari ciki tare da shaukin son WASHE GARI Washe gari da safe Haydar yanufin bangare Rukayyah ya tarda ita kwace a kan gadon Ummeey nazaune a gadon sai wasa take Tana ganishi tafara dariya Tana k'okarin zuwa gusa daukarta yayi Yana murmushi yafara Mata wasa Ummeey sai kyalkyallewa da dariya takeyi Kallon Rukkayah yayi cikin mamaki yace Momy Ummeey lafiya Naganki akwance a irin Wana lokaci Tashi tayi zaune cikin gatsalin tace lafiyarce takawo haka kallon raini takemasa Girgiza Kai yayi tare dafadin Ina breakfast dimu Naga shuru baki kaimanaba shine nazo nadauka Mana Takaicine ya Kama Rukkayah a Ranta tace ama Wana mutumin ya Raina min wayo Gani yayi Bata daniyar magana yace Rukkayah magana nake mikinfa Murmushi takaici tayi tare dafadin Ya Haydar dama Kai a tunanika nicema zamuku breakfast ita wace kakwana a gunatan bazata muku breakfast diba Ya Haydar kafitamin daga d'akina bana son ganika ai dama nafadama turanar da nashigo gidanka bazan iya hada mijin dawata yan'maceba Rashine yabaci take yanayisa ya canja idanuwasa sukayi Jan Yace Rukkayah nikike d'agawa murya kike fadamin bak'ake magaganu saboda nakara Aure Too inason sanar dake Ummeey itace zabin Raina Ummeey itace mace da nafara son a rayuwata har gobe banida Kamar ta Kuma banajin zan inyayiwa wata yan'mace son danakewa Ummeey kema shedace akan hakan Dan haka kishiga hankalinki kishi ba hauka bane wlh idan kikace Zaki rainani a gidana bazaki taba jin dadi a gunaba Mikewa tayi tsaye cikin masifa tace Ya Haydar kayi duk Abuda zakayi wlh dadai nake dakai tudaga Ranar daka Bude baki kace an daurama Aure da Wana figagiyar yariyar kafita daga Raina Daga hanu yayi zai mareta saikuma ya tsaya cak Girgiza Kai yayi cikin bacin Rai yabar dakin yanufi bangare Ummeey Yana shiga ya tarda ita zaune a fallo Tana ganisa tamike tsaye fuskarta dauke da Murmushi tace barka da dawowa Habibi Murmushi karfin halin yayi yace Habibty Ina Kika shiga d'azu natashi bangankiba Murmushi tayi tace Habibi ina can kitchen Ina had'a Mana breakfast Cikin mamaki Haydar yace breakfast Kuma kina Amarya Kika shiga kitchen Murmushi tayi tace muje mukarya ko Habibi Tudaga Wana lokaci kullu Ummeey ita takeyin girkita har lokaci data cika sati guda a gidan Hayda Haydar yasanar da Adam iri Abubuwa da Rukkayah take Masa Adam dakansa ya zo har gidan yasameta yamata fada sosai Ammmy itama tazo gidan tahadasu tayi musu nasiha akan sujin tsoro Allah suzauna da junasu tsakani da Allah GOMBE Tuda Muhammad yasanar da Meenat Abubuwa da suka faru Meenat tace bazata zauna dashiba yazamo dolle ya saketa Rashi mutunci take zuba Masa na yau daban nagobe daban Da Abu ya Ishesa yaje yasamu Dad dinta yasanar Masa halin dasuke ciki Dad yace Kai dama kasan Mahaifin naka matsiyacine shine kazo ka Auri Yan,tah Too yazamo maka Dole karabu da Meenat Dan ba ajinka bace nifa dama na Aurama Meenat ne saboda Naga Mahaifika sananeni a garina Too ama tuda Har Arziki banasabane too wlh yazamo Dole kasaki Meenat Dan bazata zauna da matsiya ciba Babu irin cin mutunci da Dad din Meenat bayiwa Muhammad ba Haka Muhammad yabar gidan cikin takaici da danasani Aura Meenat gidasu Muhammad yawuce ya Taran da Momy da Abba zaune Durkusawa yayi a gabasu yace_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 101 & 102 Barkaku da