COMPILED N COPY BY ESHAAT SMILER HOM OF HAUSA NOVLES DOCUMNTS WASAPP 08066360176 FOR MORE 馃挊馃洭馃洭馃洭馃挊 馃挊馃洭 馃洭 馃挊 馃挊馃洭馃挊 馃挊 馃挊 ZUCIYATA CE馃挊 _Besad on true life story_ 馃挊 馃挊馃洭馃挊 馃挊馃洭馃洭馃挊 馃挊馃洭馃洭馃洭馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1鈨� WRITTEN BY 馃挊AMEENAT馃挊 UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊(MEENAT)馃挊 *GODIYA* *Godiya ta tabbata ga Allah ubangijin Halitta daya bani ikon rubuta wannan littafi tsirada Amincin Allah su tabbata ga Shugaban mu* *Annabi Muhammad (S.A.W) da iyalan gidansa da Sahabbansa da* *wayanda sukabashi* *Gaskiya harzuwa Ranan Alkiyama Amin* *SADAUKARWA* *Nasadaukar Da wannan page ga Aunty Na Adama* *datarigamu gidan gaskiya Ina rokon Allah yajikanta da Rahma yasa* *Aljannar Fiddausi ne makomarta tareda yan'uwan musulmai gaba daya Amin*. *DOMIN KU* *Iyayena Abun Alfahari Na Addu'a ta agareku bazata taba karewa ba har sai Ranan Dana bar numfashi fata Allah yasa kucikada* *IMANI AMEEN YA RABBI.* *SHIMFIDA* *Wannan littafin kagaggen labairne bawai yafaru da gaskiya bane nayisane don* *fadakarwa dakuma nishadan tarwa saidai labarine dayake dauke da abubuwan dake* *faruwa a wannan zamanin namu soyayya, cin Amana, San zuciya, yaudara da kuma ha'inci* *kudai kubiyoni kusha Labari acikin ZUCIYA TACE!!!!* *Wannan littafin bawai nayisa bane don cin zarafin wani kowata Ko kuma wasu duk Wanda yaga suna ko hali yazo dai dai danasa toh bada shi ake ba*. *Banyarda A yachanza min labarina tawata siga batareda izibi naba yin haka babban kuskure ne sai a kula*. ----------------------------------------- *庐PEN WRITERS ASSOCIATION* *PEN: THE STRONGEST WEAPON* ----------------------------------------- *only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers* 鉁嶐煆� _*Bissimillahirra hamanirrahim*_ Keh! Keh!! Ke!!! Waiba zakufito kutafiba sai kun makara ko? daga can bangaren naji ance na'am "inna gamu nan fitowa, Wata yar matashiyar budurwar ce Tafito yar kimani shekara goma shabiyar,wani yaro na biye da ita dan kimani shekara goma jikinta sanye da rigada wando masu ruwan anta hannun ta dauke da qur'ani mai girma tareda wasu littafai da kuma hijab shima mai ruwan anta ga dukkan alamu makarantan islamiyya zasu tafi, Sai dai kallo daya zakaima uniform din kagane yasha jikin (wato yatsufa) saboda yanda yafara barin asalin kalarsa Na dark marrow yafara komawa light marrow saboda tsabar tsufan dayai, saidai kasan cewar yana hannun mai tsafta toh" akoda yaushe awanke yake kuma agoge, toh" ko" yanzuma uniform din wankanke ne tas yaci Karin guga sai walkiya yake, Tsaye tayi abakin kofar dakin tana gunguni fadin cewa wai haka kawai baza akira mutum da sunan saba sai aitakiran Mutum wai keh! keh!! sai kace keke tadanyi kwaf, tana kokarin tasaka hijab din amma kuma sai tafasa sakama kom dariyar da wannan yaron yakeyi mata da alama kaninta ne domin kuwa kamarsu guda dashi shima yana sanye da uniform din irin Nata Riga da wondo da hula, Harara ta watsa masa tace Sajeed Allah zan'mareka Ina wasa dakai ne wai? Yace sorry Aunty *SAJEEDAH* Na bari, Tadanyi tsaki mtsww tareda da kokarin saka hijab din, Nikam ganin haka yasa naisauri nakare mata kallo itadai bafara bace kuma ba baka ba saida kalarta irin kalar nan ce mai tsada wacce acikin mutane Dari dakyar kasamu daya wato chocolate colour, itadai ba kyakkyawa bace saidai kuma baza'a kirata mummuna ba, tanada hancinta Dan dai dai Shiba dogo ba kuma bagajere ba, dan bakinta Dan karami idonta fari kalkal kamar Na chaina amma bamai can ciki din nanba, tanada tsawo kadan, san nan kuma tanada tarin sumam Kai mai yawa Wanda bata masa shanpoo haka nan jikinta duk gargasan sumane Wanda yake kwance luf-luf ajikinta gaskiya *SAJEEDAH* tanada tsari mai ban sha'awa kasan cewar ta kirar coca colar, Tanada hips sosai da boobs hmmm saidai ace tubara kalla Masha'Allah, adai dai lokacin da tasaka hijab din *SAJEEDAH* kenan, Diya ga "Malam "Abubakar da "Inna saratu su biyu ne a gurin iyayansu itada kaninta Sajeed Dan shekara goma saboda akwai tazar shekara biyar tsakani *SAJEEDAH* da Sajeed, asali Malam "Abubakar mutumin Nijarne kuma marayane gaba dabaya ma'ana ba uwa ba ubah iyayansa duk sun rasu sai yan'uba dasuka sashi gaba saboda haka sai ya barmasu kasaar yadawo Minna dazama, Yana dan buga-bugan sana'arsa ahaka Allah ya hadasa da saratu ya aure ta Allah ya azirtasu da yara biyu Sajeedah DA Sajeed agaskiya iyayan *SAJEEDAH* talakawa ne futuk zaka fahimci hakane daga yanayin tufafinsu dakuma mahallin dasuke zaune, "Su *SAJEEDAH* suna zaune ne A Wani kango gida da aka zagaye sa da fallan kwano yana dauke da dakuna biyu da'akayi gininsu da bulon kasa babu fulaster ballan tana fanti kofar dakunan duk basuda marfi sai bayi wato (toilet)guda daya Wanda yake shima anzagaye sane da fallan kwano Wanda idan kashiga ka mike tsaye toh" tabbas wanda yake waje zaya ganka, Suna zaune ne a unguwar tunga dake garin Minna *"SAJEEDAH* datai makon Allah dana sana'arda mahaifinta yake nasaida kayan miya anan yar kasuwar maje, ada amma yanzu yabari saboda rashin ciniki da baya samu yanzu haka Dan tebur ya'aje akofar gida yana saidai kayan tireda, tayi primary school dinta dake nan Cikin tunga takuma yi junior (waec) dinta yanzu haka tana zaune agida bataje gababa wato bataje S.S one ba saboda rashin kudi, kuma burinta shine taje school of Nursing ne saidai rashin kudi zai mata chikas, A Kulum Addu'an Malam "Abubakar mahaifin ta shine Allah yabashi ikon cikama *"SAJEEDAH* burinta nason zama Malamar asibiti, Saboda haka islamiyya kawai take zuwa yanzu Wanda dama tadade da sauke Al'Qur'ani mai girma yanzu kuma tanayin hadda ne saboda *SAJEEDAH* akwai brain Kota'ina tana kawo wuta sos脿i Arabic da Boko, Shima Sajeed yanada kokari yanzu haka yana primary five a islamiyya kuma izifinsa ashirin, *SAJEEDAH* da Sajeed akwai shakuwa tsakanin su saboda haka nema suke matukar kaunar junansu, *SAJEEDAH* takasace natsartsir yarinya ga Ladabi DA biyayya tanada matukar kunya da kamun Kai tanada son ibada(da'alama taci sunan ta),gatada shuru-shuru sannan tanada sanyi murya kuma akwaita da hakuri sosai kamar damo take saboda hakuri saidai kam idan tai fushi Hmmm batajin lallashi wasan dadi toh"dama ance mai hakuri bai'iya fushi ba, Sajeed kusan halinsu guda da kaninta Sajeedah guri kandan ne sukasha ban-ban,kasan cewar shi yanada surutu gakuma Neman tsokana, *SAJEEDAH* tanajin Haushin Keh! din da innar su ke kiran ta dashi, don haka sai tai ta gunguni shikuma Sajeed sai yaita mata dariya, (Nima dai kam cewa nai toh" Sajeedah ai saikiyi hakuri tunda kin kasan ce yar Fari kuma da alama lnna Saratu tana cikin mutanan Dan Lol) "Malam Abubakar yanada wani Mako'ci bafillace mai suna "Alhaji Siddi mugun mai kudi saidai kuma mugun zumbuli ne(wato kakan marowa ta) bayason talaka ko" kadan kudi garesa kamarsu kashesa Amma baya tai makon talakawa, hattada mako'cinsa baya tai maka masa (Abu guda yazama masa dole wato zakka ko shima Da kyar yake badawa) yanada mata biyu suma dukkansu Fulani ne yanada yara biyar mata hudu namiji daya, Uwargidansa mai suna "Hajiya Harira (suna kiranta Mama) takasan ce mace mai hakuri kuma bata kyamar talaka tanada yara biyu duka mata "Maryam da "Balkisu, Sai "Amarya Hajiya Hajara ita kam halinta irin Na mijinta ne wato rowa Da kyamar talaka tanada yara uku mata biyu namiji daya Sadeeqah ce babban adakin ("Momi kamar yanda suke kiranta ) sannan "Suwaiba sai namiji mai suna Maniru Amma sai suna kirasa Kiroh, Aunty Maryam da Aunty Balkisu Dukkansu suna karatune a nan C.O.E Minna Ita kuma *SADEEQAH* tana S.S one Suwaiba kuma tana J.S.S two shikuma Kiroh yana J.S.S one dukkansu awata tsadaddiyar private school suke karatun mai suna Nuhu Raizin tundaga primary har yanzu dasuke secondary din saidai ita Sadeeqah datayi junior (weac) sai aka maida ita wata body school dake Abuja yanzu hakama tana can school din, Gidan Alhaji Siddi kam babu tarbiyya ko kadan toh" dama dama ma dakin Hajiya Harira Amma dakin "Momi kam sai a slow, wannan kenan, *SAJEEDAH* Kawarta guda tak! wato Sadeeqah toh" dama sa'anin junane jininsu ya hadu sosai da *SADEEQAH* suna matukar kaunar junansu kawance nasu tunsuna kanana Wanda Anyi Anyi *SADEEQAH* tarabuda "Sajeedah anyi fada Amma ina taki rabuwa da ita, *SADEEQAH* tasha dauko abincita daga gidansu takawo gidansu sajeedah suci idan kuma aka bata kudin makaranta sai tadiba taba *SAJEEDAH* Ansha dukanta akan labari Amma bata Bari ba. Wanda *SAJEEDAH* tasan da haka tunda itama anshayi mata gargadi,Momi tasha murderwa *SAJEEDAH* kunne akan tarabu mata DA yarta Amma Ina hakan baiyuyuba Toh" kaunace daga Allah, Shiyasa *SAJEEDAH* takema *SADEEQAH* wani irin So Naban mamaki badan komai ba saidai Kaunar da tanuna mata bata kyamace taba kasan cewar ta yar talakawa futuk, don haka take kaunar ta tsakani Da Allah wani lokaci ma sai kaga kamar *SAJEEDAH* tana tsoron Sadeeqah, saidai abun bahaka bane yanayita ne kawai Na shuru shuru. Wani abun mamaki kuma shine duk wannan kawance da kaunar juna dasuke halinsu badaya ba, *SADEEQAH* takance mara kamun kai gata batada kunya gata yar wankan swaga don harda fati take zuwa tanada wasu kawaye daban yayan masu kudi ga yangan tsiya kodan taga tanada kyaune oho? Lallai kam "itadin kyakkyawa ce ta bugawa ajarida farace sosai saidai kam batada tsari ko kadan domin kuwa ta tafine kamar one, gakuma son karya (nikam nace toh" aiba matsala tunda sunada abun karyan wato kudi) ga wani halida takeda shi Wanda sam *SAJEEDAH* batasan tanada shiba Wato bin maza(wa' iyazubiIlah) Abunda *SAJEEDAH* ma bata saniba shine Sadeeqah tun tana J.s.s two akazu barmata da Cikin yanzu ma dataje school Abuja idonta yakara budewa (Ayya toh" Allah ya shiryamu shirin Addini Islam Amin ) Wannan kenan. Cikin hade fuska *SAJEEDAH* ta kalli Sajeed tace Toh" ai sai mutafi ko? Yai fuskar tausayi tareda kallon "lnna datake juya koko abokitin fanti karami, ya hadiye yawu yace don Allah Aunty *JEEDAH* mu tsaya musha kinji? ( haka yake kiranta wani lokaci ko yace Aunty Sajeeh ita kuma tace masa Junior Jeed ) Ta harare shi tace toh" sannu acici salon mu makara koh? Inna tace makara ta yaushe kuma? Ai tunda nariga nadama kawai Ku tsaya kusha, kinsan shi ba'irinki bane dakike zama dayinwa tana magana ne tana zuba masu koko. A hankali take shan kunun kamar bataso Inna tana kula "da'ita shikam Sajeed sai sha yake ba abinda yada mesa, haushi duk ya kashe Inna saboda haka sai ta tabe baki tace "ke kam Allah ya yaye maki wannan rashin son cin abinci, Murmushi *SADEEJAH*tayi wanda yasa na zaro ido saboda hango beauty point agefen kumatun ta daya (nace hamm Ashe dai *SAJEEDAH* nan ta Tara abubuwa masu kayatar wane a jikinta) sunkuyar dakai kasa tai batare datake komai ba, Banya sun gama shan kunun sannan suka tafi islamiyya. ************** Yau asabar kuma a yaune akesa ran saukar alhazan Niger zasu sauka saboda haka Filin jirgin saman dake Karin Minna yacika makil da jama'a kowa ka kalli fuskasa cike da farin Cikin yau zaiga dan'uwansa, Toh" already dama anfada masu jirgi ya kusan sauka saboda haka kowa