👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans I LOVE YOU All 🅿1⃣&2⃣ Wata yariya na gani da baza ta wuce shekara goma sha takwas ba a filin kwallo sanye da jersey da wadon shi,ita kadai ce mace cikin su Buga kwalo take cikin maza kamar namiji sai cewa" suke FAD bani nan"itako sai juya su take cikin kwarewa dan in ta rike kwallo sai anyi da gaske ake ansa Mummy ne zaune a falo tana hutawa daddy ya shigo da sallama mummy tace"sannu da dawowa" Yace"yauwa"zama yayi,ita kuma mummy ta tashi dan d'auko me ruwa a fridge Bayan ta bashi ruwa yasha yace" wai ina FADILA ne?" Tace"hmmm ai yariyar nan bata jin magana dubi duk irin duka da kayi mata jiya amma yau ma sanda ta koma filin kwallon yariya kamar mai aljanu" Yace"ai laifin ki ne da kika bari ta fita a gidan" Mummy tace"haba mana kai ma kasan yariyar nan ba jin magana take yi ba daga inje inyi sallah ta gudu yanzu ma rabonta da zuwa islammiya yayi kwana biyu" Yace"ai zata dawo ta same ni " Fadila ko sai kwallonta take bugawa hankali kwance suna cikin hakane sai ga hadari kowa ya fara gudu amma banda ita,NAZIR yace"FAD zo mu tafi gida ko baki ganin hadari ne?" Tace"ai.wasan yafi dadi cikin ruwa" Yace"toh ni dai na tafi"da gudu Nazir ya bar filin da abokan wasa su Bayan tafiyar su da minti 15 aka fara ruwan sama mai karfin gaske sai dai ba iska,dama fadila akwai son ruwan sama wasa tai tayi cikin ruwa sanda kayan ta ya jike har dogon gashinta sai tsalle take tana wasa da ruwa Wani haddadiyar motar ne yayi parking gabanta cikin masifa ta je window motar ta kwankwasa Tace"malam wani irin wulakanci ne wanan?" Shiru aka yi ba a yi magana ba kuma ba bude ba gashi bata ganin ciki domin bakin glass ne amma wanda ke ciki na iya ganin ta Gajiya tayi da tsayuwa ta bar wurin cike da haushi Shiko dariya yayi yace"IMRANFAD" Sauri takeyi cikin tashin hankali dan sai yanzu ta San dare yayi ga wuri yayi duhu tace"nashiga uku da daddy yau sai ya yanka ni da raina gaskiya bazan je gida ba gidan su umma zani gobe ta biyo ni muje wurin ta roki daddy" Gidansu ummi take tayi sallama a gate,mai gadi yace"waye?" Tace"ban sani ba"yana jin haka ya fito da sauri ya bude kofa,yi tayi kamar bangaje shi da sauri ya masa gefe tana shigewa yace"wanan yariya akwai raini yanzu sai ta zazzage mun rashin mutunci" Tana shiga ta samu ummi zaune karasawa tayi Tace"ummi ina yini?" Ummi tace"lafiya lau dota" Fati tace"wani laifi kika yi kuma?"hararrar Fatima tayi ta kalli ummi Tace"ummina" Ummi tace"na'am dota" Tace"so nike kira mummy ki ce ina gidan ki tun d'azu" Ummi tace"dota so kike inyi karya kenan ko?wai meyasa baki jin magana ne,gaskiya in baki canja ba zamu b'ata" Tace"yi hakuri ummi" Bayan ummi ta gama magana da mummy a waya ta kalli fadila Tace"je ciki ki canza kayar ki kar sanyi ya kama ki inki gama kije shiyar IMRANA Ku gaisa yau ya shigo gari Tace"toh ummi" Tashi tayi ta haye sama d'akin da ta saba sauka ta shiga duhu ne a d'akin kunna wuta tayi amma ba wuta,tsaki tayi Tace"ga duhu a d'akin nan ya zanyi yanzun nan?ga shi na bar wayana wajen NAZIR bari dai in lallaba in samo ashana Lalube ta fara yi amma babu alaman ashana tace"bari dai in lallaba in Shiga bayi inyi wanka dama ai ni jaruma ce" Bata lura da mutum a kwance a gado ba tayi shigewarta bayi Tana shiga ta bude window bayi ta fara wanka bayan ta gama wanka ta fito d'aure da guntun towel ta zauna bakin gado Tace"wanan IMRANA akwai iskanci wato dan bakin ciki generator ma wai sai 8:pm za a kunna dan shegen makon siya da kayi magana a ce yaya IMRANA yace kaza yace kaza ai ya gode bamu taba haduwa ba da sai na koya me hankali,ai nasan bai taba haduwa ba da jarumar mace ba irina shiyasa yake iskanci,ummi wai naje in gaishe shi ashe zai bushe dan ba inda zani shi ya zo ya gaisheni mana inda dadi"tsaki tayi tace"bari inje in kulle kofa da an kunna gen sai nasa kaya nayi sallah Tashi tayi ta je ta kulle kofa ta dawo ta haye gado,jin ta jikin mutum yasa ta yin......... Sai naga comment zan cigaba da labarin Your comment is important No comments No typing Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Please ku fara karantawa tun kan nayi nisa,bana so sai nayi nisa a fara damu na da yaren daga farko dan bama zan saurari kowa ba please🙏🙏🙏 WARNINIG:ban yarda wani ko wata ta canja min komai na littafi na ba ko amfani da shi ta wata siga ba.in kunni yaji jiki ya sira Wanan labari na kirkire shi ne dan nishatar da masoyana suyi amfani da darusan da ke ciki.su wasar da Wanda bashi da amfani.bawai nayi shi bane da cin zarafin wani ba.(Allah yasa mu dace) 🅿3⃣&4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Jin ta jikin mutum yasa ta yi ihu,tuni jikin ta ya fara rawa tace"waye?" Shiko jinta jikin shi san da ya lumshe ido ya kuma bude su yana sane tun shigowar ta ya dai yi shiru ne Tace"waye kai?"kallon fuskar shi tayi amma bata ganin komai sai inda blue eyes din shi ke sheki Tace"inalillahi wa ina ilaihi rajiun aljani ne yau nayi gamo" Shiko Kara rungumeta yayi jin na shanun ta a kirjin shi yasa shi cikin kasala ya ma rasa abin yi" Tace"dun Allah aljan ka taimake ni kar ka kashe ni sai na zama shaharariyar footballer please" Dariya yayi cikin ranshi ya canja murya yace"ke yariya na zo ne in tafi da ke duniyar aljanai in aure ki,ki haifa mun yar......"maganan ya makale ne sakamakon sauka fisari da yaji a jikin shi" Tace"yi hakuri aljani ka rufa min asiri dan allah ba dan ni ba" Ya kuma yin muryar tsoro yace"ai ke kika ce ke jaruma ce ni kuma ina son jarumai" Tace"ai ni da kake gani aljani shegen tsoro ne dani,ni da nike sauna ina naga jarumtaka" Yace"toh yanzu kin yi mun laifi fisari a jiki kuma sai na hukunta ki" Ihu ta fara yi tana cewa" ummi ki taimaka min dan allah" Ji tayi yace"hahahahahahaha ko kinyi ihu ba mai jinki"abinda fadila bata sani ba shine kofar gidan duk sound proof ne Tuni ta rude da sauri ta bar jikin shi ta koma gefen gado ta rakube wuri d'aya Ganin ta tsorata yace"na yafe miki na yau ki rufe idon ki inki ka kuskura kika bude toh tare zamu tafi" Da sauri ta rufe ido gam yana ganin alamun ta rufe ido ya fita a d'akin yana dariya yace"hmmm IMRANFAD akwai tsoro ashe " Yana fita da minti biyar aka kunna gen Tana ganin haske ta mike da sauri ta nufi toilet tayi alwala still jikinta rawa yake yi,tana fitowa ta dauko rigar barci ta sa da dogon hijabi ta fara sallah Ummi ne a dining table tace"lafiya kuwa fadila bata sauko ba?" Fati tace"hmmm ummi kema kinsan halin fadila yanzu haka ma ta yi barci dan kin San bata cin abinci a wanan lokacin sai tace zata yi nauyi" Shiko yamusa fuska yayi kamar zai yi amai yace" ummi wacece kuma fadila" Ummi tace"yanzu kai ka manta fadila yariyar da ka yi reno tun tana cikin suma kafin ka tafi INDIA" Cikin basarwa yace"no na manta" Washe gari da safe ummi ne da fati suna jere abinci a dinning sai da abba ne ya sauko ya zauna Yace"ina IMRANA ne?" Fati tace"ai yana d'akin shi" Ummi tace"je ki ta so fadila ta zo ta karya" Kafin fati ta tashi sai ga fadila ta sauko cikin rigar barci riga da dogon wando kusa da Abba ta zauna Tace"good morning Abba,ummi ina kwana" Amsawa suka yi cikin sakin fuska Abba yace" ya kike ne" Tace"lafiya" Kallon ummi tayi tace"ummi ashe dama aljanai ne a gidan nan"dai-dai nan ya sauko amma yana jin ta kira aljani ya samu wuri ya boye dan jin mai zata ce Ummi tace"aljanai kuma"Abba ko ya kalleta ya girgiza kai dan yasan daru irin na fadila fati ko abincita taci gaba da ci Tace"hmmm in ba dun allah yasa ni jaruma bane da ai ya tafi dani amma yana magana na bude me ido tuni ya saki fitsari a wando" Ummi tace"aljani?" Tace"kwarai da gaske ummi ai cewa nayi kai koma inda ka fito kan raina ya b'aci"Abba bai san lokacin da ya furzar da tea d'in bakin shi ba yana dariya,saboda inda tayi maganan kamar wata babban Fati ko tashi tayi Zata bar wuri Ummi tace" ina zuwa kuma?" Fati tace"ummi bari inje ciki dan in na cigaba da zama zan iya narkewa" Fadila tace"ummi barta ta tafi kawai"cigaba tayi da bama ummi labari yayin da Abba sai kallonta yake kamar TV Ummi ta bata soyayen irish da kwai sai tea" Tace"ummi ni tea kawai zan sha saboda anjima zani match" Abba yace" shidai wanan kwallon baza a bar shi ba" Susa kai tayi tace"tukunna dai Abba"nasiha yayi mata wanda kullum sai anyi shi Abba na cikin magana tace"lah ummi ina jin kamshin tularen aljani,"ummi ta zaro ido tace"aljani nasa tulare kenan?" Tace"eh mana kuma kwayar idon shi kamar na mage,shi kawai nike ta gani yana sheki,kuma tularen dadi" Ummi tace"toh"dan ta ma rasa abin da cewa Wacece fadila?" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gougeous,interllingent,and expert writers, we are the best among the rest. Ashe haka Nike da masoya?gaskiya nagode da kaunar Ku a gareni Allah ya bar mu tare. 🅿5⃣&6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim FADILA ABDULLAH shine cikkeken sunan ta ya'ce ga alhaji abdullahi Mohammed Wanda aka fi sani da alhaji mai naira,saboda mai arziki ne sosai.da mahaifiyarta hajiya maryam hausawa ne yan garin kano,suna zama a nasarawa G R A. a kano ya ke gudanar da kasuwancin shi,bayan aure shi da hajiya maryam (mummy)sanda suka shekara goma sha biyar kafin Allah ya basu haihuwar fadila wanda tun bayan haiwarta basu kara haihuwa ba,tun abun na damun mummy har ta hakura ta barwa Allah komai Hakan yasa daddy nunawa fadila gata da soyyaya wanda dole kesa yayi mata fad'a balle duka,kai bashi kadai ba har da makocin shi kuma aminin shi watoh alhaji musa adamu (Abba) da matan shi hajiya fati (ummi)ummi na matukan kaunar fadila domin ita ta raine ta in ka ganta wajen mummy toh nono zata sha,kuma in ba wanda yasan asalin fadila ba sai ya d'auka ummi ce ta haifeta domin suna kama sosai kasancewar ummi balarabiya ce Sai dai fadila Allah yayi ta da balain son kwallo tun tana yariya ko a makaranta aka tambayi ta mai take son zama nan gaba Sai tace footballer Tun abun bays damun daddy har ya fara Shiga damuwa domin kullum tana cikin maza da sunan buga kwallo,duk kayanta Jersey ne domin da k'yar ta ke saka atampa ko an d'inka bata sawa, Haka rayuwa ta cigaba anyi-anyi da ita taki bari har ya kai ga daddy ya fara had'awa da duka amma ba canji,ko an hanata fita sai ta San hanyar da zata bi ta bar gida Hakan ba karamin damun daddy yakeyi ba domin tun da ta gama secondary taki zuwa gaba dan say biyu tana rubuta jamb amma bata ci bawai dan bata da ilimin ba amma saboda karatun ba shine gaban ta ba Ita dai babban burin ta ta zama yar kwallo nan ta fara samun Matsala da iyayen ta dan daddy ba karamin cin ubanta ya keyi ba,da ta gane haka duk ran da tayi laifi sai ta tafi wajen ummi dan har d'aki take dashi a gidan. Sai dai fa duk rashin jin fadila akwai ilimin boko da addini domin tana shekara goma sha biyu ta sauke Qur'anic mai girma kuma tana da ibada sosai Fadila fara ce Sol,bata da jiki,tana da tsayi da dogon,sai karamin baki da bob eyes kwayan cikin idon ta brown,infant she is perfect sai dai abin da baza a rasa ba Fadila bata jin maganan kowa sai na Abba amma shima akan kwallo San da suka b'ata,dan shima yayi akan ta bari amma taki ji Cigaban labari Bayan ta gama cin abinci tar haura sama shiko dariya yayi yana mamaki karfin hali irin na IMRANFAD a ran shi yace"hmmm yariyar nan akwai rainin wayo,ta manta ita tayi fitsari kenan?" Direct d'akinta ta shige ta koma barci Ba ita ta farka ba sai 12 na rana,bayan tayi wanka ta saka yellow jersey,bayan rigar an rubuta FAD 3,pakin sumarta tayi a sakiya ta saka band yellow,ta kalmin yan kwallo ta saka ko kwalliya bata yi ba amma tayi kyau Fitowa tayi ta gan ummi zaune a falo da Fatima suna kallo, shiko yana kwance ya basu baya.ummi na ganinta Tace"ina zuwa ne haka?" Fadila tace"match ummi yau ni zanyi ref"tayi karashe magana tana nuna mata wusir d'in wuyar ta Ummi tace"ikon allah, fadila zauna muyi magana" Zama tayi tace"ummi yi sauri bana so inyi lattice karfe d'aya za a fara wasan shiyasa na shirya tun yanzu" Baki bude ummi ke kallonta tace"yanzu ke fadila baza ki hakura da kwallon nan ba kiyi karatu ba,haba fadila" Tace"ummi nifa burina in zama yar kwallo,kuma kwallo baya bukatar karatu ki duba ki ga duk manya footballer d'in duniya ba wani karatu suka yi ba wasu ma ko secondary basu gama ba" Ummi tace"kin ci gidan ku "tayi maganar hade dayi mata dankuwa Tace"ina yar bahaushe ta gan buga kwallo?maganan aure kuma fa?" Tace"ummi wa ke maganan aure, ni bazan yi aure ba ko zan yi sai d'an kwallo irin....."maganan ya makale ne sakamakon tari da IMRAN ya fara yi Kallon gefen shi tayi dan sai a yanzu ta lura dashi Tace"ummi waye wanan ne?" Ummi tace"yayar ki ne IMRAN" Tashi tayi ba tare tace"ummi sai na dawo,karfe hudu zan dawo" Tana cikin tafiya ta ji wani murya yace"ke dawo nan" Tace".......... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to Rabi Hussein(hussainata) 🅿7⃣&8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Juyawa tayi ta kalli ummi tace"wa yayi maganar nan?" Kafin ummi tayi magana ya karaso gaban ta yace"nine ko akawai magana ne?" Ko kallon shi bata yi ba ta zo zata rasa gefen shi. Jawo ta yayi yace"ya ina magana kina kokarin tafiya?" Tace"a matsayin ka na wa zaka bani umurni?" Yace"rashin kunya zaki yin min?" Tace"eh d'in kuma wallahi baka isa ka hana ni fita ba"tayi maganan ne cike da raini Yace"haka kika ce?" Tace"eh sai me d'an rainin hankali" Kallon inda ummi ta zauna yayi ya gan bata nan dan tuni ta tashi Fati ko yi tayi kamar mai barci Yace"ki koma ciki da kan ki,ko in mai dake " Sai a sanan ta kalleshi suka yi ido hudu,dafe kirjin ta tayi saboda wani fad'uwa gaba data ji,amma sai ta tsaya tana kallon shi dan idon kamar ta san kwayar idon nan Katseta tayi dacewa"ina jiran ki fa" Tace"masa min in wuce" Yace"an ki,ko kina da abin yi?" Tace"niko nike da abin yi,dan in baka bani hanya ba sai na,yi maka shegen duka bar ganina mace" Yace"haka za a yi ko?" Ture shi take da niyar yi ta gudu amma Kafin tayi hakan ya sinka mata lafiyayyen mari,Wanda yayi sanadiyar d'aukewa jin ta na wasu lokuta Wani wawan ihu ta kurma tana kiran sunan ummi Sai cewa"take wayau ummi wallahi na daina gani ko ji bana yi" Fatima ko sai dariya take yi a kwance Yace"zaki koma ko sai na b'ata miki rai" Tace"tuni na koma,ai ni ban ma San inda nike ba" Jan hanunta ya fara yi zuwa hanyar d'akinta dai-dai nan sai ga ummi ta fito Ummi tace"kai meke faruwa?" Ai tana jin murya ummi ta kurma ihu tace"ummi ina kika Shiga ne ake niman hallaka ni?har aka rabka mun ice a kumatu" Ummi tace"ice kuma" Tace"eh mana" Kallon shi ummi tayi tace"meyasa ka rafka mata ice a kumatu" Yace"ummi ba ice bane bafa"a nan yayi mata bayanin komai Kallon fadila tayi tace"meyasa baki jin magana ne eh?toh Allah ya kawo dai-dai dake" Ihu tayi tace"shike nan ummi ma bata sona, ni bamai sona a duniya,ni fadila naga ta kaina" Ummi tace"nine bana sonki?laila fadila"inda sabo ummi ta saba da irin wanan maganganu a wajen fadila Kallon shi tayi ta harrare shi tace"kai ka rage zafin ran nan"shigewa tayi ta barsu tsaya Fadila tace"yanzu ummi tafiya zaki yi ki bar ni da roman reigns" Dariya ummi tayi tace"ke fa jaruma ce nasan zaki iya" Bude d'akin yayi ya ja hanun ta ciki sanan fito ya kulle d'akin Komawa yayi ya zauna a falo Itako bayan fitar shi ta ji duk d'akin ya manaye da kamshin tularen shi,tunani ta fata yi tace"wanan kamar kamshi tularen aljanin jiya" Tuna icon shi tayi tace"oho wato shine aljanin hmmm ashe d'an iska ne,"shiru tayi na d'an lokaci tace"wallahi d'an iska ne toh wallahi bai isa inyi me biyyaya ba kuma sai na fita" Dube-dube drawer ta fara yi har ta gan spare key,a hankali ta bude d'akin ta fits ta bi kofar bays Bayan mai gadi ya bude mata kofa,ajiyar zuciya tayi Bayan awa d'aya ummi tace"ya kamata ka bude ta haka ta zo tayi lunch" Dariya Fatima tayi tace"ai ko ya je ba zai gan ta ba ta kara gaba" Da sauri ya kalli fatima, ummi tace"ai karamin aikin fadila ne" Tashi yayi ya haura sama yana zuwa ya gan d'akin bude Zama yayi kan gado cike da b'acin rai yana tunanin raini irin na fadila Yace"wallahi sai na gyra miki zama IMRANFAD kar ki yi tunanin ko dan ina son ki zan d'aga miki kafa,I will sure deal with you"tuni idonshi suka canja kala zuwa ja kishi na cin shi,in ya tuna irin shigar da tayi ta fita,a fili yace"ya ko d'an kwalli babu a kanta,yanzu tana nan cikin maza" Tashi yayi ya sauka ummi na ganin shi tace"ta gudu ko" Beyi magana ba ya zauna a falo,Fatima tace"ai ni nasan yau baza ta dawo nan ba" Ummi tace"toh zo ka ci abinci" Yace"no na koshi" Tashi yayi ya d'auki makullin mota Yace"ummi zan je wajen mummy na" Tace"Allah ya kiyaye,Dan Allah kar kayi was fadila komai nasan ka da zafin rai" Takawa yayi zuwa gidan mummy Dan babu nisa sosai Shiga falon yayi da sallama,ai mummy na ganin shi tace"saukan yaushe IMRAN?" Yace"jiya ne mummy" Tace"haba IMRAN shine sai yau aka tuna ni" Yace"ba haka bane mummy jiya na so zuwa amma sai aka yi ruwan sama" Murmushi tayi tace"hakane,toh bari in je in dafa ma abinci" Yace"yauwa mummy na,ina daddy?" Tace"daddy na office" Yace"FAD fa" Tace"hmmn bata gidan ummi?" Yace"may be tana nan ban kula ba" Mummy tace"ai bazaka ganta ba a wanan lokacin dan nasan tana filin kwallo" Murmushi yake yayi a ranshi yace"lallai yariyar nan tayi kaurin suna " Mummy ne ta katse shi dacewa"bari a gyra maka part d'inka kaje ka huts Yace"toh ummi" Bayaninti 40 ya fara duba agogo sai tsaki yake yi Yace..... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to maman nazeera 🅿9⃣&1⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"watoh yariyar nan har yanzu bata dawo ba" Mummy ne ta sauko tace"IMRAN an gama gyran part zaka iya zuwa ka huta kafin in gama girki" Yace"toh,amma zanje in duba wani aboki na zan dawo kafin ki gama" Tace"OK" Yace"ina key mota" Tace"gashi can kan dining" Zuwa yayi ya d'auki makulli ya fita Wanene IMARAN? IMRAN MUSA ADAMU shine cikeken sunan shi Alhaji Musa Adamu shine sunan mahaifinshi (Abba)da mahaifiyar su hajiya fatima,hajiya fatima balarabiya ce yar saudiya dan har can abba ya aurota da ya je makaranta suka had'u Su biyu iyayen su suka haifa dashi da fatima Wanda ta ci sunan mahaifiyar Abba hakan kuma sunan su d'aya da ummi,shiyasa ummi bata kiran ta da sunan ta sai dai zarah amma still wasu na ce mata fati IMRAN na kama da ummi sosai dan babu abin da ya baro nata harta blue eyes na ta dan fari ne sol yana da tsayi da kiba amma ba sosai ba Mummy ita ta raine IMRAN tun yana jinjiri da ita ya saba kasancewar bata da haihuwa a lokaci mummy na matukar son IMRAN sosai dan jin shi take kamar d'an cikinta IMRAN na da shekara goma sha bakwai Allah ya bawa mummy cikin Fadila,domin tun haihuwar shi ummi bata kara samun ciki ba kuma gidansu mummy yake zama sai dai yaje ya gaida ummi ya dawo ba karamin dadi ya ji ba da labarin samun cikin mummy kullum maganar shi baya wuce mummy na dai so nike ki haiho min mata,ni dai Allah ya baki mace Sai dai tayi dariya tace"amin" Haka rayuwa ta cigaba har mummy ta haiho yariyar ta mace,ba karamin murna yayi ba kullum yana d'akin tare da yan barka wasu baya yarda ya basu yariya su d'auka most especially maza Ranar suna taci sunan mahaifiyar daddy watoh fadila Kullum yana tare da fadila baya bari su rabo,in ka gan ta wajen mummy toh nono zata sha,ummi ko tace"toh bai isa ba domin itama ta gaji da zama ita kadai hakan yasa gari na wayewa sai ta zo ta d'auke ta sai yamma ta dawo da ita ko kuma in tayi kuka Lokacin shi kuma yana diploma in business adminstration amma yana dawowa saga school zai je ya d'auke ta ya dawo da ita A lokaci da ummi zata yaye fadila a nono ne mummy ta had'a kayan ta ta kaiwa ummi,sha yana ganin haka yace zai koma gidan ummi Haka ya cigaba da rainon ta har ta kai shekara biyar babu wanda ta saba dashi sai IMRAN shima baya son rabuwa da ita maganar shi baya wuce na FAD har abokan shi suka same IMRANFAD domin hiran shi baya wuce na FAD Ummi na matukar son fadila Wata rana Abba ya zaunar dashi yace"ya zaba duk wani kasa da yake so yayi karatu" Nan fa hankalin IMRAN ya tashi domin baya son rabuwa da FAD d'inshi Ganin yayi shiru yasa Abba yace"ina sauron ka" Yace"Abba ni a nan zanyi karatu" Abba yace"no ni so nike ka zama cikeken likitan so bana so kayi karatu nan" Shiru yayi dan baya son yime musu amma tsoran shi d'aya kar wani ya kwace me IMRANFAD d'in shi kafin ya dawo Ganin yayi shiru yasa Abba yace" na baka na da kwana uku ka zaba" Yace"toh tare da mikewa ya bar falon " Yana fita wayar abokin shi SAGEER ya shigo wayar shi,d'agawa yayi Yace"ya dai" Sageer yace"fyn,kana ina" Yace"ina gida" Sageer yace"toh gani nan zuwa" Yana cikin waya Fadila ta dawo daga school da gudu ta rungume shi Cire wayar yayi a kunin yace"FAD ya makaranta?" Dariya tayi yace"je ciki ummi ta yi miki wanka in ki gama ki zo part d'in na" Tace"toh IMRANFAD" Dariya yayi yace"ashe kin iya kira sunan" Sageer ya kirashi a waya yace"gani a waje" Yace"shigo mana sai kace baki" Bayan sun zauna sageer yace"Abba na ya siye min foam zuwa india inda zan karanta likitanci ta fanin kwakwalwa" IMRAN yace"nima Abba na ya bani zabi in zab'a kasar da nike so shima abinda yake so in karanta kenan" Sageer yace"good ai sai mu tafi tare ko daman bana so in tafi ni kada'i,amma ba kana da diploma in business ba meyasa zaka canja field" Yace"buri Abba in zama likita yayi hakan ne dan in samu idea a business saboda wata rana" Suna cikin hira sai ga fadila ta shigo Da sauri sageer ya tashi ya d'aga ta sama sai dariya take yi Shiko had'a rai yayi kamar bai tab'a dariya ba Baya sageer ya gama cillata ya zaunar da ita a kafar shi yace"gaskiya IMRANFAD ina son wanan kanwar taka in ta girma ka bani ita" Ai wani haushi ya ji kamar ya kashe shi yake ji amma sai ya daure Kallon fadila yayi ya harareta da sauri ta sauka kafar sageer Shiko tashi yayi yace"sageer tashi in raka ka" Cikin mamaki sageer ya tashi Sageer na wucewa fadila tace"goya ni"ai wani tureta yayi Yace"ai ni ba ruwana da ke tunda baki jin magana kina bari maza su taba ki" Kuka ta fara yi tana birgima tana amma ya share ta Dan wanan na d'aya daga cikin matsala IMRAN zafin rai da kishi .cikin sati biyu suka shirya zuwa india inda zai karanta likitanci ta fanin mata Bayan tafiya shi ummi ta haifi zahra watoh fatima A India sageer ya had'u da farida shi kuma wata zubaida ta like me amma ta sha alwarshin sai ta aure shi kota halin kaka Yanzu yana da shekara talatin da shida zahra kuma sha uku Tunda ya tafi bai dawo ba sanda ya zama cikeken gynecologist Dawowar shi kenan ya had'u da fadila na wasa a ruwa Cigaban labari Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to my mum 🅿1⃣1⃣&1⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yana fita direct fili ya je amma be gan kowa ba Wani yaro ya gani yace"dun Allah ina masu buga balla a nan" Yaron yace"ai yau ba a nan suka yi ba sunje wani unguwa ne" Yace"dan Allah ina ne?" Kwatance yaron yayi me kud'in ya ciro ya bashi Sanan ya koma mota ya ja Yana kaiwa filin ya gan ta cikin maza sai sallah take yi Cikin matukar b'acin rai ya karasa inda take ya wankan mata mari Ai zama tayi a kasa ta saki ihu tace"nazir abokan gaba sun kawo mana hari,amma nazir zan da ka tabbatar mun baza a yi fad'a ba" Kafin nazir yayi magana IMRAN ya sinka me mari,ai da gudu ya bar filin Jin tafiyar mutum yasa ta saki ihu tace"nazir guduwa zaka yi ka bar ni a nan?gashi ni ba gani nike ba" Shiko had'a hannaye yayi yana kallonta Ganin zata b'ata me loka yasa yace"zaki tashi ko sai na b'ata miki rai" Tashi tayi tace"Roma reighns ni kwallo Nike bugawa ba wreslling pls in dambe zaka yi ka je gidan dambe please" Dariya ne yaso subuce me amma ya gimtse yace"zaki tafi ko sai ran ki ya b'ace" Tace" ina zan tafi bayan ban gani" Sugume ta yayi ya kama hanyar mota Tana ya d'auke ta tace"lah d'an iska ne,ashe kai d'an iska ne ban sani? " Komai bai ce ba yana ajiyeta ya d'auki ruwan gora ya wasa mata a fuska" Ajiyar zuciya ta sauke tace"na fara gani" Jan motar yayi sai gidan mummy yana paki yace"fita ki shiga ciki" Fita tayi direct haddadiyar falon mummy ta shiga tana zuwa ta zauna gaban ta Mummy tace"har kin gama gudu?can ma kinyi laifi kenan" Tace" wallahi mummy ummi bata sona,bari na tayi da roman reighns ya kashe ni,wallahi mummy ki fi ta sona" Mummy ta zaro ido tace "ni d'in?" Tace"ai yanzu gidan ba dadi dan wani mugu ne a gida...." Maganar ta makale ne sakamako sallama shi da ta ji Juyawa tayi tace" har da nan ma sai ka biyo ni mugu" Mamaki ne ya kamata ganin mummy na murmushi tana cewa"IMRANA har ka dawo?" Yace"eh mummy na" Tace"a nan zaka ci abinci koko akai maka part d'in ka" Yace"eh mummy akai can"addu'a yakeyi Allah yasa a ce ita ta kawo" Mummy tace"fadila tashi ki kai me abinci" Tace"ni kuma mummy" Mummy tace"eh ko ban isa bane" Tace"oh ni na shiga uku ko ina naje IMRANA,wallahi zama bai ganin ba komawa zanyi wajen ummina in bashi wuri" D'aukan abinci tayi sai surutu take yi Tana kaiwa kofar d'akin ko sallama bata yi ba ta shiga d'aki A zaune a falon shi ta ganshi,har zata ajiye abincin Yace"ke koma kije ki yi sallama" Kallon shi tayi tace"wa yace ma ana yiwa d'an iska sallama" Yace"waye dan iska?" Tace"kai mana Wanda saban iskanci har saka artificial eyeball yake yi da zuwa d'akin mata" Tashi yayi yace"zaki koma kiyi sallama ko sai na saki dole" Kallon shi tayi tace"a'a koma ka zauna ai ni ban ce bazan yi sallama ba roman reighns" Komawa kofa tayi ta saki ihu tana cewa"sallama alaikum"sanda ya toshe kunin shi Tace"shikenan ko?ai rashin sallama baya kawo duka" Shiru yayi a ranshi yana tunani yaushe FAD ta zama haka Ajiye abinci tayi zata fita yace"ina zuwa?" Tace"ciki mana ko naci maka bashi ne" Yace"ke ko kika ci mun bashi" Zauna muyi magana Rike kugu tayi tace"ba ki zama inji duka" Tashi yayi tsaya Ai da sauri ta zauna tace"kai anti mugu a nan da yanzu sai ka ci zali na ko,ta ta Allah ba taka ba" Zama yayi yace... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to uztaziya fans group 3 nagode da kaunar Ku a gare ni.ina jin sakon gaisuwar ku,Allah ya bar mu tare 🅿1⃣3⃣&1⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Zama yayi yace"bude kula" Tace"yau ni naga iskanci yanzu kula ma sai an bude me?"a ranta tayi maganar a fili kuma tace"toh" Bude babban kulan ta fara yi sakwara ne, sai kuma ta bude na miya vegetable soap ne da yaji nama da Kifi Kallon shi tayi tace"toh an bude,zan iya tafiya?" Yace"no! zama zaki yi muci abinci" Zaro ido tayi tace"ni bana cin solid food,kasan I want stay like this bawai in yi katuwa,a sport an fi so mutum yayi light" Yace"zauna ko na miki dukar siya" Tace"ai ko mari na kayi ka gama yi mun siya" Zama tayi ta suka fara cin abinci,sai satar kallon Sai ci take yi kamar wanda bai taba cin abinci ba Yace"ya kike yi kamar Wanda bai taba ganin abinci ba?" Tace"bari kawai na kwana biyu da cin abinci irin wanan" Yace"ai ke ne kiyi ta wahalar da kan ki da sunan sport abinda baza amfane ki ba" Hararar shi tayi tace"hmmm kai ne baka san amfanin shi ba,amma yana da amfanin a wajena" Yace"FAD meyasa baki jin magana ne?" Tace"lah ai ni ba kurma ba ce yanzu ma da ka ce bana ji,ai naji kunne na ras take" Kallonta yayi a ran shi yace"lailai yariyar nan akwai ranin hankali wallahi"a fili kuma yace"FAD ina so ki bude kunnin ki,ki saurare ni" Tace"nifa bani da lokacin sauraren ka tafiyata zanyi" Yace"FAD yaushe na fara wasa dake ne?" Tace"ni ma ai ba wasan nake ba malam" Yace"OK haka zamu yi?" Tace"kwarai da gaske" Mikewa tayi zata bar d'aki ya jawo ta tare da wurga ta saman kujera Fuskar shi ya kai dab da nata, da wuri tace"toh d'an iska me zaka yi mun kuma?" Yace"daga yau kar na kara ganin ki a filin da sunan kwallo in ba haka ba sai na casa ki" Tace"wanan ne kuma ba ka isa ba wai ina ruwan ka da ni" Yace"in ki isa sake fad'in abin da kika ce yanzu" Tace"cewa nayi bazan yi wa d'an iska biyyaya ba" Buge mata baki yayi yace"waye d'an iska?" Shiru tayi tana hawaye yace"ya kika yi shiru?" Wallahi tashi ki tafi kuma wallahi ki sab'a ma umarni na sai na karya ki" Tashi tayi ta fita tana kaiwa kofa tace"Allah ya isa mugu kawai" Bin ta yayi ta ruga da gudu,dawowa yayi yace"yariyar na tana wasa dani bazan duba ina son ki ba gyra miki zama zanyi" Tana fita direct falon mumny ta je nan ta tarar da daddy zaune yana kallon news har zata koma Yace"zo nan" Zuwa tayi ta zauna a kasa tace"daddy ka dawo?" Ko ansawa baiyi ba yace"watoh ban isa dake ba,nace ki bar maganan kwallon nan kin ki,saboda kin raina ni ko?" Tace"daddy yi hakuri za a daina" Yace"yanzu abinda kike yi yayi kyau kenan kullum a ce sai anyi miki fada" Tace"daddy yi hakuri"hira suka fara yi,can anji ta tashi Daddy yace"ina so inyi wanka ne karfe 7:25 zani kallon kwallon arsenal da Chelsea" Haushi ne ya dibi daddy bai San lokacin da ya kwasheta da mari ba Dai-dai IMRAN ya shigon falo wani kara ta sake daddy ko sai dukan ta ya keyi Mummy ko zama tayi tana kallon su Da k'yar IMRAN ya kwace ta wajen daddy Daddy yace"bari in ji mata ciwo" IMRAN yace" daddy bar ni da ita kawai" Ai tana jin haka ta fara ihu tana cewa"daddy dun Allah kar ka bari ya duke ni,wallahi da karfuna yake duka na" Daddy yace"IMRAN na baka damar yi mata duka" Cikin kuka tace "mummy yanzu a gaban ki za hallaka ni,wayo ummi ki zo ki taimake ni" Jan ta IMRAN yayi suka bar falon. Suna Shiga falon yace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRTERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the4 rest. 🅿1⃣5⃣&1⃣6⃣ Bismillahir Ramanir Rahim Suna Shiga falon shi yace"watoh ke ga mara kunya ko?" Tace"kayi hakuri" Yace"ai babu maganar hakuri yariya,ke baki da kunya kina mace zaki gidan kwallo da dare bama rana ba dan gaki mara tarbiyya ko?" Tace"ai ba iskanci nike zuwa yi ba,kallo ne" Tashi yayi ya buge mata baki Yace"common be on your kneels" Tace"toh me nayi kuma?dan na fad'i gaskiya" Yace"zaki yi ne ko sai na daka ki" Da sauri ta sunguna yace"close your eyes" Rufe ido tayi,yace"common d'aga hanun sama" D'agawa tayi sai kunkuni takeyi,shiko zama yayi a kujera ya crossing legs ya d'auki news paper kamar mai karantawa amma a zahiri kallonta yake yi Bayan minti 20 ta bude ido tace"IMRANA zan iya magana" Mamaki ne ya kamashi ganin ta kira sunan shi babu ko respect Kallonta yayi yace "me kika kira ni yanzu" Tace"IMRANA ko ba sunan ka bane?" Yace"laillai kin isa,toh me zan miki " Tace"so nike ka kunna TV in kalli wasan Chelsea" A ran shi yace" ikon Allah watoh ita bata jin bugu kenan?" A fili kuma yace toh baza a kunna ba" Tace"ai sai na kalli kwallon nan inshaallah" Yace"toh zamu gani" Bayan minti 10 aka kira sallah isha'i,satar kallonshi tayi ta gan ko zai tashi Ai ko sai ya mike ya shiga bayi dan yi alwala,tana ganin ya shiga ta tashi da sauri ta ruga a guje" Zuwa tayi ta bude gate da sauri domin mai gadi na masalaci Tana fita tace"haka kawai mugu kawai" Shiko yana fitowa daga bayi ya gan babu ita yace"yariyar nan bata san ni bane" Gidan ummi taje direct d'akin ta taje tayi wanka tayi sallah mangrib da isha Tana gamawa ta saka Riga da wandon Chelsea kofar baya ta bi dan bama Wanda ya san ta zo Nazir ne da abokin shi umar Umar yace"yau gaskiya ya kamata mu d'and'ana zumar yariyar nan" Nazir yace"ni dai gaskiya tsoro nike ji kar a kama mu kasan baban ta mai kudi babu mai kudin shi a wanan Layin" Umar yace"kai sha-shasha ne ko an kama mu muce ita ta kawo kanta ai dama ita ke biyo mu ba mu ke binta ba" Nazir yayi dari yace"Allah ko umar" Yace"eh mana ga ma hanky da zamu toshe mata hanci ne sai ta sume,baya nan mu kai ta can lungun" Nazir yace"Ashe yau akwai sha'ani sai bayi awa biyu ban sauka ba" Umar yace"ko mu ki su sani" Nazir yace"no ka bari sai mu gama sai mu kira su" (Yan mata we have to be carefull irin male friends da Muke ajiyewa,kina mace ma me zai kai ki ajiye aboki namiji,wallahy ko yan unguwa Ku baza su d'auke ki da daraja ba saboda yau an gan ki da wanan gobe a gan ki da wani duk wai a matsayin aboki,suma maza basa ganin ki da kima,wasu ma dama kawai suke nima suyi miki wani mugun abu,.please mu kiyaye.Allah yasa mu dace) Tana gamawa ta fita sai gidan kwallo zama tayi kusa da Nazir suka fara kallo Zubaida Wanda aka fi sani da zubys baby ne gaban zee Zubys tace"kawata wallahi soyyaya IMRANFAD na niman kashe ni amma ko kula ni baya yi karshe ma cewa yayi shi yana da mata da zai aura" Zee tace" shine kike zaune ai tashi tsaye zaki yi" Zubys tace"kamar ya?ban gane ba" Zee tace"ai shiryawa zakiyi muje wajen malam gone dan niman biyar bukata" Dariya suka yi har da shewa IMRAN ne kwance cike da haushin FAD amma ya rasa dalilin da yasa gaban shi ke fad'iwa tun a matsalaci Tashi yayi ya zauna waya ya d'auka ya kira zarah yace ta duba me ko FAD na nan,dubawa tayi tace bata cikin d'akin" Duba agogo yayi ya gan 9:20pm a fili yace"FAD ba lafiya" Da sauri ya fita ya kama hanya gidan kwallon amma yana zuwa ya gan me wurin na kokarin kullewa Karasawa yayi yace" please ina FAD ne?" Yace"ai tun d'azun ta wuce bata kaiwa 9 waje Wani ne zaune yana shan sigari ya taso yace"oga bani wani abu in gaya ma Inda take tun kan ayi mata illa" Da sauri IMRAN ya kalleshi yace"illa?" Yace"oga kana b'ata lokaci fa" Kud'in IMRAN ya fito dasu masu yawa ya bashi Dariya yayi yace"biyo ni mai gida" Bin shi IMRAN yayi zuwa wani lungu da ake kira ihun ka banza tsoro ne ya kamashi tunani ya fara yi meya kawo ta irin wanan wurin Suna shan kwana ya hango samari biyu watoh nazir da umar Fadila ko na kwance idon biyu amma bata da karfin jiki dan ko motsi ma bata iya yi Nazir na kokarin cire rigarshi ai da sauri IMRAN ya karasa ya naushe Nan fa aka fara dambe Umar ya d'auko sanda zai kwala me yayi saurin tarewa Ganin baza su iya da shi ba yasa suka gudu Kallon fadila yayi dake kwance yayi ball da ita Marin ta ya dingayi amma ko motsi bata yi Lura yayi da bata hayyacin ta yayi sauri d'aukan ta a kafad'a suka bar wurin Suna kaiwa gida ya ajiye ta falon mummy Daddy yace"meke damun ta ne" Cikin haushi da tausayin daddy nan yayi me bayani Daddy yace"........ Maman . noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🅿1⃣7⃣&1⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Daddy yace"Allah na gode ma"cikin fushi ya fara dukan ta mummy ma haka sai kuka take yi ta Marin fadila Tace"ka ji yariya zata d'auko mana abin kunya" Ruwan sanyi IMRAN ya d'auko a fridge ya wasa mata a jiki a firgice ta zare ido ganin mummy na kuka yasa ta shigar tashin hankali Tace"nashiga uku" Marin da daddy yayi mata ne yasa ta dawowa hayyacin Yace"fadila kafin ki kashe ni,ni zan kashe ki" Kuka take yi tana bashi hakuri tace"wallahi na tuba" Shiko IMRAN shiru yayi ya tausayin ta dan ba karamin duka abba keyi mata ba Sai ihu take yi ta na cewa"yaya IMRAN ka dubi girman Allah ka rufa min asiri ka ceci rayuwa ta daddy zai kashe ni" Ganin bayi da niyar taimakonta yasa tace"daddy wallahi in ka kashe ni zaka nadama kuma za a kama ka,shi dama IMRAN mugune noba 1 nasan ba zai taimake ni ba" Mummy ne ta halbe ta da takalmi tace"yiwa mutane shiru ana dukan ki amma baki yaki mutuwa" Bayan daddy ya gama dukan ta ya ya kalli IMRAN yace"kai kira mun alhaji" Yace"toh daddy" Kiran abba yayi tare da yime bayani Da sauri abba ya gayawa ummi suka kamo hanyar gidan mummy Da sallama abba ya shigo falon Fadila na ganin ummi ta taso da gudu ta boye a bayan ta Tace"ummi ki taimake ni ki fito dani daga gidan nan kashe ni zasu yi dan Allah" Abba yace"d'auke ta Ku je gida" Ummi tace"toh" Zama abba yayi yace"ai mun gode da basu yi nasara ba" Daddy yace"rabu da yar iskar yariya" Abba yace"kul babu kyau iyaye na furta mugun kalamai a kan ya'ya su hakan na tasiri" (Iyaye please mu kiyaye musan irin kalamai da zamu dunga furta in rai ya b'aci domin yana matukar tasiri,Sai ka ga mace bata da wani zagi sai, yar iskar yariya sha-shash,toh kin kira ta yar iska tun bata san me ake nufi da iskanci ba har ta gane,toh me kike gani zai faru?"Allah ya shiya mana ya'ya ya kare su daga fadawa hallaka) Daddy yace"toh Allah ya shirye ta" Abba yace"yanzu kayi magana" Daddy yace"alhaji aure zanyi mata" Abba yace"toh tana da Wanda take so ne?" Nan fa gaban IMRAN ya fara dukan-dukan uku-uku Daddy yace"ko da messenger ne wallahi had'a ta zanyi" Kallon IMRAN mummy tayi ta ga tashin hankali kara-kara Tace"IMRAN je part d'inka zan nime ka" Da k'yar ya ja kafanshi da tayi me nauyi ya bar falon Yana fita direct gidan ummi yayi Abba yace"me zai hana a had'a ta da IMRAN" Da sauri mummy tace"eh hakan ya fi" Daddy yace"no!bana son a takura shi" Abba yace"babu wani takura ai ko da a ce yau an yi mata fyad'e ai shi me rufa mata asiri ne,balle babu komai da ya same ta" Daddy yace"toh,Allah ya zaba mana abin da yafi alkairi" Amin suka ce a nan suka sa nan bikin nan da sati biyu IMRAN na kaiwa gida ya tarar ummi zaune yace"ummi ina FAD?" Ummi tace"tana d'aki ina ganin sai tasha magani" Yace"yanzu zan bata" Zama yayi sai tsaki yake yi ummi tace" lafiya?" Yace"ummi ki duba fa wai FAD za ayiwa aure yar yariyar nan" Ummi tace" toh ina ruwan ka ai ko fadila ta isa aure" Tashi yayi ya fara up-down Ummi tace"toh miye na damuwa?" Yace"hmm bazaki gane ba" Tace"ko dai zargi da nike gaskiya ne? Yace" wani zargi" Tace"ko san fadila kake ne?" Yace"Allah ya kiyaye wanan yar cikular yariya" Ummi tace"toh ba damuwa"amma ban dan ta yarda ba Abba ne ya dawo yayi wa ummi bayani Tace" toh Allah ya sanya alkairi" Ranar IMRAN da fadila da zazzabi suka kwana nashi na fargaban waye za a aurawa FAD,ita kuma na duka da daddy yayi mata dan bata masan da zancen auren ba Washe gari zubys ne da zee gaban wani boka da Bayan me bayani ya d'auko wani farin yadi ya rufe da kwarya bayan yayi wasu surutai Ya bude ya kalli zubys yace"gaskiya baya son ki,kuma in kin ga bai auri yariyar ba sai dai in d'ayar su baya raye,domin soyyayar ta a cikin jinin shi yake" Tace"malam ba wani hanya?" Yace "hanya d'aya ne a kasheta" Zee tace"toh boka me ake jira?" Yace"toh amma sai aljani ya huta da ita na kwana goma tukuna,zata dawo nan da zama" Da sauri ta kalli zee,zee tayi mata alama data amince Tace"ta amince" (Allah ka rabu mu da San zuciya irin na zubys) Gari na wayewa IMRAN na tashi daga barci ya tafi gidan mummy Yana kaiwa ya zauna gaban ta yace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿1⃣9⃣&2⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yana shiga falon mummy ya zauna kasa yace"mummy na shiga uku za a raba ni da IMRANFAD dina mummy kin san inda nike sonta tun tana ciki please ki taimake ni mummy,ita ce rayuwata" Tace"ai in ina da rai fadila taka ce har abada ko shi daddy yayi hukunci ne cikin fushi bawai dan baya sonka ba amma wallahi ya dade da baka fadila,kar ka damu yanzu a sansanta komai nan da two weeks ne d'auri auren ka" Tuni ya fara washe baki yace"amma mummy fadila bata sona fa" Tace"dole ne ma ta so ka in tana son farin ciki ne"bama zata san maganar auren sai an d'aura" Fadila ne kwance a d,'akin ta zazzabi ya rufeta ummi ne tashigo d'aki tace" ya jikin" Tace"da sauki"taba jikinta ummi tayi ta jishi da zafi Tace"a'a fadila ba sauki bari in kira IMRAN ya zo ya duba ki" Tace"ni dai ummi a kira min daddy na da mummy in basu hakuri,wallahi nayi nadama,ummi kaico na sanadiyata mummy na tayi kuka,wallahi na tuba" Ummi tace"haka ake so ai ki gane kuskuren ki,please ki yi masu biyyaya" Tace"ai dana ji sauki zan koma makaranta ai" Kiran IMRAN ummi tayi a waya ta fad'a me halin da fadila ke ciki na rashin lafiya Bayan minti biyar sai gashi ya shigo Tana ganin shi tace"bakin mugu," Yace"me kika ce"tace"ba komai" Duba ta ya fara yi baya ya taba jikin ta ya kalli ummi Yace"gaskiya sai an kara mata ruwa da allurai,taci abinci kuwa?" Ummi tace"bana sammanin ta ci abinci inaga rabobta da abinci jiya ne,amma bari inje in had'a mata" Yace"toh nima bari kwaso alluran a d'aki na" D'akinshi yaje sai gashi ya dawo da ledar drip da allurai Kallonta yayi yace"gyra inyi miki"hanun ta mika me,a ranshi yace" wanan yariyar akwai rainin hankali me take nufi a hanun kena zan mata alluran A fili kuma yace"no bana hanun bane a d'uwawo zan miki" Tace"lah d'an iska ne"da k'yar ta yarda yayi mata aluran" Bayan kwana goma zubys ne a d'akin boka wanda babu komai sai taburma ga uban duhu,ga mata a d'akin sunfi biyar da sunan aljani na huta da su dan samu biyan bukata (Mata mu ji tsoron Allah ya kamata mu gane rayuwa bata da tabas kai ne yau gobe ba kai bane,shi boka ko malam bashi da abin da zai baka da sunan biyar bukata,asalima shima taimakon ya ke nima a wajen ubangiji dan wallahi da yana cikin wadata da kwaciyar hankali da ba zai zabi zama a dajin Allah ba,mata ina zamu kai wanan zunubin wai kaga mace har mace wai ta bude wa boka kafa yayi abinda zai yi,Allah ya kyauta In damuwa ne yayi maka yawa ga gayawa Allah cikin dare ta hanya yin nafila,sadaka,azumin monday da alhamis,taimakawa maraya ko na kasa da kai,in ka gan bukatar ka be biya ba toh ka d'auka cewa wanan abun da kake so ba alkairi bane a gare ka,Allah ubangiji yasa mu dace)amin Tana kwance bokan ya shigo yace"ke biyo ni" Tashi zubys tayi jikin na rawa ta bishi dan ta kosa ta bar gidan Wani d'aki ya kaita yace"aljani ne ya zo yace yana son ganawa dake" Tace"malam yau fa na uku ke nan wallahi zafi nike ji gashi da k'yar nike tafiya" Yace"hakuri zaki yi ai yace yana jin dad'in ma'amula dake ne kuma na da kwana biyu bukatar ki zata biya" Tace"wallahi kuma wari ne da shi" Ihu yayi mata yace"ke yi mun shiru ko in hallaka ki,waya ce miki ana yi wa aljani musu" Shuru tayi yace"gyra ki kwanta dan ya karaso jira kawai yake ki tube ya shiga jikina"(hmmm Ku ji raini hankali) Kwanciya tayi ya haye ta kamar matar shi Bayan kwana biyu ya kama kwanan zubys goma sha biyu a wajen boka,bikin fadila kuma da IMRAN saura kwana biyu kuma fadila bata sani ba Tana zaune mummy ta kawo mata d'inkakun kaya tace"ki gwada" Tace"mummy na menene haka dayawa?" Mummy tace"na fitar bikin ki ne?" Gaban ta ne ya fad'i tace"bikina kuma?" Mummy tace"eh jibi ba" Daddy da ke dinning yace"jibi d'aurin auren ki" Kuka ta fashe dashi tace"haba ai bayi mun adalci ba,ai na tuba kuma na gane kuskurena amma shine za a yi min auren dole dan ba a sona" Mummy ne ta d'auki marfin kila ta halbe ta tayi saurin kwacewa da gudu ta bar falo ta tafi gidan ummi tana kuka 'Bangaren IMRAN kuwa farin ciki ne fal a ranshi zai mallaki matar da ya dade yana burin sure Yana shiga ta tarar da Abba zaune yana hutawa Rushewa tayi da kuka tace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to anty shamsiya (maman fati)nagode da kulawar ki gare ni Allah ya baki abin da kike so) 🅿2⃣1⃣&2⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Rushewa tayi da kuka tace"Abba auren dole za a min ka taimake ni" Yace"fadila kiyi hakuri an Riga da an sa rana watoh jibi" Tace"abbana ka taimake ni a fasa auren nan ni wallahi bana so" Yace"fadila ina so kiyi wa iyayen ki biyyaya wanan karo please bana so ki yi musu gardama,ko kina so su yi fushi dake?" Ta girgiza kai,nasiha yayi ta mata har tace ta hakura amma cikin ranta ba haka bane ta kudurta cin uban koma waye ne mijin nata Tashi tayi ta shige ciki cike da bakin ciki Bayan shigar ta da minti 10 wayarta yayi kara Dubawa tayi ta gan nafisa ce yar yayar mummy D'agawa tayi tace"hello feena yana gan kin kirani da noban nija?" Feena tace"amarya baki laifi,ai yanzu na sauka nija ko gida banje ba na zo ayi biki dani tunda baki fad'a min ba" Tace"hmmm ai ko nima ban gaiyaci kai na ba,yanzu ina kike ne?" Feena tace"yanzu na sauka a airport ki zo ki dauke ni" Tace"alright give me 30minit" Tashi tayi ta Shiga bayi tayi wanka tana fitowa ta d'auki wani dogaon riga cikin kayan fita bikin ta tayi kyau ba karya ko dama bata yi make up ba Hijabi tasa ta dauki makullin mota ta bar d'akin Tana fitowa kowa falon yace"wow kin gan inda atampa yayi miki kyau kuwa?shine baki son sawa" ko ta kan su bata yi ba ta karasa wajen ummi Ummi tace"ina zaki kuma ne?" Tace"feena zan d'auko a airport yanzu zan dawo" Ummi tace"ki dawo da wuri mai design zata zo anjima kar ata jiran ki" Tace"toh" Tana fita ta karasa wajen motocin gidan IMRAN dake tseye a balcony ya gan fitowar ta Yace"ko ina zata?"wani tunani ne ya fad'o me Yace"karfa guduwa zata yi,da sauri ya karaso wajen motar da tashiga Shiga yayi tace"ya haka" Yace"ai wallahi bin ki zanyi duk inda zaki,ance miki ni wawa ne zan bari ki gudu" Batare da tayi magana ba ta ja mota ta tafi Zubys ne gaban bokan ta yace"yanzu kuwa za a gama aikin" Tace"toh" Wani fari kalle ya bude sai ga wani madubi ya bayyana a bango Yace"kalli da kyau yanzu zan cika aiki na" Ganin fadila tayi da IMRAN a mota yasa ta zaro ido tace"boka ni bana son komai ya same shi fa" Yace"kar ki damu babu abin da zai same shi ai bada sunan shi akayi ba" Fadila na cikin driving ta ji kamar an wasa mata barkono a ido,ihu ta tace"idona bana gani please control the car" Kafin IMRAN yace zaiyi wani Abu wani katon truck ya kwashe su ihu yayi yana sallati gagarawa motar su yayi zuwa daji Cikin minti goma mutane suka taru a wajen nan aka yi gaggawan cire su a mota aka kira ambulance domin cikin su bama motsi Wayar IMRAN aka ciro a aljihun wandon shi aka kira ummi aka fad'a mata halin da ake ciki,sallati tayi mutane suka fara tambaya ko lafiya Bayani tayi musu,tuni gidan biki ya dawo gidan bakin ciki Cikin tashin hankali ta kira Abba ta fad'a me dama yana tare da daddy A na kaisu asibiti batare da b'ata lokaci ba aka kai su emergency dan basu taimakon gaggawa Ba karamin tashin hankali iyayen su suka shiga ba, Bayan awa uku sai ga likita ya fito,da sauri suka karasa inda yake mummy tace"ya jikin IMRANA ne" Tana tambayar IMRAN ummi na tambayar lafiyar fadila,Abba ma bama iya magana ba jira kawai take ya ji bayanin doctor,daddy ne kawai mai karfin hali cikin su Dr yace"muje office d'ina inyi muku bayani" Bayan sun zauna a office d'in Dr yace"muyi kokarin ceton shi namijin zai iya tashi nan da awa biyu" Ummi tace"macen fa?" Yace"gaskiya akwai matsala" Abba yace"wani matsala ne?look Dr money is not the problem do everything within your power to save her life" Dr yace"........ Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿2⃣3⃣&2⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Dr yace"a gaskiya alhaji akwai matsala domin ba karamin buguwa kan ta yayi ba,tana da internal injuries so I can see anything for now" Abba yace"komai zakayi ayi amma please a ceto rayuwarta" Daddy ma kasa magana yayi domin a zahiri sai ka d'auka bashi da damuwa amma cikin zuciyar shi ba haka bane Ummi tace "yanzu ina take ne?" Dr yace"tana intensive care unit (I C U)shi kuma namijin na ward" Mummy tace"toh Allah ya kyauta"ji take kamar tasa hanu tayi ta ihu jin yariyar ta guda na wani hali amma sai ta dake Ummi ko sai kuka take Dr yace bari ayi mata xray nan zamu San actual abinda ke damun ta apart from buguwa ta kai" Bayan awa biyu da rabi mummy ne zaune da a d'akin da IMRAN yake,ita kuma ummi na kofar d'akin fadila tana kallon ta ta glass addu'a take yi mata a zuciyar ta,ganin fadila bata numfashi sai da taimakon oxygen hakan ba karamin d'aga mata hankali yayi ba IMRAN ne ya fara motsa hanun shi da sauri mummy ta karasa kusa da shi,a hankali ya fara bude idanun shi har ya gama bude su Mummy tace "alhamdullilah IMRANA Allah nagode ma" Yace"mummy ina nike ne?" Tace"asibiti d'azun kaka yi hatsari da fadil..." Ai da Sauri yace"ina FAD take yanzu" Shiru mummy tayi sai hawaye,ganin mummy na kuka yasa hankalin shi tashi Yace"mummy please fad'a nun ina IMRANFAD d'ina take ne?" Ganin mummy bata da niyar magana yasa shi tashi tashi ya zauna bakin gado yana kokarin cire ruwan hanun shi cikin kuka mummy tace"meya haka IMRAN baka ganin halin da kake ciki ne" Yace"mummy please ki fad'a mun halin da FAD dina take ciki" Mummy tace"calm down ka kwantar da hankalin ka inka d'an samu lafiya sai inyi ma bayani" Yace"mummy mutuwa tayi ne?" Tace"a'a tana nan" Yace"mummy please na roke ki taimaka ki fad'a mun halin da take ciki wallahi bazan iya rayuwa babu fadila ba please" Tausayi ya bata tace"fadila na raye amma a coma domin ko numfashi bata yi kuma Dr yace the chances of her survival is very slim dan tana da interna injuries most especially a kai" Idon shine ya kad'a yayi ja cikin tashi hankali yace"tana ina yanzu?" Mummy tace "I C U" Batare da yayi magana ba ya fara cire drip d'in jikin shi Mummy tace"son meye haka ne" Yace"zan je ingan FAD dina" Tace"you have to calm down" A fusace yace"what do you mean i should calm down?my life is in coma and you expert me to calm down" Shiru mummy tayi dan ta tsorata da yanayin shi sai abubuwa yake yi kamar tababe Yana mikewa yaji wani jiri ya dibe shi,zama yayi hade da dafe kanshi Da sauri mummy taje dan taimaka me,ga mamakin ta sai tagan ya d'aga mata hanun ya kuma mikewa A zuciyar ta tace"kodai bai gane ni bane?" Kafinta ta dawo daga duniyar tunani har ya bude kofa ya fita da sauri ta bishi a bata Direct I C U yaje ya tarar da ummi a kofa,tana ganin shi tace"ya jikin ne?" Ko amsata baiyi ba ya tuta kofa sai shiga ummi tace"an ce kar a shiga " Juyowa yayi ya wasa mata wani kallo tuni tayi baya ta kalli mummy tace"hajiya ko dai kwakwalwar shi ta samu matsala ne?naga bai gane mutane" Mummy tace"nima dai haka nike zato" Tace"bari a kira Dr ya duba shi" Mummy tace"toh bari in shiga in tsaya dashi sai ki kira dr " Mummy na tura kofa ta ganshi tsugune gefen fadila ya rike mata hanun yana kuka sai surutai yake yi Itama tsayawa tayi tana kuka tausayin shi ya kamata dan ita kadai ta San irin kaunar da yake yiwa fadila A cikin wanan yanayi mummy ta shigo da Dr Dr yace....... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent, and expert writers,we are the best among the rest. 🅿2⃣5⃣&2⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Dr yace"ashe ka tashi?"shiru yayi bai amsa ba Dr yace"muje a duba ka har yanzu you are weak" Shiru yayi kamar baya mummy ne ta karaso gaban shi tace"IMRANA tashi kaje a duba ka mana" Shiru yayi hakan yasa Dr dafa kafadan shi yace"tashi tana bukatan hutu" Ai a fusace ya mike yace"what do you mean by that,rayuwa ta na kwance a nan and you expert me in koma inyi kwanciyata,baka ganin ko numfashi batayi ne?" Dr yace"amma kai Dr ne kasan rules d'in ko be kamata a bar mutane a kan ta ba gashi sai ihu kakeyi kuma ba a son hayaniya" Yace"ba inda zani a nan zan zauna har sai IMRANFAD ta farka"babu inda Dr da ummi har da mummy basuyi da shi ba amma yaki fita karshe suka hakura Gashi ya rike hanun fadila da karfi kamar za a kwace ta Dare yayi mummy tace"kaje gida ka huta tunda kaima ba dadi kake ji ba" Yace"no mummy vazan iya tafiya in bar FAD a wanan yana yin ba" Shiru tayi dan tasan tunda yace ba zaije ba toh baza shi ba Bayan kwana biyu,ranar jumma'a jama'a suka shaida d'auri auren IMRAN MUSA ADAMU da FADILA ABDALLAH akan sadakin dubu hamsin a masallaci,dan tuni Abba ya yanke hukuncin kin d'aga bikin,duk da daddy yaso a d'aga ganin fadila ita ba a raye ba kuma ba a mace ba amma sai daddy ya nuna me b'acin ranshi yace"ai dukan su ya'yan shine kuma yana da ikon yanke ko wani irin hukunci akan su" Hakan ba karamin daddy yayi wa IMRAN ba Bayan sati biyu da d'aurin auren su IMRAN ne zaune rike da hanun fadila,mummy ta shigo tace" ya kamata ka je gida haka sati biyu kenan ko wanka baka yi sallah ma a nan kakeyi ga abinci baka ci sai tea shima da k'yar kake sha balle kayi barci,sai ka sata gaba kayi ta kallo wanan wani irin rayuwa ce haka?" Yace"mummy wallahi bazan iya cin abinci ba,kuma bazan iya tafiya gida in barta ba" Mummy taje ta bude flask ta had'a tea mai kauri tace"gashi kasha ko kuma in daddy ya zo insa ya tafi da ita wani kasar a boye inda baza ka ganta ba Da sauri ya kalleta yace"wallahi zan sha mummy"bashi tayi ya karba,biredi ta d'auko tace"gashi ka had'a da shi" Girgiza kai yayi yace"bazan iya ci ba"shan tea yakeyi kamar mai shan magani"da k'yar yashanye Kallon mummy yayi yace"kefa kin ci abinci?" Tace"eh" Yace"mummy ba gaskiya bane ai inaji d'azun daddy nayi miki fad'a akan baki cin abinci" Shiru tayi,tashi yayi ya karasa wajen basket d'in abinci ya bude kula ya dibo abinci Yace"mummy gashi ki ci" Tace"ba zan ci ba sai kaima ka ci" Yace"mummy bazan iya ci bane wallahi" Tace"ai nima haka"ganin bata da niyar cin abinci ne yasa yace"toh muci" Zama suka yi a taburma suka fara cin abincin wanda dan dole suke ci bawai dan dadi ba" Suna cikin cin abincin ne daddy da Abba suka shigo ba karamin dadi daddy da suka ji ba ganin suna cin abinci Ummi ne ta shigo da feena,da sauri feena ta karasa gaban fadila tana kallon ta sai hawaye takeyi Tace"duk laifi nane da ban kirata ta zo ta d'auke ni ba da haka bata faru ba" Ummi tace"nafeesa ki daina bawa kanki laifi kaddara ne" Shiru feena tana tausayin fadila daddy ne ya karasa wajen fadila ya shafa kanta yana yi mata addu'ar samun lafiya Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda yanzu fadila watan ta d'aya kwanciya amma ko motsi bata yi kuma IMRAN bai bar asibitin ba kullum yana tare da ita wanka ma bayin ward din yakeyi abinci ma sai mummy tayi da gaske zai sha tea a hakan ma ba biredi Gashi ya tara uban kasumba ko aski bayayi Yau ya kasance monday daddy da Abba sun tafi office mummy kuma na taje gida ta huta,wanda da k'yar ummi tayi da ita ta yarda ganin mummyn ma na fama da zazzabi Ummi ne zaune da IMRAN a ward kallonshi tayi cike da tausayi tace"IMRANA ya kamata kayi aski nan haka ko so kake ne in amaryar ka ta ta shi ta gan ka cikin datti" Yace"toh bari in kira zahra ta taho min da clipper" Ummi tace"watoh kai baza ka bar asibitin nan ba kenan?toh bari in je gida in taho da abinci" Yace..... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿2⃣7⃣&2⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"toh ummi sai kin dawo" Bayan tafiyar ummi da minti goma zahra ta shigo da sallama Bayan sun gaisa da IMRAN tace"yaya ga clipper" Yace"OK" Bayan ya ansa yace"zaki iya tafiya" Tace"toh yaya" Tana fita ya karasa gaban fadila,pecking d'inta yayi a goshi yace"sleeping beauty,yaushe zaki farka ne?iam tired of seeing you like this my wife"haka yayi ta surutai shi kadai kamar tana jin shi Yace"bari in yi aski bana so ki farka ki gan bushing face d'ina,my FAD ina ji a jikina zaki farka very soon,this condition doest suit you,you have to wake up for me love" Bayi ya shiga yayi aski tare da yin wanka kaya ya canja ya fito Ya zauna sai kallon ta yake yi zubys ne zaune da zee Zubys tace"zee wai har yanzu wanan shegiyar yariyan bata mutu bane wai?" Zee tace "toh ai bata da maraba da mamaci,ai nasan wallahi bazai so ya aureta a wanan halin ba" Zubys tace"amma naji an ce an d'aura musu aure tun wata d'aya daya wuce" Zee tace"karya ne is just a rumors babu wani aure da akayi musu ba" Zubys tace"ni na masu ya kirani ai malam yace da ta mutu zai kira ni amma shiru ba labari,this is more than a month now,kuma ko na kira baya picking" Zee tace"toh ko zamu canja malami ne?" Zubys tace"gaskiya ya kamata" (Niko nace aiki ya gan Ku,domin babu wanda ya isa yayi wa wani abin da Allah bai yi me ba sai dai in hakan yana cikin kadarar shi) IMRAN ne tsaye gaban fadila yana kallonta ya rike d'aya hanun ta yace"IMRANFAD ya kamata ki tashi haka na gaji,ki tashi nace,tashi FAD,saboda ke nike rayuwa tashi nace,ya Allah ka tashi kafadar ta,d'aga murya yayi cikin kuka yace"tashi nace" Ai kuwa sai ta motsa hanun ta da ya rike,kallon hanun yayi sai ta kuma motsawa Da sauri ya kalli fuskarta yace"that good IMRANFAD tashi please iam tired of seeing you like this,"na'uran dake jone jikinta ne ya fara kara alamun zuciyarta ya fara bugawa,kallon na'urar yayi ya gan percentage d'in heart beat d'inta ya karu from 17% to 54% Cikin dariya mai had'e da kuka yace"there is progress" Kallon fuskarta yayi yace"my dear ina jira ki bude ido" Zama yayi a kujera ya zuba mata ido ko keftawa baya yi ga hanun ta cikin nashi A fili yace"ba inda zani,ina so da kin farka ki fara ganina" Bayan minti goma da zaman IMRAN fadila ta kara motsa hanun ta Kallonta yayi yana murmushi,a hankali ta fara bude idanuwanta ta sauke su a fuskar shi Murmushi yayi mata,itako sai kallon shi take yi Da sauri ya rugu meta yana kuka yace"welcome back dear" Bata yi magana sai kallon shi da takeyi Ganin ta tsare shi da ido yasa shi cewa"welcome back IMRANFAD yau kuma kallona kike ne kamar baki sanni ba" Shiru tayi yace"ko fushi kike ne dani?" Yace"sorry bari in cire miki ruwa nan kije ki yi wanka da brush " Juyawa yayi zai zagaya ya cire mata ruwan da sauri ta mike zata bishi Yace"jira ni mana in cire miki" Shiru tayi hakan ya sa shi zama,itama zama ta Bayan minti goma ya tashi itama ta tashi Agogon hanun shi ya d'auka yana kokarin saw a ai itama ta d'auki nata a saman drawer dan tun ranar da tayi asari aka ajiye shi wajen Komai yayi sai ta yi cikin damuwa Yace......... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllinent,expert writers we the best among the rest. Dedicated to my LATE DAD 🅿2⃣9⃣&3⃣0⃣ Yace"gaskiya akwai babban matsala" Tashi yayi zai je ya kira Dr ta rike me hanun Zama yayi yana tunanin, Yana zaune sai ga ummi da mummy sun turo kofa,ganin fadila zaune ba karamin mamaki abun ya basu ba Mummy tace"ashe ta farka?" Ummi ko da sauri ta je wurin ta zata rungumeta,abun mamaki sai fadila ta tashi ta boye bayan IMRAN Ummi tace"ikon Allah yau fadila ke guduna" Mummy da murna ya gama cika ta,ji take kamar ta rungume yar ta,amma ta dake Tace"kila fushi take damu mun tafi mun barta" IMRAN yace"no mummy ina ganin akwai matsala ne tun da ta farka ko magana taki yi kuma ko ina naje sai ta bini,I think she is suffering from memory lost" Ummi tace"naga alama domin na San baza ta taba guduna taje waje ka ba domin ai ba Ku jituwa" Mummy tace" toh duba ta mana toh" Yace"no mummy bari a kira Dr ni likitan mata ne bazan iya handling ta ba" Mummy tace"toh bari a kira shi tunda ta like maka" Ummi ne ta kira abba ta fad'a me fadila ta farka yace"toh gasu nan zuwa da daddy" Bayan minti 40 sai ga daddy shigo da Abba Abba na ganin fadila yace"zo y'ar Abba"itako kara kankame IMRAN tayi Abba yace"ikon Allah"daddy shiru yayi dan mummy tayi me bayani a waya Dr ne ya shigo yace"bari a kaita a duba ta" IMRAN yace"OK" Babu inda ba ayi da fadila ba ta je a duba ta ta ki,karshe da IMRAN suka shiga cikin d'akin,da shike asibitin kwararru ne kuma suna da kayan aiki a take aka sata cikin wata na'ura Bayan minti 20 aka fito da ita Dr ya duba report a computer Yace"muje office muyi magana Suna fitowa dama su daddy na jiran waje,gaba d'ayar su suka bi Dr zuwa office Zama yayi mummy da ummi ma suka zauna Abba da daddy a tsaye IMRAN ma haka ga fadila makale dashi Dr yace"fadila ta manta memory ta sakanakon buguwar da kanta yayi so zata dinga yin abubuwa ne kamar yariya domin komai sai an koya mata" Da sauri IMRAN yace"Dr Amir toh meyasa bata magana ne?" Dr yace"zatayi because in most cases patient suffering from memory lost basa magana sai ranar da suka yi regaining memory su" Mummy tace"toh meyasa bata yarda da kowa ne sai shi" Yace"that because shi ta fara gani dole dashi zata saba,kin San yanzu ta koma kamar yar shekara biyu ko biyar,zata ta abubuwa ne cikin yaranta" Abba ne ya hango fadila saman gadon dake cikin office d'in Dr tana kokarin cire agogon bango Yace"Dr yariyar ma me kiriniya ko?"yayi maganan ne tare da nuna musu fadila dake b'arna" Ai basu San lokacin da dariya ya sub'uce musu ba IMRAN ne ya karasa inda take ya sauke ta Ummi tace"ai aiki ya same mu har na tuna da kiriniyar fadila da tana yariya" Mummy tace"aiki ya same Ku dai ke da IMRAN dama ai Ku kuka raine ta,Ku kukasan kiriniyar ta" Abba yace"fadila ma ta girma ya aka kare balle an koma yar shekara biyar" Daddy yace"Dr ina fatar har da kwallo ta manta ko?" Dr yace"kai yariyar nan akwai rashin ji" IMRAN yace"Dr ya kamata ka sallame mu haka" Ummi ne ta Ciro waya ta fara trying noban zahra bata d'aga ba sai saki takeyi Abba yace"lafiya kika tsaki?" Tace"kiran zahra nike yi ta boye min roses d'ina kafin mu tafi da fadila gida kasan guda shida ne da,da fadila ke karama ta fasa biyu,ranan data je kwallo ta dawo da murna wai ta ci go biyu ta zo wai tana gwada min inda tayi taci kwallon,ai alhaji tana worga kwallo sai show glass d'ina a nan ta fasa biyun ya rage da k'yar biyu suka sira,shine yanzu dana ga alamun tahiri zai maimaita kan shi nike so a boye biyun wallahi kakata ta bani" Dariya Abba yayi har yana rike ciki daddy yace"ai aiki ta same Ku" Shiko IMRAN had'e rai yayi a dole a na ma matar shi tsiya Mummy tace"hajiya ai ba iya roses ba gaba d'aya show glass d'in za boye in ba haka ba sai dai wani show glass" Ummi race"ai kin kawo dabara hajiya" Dariya mummy tayi tace"fadila gidan hajiya fati kenan" Daddy yace"toh mai zai hana a kai ta gidan mijin ta tayi abinda taga dama" Ummi tace"no gomma ta zauna da mu tukuna kasan IMRAN da zafin zuciya wallahi inta ishe shi zaneta zaiyi" Mummy tace"nasan ai ba a shiga tsakanin Ku da fadila hajiya" IMRAN yace"inshaallah zata samu lafiya zan yiwa Dr sageer magana kwarare ne ta wanan fanin" Nan dai Dr ya sallame su Suna kaiwa gida IMRAN ya fito a mota da sauri ta fito ta rike me hanun murmushi yayi yace"my FAD muje kiyi wanka ki ci abinci" Ummi tace"toh kawu ta inje inyi mata" Falon ummi suka zauna ummi tace"bari in had'a ruwan wanka" Bayan minti biyar ummi ta fito tace"toh yi mata dabara ta bini inje inyi mata wanka" Babu in IMRAN baiyi da FAD ba akan ta bi ummi amma taki Abba ko sai dariya yake yi zahra dake zaune tana kallonsu Ummi tace"ikon Allah toh haka zata tsaya ba wanka" Abba yace" ai sai mijinta yayi mata" Zahra tayi murmushi tace..... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to HAUSA SWEET NOVELS 🅿3⃣1⃣&3⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Zahra tayi murmushi tace"hmmm Abba ai bamu gama ganin daru ba sai ta warke ta San yaya IMRAN ne mijinta ai zamu sha drama" Ummi tace"ai korar su zanyi su karata can" Abba yace"amma za a sha fama kam" IMRAN dai shiru bai yi magana ba shima tunanin yake yi ya za su kare inta warke Abba ne ya dawo da shi daga duniyar tunani yace"toh tashi ku je ciki ta samu wanka,kasan baby ce yanzu"yayi maganar cikin zolaya Tashi IMRAN yayi cike da kunya ya nufi part d'in shi direct cikin d'akin shi ya kaita Bayi ya shiga ya had'a ruwan wanka ya dawo ya d'auke ta sai bayi suna shiga ya tube kayar jikin shi,tana ganin ya tube itama ta fara kokarin tubewa,taimaka mata yayi ya tube,wow yace ganin girman ta ga komai perfect a fili yace"allah yasa in iya jira ki samu lafiya kafin in kwashi dadi na"brush ya ciro yasa maklin ya bata Kallonshi tayi,tana ganin ya fara goge hakora,itama ta fara Suna gama brush ya shige bathtub tare da kunna shower jawo ta yayi jikin shi,ai sai ta kwanta luf a kirjin shi tana jin dadin ruwan D'ago fuskarta yayi suna kallon kwayar idanun juna,ruwa ya wasa mata a fuska ai sai ta fashe da dariya Ummi ne ta shigo d'akin da kayar fadila,jin su tayi suna dariya a bayi ta ajiye kayar ta fita cike da tausayi IMRAN Bayan sun gama wanka ya d'aura mata towel ya kuma d'aura mata wani a kai,shima d'aurawa yayi ya d'auketa suka fito Gaban madubi ya ajiyeta ya d'auka hand dryer ya fara drying kanta Bayan ya gama ya d'auko bra yasa mata da pant Riga da skirt d'in atampa da ummi ta ajiye ne yasa mata,parking sumarta yayi da ribbon yayi ya shafa mata powder da lip gloss Kallonta yayi yace"perfect IMRANFAD"wata ya ciro a aljihu ya shiga selfie,ganin yana murmushi yasa ta yin murmushi da sauri ya d'auke su Haka yayi ta kashe musu pics,yana gamawa ya fara juna mata suns dariya Yace"IMRANFAD bari in kira Dr sageer ko ya zo ya duba ki,gaskiya bana son ganin ki haka"d'aga mai kaita tayi alamun eh Yace"good girl"ai sai ta fara tapi Kiran Dr sageer yayi tare da yi me bayani halin da fadila ke ciki Dr sageer yace"ashe har kayi auren kenan?" Yace"eh please ka zo ka duba ta" Dr sageer yace"gaskiya ina Adamawa ne yanzu kuma gobe zan tafi india,amma zan turo maka noban wani Dr shima expert ne a irin wanan cases" Yace"OK thank you very much"tare da yanke wayan Kallonta yayi yace"na San kina jin yunwa bari in d'auko mana abinci" Fita yayi ya barta a d'akin,yana fita ta d'auki kwalbar tulare ta fasa a kasa,powder ta shafawa fuskarta ta zazzage sauran a jikin mirror Juyowa tayi ganin ita kadai ne a d'akin yasa ta yin ihu tana kuka Jin ihun ta yasa ummi da Abba harda IMRAN tashi da gudu suka tafi d'akin Suna shiga suka ganta zaune a stool din mirror tana kuka ga d'akin duk ya d'au kamshi tulare,fuskar nan nata kamar dodo Daddy yace"wanan yariyar anyi fitinaniyar jaririya" Ummi tayi murmushi tace"alhaji jaririya kuma?ai ance shekara biyu zuwa biyar ko" Fadila na ganin shi ta taso da gudu zata gun shi ai sai ta taki kwalbar tularen da ya fashe,ihu ta sake ummi ta je zata rike ta amma kafin tayi haka IMRAN ya je Rungumeta yayi cike da tausayin ta yace"sorry my FAD" Abba na ganin haka ya bar d'akin ganin IMRAN bai da mu dasu ba Tsungunawa IMRAN yayi ya fara cire mata kwalbar a kafa Mamaki ne ya kama ummi ganin IMRAN na bin fadila a hankali dan ta d'au dukar ta zaiyi Ummi tace"za bawa zahra abincin ta kawo muku" Yace"toh ummi" ba tare da ya kalleta ba Bayan ya gama cirewa ya d'auke ta ya ajiye saman gado,ya d'auko first aid box ya fara treating ciwon,yana hawayen tausayin ta dan ya ga alamun tana jin zafin abinda yake mata Ganin yana hawaye,tasa hanun ta goge me tana dariya shima murmushi yayi,ga mamakin shi sai ya gan ta rungumeshi a tare suka sauke ajiyar zuciya Yace"IMRANFAD sometimes you behave normal please kar ki guje ni in kin warke ba zan iya rayuwa babu ke ba" Girgiza mai kai tayi kamar tasan abinda yake nufi Hancin ta yaja yayi dariya yace"kin gan fuskar ki kuwa kamar dodo,ai dole inyi mana selfie inki warke in nuna miki" Waya ya ciro ya fara kashe musu hoto,zahra ne ta shigo da sallama da tray d'in abinci ta ajiye ta fita Jawo abincin yayi ya bude ya shiga video a wayar shi ya a jiye wayar a table Yace"kin san meyasa nike video?Saboda in ki gujeni nayi ta kallo,honestly basan me nike ji ba,murna kina tare dani ko bakin ciki zanyi baki haiyacin ki,gashi ina addu'ar samun lafiyar ki bangare d'aya kuma ina fargaban samun lafiyar ki,amma a ko wani hali kika sinci kanki ina son ki San ina son ki matata" Kular abincin ya bude ya fara bata har ta koshi 'Bangaren zubys kuwa tana kwance zee ta shigo tace"na zo miki da labari mai dadi" Zubys tace"shafa min kawas" Zee tace"ai dana je gida na sami labarin fadila ta haukace"kasancewar zee yar kano ce makociyar su fadila ce,makaranta ne ya kaita yobe garin su zubaida amma ta kan je hutu gida Zubys tace"ashe dai ina da hope amma me ya hanata mutuwa?" Zee tace"ai boka zamu canja ai akwai wani a katsina shi zai taimaka mana raba auren" Zubys race"aure? Zee tace"eh ashe da gaske ne anyi auren"nan suka ci gaba da shawarar hanyar da za su bi dan raba auren IMRAN da fadila 'Bangaren mummy kuwa Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest. 🅿3⃣3⃣&3⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim 'Bangaren mummy kuwa cike da tunanin fadila take ji take yi kamar ta je gidan ta d'auko ta amma ba hali dama tayi hakan ne saboda IMRAN ya samu damar kasancewa da matan shi kuma bata son shiga hakkin shi tunda an musu aure ,amma bawai dan tana gudun kiriniyarta ba Bayan ya gama bata abinci ya dauke ta zuwa bayi wani wanka sukayi sanan yayi mata alwala suka fito Dadduma ya shifid'a ya d'auko hijabi yasa mata nan suka fara sallah ko me ta gan yayi sai tayi har suka idar Zama sukayi har aka kira sallah isha'i suka baya sun gama ya gyra gado ya cire mata dogon rigar jikin ta Akwatin da mummy ta kawu mata ya bude ya ciro kayan barci yasa mata,shima sawa yayi Ya zo ya rungumeta suka kwanta bedside lamb ya kashe Barci ne ya gagare shi domin sha'awar ta na niman illarta shi tunda ya ganta ba kaya yake ji kamar komai ma ya faru a wuce wurin,a ran shi ya yace"no bazan iya ba ai sai ta d'auka jikin ta nike so ba ita ba,bari dai in jira ta samu sauki mu ga abinda zai faru" Wani zuciyar kuma yace"amma ai zaka iya rage zafi ai" da wanan tunanin ya fara romancing d'inta kuka ta fashe mai da shi amma ina yayi nisa sanda ya tabbatar ya rage zafi son ran shi ya koma gefe tare da rungumota Shafa bayanta ya fara yi har ta fara barci,ajiyar zuciya ya sauke ganin nauyinta ya karu alamun tayi barci Shima barcin yayi cike da tunani kala-kala Washe gari ya shiryata breakfast suka yi sanan ya kama hanunta suka fito falo ummi Ummi na ganin su tace"ina zaku ne haka" Yace"asibiti wajen specialist" Ummi tace"toh Allah ya kiyaye hanya" Yace"amin IMRAN ne gaban Dr bayan ya gama me bayanin matsala fadila tare da mika me file d'inta Dr bashir yace"gaskiya ya kamata ku kiyaye abinda zai sata dogon tunanin domin in tana kokarin tunawa hakan zai iya sa ta manta komai da komai" Yace"toh miye mafita ne?" Yace"na farko ka yawaita kaita wuraren da take zuwa da,na biyu kuma shine ayi abubuwan da suka faru da misali ko fad'a haka ko wani event da ta tana zuwa,amma kar ayi mata dole in kuka yi haka kuka gan tunani na niman rikita ta toh kuyi gaggawar daina koma miye" Yace"babu wani hanya kuma ne?" Dr yace" akwai but is to risky" Yace"fad'a min" Yace"hanyar da zai sa ta dawo da tunaninta babu b'ata lokaci,amma yana da wuya shine ayi creating hatsari a gaban ta a saka wanda ta fi ko kuma a sata da Wanda tayi hatsarin da shi,ina ganin wanan zaifi sauri" Yace"gaskiya Dr bazan iya bin wanana hanyoyin ba,na farko ina son ta manta da kwallo bazan iya kaita wurin da kaina ba,na biyu kuma wuraren da take zuwa da friends d'inta ne bani ba yanzu ma suna prison saboda abinda suka yi mata a bayan,na uku bazan iya taking risk d'in sata a mota ba dan a yi creating wani accident ba what if wani Abu da ya fi wanan ya same ta?" Dr bashir yace"OK bari in rubuta maku magani tayi tasha inshaallah zata samu lafiya" Yace"OK nagode" Zubys ne gaban wani malami da kasa gaban shi bayan ya gama buga kasa ya kalleta yace"gaskiya bazan iya shiga tsakanin su ba domin soyayyar da yake yi mata a jinin shi yake,ina mai baki shawara kiyi gaggawar fita daga lamarin su in ba haka ba karshen ki baza tayi kyau ba" A fusace ta kalleshi tace"yi mun shiru malam kai har ka isa ka hanani auren IMRAN toh wallahi baka isa ba,in baza ka iya ba zanje wasu suyi min"mikewa tayi tace"ni zubaida nayi alkawari auren IMRAN ko ta wani hanya" Kallonta yayi yace"ko kin aure shi babu amfani" Cikin b'acin rai ta bar wajen Bayan sun dawo gida ya zauna falon ummi,fadila ta fara b'arna da kayan ummi Wayar ummi ta d'auka zata buga kasa ummi tace"dan Allah karki fasa min waya" Kafin IMRAN ya karasa ya ansa wayar a hanunta har ta bugs shi kasa Dariya tayi tana tapi,shima dariya yayi Ummi tace"watoh baki kuka had'a ko toh gama ku siyo min wata" Yace"yanzu kuwa" Hijabi ya d'auko yasa mata Ummi tace"tare zaku?ka barta mana kaje ka dawo" Yace"no ummi inta lura bana nan kuka zatayi nikuma bana son kukanta" Baki ummi ta bude tana kallonsu Yace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿3⃣5⃣&3⃣6⃣ Bismillahi Rahmani Rahim Yace"toh ummi sai mun da kenan"mikewa yayi da sauri itama ta mike Hijabi ya d'auko yasa mata,ummi ko mamakin inda ya canja gaba d'aya take dan ita tayi tsamanin ba zai iya da ita ba dan zafin zuciyane da shi ga saurin hanun Suna fita ya bude mata mota ta shiga sanan shima ya zagaya ya shiga Shagon sar da waya suka je ya zab'i wanda ya keso,fadila sai d'aukan wayoyin take yi,inya ansa ta d'auki wani,mai shagon yace"ke meyasa kike abu kamar yariya ne?" Da sauri ta koma bayan IMRAN dan ba karamin tsoro ya bata ba domin yayi maganan ne cikin zare ido Ciki fushi IMRAN yace"how there you shout at her?are you insane?" Mai shagon yace"yi hakuri naga kana ta yi mata magana ne taki ji,shiyasa nayi mata ihu kar ta jawo min asara tunda ita ba yariya bane" IMRAN yace" kar ka damu zan biya ko nawa ne" Mai shagon yace"amma mai gida tana da tab'in hankali ko?" Ai sai sauka mari a kumatun mai sayar da waya cikin fushi yace"kai ne mai tab'i hankali ba matata ba"ganin IMRAN na masifa yasa fadila nuna mai shagon da hanun sai girgiza kai take yi alamun fad'a Mutane ne suka fara taruwa gaban shagon sai yiwa fadila dariya suke, abin ba karamin b'atawa IMRAN rai yayi ba cikin b'acin rai ya ja hanun fadila suka bar shagon ba tare da ya siyi wayar ba Wani shago suka shiga a nan ya siye waya Bayan sun bar shagon direct gidan mummy suka je Mummy na ganin su tace"sanun Ku da zuwa"zuwa tayi zata rungume fadila,da sauri fadila ta rike IMRAN Jiki a matukar sanyaye mummy ta koma gefe tana murmushin dole IMRAN ya lura da inda jikin ta yayi sanyi yace"mummy kiyi hakuri fadila bata gane ki ba,nasan abin da ciwo a ce kina matsayin mahaifiyarta amma bata yarda ki tab'a ta please ki bata lokaci" Murmushin dole tayi tace"no its ok I understand, ya su ummi" Yace"lafiya" Tace"toh zauna mana,nasan jira take ka zauna itama ta zauna" Zama yayi,ganin ya zauna yasa fadila zama kusa dashi, amma taki sakewa sai wani manne me take yi Mummy tace"ashe kana shan fama,sannu da kokari IMRAN"murmushin yayi Kiran zahra tayi tace"kawo musu abinci" Zahra tace"toh" IMRAN yace"yaushe zahra ta dawo nan" Mummy tace"shekaran jiya" Yace"ni ban ma kula bata gidan ba" Mummy tace"ina kuwa zaka kula an had'a ka da babban aiki" Feena ne ta sauko suka gaisa Bayan sun gaisa tace"yauwa in zaku wuce zan biku wajen ummi nan zan karashe hutuna" Yace"toh" Bayan sun gama cin abinci ya sallami mummy dama feena ta gama had'a kayanta jiran su kawai take yi Mummy tace"ko zaku dan jira ga hadari" Yace"no,bari muje kawai tunda ba nisa" Suna isa aka fara ruwan sama,da gudu feena ta fita a motar ta shige ciki,ta bar su a mota Fadila ko kokarin bude motar take yi tana son ta fita Yace"no,IMRANFAD bana son ruwan nan ya taba ki,zaki yi zazzabi" Kuka ta fashe dashi,zafi ya fara ji a zuciyar shi Ganin taki dainawa yasa shi bude motar da gudu ta fita tana wasa cikin ruwan Sai dariya take yi Zuwa tayi ta jawo shi ta rungume ruwan sai dukan su yake yi Shima rungumeta yayi a ranshi yace"FAD will never change watoh bata manta wasa a ruwa ba" Feena na shiga ummi tace"toh ina su IMRAN ba kin ce tare kuke ba" Tace"eh ummi suna mota ai" Ummi tace"a motar ya bar y'ar mutane da wanan sanyi muje ki nuna min inda suke" Fitowa sukayi,ganin su suka yi sai wasa sukeyi cikin ruwa hankali kwance IMRAN ko ya fara kissing fadila,da sauri ummi ta shige cikin Feena ko tsayawa tayi a balcony tana kallonsu dan ba karamin burgeta sukayi ba tace"what a perfect matce" Shigewa tayi,sai gashi ta dawo da waya a hanun video ta fara yi musu Ummi na shiga direct bedroom din Abba ta shige Abba yace"lafiya kika shigo a hargitse" Tace"hmmm IMRANA na bani kunya a nan gidan" Abba yace"ni tunanin dirama da za a yi da fadila nike tunani in ta gane shine mijinta inta dawo hayyacinta" Ummi tace"karka damu ai kafin lokacin ya d'ura mata ciki" Dariya Abba yayi yace"ashe komai zai zo da sauki kenan" Ruwan sama na tsayawa IMRAN ya........ Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿3⃣7⃣&3⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ruwan saman na tsayawa IMRAN ya d'auki fadila ya bi kofar baya da ita,yana kaiwa d'akin shi direct bayi ya dire ta Tube ta yayi,shima ya tube kayan jikin shi sanan suka wanka had'e da alwala suka fito Dogo riga ya sa mata da hijab,shima yasa jallabiya sanan suka yi sallah mangrib Suna idarwa ya fara addu'oi al-qurni ya bude ya fara karantawa sai kallon shi take yi,ana kiran sallah isha suka yi Bayan sun idar ya lura fadila na rawar sanyi yace"kin ga abin da nike gudu ko gashi sanyi ya kama ki Wardrobe ya bude ya Ciro mata kayar barci riga da wandon,cire mata dogon riga yayi yasa mata riga da wandon,shima irin shi yasa ya d'auko waya yayi musu selfie Yace"I cherish this moment dear just in case kin guje ni shi zan yi ta kallo,ina tuna da ke" Ajiyar wayar yayi bayan ya gama abin da yake yi ya kwanta,ganin ya kwanta itama ta zaga ta kwanta a d'aya gefe,blanket ya rufa musu Ai sai yaga fadila ta maso kusa dashi ta had'e bakin su,kamar yana jira ya cafke ya fara tsosa kamar sweet Shiru tayi alamun tana jin dad'i abin da yake yi mata Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda yanzu watanin fadila shida da manta memory d'inta kuma IMRAN ne ke kula da ita ko ina za shi tare za su,bai taba nuna gajiya ba 'Bangaren zubys kuwa ko wani boka cewa yake yi ba zai iya raba IMRAN da fadila ba wasu su fad'a mata gaskiya wasu kuma sun ci kudin ta,amma ba biyar bukata,amma ta sha alwashi raba su ko ta wani hanya 'Mummy ko yanzu ta bar ma Allah komai kullum cikin yiwa fadila addu'a take Daddy ko hankalin shi kwance dan ya gan irin kokarin da IMRAN keyi akan fadila domin ko aiki baya zuwa in ba ta kama dole ba Kullum addu'ar shi d'aya ne shine inda dawowa tunanin fadila alheri ne Allah ya tabbatar musu inda kuma babu alheri Allah ya barta haka ta rayu da mijinta cikin kwanciyar hankali Yau ta kama Monday misalin karfe 7:am IMRAN ne cikin shirin zuwa aiki da alama office za shi,fadila kuma tana kwance tana barci Pecking d'inta yayi a goshi sanan ya bar d'akin,yana saukowa ya tarar da ummi a falo tana jera breakfast a dining Ummi tace"ina zaka ne haka kuma ina ka bar jela taka?" Yace"ummi office zani,tana d'aki tana barci,pls ki kula da ita in ta tashi ba dadewa zanyi ba" Ummi tace"amma kasan ba yarda zata yi ba,balle in ta farka bata gan ka ba akwai daru" Yace"ummi please try your best ba dadewa zan yi ba meeting d'in is important ne kuma in naje da ita zata yi distracting d'in na" Tace"eh haka ne,bama dadi ka tafi da ita" Yace"inshaallah zan dawo kafin awa biyu" Tace"toh zauna kayi breakfast" Yace"no,ummi zan yi latti" Tafiyar IMRAN da minti talatin fadila ta farka saga barci,dube-dube ta fara yi ganin baya d'akin yasa ta saukowa da gudu Su ummi ta gani a dining suka breakfast feena tace"ummi gata ta farka" Ummi tace"na shiga uku" Fadila na ganin babu IMRAN tasa kuka,tashiwa ummi tayi ta karasa inda take ta fara lallashin ta,amma taki ji Fenna tace"toh a kira yaya mana" Kiranshi aka yi amma bai d'auka ba Da k'yar ummi ta lallashi tare da kai ta d'akin su Ummi tace"yi shiru zai dawo yanzu kwanta ki jira shi" Kwantawa fadila tayi,ummi race"Ashe tana jin magana" Yi tayi kamar mai barci ummi tace "alhadullilahi gomma kiyi barci in ya dawo sai kuyi breakfast" Fita tayi ta barta a d'aki,bayan awa biyu IMRAN ya kira ummi a waya Yace"ummi FAD ta tashi?" Tace"eh amma ta kama barci" Yace"please a bata breakfast aiki ya rike ni" Ummi tace"amma kasan ba yarda zatayi ba ko?" Yace"ummi please ki lallabata zata ci" Tace"toh bari in taso ta" Dakin shi ummi taje abin mamaki tana zuwa ta gan babu fadila,bayi ta bude amma babu alamun ta Da sauri ta koma falo tace"nafeesa ba gan fadila ba" Feena tace"kila tana waje cikin gida" Ummi tace"toh taso mu duba" Babu inda basu duba ba amma babu alamar fadila Tuni hankali ummi ya tashi noba IMRAN ta Kira ta fad'a me halin da ake ciki Ikon Allah ne kawai kawo shi gida yana zuwa ya fito a mota yace"ummi ina FAD" Ummi tace"bamu gan ta ba" Tuni idonshi suka canja kala zuwa ja Feena tace"calm down yaya zamu gan ta"domin ta tsorata da yanayin shi Ai a fusace yace"dont tell me to calm down,my wife is missing and you expert me to calm down" Gaban me gadi yaje ya shaqe shi yace"ina matata?ka fito min da ita" Mai gadi yace"wallahi mai gida gudawa Nike yi toh ina sanmani dana he bayi ne ta samu ta bar gidan" IMRAN yace.... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MATA MASU HADI KAI group Allah ya bar mu tare 🅿3⃣9⃣&4⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim IMRAN yace"wallahi in wani abu ya sameta sai na d'aure ka" Ummi ne ta karaso inda suke tace"IMRANA sake shi,kashe shi zaka yi ne?" Da k'yar ya sake mai gadi ya shiga mota ya bar gidan Direct gidan mummy ya je ya gan ta zaune a garden da sauri ya karasa inda take yace"mummy FAD ta zo nan?" Tace"no,ai sai ka bari mu gaisa" Hanun yasa a kai yace"mummy ba gan IMRANFAD ba" Mummy tace"ban gane" Yace"wallahi ba gan ta ba" Cikin tashin hankali tace "what?hijabi ta saka tace" muje mu duba cikin anguwa insha allahu za a gan ta" Wasa-wasa babu inda ba a duba ba amma ba labarin fadila gashi dare ya fara yi,IMRAN duk ya fita hayyacin shi kowa ya tausaya me Abba yace"toh bari muje station ayi report" Suna Barin gidan,IMRAN shima ya tashi mummy tace"ina kuma zaka ne?" Yace"zan kara dubawa ne" Tace"zauna ka huta ai mun duduba" Yace"no ummi bazan iya ba ina ji ajiki na FAD na niman taimako na" Ummi tace"bar shi yaje mu da muke nima ina muka gan Hutu" Mummy tace"wallahi hajiya tausayi yake bani,wanan wani irin jarabawa ne?" Tafiya yake yi yana duba lungu da sako na anguwan Yana kaiwa wani lungu inda yan shaye-shaye suke zama ya ji wani daga cikin su na cewa" baba ya kamata mu yi Sauri mu huta da yariyar nan tun kan a kama mu"da har zai wuce sai ya ji D'aya daga cikin su yace"ni dai ba ruwa na,kusan yar waye ne kuwa?yar gidan alhaji naira ne fa,ko Baku da labarin abinda aka yiwa su nazir da sani" D'aya yace"ai yanzu an ce bata da lafiya ka ga ba me ganew...."bai karasa maganar ba sakamako saukan mari da ya ji Jini ne ya fara fita daga bakin shi,ai sai IMRAN ya fara dukan su Ganin baza su iya da shi ba yasa sauran guduwa suka bar gurin,sheke shi yayi yace"ina take ?" Cikin azaba ya nuna me wai karamin d'aki,ture shi yayi ya shiga d'akin Ganin ta yayi zaune an d'aure ta gashi sun rufe mata baki da hanky,da gudu ya karasa inda take ya kwance ta tare da bude mata baki Abinda ya d'aga me hankali shine bats motsi Cikin tashi hankali yasa hanun dai-dai hancinta A fili yace"watoh sun yi using drugs ne suka kamata,jini ya gani gefen bakinta wanda ya tabbatar me sun duke ta D'aukan ta yayi ya fita da ita Su ummi na zaune da mummy sai kuka suke yi feena tace"mummy please Ku yi hakuri inshaallah za a gan ta" Shgowa IMRAN yayi da fadila a kafada da sauri suka mike Mummy tace"ina ka gan ta?kuma meya sameta" Beyi magana ba ya wuce d'akin shi,a gado ya kwantar da ita Su dai su ummi da mummy kallon ta shi suke Drawer ya bude ya ciro allura da drip Ruwan ya sama ta,sanan yayi mata allura domin ba karamin zafi jikinta yayi ba Bayan ya gama ya zauna kusa da ita ya fara shafa sumar kan ta Ummi na ganin haka tace"hajiya muje falo" Mummy tace"son ya kamata ka fad'a mana abinda ya faru" Shiru yayi kamar be jita ba a dole yana fushi da ummi dan duk laifin ta yake gani Ummi tace"hajiya barshi kawai ki San shi da zafin zuciya" Tace" toh muje a sanar da su alhaji an gan ta" Suna fita ya shafa fuskar fadila yace"sorry,Dan Allah ki gafarce ni,inshaallah bazan kara Barin ki ba" Haka yayi ta surutu shi kadai kamar me tabin hankali Mummy na kokarin kiran dadi sai ga Abba ya shigo Yace"hajiya Ku fito ga yan sands a yi musu bayani inda abin ya faru" Ummi tace"ai an ma ganta tana cikin sai dai kamar ba lafiya" Abba yace"nafisa kira mun IMRAN din" Feena tace"toh abba" IMRAN ne ya fito suka gaisa da yan sandan yayi musu bayanin komai Salati kawai kowa keyi,mummy ko kamar ta goya IMRAN jin kaunar shi take har zuciyarta domin ta yarda yana kaunar fadila sakani da Allah Daddy yace"IMRAN nagode Allah yayi ma albarka" Kallon yan sandan yayi yace"please kuyi make sure an kama su" Suka ce inshaallah za a kama su nan da awa 24 Bayan tafiyar yan sanda mummy tace"hajiya ni zan tafi" Tace"ki tsaya ki ci abinci mana" Tace"nagode nima zuwa zanyi in dafawa IMRAN best food d'in shi,zan aiko zahra dan nasan tun safe be ci komai ba" Ummi tace"ya kamata" Rakata tayi zuwa bakin gate Abba da daddy ko suka fita a mota d'aya Shiko zama yayi a gadin yana tunani Feena ne ta shiga ta fito da juice da cup Karasawa inda yake tayi ta zuba juice a cup ta mika me Amsa yayi yace" thanks ba tare da ya kalleta ba" Tace"me ke damun ka?kamata ai kayi farin ciki an gan IMRANFAD din ka ba wai ka zauna cikin damuwa ba" Murmushin takaici yayi yace"baza ki gane bane" Tace"menene akwai matsala ne? Yace"ya kamata IMRANFAD ta dawo tunanin ta,ko saboda irin haka dan nagode allah ya kiyaye ai da yanzu ai yi raping d'inta" Feena tace"toh amma kila inta dawo hankalinta baza ta so ka ba,in nine kai zan bari mu dawama haka" Yace"son da nike yiwa FAD bana wasa bane,shiyasa bana so mu gina rayuwa cikin karya nafi son ta soni tsakani da Allah" Fenna tace"toh Ku koma wajen likita toh mana" Yace"bari ma inkira aboki na"waya ya ciro yayi dialling noban Dr sageer bugu biyu ya d'auka Yace"Dr sageer ya aiki ne da farida" Dr sageer yace"aiki lafiya lay farida na nan kalau na baro ta a Cameron " Yace"ina kake yanzu na dai San kana Nigeria" Yace"eh ina yobe gobe zan koma da asuba" IMRAN yace"dama akan IMRAN FAD ne" Yace"har yanzu bata dawo tunanin ta ba?" Yace"eh wallahi shine nike so ka nema min mafita" Dr sageer yace"hanya d'aya ne shine ayi asata a mota a maimaita abuinda ya faru kafin ta manta komai ko kuma a sa Wanda tafi shakuwa dashi yanzu a mota abin ya faru a gaban ta" IMRAN yace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to IMRANFAD FANS GROUP 🅿4⃣1⃣&4⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim IMRAN yace"nagode zan yi iya kar kokari na in gan na dawo mata da tunanin ta" Dr sageer yace"good"sallama suka yi tare da kashe wayar Kallon feena yayi yace"ina niman taimakon ki" Tace" name fa?" Bayani yayi mata inda komai zai kasance Zaro ido tayi tace"gaskiya bazan iya ba akwai hatsari in wani abu ya same ka fa?" Yace"feena life is all about taking risk,zan iya yin komai dan fadila ta samu lafiya" Tace"OK" Yace"please kar ki fad'a ma su ummi,jibi zamu yi abun gobe zan nima ambulance da Dr bashir ke kuma zaki rike fadila sana in shiga mota zan samo trailer irin wamda ya buge mu da" Tace"OK Allah ya kai mu" Komawa d'aki yayi ya tarar da ita tana barci bayi ya shiga yayi alwala yana fitowa ya fara sallah mangrib bayan ya gama yai isha'i Komawa yayi ya zauna kusa da ita yana wasa da sumar kan ta A hankali ta fara bude idon ta har ta sauke su kan ta murmushi ya sakar mata Ai sai ta fashe da kuka tana bugun kirjin shi Yace"nasan kina fushi amma ki yi hakuri na tafi na bar ki,inshaallah ba zan kara ba" Kin daina bugun shi tayi,hakan yasa shi had'e bakin su ya fara kissing dan ya lura tana so Shiru tayi ta kara rungume shi,shi ma rungumeta yayi yace"muje ki yi wanka sai mu kwanta" D'aukar ta yayi zuwa bayi,bayan tube ta ya fara yi mata wanka yana cikin goga mata jiki tayi ihu yace"sorry sun dake ki ko?" Ita dai kallonshi take,tura shi tayi a bathtub sanan ta hawo jikin shi Kunna shower yayi ruwan na sauka a jikin su lamo tayi jikin shi tana dariya Murmushi yayi yace"FAD akwai son ruwa"soyyaya suka sha son ran su dan har ta saba da abubuwa da yake yi mata kuma tana so sosai Bayan sun gama ya fito da ita ya kwantar,batare da ya sa mata kaya ba towel ne kawai jikin su Kwanciya yayi ya rungumeta suka yi barci Washe gari ya shiryata cikin riga da wando irin kayan India nan rolling yayi mata shima irin kayan ya saka exactly irin na jikin ta babancin shine nata na mata ne shi na maza Hoto ya fara yi musu sai dariya takeyi yace"IMRANFAD kin yi kyau" Suna saukowa feena tace"wow what perfect couple" Ummi ko sake baki tayi tana kallonsu tace"IMRAN ta dawo dai-dai ne?"dan duk wanda ya gan fadila ba zai yi tunani tana da wani Matsala ba Yace"ah'a zamu leka office ne akwai aikin da zanyi ne" Ummi tace"OK Allah ya taimaka" Feena tace"muje waje in yi muku hoto" Yace"toh" Suna fita feena ta fara yi musu hoto Tace"bari nima in karaso muyi selfie mu uku"gefen IMRAN ta tsaya,ai fadila na ganin haka ta fara karan feena tana nuna ta da yasa Feena tace"oh ni wanan kishi fa?na hakura da selfie" A office aiki IMRAN keyi fadila na gefen shi Sai ga secretary ya zo yace "wata mata na niman shi" Yace"ya sunanta?" Yace"tace wai zubaida ne sunan ta" Yace"shigo da ita"amma yana mamakin me ya kawu zubys wajen shi Zubys na shigo ya had'e rai kamar bai taba dariya ba Nuna mata kuje yayi ta zauna Shiru tayi,ba magana shiko ganin tayi shiru yasa yace"in baki da abin cewa ki bar min office" Inda inda ta fara yi yace"na baki minti 10 kiyi magana" Tace"daman na zo ne in fad'a ma har yanzu ina sonka ka taimaka ka aure ni,please saboda kai na bar karatu na a India na dawo Nigeria" Dariyar rainin hankali yayi ganin yana dariya fadila ma ta fara dariya Kallonta zubys tayi ba karamin tsorata tayi da kyaunta ba Yace"ashe har ki mutu baza ki yi aure ba,ke a ganin ki ni wawa ne dan zan aure mara tarbiya kamar ke?ni mijin mace d'aya ce kuma ita ce FADILA" Tace"ka taimaka ko na biyu ne tun da matar ka ta haukac....." Tas tas kake ji saukan mari nuna ta da yatsa yayi yace"wallahi kika kara kiran matata mahaukaciya sai na karya ki biyu,dube ki fa ji gashin kan ki da fuskar ki duk kin penta shi a ce kina yar musulma kina saka attarch,wawiya Mara tarbiya in ba hauka ba ki baro yobe har kano niman namiji,Allah ya kiyaye in aure ki" Jawo fadila yayi kusa da shi yace"kalleta da kyau ita ce matata dan ni aka yi ta"fadila sai nuna zubys take da hanun tana girgiza kai alamun masifa Zubys tace"IMRAN sai na aure ka,ka rubuta ka ajiye" Shiko yace"wa zai aure tsohuwa irin ki?bar min office kafin isa a kore ki" Bayan tafiyar zubys ya tattara takardu ya bar office d'in Direct asibitin Dr basir yaje yayi me bays ni komai Dr bashir yace"eh hakan yayi" Wajen mai trailer yaje yayi yace"zaka yi ne kamar zaka kwashi mota ta amma kaji?" Yace"eh na gane ai" Yace"please ka kiyaye" Yace"toh" Mu had'u a byepass by 7:am Yace"toh oga"kudi ya Ciro mai yawa ya bashi Daga nan gida suka yi a ranar sun sha love Misalin karfe goma na dare IMRAN ya zaunar da fadila a cinyar shi yace"FAD please kar ki guje ni wallahi ina son ki bazan iya rayuwa babu ke ba"yayi maganar ne kamar zai yi kuka Had'e bakin su yayi ya fara kissing babu inda bai taba ba ranar a jikin ta saura kad'an ya afka mata kome ya tuna sai kuma ya bari Fingering d'inta ya fara yi har da su socking har ta kawo yace"hmmm FAD za a yi jaraba" Misallin karfe 7:am suka bar gidan da feena ba tare da sanin ummi ba Suna kaiwa byepass suka tarar ana jiran su ga ambulance ga Dr bashir da driver trailer IMRAN yace"alhadullilah a fara" Motar ya shiga,feena ta rike fadila Fadila na ganin ya shiga mota ta fara kokarin kwace kanta,amma feena ta rike ta da karfi IMRAN ya fara jan motar fadila sai kallon mortar take yi Driver ne ya fara tunkaro motar IMRAN Zaro ido fadila tayi kamar me tuna wani abu Gani tayi trailer zai kwashe motar IMRAN ai ihu tayi Tace "..... Gaskiya comment d'inku ya fara yi min kad'an,ko abar labarine beyi muku ba? Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest. Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS Group 1&2 🅿4⃣3⃣&4⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"IMRANFAD " A nan ta fad'i sumammiya,shiko jin ta kira sunan shi ai sai ya rude,sake juyawa yayi dan ya gan halin da take ciki Kafin ya kalli gaban shi har trailer ya karaso Da sauri ya koma gefen titi motar ta bugi wani ice,kan shine ya bugi starring motar jini ne ya fara zubowa a goshin shi Amma ko a jikin shi,da sauri ya fito a motar ya karasa inda take Da kanshi ya d'auke ta yasa a ambulance Feena tace"kana bleeding bari ayi treating ciwon tunda first aid box a ambulance" Yace"no,bani da lokacin nan" Direct emergency aka kai fadila,bayan anyi mata abinda ya da ce aka mayar da ita word Zama yayi kusa da ita,sai fad'uwa gaban shi keyi dan besan ya zata karbi maganar auren su ba Dr yace"zata tashi nan da awa hudu Ummi ne ta kira wayar feena tace"wai ina kuka ne?na kira IMRAN be d'aga ba" Feena tace"asibiti muke" Tace"subhanallah waye ba lafiya ne" Bayani komai feena tayi mata Ummi tace"toh gamu nan zuwa" Bayan minti 29 sai ummi da mummy sun shigo ward d'in Mummy ta tanke fuska,kallon IMRAN tayi da jini ya wanke ma fuska,da alama besan sun shigo ba Cikin jin haushin abinda yayi na sa rayuwar shi a hatsari yanzu da wani abu yasame shi fa? Karasawa tayi tace tashi juyowa yayi yace"mummy FAD zata tashi" Ganin fuskarta babu alamar wasa yace"mummy me ya same ki" Tace"tashi nace" Tashi yayi sai kawai ya ji jiri na d'ibar shi Wani wawan mari mummy ta ba shi Dafe kumatu yayi tace"a kan me zaka sa rayuwar ka a hatsari?kuma madadin ka je a yi maganin ciwon shine ka zauna a nan jini na wanke ka" Zaiyi magana tace"yi min shiru,hanunshi ta kama ta fita ita dai ummi babu abinda ya dame ta tunda yana lafiya,ita dai ta gan fadila ta bude ido Gaban Dr mummy ta kai IMRAN tace"Dr ka duba min shi" A gaban mummy Dr yayi dressing ciwon,yace"yana bukatan hutu" Mummy tace"tashi muje gida ka huta" Yace"no,mummy ba ina zani sai da fadila" Tace"bana son musu" Yace"mummy ki yi hakuri yau ba zan ji maganar ki ba" Barin d'akin yayi ya bar ta tsaya Ward din fadila ya koma ya zauna da bandage a kai kowa ya gan shi ya San yana cikin damuwa Bayan awa uku daddy ya shigo da daddy Daddy yace"IMRAN meyasa kake wasa da rayuwar ka ne?" Shiru yayi,shidai kallon fadila yake yi Bayan minti talatin da zuwan su abba A hankali fadila ta fara bude idonta suka sauka kan IMRAN Murmushi yayi mata,itako janye hanunta tayi daga nashi Kallon wuri ta fara yi tana hango ummi tace"lah ummi ashe kina nan ai dama nasan kin fisona" Ummi ta rungumeta tace"yar ummi sannu ya jiki?" Tace"da sauki wallahi jiya ne da zan d'auko feena a airport ina ciki tuki naji kamar an samin yaji a ido,nace roman reighns ya karbi tuki tun lokacin ba San inda Nike ba" Mummy ko kallon IMRAN take tana tausayin shi" Shiko jikin shi yayi mugun sanyi,cikin sanyi jiki yace"ya jikin?" Harararshi tayi tace"roman reighns ashe kai ma ka ji ciwo,shiyasa nace ka daina mugunta,mugu kawai" Shiru yayi mikewa yayi yace"mummy zanje gida in huta" Daddy yace"bari in kira likita ya duba ta" Dr na zuwa yace zasu iya tafiya gida komai yayi dai-dai Feena dai shiru tayi a ranta tace"dole inyi wani abu" IMRAN na kaiwa gida ya kwanta wayar shi ya bude yana kallon videos d'insu tuna irin soyyayar su ta jiya yayi Yace"why IMRANFAD meyasa zaki manta moment d'in mu?" Gidan mummy aka kai fadila tace"Abba ina fatan an fasa auren?" Daddy na so yayi magana Abba yace"je ciki ki huta zamu yi magana" Ciki ta shiga ta kwanta sai tana ji kamar she is in complete Tace"hanya zan iya kwana a nan gidan kuwa?ji nake kamar na bar wani abu a gidan" Shishina kayar jikin ta tayi ta lumshe ido tace"wanan ai tularen roman reighns ne,dadi wallahi sai dai shi d'an iska ne" Daddy yace"alhaji meyasa ka hana a sanar da fadila gaskiya?kasan halin fadila gomma a yi ta kare" Abba yace"so nike ta huta inta huta zan sanar da ita da kai na" Daddy yace"toh Allah ya taimaka Misalin karfe 9:pm feena taje d'akin IMRAN ta gan shi kwance ba lafiya Tace"ya kamata ka sanar da fadila gaskiyar labari in bata yarda ba a nuna mata videos ai kana da shaida da zai tabbatar mata kana son ta" Yace"feena soyyayar gaskiya bata bukatar shaida,please kar ki fad'a mata komai" Tace"toh" Fadila ko kasa barci tayi gidan mummy tace"gaskiya ni ba zan iya barci ba" Tashi tayi ta bi kofar baya ta bar gidan ba tare da sanin su mummy ba Tana zuwa direct d'akin ta taje ta gan feena kwance a gadonta tace... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans . pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest Dedicated to maryam Abdullahi 🅿4⃣5⃣&4⃣6⃣ Bismillahir Rahamanir Rahim Tace" me kike a d'aki na kuma ga d'akuna dayawa a gidan nan" Mamaki ne ya kama feena dan batayi expecting ganin ta a wanan lokacin ba Cikin mamaki tace"me ya kawo ki a wanan lokacin?" Zama tayi a bakin gado tace"wallahi kasa barci nayi ji nake kamar na manta abu a nan gidan" Feena tace"hmmm" Tace"miye na hmmm kuma" Feena tace"bakomai wallahi bayi ta shiga tayi wanka tana fitowa ta kwanta Sai juyi take yi a gado feena tace"yaya haka kuma kina ture in" Tace"wallahy kasa barci nayi,please ki rugume ni ko zanyi barci" Feena tace"ni?rufa min asiri wallahi je mijin ki ya rugume ki tunda shi ya saba miki" Tace"me kika ce?" Feena tace"ba komai" Dabara ne ya zo ma feena a ranta tace"bari in gwada FAD" A fili kuma tace"FAD gobe zaki raka ni wajen tela zan anko dinki" Fadila tace"anko din waye?ke dai akwai zuwa biki" Tace"ai bikin na gida ne,bikin yaya IMRAN ne fa" A zabure fadila ta tashi ta zauna tace"what? Wani yaya IMRAN" Tace"yaya IMRAN d'in ummi mana" Tace"ya na gan kina zufa ga sanyi a/c" Kwanciya tayi ba tare da tayi magana ba bata san dalili daya sa zuciyar ke zafi ba A ranan bata iya barci ba,IMRAN ma haka domin wani zazzabi mai zafi ne ya rufe shi tunanin FAD yake yi wayar shi ya d'auka ya fara kallon video da hotunan su Yace"IMRANFAD please come back to me,I can live without you" Itako ganin ta kasa barci yasa ta d'auro alwala ta fara nafila, Washe gari daddy ne zaune a dining yace"hajiya kira min fadila muyi hira naji kewar ta Tace"toh bari in duba ko ta tashi" Dawowa tayi tace"alhaji bata d'aki" Yace"ban gane bata d'aki ba" Tace"wallahi bata nan ba mamaki ta tafi gidan ummi" Rai b'ace daddy yace"hajiya meyasa kin fiye sakaci ne,yariyar nan tana da uwa amma sai tayi ta yawo kamar marainiya,ni ban hana ta zuwa gidan ba asalima da nan da can duk d'aya ne,amma meyasa sai ta saci hanya babu wanda yasani" Tace"ai fadila ne kamar bera baka San in lokacin da ta fita" A fusace yace"ai laifin ki ne,saboda baki nuna mata so,baki jan ta a jiki,da anyi magana kice kina jin kunyar yar fari wallahi komai fadila take yi kema kina da laifi saboda baki tabs zama kin tambaye ta matsalarta ba ko ance miki komai ne zata iya fad'awa hajiya fati,yariyar kima na gudun ki,wai ke a dole Fulani"fad'a yayi sosai karshe ya kare a nasiha (Iyaye ya kamata mu rika jan yaran mu a jiki,most expercially yara mata saboda sun fi bukatar kulawa,hakan zai ssa suyi ta sanar da kai sirrin su daga nan sai ki bata shawara,ba wani zai gyra miki yaranki ba ke da kanki zaki gyra su,amma yanzu sai ka gan uwa wai tana kunyar yar ta,saboda wani dalilin banza,please mu gyra) Mummy tace"yi hakuri alhaji zan gyra" Bayan sati d'aya da samun lafiyar fadila Cikin kwanakin nan ba karamin wahala da kewar fadila IMRAN yayi ba domin baya iya barci abinci ma da k'yar yake ci Itama a nata bangaren haka ne ta rasa dalili da yasa bata da walwala kuma bata iya barci komai wahala yake yi mata Kwana na takwas Abba ya tara su a falonshi Bayan ya bude taro da addu'a yace"fadila zo ki zauna kusa da Abba ki" Dariya tayi tace"toh Abba fadila" Ummi ko sai kallon su take a ranta tace"ai fadila sai da lallashi" Shiko IMRAN gaban shi sai fadiwa yake Abba yace"bakomai yasa na tara Ku ba illa in sanarwa fadila abinda bata Sani ba,fadila da kika yi hatsari da kwana biyu na d'aura miki aure da IMRAN,saboda nasan na isa dake kuma baza ki bani kunya ba" Kallonshi tayi tace"wani IMRAN?" Yace"IMRAN dai d'an na kuma yaya ki" Tace"ka ce roman reighns zanyi sauri ganewa" Abba yace"eh shi" Bata yi magana ba tayi shiru Wanda hakan ba karamin mamaki ya ba kowa dake falon ba,domin fuskarta ba yabo ba fallasa Kallonta IMRAN yayi suna hada ido ta galla me harara Abba ko ba karamin dadi ya ji ba da tayi shiru ba hakan na Nina ta d'auke shi uba kenan Yace"Allah yayi miki albarka yar Abba" Tace "amin" Yace"ki fara shiri nan da wata d'aya zaku koma yobe dan IMRAN ya kula da kasuwanci na na can kuma daddy ya bude me asibiti a can" Tace"toh Allah ya kai mu Abba" Yace"Allah yayi muku albarka ya baku zuri'a masu albarka,zaku iya tafiya" Tashi tayi ta haye sama,ummi tace"Abba ya kamata a yi sha'ani kafin ta tare ko?" Yace"eh haka yayi ko nawa ake bukata a fad'a mun" Ummi tace"IMRAN Dan Allah ka rike ta sakani da allah " Yace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿4⃣7⃣&4⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim. Yace"inshaallah za rike ta tsani da Allah yayi muku albarka" Yace"amin ummi" Bayan fadila ta bar falon d'akin ta ta Shiga direct Ta kwanta can kuma sai ta d'auki wayarta watsaap ta shiga ta fara duba sakonin tana gamawa har zata fita a watsaap sai kuma ta shiga status na feena ta fara gani Tace"feena akwai son sa status bari muga wane tasa yau" Tana dannawa sai kawai ta gan hoton ta da IMRAN da kaya iri d'aya feena ta rubuta couples of the year Zaro ido tayi har da goge wa tace"yaushe nayi hotonan ban sani ba" Video ne ya fara loading sai kawai ta gan ta da IMRAN cikin ruwa suna wasa har da kiss abin da yafi d'aure mata kai shine ta bashi had'i kai Cigaba tayi da kallo Wanda duk hotunan su ne Wayar feena ta dauko dan ta duba amma tasa pattern Tace"ina da tamboyoyi wanda feena ne da roman reghins zasu amsa" Tashi tayi taje d'akin shi,amma baya nan wardrobe ta fara dubawa Kayar da ta suka yi hoto ta fara gani Rike kayar tayi tana kallo kamar me tuna wani abu Wani teddy ta hango ai sai ta rike kai,zama tayi bakin gado still hanunta na kai Can sai na gan tayi murmushi bayi ta shiga ta tsaya tana kallon wuri Wayar IMRAN ne yayi kara juyawa tayi ta gan wayar a caji D'aukawa tayi tana ta gan hoton su a screen tsayawa tayi tana kallon hoton dannawa tayi sai ya nuna mata enter pin Tunani ta tsayayi sai kawai tayi entering IMRANFAD ai sai waya ya bude Video ta shiga ta fara kallo, nidai ganin ta nayi tana murmushi wani wuri kuma dariya wani wuri kuma sa in gan ta kulle fuska da tafin hanun Tana cikin kallo ta ji motsin mutum da sauri take ta ajiye wayar Shigowa ya gan ta tana shirin fita hanunta ya kama yace"IMRANFAD please zauna we have to talk" Hararar shi tayi tace"there is nothing to talk about" Hanunta ya d'aura a kirjin shi,da sauri ta kalleshi jin India zuciyar shi ke bugawa da sauri yace"can you fell the heart beat my wife,please stop punishing me" Dakewa tayi ta fisge hanunta ta bar d'akin Tana komawa nasu d'akin ta tarar da feena ta fito wanka Tace"feena please meya faru bayan accident d'ina Dan Allah ki sanar dani naga status d'inki" Labarin komai feena ta bata tace"you lost your memory for 8 good month,yaya IMRAN kadai kike yarda da"komai sanda feena ta fad'a mata ta kare dacewa in other to bring your memory back Yaya IMRAN yayi risky life d'inshi Tace"yayi risky life d'inshi fa kika ce how?"bayani feena tayi mata Tace"offense noban 4" Feena tace" me kika ce?" Tace"ba komai" Da dare kasa barci tayi shima haka Yace"gaskiya bazan iya hakuri ba yau" Tashi yayi ya zo d'akin ta,tana jin kamshin tularen shi ta rufe ido kamar mai barci Wayar shi ya haska ya ganta karshen gado ai beyi wata-wata ba ya d'auke ta zuwa d'akin shi Kwantar da ita yayi,shima kwatawa yayi ya rungumeta a tare suka sauke ajiyar zuciyar Shafa ta ya fara yi tana jin shi amma tayi kamar me barci A ranan barci suka yi hankali kwance da asuba yaje masallaci ya dawo ya kwanta suka cigaba da barci,domin ita tana fashin sallah Sai 9:am ta farka ganin shi tayi gaban mirrow yana drying kai da towel d'aure a kugu shi alamun ya fito daga wanka Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to PHENA PINKLY FANS GROUP 🅿4⃣9⃣&5⃣0⃣ Bismillahir Ramahnir Rahim Kallon agogo tayi ta gan 9:11 zaro ido tayi tace"I can believe nayi barci har 9 yau"a ranta tayi maganar Juyowa yayi yace"good morning love" Hararrashi tayi tace"ya akayi na kwana nan d'akin?" Sosa keya yayi ya karaso ya zauna a bakin gado yace"ai aljani nan na rana nan ya d'auko ki" Tace"meyasa kai d'an iska ne...."ka fin ta karasa ya had'e bakin su wuri d'aya,kissing d'inta yake yi san ransa kuma ta bashi had'i kai Har ya fara kai hanun kirjin ta,tayi saurin tureshi Tace"nifa bani son iskanci meya haka ne?" Kallonta yayi yana tunani a ran shi yace"me yariyar nan ke nufi ne?" (Nima maman noorul hudah tambayar da ke rai na kenan) Ture shi tayi ta sauka a gadon bayi ta shiga tayi brush da wanka ta fito da d'an guntun towel tana ganin shi ta koma ciki da gudu,duk a zaton ta ya fita ne Murmushi yayi yace"wani dare ne Jan mage be gani ba?in zaki fito ki fito yariya"yana fad'i haka ya bar d'akin Fitowa tayi ta shirya cikin doguwar riga gown Falo ummi taje ta tarar da feena zaune sai rubuce rubuce take Tace"feena ya dai?me kike yi ne haka?" Feena tace"wallahi event nike sarawa kisan jibi ne dinner Ku da yaya IMRAN" Zama tayi tace"ok dame dame za a yi ne?" Feena tace"dinner walima da reception yau ma baki zasu fara sauka" Tace"ok" Mamaki ne ya kama feena dan bata yi samanin haka daga gareta ba Ummi ne ta zo tace"fadila yau mai gyran jiki nan zata zo gashi bamu da lokaci,mun yi waya da mai design ta hanya za zo tayi miki design da kitso please ki zauna ayi miki kitso nan rabon ki da kitso har na manta" Tace"ummi kar ki damu nima ina son in yi kitso"ba karamin mamaki ta ba ummi,ummi tace"fadila kina kafiya ko?" Tace"kalau nike" Ummi tace"ko kin manta tunanin ki ne kuma?" Tace"no ummi me kika gani" Tace"fadila ba lafiya ba,ai tun da Abba yayi miki bayani jiya naga ba ta mana da hankali ba nasan ba lafiya ba" Murmushi tayi tace"lafiyata kalau ummi" Abba ne zaune a falon daddy yace"ai jiya nayiwa fadila bayanin komai,amma abin da ya bani mamaki shine bata ta da hankalinta ba,ko musu bata yi ba,duk da ma musu bai taba shiga tsakanina da ita ba" Daddy yace"hmmm ai dama fadila bata yin musu sai dai fa in kayi mata magana zata nuna ma ta ji amma tana barin wurin abinda ke zuciyarta shi zata aikata,amma nima nayi matukar mamaki da bata ta da hankalin ta da namu ba" Abba yace"bana jin za a samu matsala" Daddy yace"toh yaushe zata tare" Abba yace"cikin satin nan,gobe ma na ji wai zasu yi dinner" Daddy yace"Allah ya taimaka" Abba yace"ai hajiya tayi wa hajiya maryam bayanin inda bikin zai kasance" Yace"toh" Bayan tafiyar Abba daddy ya kira fadila a waya yace"zo gida ina jiran ki" Tace"toh daddy gani nan zuwa" Kallon mai design tayi tace"please bani minti talatin" Mai design tace"toh hajiya" A falon shi ta sameshi tace"ina kwana daddy" Murmushi yayi yace"yar baba haka ake yi sai dai kawai muji kin gudu?toh zo ki zauna kusa da daddy" Murmushi tayi tace"daddy ba guduwa nayi ba" Yace"toh ai na gan ki bi miji ne ba sallama"yayi maganar cikin zolaya Rufe fuska tayi tace"daddy wallahi kana bani kunya" Bayan ta zauna daddy yace"fadila Allah yayi miki albarka!allah yayi, miki alabarka!!Allah yayi miki alabarka!!!" Tace"amin daddy" Yace"ina son ki bi duniya a hankali,ina sane da rashin kula da mummy keyi a kanki,kiyi hakuri tana sonki amma na rasa gane wanan wani iri al'ada ne kin san fulani haka suke abin da ke bani mamaki shine tayi karatu" Kuka fadila ta fara yi daddy yace"subhanaallah meya faru?" Tace"daddy wallahi mummy bata damu dani ba,bata tsayawa muyi hira shiyasa nike tafiya ta gidan ummi ,ummi na hira dani har in kwanta jikinta,kuma bata son ganina a damuwa" Yace"yi hakuri kin ji,yanzu me kike bukata?" Tace"ba komai daddy" Yace"nasan alhaji ya gama komai amma ai a masayina na ubanki ya kamata nima nayi miki wani Abu" Tace"Abba akwai kudi a account dina,in ina bukata zanyi ma magana" Yace"toh". Tace"daddy alfarma nike nima" Yace"inaji" Tace"so nike ayi football day" Yace"ya ake yin shi?" Tace"ranar amarya da ango zasu sa Jersey sai a buga kwallo" Haushi ne ya kama daddy yace"toh jira ni" Tace"toh" Sama ya hawo sai gashi ya dawo da dorina Tana ganin shi ta ruga da gudu tana dariya Yace"ki tsaya mana yariya ke nan ba azama da ita sai ta b'ata ma mutane rai" Direct part d'in mummy ta shiga mummy tace" ke ya haka?" Tace"daddy ne ya biyo ni" Mummy tace"zo ki zauna zama tayi Mummy tace"fadila ki rike IMRAN hannu biyu ban yarda ki b'ata mai rai ba,kuma in kika kashe aure ki kar kima ce zaki dawo nan domin sai na sine miki" Tace"mummy na gan alama ki fi son IMRAN a kai na kar ki jawo me" Mummy tace"me zan jawo me?" Tace"wulakanci a wurina" Mummy ta bugi bakinta ai da