hutawa Abba dago Kai Abba yayi ya kallesa tare da fadin yauwa barka de Muhammad dafatan kuna lafiya ya iyalin D'ago Kai Muhammad yayi tare da sauke idanuwasa akan Abba cikin sanyi jiki yace Abba Babu lafiya tun Ranar da Meenat tasamu labarin dukiyarka ta Ummeey ce Tudaga Wana lokacin tabi tad'agamin hankalin Wai ita bazata zauna daniba saide narabu da ita Yazu hakama daga gidasu nake nasanar da Dad abuda kefaru saide shima Dad yace Meenat bazata cin gaba da Zama daniba Mikewa tsaye Abba yayi yace Wana ai matsalarkuce Kai da Mahaifinyarka Kafun yayi wata magana. Abba. Yabar gun ya wuce d'aki Momy nagani Abba ya shige. daki takalin. d'anata ciki tausayawa tace My Son yaushe raboka daxuwa gidanan kaga yada duk kabi karame sai kace wada yayin jiya Shima kallon Momy yayi tare dafadin Momy ai komai jinya baikaini shiga cikin tashin hankalinba Momy inason Meenat banason rabuwa da ita Dan Allah Momy kitemakeni muje kibata hakuri tayi hakuri mucigaba da zamamu Momy idan narasa Meenat zanshiga cikin tashin hankalin Hararasa Momy tayi cikin k'unar Rai tace My Son kokaki ko kason yazamoma dolle karabu da Wana yar'iskar yariyar Yariyar dabata San mutuncin kaba bare har kayi tunanin zata mutuntani a matsayina na Mahaifinyarka kaduba iri cin mutuncin da yariyarna tamin ama wai kana ikirarin cewa bazaka iya rabuwa da itaba saboda ita tahaifeka Wacece Meenat da har kake tunani bazaka iya rabuwa da itaba akwai Mata kyawawa a duniyarna wada sukafin Meenat My Son kana da kyauwun da kwar jini wada duk wata Yar Mace zatason kakasance Mijinta Tashi zakayi mutafin gidanka a gabana nakeson kadan k'arawa Meenat saki d'an d'an har guda uku Sana narama irin wulakanci da tayimin tashi mutafi nasan Abbaka bayazu zai fitoba zanje har nadawo batare da yasaniba Mikewa Muhammad yayi jikinsa a sanyaye suka nufin gidanasa Suna shiga sukatara da Meenat zaune a fallo Tana gani Momy tamike tsaye cikin tsiwa. tanuna Ta da yatsa 👉tare dafad'in Wakekan wace iri maran zuciyace nace bana buk'atar ganiki a gidana Ama saboda naci sai kizo too wlh idan ke manyace saide kicin kanki Dan nikan nafin karfin...Bata karasaba tajin saukar Mari a kan fuskarta Kafin Momy tasauke hanuta daga kunci Meenat itama Meenat din tashararawa Momy Marin jikake Tasssssssss Wani hucin Muhammad yayi ya danko Meenat ya fara dauketa da Mari Yana dukanta keeee Dan Ubanki Mahaifiyata Zaki Mara saboda baki da kuyan tooo wlh yau sana kusan kasheki a gidanan Bai bartaba Saida yamata duka lilis sana ya kyaleta tare da hada Mata da tukwuncin saki har guda uku Dakar Meenat ta iya daga kafafuta tanufi daki saboda dukan da Muhammad din ya Mata bana wasa bane Momy ko zuciyarta tayi fari kyal take tanemin duk wani bacin Ranta tarasa Momy batabar gidan ba har Saida taga tafiyar Meenat Muhammad dakasa ya maida Momy gida Abba barcisa yakesha Dan baimasan bata gidan ba Meenat Tana insa gida tasanar da Mom irin dukan da Muhammad yayi Mata masifa Mom tadigayi tace baza yardaba yau saitaga waye gatansa a garin Gombe Kiran Dad tayi a waya tasanar dashi ran Dad bakaramin bacin yayiba a ransa yake ayyana irin wulakanci da zaiyiwa Muhammad GIDAN HAYDAR Haydar nanunawa Ummeey Tsatsar kauna wada har baya iya boye iri Son dayake Mata gawani irin kullawa da yake nunamata Itama Ummeey bata dawani