ya zama cikic shirin tarban dan'uwansa, Fadar haka baifi da 30 mints ba Cikin kudirar Ubangiji saiga jirgin yasauka Lafiya, jirgi ya kusa kai 30 mints sannan A hankali Alhazai suke fitowa daga Cikin jirgin sunatako steps din Cikin nutsuwa suna saukowa, fuskokimsu cike DA annashuwa Cikin abinda baifi 30 mints ba suka gama fitowa. Wani Zankadeden saurayin dan kimanin shekara 30 Na hango yafito daga wata kofa shida wani dan kakkawar "mutumi Dan kimani shekara 45 bakine yanada tsayi kadan ga dukkan alama sune matukan jirgin, domin kuwa sanye suke da uniform Riga white wando navy blue, da hulla hannun farin saurayi rikeda suweiter itama navy blue da kuma wayoyin sa manya guda uku a hankali yasa hannun yacire hular, aikam suman kansa tabaiyyana Wadda take achukurkude sai walkiya take famanyi saboda tasha gyara, Farine guy din kyakkyawa dashi ajin farko gashi dogo yanada kirar masu karfi yanada fadin kirji, fuskarsa" zagaye take da wani lafiyayyen saje da dogon Hanci idonsa kamar mai jin bacci bakinsa Dan karami pink colour,gaskiya guy din yahadu iyakar haduwa kallon daya zakai masa kagane yahada jini Da larabawa, cikin nutsuwa yake tafiya wani office naga sun,nufa shida wannan "mutumin baifi 15 mints ba sai wannan guy din yafito sannan yanufi wata dankareriyar mota wadda akaima rubutu da manyan baki kamar haka *PILOT S. A SARDAUNA,* Drive yadan risinna kadan yace U are welcome Sir! cikin zazzakar muryarsa mai dadin yace thanks Peter hw far ? yace fine Sir yace is gud, sanna yabude masa gidan baya yashiga ya zauna sannan yarufe kofar shima yazaga yazauna amazauni sa Na driving yaja suka tafi. Wani kayatattacen gida suka shiga wanda yatsaru iyakar yatsaruwa kyansa baya musaltuwa infert dai ya hadu matuka, direct gurin ajiye mota peter drive yanufa yai fakin motocine birjek sunkai kimanin guda goma tsadaddune ko wacce ta amsa sunanta mota, Da sauri Peter yafito yabude masa kofa A hankali yazuro santala-santalan kafafunsa kasa hannun sa rike da tarkacen sa Cikin nutsuwa yake tafiya kamar baya son taka kasan, Wata kyakkyawar budurwa gajera fara tanada kumatu sosai saida batada hanci yar kimani shekara ashirin ce naga ta nufoshi da gudu har kumatun ta yana rawa Da alama hug dinsa take sanyi, Akam take agurin yadaka mata wani uban tsawa dayasa ta tsaye chak! Saboda tsananin razanar datayi. gaskiya nima kam na razana dajin wannan tsawa saboda haka ne ma harsaida alkalamin rubutu na yafadi kasa, Cikin matsananci takaici Da daga murya naji yace.....? Kubiyoni A 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 Tareda Alkamin 鉁嶐煆� 馃挊LUFHAT CE馃挊 [8:25AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊 ZUCIYATA CE馃挊 Based on true life story 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2鈨� WRlTTEN BY 漏漏AMEENAT UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊(MEENAT)馃挊 *WANNAN page din Nakane Kai daya ZAINUDDEEN* *JIBRIN (Zain)* *Nagode sosai DA* *kokari daka keyimani, Allah* *yakara basira ya kuma Kara mana dankon zumunci Amin, THANKS* *ONCE AGAIN, Ana TARE PEN WRITERS*鉁嶐煆� ----------------------------------------- 庐_*PEN WRITERS ASSOCIATION*_ _*PEN:THE STRONGEST WEAPON*_ ------------------------------------------ _*only the exquisite and whizkid writers are opportune to be writers*_ 鉁嶐煆� "Bakida hankali ne' meye haka kike ko" karin yin,? tadan bata" fuska tareda turo baki tace Kai! Yah" P S I just want hug fah, harara Ya watsa mata yace so you hug me for what reason?.. Ta yatsine fuska tace you are going to be my husband, Ido yarintse da (da Alama kalmar tabata masa rai), "Ahankali ya bude "idon tareda watsasu "akanta. "aikam tuni jikinta ya dauki rawa saboda tsananin kwarjinin dayai "mata,cikin jin haushinta yace toh" kibari harna zama mijin naki" mana tukun, *ZUBEE* bafana san "abinda kikeyi" min waisau Nawa zanfada miki" kidaina wannan Sha-shanci Amma bakiji "KO? Tadukar da kai kasa tareda cewa Sorry! Yah" P S, yace Sorry for yourself and move of my way. Ta matsa sannan tace welcome, batareda ya kalleta ba yace thanks, Binsa" tayi "abaya tana masa gyatsine da gun'guni Da sallama suka shiga Wani tsararran parlor dayaji kayan more rayuwa, hmmm masu'abu da abunsu wai kura da kallabin kitse, gaskiya tsaruwar parlor yawuce tunanin mai karatu saboda haka tsayawa bayyana yanda yakema bata lokacine, Wata kyakkyawar mata ce' "akan wani lallausan kushin ta "amsa sallama tareda mikewa daga kishin gide datake" jikinta sanye dawani tsararran less golden colour mai ratsin brown tayaye kanta, dalifaya shima golden da ratsin brown kallo daya zakai mata kagane cewa mahaifiyar sace saboda kamar dasukai, Cikin nutsuwa yakara sa wurinta" zama yayi kamar mai Neman gafara, saikuma ya kwantar dakansa "akan cinyarta, tareda Kama hannun ta daya yarike gam sannan yasauke nauyayyan ajiyar zuciya, murmushi tayi cikin jin kaunar tilon Dan nata "Ahankali tadora hannunta "akan'sa tana fashawa ya lumshe ido cikin jin dadi yadda take masa, yace my Ammi I really miss you so muchhhh!, murmushi tayi sannan tace nima haka my young pilot (kasan cewar haka take kirana) "Ahankali yace my "Ammi nasa meku lafiya? Tace lafiya lau dafatan kadawo lafiya? yace lafiya lau my Ammi saidai nagaji, yadago Kan sa tareda bude limsassun idonsa dasuka nuna "alamun gajiya atareda shi, kallon tayayi yace my Ammi irin very tired din'nan fah, Dariya tayi tace so you need rest kenan "KO? Yadaga Kai "alamar "eh, tace toh" go and do it my young pilot, "Ahankali yamike yakwasa wayoyinsa da kuma suweiter sa, yanufi shahinsa, "Ammi tabi bayan sa da kallo cikin so da kaunar dan' nata, Sannan ta maida kallon ta kan *ZUBEE* dake tsaye tundazu tana kallon su, tace zonan baby zubee taje tareda zama kusa Da ita, tace Ammi gani, Cikin danjin haushinta tace' waike wata irice? bakinsa yanda Zaki tarbi bakoba "mutumin dazaya zama mijinki Amma ke bakisan yanda Zaki kulada shiba, tsaki tayi mtsww sannan tace dalla tashi kije kihada masa" ruwan wanka sannan kizo kikai masa" abinci, *ZUBEE* tace toh" tareda mikewa tanufi shashin, nasa. Ko sallama batayiba kawai ta kutsa Kai cikin dakin, Yadaga Kai ya kalleta cikin (takaici shiga masa datayi daki ba sallama) yace keh!" bakida hankali ne dazaki shigo min daki ba sallama, Cikin daure fuska yace waima tsaya maiki kazoyi dakina?... Batace komai ba saidai ta tsurama kirjinsa ido, wanda yake cike da lallausan kashi bakikkir sai shekeki yaketa famanyi, (kasan cewar yariga ya balle botur din rigarsa). Ganin "inda take" kallo "ajikisa yasa yai Saurin Kama bakin rigarsa yarike gam, tareda da watsa mata harara yace keh! wai mene haka "Ina magana kinyi mani shuru?... sai wani kallona kike sai kace baki taba ganinaba. Taturo baki gaba tace toh" ai "Ammice tace' nazo nahada maka ruwan wanka, Yasake watsa mata harara yace oh" saboda ga kuturu ko?... kibari sai kifara hadawa kanki tukun Na sannan ki hadama wani, zakifata min adaki kosai na bata miki rai tukun Na?... tace yah p...Da sauri yace dalla fita mun daki, Juyawa tayi tafita sumu-sumu, Da sauri yaje yarufe kofarsa tareda yin kwaf yace wawuyar yarinya kawai, sannan yacire rigarsa yadauki towel yashiga toilet domin yayi wanka. Nasandai mai karatu zaiso yasan, Wanene pilot *S* *A* *SaRDAUNA* Wato Seeraj Abbas Sardauna shine asalin sunan sa, Amma abokansa suna kiransa da S A Sardauna, Alhaji Abbas Sale Harka shine cikakken sunan Mahaifinsa, kafin yazama Sardaunan Minna, asalinsa bafullacen gwadan ne iyayansa Da kakanisa Duk yancan kauyan gwadane, Alhaji Sale Harka shine mahaifin Alhaji Abbas Sardauna Alhaji Sale yakasance hamshakin mai "Arzikine wadda yagada wurin iyayansa, Irin dukiyar Nance tada tsarkakkiyar wacce babu kazanta aciki, (ba irin dukiyar nan tayanzu ba wace kaida ganin wata dukiyar kasan bata Allah bace, Allah ya kyauta Amin) Alhaji Sale Harka yakasace hamshakin Dan kasuwa, Wanda yake gudanar Da kasuwanci gari-gari Tun bayan rasuwar kakaninsa da "iyayansa ganin kowa nasa yakare sai yaji gaba daya kauyan gwadan yafita "aransa, Saboda haka Sai yadawo cikin garin Minna anan Basso yake zaune tareda iyalansa matarsa mai sunan Hajiya Amina amma suna kiranta "inna wuro sai yaransa guda biyu Alhaji Abbas Da Kuma Haj Rabi'atu, (Kar mai karatu yaji itana kiran su Alh Abbas Da Hajiya Rabi'atu yayi mmk toh"ba abun mmk bane sunje makka so uku) Alhaji sale Harka yacigaba da gudanar Da kasuwancinsa cikin kwanciyar hankali kamar yanda yasaba, kwatsam Ranan wata Laraban da iyalansa bazasu taba mantawa da itaba, domin kuwa Cikin dare ciwon Kai mai tsanani Yakama Alhaji Sale Harka, hankalin "iyalansa yai matukar tashi ganin yadda yake shan wahala, Da sauri Abbas yaje yafito da mota suka nufi asibiti saidai kash!! ,Kafin duk sukaiga isa Asibiti Allah yadauki ran Alhaji sale Harka (Allahu Akbar rai bakon duniya Allah kasa mucika Da imani ka kuma bamu ikon tashi da imani Amin) DA sauri Abbas yaja birki ya tsaya saka makon jin abunda "Inna wuro take fada, wato innalillahi'wa'inna'ilaihinraju'una, yau maizan gani ni Ameenatu? Alhaji Mutuwa zakai kabarni,sai kuma tafashe da kuka maiban tausayi Hajiya Rabi'at kukan take Hakanan Alhaji Abbas yajuya kan motar zuwa gida yana kuka yana driving tabbas sunyi babban rashi. Washagari "akai jana'idarsa aka kaisa gidansa Na gaskiya, Hakanan ruwa ta cigaba datafiya, Yayinda Alhaji Abbas ya cigaba da kula da mahaifiyarsa da kanwarsa, yana kuma juya dukiyar mahaifinsa Cikin lokaci kankani Alhaji Abbas yazama shahararran Dan Business, lntenational Business yakeyi kuma abun yakar besa sosai saboda haka yaisuna sosai "acikin gida Nigeria, "A wannan lokacin kuma tuni "Anjima dayima Hajiya Rabi'atu aure, tana zaune a unguwar Mai tumbi damijinta. ******************* Wata Rana Alhaji Abbas yaji labarin wani shahararran business man, "a Jordan "anyce yana bada kaya "akan farashi maisauki sunan mutumi Alhaji Seerajo, koda Alhaji Abbas ya isa Jordan baisamu ganin Alhaji Seerajo ba, kasan cewar Alhaji Seerajo shahararran Dan business ne wani lokaci yana wuyargani Toh" dama yanada ya'ya uku duk mata kuma duk yasasu aharkar business din, saboda haka sai kawai Alhaji Seerajo ya hada Alhaji Abbas da babbar yarsa mai suna Raihana don sugudanar da business din, haduwar farko Da Alhaji Abbas yayi Da Raihana yaji takwanta masa "arai, don haka bayan sun gama cinikin kayan, Alhaji Abbas baiyi nauyin bakiba gurin fada mata cewa yana sonta ba, Toh" Itama anata bangaren taji yakwan mata arai, Toh"bayan takoma gida sai tafadama mahaifinta" abunda Alhaji Abbas yace gameda ita, Alhaji Seerajo ya tambayeta tana sonsa tace eh' yayi murna sosai dajin haka Amma Yace Raihana tabari zayasa aimasa bincike Akansa Tace toh". Alhaji Seerajo yasa kayi masa bincike "akan "Alhaji Abbas ankuma tabbatar masa cewa shi Mutumin kwaraine, Saboda haka Bayan kwana biyu sai Alhaji Seerajo yakira, Alhaji Abbas Yace masa yabasa Raihana don haka sai ya turo magaba tansa, Ba'a dauki wani lokaci ba akai bikin Alhaji Abbas Da Hajiya Raihana aka kawota Nigeria, Alhaji Abbas yaso yahada Raihana da mahaifiyarsa "inna wuro, toh" sai "ita "inna