sauri ta mike tace "bari in bar muku gida sai kuyi ta dukan mutum Tana dawowa aka yi mata kanana kitso da lafiyaye design ba karamin kyau tayi ba,mutane sai yabawa suke yi IMRAN ne ya shigo da photographer feena tace kefa ake jira photographa ya zo Tace"ok" A gurguje taje tayi wanka ta fito mai make up ta fara aikin ta Feena tace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest Dedicated to ANTY RABI HUSSAINI (hasanata)Allah ya,bar mu tare 🅿5⃣1⃣&5⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Feena tace"kinyi kyau muje garden" Tana fita ta tarar da IMRAN zaune da photographa Feena tace"sai a fara"suna tsayawa feena tace" perfect match domin ba karamin kyau suka yi ba" Fadila tasa Arabian gown tayi rolling,shikuma jallabiya Hotuna akayi musu IMRAN sai rungumeta yake bata ce komai ba. Ana gamawa feena tace"bari Ku canja kaya" Shiga ciki suka yi this time atampa ne jikin fadila shi yaddi ne mai laushi jikin shi kalar atampa Haka suke ta hotuna,sai canja baground akeyi suyi da English dress,suyi da India dress Feena tace"na gaji" Fadila tace"ai ba gama ba" Feena tace "an gama mana" Tace"ai bamu yi da Jersey ba" Da sauri IMRAN ya kalleta,ta harare shi. Feena tace"fadila miye haka ne?" Tace"ko ayi da Jersey ko in fasa zuwa dinner" IMRAN yace"wallahi baki isa ba" Ganin zata yi me rashin kunya yace"ko ki shige ciki ko in miki shegen duka" Tace"hmm kana taba ni za a ga ba dai-dai ba" Yace"hmmm yariyar nan ta raina ni,dan ina raga mata" Karasawa yayi inda take yace"zaki shige ko sai na shigar da ke?" Tace"zan shige amma sai na rama" Washe gari da safe suka koma gidan mumm gidan cike yake da jama'a d'aki aka warewa mai gyran jiki a gidan ba laifi tana aikin ta Misalin karfe 10:am akayi walima,anyi wazi mai shiga jiki fadila har da kuka Da misalin karfe 9:pm aka shirya fadila cikin wata shegiyar orange colour gown tayi masifar yin kyau Shiko cikin black suit rigar ciki orange sai dai mu ce WOW match from heaven loxl Har kofar gidan ummi aka zo da mota d'aukar fadila Motar da IMRAN ke ciki aka saka fadila Kallonta yake yi yace"IMRANFAD ba gaisuwa ne" Murgud'a me baki tayi yace"wallahi sai na sha bakin nan" Had'e bakin su yayi ya fara sosa ai sai ya fara loosing control abokin shi ne da ke ma zauni driver,yayi gyra murya da sauri fadila ta ture shi Shiko mamakin inda take bashi had'i kai yake,idon shi sun canja kala Suna isa hall feena ta bude mata kofa,kallonta tayi tace"ya naga jan bakin ki ya goge" Kallon IMRAN tayi shiko ya kashe mata ido Feena tace"munafukai suna so suna kaiwa kasuwa" A ran ta yayi maganar a fili kuma tace"bari a kira make up artist ta gyra miki" Wayar IMRAN ne yayi kara yana dubawa ya gan Dr sageer ne Yace"sageer bala da kirki a ce kana best friend dina baka zo biki na ba"Dr sageer yace "iam sorry wallahi bana kasar ina Cameroon ne cikin farida ne yayi girma kuma akwai complications shiyasa ba son barin ta ita kadan Tace"ok no prob" Nan fa aka fara kiran amarya da ango Rike hanun ta yayi suka shiga hall d'in Masu hoto sai kashewa suke, masu videos yan jarida da sauransu Zama suka yi aka fara program Nan na hango FARHAN da salim na(EESHA)sai RAYHAN da Abdul da sultan da Mahmud na littafin (IKLAS)a table d'aya Gefen mata kuma EESHA ne da Rabi na littafin (EESHA)sai IKLAS da MInal,sai Islam Na littafin IKLAS)duk sun sha orange lace kowa da gyalle amm EESHA ce kada'i da hijab har kasa IKLAS tace"anty kina b'ata mana show kullum cikin hijabi sai ka ce matar liman Rabi tace"hmm bari yaya farhan ya ji ki ai shine sarki kishi duniya" EESHA tace"toh sa idawa ina ruwan Ku?" Rabi tace" a ce yara biyar amma mutum be bar kishi ba" Kiran da a kayi wa amarya da ango ne ya katse musu hira su Mc yace"amarya da ango su yi rawa,nan dai suka fara takawa said linki ake yi musu Daga karshe suka yanka cake tare da ciyar da junan su,aka rufe taro da addu'a kowa ya watse Suna fitowa IMRAN yace"R M D ina zuwa kuma? Rayhan yace"hotel zamu koma" IMRAN yace"sai ka ce baki ga wuri a gida" Dan Allah Ku zo muje ga mota can" Farhan yace"wallahi ban zuwa ni bana iya barci batare da matata ba" Sultan yace"ai kasan shegen naci ne da shi kamar gum" EESHA ko ana fitowa tace"IKLAS mu gudu muje gida mummy mu kwana mubi motar su feena" IMRAN yace"ai farsha sun dade da tafiya suna gidan ummi" Misalin karfe 12:am IMRAN ya ajiye fadila a gida har zata fita ya rike mata hanun Yace"FAD please ki taimaka ki fad'a min matsayi na a zuciyar ki" Tace"Saudi me kake ai daga jibi zan fara baka mamaki a ranar zaka San matsayi ka a zuciyata,ina da tambayoyi ka tabbatar ka tanadi amsoshin su" Gaban shine ya fad'i cikin fad'iwar gaba Yace....... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿5⃣3⃣&5⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"please FAD kar ki guje ni bazan iya rayuwa babu ke ba" Ture shi tayi ta fita a mota,tunani yace"ko mai zata yi jibi?"wani zuciya yace' koma menene ba abu mai kyau bane"jikin shi a matukar sanyaye ya bar gidan Direct d'aki ta shiga nan ta tarar da su EESHA Sai cewa ake amar baki laifi Minal tace"toh zauna a baki lecture" Tace"ina zuwa bari inyi wanka" Bayi ta shiga tayi wanka tana fitowa ta zauna EESHA tace"shi aure da kike gani babu komai cikinta Sai hakuri,ki zama mai nunawa mijinki so da hakuri da yanayi da yake ciki,misali yau zaku ci mai dadi gobe mara dadi ana so ki hakura da talaucin shi har Allah ya kawo muku sauki, Na biyu:ana so ki zama me tattalin dukiyar mijinki,banda albazaranci dayawa mata suna da wanan hali na albarzaci most especially a kan abinci,sai ka gan mace ta dafa abinci daya su kasa cinyewa masadin ta bawa almajiri saura sai ta zubar toh wanan ba hali mai kyau bane please mu kiyaye Na uku:ki zama mai biyyaya ki guji duk wani abu da zai b'ata mai rai Na hudu ki zama mai matukar ganewa,ki dunga lura da yanayin da mijinki ke ciki kafi kiyi me magana Na biyar ki zama mai ibada,wasu mata zaki gan Suna da ibada amma da zarar suyi aure sai su basar,yana da kyau ko so biyu a sati ki tashi mijinki ki da dare kuyi nafila" Bari mu koma abinda ke raya soyyaya Na farko ki zama mai safta,kullum ki kasance cikin ado,hakan zai sa ko a ko ina yake zaiyi ta tuna ki Na biyu:ki zama mai matukar nunawa mijinki so ki cire kunya dan wallahi in baki yi me wata zata yi me a wake,Allah dai ya raba mazajen mu da matan banza (amin) Karki yarda ki nuna me kasawar ki a gado kullum ki zauna cikin shiri,ki nime shi ba sai ya nime ki ba,dayawa mata suna ganin su fara nunawa namiji sha'war su abin kunya ne, hakan ba dai-dai bane please mu gyra"haka dai suka cigaba da bata shawara da zai amfane ta,karshe dai suka koma hira 'Bangaren IMRAN kuwa yana komawa gida ya kwanta Farhan yace"ya haka kai da kake ango kayi wani jigum" Rayhan yace"kila yana tunanin amaryar sa ne" Farhan yace"IMRAN kana da hakuri,ka bar matar ka tasa wanan kayar" Salim yace"gaskiya yaya ka fiya kishi" Sultan yace"yara sun girma amma mutum sai kishi siya" Shidai AMEER bai ce komai ba,da gani miskili ne sosai Abdul yace"AMEER meyasa baka fita da matar ka?baka ma san asanta" AMEEER ya yatmusa fuska yace"Allah ya kiyaye wanan yar kauyen"(hmmm domin jin labarin AMEER Ku biyo ni a littafi na nagaba mai suna AMEER) Shi dai IMRAN shiru yayi bai ce komai ba Mahmud yace"ka dai bi yar mutane a hankali da nasan zaka yi jaraba Dr IMRAN " Washe gari da aka yi reception daga nan aka kai fadila sabon gidan ta bayan anyi mata nasiha mai shiga jiki,sai kuka take yi Shi dai IMRAN bashi da walwala dan be san me zai tarar ba Ana kaita kowa ya watse Misalin karfe 9:pm IMRAN ya shigo tare da AMEER Fitowa tayi cikin katon hijabi bayan sun gaisa yayi musu nasiha da addu'a sanan ya salame su IMRAN yace"FAD bari in kaishi hotel zan dawo nan da minti 30" Tace"toh,amma kar ka manta da amsoshin tambayata" Suna fita ta shige d'aki tayi wanka ta saka wata arniyar bakin gown wanda bashi da hanun dogo ne amma an saga har cinya Gaban mirrow ta zauna tayi kwalliya,headban tasa a kai ta wasu kitson ta baya sanan ta feshe jikinta da tulare lungu da sako har da Wanda ummi ta bata a karamin kwalba Tunawa tayi ummi ta bata wani garin magani tace tasha da madara kafin ta kwanta Kasa ta sauko ta d'auki madarar peak ta juye a Kofi magani ta juye ta shaye tas Sanan ta dawo falo ta zauna ta had'e kafafu Zaman ta da minti 10 sai ga IMRAN ya shigo da sallama Kamewa yayi ganin kwalyar ta ba karamin kyau tayi me ba Tana gani shi ta tashi da gudu taje ta rungumeshi Ajiyar zuciya ya sauke tare da mamakinta Rungumeta yayi gam har ya zai fara kissing nata Tace"not now sai ka amsamin tambayoyi na" Yace"..... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿5⃣5⃣&,5⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"IMRANFAD menene please karki ce baki sona" Tace"zo ka zauna" Zama suka yi ta kalleshi tace"meyasa kake tunanin bana sonka?" Shiru yayi tace"ka taba ji nace bana sonka ne" Yace"no,amma kina nuna min alamar haka" Tace"IMRANFAD kayi min laifi"tayi maganar tana kallon kwayar idon shi Zaro ido yayi yace"me nayi?" Wani memo ta fito da shi ta nuna me Tace"IMRANFAD na dade da fara sonka tun ina da shekara goma a duniya,tun ban san menene so ba" Yace"ina kika sami wanan memo?" Tace"is not important, what matters is sanadiyar wanan memo na gano irin son da kake yi min" Yace"ya akayi kika fara sona?" Tace"ranar birthday dina na ten years ummi ta aike ni d'akin ka na d'ako mata abu a d'aki ka,ina shiga na gan dakin ko ina zagaye da hotu na da kai,mamaki ne ya kama ni nace"toh waye wanan me kama da ummi?a ranar banyi komai ba ina fita na tambayi ummi waye kai dan ban taba jin sunyi hira ka ba" Ummi tace"ai kai d'an ka ne kana India karatu" Nace"toh ummi meyasa na ganshi dani a photo?" Tace"ai yana ji dake, kisan shi sai dai ki manta da shine Dan ya tafi tun kina 5 years"labarin shakuwar mu taba ni Amma ban san abinda yasa na kasa sukuni ba Kawai sai na koma d'akin na fara bincike har na gan wanan memo wanda cike yake da labarin rayuwar da muka yi a baya inda ka tafi da fushi na akan na zauna kafar Dr sageer Haka kawai naji ina son ganin ka na rasa dalili,d'aukar littafin nayi kullum sai na karanta,toh a lokacin ban gane soyyaya bace sanda nakai shekara goma sha biyar Nan naje na tambayi ummi yaushe zaka dawo Tace"nan da shekara uku" Nace"ummi amma ai kince shekara bakwai zai yi amma yanzu shekarar shi goma kenan" Tace"aiki ka samu,sai ka cigaba da karatu kuma" Maganar nan ba karamin b'ata min rai yayi ba Kawai sai na d'auka ka manta ni ne,ko kuma ka samu wata,Dan kana sona da ka dawo ka gan ni,da ko a waya ne da ka nime ni,a ranar nayi alkawari cire ka a raina,amma kasar zuciyata cike yake da soyyayar ka,tambayata a nan meyasa baka nime ni ba kuma ko hutu baka dawowa?" Ajiyar zuciya ya sauke yace"nayi haka ne dan ki samu kiyi karatu,nayi hakan ne dan dana dawo muyi aure,nayi hakan ne FAD dan ina mutuwar sonki,nayi yarda da aiki ne dan in nime na kaina bawai inyi ta takama da kudin abba ba nayi hakan ne dan ki ci zafa na" Tace"IMRANFAD wanan son da kake yi min yayi yawa" Yace"ke ce weakness d'ina,kece kaddarata ta,amma meyasa kike kwallo ga uban rashi kunya" Tace"a lokacin da na gama secondary school daddy ya so in je lodon amma sai na tuna da abinda ka rubuta Cewa"baka son inyi karatun da ya wuce secondary,toh dama ina da sha'war kwallo,a school ma nike cin Kofi,sai kawai na fara bin filin kwallo har muka zama abokai da nazir" Tace"amma meyasa kayi risking life d'inka dan kawai inyi regaining memory d'ina?" Yace"because I need the real fadila" Tace"da wani abu ya same ka ya kake so nayi?" Murmushi yayi yace"ina sonki ina so in rayu dake har karshe rayuwata Tace"nima haka" Yace"........ Maman, Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS 🅿5⃣7⃣&5⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"amma waya gaya miki abubuwa da suka faru da baki da lafiya?" Tace"a ranar da Abba ya fad'a min munyi aure da na dawo d'aki sai na shiga watsaap hotunan mu na gani a status din feena d'akin ka naje na d'auki wayar ka nan nayi ta ganin videos" Yace"amm........." Katseshi tayi da shhhhh ta sa babban yatsan ta a lips d'in shi Tace"kar ka damu da bayani ina son ka mijina" Yace"amma kin hakura da kwallo ko,wallahi bani so" Murguda me baki tayi tace"ai ni ina so" Yace"wallahi baki isa ba" Shinshina wuyar ta ya fara yi yana kissing d'inta Tureshi tayi tace"nifa yunwa nike ji,sai ka ta wani yamusa mutum ban so" Yace"wallahi karya kike yi,ke da kanki kike yi da" Rufe fuska tayi tace"ni dai ba ruwana karka yi min sharri" Yace"Ashe kina da kunya"jawo leda ya ciro gasashiyar kaza yace"IMRANFAND pls d'auko plate a kitchen" Tace"toh" Plate ta d'auko ta saka kazar tace"my IMRAN gidan nan tayi kyau" Yace"nakine ai dole ta kasance mai kyau" Bayan sun cin sun koshi ta tattara wurin ta kwashi plate ta kai kicin Shiko mamaki yake ji yake kamar mafarki Zama tayi a 1seater yace"FAD pls zo ki zauna kusa dani" Babu mutsu ta tashi,nuna mata cinya shi yayi ya ta zauna Yace"FAD yau ina so ki nuna min irin son da kike yi min,ina so insa wacece FAD" Gabanta ne ya fad'i zatayi magana yace"shhhh banason musu wallahi yau bazan iya hakura ba" D'aukar ta yayi ya haura sama d'akin part d'in shi ya kaita yace"IMRANFAD muje ki tayani wanna" Tace"je kayi ni nayi nawa ko" Yace"no zaki sake" Zuwa yayi zai cire mata riga da sauri ta rike Tace"wai meyasa Ku maza baku da kunya ne?sai kuyi ta yiwa mutane iskanci" Buge mata baki yayi yace"yau zaki gan iskanci nan da kike gudu shi zamu yi" Cire mata rigar yayi ya rage ta da underwear daukar ta yayi zuwa bayi Wanka sukayi nan ma sanda aka sha love alwala sukayi Suna fitowa suka yi nafilla addu'a IMRAN yayi musu bayan su gama IMRAN ya nade dadduma ya ajiye gefe Towel ya mika mata yace"cire dogon rigar nan" Bats yi musu ba ta cire ta d'aura towel Rungumota yayi ta baya ya shafa kitso ta yace"wa yayi miki?ban taba gani kinyi kitso ba" Tace"ummmi ne ta kira ta,kuma nayi dan nagan kana son kitso na gani a diary d'inka" Lumshe ido yayi ya kuma bude su,juyo da ita yayi ya fara,aikin nashi,kuma tana mayar me da martani Kwantar da ita yayi ya cire towel d'in jikinta ya fara wasa da dukiyar Fulani ta Nishi yake kamar wanda ya je gona, shi cire towel din jikin shi yayi Ganin abin ya fara wuce Gina da iri yasa ta fara ture shi tana kuka sai bugun shi takeyi Shiko baya ji Dan ya gama fita hayyacin shi Yace"please baby ki nasu kar inji.miki ciwo" Tace"yaya dan Allah kayi hakuri natuba" Yace"kadan zanyi na minti 20" Magiya takeyi amma be saurareta ba hanya kawai yake nima Yana shigar ta,tayi ihu,shima ihun yayi idonshi a rufe Tace"na mutu yaya dan allah ka cire inba haka ba zan mutu" Yace"my FAD kin kashe ni,wallahi akwai dadi"tana kukan zafi yana kukan dadi Tun muryar ta na fita har ya zo baya fita Shiko bai ma san inda yake ba saboda daddy sanda ya tabbatar ya samu gamsuwa ya sauka Shafa kanta yayi yace"Allah yayi miki albarka,yau kin bani farin ciki,ni kuma nayi miki alkawarin kare mutuncin ki ke kadai ne matan IMRAN,ke kadai ne zaki San wanan sirrin nawa,inshaa allahu babu wata mace da zan kalla balle har in kusance ta,wanan sirri ki ne ke kadai" Kuka ta fashe dashi tace"ni ka mayar dani wajen ummi mugu kawai" Taba cikin ta yayi yaji shi da zafi Dan nan danan zazzabi ya rufeta Yace"subhanaallah kina da fever" Tashi yayi ya d'auko allura na pain kille yayi ma Bayi ya shiga ya Dino ruwa a ruba da karamin towel ya fara matse mata jiki Da k'yar barcin wahala ya kwasheta Bayan sati biyu sosai fadila ke fama da zazzabi kuma IMRAN be kara taba ta ba Yau da dare ya suna kwance ya fara shafa ta Tace"yaya da zafi fa" Yace"yau ba zai miki zafi ba trust me"bata yi magana ba Yau ma ta ji zafi amma ba sosai ba sai dai ba karamin dadin abun ta ji ba IMRAN yace"..... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿6⃣1⃣&6⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren mummy ko kewar fadila ta dameta,daurewa kawai takeyi Daddy yace"toh kirata mana a waya ku gaisa" Tace"zan kirata inshaallah" Ummi ko kullum suke waya da fadila" 'Bangaren zubys kuwa kullum cikin bin malamai da bokaye abin haushi ma yanzu har da mahaifiyarta Zee ko har ta fara gajiya domin duk bokan da malamai da ta sani sun yi iya kokarin su amma ba nasara Yanzu ma zubys ne zaune da zee a d'akin ta Zubys tace"har yanzu na kasa cin galaba a kan yariyar nan" zee tace"toh ki hakura mana nima na gaji,ki hakura ki auri TJ tunda yana son ki" Zubys tace"Allah ya kiyaye,ni IMRANFAD nike so kuma shi zan aura" IMRANFAD ko soyyaya suke sha son ran su kullum suna makale da juna Ga cikin ta da fara tasowa domin watan shi uku Yanzu fadila ta fara iya girki da taimakon kallon recipe a waya,sai groups da ta shiga a watsaap na koyan girke girke kuma ba laifi an samu canji IMRAN ne zaune a kujera,fadila kuma ta kwanta tasa kanta a cinyar shi Yace"baby gobe ina so inje Cameroon in gai da Dr sageer zan dawo jibi inshaallah" B'ata rai yayi tace"amma tare zamu ko?" Yace"a wanan condition bana son kina yawo a jirgi" Kuka tasame yace"haba IMRANFAD ki bar wanan kuka zuciyata na zafi in kina kuka,ko baki son nayi tafiyar ne?" Tace"eh" Yace"toh angama" Murmushi tayi,kissing d'inshi tayi tace"love you my husband" Yace"love you more" Hiran su,suka cigaba dayi,wayar IMRAN ne yayi kara yana d'agawa yace"hello nurse habiba" Shiru yayi na d'an lokaci sai kuma yace" OK gani nan zuwa" Kallon fuskar fadila yayi yace "IMRANFAD zani asibiti akwai emergency" Bata yi magana ba Kawai sai ya gan tana hawaye Yace"subhanaallah meya faru?" Rike ta yayi ta tura me hanun Yace"please fad'a min meya same ki in ma laifi nayi sai in baki hakuri" Sai a sanan tace"ba kai bane sai bane sai kayi ta magana da mata ba,jiya kayi da wata samira yau kuma da wanan nurse da ke yawar kallon ka" Murmushi yayi yace"IMRANFAD baki yarda dani bane?" Tace"na yarda da kai,sune ban yarda da su ba" Yace"kalli idona"kallon kwayar idonshi tayi Yace"zaki gan soyyayar ki,sunan ki ne kadai ke rubuce a zuciyana,fadila ina so ki gane ke kadai nike gani a masayi mace in kika cire daga ummi mummy sai zahra wanda babu aure tsanin mu,duk saura kallon maza Nike musu" Murmushi tayi ta rungume shi tace"na yarda da kai mijina" Yace"Barin inje in dawo" Tace"tare zamu" Yace"OK kwaso hijab" Suna shiga asibiti yace"shiga ciki ki huta zan shiga tiyata" Tace"Allah ya bada sa'a mijina" Yace"amin Bayan sun gama a asibiti gida su ka dawo Wanka suka yi tare da yin alwala Yace"bari inje masalaci" Tace "ok" Bayan isha'i ya shigo tace"muje muci abinci" Bayan sun gama cin abinci Ya d'auketa sai d'akin shi nan aka bude sabon babi abin sai wanda ya gani Haka rayuwa ya cigaba da tafiya inda IMRAN ke bawa fadila da babyn su kulawa wanda a yanzu cikin fadila watan shi takwas Ba karami kiba yasata ba kullum sai IMRAN yayi mata siya da dariya itako tayi ta kuka Wata rana ma cewa yake suje kwallo Sai ta fashe da kuka Ummi ko sai cewa take a dawo mata fadila ta haihu a gida Mummy ma hakan take so amma ta kasa magana saboda kunya yar fari (Niko wanan kunya addini ne ko al'ada?ya za a yi Allah yayi maka baiwa ka ce kana kunyar kula dashi?wasu suna nima ido rufe amma kai ka samu kana kunya,mata please mu rage wanan kunyar sanadiya wanan kunyar wasu yara sun lalace saboda rashin kula mahaifiya,ya za a yi ki san sirri yar ki in ba kin jata jiki ba,kamata ai kafin wani yasan sirrin ta ke kin sani,ni bagwariyace so iam less concern about those things,so my mom is my best friend,please be a friend to your daughter, yar ki tana bukatar ki,let change our mindset") Bayan sati biyu,a lokacin cikin fadila na wata takwas da sati biyu Suka tattara suka koma kano,ba karamin dadi ummi ta ji ba Daddy ma kamar ya goya fadila dan murna domin yaji dadin inda ta kwantar da hankalin ta Zubys ne zaune da zee Zee tace"ashe IMRANFAD yana yobe bamu sani ba" Zubys tace"kai haba wa ya fad'a miki" Zee tace"dana je kano ne naji labarin,ai shike da IMRANFAD special hospital a yobe nan" Zubys tace"ashe komai zai zo min da sauki kenan" Zee tace "haka nima nike gani,sai dai yanzu fa suna kano taje haihuwa gida" Zubys tace"ba damuwa kafi ta dawo nasan abinyi" Bayan zuwan su kano da sati biyu fadila ne zaune a d'akin ummi tana cin apple Ummi ta shigo tace"me za a dafa miki ne?" Fadila tace..... . Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿5⃣9⃣&6⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim IMRAN yace"FAD ya jikin ne" Tace"alhadullahi" Yace"sorry,next week zamu koma yobe da zama inshaallah angama asibiti na" Tace"Allah ya kaimu" Ba karamin soyyaya IMRAN ke nunawa fadila ba,balle da ya gane ciki ne da ita,shike yi mata girki dama fadila bawani girki ta ita ba amma ta d'au alwashin zata koya dan farantawa mijinta rai A na gobe zasu koma yobe suka je sallamar iyayen su ba karamin addu'a da nasiha Abba yayi musu ba tare da yi musu fatan alkhairi Abba yace"nasan aiki zai yi maka yawa ga aiki company kuma ga asibiti please ka rike fadila amana" Yace"inshaallahu Abba zanyi iyaka kokari na" Ummi ko d'aki ta kai fadila nasiha sosai tayi mata maguguna ta bata Tace"fadila ki zauna da mijinki lafiya,in ya miki abin da ba dai-dai ba ki kirani ki guji b'acin ranshi" Tace"inshaallah ummi zan kiyaye" Bayan sun bar gidan ummi,gidan mummy suka he Nan ma nasiha aka musu Fadila taso suyi magana da mummy amma mummy taki bata dama Haka ta hakura Daddy yace"wani lokaci zaku wuce be?" Yace"inshaallah karfe shida na safe" Daddy yace"toh Allah ya taimaka" Suna kaiwa gida suka fara shiri IMRAN yace"kwanta ki huta zan had'a kanya Wayar shi ne yayi kara, D'agawa yayi yace"Dr sageer ya dai?"shiru yayi na d'an lokaci Yace"inallillahi wa ina illahi rajiun,yaushe? Kuna ina ne yanzu? Kallonshi fadila tayi tace"lafiya?" Cire wayar yayi a kuni yayi yace"farida ta rasu wajen haihuwa matar Dr sageer" Tace"waye Dr sageer? " Yace"abokina" Tace"Allah ya jikan ta yasa ta huta" Yace"amin" Washe gari suka tafi yobe fadila ta sha kukan rabuwa da gida har ta gode Allah sai lallashin ta yake a jirgi A wani hadaden gida suka sauka gidan ya had'u ba karya Wanka suka yi Yace"IMRANFAD je ki huta bari in dafo mana ko indomie ne mu ci sai mu kwanta ko?" Tace"no muje ni zan dafa mana yau" Yace"no baby dont stress yourself" Tace"dont worry" Dan sosai rashin iya abinci ke damun ta,wani lokaci har kunya take ji in ya dafo ya (Iyaye mata ya kamata mu koyawa yaran mu girki da akaice akaice gida tun suna kanana saboda gaba,Dan wallahi in mace bata iya girki ba akwai babban matsala,domin ko mata biyu mijin ki ke dashi sai kin gan babanci in baki iya girki ba,please mu koya musu,in kina girki kira ta ta zo tayi ta kallon inda kike yi a haka zata iya") Kicin ta shiga ya biyo ta tace" ya dai IMRANFAD?" Yace"nothing bazan iya minti goma ban gan ki bane shine na biyo ki" Murmushi tayi tace"nima haka my IMRAN" Kunna gas tayi ta aza tunkunya,sai kallonta yake yi Tama rasa daga ina zata fara Tashi yayi yace"tsaya ki ga inda zanyi gobe sai ki dafa min ko?" Girgiza kai tayi tana hawayen ta kaici Yace"subhanaallah meya faru FAD?" Rungumeshi tayi tace"laifi nane mijina" Yace"laifin me?" Tace"naki zama in koyi aikin gida gashi yanzu ko girki ban iya yiwa mijina ba" Share mata hawaye yayi yace" kar ki damu ni zan ta mana,har ki Iya" Bayan ya gama dafawa falo suka koma,suka ci,suna gamawa ya d'auketa ya kaita bayi yayi mata wanka ya kwantar da ita Washe gari IMRAN ya shirya cikin kaya zuwa office Fadila na ganin ya shirya tasa rigima sai dai su je tare Yace"yi hakuri asibiti zan leka daga nan zani company daddy into maganar da manager da ba kullum zanta zuba" Kuka ta fara yi yace"toh je ki dauko hijab muje" Har zatayi gudu ya harare ta yace"bana ce banason gudun nan ba?" Race"yi hakuri angon fadila" Murmushin jin dadi yayi yace"amarya IMRAN yi Saudi" Zubys ne gaban wani malami yace"zan iya aikin amma sai ta haihu asiri zaiyi tasiri a kanta" Tace"no malam yanzu nike so" Yace"ba damuwa kawo dubu d'ari uku bukata zai biga" Race"badamuwa kudi ba matsala bane" Kudin ta Ciro ta bashi Tana barin. Wajen yayi dariya yace"iska na wahalal da mai kaya kara" Tare suka je office din,staff sai kallonsu da sha'awa Office d'inshi suka,shiga ya nuna mata wani d'aki Yace"je ki kwanta akwai komai ciki" Race"lah harda, d'aki?" Yace"eh saboda aikin dare. Tace"OK" .'bangaren mummy ko . maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to INDO (💞💞AYSH)gaskiya inajin dadin comment d'in ki Allah ya bar mu tare 🅿6⃣3⃣&6⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace "ni ummi paten wake zan ci" Ummi tace"angama fadila ummi"suna cikin magana sai ga IMRAN ya shigo da sallama Yace"mai ciki tashi muje mu ja kafa kin gan kafar ki ta kumbura" Turo baki tayi tace"gaskiya ni ba inda zani cikina nauyi yake min,gashi tun safe bayana ki ciwo"zama yayi kusa da ita,ya shafa sumar ta Yace"sweetheart yi hakuri muje kin ji baby mama"ummi da ta gan abin nasu ya fara wuce gona da iri fita dan sun ma manta tana wurin IMRAN sai lallashin ta yake tana narkewa a jikin shi Zahra dake tsaya tana jera kaya a wardrobe tace"yaya aiki ya gan ka, ba ciki ya aka kare balle akwai ciki,a ranta tayi maganar Shiko ganin tana manne me tasa shi cikin wani hali Kallonta yayi da jajjayen idanuwar shi yace"tashi muje" Tace"IMRANFAD d'auke ni bazan iya tafiya ba" Yace"FAD kina da rigima ya za ayin na d'auke ki da katon cikin nan?" Tace"nidai sai ka d'auke ni" Zahra tace"yaya ka d'auke ta ai tunda tace sai ka d'auke ta,toh dole ne fa sai ka d'auke ko rayuka su b'ace" Hararrata tayi yace"toh ina ruwan ki? Baby tashi in d'auke ki" Direct d'akin shi ya dire ta nan fa aka shiga duniyar ma'aurata Bayan faruwar komai d'aukan ta yayi ya kai bayi,wanka yayi mata shima wanka yayi Suna fitowa ya saka mata duguwar riga yace"muje ko baby?" Tace"eh muje" Saukowa sukayi ummi na ganin su ta hade rai tace"watoh ke fadila baza ki tausayawa kanki ba kina biyewa IMRAN bari ya tada miki nakuda" Kunya ne ya kamata ta sunne kai Shiko shafa kanshi yayi yace"FAD ki same ni a waje" Bin shi ummi tayi da harara fadila tace"ummi sai mun dawo" Zagayen anguwan suka yi da kafa daga karshe suka tafi gidan mummy,ba karamin tausayawa fadila mummy tayi ba anma sai ta basar Fadila tace"mummy ina daddy na ne?ni ba wajen ki na zo ba" Mummy tace"yana falonshi tashi tayi ta tafi part d'in daddy,ba karamin dadi ya ji ba da ganin ta yace"su fadila an girms" Tace"daddy ya gida ?" Yace"lafiya" Hira su kai sosai da daddy,shiko IMRAN na zaune da mummy Bayan sun ci abinci su bar gidan Da misalin karfe d'aya dare fadila na kwance tana barci sai birgima take IMRAN, yace"ya dai?" Tace"bayana ciwo,cikina ma haka" Tashi yayi ya d'auko wani leda da kayar aiki dan tun rana yake sa ran haihuwanta Ai ko sai ta saka ihu tana kuka tace"wayyo ummi mutuwa zanyi" Yace"baza ki mutu ba IMRANFAD bazaki mutu ba addu'a zaki yi" Addu'a takeyi,cikin minti 30 ta haihu y'arta mace me kama da babanta sak Kwanciya tayi tana mayar da numfashi,d'auka babyn yayi yace"wow this is our little IMRANFAD " Mika mata babyn yayi yace"kalleta mana"kallonta tayi tace"IMRANFAD ciki na ciwo yake yi" Yace"OK bari in taso ummi ta kimsa Ku" Kofar d'akin ummi ya kwakosa sai gashi ta fito tace"lafiya ko?IMRAN Yace"kalau fadila n....." Kafin ya karasa ummi tace"meya sameta ne?"komawa tayi ta saka hijabi ta bishi,dariya yake yi kasa kasa ganin ta tada hankalin ta Suna shiga ummi ta gan fadila zaune saman leda a kasa da baby gefen ta Kallonshi tayi tace"ya haka kuma" Dariya yayi yace"d'azu ta sauka ai" Ba tare da b'ata lokaci ba ummi ta d'auki baby ta kai ta bayi ta mata wanka fito da ita tayi lullube da towel Tace"fadila ta so kin zauna cikin jini tunda kin nuna min ke matar Dr ne haihuwa ba gayyata" Tace"ummi yi hakuri" Baby ko kuka take IMRAN na lallashi ta,bayan tayi shiru ya kwantar da ita ya fara gyra wuri Wanka tayi wa fadila tana gamawa ta fita dan nima mata abinda zata ci Dawowa tayi tace........ Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿6⃣5⃣&6⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Dawowa ummi tayi tace"ki tashi mu koma d'aki na" B'ata rai IMRAN yayi yace"ummi a barta nan mana" Ummi tace"toh Abba na,fadila zaki tashi ne ko sai ran ki ya b'aci" Tashi tayi IMRAN yace"bari in Baki magani ciwon cikin" Ummi tace"bata a gabana"sai muku muku suke"ganin haka ummi yasa ummi d'aukar babyn ta fita Shiko rungumeta yayi yace"tanks for the baby" Murmushi tayi ja me hanci,a cikin wanan yanayin ummi ta dawo ta same su Salata tayi tace"ke fadila ashe baki da hankali biye me gaki da jaririya ni dai babu ruwana Kunya ne ya kamata cikin jin kunya ta bar d'akin shiko bayi ya shiga ya kulle,tulare ta kunna ta bar d'akin Gari na wayewa Abba na zaune a dinning kawai sai ya gan a miko me jaririya,kallon ummi yayi yace"ina kika samo baby?" Tace"ai jika ka ne,yar fadila" Amsan yariyar yayi da far in ciki yace"yaushe akayi haka ban sani ba?" Tace "da dare misalin karfe d'aya nima sai bayan ta haihu suka sanar dani" Waya ya d'auka yace"bari in kira alhaji" Tace"na fadawa hajiya tace gata nan zuwa" Bayan kwana bakwai yariyar ta ci sunan ummi watoh FATIMA amma ana kiran ta da KAUSAR Ansha shagali mai jego sai canja kaya take feena ma ta zo suna IMRAN baki ya ki rufuwa,nan na hango MAMAN NOORUL HUDAH fans group 1&2 da IMRANFAD fans group 1&2 cikin anko,su indo anyi busy a kicin,har dasu GORGEOUS WRITERS FORUM,fans d'ina na uxtaziya fans group 3,su shuwa Arab da dai sauransu, Anci ansha masu hotuna sunyi aikin su Ma jego ta samu kyaututuka har da sabuwan mota mummy ba a barta a baya ba Fadi kyaututuka da fadila ta samu b'ata lokaci ne,sai dai muce Allah ya raya kausar Washe gari suna ummi ne keyiwa kausar kuka sai kuka takeyi,fadila take barci ta mike tace"ummi meya same ta ne,ko ruwan yayi zafi ne a sirka?" Baki sake ummi ke kallonta tace"fadila ke ko irin kunya yar far in nan bakiyi" Tace"eh wani kunya in haifi yariya kuma in ji kunyarta" IMRAN ne ya shigo yace"meke faruwa ne nike jin kukan kausar?" Ummi tace"laila ga masu ya'ya sun shigo gari" Tana gamawa kausar wanka ta sa mata kaya mika mata yariyar tayi tace"ga yar Ku"sanan ta bar d'akin IMRAN ya karasa kusa yace"yauwa ai dama haka nike so bata mama in rage zafi nayi kewar ki" Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda yanzu fadila tayi arba'in da haihuwa kuma jibi suke shiri komawa yobe ba karamin gyrata ummi tayi ba IMRAN ko ya koma bayan suna saboda aiki amma duk weekend yake dawowa ya gan su,ba karamin kulawa da so ya nunawa fadila da kausar ba kullum cikin godewa Allah take daya bata miji irin IMRAN Zubys ne zaune da ummata a falo Umma tace"zubaida na samu labarin wani boka a nijar aikin shi kamar yanka wuka ne" Zee tace"toh umma yaushe zamu?" Tace"bari in na shirya zan fada miki" Tace"shiyasa nake son ki ummana" Umma tace"nima ai ina kwadayin dukiyar IMRAN " Cikin kwana biyu fadila ta gama shirin ta na komawa yobe Washe gari suka daddy da kanshi ya kai fadila airport domin IMRAN bai samu damar zuwa daukar su ba saboda ayyuka sun yi mai yawa Suna isa yobe IMRAN yaje ya d'auke su a airport cike da farin ciki A daren ranar ba karamin arnaye aka kashe ba domin sun yi kewar juna,itama zagewa tayi ta nuna me soyyaya Gashi yanzu ta kware a girki, Cikin kwanaki nan ba karamin soyayya suke nunawa juna ba wanda basa iya minti daya batare da sun ga juna ba Haka rayuwa yace gaba wanda yan kausar watan ta 8 da haihuwa kuma ba laifi tayi wayau kamar ba yar wata takwas ba Cikin watanin nan sunje kano so biyu,so biyu feena ke zuwa yobe ganin su kuma tana sha'awar inda suke gudanar da rayuwar su 'Bangaren zubys kuwa gobe suke sa ran zuwa nijar ganin bokan su Zubys tace"umma kina ganin zamu yi nasara,domin boka da dama su kasa raba su" Umma tace"kar ki damu ai dani suke zancen" Dariya zubys tayi tace"shiyasa Nike sonki,ashe dai yanzu za a fara wasan" (Toh jamma'a me kuke ganin zai faru?nima maman noorul hudah nace yanzu za a fara wasan) Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. 🅿6⃣7⃣&6⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim bayan kwana biyu zubys da umma suka tafi nijar wurin boka 'Bangaren Dr sageer kuwa bayan rasuwar farida watoh matar shi,ya tattara shi da kanwar shi Amina da kausar yariyar da farida ta haifa wajen haihuwa ta mutu suka koma Cameron dan dama basu da kowa tun baya rasuwar iyayen su a plane crash,dama aiki kawai ke kawo shi Nigeria Umma ne gaba wani katon boka tace"boka na zo ne ka taimaka kayiwa wani d'an saurayi asiri ya auri ya'ta"ta nuna zubys dake zaune kusa da ita" Zubys tace"ina son ya aure ni kuma ya aikata komai da nike so,ina so ya tsani matar shi" Dariya boka ya kece dashi yace"kun zo wurin biyan bokata" Umma tace"boka ina so duk arzikin shi ya dankawa ya'ta" Bokan yace"angama" wasu surutai yayi,sanan yace"yaya sunan shi?" Zubys tace"IMRAN" Yace"mata shi fa?' Tace"fadila" Dube dube yayi,sanan ya kalle su yace"wanan aiki ne mai wahala,amma ba zai gagara ba" Umma tace"ai dama nasan wanan aikin sai kai" Yace"sai dai akwai sharadi" Umma tace"babu damuwa in bukata mu zai biya" Yace"sharadin shine duk ranar da asirin ta karye yar ki zata haukace bayan kwana bakwai zata kashe kanta da kanta" Tsoro ne ya kama zubys zatayi magana ummi ta cingule ta had'e da cewa"mun amince" (Wanan wani irin son abin duniya kenan?Allah ka sare mana imanin mu ka raba mu da San zuciya amin) Tulare garwashi ya basu mai shegen kamshi yace"duk inda za ayi ki tabtar shi da matar shi sun shaqi kamshin toh daga ranar da suka shaqi kamshin zai sane ta,ni kuma cikin dare zan ja hankalin shi wajen ki,zai ji ba wanda yake so sai ke" Murmushin samun nasara yayi Yace"karku manta da sharadina domin raba masoyan nan ba abu ne mai sauki ba dole sai mutum ya biya babba abu,nima kasada nayi" Umma tace"mun amince" 'Bangaren IMRANFAD kuwa soyyaya suke sha son ran su,yanzu ma suna zaune ne a falo tana kwance a cinyar shi Tace"IMRANFAD me ke damun ka ne kwana biyu nan?sai in gan jikin ka yayi sanyi" Yace"baby tashi ki zauna"tashi tayi ta zauna yace"ina ji a jikina zanyi tafiya mai nisa,amma ina so ki yi min alkawari nine kadan mijin ki,kuma ki yafe min,duk abin da zai faru ina son ki san ke kadai ne a zuciyata (Muna sakaci da addu'a wani lokaci kafin abu ya same mu,muna ji a jikin mu amma saboda rashin addu'a sai miyagu suci galaba a kanmu,saboda sakaci irin na mu,mata ya kamata mu ringa Jan mazajen mu suna yawan yin nafila dare da sadaka,domin maganin masifa ce sadaqa,sai ka gan mace tana da ibada kafin aure amma da tayi aure sai ta rage ko ma ta daina ba d'aya saboda ta hadu da mijin da be damu da ibada ba,madadin ta ja shi suna yi sai kawai a share ana zuba love,toh wanan ba dai-dai bane,aure ba love kadai take bukata ba ) Ai sai ta fashe da kuka tace"ina zaka ka barni da ya'ta dan Allah muna bukatar ka bazan iya rayuwa ba sai tare da kai ka taimaka min ka rayu damu" Yace"FAD ki daina kukan nan zuciyata na zafi in naga kina kuka" Lashe hawayen yayi da halshen shi ya hade bakin su nan fa salo ya fara canjawa Ture shi tayi tace"kausar fa na kallon mu" Dariya yayi yace"shine me?" Kafin tayi magana wayar shi tayi kara Dr sageer ne Yace"ai nayi fushi baka zo ka ga y'ar ka ba" Dr sageer yace"hmm ni fa da matata ta rash ko ta aziya baka min ba gashi har kausar tayi wayau" Yace"wow sunanta kausar itama?Ashe sunan su d'aya da ya'ta" Hira suka raba sanan suka yi sallama A ranar soyyaya suka sha amma kowa Nada abin da yake sakawa a ranshi,dan haka kawai yake jin babu dadi Bayan kwana,biyu IMRAN yaje asibiti fadila ne kad'ai a gida Sai ga zee ta shigo,mamaki ne ya kama fadila domin ba ta harka da it's(karku manta zee makota ne da su fadila a,kano makaranta ne ya kawuta yobe) Cikin mamaki fadila ta tarbe ta Zama zee tayi,fadila tace"sannu da zuwa ya kwana biyu?" Zee tace"alhamdullilah" Fadila tace"muje ciki" Cikin bedroom dinta ta kaita zama zee tayi bakin gado tana kallon saruwan gida (Mata dayawa suna wanan kuskuren na kai baki cikin bedroom toh meye amfanin falo?d'akin ki shine sirrin mijinki amma sai ki bari ko wani kare da doki suna shiga wanan ba daidai bane) Zee tace "naji kuna garin nan ne nace bari mu gaisa " Fadila tace"Allah sarki nagode" Abinci ta kawo mata taci,baya ta gama ci zee ta bude jaka ta ciro tulare nan da nan dakin ya dume da kanshi Tace"ga wanan nagani ne ana sayarwa a hanya da zan zo nan shine nace bari in kawu miki Karba fadila tayi tace"nagode,gaskiya tularen nada kamshi so sai Zee tace ba damuwa ni zan wuce Ajiye tularen tayi ta rakata har gate sanan ta dawo ciki Zee na fita ta shige motar zubys tace"an gama" Dariya zubys tayi tace"dani take zancen" Bayan kwana biyu fadila ne ta bude show glass dita sai ta hango tularen zee Tace"allah sarki zainab,yau tularen nan zan sa Dan yana da kamshi Wanka tayi ta gyra gida kausar sai wasa takeyi. Tularen ta dibo ta kunna buna dai-dai nan sai ga IMRAN ya dawo Tari ya fara yi ya kalleta yace........" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my family 🅿6⃣9⃣&7⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"baby wanan wani irin tulare ne haka kaina na juyawa,yayi karfi diyawa" Tace"eh wallahi nima haka nike ji,bari in kashe" Zuwa tayi ta kashe bunner amma still d'akin sai kamshin take Bude windows imran yayi dan su samu iska Yace"ina kausar?" Tace"kausar na barci" Yace"alright bari inje in dubo ta" Tace"ka bari sai kaci abinci,kasan halin kausar da rigima yanzu kana tashin ta sai ta hana ka hutawa" Yace"no ba zan iya ba tun safe ban gan ta ba,kuma dakike maganar rigima ai bata yi rabin abinda kika yi ba" Murmushi tayi tace"ka fara ko?" Bayan ya haura sama sai gashi ya fito da kausar sai wasa yake mata tana dariya Abinci fadila ta zuba a plate d'aya a falo suka zauna tare suka ci Bayan sunyi gama cin abincin fadila tace"kawo ta ka samu ka huta" Yace"no wanan lokacinta ne" Hade rai fadila tayi tace"na lura kafin son kausar a kaina" Rungumota yayi yace"no baby dukan Ku ina son Ku"shafa cikinta yayi yace"yaushe zaki bani baby?" Zaro ido tayi tace"haba IMRANFAD kausar fa shekaran ta d'aya da wata biyu,dan ma tayi sarin wayau ne yasa na yaye ta kuma ta iya tafiya da wuri" Yace"ni da nike so nayi ta baki baby kowani shekara,saboda mu tara zuri'akin gan ke d'aya mummy da daddy suka haifa mu kuma mu biyu,ai ya kamata mu ta haihuwa" Tace"haka ne ne amma kowani shekara yayi yawa a mun sauki haihuwan nan fa da wahala" Da misalin karfe 11:28 na dare IMRANFAD suna barci kawai sai ya ji kamar wani abu ya shiga jikin shi,a zabure ya tashi,tashi fadila tayi dan dama a jikin shi take Tace"lafiya?" Kallonta yayi yace"lafiyar gidan ubanki,me kike yi a nan?" Kallonshi tayi da mamaki tace"haba mijina mai nayi maka da zaka zagi ubana,ai naga shima ubane a wurin ka" Yace"bar nan shegiya yar iska" Ai dama kunsan fadila bata d'aukan raini tashi tayi tace"ni ba yar iska ba ce, me nayi ma da kake jifa na da irin wanan kalaman?" Yace"zaki fita ne ko sai na fitar dake?" Tace"ba inda zani nan d'aki na ne sai dai kai ka fit....." Ji kake tas tas tagwayen mari ya bata,dafe kumatu tayi a ranta race"da gaske yake amma me nayi me ne haka?" Kallaonshi tayi tace"dan Allah my IMRAN in akwai abinda nayi ma ka yafe min na tuba" Ai janta yayi ya tura ta waje,dawowa yayi ya d'auki kausar da ke kwance a gadonsu na yara ya bata sanan ya shige ciki ya kulle Kuka takeyi kausar na tayata dan inda ya roko ta kamar ba yariya ba,zama tayi baki kofa ta jingina da kofa tana lallashin kausar Shima zama yayi a kasa ya jingina da kofa yana jin babu dadi a ranshi Itako bubbuga kofar take har ta gaji tace"my IMRANFAD please ka bude min kofa,in wani laifi nayi maka ka tausaya ka yafe min but please dt purnish me dis way" Shafa kofa yake yi itama haka,sai ajiyar zuciya ta ke saukewa A daren ranan a nan babu wanda ya rinsa shi ya rasa dalili da yake jin sanan ta Gari na wayewa ya tashi yayi wanka yayi shirin office yana bude kofa sai ta fad'o Da Sauri ta mike ta rungumeshi tureta yayi har kanta ya bugi bango Kara ta sake wanda yayi sanadiya tashin kausar dake kwance a gefe a kasa Ko kallonta beyi ba yayi tafiyar shi Dafe goshin tayi ta gan jini ai sai ta fashe da kuka Kasa ta sauka ta fara treating ciwon tana kuka tana cewa IMRANFAD karka guje ni" IMRAN ne a office yana aiki amma sai tunanin zubys yake yi,haka kawai ya ji yana son jin muryar ta Wayar shi ya d'auka ya fara duba numbern ta amma babu Yace"oh no"dabara ne ya fad'o me na duba Facebook Facebook ya shiga ya danna searce sunanta yasa zubaida musa Zubaida musa ne dayawa ai sai ya fara dubawa d'aya bayan d'aya sai ga ta nan Yana shiga ya duba information sai nobanta Kwashewa yayi a daya wayar shi yayi dialling Tana d'agawa yace........ Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿7⃣1⃣&7⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"hello sweet heart" Da sauri zubys tace"hy"jikinta sai rawa yake dan tana da number shi Yace"ya gida?" Tace"lafiya" Yace"ina son ganin ki ai na zamu hadu?" Tace"ka zo gidanmu zan tyro maka address" Yace"toh zan zo bayan na gama a office " Tace"sai ka zo" Da gudu zubys taje d'akin ummata ta rungumeta tace"umma ya kira ni yanzun nan,yama ce zaizo" Umma tace"toh madallah daya zo ki yi me maganar aure dan baza mu tsaya b'ata lokaci ba" Tace"toh ummi" Da misalin karfe 6:30 IMRAN ya bar office direct gidan su fadila yaje,kiranta yayi a waya yayi ta fito 'Bangaren fadila ko wanka tayi ta saka rubber gown ba karamin kyau tayi ba girki tayi mai da lafiya ta gyra gida ta fashe jikin ta da tulare Shirya kausar tayi tace"yau nasan zamu shirya da IMRANFAD in ya dawo zan bashi hakuri,toh amma me nayi me ne haka?"abinda fadila bata sani ba ranar da zee ta zo ta ajiye mata wani laya a kasan gado da taje kicin d'ako mata abinci Shiko hira suke da zee hankali kwance Zee tace"ya kamata ka turo magabata" Yace"inshaallah gobe zanje kano zan sanar dasu dan ina so ayi mana aure nan da 3weeks" Ba karamin dadi taji ba tace"toh"so take ta rungumeshi ya tureta yace"ki bari muyi aure tukunna" Gajiya fadila tayi da jiran shi sai kallon agogo take yi, Bashi ya dawo ba sai 11:20pm Fadila ta ci kuka ta gaji yana shigowa taje da gudu ta rungumeshi. Tace"please IMRANFAD stop punishing me this way I can take it anymore" Ture ta yayi yace"stay away from me with your bastard child" D'aki ya shiga yayi canja kaya zuwa armless ya fito falo ya zauna a falo ya fara waya da zubys Yace"inshaallah in next 3weeks kin zama matata" Gaban fadila ne ya fad'i tace"aure?"da Sauri ta karaso inda yake ta sugunna rike me kafa tayi tace"my IMRAN na roke ka ka yafe min in akwai abinda nikeyi da baka so ka fad'a min nikuma nayi maka alkawalin zan canja" Saki yayi ya bar wurin Zubys tace"ya nike jin hayaniya?" Yace"wanan yar iska yariyar ne ke damuna" Tace"amma kana ganin iyayen ka zasu yarda da auren mu?" Yace"nima abinda nike tunani kenan" Zubys tace"ga mafita" Yace"ina ji" Tace"in kaje kafin kayi musu maganar aure ka ce musu baka samun kulawar daya dace,kuma bata yi maka ladabi ga zagi da take ma,in badan kana hakuri ba da ka dade da sakinta" Yace"wow brilliant idea" Haka fa suka cigaba da waya itako fadila sai buga kofa amma yayi banza da ita tayi kuka har ta gode Allah Washe gari IMRAN ya bi jirgin safe ya tafi kano ba tare da sanin fadila ba Bayan ta had'a breakfast taje d'akin shi ta gan wayam A ranar ta ci kuka har ta gode Allah IMRAN na sauka a kano wurin mummy yaje direct ko hutawa baiyi ba ya zayyana mata karya da gaskiya Mummy tace"ita fadila ce keyi maka hakan,ai nasan karamin aikinta ne,bata da mutunci" (Niko nace mummy da kin ja yar ki a jiki da kinsan abinda zata iya da Wanda bazata iya ba") Tace"bari alhaji ya dawo" Yana barin office ya gidansu ya je shigar shi gidan yayi dai-dai da shigowar Abba Abba yace"kai ne garin namu toh ina yar Abba da kausar" Yace"lafiya suke Abba kai na zo gani" Abba yace"toh muje ciki" Bayan sun zauna Abba yace"ina jin ka" Yace"Abba aure nike so in kara" Abba yace"ban ji ba maimaita" Yace"aure nike so in kara" Abba yace"Ashe baka da hankali ina maka kallon mai hankali fadila zaka ma kishiya me tayi maka?" Nan ya fara zubawa Abba karya Abba yace"toh bari in fad'a ma ko kashe ka zatayi baka is a ka kara aure ba,tashi ka bani wuri" Tashi yayi ya fita direct gidan daddy ya tafi ya tarar dashi a falo shi kuma da alamun mummy ta sana dashi komai Zama yayi bayan sun gaisa,bayani yayiwa daddy Daddy yace"aure kamar an d'aura ne,ko da a ce kuna zaman lafiya da fadila kana da right da zaka kara aure" So ni zan tsaya ma Ba karamin dadi IMRAN ya ji ba yayi godiya ya koma part d'inshi sake gidan Addu'a yake Allah yasa kar ummi ta ji zancen sai bayan aure Sai sai fa kasan zuciyar shi cike take da kunci domin shima ya rasa dalilin dayasa ya tsani FAD Fadila kuwa jin shiru IMRAN bai dawo ba kuma ta kira shi baya d'agawa Tace"ya kamata iyayen mu Susan da matsalan nan Noban ummi ta kira sau uku ba d'aga ba,sai kawai ta kira mummy Yace..... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿7⃣3⃣&7⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"mummy ki taimaka ni yaya ya canja min gaba daya kuma yanzu wai aure zaiyi"sai ta fashe da kuka Mummy tace"toh munafuka,ya ba zai yi aure ba kina me rashin kunya,wallahi fadila kin ji kunya a ce duk iri kaunar hajiya ke yi miki ki rasa abin wulakantawa sai jininta" Fadila tace"mummy please ki tsaya in miki bayani" Mummy tace"babu wani bayani da zan saurara sha-shasha ai aure kamar an gama d'aurawa ne" Fashewa fadila tayi da kuka cikin kuka tace"ai dama nasan baki sona mummy,zan kira ummina in fad'a mata nasan zata share min hawaye" Mummy tace"in kika kuskura kika kira hajiya akan wanan maganar ban yafe miki ba,watoh so kike ki had'a shi da mshaifiyarshi ko?toh baki isa ba" Cikin kuka tace"ki yi hakuri mummy,amma mummy me yasa baki nuna so?me yasa baki zaki saurari damuwa ba?mummy so kike inta fi in bar ku,mummy pls ki nuna min so ko so d'aya ne kafin in mutu,mummy IMRAN ya guje ni ba zan iya rayuwa da babu shi ba nasan mutuwa zanyi zuciyana zafi yake yi mun"kuka ne ya ci karfinta ta rungume kausar Jikin mummy ne yayi sanyi ta kashe wayar Juyawa da zatayi kawai sai ga daddy a bayanta Kallonta yayi yace"dayawa kike waya?" Tace"da wanan wawiyar yariyar ne?" Yace"maryam hakan na nufin kin yarda da maganar IMRAN kenan?" Tace"eh ai zata iya ne ai?" Murmushin takaici daddy yayi yace"wallahi fadila bazata aikata abubuwan da ya fad'a ba,nasan abin da zata iya da wanda bazata iya ba,amma taya zaki san haka tunda baki taba zama kin fahimce ta ba,na tsayawa IMRAN ne akan maganar auren nan domin sunnah ne kuma aka hana shi bayi me adalci ba,kuma tunda yana so in bayi ba zai iya fara bin matar bazan a wuje,amma bayi mamaki inda ya iya yiwa fadila karya akan zaiyi aure"amma ba matsala zan cigaba da yiwa ya'ta addu'a Allah ya bata dangana da ikon cin wanan jarabawa ke kuma zaku yi nadama" Yana kaiwa nan ya bar d'akin Yana kaiwa nan ya bar d'akin Yana kaiwa d'akin ya zauna noban fadila ya kira da kamar baza ta d'aga ba ganin sunan daddy yasa ta d'aga Cikinn kuka tace"daddy na". Yace"fadila ya kike?" Tace"daddy ba lafiya,yaya ya fita tun safe be fad'a min inda yaje ba" Daddy yace"kar ki damu yana kano,fadila ki saurari abin da zan fad'a miki shi rayuwa juyi-juyi ne wata rana ka ji dadi wata rana ka yi kuka,ina son ki amshi rayuwa inda ta zo miki,ki yarda da kaddara,ki d'auka komai ya faru dake haka Allah ya Sara na yarda dake ya'ta"kuka take yi sosai hakan yasa daddy ya gane bata ci abinci ba Yace"ki daure kici abinci mijinki na lafiya,ina kausar ne" Tace"gata nan tana barci,daddy ina tafi ku rike mun kausar amana ka yafe min abubuwan dana muku abaya"sosai take jin zafi a zuciyarta Yace"fadila babu inda zaki,muna tare" Washe gari a office daddy ya sami Abba yayi me maganar auren IMRAN Abba yace"ba ruwan shi da maganar " Daddy yace"aircraft d'an nane ni zan tsaya me" Abba yace"kafin kaje ka tsaya me sai nayi magana da fadila inta amince toh na amince" IMRAN dake tsaye dan tare suka zo da daddy yace"yana zuwa zai yi fitsari" Yana shiga bayi ya kira fadila a waya Da Sauri ta d'aga tace" my IMRAN pls ka dawo na tub..." Katseta yayi da cewa"yanzu Abba zai kira ki wallahi kika kuskura kika ce baki amince da auren nan ba saina sake ki" Kafin tayi magana ya yanke waya Yana fitowa Abba yace" kai nike jira nafison in kirata gaban ka" Kiran fadila yayi ya tambayeta yace"ta amince" Tace"eh"kafin yayi magana ta yanke wayar domin kuka ne ya zo mata Abba yace"ni dai babu ruwana" Bayan sati uku Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. 🅿7⃣5⃣&7⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan sati uku aka d'aura auren IMRAN musa Adam da amaryar sa zubaida musa Daddy kadai ya je d'aurin auren da Abba ya ki zuwa kuma bai sanarwa kowa ba a dangi Ummi ko bata ma San wainar da ake toyawa ba domin wata d'aya kenan a saudiya taje bikin yar kanwata (karku manta ummi balarabiya CE) Bayan an d'aura aure har gida daddy ya je yayi wa fadila nasiha Tayi kuka sosai daddy ma ya tausaya mata dan har wani rama tayi Yace"fadila kukan name " Tace"daddy IMRAN baya cin abincina kullum sai ya dake ni,bani kadai ba har da kausar yanzu ma tsoron shi takeyi" Yace"yi hakuri zanyi me maganar dukar nan nima bana son ana dukan ki" Kudi ya bata mai yawa,tace"daddy ka barshi akwai kudi a account dina basu ne damuna ba Misalin karfe 4:pm daddy ya bar garin yobe Da misalin karfe 7:30 da rabe aka kawo amarya Bayan yan kawo amarya sun wase IMRAN ya shigo gidan Itako tana d'akin ta rungume da kausar tana kuka kausar nayi Shiko wani haushin kanshi yake ji be san dalili ba ji yake zuciyar shi tayi me nauyi A falo tarar da zubys ta hade kafa Tana ganin shi ta taso zata rungume shi yayi ssurin kwacewa Tace"yauwa kai nike jira yunwa nike ji,ka je ka kirawo wanan shegiyar matar naka tayi mana girki,kuma ni gaskiya bana son wanan d'akin da aka bani" Yace"wanne kike so?" Tace"wancan nike so"ta nuna me kofar d'akin fadila" Yace"angama inda kike so haka za a yi" Yana shiga d'akin ya tarar da fadila kwance Yace"ke zo nan"da sauri ta mike gudun kar ya duke ta Yace"biyo ni"bin shi tayi a baya " Suna saukowa yace"ki shiga kicin ki dafo mana abinci" Zubys tayi saurin cewa ni sakora zanyi miyar egusi" Kallonshi fadila tayi tace"yaya Dan Allah ka bata hakuri ba iya dakawa ba" Yace"toh dafo mana jellof rice" Tace"toh" Kicin ta shiga ta fara aiki,tana cikin girki ta ji ihun kausar da gudu ta fito zata haura sama Zubys tace"ke ina zaki" Tace"zan dauko kausar ne" Tace "koma ciki ki gama min aiki" Ko sauraran ta batayi ta haura sama lokacin har kausar ta fara saukowa,daukanta tayi ta sauka zata shiga kicin Zubys tace"ke zo nan"yi tayi kamar bata jiba Sai ji tayi IMRAN yace"ke bada ke ake yi ba" Zuwa tayi ta tsaya zubys tace"watoh ni kika raina ko?toh ajiye yariyar nan" Kin ajiye kausar tayi ai ko sai ta ji saukan mari kuka ta fara yi Zubys ko sai kokari kwace kausar take amma,fadila taki sake ta, IMRAN yace"ba zaki sake ta ba" Tace"wallahi bazan saketa ba sai dai Ku kashe ni" Gajiya zubys tayi ta sake kausar dake ta faman kuka Tace"je ki duba abinci ko ya nuna" Goyan kausar fadila tayi wanan ta shiga kicin Bayan wasu lokaci sai gata ta fito da kular abinci a dining ta ajiye Tace"nagama" Bayan zubys sun zauns a dining har zata bar wurin domin ita kadai tasan abinda take ji Zubys tace"ke ina zuwa kuma?tsaya muna da magana" IMRAN yace"dama so nike ki kwashe kayan ki ki koma d'ayan d'akin can" Zubys tace"haba honey ai yayi mata girma ina laifin store" Yace"toh kin ji ta,sai ki koma store" Tace"toh"dan ita ranar mutuwar ta kawai take jira" A ranar sanda zubys tasa IMRAN signing cheque din 5million washe gari ta kaiwa ummata daga nan ta biya wajen saurayin ta TJ suka yi harka domin babu abinda ya shiga tsakaninta da IMRAN Haka fa suka cigaba da hantara da wahalal da fadila amma ba taba Samar da kowa a gida ba sai dai tasha kukanta ta gaji A gidan bata da maraba da house girl domin har wankin zubys ita keyi Bayan wata d'aya da auren su zubys ne zaune a gidan umma ta tace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By mama noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to GORGEOUS WRITERS FORUM 🅿7⃣7⃣&7⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Umma zubys tace"ni fa har yanzu jira nike in ji kin ce kina da ciki" Zubys tace"ai har yanzu be kusance ni ba da nayi yunkurin taba shi sai ya bar mun d'aki ko kuma yayi ta kiran sunan wancan sinanniyar matar shi,ko barci yake sunan ta yake kira,niko tunda yana bin umurnin na kuma ina samun kudi,shiyasa ban damu ba" Umma tace"ashe ke sha-shasha ce ban sani ba?toh yaya zamu ci arziki ba tare da kin haihu dashi ba?ya kamata mu koma nijar cikin satin nan muyi wa boka bayani" Tace"toh"cheque ta fito dashi ta bawa umma" 'Bangaren fadila ko tana zaune sai ga makociyar ta anty rukkaya ta shigo tana shigowa ta gan fadila na wanki wujiga wujiga da ita Mamaki ne ya kama rukkaya ganin inda fadila ta canja Tace"me nike gani haka?" Kuka fadila ta fashe dashi,lallashinta rukkaya tayi tace"please ki bar kukan nan ki fad'a min abinda ke faruwa" Cikin kuka ta sanar da ita komai Kema kinyi sakaci,ai ya kamata ki sanar da gida koda ummishi ne ki fad'a mata" Tace"ummi na saudi watan ta biyu kenan fa dan bayan biki da taje Allah yayi wa mahaifiyarta rasuwa,kullum muke waya da ita bana son in d'aga mata hankali,amma da ta dawo zan koma kano" Rukkaya tace"haka zaifi gaskiya amma kina addu'a kuwa?" Tace"ina sallah" Tace"eh ai nasan kinayi amma kina nafila duk bayan magariba ko shafa'i da utiri bayan isha'i?ko kuma nafila dare?" Tace"a'a" Rukkaya tace"laila akwai masala" (Mata mu yawata yin addu'oi domin shine makamin mumini,domin ka rayuwa ne amma baka san mai sonka ba) Rukkaya tace"toh ki fara kin ji" Tace"toh nagode" Kicin ta shiga ta dafa musu abinci"a ranar fadila ta d'an ji sauki kuma ta sake ta ci abinci Suna gamawa rukkaya tace"zata koma gida"ai ji fadila tayi kamar ta bita Tace"anty rukkaya " Tace"na'am" Fadila tace"please ina tafi ki kula min da kausar" Jikin sanyaye rukkaya tace"ina zaki?" Tace"ba ko ina" Fadila tace" Please ki cewa mummy na ta yafe min" Bayan kwana biyu zubys suka tafi nijar bayan tayiwa IMRAN karya zata biki Su zubys ne gaban boka umma tace"boka bukata ya biya sai dai har yanzu be kusance ta ba" Wani madubi ya duba tayi gyra murya yace"ai ba zai kusance ta ba in matar shi na gida saboda ruhin shi na tare da ita" Umma tace"toh miye mafita?" Boka yace"mafita shine a b'atar da ita" Umma tace"toh me ake jira" Yace"toh zan a had'a ta da bakin aljani zata bar gida" A daren ranar kasa bacci IMRAN yayi,ga shegen jaraba ya dame shi kawai sai ya tashi yaje store inda fadfans take kwana yana zuwa ya..... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS 🅿7⃣9⃣&8⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tashi IMRAN yayi ya yaje store inda fadila ke kwana Yana zuwa ba tare da yayi magana ba ya fa shafa ta Tana ji an taba ta ta bude ido ganinshi tayi Ai sai ta fashe da kuka tace"IMRANFAD please ka yafe min in laifi nayi maka,na gaji da wanan rayuwar azaban da kake yi min" Shidai beyi magana ba ya haye samanta ya fara cire mata kayar jikin ta Ai sai ya fara aiki ita dai kuka takeyi,san da ya tabatar ya samu gamsuwa ya sauka Mayar da kayar jikin shi yayi ya bar d'akin cike da nishadi Kuka fadila keyi tana kallon wani abin hanun da ya bata da zobe ranar first night d'in su,kuma shima yana da irin shi,tuna irin rayuwar da suka yi a baya take yi rayuwar farin ciki Tashi tayi ta Shiga toilet d'in palour tayi wanka ta d'auro alwala ta fara nafila 'Bangaren ummi kuwa hankalin ta tashe,saboda mugayen mafarkin da take yawa yi akan IMRAN da fadila Tace"dole inje gida"dama jinyar mahaifiyarta ne ya hanata komawa da wuri Washe gari ummi ta kira fadila tace"zata dawo yau" ba karamin dari fadila ta ji ba Nan fa ta je gidan anty rukkaya ta gaya mata ummi zata dawo yau Rukkaya tace"toh zaki tafi kano kenan?" Tace"eh gobe inshaallah zan tafi " Anty rukkaya tace"yayi kyau haka"hira suka yi sanan suka yi sallama Tana dawowa gida ta kira abba Bayan sun gaisa Abba yace"ina fatan kina lafiya ko?" Tace"lafiya lau,gobe ma zan zo kano" Yace"watoh kin ji ummi ki zata dawo shine zaki zo amma kin ki zuwa ki ganmu ko?" Tace"lah Abba ba haka bane" Bayan sun gama waya da Abba ta kira daddy,hira suka yi sosai da daddy yace"ina kausar?" Tace"gata nan tana barci" Yace"alrigt"suna gama waya ta kira mummy Mummy tace"yanzu ko kefa da kika kwantar da hankalin ki" Dariya tayi tace"mummy kenan na bar wa allah komai" Suna cikin waya da mummy zubys ta shigo gidan Da sauri fadila ta yanke wayar,zuwa zubys tayi tace"ke tashi ki dafo min abinci" Ganin IMRAN baya nan yasa fadila cewa"ba a zuwa ai kema macece kije ki dafa da kanki" Zubys tace "lallai yariya wuya ki yayi kauri,yau zanyi maganin ki sai ki bar gidan nan,bari IMRANFAD ya dawo" Dariyar rainin hankalin fadila ta yi tace"me kika kira shi?" Zubys tace"IMRANFAD " Fadila tace"mijina kenan,kin san ma'anar sunan?yana nufi IMRAN da fadila,zubaida ina son ki sani tun ba a haifeni ba IMRAN ke sona wanan abin da yake yi nasan bayin kanshi bane,amma nasan ko ba jima mijina zai dawo gare ni domin suna kadai ke zuciyar shi" Zubys tace"ni kike gayawa magana?" Fadila tace"an gaya miki" D'aga hanun tayi zata duke ta,ai da sauri fadila ta rike Haurawa zubys ta yi tace"hnmmm yau ya kamata yariya nan ta bar gidan nan kafin ta jawo min matsala" Fitowa tayi da kwalbar da boka ya bata ta bude ta kira sunan IMRAN so uku Bayan ta gama safe-safen ta ta fito da bunner ta zuba tularen da bokan ya bata yace ta tabbatar fadila ta shaqi kamshin tularen Tana saukowa ta fara bin ko ina da tularen,fadila na shaka ta fara jin kanta na juyawa Misalin 9:pm IMRAN ya dawo gidan,zubys na ganin shi ta fashe da kuka Da sauri ya karasa inda take yace"meya faru sweetheart waya taba min ke ne? Cikin kuka kirsa tace"ba matar ka bane take ta zagi na harda duka ba" Yace"what?ina take yanzu?" Tace"tana d'akin ta" Tana magana ne tana cin wani chewing gum da boka ya baya Yace"muje inji dalilin dukar ki da tayi" Suna zuwa suka tarar da fadila kwance idon ta jawur Yace"ke tashi" Share shi tayi,yace"ba dake ake ba" Still share shi tayi, A fusace ya d'ago ta zubys tace"ta raina ka,ka sake ta ne kawai" Jan ta yayi zuwa falo yace"baza kiyi magana ba" Zubys tace"ka sake ta nace" Ai ko IMRAN yace......." Team fadila sai kun yi hakuri haka rayuwa ta gada, . Maman ,noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿8⃣1⃣&8⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"ki je na sake ki saki d'aya" Ai ji tayi kamar ana kiranta,da sauri ta fita me gadi yace"hajiya ina zuwa ba d'an kwali?" Ture shi tayi ya fad'i kafin ya tashi ta fita, tana fita gan wani mai mashi ba tare da b'ata lokaci ba ta haye Mai gadi ko da k'yar ya mike ya bi bayanta sai dai ko alamun ta be gani ba Yace"ikon Allah ,yanzu ba mamaki wanan hasabibiyar matar oga ne tasa aka koro ta" Komawa yayi ya zauna Washe gari fadila ne a titi tana tafiya kafanta duk ciwo,tana kokarin sallake titi kawai sai wani mota ya buge ta Da sauri amina ta fito a motar tasa hanun a kai dan ba karamin tsorata tayi ba ganin bata motsi Da k'yar ta iya sata a mota itama ta zaga ta shiga,wayar ta ta d'auka tayi dialling noba Bugu biyu aka d'aga tace"yaya sageer please kana asibiti ne?" Yace"eh" Tace"gani nan zuwa" Kashe wayar tayi ta ja motar sai farida special hospital Tana zuwa aka shigar da fadila emergency office d'in Dr sageer ta shiga jiki na rawa Tace"yaya ka taimake ni kar ta mutu"tsoro ne ya kamashi Yace"meya sami kausar?" Tace"yaya kausar na wajen nanny tana lafiya,hatsari nayi na buge wata mata kuma ko numfashi bata yi" Ajiyar zuciya ya sauke jin ba kausar bane yace"ina take yanzu?" Tace"tana emergency " Yace"alright muje" 'Bangaren ummi washe garin ranar da ta dawo tana zaune da alhaji tace"alhaji lafiya kuwa IMRAN ko kira na bayayi a waya in na kira kuma baya d'agawa" Yace"ina kuwa zai kira ki yasan yayi laifi" Tace"me yayi ne?" Abba yace"aure ya kara" Da sauri ummi tace"aure fa ka ce alhaji" Yace"eh yanzu watan su kusan biyu da aure" Ummi tace"ya a kaiyi haka kullum muke waya da fadila bata taba gaya min ba?" Bayanin komai Abba yayi mata cikin jin haushi ummi tace"wallahi in fadila ta zo yau baza ta koma ba ai alhaji be kyauta ba da ya goya me baya du-dudu shekaran shi nawa da auren fadilan balle a ce anyi mata kishiya" Abba yace"ai ni na fita harkar yaron nan tunda ya nuna ban isa dashi ba,ba inda banyi dashi ba akan ya hakura da auren nan amma ya ki" Ummi ko zuciyar ta tafasa yake yi har wani haushi daddy take ji tace"Allah sarki fadila na" Washe gari kausar ta tashi bata gan fadila ba sai kuka takeyi Zubys ta mareta tace"ke dun ubanki kin cikawa mutane kunni da kuka,dama aljanin nan ya had'a dake" Anty rukkaya ko tun da dare take jin kuka kausar Domin katanga ne ya rabasu suna jiyo juna Tace"lafiya kuwa fadila ta bar kausar na kuka?bari dai in duba" Zubys ko fito da kausar tayi ta ajiye a balcony ta shige ciki ta rude Jin kukan kausar yasa mai gadi zuwa ya d'auke ta yana lallashin ta Dai-dai nan anty rukkaya tayi sallama a gate zuwa yayi ya bude mata Bayan sun gaisa tace"lafiya nike jin kukan kausar ina maman ta?" Yace" tun jiya maman ta fita da dare ko d'an kwali babu har yanzu bata dawo ba" Tace" ban gane ko d'an kwalli babu ba?"labarin abin da ya Sani ya bata Tace"inallilahi wa ina illahi rajiun toh kawu ta in ta dawo ta zo ta amshe ta" Yace"yauwa hajiya haka tayi dan amarya oga bata da mutunci" Tace"ko kana da noban iyayen su na kano?" Yace"a'a hajiya 'Bangaren fadila kuwa Dr sunyi iya kokarin su ta farfado amma ko motsi bata yi hakan yasa suka gane comma ta shiga Dr sageer ne a office d'in shi baya ya fito a emergency ya kalli amina Yace "..... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRAMFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. 🅿8⃣3⃣&8⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Dr sageer yace"a gaskiya amina akwai matsala domin tana coma there is every possibility tayi loosing memory d'inta ita farfado because kamar dama ta taba samun wanan matsala kuma gashi ta bugu a kai," Amina tace"nashiga uku yaya toh ya zamu yi kenan?" Yace"yanzu dai mu fara niman iyayen ta a sanar dasu halin da take ciki" Tace"yaya daga ina zamu fara Cameroon fa na da girma" (zaro ido nayi nace Cameroon? ") Yace"sanarwa za ayi a gidanje radio da tv" Tace"alright Allah ya bata lafiya" Yace"amin,nayi treating ciwon kafafun ta abin da ke bani mamaki shine inda zuciyar ta ki bugawa da karfi,kamar dama tana da damuwa kafin abin nan ya faru" 'Bangaren ummi kuwa tayi girki na tarban fadila tun tana sa idon zuwanta har ta gaji,gashi ta kira noban ta tana rigin amma ba a d'agawa haka kawai taji fadiwan gaba Mummy ma mafalki tayi da fadila tana cikin rami tana niman taimako,tashi tayi ta d'auro alwala ta fara nafila Bayan wata d'aya IMRAN ko aiki baya zuwa shike aikin gida harda wanki zubys kuma har gida take kawo TJ sai dai fa IMRAN baya kusantar ta sun koma wajen boka sun me maganar,karshe suka hakura,tunda yana basu kudi Tun anty rukkaya nasa idon zuwa fadila har ta gaji,kullum sai ta tuna maganar fadila da tace"anty rukkaya in na tafi ki rike min kausar amana,rugume kausar tayi ta fashe da kuka tace"allah sarki fadila an zalunce ki"haka ta cigaba da rike kausar tsakani da Allah har mijinta ya kawo shawaran zuwa kano niman su ummi Ummi ne zaune da Abba a falonshi tace"alhaji gobe zan je yobe hankalina bai kwanta ba,kullum in nace zanje basan meke rike ni ba sai inji zuwan ya fita raina amma inshaallah zan tafi gobe a min booking flight" Abba yace ya kamata a dubo yaran nan most especially fadila wayanta baya shiga Suna cikin magana mummy tayi salama Bayan sun gaisa tace"hajiya na gaji da kawaici nan zan je in dubo fadila" Ummi ta harare ta dan haushin ta take ji tace"ai da kin barshi ke da kike da kunya,ai hajiya kin bani mamaki a ce dake za a had'a baki ayiwa fadila kishiya ko ki sanar dani" Shiru mummy tayi dan haka kawai take jin babu dadi Abba yace"toh gobe sai Ku tafi" 'Bangaren fadila kuwa bata farka ba,ba karamin kulawa Dr sageer yake bata ba,watarana ma da y'ar shi yake zuwa asibiti watoh kausar Washe gari manager company Abba na yobe ya kira nan yake sanar da Abba IMRAN yayi kwana biyu da zuwa aiki,kuma har asibiti yaje dan duba shi amma ance nan ma sun kwana biyu da ganin shi,gashi anata windrowing kudi a company account wanda in haka tacigaba zata samu karaya" Abba yace"kamar sawon wani lokaci ne ya dauka be zo aiki ba?" Manager yace"wata daya" Abba yace"ba lafiya"godiya yayi ma manager sanan suka yi sallama" Ummi ne ta sauko cikin shirinta na zuwa yobe da karamin jakarta Karasawa inda Abba yake tayi tace"alhaji na shirya" Yace"gaskiya kuje yaran nan ba lafiya yanzu manager company ya kira ni yake fad'a min watan IMRAN d'aya baije aiki ba kuma ko a asibiti ba a Ganshi ba" Ummi tace"toh in muje ma ji koma menene" 'Bangaren su anty rukkaya ko sun yanke shawaran zuwa kano gobe ita da mijin ta Misalin karfe 4:pm ummi da mummy suka sauka garin yobe Taxi suka shiga ya sauke su gaban gidan IMRAN Bugawa suka yi mai gadi ya bude musu Ummi tace"masu gidan na nan?" Mai gadi yace"eh alhaji na nan da amarya shi Suna shiga cikin falon suka gan shi yana mopping zubys na zaune ta na kallo ta hade kafafo Sallama mummy ne yasa zubys d'ago kanshi Shiko IMRAN jin murya mummy yasa ya Washe baki Zai karasa inda suke zubys tace"kai dawo nan". Da sauri ya dawo ya zauna Ummi ko tama rude ta rada me ke faruwa tuni mummy ta fara kuka ganin inda IMRAN ya rame yayi baki Itako zubys mamaki ne ya kamata a ranta tace"me ya kawo su ai boka ya tabbatar min ya kama bakin su kuma zasu nime shi ba" Ummi ne ta dawo da ita duniyar tunani ta hanyar cewa"kai ina fadila?" Yace"wacece fadila?" Salati mummy tayi tace"baka San fadila ba ya'ta"yi yayi kamar mai son tuna wani Abu yace"a'a ban Santa ba" Cikin b'acin rai ummi ta sinka me lafiyayen mari Tace"kai ina fadila waye abokin wasan ka?" Yace"ni ban san ta ba" Ai tashi zubys tayi tace"kai Ku fita Ku bar mu gida bansan hayaniya,yace bai Santa ba dole ne Ku wani sashi gaba,yariya taje yawon iskanci za a zo a d'agawa mutane hankali" Ai tas kake ji mummy wanka mata mari Ummi tace"ai in be santa ba ya San ni,ina kausar take?" Zubys tace"Ku fita ko insa a fitar da Ku" Mummy tace"hajiya muje mu tambayi makota" Ummi tace"....... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿8⃣5⃣&8⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi tace"zan tafi amma zan dawo in tafi da d'an na"tana kaiwa na ta juya Yana so ya bi ta zubys tace"kai dawo ka zauna" Da sauri ya dawo ya zauna,su ummi na fita ta kulle kofar falo,dawowa tayi ta zauna tace"kai zonan"zuwa yayi tace cire rigar ka,yi yayi kamar be ji ba,hakan yasa ta tasowa zata fara kissing d'inshi ya tureta ya gudu ya shiga store ya kulle Su ummi na fitowa suka tarar da mai gadi zaune yana jin radio Ummi tace"dan Allah ina mama kausar?" Yace"ai hajiya ta dade da barin gida" Mummy tace"barin gida,toh ina taje ne?" Yace"amma kausar na wajen rukkaya makociya mu nan" Ummi tace"wai me ya faru ne ta bar gida?" Yace"ai hajiya ba karamin wulakanci ake mata a nan gidan ba domin harta wanki ita keyiwa amarya bata da maraba da yar aiki,toh ranar nan da dare ina zaune nagan ta fito ko d'an kwali babu balle takalmi,Wanda Nike sa ran kurciya aka mata" Ai hanun mummy tasa rusgan kuka Cikin tashin hankali ummi tace"kai mu wajen makociyar ta Ku" Yace"nan ne ba nisa" Suna shiga suka tarar da rukkaya a garden suna wasa da kausar dan anty rukkaya bata taba haihuwa ba Ummi ne tayi salama anty rukkaya ta juyo ta kallesu tace"bismillah"ta kalli ummi tace"mahaifiyar fadila ko?"dan fadila tafi kama da ummi Ummi tace "eh" Anty rukkaya tace"mu shiga ciki har me gadi zai tafi Anty rukkaya tace"muje mana" Suna shiga falo kausar ko na hanun ummi Anty rukkaya tace"gobe muke sa ran zuwa kano wurin Ku" Ummi tace"eh wallahi" Anty rukkaya tace"sai kuka ji mumunar labari" Ummi tace"hmmm"dan ita ne mai bakin amsawa,dan mummy bata haiyacinta Nan dai anty rukkaya ta zayyana musu komai,ta kare da cewa duk laifin ki ne mummy dan fadila tayi kokarin fad'a miki tun kan abin yayi nisa amma kin ki bata daman wanda hakan ba karamin gudumawa yayi ba,a matsayin Ku na iyaye ya kamata muyi ta bawa ya'ya mu damar fad'i ra ayin su,kuma ko laifi suka yi aba su damar kare kansu kafin a yanke musu hukunci,kullum bata da maganar da ya wuce jira take ummita ta dawo ta koma kano tasan ita ce zata share mata hawaye,wallahi fadila ta ga jarabta ga bakin ciki mahaifiyarta ga na miji da abokiyar zama" Ummi ko kuka take tana cewa"fadila meyasa baki sanar dani ba?shin ko baki d'auke ni mahaifiyar ki bane?meyasa kika zabi ki rayu cikin bakin ciki? Anty rukkaya tace"da farko taso sanar dake amma mahaifiyarta tace inta yi hakan bata yafe mata ba wai so take ta hada Ku" Ummi ta dago jajjayen idonta ta kalli mummy tace"ke kika hanata,toh wallahi ko me ya same fadila ke ce sanadi,da a yau kin nunawa yar ki kulawa da hakan bata faru ba" Mummy ko kuka take yi har da majina tace"fadila ki dawo gareni nayi alkawarin nuna miki kulawa,dama Ashe da kika ce in nuna miki so ko sau d'aya ne tafiya zakiyi ki bar ni?wallahi fadila ina son ki ya ma za a yi in haife ki ince bana so?na tuba ya'ta "magaganu take yi kamar mai ta bin hankali Ummi ta ciro waya Abba ta kira ta fada me halin da a ke ciki Cikin tashin hankalin ya fad'awa daddy ai na da nan jikin Abba ya fara rawa Abba yace"zama bata ganmu ba mu tafi yobe" Salis me gardi yace"hajiya in babu damuwa zan hada Ku da wani malami zai warware dukanin asirin" Ummi tace"bari alhaji ya zo" Basu ankara ba suka ji mummy ta fadi Da sauri ummi ta karasa tace"subhanaallah" 'Bangaren fadila ko tana kwance ko motsi batayi Amina ta shigo tace"sleeping beauty wai yaushe zaki farka ne?mu zama kawaye ga kausar ma tana jira ki dan kullum sai tace"yaushe mummy ta zata tashi"kausar ne ta turo kofa da sauri amina ta juya tace"oh Ashe kece kausar kin bani tsoro" Abinda amina bata lura ba shine duk lokacin da ta kira sunan kausar sai fadila ta motsa hanunta Kausar ne taje da gudu zata haye jikin fadila amina tayi saurin cewa"ke kausar miye haka" Zuwa tayi zata dauki kausar tace"kausar tashi muje"ai sai ta gan hanun fadila ya motsa Da gudu ta fita taje office din Dr sageer tace"yaya ta motsa hanun wallahi" Da sauri ya taso ya bi bayanta yana zuwa ya duba ta yace....... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. 🅿8⃣7⃣&8⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"zuciyarta na bugawa da karfi in hakan ya cigaba za a samu matsala gashi cikine da ita" Amina tace"ciki?" Yace"eh sati 8" Dama matar aure ne?" Yace"ans wanan tambaya sai ta farka,amma me kika yi mata ne har ta motsa?" Tace"ba komai cewa nayi kausar ta daina hawa mata jiki" Kausar tace"daddy ba kace mummy na bane shiyasa nake yi mata wasa"tayi maganar cikin yaranta" Da dare su Abba suka shiga garin yobe mijin anty rukkaya ya dauko su a airport Suna zuwa suka tarar da mummy kwance ansa mata drip Abba yace "yanzu ina IMRAN din yake?" Ummi tace"yana gidanshi ya zama mijinta ce" Abba yace"bari muje mu ganshi Mahmud mijin anty rukkaya yace"alhaji a bari sai gobe dare yayi" Daddy ko shiru yayi dan shi kadai ya San abinda yake ji Abba yace"toh bari muje hotel da safe ma dawo" Mahmud yace"haba alhaji ga gida nan kwaje hotel?bari a bude muku flat din waje inya so su haji su kwana nan tunda akwai dakuna" Daddy yace"toh mun gode" Abinci anty rukkaya ta girka ta kai musu amma ba Wanda ya kalli abincin Har ummi ma bata ci ba,ummi tace"hajiya ki tashi kici abinci kinga baki da lafiya" Ture abincin tayi tace"ni dai fadila nike son gani" Ummi tace"hajiya kinyi wawta nasha fad'a miki ki rage wanan kunyar da kara nasan kina so IMRAN kin dauke shi tamkar dan amma haka ba zai hana ki ki ganin laifin shi ba gashi sanadiya wanan kara na ki fadila na wani hali" Kuka umma ta fashe dashi tace"wallahi hajiya na tuba,Ku ce ta dawo" Hajiya tace"inshaallah zata dawo gare mu" Washe gari salisu ya kira malami da ya sani Bayan sun me bayani,malam yace"kunyi gangaci bakwai yiwa ya'ya ku addua,shin bakusan yawan yi wa ya'ya Ku addua tsari ne a garesu ba?ko watoh kuna ganin kunyi kudi ba kwa da wani matsala ko,kun tsaya daga sallah farilla sai farrilla, yana da kyau iyaye su yi tayi wa ya'ya su addua dan kare su daga sharrin ma hassada (Yana da kyau muna nafilan dare domin in baka da bukata ai kana da zunubi da zaka roki Allah ya yafe maka,Allah yasa mudace") Yace"muje gidan" Tashi suka yi anty rukkaya ta goya kausar suka fita sai gidan IMRAN Suna zuwa suka tarar dashi a balcony yana wanki kayan zubys A fusace daddy ya karasa ya zubar da wanki dake cikin robar IMRAN yace"lah daddy in ta dawo zata yi fad'a Karasawa malam yayi yace"kai kalli ni Dago ido IMRAN yayi yana had'a ido da malamin yayi sauri sauke nashi Malam yace"muje ciki,suna shiga dama anyi sa'a zubys bata nan Malam yace"bani ruwa a Kofi" Da sauri ummi taje kicin ta ibo ruwa a kofi Malam ya bude al -Qur'an mai girma ya fara karatu Sai raba ido IMRAN keyi,duk malam na lura da shi amma yacigaba da kara tun shi Yana idarwa ya dauki ruwan Kofi ya fara addua yana tofawa bayan ya gama yace"a bashi yasha" Daddy ne ya bashi da kin sha yayi,malam na kallonshi ya karba ya shanye" Malam ya fito da man judah ya shafa me a fuska Ai sai ya sume a rude daddy ya karasa inda yake malam ya dakatar da shi Bayan minti talatin a hankali IMRAN ya bude idonshi,ya sauke shi kan jama'ar dake falon Cikin mamaki yace "Abba yaushe kuka zo ne?" Shiru sukayi,kallon jikin shi yayi yace"ya na gan ni haka?ina IMRANFAD?" ai a sanan ummi tace"ai kai zamu tambaya" Yace"tana bedroom ai jiya tare muka kwanta basan me ya kawo ni falo ba gashi kayan jikina daban dana jiya,bari in kirata nasan zata ji dadin ganin Ku" Be jira cewar su ba ya haura sama sai gashi kuma ya dauko Ganin kausar yayi a bayan anty rukkaya yace"oh nasan tana gidan ki"zuwa yayi zai amshi kausar sai taki zuwa yace"that strange " Kukan da anty rukkaya ta fashe dashi ne yasa ya kalleta yace"lafiya? " Cikin kuka tace"fadila ta bata"a fusace ya juyo yace "what?" Tace"ka kore ta" Yace"kina da hankali kuwa?me zansa in kori IMRANFAD? " Cikin kuka ta bashi labarin komai yace"karya kike yi,hauka nike da zanyi wa IMRANFAD kishiya?" Ummi tace"gaskiya ne kuma ka shirya fadila na dawowa saka sake ta" Shidai Mahmud shiru yayi yana kallon ikon Allah IMRAN yace"ummi wallahi karya ne ni ba kori FAD ba ai akwai camera a gidan nan" Zuwa yayi ya Ciro secret cameras din gidan tare da d'auko laptop connecting yayi Ya fara forwarding yana kaiwa wani wuri ya gan kamar ya duke fadila da sauri ya tsayar da shi Kallo yake yi yana kuka ummi ma kukan takeyi Abba idanun shi sun kada sunyi jajur, Dai-dai inda ya saki fadila ya rike kirji ai sai ya sume da sauri daddy ya karasa wurin shi Abba ko barin falon yayi Daddy da Mahmud ne suka kaishi asibiti Abba ya salami malam da alkawarin zasu zo su ganshi kafin su bar garin Anty rukkaya na komawa gida mummy tace" ya akayi ne,ina hajiya nan anty rukkaya ta sanar da ita halin da ake ciki Bangaren fadila kuwa Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. 🅿8⃣9⃣&9⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim 'Bangaren fadila kuwa ta fara motsa hannayenta amma bata motsi Shiko Dr sageer haka kawai yaji ya fara sonta ganin kausar na kiranta mummy Ana kai IMRAN asibiti Dr suka fara aikin su,bayan wasu lokota Dr ya fito yace"daddy subi shi office" Suna kaiwa Dr yace"a gaskiya akwai matsala saura kadan zuciyar shi ta buga in ya cigaba da sa damuwa a ranshi za a iya rasa shi,amma muyi nasara ceto rayuwar shi" Daddy yace"zamu iya ganin shi?" Yace"eh" Ummi tace "mun gode" Mummy ko cewa"tayi sai kaita asibiti ta gan IMRAN" Anty rukkaya tace"ta bari ta gama girki" Bayan minti talatin ta gama suka tafi hospital IMRAN na ganin ummi ya fashe da kuka yace"ummi ya akayi nayi aure baku hanani ba?ummi na wulakanta IMRANFAD" Ummi tace"nima ban sani ba dan nayi tafiya kafin in dawo anyi auren" Yace"amma meyasa mummy bata hana ba?" Nan fa ummi ta bashi labarin abin da ya faru dan ta tausaya me Yace"amma daddy be kyauta min ba" Suna cikin magana sai ga mummy ta shigo IMRAN na ganin ta ya dauke kan shi Karasawa yayi tayi tace"kai ma fushin kake dani?ka tausayawa mummy ka,nayi nadama" Kokarin tashi yayi mummy tace"son akwai ruwa jikin ka kuma jikin ka be gama karfi ba 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿9⃣1⃣&9⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yi yayi kamar be jita ba,ya mike Ummi tace"ina zuwa?" Yace"gida zanje in nimo IMRANFAD"tari ya fara yi sai ga gudan jini,mummy na gani ta fara kuka Cikin tashin hankali ummi tace"koma ka zauna baka gani kana amai jini" Batare da yayi magana ba ya fita ya bar dakin Daddy ne ya shigo da ledar magani yace"ina IMRAN yake" Ummi tace"ya tafi kasan shi da zafin zuciya yanzu haka fushi yake da kowa" Daddy yace"toh mu tafi gida tunda Wanda aka zo domin shi ya tafi" Suna kaiwa gida suka tarar da shi zaune a falo yana kuka kamar yaro yana ganin kausar a hanun ummi ya taso da gudu ya anshe ta ya rungume yana kuka Mummy ma kukan take yi,ummi tace"hajiya ya kamata ki bar kukan nan haka kin San ba ishashen lafiya ne dake ba" Tace"dole in yi kuka dana saurari ya'ta da hakan bata faru ba gashi sanadiyar kunya da kawaici da kara na wargaza rayuwa ya'ya na" Suna zaune sai ga zubys ta shigo gidan,ciki riga da wando jeans kan nan yasha attachment Ai a fusace IMRAN ya mike ya shako wuyar ta da karfi zare ido ta fara yi alamun tana jin jiki Daddy ne ya karasa inda suke yace"sake ta" Kin sakin ta yayi,daddy yace"ba da kai nike magana ba zakayi kisa ne?" Muryar Abba suka ji yace"kyaleshi ya koya mata hankali Duka IMRAN yayi wa zubys sanda ya tabbatar ya had'a mata jini da majina Yace"zubys kin cuce ni, kin raba ni da matata ke je na sake ki saki uku dama bansan ya akayi na aure ki ba Ihu zubys take yi domin ba karamin duka tasha ba,kasa tashi tayi IMRAN ya kira salisu mai gadi ya zo ya dauke ta kamar kwadon shara ya worgar a waje 'Bangaren fadila kuwa ganin bata motsi yasa Dr sageer fara yi karanta mata ayatul kursiyu a ruwa Amina na shafa mata a jiki A cikin kwana bakwai kacal da fara yi mata topi fadila ta farka sai dai tana abubuwa kamar me tabin hankali Amina tace"yaya kamar ta samu matsala a kwakwalwa ko?" Yace"hakan nike gani amma a bincike dana yi babu matsala,yau inshaallah zamu koma gida,ina kika bar kausar?" Tace"tana wajen nanny" Ai fadila najin sunan kausar ta fara dariya tana kiran sunan kausar Amina tace"yaya na lura duk lokacin da aka kira sunan kausar sai ta yi wani abu" Dr sageer yace"may be sunan yan uwata ne?gashi har yanzu ba samo su ba" Mai gadi na barin fitar da zubys gida tayi, umma na gani ta tace"ya haka?" Tace"wallahi ummi asirin ya karye shi yayi min wanan duka tare da saki na" Umma tace"toh ina kudaden da muka tara?" Muku muku zubys ta fara yi dan duk tj tabawa kudin kuma ya gudu shi taje nima har aka kawo malam bata nan Umma tace"ina kudin dan ubanki?" Tace"umma kiyi hakuri wanda nabawa ajiyar kudin ya bar gari" Ihu umma tayi tace"zubaida kin cuce ni yanzu duk wahalan da muka sha bata sinana mana komai ba ki duba fa har kwanciya nayi da kazamin bokan nan shine kika bawa wani qato kudin ya cinye?" Haka rayuwa ta cigaba da tafiya babu labarin fadila,IMRAN ko ya rame yayi baki wasu lokota ma sai yayi ta abubuwa kamar zarare,kullum yana tare da kausar Mummy ma kullum addu'a ta bai wuce Allah ya dawo da fadila yanzu kam basa wasa da addu'oi Yanzu watan fadila 8 da bata kuma cikin ta yayi girma,ba laifi ta fara samun lafiya sai dai bata tuna gida ba Dr sageer ko jin sonta yake har cikin jinin shi jira yake ta haihu a daura masu sure Kuyi hakuri battery low Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿9⃣3⃣&9⃣4⃣ Bismillahir Ramanir Rahim Fadila ne zaune da amina suna hira Amina tace"anty farida yaushe zamu shopping din kayar baby?"dan haka suke kiranta yanzu Fadila tace"bari gobe muje" Amina tace"anty kamar kina cikin damuwa" Fadila tace"amina wallahi na rasa gane kaina,ki duba fa ko ran auren mu ban tuna ba,kuma zuciyata taki yarda Dr sageer ne mijina,domin ji nake kamar I don't belong here " Amina tace"ki bari in kin gama samun lafiya yaya zai fad'a miki amma please kar ki guje shi wallahi yana sonki" Tace"me zai sa in guje shi bayan shi mijina ne?ya zan guje uban ya'ya na?ni dai abin da ke d'aure min kai shine meyasa bamu