buri da yawuce taga tasanya mijinata cikin farin ciki duk wani abuda tasa zai farata Masa shitakeyi Tana bashi kullawa tamusaman Tana riritashi takar jariri shikansa Haydar jishi yakeyi tankar wani sarki sai a yazu ya Kara tabatarwa Ummeey itace farin cikinsa musamama gani irin kullawar da take nuna Masa Tare da Yar,sa Ummeey k'arama gawani irin shakuwa data shiga tsakanisu Ummeey Bata samu nutsu idan bataga yariyar a kusa da itaba duk da irin wulakanci da Rukayyah kemata akan yariyar ama hakan baisa tayin zuciyaba Dan jin yariyar take a rain tankar ita tahaifeta Wani lokaci idan taje daukarta haka Rukkayah zata hanata taita fada Mata bakaken maganganu itama yariyar Tana ganita zatafara zillo Tana kuka sai taje gun Anty nata Takaici ya Kama Rukkayah duk kuka da Ummeey k'arama zatayi bazata barta taje gun Ummeey ba saide idan Haydar dine ya dauketa ya kaita gun Anty nata shikasa Haydar Yana mamakin sauyawar Rukkayah lokaci guda takoyo wasu munanan d'abi,u marasa kyau Haka rayuwa taci gaba da tafiya duk Ranar da Haydar yake d'akin Ummeey to a Ranar daga ita har Haydar din suna cikin fari da Anashuwa idan Kuma zai koma d'akin Rukkayah da kuka suke rabuwa wani lokacin saboda kewar mijinata har kasa barci takeyi Dan bakaramin shakuwa sukayi a Soyayyah ba wada takai takawo basa son suyin nesa da juna Shima a bangare nasa hakane take kasancewa duk Ranar da yake d'akin Rukkayah jishin yake tankar maraya Dan Bata da Aiki sai mita da k'anana magaganu Kuma hakan nafaruwane tadalilin zafin kishin datake dashi Zaune take tanayiwa Ummeey k'arama wasa sai kyalkyalle Dariya sukeyi Mikewa Ummeey tayi zubu sakamokon tunowa da tayin da photuna da Mama tabata na Mahaifiyarta wada kwata kwata tamata dasu sai yazu tatina dasu d'aki tanufa tadauko jakar dawo Fallon tayi Tazauna kusa da Ummeey k'arama Bude jakar tayi tafara fito da photuna idanuwata suka sauka akan photo wata farar Mata kyakyawa Tana murmushi aka dau photo ga hakworin makka sanye a bakita Tsirawa photo idon tayi tanajin kaunar Mahaifiyarta nashigarta Hawaye sukafara zirya akan fuskarta Zuciyarta namata rad'ad'in tausayi Mahaifiyartane ya cika Mata zuciya cin gaba da kallon photuna take kallon photon Mahaifinata Dana Mahaifiyar Tata take kuka tasa tare dafad'in Allah yajikanki Mahaifiyata Allah ya Kai Haske cikin kabarinki inama ace Mutuwa batayin gagawar rabani dakeba Dana kalin wanan kyakyawar fuskarna taki dana kwanta akan ciyarki nima najin d'umin jinkin Mahaifinta wayoo Allah mutuwa tarabani da Mahaifiyata batare da najin dumin jikintaba Kara fashewa tayi da kuka Mai sauti Shigowa Fallon yayi bakisa dauke da sallama a rude ya yakarasa Ida take yace Subbahananllah Habibty Mai yafaru kike irin Wana kuka sanar dani cikin gagawa tukan zuciyata tabuga Sai a lokacin Haydar ya lura da photuna dake gabanta gabansane ya fadin hanu yasa ya dauki photuna zare idanu yayi yace Habibty.... Ina kikasamu photo Anty Aysha Kukan tane ya tsaya cak idanu tazira Masa tace Wana itace Mahaifiyata sune photuna da Abba kefadin Mahaifiyata tabashi a lokacin da take Shirin barin duniya Zare idanu Haydar yayi yace Ummeey karde ace kee. Yar' uwatace Wana ai Anty Aysha ce k'anwar Dadynace Uwa daya Uba daya kimanin shekaru Ashirin kenan da b'acewarta Babu Ida Dady bai nemin Anty