wuron tace "a ah yaje yasata "adaya daga cikin gidajensa ita kam yabarta nan bosso, tareda masu aikinta saboda tafi sabawa danan din, Toh" dama yanada wani gida "a tunga kuma duk Cikin gidajensa wanna yafi yatsari da kyau don haka sai kawai yakaita can, Sukaci gaba dazama Cikin So DA kaunar juna, har Allah ya azirtasu DA Haihuwar Da namiji kyakkyawa dashi' Wanda za'a iya cewa yayi gadon kyaune ta Uwa Da Uba, "Akasa masa sunan mahaifin Raihana wato *SEERAJO* yataso Cikin So dakaurar iyayansa, sunyi masa tarbiyya mai kyau, arzikin da suke dashi baisa sunbar Sa ya lalaceba, tunda a wannan lokacin'ma tuni anba Alh Abbas Sardaunan Minna arziki kuma yakara habbaka sosai. Tun *SEERAJ* yana primary school yakeda burin son zama Pilot, toh" bayan yagama karatunsa na Secondary sai kawai ya tattara ya koma Jordan, don yacigaba da karatusa acan, duk dacewa Alhaji Abbas bai so hakaba Dayaso yasashi Cikin business dinsa, toh" Amma yazaiyi tunda yaga dan'nasa burinsa kenan nason yazama pilot saboda haka sai be hanash tafiya ba, Shiko *SEERAJ* koda yaje Jordan bai tsaya wasa ba, yamaida hankalisa sosai akan karatun dayajeyi, da taimakon Allah Dana kakansa Alhaji Seerajo ya kammala karatun sa, ya kumafito cikakke matukin jirgin sama tareda wasu yan Nigeria abun gwanin sha'awa, kuma abun mamaki duk acikinsu shine me Kara min shekarun, tunda alokacin shekarasa Ashirin da biyar, ganin kwazansa yasa kamfani jiragen sama Na Jordan taso taukar shi' "Aiki, Yace a ah subari yaje yafa yima kasar sa tukun'na, Hakanan suka dawo gida Nigeria cike da nasarori, inda bincike yanuna cewa, *SEERAJO ABBAS* *SARDAUNA,* shine Mutum Na farko a Nigeria daya fito kwararran PILOT kuma mafi karancin Shekaru, nutsuwarsa DA kwarewarsa akan "aikinsa ne yasa cikin dan kankani lokaci yaisuna yazama shahararran matukin jirgin sama "anan Nigeria, Wanda "ake matukar jidashi "a gida Nigeria. kai ba gida Nigeria kadai ba harda kasashen ketare, shekara uku yayi yana Aiki "anan gida Najeriya sannan yakoma Jordan, "inda yanzu haka yana Aiki neda kamfanin Jiragen sama Na Jordan, yanzu ma yazo hutune shinefa suka nemi alfarma, yadauko masu hajjata *SEERAJ* *ABBAS SARDAUNA KENAN*, Wacece *ZUBEE* wato Zubaida Bashir, shine cikakke Sunan" ta Amma kawayanta suna kiranta *ZUBEE Bash,* ta kasance diya ga Alh Bashir Da Haj Fati, yaranta biyar uku mata biyu maza *ZUBEE* ce babba sannan Bashir Amma suna kiransa Abba saboda sunan babansu yaci Sai Habeeba, Fa'iz" sannan Auta Fa'iza. Haji Fati DA Haji Raihana Aminan junane sosai, Alh Bashir ma'aikaci gwamnatine Wanda yake DA matsayi babba agwamnati, yana zaune a unguwan barikin sale Alh Bashir yawa data iyalinsa sosai ba'abunda suka nema kukarasa, Haj Fati irin matan nan ne dabasa tsawa tawa yayansu" sannan kuma basason "a tsawata masu,"idan sunyi ba dai-daiba. Shiyasa *ZUBEE* ta tashi Sangartatta ba'abunda ta iya amatsayinta Na ya mace komai saidai masu Aiki suyi mata hatta dasu undis dinta masu aiki ke wane mata, tun batayi wato ba Haj Raihana take daukar ta tajeda ita gidanta takwa biyu saboda tana matukar kaunar *ZUBEE* KO" don bata da yara dayawa ne oho" har *ZUBEE* tayi wayo tana zuwa dakan ta. *ZUBEE* tagama primary da secondary school yanzu haka tana C O E ne, Zubee da *SEERAJ* dasuna shiri sosai wanda ita ke kirasa "yah S P duk da yanajin haushin rashin komai din da bata'iya ba tunda wani lokaci hatta DA ruwan Lipton idan yace tada famasa sai tace ita bata iyaba , toh" rashin shirin nasu yasamo "asaline tun zuwanta C o e, ta haduda bad friend sai taduki wata muguwar da'bi'a "tanayi ba tare da kowa yasani ba, wato Lasbiyan saidai kuma kuma duk Abunda kakeyi wata Rana sai asirinka yatonu. "Akwai watarana *SEERAJ* yadawo gida sai bai iso kowa ba Amma sai ya ga dakin da *"ZUBEE* take abude, don haka sai yanufi dakin yana kwala mata kira har ya isa bakin kofar dakin Amma baiji ta amsa ba, har yajuya zaya tafi sashin sa don "atunani sa barci takeyi, sai yace "ita wannan sarauniyar raggayen harda rufe kofama bazata" "iyayi ba mashiririciya kawai yai kwaf, Bari Na rufomata" kofar yasa hannusa daninyar yajawo kofar kenan,sai yaji wani irin nishi DA sauri yanura kofar don a tunani sa *ZUBEE* ce' batada Lafiya saidai "Abunda yagani ne yasa yaisaurin jawo kofar Da karfi, Yayin da yai mutuwar tsaye domin kuwa *ZUBEE* yagani "itada kawar Nusee tsirara suna aikata masha'a",(wa'iyazubilah) sai salati *SEERAJ* yake ta faman zubawa yakai kusan minti biyar "a tsaye sai zufa yake Amma har zuwa wannan lokacin basu"fito ba, hakan ne yanuna masa cewa wato ma basu"san yagansu" ba, don haka sai kawai yafara bugun kofar Da iyakacin karfi sa yana fadin Dan Ubanku kufito kona shigo na illata yarinya Ashe Ku yan'iskane?... DA sauri suka Saki junansu tare da durowa daga gadon sai maida nunfashi suke, yayinda kowace tafara rarumar kayanta tana sawa, Bayan "sunsa kayan sai sukayi tsaye cirko-cirko suna" kallon juna, itakan *ZUBEE* kirjinta sai dukan tara-tara yake, itako Nusee ba Abunda yada meta "asalima haushin *SEERAJ* taji, kawai suna tsaka dajin dadinsu yazo yakatse masu, Nusee ta kalli *ZUBEE* tare DA yin kasa da murya tace amma "yah P S din'na ya kwafsa, mana wallahi KO release Mutum baiyiba tsaki taja mtsww. shikam *SEERAJ* jinsu shuru yasashi kuma buga kofar da karfi, yace' baza kufito ba sai nashigo na karya yarinya?...., sum-sum suka fito *ZUBEE* tana gaba Nusee na biye Da ita" cikin zafin nama *SEERAJ* ya finciko *ZUBEE* ya shara mata Mari yasake shara mata sannan ya tureta tafada kan'kushi, Nusee zata gudu ya finciko ta itama yashara mata mari hada duka, yace tabar gidan nan yanzu-yanzu kuma idan yakara gani kafarta "a gidan nan saiya karya ta, Aiko Nusee a 360 tabar gidan. Tundaga wannan lokacin sai *SEERAJ* yafita Harka Zubee saboda wani irin haushinta yakeji. Bayan faruwar haka Da kwana biyu, da misalin karfe goma Na Safiyar Lahadi kasan cewar ba'aiki don haka *SEERAJ* yana gida, suna zaune a parlor shida Ammi suna kallo, Sai ganin *ZUBEE'* sukai Jaye DA troling bag dinta, Ammi ta kalleta tace ke! kuma Lafiya "Ina zakije da bag?.. *ZUBEE* tace gida zantafi Ammi tazaro ido tace shine zaki tafida bag din kayan ki duk? tace "eh tace hala anyi miki wani abune"? da sauri ta kalli *SEERAJ* Wanda hankalin sa yana gurin kallo, tace a a" abunda akai Mani zanje nedai na kwana biyu. Ammi tace toh" shikenan da motarki Zakitafi? tace "eh, toh" kice Ina gaida "Haji Fati, tace' toh" taja troling tare Da cewa "yah P S sai "anjima, ba tare da ya kalleta ba yace mujima dayawa. Bayan *ZUBEE'* tafita sai Ammi tace My young pilot, yace' na'am my Ammi tace wata alfarma nakeso "kai mani?.. Yai murmushi tare da kama hannuta yarike yace' My Ammi, "ai tsakanin Na Da ke" babu "alfarma saidai Umarni, Saboda haka ki" bani Umarni kawai sai nikuma Nacika miki shi" muddun be sabama "addin Muslim ba. Tayi murmushi tace be sabama "addini ba, saida are sure zakayi Mani KO"me nace? yace yes my Ammi am sure zanyi makishi insha'Allahu .tace toh" sonake ka auri *ZUBEE,* Wani iri zufane yaji yajikasa cikin lokaci kan-kani tamkar yahadiyi Karin kunama, "a hankali ya daga Kai ya kalleta Da idunun sa dasukai jajir yace...? Kubiyoni . A 馃挊 ZUCIYA TA CE 馃挊 Tare Alkalamin 鉁嶐煆� 馃挊 LUFHAT CE馃挊 [8:26AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life story_ 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3鈨� WRITEN BY 馃挊AMEENAT UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊(MEENAT)馃挊 *WANNAN PAGE* *DIN* *DOMIN KUNE* *YAN'UWA RABIN* *JIKINA,* *AWWAL(baban walida)* *KHADIJAT (Aunty)* *AISHAT (Maman* *Fadila)* *BALKISU (Maman jafar)* *MUSTAPA (Musty)* *ALKASIM (Malam)* *SALISU (Kawu)* *IBRAHIM (Himu)* *MUSA (Daddy* *ABDUL-QADEER(kure)* *NASEER(Man Nas) HABIBA AND* *FIDDAUSI (Last Born) Allah yakara mana dankon ZUMINCI Ameen* ----------------------------------------- *_庐PEN WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN:THE STRONGEST WEAPON_* ---------------------------------------- *_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be writers_* 鉁嶐煆� My Ammi! Sai kuma ya sunku yar dakanshi kasa, ko" kadan *SEERAJ* be taba tsammanin abunda Ammi zata ce masa kenan ba. "a ransa ko" fadi yake meyasa my Ammi zatayi masa haka? meyasa zatace ya auri *"ZUBEE* alhalin bai taba jin *son* *"ZUBEE* da aure acikin zuciyar sa ba KO" dai-dai da kwayar zarra ba, Shin meyasa my Ammi tayi tunanin *"ZUBEE* tazama abokiyar rayuwar sa? *ZUBEE* da halayyarta tabi'arta kwata-kwata basuyi masa ba, Sai tambayoyi yaketa zubawa kansa" Amma kuma yakasa bakan'nasa amsa, can wata zuciya tace masa tabbas *"ZUBEE* batada da Halayyar kwarai Amma kuma dole ka aureta"KO" don farin Cikin my Ammi. "Itakam Ammi dataga yayi shuru sai tafara tunani KO" bazaya iya auran *"ZUBEE* ba?.. Ganin haka yasa sai "ta kwantar da murya kasa tayi kalar tausayi, tareda kallon sa" tace my young pilot baza Kai Mani wannan alfarman ba KO"? "A hankalin yadaga Kai ya kalleta" tareda yin wani irin murmushi Wanda kana ganinsa kasan Na dole ne, Yace' My Ammi I already told do you tsakanin mu babu alfarma ba sai dai Umarni KO?.. Ta gyeda Kai alamar "eh yace toh" kin bani Umarni nikuma Zan cika maki shi insha'Allahu, Zan "auri *"ZUBEE* "indai hakan shine farin Cikin ki I will married her for your sake. Farin cikine me tsanani yarufe Ammi Wanda yasata rungumesa" ba tareda kulada halinda yake" ciki ba, tace nagode! nagode!! nagode!! my young pilot Allah yabaka Wanda zai saka" farin Ciki kamar yanda kasani, Ta mike tana cewa bari nakira "Haj Fati nafada mata wannan abun farin Ciki kafin Abbin ka yadawo. Bin bayan ta yai da kallo har saida tashiga daki, Sannan yarufe idosa" tareda sa hannun sa" a dai-dai gurin da zuciyar sa take bugawa, yace my "Ammi *"ZUBEE* zata mallakeni a matsayin mijin "auran ta kamar yadda kike San hakan ya kasance, saidai Am sorry to say "my Ammi *ZUCIYATA CE* "Zubee bazata taba mallakar taba, saboda *ZUCIYATA* banata bane domin inaji ajikina ma mallakiyar *ZUCIYATA* na nan tafe, A hankali yamike jiki ba kwari yanufi daki. 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 . 