kwana daki daya? " Tace"ki bari zai amsa miki tambayoyin ki in lokaci yayi" 'Bangaren IMRAN kuwa yana cikin tashin hankali kullum cikin kuka tun kausar na gudu shi har ta fara yarda dashi kullum yana makale da ita yanzu ko tari yayi sai ya gan jini kuma yaki zuwa asibiti,ko aski bayayi duk wanda ya ganshi sai ya tausaya me,kuma ya daina kula mummy Dan fushi yake da ita sosai har da daddy Mummy ko kullum cikin azumin da nafila,burin ta kawai Allah ya bayyana mata yar'ta,feena ma ta dawo wajen ta da zama dan yanzu ta gama school Ummi ne zaune a falon ta sai ga IMRAN ya sauko rike da hanun kausar dan tun bayan rabuwa IMRAN da zubys suka tattara suka dawo kano tare da kulla zumunci mai karfi da anty rukkaya da mijinta Mahmud Ummi tace"ina zuwa ne haka?" Yace"zani cikin gari ne ko zan gan IMRANFAD"tausayi ya bata dan kullum sai ya fita niman ta,gashi ba inda ba a duba ba har yan sanda an bawa hoton ta amma ba labari Cikin tausayawa tace"IMRAN ya kamata kayi aski ka daina yawo kamar mahaukaci" Shiru yayi,suna cikin magana sai ga mummy tayi salama Ummi ne ta amsa ,shiko yana ganin ta shigo yace" ummi sai na dawo kenan ko" Ummi tace"toh Allah yasa a dace" Mummy tace"IMRAN har yanzu baza ka yafe min ba?nima fa ya'tace" Tafiya yayi ya barta tsaye, Abba daddy ne tsaye a bakin matsalaci bayan sallah isha'i Daddy yace"a gaskiya ya kamata ayi wa yaron nan aure ko zai rage damuwar nan abin nashi ya fara damuna" Abba yace"aure kuma?" Yace"eh gobe zan tara su na fad'a me matar da na zaba me" Abba yace"toh Allah ya kaimu zan sanar da hajiya" Bayan Abba ya koma gida ya sanar da ummi inda suka yi Ai a fusace ummi tace"wallahi IMRAN ba zai Kara aure ba,bari alhajin ya zo,wallahi ko shakara goma fadila zatayi sai ya jirata" Abba yace"nima haka na gani amma ban me musu ba kar ya dau ina nuna me iko ne saboda IMRAN d'ana ne" Ummi tace"toh Allah ya kai mu gobe"sai masifa take tayi 'Bangaren zubys kuwa bayan ta koma gida da ummata ta fara sayar da kayan d'akin ta,dan komawa wajen boka wasa-wasa har suka sayar da gidan gado da mahaifin zubys ya bar musu,amma ba biyan bukata,yanzu ma babu kudin komawa wajen bokan,zubys ko ta kamu da cutar sanyi kullum cikin sosa gaba take ko gaban jama'a ga wani ruwa mai wari dake fita Yau ma kamar kullum ta fito da mahaifiyarta bara bakin hanya sai ga wani arniyar morta ya parker,da gudu zubys taje,wa zara gani TJ da zee Cikin mamaki tace"TJ dama kana gari me kakeyi da zee Yace"zee kike nufi?ai matata ce" Kallon zee tayi tace"zee ashe zaki iya cin amanata?" Dariyar rain in hankali zee tayi tace"da kin dau ni wawiya ce da zan taimaka miki a banza?ai tun da na gan kin fara samun kudi na turo saurayi na tj ya yaudare ki" Sadaka suka bata sanar suka bar gurin Hanun suka zubys tasa a kai ta fara kuka kamar ranta zai fita Misalin karfe 5' pm daddy ya tara kowa a falon Abba Bayan yayi sallama ya fara da cewa"nasan zaku yi mamakin tara Ku da nayi a wanan lokacin,toh ba komai bane illa na yanke hukuncin aurawa IMRAN nafeesa nan da sati biyu" Ai mikewa mummy tayi tace"babu Wanda IMRAN zai aura,bazan kara wanan kuskuren ba" Ummi tace"nima ina bayanta" Feena tace"gaskiya daddy bazan iya auren mijin fadila ba,kayi hakuri" Zahra ko kuka takeyi,shiko IMRAN tari ya fara yi jini na fita sai yayi saurin gogewa,dafe kirjin shi yayi Daddy yace"IMRAN umurni zan baka, zaka bi?" Shiru yayi Abba yace"kayi magana mana" Kawai sai ya fashe da kuka ya rike kafar daddy yace"daddy ka min rai ni bazan iya auren wata mace ba in ba IMRANFAD ba" Mummy tace"bama zan bari ba tashi muje haka kawai yariya ta dawo ta ji an ma mijinta aure" Jan hanun shi mummy tayi suka bar d'akin Ummi tace"alhaji ka janye maganar auren nan dan ba yarda zamuyi ba" Yace"ya na iya tunda kun hade min kai" Ummi naso tayi magana wayarta tayi kara anty rukkaya ne Bayan sun gaisa anty ruklaya tace"gobe zani cameroo ganin gida" Ummi tace"toh Allah ya kaiki lafiya ki gaida mutanen gida,amma banji dadi da baki sanar dani da wuri ba ai Dana musu saraba IMRAN ko zama suka yi da mummy suna kuka kamar yarda Cikin kuka mummy tace"ka yafe min na tuba" Goge mata hawaye yayi yace"na yafe miki mummy na"a haka daddy ya shigo ya same su yace"subhanallah miye haka?" Cameroon Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interlingent,and expert writers we are the best among the rest. 🅿9⃣5⃣&9⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cameroon Da misalin karfe 12:pm anty rukkayya ta sauka garin Cameroon gida taje direct inda yan uwanta suka yi murnan ganin ta Bayan ta huta da misalin karfe 5:pm na yamma tace"mami zanje nan store siyar man shafawa na manta nawa gida" Mahaifiyarta tace"ki bari in Abbas ya dawo ya siyo miki" Anty rukkaya tace"a'a mami bari in siyo da kaina ai ina naga gari" Mami tace"toh amma ki dawo da wuri" 'Bangaren su fadila ko sun shiya zuwa super store siyan kaya,Dr sageer yace"hanya kuwa zaki iya zuwa naga da k'yar kike tafiya maman baby" Tace"eh zan iya"kafin yayi magana wayar shi tayi kara yana d'agawa yace"IMRANFAD ya kake ne ya jikin"da sauri fadila ta rike kai bugun zuciyarta na karuwa Amin tace"subhanaallah anty farida lafiya?" Shiru fadila tayi,tana son tuna inda ta taba jin sunan,hotuna take gani a fuskar amma negative is not clear Dr sageer ya karasa inda take yace"lafiya habibty?" Kallonshi tayi tace"lafiya just headache " Yace"sorry" Mayar da wayar yayi kunni yace"hello" IMRAN yace"dawa kake magana haka he?" Dr sageer yace "da matata ce" Zaro ido IMRAN yayi yace"mata yaushe kayi aure?" Dr sageer yace "dogon labari ne, amma yanzu ma tana tsohon ciki haihuwa yau ko gobe ina fatan zaka zo suna?" IMRAN yace"Allah ya kaimu,allah yasa kafin lokacin fad ta dawo" Dr sageer yace"kana nufi har yanzu ba a samun labarin ta va?" IMRAN yace"eh wallahi"sun yi hira kafi suyi sallama Dr sageer na gama waya da IMRAN ya kalli fadila yace"habibty zaki iya zuwa ko mu tafi da Amina?" Tace "zan iya" Yace"toh tashi,muje" Tashi tayi ta rike kausar amina tace"kausar zo in rike ki,ki bar mummy ta,huta" Kin zuwa kausar tayi,fadila tace"barta kawai" Suna isa store suka da fara dibar kaya wanda mafi yawanci na baby ne" Anty rukkaya ne ta fito a taxi ta shiga store din ta fara duba kaya ta glass ta hango wata kamar fadila saurin juyawa tayi aiko sai suka yi ido hudu,dauke ido fadila tayi dan bata gane tana Anty rukkaya ko tace"wanan ai fadila ce,amma ina ta samu ciki?" Sauri take ta karasa inda take amma kafin ta kai tayi karo da wata mata kayar ta ya zube kasa sauri sungunawa tayi ta fara kwashewa da sauri har ta gama Sai dai kafin ta dago su fadila sun bar wurin Da gudu ta fita waje dai-dai nan motar su fadila ya tashi Ihu ta fara yi tana kiran sunan fadila amma ina basu jita ba Komawa tayi ta dauki abinda take so a store din ta bar gurin Tana kaiwa gida ta kira ummi a waya tace"ummi wallahi naga fadila da tsohon ciki a Cameroon " Zubur ummi ta mike tace"fadilata?" Da sauri mutanen dake falon suka kalleta IMRAN yace"ummi waye ne?" Ummi tace"yanzu ina fadilal take?" Anty rukkaya tace " ummi kafin nayi mata magana sun bar wajen" Kwace wayar IMRAN yayi yace,,"a ina ne?" Tace"a Cameroon " Yace"gobe zan shigo Cameroon " Tace"sai kazo" Yana gama magana da anty rukkaya ya kira Dr sageer yace" hello Dr sageer" Dr sageer yace"ya dai ?" Yace"gobe zan shigo Cameroon ance anga FAD a Cameroon " Dr sageer yace "sai kazo" Yace "in na sauka a hotel zan kira ka" Dr sageer yace"ga gidana miye na saukar hotel, kai dai sai ka zo" IMRAN yace "toh nagode" 'Bangaren zee kuwa TJ na durka mata ciki ya kwashi ina shi ina shi ya bar gari tare da kwashe kudin account Ta's dan dama account daya suke using A hanyar shi na barin gari yan fashi suka tare shi suka kwashi kudin tare da halbin shi a kafa sakamakon musu da ya so yayi musu Zee ko gida ta koma amma sai baban ya koreta yace"shi babu ruwan shi da ita tunda ya hanata aure tj Dan iska amma taki sauraron shi" Zubys ko bara sukeyi abinci da zasu ci ma gagarar su take kullum sai umma ta sine mata na bawa tj kudi da tayi,itama laifin umma take gani na sata bin bokaye Washe gari da asuba IMRAN ya shirya zuwa Cameroon mummy taso binshi amma sai daddy ya hana Misalin 4: pm ya saka a Cameron kasancewar bai samu ticket da wuri ba A airport Dr sageer ya dauke shi,suna kaiwa gida Dr sageer ya bude me flat a waje yace"shiga ka huta inya so anjima Ku gaisa da madam tana ciki bata jin dadin jikinta" Yace"alright,sageer na yarda FAD na kasan nan ji nake kamar tana kusa dani" Dr sageer yace "Allah ya bayyana ta" Shiga yayi yayi wanka ya kwanta yana tunani FAD mummy ko sai kiranshi take a waya ko akwai labari Misalin karfe 6:pm ya shiga part din Dr sageer a falo ya same shi zaune yace"ina madam mu gaisa" Dr sageer yace"wallahi tana ciki bata jin dadi,bari gobe sai Ku gaisa" Yace"OK" Fita suka yi cikin gari sai dube dube suke Dr sageer yace "ina hoton ta" Yace"ai namanta shi gida" Yace"toh mu koma gobe mu dawo " Yace"OK" Da misalin karfe 10:pm nakuda ya zo wa fadila ihu take ta na kuka Da gudu amina take dakin Dr sageer ta sanar dashi ai rude ya tashi yaje ya kikimeta sai mota ko ta kan IMRAN be bi ba ya kaita asibiti Dr Rabi ce a duty so ita ta amshi haihuwar Ba karamin wahala fadila tasha ba amma har awa uku babu labarin haihuwa IMRAN na barci yayi mafalki FAD na kuka tana niman taimako Tashi yayi ya shiga bayi ya dauro alwala ya fara nafila Cikin ikon Allah fadila ta haifo yan biyu mace da namiji amma tasha wuya sosai Misalin karfe 8:am Dr Rabi ta sallame su Da farin ciki Dr sageer ya kwankwasa kofan dakin IMRAN yace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interlingent,and expert writers we are the best among the rest 🅿9⃣7⃣&9⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"madam ta haihu yan biyu a boy and a girl" IMRAN yace"wow congrat" Bari in yi wanka yanzu zan shigo in gan baby's da mamar su Dr sageer yace "toh muna jira amma pls ka aske wanan kasumba" Dariya yayi yace'ni bana ra'ayin gayu yanzu" Bayan yayi wanka ya shirya ya nufi babban flat din gidan yana zuwa ya gan Amina zaune da baby's a hanun ga kausar a gefenta Yace"barka madam" Dariya tayi tace"ba madam bane Amina ne,baka gane ni ba?" Yace"amina ke kikayi girma haka?" Dariya tayi,ta rufe ido Dr sageer ne ya sauko yace"toh bashi babyn kana haka akeyi?" Zama yayi amina ta bashi babyn namiji,kallon yaron yayi gaban shi na fadiwa domin yaron sak shi harta blue eyes din Gashi nan da nan yaji soyyayar yaron Dr sageer ne ya katse shi da cewa "Amina kira farida ko ta fito daga wanka" Tace"yaya" Bayan minti biyar sai ga Amina ta dawo tace"wai tana zuwa" Yace"OK " Fadila ko shiyawa tayi cikin doguwar rigat atampa tayi kyau sosai Tana fitowa tace"ina bakon namu ne?kullum a na bani labari...." Ai IMRAN najin muryarta ya dago da sauri ya kalleta,ganin fadila ce da gaske yayi saurin mikawa Amina yaron ya mike tsaye Itako rike kai tayi ai a take ta fadi sumammiya Da gudu IMRAN ya taro ta Dr sageer yace "me ke faruwa ne a nan?" IMRAN yace"dama kai ka boye min mata?" Magana Dr sageer ke son yi amma IMRAN ya mike a fusace ya kai me naushi Yace"meyasa kayi min haka sageer dama da gaske kake kana son ta tun tana yariya?" Kuka Amina ta fara yi cikin kuka tace"kayi hakuri ba laifin shi bane,kuma bai aure maka mata ba,ni na bige ta da motar,kuma bayan nan mun ta cigiya amma bamu samu yan uwanta ba watan ta biyu a comma kuma ko data farfado bata hayyacinta" Ajiyar zuciya IMRAN ya sauke yace"yaran nan fa,nasan ya'ya na ne" Amina tace "da ciki muka since ta" Tashi Dr sageer yayi ba tare da yayi magana ba ya goge jinin da ke bakin shi, Haurawa sama yayi sai gashi ya fito da kayan aikin likitoci,duba fadila yayi yace"zata tashi nan da awa days Rungumeshi IMRAN yayi yace"tanks man" Murmushi dole sageer yayi,dan ba karamin so yake yiwa fadila ba,sai zufa yakeyi Waya IMRAN ya ciro a aljihu ya kira mummy ya fada mata ya gan fadila kuma ta haifi yan biyu mace da namiji Yace"mummy ashe da ciki fadila ta bar gida" Murmushi ne ya subucewa mummy tace"alhadullillahi zan zo anjima" Yace"no mummy ki bari yau zamu dawo" Jira nake ta farfado Mummy tace"farfadowa meya sameta?" Yace"ba komai it normal mom" Tace"toh sai kun dawo yanzu zanje in sanar da hajiya" Yace"OK" Daddy ne ya kalli mummy yace" menene naga kina cikin farin ciki ne" Tace "ba dole ba an gan fadila kuma yau ta haifi yan biyu" Shima murna ne ya bayyana a fuskarshi yace "kina nufi fadila na?" Tace"eh alhaji"gyle ta dauka zata fita yace"ina zuwa kuma" Tace"gidan hajiya zani in sanar da ita a nan zan yi wa ya'ta girki dan nasan nan zata sauka Dadi ne ya kama daddy ganin hajiya ta sauya hallayenta ta ajiye maganar kunya gefe 'Bangaren zubys ko tana tafiya a titi da mahaifiyarta sai kawai ta fara cire kayan jikin ta Ai sai ta fara surutai tana fadin muguntar da tayi bama wa fadila kadai ba Cikin tashin hankali umma ta fara niman taimako amma babu wanda ya.taimaka mata Ai da gudu zubys ta sallale titi,ummi taje binta wani mota yayi raga raga da kafafun ta ya gudu Bayan awa daya IMRAN ne zaune da jaririya a hanunshi yana kallon kamarta da kausar A hankali fadila ta fara bude ido ta sauke shi a kanshi Da sauri ta dauke kanta tare da fashewa da kuka Rungumeta yayi yana cewa"ki yafe min mata ta" Ture shi tayi zaiyi magana sai ga wayar ummi ya shigo wayar shi Yana d'agawa tace"bama fadila please " Yace"OK tare da mika mata Tana jin muryar ummi ta fashe da kuka cikin kuka tace"ummina nayi kewar ki" Ummi ma kukan takeyi,mummy ma sai kallonta take yi tana tunanin ya zata hada ido da fadila Ummi tace "ki shirya Ku dawo yau wallahi baza mu iya barci ba ba tare da mun gan ki ba fadila ummi" Tace"toh" Ummi tace"ga mummy Ku gaisa" Ai da sauri ta kashe wayar,mummy sai hello take amma shiru,hawaye ta farayi dan tasan da gan ga fadila ta yanke Ummi tace"kiyi hakuri hajiya komai zai wuce,wanan dama ne da zaki nunawa yar ki so" Feena tace"bari nima in kira yaya mu gaisa da fadila" Kiran noban shi tayi Dr sageer ya dauka Tace"hello yaya bama FAD" Kallon wayar Dr sageer yayi,ya kuma mayarwa kunni kafin yace"ba yaya bane yan mata yana,ciki yana had a kaya" Dafe kirji tayi kafin tace"toh ta yanke wayar" Kiran anty rukkaya IMRAN yayi ya sanar da ita an gan fadila kuma ta haifi yan biyu Tace"wow ashe ita ne da gaske,toh ina kuke yanzu" Address ya bata tace"gani nan zuwa" Nan ta sanarwa mami,mami tace"suje tare Abbas kanin anty rukkaya ya sauke su a gidan cikin farin ciki ta shiga a fall ta tarar da fadila da gudu taje ta rugumeta Kuka ta sake tace"ina kika shiga ne haka munyi kewar ki" Itama fadila tace"nima bansan ya akayi Nazi nan ba" Mami tace "ikon Allah Ku da ya kamata kuyi far in ciki miye na kuka?" Wanka mai kyau mami ta sake yi wa jariran ta taimakawa fadila itama tayi IMRAN yace"IMRANFAD shirya muje gida"yi tayi kamar bata ji ba Dan run da ta farfado bata kulashi ko yayi magana bata amsawa Mami tace"Ku bar tafiyar nan sai gobe ta samu karfin jiki" IMRAN yace"ana jirar mu a gida" Mama tace "hada ni da ummi taka" kiran ummi yayi tare da mikawa mami wayar Bayani mami tayi mata ummi tace "toh ba damuwa" Mummy tace"meya faru?" Ummi tace"wait sai gobe"jiki ba kwari mummy tace"toh Allah ya kai mu"dan ba haka taso ba Washe gari suka shirya komawa Nigeria harda Amina da anty rukkaya Dan tace sai bayan suna zata koma yobe Dr sageer yace "zai biyo su nan da kwana biyar" Nigeria Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans , pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to masoyan wanan littafin 🅿9⃣9⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Nigaria. Suna sauka a Nigeria a airport su tarar da Abba da daddy suna jiran su Fadila na ganin Abba bata San da ta rugumeshi tana kuka Abba yace"yi shiru baby ai kuka ya kare sai farin ciki" Da dabara Abba ya zame ta jikin shi Kallon daddy tayi ai da sauri ta rungumeshi tace"ka gafarce ni daddyna wallahi bansan meyasa na manta Ku ba" Daddy yace"shhhhsh is OK my stubborn daughter ko da wanne aka dawo oho" Turo baki tayi tace"ni daddy iam not stobborn ko Abba na?" Abba yace"of cause my dear you are not " Su dai anty rukkaya sai kallonsu take Amina tace"nifa daddy ba za ayi min welcome ba an ga fadila an manta mu Daddy ya kalleta dan be santa ba kawai yace"welcome my dear daughter " IMRAN yace"watoh Ku an muku magana amma ni tun jiya ko unfa ba a ce min ba" Fadila ta harare shi tace"Abba muje gida ina son ganin ummina" 'Bangaren su ummi kuwa mummy ta hada abinci kala-kala kallon ummi tayi tace"hajiya kina ganin fadila zata yafe min" Ummi tace"me zai hanata ke ba mahaifiyarta bane?" Ummi ko pepper soup na kafarsa ta hada Zahrah najin kara mota tayi ihu da gudu taje wake Feena na wanka taji ihu zahra da sauri ta daura towel jikinta duk kumfan sabulu hijabi ta ta fita Mummy ko najin muryar fadila ta fara dariya tace"hajiya wallahi itace hajiya Allah na gode ma da kabani wanan daman" Fadila na shigowa ta rungume ummi tana kuka Tace"ummi ina kika tafi kika barni inata kewar ki,nasha wahala ummi dani da kausar ummi kullum sai na kira sunanki" Dago ta ummi tayi ta wanka mata mari,ko a falon sai da yayi mamaki,itako fadila ta rike kuncinta Ummi tace"meyasa baki sanar dani damuwar ki ba kuma kullum sai munyi waya dake?ashe dama baki dauke ni mahaifiyar ki ba" Girgiza kai tayi tace"ummi ba haka bane ki yafe min"da sauri ummi ta rungumeta cikin kuka tace"fadila kar ki kara tafiya ki bar mu please" Jikin mummy ne yayi sanyi ta fara babe-rabe daddy ne ya kalleta yayi mata signal alamun ta karasa dan ya lura da yanayin ta Fadila tace"ina kausar?" Feena tace"tana cikin daki na tana wasa" Su amina ko mamakin gata fadila suke Mummy ne ta karasa tace"fadila ni baki yi kewa ta bane?" Ai yi tayi kamar bata ji ba,mummy taje zata rungume ai da sauri ta haura sama,duk suka bi ta da kallo Mummy ko barin wurin tayi ta shiga kicin,zama tayi a kasa tile tana kuka Ummi ta ansa yara,direct daki fenna taje ta gan kausar na wasa da gudu ta karasa ta rungume ta tace"ina fatan basu ji miki ciwo yi miki komai ba" Feena ta shigo dakin tace"I miss you sis,I miss you a lot my dear " Fadila tace"i miss you more dear" Daukan kausar tayi suka bar dakin Mummy ko kuka take yi sosai a haka IMRAN ya shigo ya sameta Goge mata hawaye yayi yace"mom nima bata kula ni" Mummy tace"you won't understand dear,iam her mother but a I hot her a lot dear I won't be able to forgive myself" Yace"mom I understand give her some space please understand dat IMRANFAD has gone through a lot,but please be a mother to her" Murmushi dole mummy tayi tace"inshaallah dear" Yace"toh muje dininga" Suna zuwa suka tarar da Iowa a falon zaune Ummi tace"fadila ga sakwara kici" Tace"wow my favorite ummi nagode da kika yi min sakwara Murmushi ummi tayi tace"ai bani nayi ba mummy kin tayi miki" Ai fadila najin sunan mummy ta ajiye plate ummi tace"ya haka kuma?" Tace"ummi bazan ci ba yana kumburan min da ciki" Mummy na so tayi magana sai IMRAN ya girgiza mata kai Shiru tayi,zuciyarta na kuna Zahra tace"toh me zaki ci ai har da shinkafa a ka dafa" Fadila tace"abin da ummina ta dafa min shi zan ci" Ummi tace"ai ni na dafa shinkafar" Tace"toh a bani"mummy ta ji dadi domin ita ta dafa ba ummi ba Anty rukkaya ko da amina cin sakwarar suka yi tas Da misalin karfe 8:na yamma fadila na kwance dakin ta da kausar feena ta shigo tace"yaya wai ki je yana niman ki" Fadila tace"je ki ce bana zuwa" Feena tace"please kije kiji mai zai ce wallahi abubuwa da suka faru ba laifin shi bane aiki asiri" Tace"can ta matse musu shi da matan nashi" Feena tace"ai ya dade da dakin ta"wani dadi fadila taji amma tace"oh haka akayi duk irin soyayyar da sukeyi?" Kiran IMRAN ya shigo wayar feena tana dagawa tace"bata zuwa" Yanke wayar yayi ya mike yace "me yariyar nan ke nufi ne?" Fita yayi yaje d'akinta fenna na ganin shi ta bar dakin Yace"IMRANFAD me nayi kike hukunta ni haka?fad nasan nayi miki ba dai-dai ba amma please karki yi min haka uwar ya'ya na,wallahi ba a haiyacina haka ta kasance ba please ki gafarce ni" Hawaye takeyi tace...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄 IMRANFAD 💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY BROTHERS REUBEN AND SAMUEL Last page 🅿1⃣0⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin kuka tace"kar ka kara kira na matan ka dan ka dade da sakina" Yace"haba IMRANFAD kema kisan da ina haiyacina bazan sake ki ba pls ki yafe min FAD" Tace"na dade da yafe ma amma bana so ka kara kirana matar ka" Yace"haba IMRANFAD me yayi zafi haka ne? Kema kin san ke kadai ne matar IMRAN zuwa nayi mu sasanta a daura mana aure " Dariya tayi tace"ni ba aure ne gabana ba,makaranta zan koma" Yace"kina nufi Baki son aurena kenan?" Tace"eh banso,me zan nima Allah ya bani ya'ya uku ai sai dai ince Allah ya raya mun su" Yace"nashiga uku na"sungunawa yayi ya rike kafanta,yace'dan Allah ki min rai" Rintse ido tayi jin saukan hawayen shi a kafanta,jan ye kafarta tayi a hankali Tana so tayi magana sai ga amina ta turo kofa da jaririya tace"yariyar nan ta fiye kuka" Amsanta tayi ta kalli IMRAN tace"ka fita zan shayar da ya'ta dan kasan bai hallalta ka ga jikina ba" Kallonta yayi a ranshi yace"lallai yariyar nan da gaske take" Bayan kwana biyar da dawowan su fadila Dr sageer ya zo a gidan su IMRAN ya sauka,kuma har yanzu fadila bata kula IMRAN da mummy kullum sai ta zo gidan amma da fadila ta ganta zata bar wurin ko mummy ta bi ta sai ta bar dakin Ummi tace"feena tashi ki kai wa bakon nan abinci yana flat din waje" Toro baki feena tayi tace"ummi ba ga zahra ba ni design din suna za a min" Ummi tace"kai ki dawo kafin a gama wa fadila" Tace"toh" Tray din abincin ta dauka ta fita salama tayi ya amsa tana shiga ya lumshe ido jin kamshin tularen ta Tace"ina yini Dr " Yace"lafiya yan matan ya gida" Tace"lafiya"har zata fita yace"zo mana yan mata" Tace"design fa za a yi min Dr " Yace "in baki zauna ba zanyi fushi" Haka kawai ta sinci kanta da kin son b'ata mai rai" Zama tayi,shima zamar yayi ya fuskanceta yace" yaushe zamu yi aure?" Rufe fuska tayi da tafi hanunta yace"iam serious,iam seriously in love with you,infant it was love at first sight dear" Shiru yayi yace"talk to me" Tace"Dr kana sani jin kunya" Yace"hakan na nufin na samu karbuwa kenan ko?" Fita tayi da gudu,murmushi yayi IMRAN ne zaune yayi tagumi abin duniyar ya ishe shi Dr sageer ya shigo yace"ya naga ka cikin damuwa?kai da ya kamata kayi farin ciki" IMRAN yace"hmm baza ka gane ba,fadila taki sauraro na" Dr sageer yace"nasan tana sanka domin ko da take cikin damuwa da memory lost aka kira sunan ka da kausar sai ta motsa,amma ban taba tunanin matar ka ba ce" Yace"baza ka gane ba babu wanda zai iya predicting FAD" Yace "kayi ta addu'a komai zai dawo dai-dai inshaallah,nima fa na samu mata ka sanar da Abba" IMRAN yace"ina maganar mata ta kana maganar wata" Dr sageer yace"in bazaka fada ba ni zan fada mai da kaina ai nima Abba na ne" Tsaki IMRAN yayi ya bar Turin Washe gari kowa yayi busy ana aiki suna su anty rukkaya ana soya nama wayar ta yayi kara,tana dubawa ta gan Abbas kaninta Dagawa tayi tace"hello" Yace"anty na iso gani a kofan gida" Tace"toh shigo mana" Ba karamin kudu mummy ta kashe ba wajen dinkuna kayan da fadila zata sa da kayan rabo Washe gari yara suka ci sunan su sageer da rukkaya amma ana kirasu da amra da afra Ba karamin dadi anty rukkaya taji ba da wanan kara ba,Dr sageer ma sai murna yake kuma ya kashe kudi sosai 'Bangaren zubys ko yau ne kwana ta bakwai da boka ya fadi Tana bakin titi jirgi yara na mata waka kawai sai ga jirgi ya zo wucewa da gudu ta je ta tsaya gaban shi aiko ya kwasheta,sai dai muce Allah ya jikan rai domin a buhu aka kwashi gabobin jikinta" Suna yayi anci ansha IMRAN ko sai murna yake yi domin yau fadila ta dan sakan me fuska har Sunyi photo" Bayan an wase ne da misalin karfe 8:pm ummi taje dakin fadila Fadila tace"ummi zauna mana" Zama ummi tayi tace"fadila na zo ne in roki wata alfarma" Fadila tace"ummi babu alfarma tsakanin mu umarni zaki bani kawai" Ummi tace"so nike ki yafewa mummy ki" Kuka fadila ta fara yi tace"ummi na dade da yafe mata kawai dai fushi nike da ita" Ummi tace"toh dan Allah a bar fushin nan haka ta wahala" Ummi tace"hajiya shigo ga yar ki" Mummy dake tsaye a kofa da kin ta shigo da gudu fadila ta rungumeta Tana kuka tace"mummy ki yafe min" Mummy tace"no fadila baki yi min komai ba" A ranar mummy kamar ta maida fadila ciki Washe gari daddy ya Tara su a nan aka saida maganar auren feena da Dr sageer amina da Abbas kanin anty rukkaya,zahra da yaya feena jamilu nan da wata data Domin bikin.Dr sageer da amina a gidan daddy za a yi komai kasancewar su marayu,amina ma,yanzu gidan mummy take zama Abba yace"IMRAN yaje su dai-daita da fadila inta amince a mayar da auren su Mummy tace"nasan zata amince ko fadila ta?" Tace"ta amince amma sai ya ta zuwa zance kamar inda dr sageer da Abbas keyi Dariya Abba yayi yace"fadila case" Gyera ummi ta farayiwa amare most expecially fadila fomin mahaifiyar feena tace ta bar ma ummi komai Bayan suna anty rukkaya ta koma yobe,inda mijinta ya yanke shawarar dawowa kano da zama Da dare IMRAN yayi kwalliya Lamar mace ya zauna a mota ya aika a kira me fadila, tana zuwa ta hade rai Gyran murya yayi yace"da farko dai sunana IMRAN kuma ina son ki da fatan zaki bani hadin kai" Tace"sai nayi tunani" Haka rayuwa ta cigaba da tafiya Inda kullum sai IMRAN yaje zance a mota Bayan wata data aka daura auren fadila da IMRAN Sageer da nafeesa Sai amina da Abbas Zahra fa jamilu Sai dai muce Allah ya bada zaman lafiya amin A ranar da aka kai amare da kin su bayan sun gabatar da nafila IMRAN ya dauki fadila said bayi yayi mata wanka suna fitowa ya zame towel din jikin ta domin yara na wajen nanny Wasa ya fara da boobs dinta ya fara sucking dinta kuka ta fashe dashi yace"menene?" Tace"abimda kakeyi wa zubys kenan?' Murmushi yayi yace"kar ki samu ban taba kusantar ta ba,ko da bana hayyaci na nasan ban kusance ta ba,ke kadai ne zaki San wanan sirrin nawa" Kafin tayi magana ya hade bakin su waje guda Bayan ya gama romance ai sai ya hau aiki A ranar su jiyar da junan su dadi kwana akayi ana Abu data Bayan shekara goma sha biyu Hajiya fadila na gani a gidan ummi da AMina da fenna da anty rukkaya Sai yara dake wasa domin fadila yaranta shida,amina biyar sai feena biyu zahra hudu anty rukkaya uku dan saga bays allah ya bata Suna cikin hira sai ga mazajen su sun shigo Barin yaran sukayi batare da sanin ummi ba suka kara haba Fadila nashiga motar IMRAN yace"matar IMRAN muje gida in baki baby" Zaro ido tayi tace"a'a bana so" Yace"na,fada miki said muyi dozen" Tace"Allah ya Bamu masu albarka" Nace "amin" Alhadullilahi nan na kawo karshe wanan novel da fatan na fadakar Mai sharhi ko gyra yayi min magana ta wanan nobar 09090112846 Said kun jini a novel dina nagaba AMEER Maman ,noorul Hudah✍✍ Luv u my fans ,, pls share