Aysha ba ama bai sametaba idai hakan takasance sainafi kowa farin ciki Ummeey k'aramace tasa kuka sai a lokacin Haydar ya lura da ita daukarta yayi tare da Ciro wayasa a Aljihusa Kiran Dady yayi Dady dake gida zaune suna hira shida Ammmy yajin wayasa nakara d'agaawa yayi yace Assalamu alaikum... Cikin zumud'in Haydar yace wa,alaikumu sallam Dady Albishirika dariya Dady yayi yace yau Kuma nazamo kakanka kenan Haydar yace wlh Dady yau nazomaka da Albishi wada zai dawo maka da farin cikinka wada ya dad'e da gushewa Dady yace kayya kaide Haydar fadin duk Abuda kakeson fad'a Ina sauraronka amani Babu abuda zai dawo min da farin cikina Haydar yace koda sanar dakai nayi nasamu Labari Anty Aysha Zaro idanu Dady yayi tare da mikewa tsaye yace Haydar Ina wasa dakaine ko son kake kafamemin tabo daya dad'e a zuciyata Haydar yace wlh Dady dagaske nakema Ashe Ummeey yar' Anty Aysha ce dazu Naga photo Anty Aysha a gun Ummeey Dady yace katabata Haydar photo yar'uwata Aysha kagani Wlh Dady Anty Aysha ce tun lokacin da Abba Ummeey yasanar damu Labari Iyayyan Ummeey sai nake gani kamar Anty Aysha ce Mahaifiyar Ummeey ama sai zuciyata takasa gaskata hakan Ajiyar zuciya Dady ya sauke Mai k'arfin tare da fadin Ganinan zuwa gidan naka yazu kashe waya Dady yayi Haydar nagama waya da Dady Kiran Adam yayi yake sanar dashi komai Adam bai bata lokaciba ya inso gidan Kallon Ammmy Dady yayi yace tashi mutafin gidan Haydar yazu yake sanar Dani Matarsa Ummeey yar' Aysha ce Mamakine ya Kama Ammmy tayaya Haydar yasa Ummeey Yar Aysha ce Mayafin Ammy tadaka suka nufin gidan Haydar din suna insa Dady ya kurawa Ummeey idon sai a lokacin Dady ya lura da komai nata na Aysha ne turanar da ya fara ganin Ummeey yaga taso tayi Kama da Yar,sa fatima Dauko photunan Haydar yayi ya nunawa Dady da Adam kallon photuna Dady yayi sai yafashe da kuka Mai tsuma zuciya yace Tabbas Wana koshaka Babu Aysha ce taho gareni Yan'tah kizauna kusa dani Dan najin kamshi Yar, uwata atare dake Ashe kedin jinace Karasowa tayi ta dukusa agaban Dady tace Dan Allah kadena zubar da hawayenka akan Abuda Allah yarigada ya tsara Mana Karasa K'anwarka a lokacin da bakayi zatoba sai gashi cikin rahamar Ubangiji Allah ya hadaka da jinita a lokacin dabaka taba tsamaniba Share hawayesa Dady yayi ya Ciro wayasa yakira Abba Ummeey yasanar dashi cewa shine yayan Aysha Abba yayi farin cikin sosai dajin Wana dadad'an labari yace Suma gobe Insha Allah zasuzo Kano A Ranar Dady yayi kukan farin ciki godiya yayiwa Allah daya kaddara haduwarsa da yar' Aysha itama Ammmy farin cikine ya cika Mata zuciya tare da Taya Dady murnar haduwa da yar' Aysha Dan ita kanta tasan irin kaunar dake tsakanisa da yar'uwar tasa Adam kaga ikon Allah ko Ashe Ummeey yar' uwatace nikaina Ina mamakin irin zazafar kaunar danakewa Ummeey har nakejin a Raina dana rasata gyara narasa Raina Murmushi Adam yayi yace HAYDAR ai jini daya ya wuce wasa WASHE GARI Da sasafe Su Abba sukaka dau hanyar Kano Muhammad shikejan Motar sai Abba dake kusa dashi Mama Abba suna gidan baya Sushigo Kano kicin kwoshin lafiya Haydar da Adam susuka tarosu A Wana Ranar bakin Ummeey yakin rufuwa saboda murna gani iyayyenata a Wana Rana su Abba suga karamci da girmamawa daga gun Haydar da Iyayyesa Bayan su Abba sunci abinci suhuta Abba yace