馃挊馃洬馃挊 馃挊 Cikin lokaci kan-kani magana ta watsu acikin dangi kowa yai farin ciki musamman ma iyayan yara mata wato Ammi DA Haj Fati, suma iyayan maza sunyi farinciki kwarai da gaske kasan cewar akwai fahimtar juna sosai tsakanin Alh Abbas Sardauna da Alh Bashir, Haka abun yake "abangaren *"ZUBEE*sosai take farinciki itakam dama arayuwar ta babu mutumin da yake birgeta irin Seeraj toh" sai Kuma gasi zai zama mijinta, murna "takeyi sosai KO" bakomai itakam taciri tuta Mutum kamar *"SEERAJ* ga kyau ga ilimi kudi matsayi, yanzu fa shine young pilot of All Africa Kai! "ai itakam ta tserema sa'a, Duk da cewa yanzu bata jin wani feeling Da namiji saboda lesbian din datake wa'iyazubilah,(Allah ya shiryamu Amin) amma kam tana jin farin cikin dazata zama matarsa" Saidai wani lokaci kuma idan ta tuna daganin da *SEERAJ* ya tabayi masu" itada kawarta "Nusee sai taji tsoro yaka mata,saboda tundaga wannan lokacine tafahimci yana jin haushinta sosai, Ba'a dauki wani lokaci ba akai baikon Seeraj Da *ZUBEE* shi Kuma buki sai tagama C O E din ta, Akwana atashi bawuya agurin Allah gashi yanzu sauran one year *"ZUBEE* ta gama karatun ta sai Ashe bikin wannan kenan. *CIGABAN LABARIN* *******//****//****** A hankali yafito daga toilet din yana daure da towel "akugun sa, hannun sa Kuma rike da wani karamin towel din yana goge lallausan kashin kasan, Cikin nutsuwa ya karasa Gaban dressing mirror yai tsaye yana karema kansa kallo ya dauki kusan 5mint, sannan yafara shafe shafensa," goganan shafa can fesa nan saidai yadauki tsawon wani lokaci sannan yagama, Wedrof yanufa yabude wata ash din jallabiya mai gajeran hannu yadauko yasa, Agogon dake man'ne jikin bangon daki ya kalla yanuna masa 9:40AM,yaja dan gajeren tsaki mtsww tareda cewa I want eating something sannan yanufi hanyar fita, A parlor ya iske Ammi tana kallo zama yai kusada ita tareda cewa sannu da hutawa my Ammi, Murmushi tayi sannan tace yauwa sannu da hanya kana bukatar wani abun'ne? Murmushi yai shima tareda Shafa lallausan kashin kansa yace my Ammi yinwa nakeji akwai abinci ? Tace sosai ma kuwa "ai already nayi maka favorite food kin ka, da sauri yace my Ammi sakwara? tace yes ni nai maka shi da kaina l know baka iyan ci abincin kowa sai nawa shiyasa nai maka" yanan akicin bari *"ZUBEE* takawo maka sai tafara kwalama Zubee kira, " Zubee! "Zubee!! "Zubee!!! daga can ta amsa ma'am Ammi gani nan zuwa, tace Ammi gani, yauwa tafi kici kidauko wa yayanki abinci sa" tace toh" Bayan *ZUBEE* takawo masa abinci ta'ajiye sai zata tafi cikin daure fuska yace waike wace irin yarinya ce? Da sauri Ammi ta kallesa tace "a ah metayi kuma? Itama *ZUBEEN* kallesa tayi ciki jin haushin kalaman sa tace ni" bansan abu da nayi saba?., tsaki yai mtsww yace toh " dama taya za'ai kisan" abunda ki kayin, tunda ke baki da tunanin sani yin komai sai shirme, Dalla gafa malama" kije kikawo Mani ruwan wanke- hannun da kuma drink mai sanyi, Juyawa tayi ta nufi fridge tana gun-guni, yayinda da Ammi tace kidauko masa favourite drink dinsa, *"ZUBEE* tace toh" Dariya yayi yace my Ammi hada shi ki kata nadar Mani? tace ba dole naba tunda nasan my young pilot dina yacika tsanda dayawa yai murmushi yace Allah my Ammi idan ba food dinki naciba sam bana jin dadi kowani irin,idan fa naje tafiya nike nan faman cin abinci gwangwani, Shiyasa kullum nake Addu'a Allah ya barni dake Ammi na Ta girgiza Kai tareda cewa kayya "ai shi Allah baya barin wani dan wani yaji dadi, koba mutuwa akwai rabuwa ta aure, Don haka abunda nake so dakai shine kafara koyon cin abin guri wasu. "Adai-dai lokacin Da *ZUBEE'* tadawo hannun ta dauke da faranti jug ne da cup tareda wata yar karamar roba me danfadi ruwane aciki Na wanke hannun, agaban sa ta'ajiye hannun sa yasa Cikin roban yana wanke wa, Ammi ta kalli *ZUBEE* tace "ai kaganta'nan bata son yin aiki, idan nace tazo mu shiga kicin sai tace ita karatu zatayi. Harara ya watsa ma *ZUBEE* aran sa yace karatun iskanci ba, afili kuma yace Laziness girl" kawai my Ammi kifada ma yarinyan gwara ta tsaya ta koyi girki don ni wallahi bazan Lamunta da cin abinci masu "aiki ba "a toh" Murmushi Ammi tayi tareda cewa "ai yanzu kam dole ta tsaya ta koya tunda " aure zatai, Yace oho indai bata koya ba wannan kuma laluran tane", dai-dai lokacin da yakai lomar sakwara bakinsa, yacin abinci yana santi Ammi yai masa dariya har yagama, Yace Alhamdullah tareda kallon agogon parlor 10:30Ap, yamike tsaye yace my Ammi Zan tafi Na kwanta sai 1:30pm Zan tashi tace toh" sai kafito. Koda *SEERAJ* ya shiga daki ya isko miss call dayawa a wayar sa, best friend dinsa yafa kira wato *SAGEER*, *SAGEER ALEEYU NASKO* shine asalin sunan Amma friends suna kiransa da S A NASKO, Alh Aleeyu nasko shine mahaifinsa shima ya kasance hamshakin Dan kasuwa ne yanada shaguna dayawa Na saida kayan provisions anan Minna cikin kasuwar gwadabe, Alh Aleeyu shima gidansa anan cikin tunga yake saidai akwai tazara tsakanin gidan su Sageer danasu *SEERAJ* Alh Aleeyu nasko matarsa daya Haj Hadiza da ya'ya uku namiji daya *SAGEER* shine babba sannan Hassana Da Hussaina *SEERAJ* da *SAGEER* tare sukai primary da Secondary sun shakuda juna sosai duk dai halinsu" Yasha ban-ban kasan cewar *SAGEER* irin samarin nan ne masu shegen Neman matan tsiya, sabani *SEERAJ* da ko" budurwar bai tabayi ba Bayan sun gama Secondary school dinsu sai shi *SEERAJ* yatafi Jordan, shikum Sageer yaci gabada kula Da taimakawa baban sa da kasuwacin sa. Saida kusan kullum *SEERAJ* da *SAGEER* suna Waya wannan kenan. "Ahankali yakai wayar akun'nan sa ciki salon zolaya yace ya "aikai yine *NAMAMAJO*? (sunan dayake kirana dashi kenan wani lokaci) Daga can bangaren *SAGEER* Yace S A saurdauna kaifa iskancin ka yawane dashi me, tsoron mata kawai *SEERAJ* yai dariya tareda cewa "eh nadaiji, *SAGEER* yace kaidai kasani, halan yaushe kadawo? *SEERAJ* yace dazun kasan ni Na kawo Alhazai nan yace af hakane fa "ai naman ta ne wallahi, Sundan taba fira sannan sukai sallama akan sai sun hadu anjima. *****//****\\***** Washe gari da misalin 8:00Am Cikin shirin su Na zuwa islamiyya, kamar yadda suka sabo *SAJEEDAH* ita da Sajeed.. Yau *SAJEEDAH* bata dauki Qur'ani ba saida kananan littafai su hadisi da ahalari, kasan cewar yau tashi da menstrual pain yanzu hakama tanajin maranta yanai mata ciwo kadan-kadan, yauma harza su tafi sai Sajeed yace su tsaya su sha kunu, Hararan sa tayi Cikin jin haushi abunda yake masu kwana biyun nan , Cikin takaici tace Sajeed wai mene ne haka ne ka keyi? ashe dama ba sai mundawa muke karyawa ba?.. Amma yanzu sai kace dole sai mun tsaya munkarya sannan mutafi toh" ni yau bazan tsaya ba, kum... Inna ce ta katse tada cewa toh" kar kitsaya din kiyi ta tafiya shi" idan ya gama zaya iske ki kinji KO "? dagajin yadda Inna tayi magara tasan ranta yabaci, toh" itama tadai tafadi hakane kawai Amma sam bazata iya tafiya tabar Sajeed ba, Don haka dole ta" tsaya suka sha kunu sannan suka fito, suna Cikin tafiya tace kasan Allah idan gobe kace sai mun tsaya shan kunu KO?.. toh"Saina tafi kuma daga ranan babu ruwana dakai'tunda so kake kullum mudinga makaranta, Kallifa wani,kojajjan "agogon fata dake daure a hannun ta taduba, Wanda *"SADEEQAH* ce' tabata kwancen sa, kagani KO" yanzu har 8:30Am abunda ake zuwa 8:00Ap Amma shine sai 8:30Ap zamu tafi kuma duk Kai kesa muna yin latti tayi kwaf, Cikin marairaice fuska Sajeed yace Aunty *JEEDAH* nabari kinji? tace oho "indai baka bari ba toh"bazan karayi maka magana ba ta karashe managan, adai-dai lokacin da suke kokari shiga wani lungu. Jitayi an'bugeta da Dan karfi har saida littafan hannun ta suka zube kasa da Sauri tadaga Kai Cikin jin haushi tace....? Aha Muje Zuwa Yanzu za'afara Don haka kubiyoni A 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 Tareda Alkalamin 鉁� 馃挊LUFHAT CE馃挊 [8:30AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life Story 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 4鈨� WRITEN BY 馃挊AMEENAT UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊(MEENAT)馃挊 This page dedicated to All members of pen writers association do yours know what? Hmmm wallahi ina matukar kaunar *KU IRIN SO MUCH LOVE din NAN fa I LOVE YOURS ALL ONCE AGAIN Ana TARE* 馃挊馃拫馃拫馃拫馃挊 ---------------------------------------- *_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ---------------------------------------- *_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be writers_* 鉁嶐煆� "Kasa cewa komai tayi' saka makon idon da suka hada dashi, hakan ne yasa taji kirjinta ya buga da karfi don, haka da sauri ta sunkuyar Da kanta kasa yayinda gabanta yaci gaba faduwa, "aranta take fadi innalillahi shikuma wannan mutumin wani irin magic ke Cikin idanun sa?.. Na shiga uku ni *SAJEEDAH*. *SEERAJ* kenan shima jiyayi kirjinsa ya bugawa gawani abuda yaji yazi yarci jikinsa a lokaci guda, Wanda tunda yake baitaba jin irinsa gawata "diya mace ba sai wannan. Yana "sanye da kayan sports black da ratsin white suna da tambarin adidas, Riga mai dogon hannu da wando dogo, kansa da hula facing cap wacce batayi nasarar rufe masa lallausan gashin kansa ba, itama hular tanada tambarin adidas saidai yamai da gaban hular ta baya. "A lokacin daya suka tsugun'na don kwasar litattafain da suka zube akasa, Saida kashhh basu" Kai ga daukar litattafan ba suka yin wani lafiyayyan karon, dayasa KO" wannen su" rike goshi sa saboda zafin da sukaji, *SAJEEDAH* tace washhhhhh! shikuma *SEERAJ* yace Auchhhhh! Sajeed dayake tsaye gefe yana kallon su Dariya yake ganin yadda suka rike goshi, cikin tsokana yace Sorry Aunty jeedah Banza tayi dashi tareda sun kuyawa kasa ta kwashi litattafan ta. Dama *SEERAJ* yasaba duk ranan Asabar da lahadi, idan yai sallar asuba sai yadan taba karatun Qur'an, toh" kuma bayan yagama sai sufita jogging shida *SAGEER*. idan suka gama jogging sai kowa yanufi gida Kamar yanzu ma sun gama ne zaya tafi gida sai sukai karo da *SAJEEDAH,* *SEERAJ* ya kalli Sajeed cikin wasa yace "Oho abun injustice ne ko wato Aunty ka kawai zaka cewa sorry So"what of me?.. Dariya Sajeed yai yace toh" Sorry Sir , murmushi Seeraj yai tareda mika masa hannun yace thanks my name is *SEERAJ* and u? Shima hannun Ya mika masa tareda cewa my name is Sajeed Abubakar Sadeeq, Murmushi Seeraj yai yace gud Sajeed Will you be my friend? Sajeed Yace yes I will, *SEERAJ* yace yauwa kaga as from today you're my best friend KO?.. Sajeed yai murmushi tareda cewa yessssss, *SEERAJ* yace my friend ya sunan Aunty ka?.. Sajeed yace Aunty *JEEDAH* cikin mamaki *SEERAJ* yace Jeedah Kuma?.. Sajeed Yadaga Kai alamar "eh, yace mean? Yace Aunty *"SAJEEDAH,* "Oho I understand so you Aunty is deaf KO?.. Sajeed idanu ya zaro alamar tsoro Da sauri yace a ah bafa kurma bace, *SEERAJ* yace toh" idan ba kurma bace" meyasa batayi magana ba?.. sannan Kuma ita batace Mani Sorry ba, Sajeed dariya yai yace *YAH SEERAJ* toh" aikai ne ka buge Aunty Jeedah don haka Kaine zaka cema ta Sorry, Seeraj yace "au haka ne? Sajeed yace "eh itakam *SAJEEDAH* mamakin Sajeed take, har tana fadi aranta amma dai yaron nan gabine ji yadda yaketa zuba surutu Da mutumin" da bai taba ganisa ba sai yau, Amma dayake Shi' Sarkin surutu ne hada wani fada masa sunan mu, saboda yaji dadin asirce mu dawan nan magical eye's din'nasa, tai kwaf tareda cewa sokon yaro kawai. Cikin slow motion *SEERAJ* ya juya wurin *SAJEEDAH* Ya zuba mata lumsasun idanun sa datace suna dauke da magic, Kallon ta yake Ciki wani irin yanayi soyake ta juyo ta kallesa KO" yasake jin irin abin dayaji dazu saboda yanayin yaimasa dadi zaiso yaitaji irinsa, saidai kashhhh takasa kallon nasa asalima Sajeed take kallon, Ganin bata"da ninyar kallon sa" yasa yadauki hannuwan sa" duk biyu, yakama kun'nu wansa tareda yin muryar yara yace Soweeeey Aunty *JEEDAH* pls forgive me, Shikam Sajeed dariya yake sosai ita kam *SAJEEDAH* da sauri tajuyo saka makon jinda tayi yakirata Aunty, "aiko karaf suka hada idanu yayinda suka tsaya cif suna" kallon kwayar idanun junansu, tamkar suna neman wani Abu