Yaya Abdallah ya kamata muyi Abuda ya kawomu Dan a yau mukeson komawa Gombe Dady yace yakamata kubari zuwa Gobe sai kutafin Dan a yau inason Muje har Bauchi Muhada Ummeey da Mahaifita Alhaji Sadiq Abba Muhammad yace badamuwa da yau da gobe duk dayane a guri Ubangijin Abba yadubin Dady yace Alhaji kaga yarda Allah yake ikonsa Aysha Tasha yawo bulayin Neman kan ama Batasamekaba Harta koma ga Allah Tana Mai mararin gani fuskar yayanta Ama Allah bai nufaba Abba yasanar da Dady komai tudaga Ranar da ya fara ganin Aysha a bakin shagonsa Kuka Dady keyi Kamar wani karamin yaro Yana tuna irin shakuwar da sukayi da yar' uwarsa cikin Kuka Dady yace inata Kiran wayan Aysha ba,a dagawa daganan jikina yabani da Akwai matsala nakira wayan mijinta anane yake sanar Dani an nemin Aysha ba a gantaba nashiga tashin hankalin da rudani bad'an kad'anba A Ranar natafi Bauchi nabada cikiya gidajen Redio da Talevion Ama ba a daceba Aysha ita kada'nce Yar Uwata bani da kowa sai ita haka itama Bata da kowa saini tsawan Wana lokaci kullun zuciyata da tunani Yar uwata take kwana take tashi har nakamu da cutar hawan jini Gaba daya wada suke gun Saida suka tausayawa Dady rabuwa da d'an uwa akwai zafin Dady shikadai yasan irin rad'ad'in dayakeji a ransa shima Haydar kuka yake tare da tausayawa Mahaifinashi Dan tuda yake da Dady nasa bai taba gani kuka Shiba sai yau Dakar Su Abba suka samu suka rarashi Dady sana yayi shuru ama yanajin ciwo rabuwa da Yar,uwarsa Ammy itama kuka take Dakar Akasamu sukayi shuru Rukkayah jikintane yayi sanyi nadama da danasani suka shigeta Ashe Ummeey yar' Uwar mijin natane. Kiran Alhaji Sadiq Dady yayi yake sanar dashi gasuna zuwa gidan nashi Tashi sukayi gaba dayasu suka dau hanyar Bauchi suna insa cikin garin Bauchi Kai tsaye gidan Alhaji Sadiq suka nufa Suna insa gidan Alhaji Sadiq Da kasa ya fito ya tarbesu cikin karamawa Cikin suka shiga ya kaisu katafare Fallosa na Alfarma wata datijuwa ce tashigo hanuta dauke da Fruit ta anjiye a gabasu Sana tagaishesu Hajiya Saratu ce tafito cikin takun k'asaita tazauna kusa da Mijinata ko kallonsu Batayiba barai susa ran ran zata gaishesu Bayan sugama gaisawa Dady yace Alhaji Sadiq yau muzo maka da babban Albishin wada zai sanyaka cikin farin cikin maran yankewa farin cikin da bazai taba gushewa daga garekaba har Ranar da zaka koma ga mahalincinka Alhaji Sadiq kakalin Wana yariyar da kyau dawa tamaka maka Dady yanuna Ummeey d'aura idanusa yayi akan Ummeey sai yazabura ya Mike tseye tare dafadin Alhaji Museen Wana yariyar Bata da maraba da Aysha Gani Wana yariyar danayi ya famenin tabo dake zuciyata Allah sarki Aysha kitafi kibarni cikin tunaniki Alhaji Museen kahaifin yariyar Mai Kama da Aysha Dady yace Alhaji Sadiq bani nai haifintaba Wana yariyar Yar,kace Yar,da Aysha tahaifa cikin rudun Alhaji Sadiq yace Dan Allah Alhaji Museen kada kamin wasa da zuciyata Dady yace Alhaji Sadiq tsakanina dakai Babu maganar wasa Ummeey Yar,kace take Dady yasanar dashi duk Abuda ya faru hata Labari haduwarsu da Haydar hazuwa Aure Dady bai boye musu komaiba Alhaji Sadiq jiyayi tankar Amasa bisha da Aljannah rike hanu Ummeey yayi tare dafadin Museen kayi gaskiya Wana yariyar jininace Allah sarki Aysha Allah ya jikanki Allah yasa mutuwa tazamo hutu a gareki Durkusawa yayi a