aciki, sunkai kusan 5mint suna kallon juna, *SAJEEDAH* ce tayi sauri dauke kanta shikam *SEERAJ* ba haka yasoba, "itakam *SAJEEDAH* wani irin kasala kwayar idanu sa suka saukar mata ajikinta" A hankali yasake tsura mata idanu sa" tareda cewa pls am so sorry, Batare data kalle "saba saidai cikin rawar murya tace no badamuwa, Sajeed last go we getting late Sajeed yace toh. Shikam *SEERAJ* mutuwar tsaye yayi saka makon jin zazzakar muryar *SAJEEDAH*, Sajeed ne ya girgiza masa" hannu tareda cewa bye bye my best friend mun tafi, Da sauri *SEERAJ* yadawo hayyacin sa yace" eh! me kace? dariya Sajeed yai yace mun tafi, *SEERAJ* yace shikenan?.. Sajeed yadaga Kai alamar "eh, yace OK " bye bye sai kundawo yayinda yabi bayan *"SAJEEDAH* da kallo, itakam tuni tayi gaba domin gaba daya ta matsu da subar guri, saboda yadda taji kafa fuwanta suna Neman kada ita" kasa, Yana tsaye yana kallon "su har saida "suka shige wani lungu,sannan yasauke nauyayyan ajiyar zuciya a hankali yajuya jiki bakwari yatafi, Itakam *SAJEEDAH* suna shiga lungun ta tsaya tareda dukawa, tana maida numfashi sai kace wadda tayi gudun kilo mita 100, A hankali ta daga kai tana hararan Sajeed Wanda ya tsura mata" idanu yana kallon ta, cikin jin haushisa tace dalla meye haka sai wani kallo Na kake" sai kace baka san'ni ba, kai tsaya madai tukun'na "a ina kasan wancan mutumin ne? Yace "a ah ni bansan shiba sai yau, Kai ta girgiza tace baka sanshi" ba Amma dayake "kaidin parrot ne Sarkin surutu, shine kasaki baki kana tazuba surutu da "mutumin daka fara gani yau" ko? kwaf tayi, tareda sake cewa Allah Sajeed surutun ka is too much wlh, Ya Dan turo baki tareda cewa sorry Aunty *JEEDAH"* Hararan sa tayi tareda cewa "eh da'anyi magana sai kace wai sorry, dalla gafara ni wuce mutafi tasashi gaba suka tafi. 馃挊馃挊馃洬馃挊馃挊 Shikam *SEERAJ* koda ya isa gida toilet kawai yashiga yasakar wa kansa" shawa, yadan jima sannan yafito daure da towel gaban dressing mirror ya" tsaya, ya Dan Shafa mai sannan yafeshe jikinsa da kalolin body spring masu kamshi, Sannan yasa wata jallabiya bayan yasa sai ya kalli agogon dakin yanuna masa 9:15Am , sai naga kawai yafada saman faffadan gadonsa mai dauke da lallausan katifa da bedsheet, jinai yace bismillahi tareda rufe ido. _a ah kai su captain *SEERAJ* za'adan matsene(bacci) to barina jamaka kofa to atashi Lafiya._ Washhhh! wayyo! Inna marata ciwo wayyo! Inna inajin kamar marata zata fashe, *SAJEEDAH* kenan sai juyi take ta tafamanyi tareda murkususu akan wata yar yalo yalon katifa, wacce basuda maraba da tabarma saboda tsabar latsewarta, Inna dake zaune kusa da "yarta ta sai sannu take tafaman zuba mata, Ciki tausayi tace oh! Allah yarabaki da wanna ciwon Mara sannu, yanzu kam takasa magana saidai Kai kawai take gyada wa saboda tsabar Azabar ciwo, Sajeed ma Ciki tausayi yar'uwarsa yace Sannu Aunty jeedah, Bari nasake dubawa KO "baba yadawo sai Na karbi kudi nasiyo maki magani KO? Kai tadaga masa" alamar "eh, Da sauri yamike zaya fita saiga baban ya shigo da sallama Innata amsa sallamar, yayinda Sajeed yace baba sannu da dawowa tareda karban ledan hannun sa, baba yace yau sannu Sajeedu, mikawa innar taku ledan dankaline nadan siyo mana sai adan dafa mana ya Kai karshen maganar dayin dariya, Allah sarki Malam Abubakar talaka ne shi Amma Kuma yanada wadatar zuci, mutum neshi" Wanda yadogara da Allah da kuma kansa" haka zalika bai taba tunanin rokon wani wai yate maka masaba kasan cewar sa mai karamin karfi, akoda yaushe burin sa yawadata iyalinsa da abunda Allah ya yahore masa, gashi mutun'ne dayasan hakkin mako'ci duk abunda zaiyi inda Wanda yashefi mako'cisa yasani ne toh' zai Sanar masa. Ciki tsananin kulawa yace "a ah *SAJEEDATU* meke faruwa ne?.. dai- dai lokacin da ya zauna akujera yar tsugune, Inna tace wlh yau ta" tashi Da ciwon Mara ne ga shinan, tundazu dasuka dawo islamiyya take faman shan wahala, Baba yace Ashhhsha! sannu sannu *SAJEEDATU* toh" tasha magani kuwa?. Inna tace "a a bata shaba saboda naira gomace nake da'ita" Kuma naira ashirin ne ake siyar da maganin, Da sauri Baba yatura hannunsa aljihun gaban rigarsa, tareda cewa toh" Sajeedu zoka siyo mata "ai inada sauran chanji anan, yaciro naira talali yamika wa Sajeed naira ashirin, Sajeed ya karba tareda Dan bata fuska , (saboda yasan Ogan Chidinma bayada mutunci da ragowa) Baba yace yaya Kuma? Yace Baba shi "Oga chidinma sai yaita masifa wai bana naira ashirin waiya nadai bani ne kawai, Baba ya mika masa sauran naira goman tareda cewa toh" gashi kace yai hakuri yabaka Na naira talatin din, Sajeed ya karba tareda cewa toh" da gudu yafita. Sai juyi *SEERAJ* yake yi kan gado yakasa run tsawa dasunan yin bacci, saka makon matsananci tunani *"SAJEEDAH* daya addabi *ZUCIYAR* sa" "A hankali ya zuro santala-santalan kafa funsa"kasa tareda mikewa tsaye, gaban mirror yaje yadauki wayar sa me line din MTN yazura aljihu Saboda yana espeting call, yazura takal mansa"sannan yafita. Tafiya yake' cikin nutsuwa yana cikin tafiya, sai kawai yaji yatsinci kansa" dasan bin hanyar dasuka hadu dazu dasu *"SAJEEDAH,* Saboda haka kawai sai yafara bin hanyar, ya tafiya yana Dan waige- waige kamar mene man wani abun, yadan yi nisa da yafita sai ya hangi "Sajeed yana Ko Karin shiga wani shogo, Wani irin Sanyine ya ziyarci *ZUCIYAR* *SEERAJ, DOMIN YANZU KAM YA TABBATAR DACEWA ZUCIYAR SA TAKAMU DA KAUNAR "SAJEEDAH Da kuma SAN SAKE GANIN TA'* saboda haka Da sauri ya kwala ma Sajeed kira. Sajeed ya juyo dan yaga "wanene yake kiransa, Wanda yagani ne yasashi sakin murmushi tareda cewa Lah My friend Kai ne?.. Shima *SEERAJ* murmushi yayi yace "eh nine me zaka siya a wannan shop din? bata fuska Sajeed yai yace magani Zan siya wa Aunty *"JEEDAH,* Da sauri *SEERAJ* yace meyasa "meta? Sajeed yace cikinta' ne yake mata" ciwo sosai, Da sauri *SEERAJ* yace sosai fa kace ? yace "eh kuma tanata" kuka shine "baba yace nazo nasiya mata" magani, yakara sa maganar fuska sa cike da tausayi yar' uwarsa". Shikam *SEERAJ* jiyayi kirjinsa na bugawa, 'ahankali yace toh" muje ka siya, Sajeed yace toh". Allah sarki Sajeed yaukam da kwarin gwiwar sa"yashiga kyamis din Oga Chidinma, ganin cewa yau yariko kudi dayawa har naira talatin, Shikam oga Chidinma yana gani Sajeed sai ya daure fuska, (dayake bayada mutunci balle ragowa) yace kazo KO?.. dariya Sajeed yayi adai-dai lokaci daya yaciro kudin, daga gaban aljihun riga ya mika masa" yace "eh Oga "Chidinma kabani maganin ciwon Ciki irin wannan din'nan, Harara Oga Chidinma ya watsa wa Sajeed tareda fara yimasa masifa cikin harshan Hausa, (dayake ya" naji Hausa kamar jakin kano) yana cewa bana fada maka"kar kasake zuwa da naira ashirin ba?.. Amma dayake kai bakajin magana, shine yauma kasake zuwa dashi, sabada kaga Ina baka KO"?toh" yau bazan baka, Dauri Sajeed yace Lah! Oga "Chidinma yaufa naira talatin, nakawo kagani KO? yafada tareda nuna masa kudi, Cikin masifa Oga Chidinma yace toh" bazan siyar ba fita mun a shago, Sajeed yace pls Oga Chidinma kabani maganin, kaga "Aunty *JEEDAH* ta can tana kuka Saboda Ciki ta yana mata ciwo sosai. Oga Chidinma yace Oho "lna ruwana "ta mutu man.. maganar ta tsaya saboda, Wani uban tsawa da *SEERAJ* yadaka masa", Wanda yake tsaye tundazu "abakin kyamis din yana saura ranan duk abida ke faruwa, Ciki bacin rai yace....? Aha Muje Zuwa Kubiyoni A 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 Tareda Alkalamin 馃挊LUFHAT 馃挊 [8:32AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挒馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life story_ 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 5鈨� WRITEN BY 馃挊AMEENAT UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊MEENAT馃挊 ---------------------------------------- *_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_* ---------------------------------------- *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ---------------------------------------- _*only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers*_ 鉁嶐煆� "Kace ta Mutum saboda Kai din bakin mugune KO"? toh" bazata' mutu ba sai kwanan taya kare,kaji ko"? Dan iska kawai, ya karashe maganar Cikin bacin rai, Shikam Oga chidinma jikinsa sai rawa yake" yayin da yadora hannun sa" duk biyu "akai cikin matsananci tsoro, domin shi Sam bai kura da *SEERAJ*a gurin ba, Saboda yasan tundaga kasan layinsu har zuwa bakin titi, duk kusan rabin gidajen da shaguna Na "mahaifin *SEERAJ* ne' ko" shagon dayake ciki duk nasu ne, kusan kyauta suke zaune "aciki tunda kudin hayar Dan kalilan yake karba, Saboda haka yaukan yasan sunan shi *Sorry*domin yasan koransa kawai *Sir SEERAJ* zai yi don haka saiya fara fadin ohhhhh! yewooooooo! ohhhhh! sorry *Sir* Shikam *SEERAJ* sai harara yake watsa ma Oga chidinma, wadda yake tafan murza hannuwan sa ya rokon *SEERAJ* yayi hakuri, Cikin tsoro yace *Sir* pls forgive me bansan tare kukazo ba, *SEERAJ*yace "Oho Saboda ba kasan tare muka zoba, shine yabaka damar Kai masa walakanci, ko"? shine har kake korar shi saboda yazo siyan magani Na naira "ashirin,?... Dan Ubanka twenty naira is not a money?... Dama rashin mutunci daka keyiwa mutane' kenan KO? Cikin tsora ya girgiza kai tareda cewa No *Sir* ba haka bane, *SEERAJ*yace haka ne mana dan iska Saboda haka, yanzu-yanzun nan ka tattara kayan ka kabar wannan shagon tunda bana *Ubanka* bane, yakarashe maganar cikin bacin rai, Shikam Oga chidinma duk inda hankalin sa yake yatashi, Saboda haka sai yazube kasa tareda Kama kafar *SEERAJ* yana rokon sa ya yafe masa, Can Kuma sai yamike zumbur jikinsa sai rawa yake, zuwa yai ya dauko kwalin maganin gaba daya ya mikawa Sajeed, Sajeed ya karba tareda mika masa kudin hannun sa, Da sauri Ogo Chidinma yace no nabaka ka Kai mata' Allah shi bata lafiya, Shikam Sajeed cikin farin Ciki yace nagode Oga chidinma, Yayin da *SEERAJ* sai watsa masa harara yake, yace wannan gargadi dazan maka', ka tabbatar yazama nafarko ya kuma zama nakarshi, "agareka muddun kasake Kara "aikai wani abu maka mancin wannan, Sai kabar Shop din'nan maketaci Mutum kawai, yaja tsaki mtswwwww! sannan ya Kama hannun Sajeed suka fita daga shagon, Suna Cikin tafiya sai *SEERAJ* yace my friend bani maganin nagani yasu nanshi, Sajeed yace toh" tareda mika masa, "A hankali ya furta *Ladinax,* shuru yai ya tunani saboda yaga mace ta rike ciki, da sauri ya sake duba maganin sai yaga "an rubuta *FOR TREATMENT MENSTRUAL PAIN*,(Ladinax maganin ciwon Mara ne sosai) murmushi yayi "aransa yace OK mararta ke ciwo kenan ba Ciki ba, sannan ya mikawa Sajeed maganin, tareda cewa my friend ta'ina ne hanyan gidan ku,? Sajeed yace ta nan hanyar ne yayin da yake nuna wani lungu, yace OK toh" mutafi naga gidan KO?" Sajeed yace "eh, suna tafiya Sajeed sai zuba masa surutu yake, yayin shikuma *SEERAJ* tunani yake tayaya zaiga *"SAJEEDAH?* saidai yasan da wuya yaganta tunda batada Lafiya, Sun danyi nisa da tafiya can sai dabara tafado masa'yace my friend kajirani nan "Ina zuwa kajiko? Sajeed yace toh", gurin wani mai shagon saida kayan tireda yanufa, bayan sun gaisa da mutumin sai *SEERAJ* yace don Allah Malam fefa da biro nakesan kabani Zan Dan rubuta abune, mutumin yace toh" tareda mika masa littafi da biron, gefe ya koma ya zauna yafara rubutu bayan yagama sai yai Murmushi aransa kuwa mamaki yake wai yau shine ya rubutu wa mace Kalmar *SO*. ya yage dai- dai. gurin dayai rubutu, sannan ya mikawa mai shago littafin sa da biro yace ya gode, sannan ya nannade takarda yanufi gurin Sajeed,' ya mikawa Sajeed" tareda cewa gashi ka Kaima "Auntin ka kace "Ina gaida ita" Sajeed yace toh" "ai ta can lungun ne gidan mu yake, *SEERAJ*yace ok' Dai-dai lokacin ne wayar sa tai Kara tsayawa, yayi tareda dauka sai yaga "Ammi ce", kodaya dauka yayi sallama da sauri yaji ta amsa tareda cewa kana "inane zaiyi magana kenan ta katse shi da cewa kazo dai yanzun nan, jiyayi gaban sa yafadi yace Lafiya Dai KO"? Daga can tace" lafiya lau "amma dai kazo yanzu, yace OK toh" gashi nan zuwa yakashe wayar tareda jefata aljihu, ya kalli Sajeed yace my friend nizan tafi gida kaga "ankirani sai anjima kenan, sannan ka cewa "Aunty ka' "Ina gaida ita" sosai karfa kayar da takardan nan ka Kai mata kaji KO?, Sajeed yace toh" adai-dai lokaci da yashiga wani lungu, shi Kuma *SEERAJ* yanufi hanyar gida. 馃挊馃挊馃洬馃洬馃挊馃挊 "Inna ce" tace da *SAJEEDAH* ta tashi ta zaune kafin "Sajeed yadawo siyo mata magani, tace toh" tareda tashi "ahankali tajawo dan lotsetsen filo, ta sashi ta bayan ta don tadan'ji dadin zama, "ahankali tajin gina da bango tareda rufe idanun ta, Wani abin Kuma daya addabi *ZUCIYAR SAJEEDAH* kuwa shine tunanin *"SEERAJ*,duk da matsananci ciwon marar daya addabe ta, bai hanata tunanin sa" da Kuma yanayin data kasance "a lokacin ba, Wanda bata taba jin irin saba tunda take Musamman idanunsa' masu dauke da maganadisu" wanda "alokaci guda suka saukar matada kasala. Sallaman Sajeed" ne yakatse mata' tunanin datake, Ahankali tabude idanu dai-dai lokacin da yakara sa gurinta' fuska sa cike da farin Ciki, yace Aunty *JEEDAH* Sannu ga maganin yau kyauta "Oga chidinma" yabani magani bai karbi kudi ba, idanu ta zaro Cikin mamaki da alamar tambaya? murmushi yayi, yace Amma toh" kinsan meye yafaru Aunty *JEEDAH*?.., kaita kada alamar "a ah, Saida ya zauna "akusada ita sannan Cikin rada, yace mata waida shi "Oga Chidinma" baizai siyar mani da maganin ba, saida my friend yayi masa fada tukun'na sannan yabani kyau, "yace yana gaida ke' kuma "yace nakawo maki wannan, yamika mata maganin tareda guntuwar takardan, Jitayi gaban ta yafadi domin kuwa ta fahimci Wanda Sajeed yake nufi, don haka da sauri ta karba ta tura takardan kar kashin filo, yayinda tarike maganin "a hannu ta, Sajeed zaya sake magana da sauri tadora yatsa abaki tace Shhhhhhhhi, Saka makon ganin "Inna za tafito daga daki, Inna tace' ka siyo maganin? yace "eh nasiyo, tace toh" zoka kaimata ruwa tasha, yace toh" tareda mikewa, bayan yakawo mata ruwa tasha maganin sai ya zauna kusada ita, zai fara yimata abinda ta' tsana wato yawan surutu, "aiko tace toh" parrot zaka Fara KO? Baki ya turo yace Kai! Aunty *JEEDAH* bakince zaki daina kirana "Aku-kuturo ba? Murmushi tayi tace toh" yi hakuri *my* *little Jeed* zan daina Amma fa sai kaima kadaina wannan surutun naka, har Zai sake magana da sauri ta katse sa" dacewa naji Zan daina, yanzu ka tashi kaje kaima "baba naira talatin din sa' sannan kazo kataya "Inna "aiki kaga yau cikina yana ciwo bazan iya " aiki ba yace toh" tareda mikewa yanufi hanyar waje. "Ahankali *SAJEEDAH* ta rufe idanun ta yayinda kirjinta yaci gaba da matsananci bugawa, da bacci take sanyi Amma yanzu kam takasa badan komai sai don tunani takardan da Sajeed ya kawo mata. So take tasan meye "ya rubuto mata "Amma tarasa yadda zatayi, saboda bata san "Inna tafamci wani "abu, don haka sai tamike tareda daukar takardan sannan ta dauki buta tanufi bayi (toilet). "Ahankali tabude takardan tareda fara karantawa kamar haka?...... _*Pls kuyi hakuri Na yau bayawa*_ To Amma Muje Zuwa Kubiyoni A 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 Tareda Alkalamin 鉁嶐煆� 馃挊LUFHAT CE馃挊 [8:32AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life Story_ 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 6鈨� WRITTEN BY 馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊MEENAT馃挊 ________________________ *_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* 鉁嶐煆� _*"Amincin ALLAH ya tabbata ga" cikakkiyar halitta me Cikar nutsuwa Da kamala, kallon farko danai maki SAJEEDAH" naji wani "irin "abu acikin" ZUCIYATA Wanda ban taba jinsa ga" wata" diya Mace" ba saike', hakan yana nufin ZUCIYATA CE" takamu da SON KI' Alokaci guda, saboda haka gaskiya bazan "iya boye maki "abinda naji game dake" ba, domin "idan nai hakan nacutar Da kaina'ne, Dafatan "ZUCIYAR KI" zata karbi bakuncin ZUCIYATA?... ALLAH yabaki lafiya sai naji "amsar ki", Daga me SON KI SEERAJ S A.*_ Jikin *SAJEEDAH* sai rawa yake yayinda kirjinta sai bugawa yake, da saurin ta nan'nade takardan tasaka "azaninta, sannan tadauki butar tafita daga bayin *ZUCIYAR* ta cike da Mamaki hade da tsoro, "A hankali ta kwanta tareda rufe idanu 'aranta takefadi, wai yau "itace Saurayi ya rubutowa kalaman Soyayya abinda bata tabaji daga bakin wani saurayi ba, Amma yau itane wannan Zukeken Saurayin yafurta mata wannan kalma me tsada?... tabbatas Kalmar SO" Kalmace me tsada toh" wai meyasa yace yana SO Na?... meyagani "ajikina daya burgesa?..., _*Toh SAJEEDAH nima dai ban saniba Toh Amma dai KO" meye shidai SEERAJ yaga ruwanda kemasa wanka lol*._ 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊 馃挊馃挊 馃挊 "A falo *SEERAJ* ya iske Ammi saifaman Safa DA Marwa takeyi, DA sauri ya karasa gurinta tareda cewa My lafiya meye yafaru?.. Da sauri itama tajuyo tace' Hmmm kaidai bari, sa'adece" mai aikin Hajiya(Inna wuro) takirani take fadamani wai Hajiya batada Lafiya, to" wai Kuma 'ance' ta tashi akaita "asibiti tace' bazata jeba, shine nace' kaje da kanka tunda tanajin maganar ka, tunda nikonaje ba saurareni zatayi ba. Yace' a ah toh' "Ina shi "Dr dayake dubata ba'akira shiba ne?.. tace' sun ce" sun kira number shi basu" samehiba, toh" shinefa sukace' akaita asibiti, tunda sunga dakyar take numfashi toh kuwa wai ita baza tajeba. Murmushi yai yace' tsohuwar nanfa ta'iya rigima, makullin mota yadauka akan table din glass dake tsakiyar falon, tareda cewa my Ammi bari naje nakaita asibitin tace' toh' sai kadawo yafita daga falon. Koda *SEERAJ*ya isa gidan Hajiya Da Sallama yashiga falon 'anan ya tadda ita kwance saman kushin, sai numfashi takeyi sama-sama yayinda masu aikinta suka kewaye ta sai faman SANNU sukeyi mata. Sa'ade ce zatayi magana Saboda ganin *SEERAJ* saidai da saurin yaimata nuni da hannun, "alamar tayi shuru kartace' koma, don haka sai tayi shuru da'ita da ragowar masu aikin suka zuba masa idanu. Ahankali yasa hannun shi yadauketa cak! kamar yar yarinya, har zatayi magana Da sauri sai Kuma tayi shuru saka makon kamshi turaran shi dataji, Bude "idanu tayi tareda kwantar da kanta "akirjinshi sannan "a hankali tace' *SEERAJO* Ina zaka kaini?..yace' "inda akace' kitashi 'akaiki kikace' baza kije ba wato asibiti, A hankali tace' toh" ko yanzu bazan jeba don haka kamai dani, cikin zolaya yace' aibaki isaba Inna wuro Saboda bukulu mijin ki' ya tsaya ya ganin bai tsaya sai yatafi, Ke' Kuma kingani mai makon ki tsaya kiga 'Dana KO yata' shine kike kokarin kitafi KO?.. toh ba yanzu ba insha'allahu sai kinga kwaina, Sa"ade bude mota ki shiga kiriketa mutafi asibiti kinji? Don naga yar tsohuwar nan so take tayi Mani bukulu, Sa'ade tace' toh tareda bude mota tashiga, shi Kuma yasa Inna wuro Sa'ade tarungume ta yaje yashiga yaja suka nufi asibiti. A asibiti kam koda Likita yaduba Inna wuro yace sai "anbata gado Saboda hawanjinin ta yatashi sosai, ga Kuma rashin shan magani da batayi akan lokaci *SEERAJ* kam fada yayi tayi da Sa'ade Saboda itace',wadda ke kulada bata magani, sa'aden kam Hakuri take taba shi tace' wlh ranka yadade "Ina iya bakin KO Karina, akanta rika shan magani amma wani lokaci saitace' ita tagaji da shan maganin Saboda haka "akyaleta, shiyasa ni Kuma saboda kartaga na takura mata saina kyale ta, Yakallin Inna wuro Yace' kaikaji tsohuwa da iyayi kelafiya bata isheki ba amma kike fadin kingaji dashan magani, Sa'de daga yanzu idan tace baza tasha maganin ba kikirani ko kuma kikira My Ammi, Sa'ade tace" toh. *SEERAJ* baibar asibitin ba saida ya tabbatar "angama komai don harda ruwa saida aka daira mata,sannan yawuce' yabar Inna wuro da Sa'ade. A gajiye *SEERAJ* ya isa gida kasan cewar akwai Dan tazara tsakanin Bosso da tunga, gakuma go slow daya iske "ahanya sannan ga zirga-zirgan dayayi a' asibiti, so bayan yayiwa Ammi Karin bayani tunda dama yariga yafada mata komai awaya, Ammin tace' oh ni Raihana kaikaji Hajiya keki na famada lalura sannan kice" wai kingaji Dan shan magani, yace' wallahi fa badai rikici bane irin Na tsofi, tace haka nefa toh" Allah yabata Lafiya yace' Ameen, Tace 'aimunyi Waya Da Abban ka yace' yau yana nan dawowa, yace toh Allah ya kawoshi lafiya, nima dazu 'a asibiti nakira wayar shi amma bai jeba may be matsalar network ne, tace hakane yace my Ammi bari na shiga Na watsa ruwa nai sallah, tace'toh shikenan nima Dana gama girki zansa Driver yakaini asibitin, Yace toh sanna yanufi part dinsa Dan yayi wanka yai sallah kasan cewar Azahar tayi. 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 *SAJEEDAH* ce' Zaune "akan kujera yar tsugun'ne hannun ta rikeda wani littafi, koda Na duba sainaga "anrubuta AL-NAWAWE 40 HADITH, tun bayanda tafito daga bayi tana yan tunani-tunanin ta akan takardan da *SEERAJ* ya bayar akawo mata har bacci ya dauke ta, Kasan cewar daman idantasha maganin barci yakesata sosai, saboda haka bata tashiga ba sai kunsan karfe 3:40 pm, bayan tayi wanka ta gyara kanta sannan sai tayi shirin zuwa islamiyya, sai Inna tace' tabari sai gobe tunda bata da Lafiya, Don haka saita zauna tana dan'na zarin hadis din yayida Sajeed yatafi islamiyya. Firgigi *SEERAJ* ya farka daga nauyayyan baccin daya dauke shi, me cikeda daddadan mafarkin *SAJEEDAH*, tunbayan daya yi sallar azahar yaci abinci sai bacci ya dauke shi bai tashi ba sai yanzu. Salati najiyayi saka makon kallon agogon bangon dakinsa yanuna 4:50pm Da sauri yace' ya Salam tareda mikewa yanufi toilet, cikin abinda baifi 5 mints ba ya dauro alwala yazo yagabatar da Sallah la'asar, bayan yagama sai naga yaduki wayoyin sa tareda wallet din sa sannan yafita. Ahankali yake tafiya yayinda naga yanufi haryar gidan su" *SAJEEDAH* gaba daya jinsaya kewani irin yayinda yakeji ARAN sa idan har baiga *SAJEEDAH* yau ba toh" tabbas yasan dakyar idan zaya iya rintsawa. _*Nace a ah Kai yar AGADAZ ta birkita JlKAN Alh Sale HARKA lol*._ Koda *SEERAJ* yashiga lungu sai Kuma yarasa yazaiyi, tunda baisan gidan su" *SAJEEDAH* ba gashi ba yara, don haka sai yafara Safa Da marwa Kamar Wanda ya yadda wani Abu yana nema, Yana cikin haka dago kanda zayayi sai karaf suka hada idanu dawani Dan Dattijo, tsaye agaban wani Dan karami kiyos yana gyara kayan cikin kiyos din, Dattijon yace' Samari kanasan