gabansu Abba yace Alhaji nagode nagode Allah yasaka maka da mafifincin alkairi kirikemin Yar,ta riko nagaskiya duk wada yaga Ummeey yasan tasamu tarbiya Tagari kallon Mama yayi yace Hajiya nagode Allah ubangijin yasaka muku da Alkairi Abba yace Dan Allah Alhaji kadena Mana godiya wlh duk abuda mukayiwa Ummeey bamu fadinba Ummeey Takasance Yan,Tagari wada muke Alfahari da ita tuda muke da Ummeey Bata taba tsalake Umarnimuba K'arrra Hajiya Saratu tasa Tana tsale tanafadin shikena tawa takare dama boka yace duk sanda nabari Wana yariyar tazo duniya ide sukayi idon biyu da Alhaji shikena duk wani kullin danayi zai warware shikenan Sai Kuma tafara dariya Tana fadin. Alhaji Nina maka asiri narabaka da danginka nice nasa Aysha tabar gidanka Nina turo Yan,daba akan sukasheta shine tagudu wayo nacuci kaina dariya Saratu take iya karfita Tana fadin tacuci kanta cire Dan kwalin tayi tabaza gashita tabar gidan aguje Kowa nagun sai Allah wadare yake da halin Saratu shikasa Alhaji Sadiq jiyayi Kamar an sauke Masa kaya Mai nauyi akansa saka makon Asiran da suka warware atare dashi Ummeey kuka take tare da tausayawa iyayyenata Hirace tabarke a tsakanisu Alhaji Sadiq yakira Yan uwa da dangi yasanar dasu haka suka diga zuwa suna gani Ummeey dagi gaba daya sucika da farin cikin gani jini Alhaji Sadiq din Dan dama Yana fama da rad'adin rashin Haihuwa Kyautuka masu yawa sufito daga hanu Alhaji Sadiq. Daga cikin harda kyautar kujera makka ya bawa su Abba hada Dady da Haydar da Adam harda Rukkayah da Mama da Muhammad Sanan kowane su ya hada musu da mukulin Mota godiya sukayimasa Mai tarin yawa tare da Aduoin samu nasa a rayuwa Alhaji Sadiq ya rokin Alfarma agun Haydar akan yabar Masa Ummeey tayi Koda sati guda sanan yayi Masa Alkawari da kansa zai maidata har Kono Haydar de ba a son ransa ya Aminceba Dan a zahiri gaskiya baya kaunar yayi nesa da Matarsa ama Babu yada ya inya haka suka bar Bauchi batare da Ummeey ba Sun Abba sukoma Gombe cikin farin cikin da murnar sada yar'tasa da Mahaifinata Ummeey nagani soyayyah da kullawa daga gun Mahaifinata harma da dangisa kowa nahaba haba da ita Kullun suna tare da Mahaifinata yana Bata Labari irin Zama dasukayi shida Mahaifiyatata itama tasanar dashin iri rayuwar da tayi da irin gata da Abba da Mama suka nuna Mata A Ranar da tacika Sati a Ranar ne Mahaifinata ya maidata har gidanta tare da daleliyar sabuwar motar Haydar yayi murna da dawowar Ummeey Dan bakaramin kewar juna sukayiba BAYAN WATA UKU Jirgisu ya tashin zuwa kasa Mai tsarki domin gudanar da aikin hajjin tun acan Ummeey take fama da kasala da rashin jin karfin jikin Tun bayan tafiyarsu Abba aiki hajjin Alhaji Sadiq yaje Gombe yasa aka rushe gidan Abba akamasa gini zamani tare da zuba masa kayan Alatu a gidan Saida Aka Gama komai Sana Alhaji Sadiq yasanar dasu Abba Godiya Abba yadiga Masa tare da Adu,oi masu tarin yawa Bayan sugama aikin hajin su dawo kasarsu Nijeria su Mama da Abba suka wuce Gombe Abba yacika da mamakin gani yanda gidansa ya koma tankar nawani hamshakin Mai kudin farin cikine ya Kara lulube Abba da Mama lalai Ummeey Alkarice a garesu godiya suka Kara yiwa Alhaji Sadiq Rukkayah tanemin yafiyar Ummeey akan Abubuwa data aikata Mata take Ummeey tayafe Mata sun hada kansu suna zaune lafiya hata girki tare sukeyi