wani abune ?.. Da sauri *SEERAJ* yace "eh tareda karasa wa gurin shi, kallo farko dayawa dattijon yafahimci cewa shi Baban su" *SAJEEDAH* Saboda Kama dayagani *SEERAJ* yace' sannu Baba inawuni, yace lafiya lau samari meka keso?. Shuru yayi domin yarasa Abunda zayace' Chan San "idanun shi suka dauka akan madara, Da sauri yace' Baba madara za'abani Baba yace' wani irin za'abaka?.. Yace' ummh-ummh Baba abani kowani irin ne, yace toh Bari abaka wannan _THREE CROWNS_ shima yanada kyau, najima "ance' idan mutun ZUCIYAR shi tanayi masa zafi, kamar irin masufama Da Ulcer din nan toh idan aka kada madarar da ruwan me SANYI sosai, akasha toh anajin saukin zafin zuciyar Yace' toh" abani shi. Yadauko roll din madarar tareda cewa toh guda nawa?.. eh naduka za'abani Baba yace "a ah samari ban gane naduka ba?.. Murmushi *SEERAJ* yayi tareda Sosa Kai cikin jin kunyar katobarar dayayi, yace' Baba "Ina nufin na duka wannan din za'abani, yace toh toh" nagane gashi guda biyar ne yasa 'acikin Leda tareda cewa sauren me?.. Ko abaka _Coffee_?.. Da sauri *SEERAJ* yace' eh, toh shima kamar madarar?. yace eh, bayan baba yasa madara da coffee 'acikin Leda sai Yakima masa yana cewa gashi kudin Dari uku DA hamci yakama, *SEERAJ* yace' toh tareda Ciro wallet daga aljihun wandon shi yazaro dubu daya, yamikawa Baba yakarba tareda cewa kashhh' gashi Kuma bachanji Amma Bari nakira Sajeedu yasa mo mani. *SEERAJ* Yace toh tareda kurawa Dan kiyos din ido, gaba daya kayan dake Ciki bazasu wuce 150 to 2000, idanu yarintse yayinda yaji wani Abu yadarsu aciki ZUCIYAR shi, Bakomai bane illah tausayi, A hankali yabude idanu tareda bin bayan Baba da kallo, wani yadine ajikinsa daya kode sosai har wani gashi yafatayi Saboda tsabar tsufa, saidai duk Da tsufan yadin wankakke ne tas harda Karin guga. tsaye baba yayi ajikin fallan kwanon dayake ke waye da kangon gidansa, yana kiran Sajeed, Ahankali *SEERAJ* yasake rintse idanu acikin RANSA kuwa fadin yake YA SALAM ashe akwai mutanan dasuke rayuwa cikin talauci haka?. _*Nikam nace tabdi Captain SEERAJ kana cikin DAULA, koda yaushe kana keta HAZO Ina zaka sani*._ *SAJEEDAH* ce' ta amsa da cewa Baba Sajeed baya nan yatafi islamiyya, yace af aina manta toh zonan kisamo Mani chanji gurin mlm barau me shayi. Tace toh tareda ajiye hadis din taje tadauko hijab tasa tanufi waje, Baba ya koma gurin *SEERAJ* yace' Samari Bari yarinya tazo tasamo chanji kaji?. *SEERAJ* yace toh dai dai lokacin da *SAJEEDAH* takaraso gurin tace Baba gani, Kanta nakasa don haka bata kula damutun agurin ba, saida Baba yace' karbi kisamo mani chanji gurin mlm barau, saikiba wannan Dari shida da naira hamsin nikuma kikawo Mani Dari uku da hamsin. Tace to tareda karban kudi sannan ahakali tadaga Kai ta kalli Wanda zaba kudin, caraf suka hada idanu Da *SEERAJ* Wanda tun fitowar ta yake kallon ta, Jitayi kirjinta yabuga shima *SEERAJ* haka yaji kirjinsa yana bugawa tunda tafito, da sauri tagukar dakai Cikin sanyi murya tace' inawuni?.. Cikin sauri ya amsa dacewa' lafiya lau, Baba yace' Samari Kuje tasamu chanji sai abaka, yace toh". Tafiya *SAJEEDAH* take cikin nutsuwa *SEERAJ* yana biyeda ita, yayinda kowansu" da'abuda yake sakawa aransa *SAJEEDAH* aranta fadi take oh ni *SAJEEDAH* harnan kuma yabiyoni?.. Jitayi wata ZUCIYA tabata amsa da cewar a ah baKe yabiyo ba abudai yazo siya, can Kuma sai taji Daya ZUCIYAR tace' ke! kin batada takardan dayaba Sajeed yakawo maki?. Eh haka ne kumafa toh kila amsar yazo karba oh ni *SAJEEDAH* toh" mezan ce" mashi?. Shima *SEERAJ* sai zance ZUCI yake fadi yake to ta'nama zanfara mezance' mata?.. nace' jajiki ne?. sannan sai Na tambaye tane ko kaninta yabata sakona?.. Ahankali *SAJEEDAH* yajuyo 'aikuwa Karaf Suka hada idanu wani tattausan " murmushi suka sakarwa juna, "alokaci guda Wanda da'alama basu sanda yafito ba Da sauri ta dukar dakai Cikin nutsuwa *SEERAJ* yace?.. Aha TEAM FOR _*SAJEERAJ*_ Muje zuwa Kubiyoni A 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 Tareda Alkalamin 鉁嶐煆� 馃挊LUFHAT馃挊 [8:34AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life Story_ 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 7鈨� WRITTEN BY 馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊MEENAT馃挊 ________________________ *_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* 鉁嶐煆� "Yajiki?.. ba tareda tadago kaiba Cikin sanyi murya tace' da sauki yace Allah yakara tace Ameen, Sai kuma shuru yaratsa tsakayin su" Ahankali suke tafiya Cikin nutsuwa batareda kowa yasake cewa da Dan'uwansa komai ba, *SEERAJ* ne yakatse shurun da cewa "ina "abokina?.. tace' yatafi islamiyya yace' KO, can kuma yace' ummm ko yabaki sako dazu, "Ina nufin Sajeed dazu nabashi takardan yakawo maki yabaki?.. Cikin sanyi murya ta mai kashe masa jiki tace' "eh yabani yace OK" so banji kince komai ba ne?.. tace toh ni me zance?..yace ah ya kamata kice' wani abu mana, Shuru tayi batace' komai ba tunda "itadin bamai yawan magana bace' saidai Murmushi da tayi, shidin'ma Murmushi yake yayinda yakejin wani irin nishadi Marar musaltuwa, yana ratsa jiki shi. Ita din'ma wani irin yanayi takeji 'ajikinta tun lokacin da suka haduda shi, har zuwa yanzu bata daina jin yanayin ba Wanda tarasa gane kome Nene. _*Nikam danake gefe nace SONE yammata lol*._ "Ahankali yace *SAJEEDAH* duk Abunda kika gani narubuta acikin takardan nan wlh bakarya harcikin *ZUCIYATA* nake *SONKI* Kuma wlh bantaba jin irin wannan Son gakowace diya' ba saike, Fatana ki 'amince ki karbi Soyayya ta pls kinji?.. Jikinta ne yai sanyi najin yadda yake rokonta takarbi Soyayyar shi, 'aranta KO" fadi take Allah sarki rayuwa waiyau ni *SAJEEDAH* ce' akeroko Na amice da Soyayya?. A hankali tasauke numfashi saida kuma tanaji a *ZUCIYAR* ta bazata amince da Soyayyar sa farar daya ba harsai tayi shawara, Har take fadin Allah sarki my Besty *SADEEQAH* batan data tayani shawara, Amma koda bata nan zanyi tunane kafin Na amince, Don haka sai tace' toh" kadan bani lokaci zanyi tunani... Yace' kamar zuwa wani lokaci?. Dai-dai lokacin dasuka karasa gurin mlm Barau maishayi, don haka bata samundamar bashi amsaba. gefe *SEERAJ* yasamu ya tsaya jiranta, Saida tagai mlm Barau sannan tace' Baba yace" kayi masa chanjin dubu daya, yace' ayya *SAJEEDAH* ba chanji tace toh tareda cewa Sai anjima. A hankali tace' toh' yaza'ayi gashi Kuma ba'a samu chanji ba,?.. yace OK" badamuwa kimayarwa Da "Baba gudin gobe idan nazo saina karbi chanji, tace' toh' shikenan Sai anjima, Bai ce mata komai ba, Harta fara tafiya sai yace' Dan' tsaya kiji mana, cak ta tsaya ba tareda tajuyo ba yayinda taji kirjinta ya buga, Cikin nutsuwa yakaraso gurin ta hartanajin kamshi turarar shi, cikin rada yace' kema kitanadi amsata, Saboda gobe idan nazo harda ita zankarba saida safe regard my friend, Sannan yatafi da sauri tajuya tana kallon shi, dai-dai lokacin da yashige wani lungo yajuyo yana mata lallausa Murmushi tareda daga hannu, ga mamakin ta saita tsinci kanta tana mai daga mashi hannun "itama tana tsaye har yabacewa ganin ta da sauri ta sauke hannun ta tana dariya kanta sannan ta tafi. "A hankali *SEERAJ* yake tafiya *ZUCIYAR* shi cike Son *SAJEEDAH* tareda tsananin tausayi halinda suke Ciki, aranshi yaka fadin tabbas "suna bukatar temako yakuma kamata natai maka masu", toh Amma ta yazan taimakesu"?.. tabbas bayasan sunan koshi waye, domin shi mutun'ne wanda abun duniya baida meshiba Arzinkin da mahaifi sa yakeda shi dawanda shikansa yakedashi sambasa gabanshi, Shiyasa bayasan 'ace shi dan Alh Abbas Harka ne saboda mutane guda-guda ne basunan Alh Abbas Sardaunan Minna ba yayisuna sosa Ya shahara aduniyar masu arzikin, shiyasa mayafi San zama a Jordan Saboda hakane mayasa bakowa ne yasanshi ba, haka dai yaita sake-sake ta yadda zaya taimaka masu batareda sunsan koshi waye ba wanda hardai ya tsayar da yadda zayayi ya tai maka masu" Batareda sunan koshi waye ba, amman da shiradin sai saiyayi bincike "akansu" wanda nima basan kowani irin bincike zayayiba, _*Toh kodai ma wani irin bincike ne, mudai muna nan biyeda jikan Sale HARKA*_ Ahaka har ya'isa gida dai-dai lokacin da akekiran sallah magrba, don haka bai shiga cikin gida ba sai yatsaa yai sallah anan masallacin gidansu. 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊 馃挊馃挊馃挊馃挊 "A yau Monday ranace da malan bahaushe keyewa kirari da ko Bature na tsoro ta, badan komai ba saidan kasan cewarta RANAN aikiga ma'aikatan gwamnati, harma da Students wato yan makaranta. don haka yawanci mutane sai shirye-shirye suke dan suzuwa gurin aiki hakama yan makaranta, acikin masu' shirin zuwa makaranta harda Sajeed, *SAJEEDAH* ce' tace' Kai Sajeed kai kenan kullum cikin zuwa makaranta amakare yanzu fa 8:00, yace Aunty *JEEDAH* Ai yanzu zan tafi dai-dai lokacin da yake karasa kulle Sandal dinsa dazaran buhu, Yace' Inna Aunty *JEEDAH* natafi, sukace toh sai kadawo, yafito gurin baba yanufa yabashi raira ashirin sannan yafi, Dai-dai inda suka hadu jiya yauma nan suka hadu, *SEERAJ* sanye dakayan Sports irin na jiya, saidai nayau jane sabanin najiya baki, da ratsin fari, Saidai wani abun mamaki Sajeed Sam bai kulada *SEERAJ* ba Sai faman zumbuda sauri yake Saboda yamakara, Gani haka ne yasa *SEERAJ* yin dariya tareda tare gaban Sajeed din yace' yeee nakama lat comes, Sajeed yadaga kai yai dariya tareda cewa Lah my friend Ina kwana, *SEERAJ* yace Lafiya lau my friend Amma dai gaskiya kayi lat sosai, yace "eh Ai shine nake yin sauri Saboda kar'afara tare lat, yace oya toh" kayi maza katafi kajiko?.. Yace toh dai-dai lokacin da yafara tafiya, *SEERAJ* yace Aunty ka bataje school din bane?. yace eh" bata zuwa "aimataji sauki, kuma nabata takardan nan yace OK saika dawo, Sajeed yace' toh sannan yatafi. Bayan *SEERAJ* ya koma gidan yai wanka Sai ya shirya Cikin riga da wandon, wani bakin yadi mai shara-sharne don har Ana hango singilet dinsa, idan kaga yadin bazaka dauka mai tsada ba ne, Saidai gaskiya kam mai tsananin ne sosai, Cikin nutsuwa yanufi Cikin gida Sai zuba kamshin yake Bayan ya gaida Ammi da Abba sai yasa Kai yafita abunshi ba tareda yatsaya karin kumallo ba, Saboda yau yatashi Da azumi koda yafita abinsa, bai tsaya KO "Ina ba sai kofar gidan su" *SAJEEDAH*. Baiga kowa ba agurin tiredar don haka sai yazauna akan benci, can saiga Baba yafito hannun sa rikeda buta da'alama yake wayane, Koda Baba yaga *SEERAJ* Sai dariya yace a ah SANNU Samari kadawo, yace eh Baba, Nadai suka gaisa har Baba ya tambaye shi sunan sa yafada masa, suka dantaba fira sannan yakarbi madara Da coffee irin najiya, yauma dai ba chanji KO" Kuma nace' baikarba ba yace Sai gobe. Cikin kankani lokaci shakuwa tashiga tsakanin Baba DA *SEERAJ,* kasan cewar kullum idan yage jogging yadawo yai wanka yashirya sai yanufo gurin baba suyita tafira, idan *SEERAJ* zaya tafi gida yaita watsayama gidan "Alh Siddi harara, yace' mugun Mutum kawai da baya temakon talakawa, musamman makotan shi saiya kwaf yawuce. Ahankali *SEERAJ* yafahimci Baba irin mutanan nan'ne da'abun duniya bai dame shiba, abudaya daya kula da Baba shidai yawa data iyalinsa. Yayinda Soyayya maikarfi tashiga tsakanin *SAJEEDAH* Da *SEERAJ*, yadda "ake tafiyar Da Soyayyar kuwa shi idan antaso daga islamiyya da yamma, Sai 'atsaya 'ayifira da safe kuma kafin atafi sai atsaya ayifira. Cikin sati uku Soyayya kam tayi karfi matuka atsakanisu' yayinda kowa yake jin son Dan uwansa har Cikin jinsa, Wanda sukeyi idan badaya toh" daya bazaya iya rayuwa ba, Soyayyar *SAJEEDAH* tasa *SEERAJ* yamanta da maganar auren shida *ZUBEE*. _*nikam nace" Anya?