renon Ummeey K'arama ya koma hanun Ummeey BAYAN WATA SHIDA Ummeey tahaifin Dan,ta namijin Ranar suna yaro yacin sunna Abba Ummeey wato Muhammad za,Ana cemasa Shurabeel Abba yayi farin cikin dasamu Mai suna Ummeey Takoma wankan gida nama dak'ar Haydar yayarda Saida Ammy tasa baki sanan ya yarda suka tafin da Mama Mamace tace Ummeey kiga muma mun dawo Yan,gayuko Mahaifinki Alhaji Sadiq shine ya canja Mana rayuwa ya Mai damu Yan,gata Anane Mama take sanar da ita irin Abu alkairi daya musu harda su Gwogwo Asabe BAYA KWANA ASHIRIN Haydar yazo dubasu shida Adam Kuma Alokacine Adam Yaga Hauwa yaji takwanta Masa a Rai Ya Muhammad Kuma tuda Ummeey tadawo wankan gida yake zuwa gidan suta hira Kamar ba muhammad din daya tsanetaba BAYAN SUN GAMA WAKA Ummeey taje har gidasu Hauwa tagaishe Da Umma Sana tabata kudin masu tarin yawa Umma taita godiya sosai Ummeey tace Umma kidena godemin wlh bazan taba manta alkairiku gareniba A Ranar da zata koma gidanta Saida tayi kukan rabuwa da Iyayyenata Haydar dakansa yazo ya daukesu suka koma Kano Hauwa da Adam soyayya suke zubawa bana wasaba BAYAN SHEKA BIYU Rukkayah tahaifin d'an namijin yaro yacin suna Dady Museen za Ana kirasa da Shaheed Baya haihuwar Rukkayah da wata biyu Ummeey tasake Haihuwar d'an namijin yaro yacin sunna Adam za Ana kirasa da Shureen Momy har Kano tazo neman yafiya agun Ummeey Ummeey tace aini Momy nariga da nayafe Miki tuda jimawa godiya Tadigayimata Tana samata Albarka Ummeey tajin dadin zuwa Momy tahad'a Mata Tara ta Arziki Sana tayi tafiyarta An daura Aure Hauwa da Adam sutare a gidansa dake kusa Dana Haydar Fatima ma sudawo uguwar da Zama Alhaji Sadiq Mahaifin Ummeey ya Aure Gwogwo Halima dama mijinta ya dade da mutuwa suna zaune lafiya Hajiya Saratu kan hauka muraran sai bin jujin takeyi Mahaifin Meenat nakan hayarsa tazuwa gidasu Muhammad daniyar ya wulakantashi yayi hadari Mota yasamu karaya a ciyoyisa guda biyu gashi bayasa ya bugu baya iya komai saide Amasa Meenat tayi bak'in tarame tadawo Abu tausayi taje tasamu Muhammad akan yayi hakuri ya Mai data d'akinta ama shin Muhammad yakin kuka take Tana danasani kashe Aureta datayi Su Abba sucigaba da kasuwancisu Kuma Allah yasawa kasuwanci Albarka dukiya sai habaka takeyi idan kukaga Abba da Mama Bazaku ganesuba Muhammad yasamu wata yariya Mai suna Hafsat ya Aureta suna zaune cikin rufin Asirin BAYAN SHEKARA DAYA Hawa tahaihu tahafin Yar, mace yariya taci sunata zainab Ummeey k'arama tagirma tayi wayo sosai yariyar Mai shiga Rai mutane Rayuwa tayiwa Haydar dadi Haydar yazama d'an gata a gun matan nasa Sumai dashi tankar wani Sarki ALHAMDULILLAH. ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH DUKAN YABO DA GODIYA SUTABATA GA ALLAH MADAUKIN SARKI WADA YA YONI YA YON KOWA ALLAH MAI DARE MAI RANA ALLAH KAYIN DA'DIN TSIRA GA SHUGABAMU ANNABI MUHAMMADU SALLAHU ALAIHI WASSALLAM INA KARA GODEWA ALLAH MADAUKIN SARKI DA YABANI IKON GAMA WANAN LITAFIN MAI SUNA ZABIN ABBANA CIKIN KOSHIN LAFIYA ABU DA NARUBUTA DEDE INA ROKON ALLAH YASA YA ANFANA MUTANE WADA KUMA NAYI KUSKURE ALLAH YA YAFEMIN INA MIKA SAKON GODIYA GAREKU MASOYAN WANAN BOOK NA ZABIN ABBANA MUSAMA MASU COMMENTS INAYIN KU SOSAI DINA💞💞 ALLAH YABAR KAUNA ❤️ MUHADU A SABON LITAFINA MAI SUNA SHAGALIN AURE DATIJO ZAIZO MUKU NAN BADADADEWABA