*_ Akwai wata Rana *SEERAJ* yaje gurin Baba sunsha firar su kamar yadda suka Saba, har zayatafi Sai Baba yace mlm *SEERAJO* wai bawata yar'sana'ane da'ake Dan tabawa?. Murmushi *SEERAJ* yayi tareda Sosa Kai yace' Baba akwai, yace' toh me'ake tabaw?. kawai tsintan kansa yayi yana cewa Baba yana Jan babban mota ne zuwa Lagos, Baba yace' madallah yakara dacewa dama Hutu yakeyi, toh Kuma Hutun yakare gobe mazaya koma Baba yace' masha'allah toh Allah yabada sa'a yace Ameen. Da *SEERAJ* yatashi Sai yaje akabashi fasinjan chaina, bai dawo ba saida ya kwana biyu, Ranan dazayaje gidansu" *SAJEEDAH* kasuwa yashiga yayomasu siyayya sosai, Baba shadda mekyau yadi goma hada takalmin lnna Kuma zan'nuwa guda biyu itama da takalmin, *SAJEEDAH* abaya tsaddu guda uku da takalma daman shafawa da turaruka, Sajeed Kuma kayan Kati masu kyau DA tsada. Aikam Baba yayita godiya tareda samashi Albarka, Bayan yagama godiya Sai yafara fada dacewa wannan kayan sunyi yawa, karya sake kashe kudi irin haka yaringa yiwa kansa tanadi shi dai *SEERAJ* murmushi kawai yayi. Hakanan abubuwa ke tafiya yayinda suke tazuba Soyayyar su" Wanda har Baba yafara fahimta akwai wani Abu tsakanin su", Wani abun mamaki Kuma shine Duk wannan Soyayyar Da akeyi, *SAGEER* bai taba ganin *SAJEEDAH* ba saidai labarita DA *SEERAJ* yake basa. Kamar kullum yauma sun dawo daga jogging har zasu rabu, Sai *SAGEER* yace' waikai bazaka koma gurin Aiki bane?. *SEERAJ* yace saina gama hutu, yace halan sati nawa kadauko?. yace two months, DA sauri yace what... bakada hankali ne? dazaka dauko hutun wata biyu, cikin jin haushin sa yace' eh daga TURU aka santoni, Yace Allah yabaka hakuri, yace Ameen tunda nine agogo Sarkin aikin bazan Hutaba KO?. *SAGEER* yace yi hakuri maida wukar nidai yau bazan tafita gida ba sainaga wannan Lucky *SAJEEDAH,* tuni *SEERAJ* yasaki lallausan Murmushi tareda cewa aikuwa yanzu zaka gansu", aikam bai gama rufe baki ba sai gasu" nan zuwa, Da sauri yace yau gasunan ma zuwa, ahankali *SAGEER* yajuya don yaga wace yariyace haka mai sa'a datayi nasarar mallakar *ZUCIYAR* abokina sa, Aikam idanun shi yasauka akan *SAJEEDAH* itada Sajeed sunufo gurin su " Idanu naga *SAGEER* yazaro tareda doka tsalle yaboye abaya *SEERAJ* Cikin alamar tsoro da abida yagani, Ahankali Na daga Kai don naga abinda yabashi tsoro, mamaki ne Yakama ni saka makon jidanayi yace'?.. Toh fa muje zuwa A 馃挊ZUCIYATA CE 馃挊 Tareda Alkalamin 馃挊Lufhat ce馃挊 [8:36AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life Story_ 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 8鈨� WRITTEN BY 馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊MEENAT馃挊 ________________________ *_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* 鉁嶐煆� "Kutttttt wannan dince" budurwar taka?.. *SEERAJ* yajuya yana kallon shi tareda cewa "eh ita ce" meye haka kake wani boyewa abayana Sai kace' kaga DODO?.. (Toh nima dai banga abun tsoro ateda *SAJEEDAH* balle Sajeed, domin kuwa uniform din jikin suma sabo ne Wanda *SEERAJ* yadinka masu kwana biyu da suka wuce ") meyau *SAGEER* yahadiye jikake kut sannan yace' Kutumar Uban Kai! bagara naga DODO ba dai-dai ace' Mani wannan Ugly girl dince" budurwar ka, Da sauri *SEERAJ* yace' what.. kasan Abunda kafada kuwa?.. kafin *SAGEER* yabashi amsa harsu" *SAJEEDAH* su karaso gurin, Sallam sune yasa suka juyo gaba daya Sajeed yace Lah my friend yaushe kadawo? munata wucewa ranan amma bamu ganin KO Aunty *JEEDAH*? "Ina kwana murmushi yayi tareda cewa jiya nadawo, lafiya lau yakake? yace' lafiya, *_kasan cewar tun_* *_Lokacin Da yace_* *_wa_* *_Baba yana Jan_* *_mota zuwa Lagos_* *_Toh" sai yanayin kwana biyu baije gidansu ba_.* A hankali yadaga Kai ya kalli *SAJEEDAH* tareda sakar mata lallausan Murmushi, Itama Murmushi tasakar masa mairatsa jinida jijiya, sannan ta dukar dakanta kasa Cikin jin kunya tace' Yah *SEERAJ* antashi lafiya? wayi irin sanyi yaji har Cikin *ZUCIYAR* shi, "Aransa yake fadin *ALLAH kasan Ina SON* baiwarna taka har ciki JINI da *BARGO Na, ALLAH* kamallaka Mani ita amatsayin Matata, Yace' Lafiya lau natashi I hope kema kintashi Lafiya? tace Lafiya lau, yace Alhamdullah, Sannan ta dubi *SAGEER* Wanda yake mata wani irin kallon kana gani kasan Na walakanci ne da raini, tace Ina kwana? Ina kwana?. Banza yayi da'ina tareda dauke kanshi yanuna irin baima San Allah yayi ruwan tsiyar taba, jikin tane yai sanyi ganin yadda yai mata banza don haka sai ta dukar dakai kasa, Yayinda ran *SEERAJ* inyayi dubu yabaci don haka cikin bacin rai yace' bakaji ana gaishe kabane? Da sauri *SAGEER* yace "Oh Lafiya sannan ya kauda Kai, Tsakin mtsww *SEERAJ* sannan ya kalli agogon hannun shi yace yau kunyi lat why? Cikin sanyi muryar ta tace Sajeed ne yace' Sai muntsaya munsha kunu, yace toh" yanzu kunsha kunun kenan? Sajeed yace "eh munsha, yace Gud toh" Ina nawa?.. "A hankali tadaga hijab dinta tafito da kunu Cikin dan karamin cup din, roba mai marfi tamika masa, (kasan cewar tun wata Rana dasukace' masa sun tsaya San kunu shine yace' toh" shima akawo masa shikenan tunda DA wannan lokacin take kawo masa). Bayan yakarba sai yace toh" Oya kuyi maza kutafi, sukace toh" dai-dai lokacin da suka bita gefensu suka wuce, Saida *SAGEER* yaga shigarsu *SAJEEDAH* lungu sannan ya kece Da wata mahaukaciyar dariya, dariya yakeyi sosai harda rike Ciki, Yayinda *SEERAJ* yake masa kallon mamaki, Saida *SAGEER* yayi dariya mai'isarshi sannan ya tsaya, *SEERAJ* ya kalle shi ran abace, yace' waka keyiwa dariya Haka, *SAGEER* yace' Kai DA waccan kuchakar budurwar taka, See you fa yanuna shi, yace kamar ka "ace duk kyawawan yammatan hadu masu "aji dasuke binka da wayanda suke bibiyata akan suna sonka, Amma karasa wadda zaka zaba "acikinsu sai wannan ugly din?.. Shame gaskiya kaji kunya Kuma kabada *MAZA*, sannan kaci *BAYA* walh, Cikin bacin rai *SEERAJ* yace "eh duk naji kasan "ance abinci wani *GUBAN* wani, su yammatan daka kefadi kyawawa ba'abunda yada meni da kyaunsu domin basa gabana ba, ita din Kuma dakace mummunan ce" haka nagan ta naji tayi Mani, Sannan kasani su ba sukai matsayin da zasu mallaki *ZUCIYATA* ba, har kana fadin wainaji kunya naci' baya KO?..toh" Allah yasama BINDI naci ba baya ba, naji a hakanan nakesan *SAJEEDAH* Domin itace kadai kedai matsayin mallakar *ZUCIYATA*, Sukuma *MAZA* dakace nabada su" indai akan *SAJEEDAH* ne aiban badasu" ba tukun, yanzu zafara musamman ma irinku dabasu San *SO NA GASKIYA* ba, yakai karshan maganar shi dayin tsaki mtswwwww yajuya zaya tafi. Da sauri *SAGEER* yasha gabana yace dakata young palot ita *ZUBEE* din kuma fa?.. *SEERAJ* jiyayi gaban sa yafadi, shikam tsakani DA Allah yamanta da maganar wata *ZUBEE* can, Daure fuska yayi yace' au kana nufin auren *"ZUBEE* shine zaya hanani auren *SAJEEDAH*?.. Hmmm yallabai Idan harkana wannan tunanin ne toh" garama kadai Na, zaya sakeyin magana da sauri yakatse shi dacewa Dalla malam bana son iskanci kaji don haka bani hanya nawuce kanaji? Matsawa gefe yayi tareda kallon cup din dake hannun *SEERAJ,* fuska ya yamutse sannan yace yanzu shan wannan jagwalgwalon zakayi? batareda ya kalle saba yace' babu 'abunda yada meka kuma DA wannan, baki yatabe yace haka fa Mtsww toh" Allah yasa wake, Yace Ameen naga ba kenan Domin shi wannan yariga yaru, Hakan nan suka rabu ran *SEERAJ* abace, Saboda maganganun DA *SAGEER* yafada masa akan *SAJEEDAHR* sa. Aranan kam wuni yayi ransa bace Don haka nema baisamu zuwa guidance su *SAJEEDAH* ba, 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊 Washegari *SEERAJ* bai samu zuwa jogging ba don haka dawuri, yashirya yanufi gidan su" *SAJEEDAH*, Da alama wannan zuwa Na musamman ne Domin kuwa me baro nagani yana biye dashi abaya, kayan masarufi ne cike acikin baron, Baba Yace' a ah mlm *SEERAJO* Kaine yau tunda sassafe?..yace eh Baba nine in kwana? yace Lafiya lau kadawo lafiya?.. yace' lafiya lau, Baba yace "aiji kaninka baki abun magana Sajeedu yace' Mani kadawo yace "eh fa nagansu" zasu tafi islamiyya, Idanun Baba ne yasauka akan me baro, yace "a ah *SEERAJO* wannan kayan daga Ina haka?..yece Baba nakane kawo maka, Idanu baba yazaro Cikin mamaki Yace?.. _*Pls kuyi hakuri DA wannan bayawa*_ _*Amma fa akwai badakala*_ Muje zuwa A 馃挊Zuciyata CE馃挊 Tareda Alkalamin 鉁嶐煆� 馃挊Lufhat ce馃挊 [8:38AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life Story_ 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 9鈨� WRITTEN BY 馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊MEENAT馃挊 _*WANNAN page NAKUNE MASOYA ZUCIYATA CE WlH KUNADA YAWA, SABODA HAKANE BAZAN IYA LISSAFO SUNA YENKUBA, SABODA HAKA NE NASA DAUKAR DA PAGE,AGAREKU KUYI YADDA KUKESO DASHI NAGODE SOSAI DA KAUNARA KU , KUMA ADDU'ARKU TANA ZUWA GARENI ANA MUGUN TARE DIN'NAN,*_馃拫馃拫馃拫. ________________________ *_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* 鉁嶐煆� "A ah Kai! *SEERAJO* duk wannan din daga "Ina kafito dasu haka?.. Yace' Baba Uban gidana ne yafitar DA ZAKKA shine nakarbo maka, Cikin mamaki Baba yasake cewa Kai! *SEERAJO* dukka gaba daya buhun shin kafa kanta taliya katan makaroni katan lndomin harda galon manja Da mangyada Kai *SEERAJO* kayan sunada yawa Kuma duk ni kadai? Yace "eh Baba zakkace ai wannan manjan da mangyada Nina siyo makashi ahanya, ahankali Baba yazauna akan benci kamar zayayi kuka domin tunda yake arayuwar sa, bawani "mutum daya taba yimasa irin wannan kyau haka don hakane ma yarasa abunda zayace, Cikin sanyin jiki Baba yace *SEERAJO* banida bakin yimaka godiya saidai nace ALLAH yai maka Albarka Allah yabiyaka, shima Uban gidan naka yasaka masa da mafificin Alkhairi yajikan magabata nandai Baba yake tasa mashi Albarka, Bayan yagama zuba masa Albarka sai yace toh" *SEERAJo* toh" "aisai "araba kayan nan biyu idan zaka tafi can kyaunku sai katafi masu dashi KO?'... DA sauri yace "a ah 'aidaga can nake suma ankai masu masu wannan din nakune, Yace masha'allah toh" Allah yasaka DA Alkhairi, Ameen Baba toh" Kai Dan Samari me Bari mushiga Ciki yace toh" suka nufi cikin gida. A hankali *SEERAJ* yabi bayan sa DA kallo wani irin tausayin shine yasake Kama shi, me hadeda kaunar sa ahankali yafurta cewa "Baba karka damu insha'Allahu lokaci yakusa zuwa dazaku huta da Kai da iyalin ka, "A haka har baba yafito sukaci gabada Da firar mutanan duniya masu Abu mamaki Da al'ajabi, tareda tausayin dakuma abinda dariya Toh ALLAH dai yasa mudace inji cewar Baba kenan, yayinda *SEERAJ* Toh Ameen, Can sai Baba yaciro wasu kudin acikin aljihun rigarsa yace' *SEERAJ* kagani Allah ya temakini Na hada kudin makarantar kanwarka Wato *SAJEEDATU,* Kasan cewar yanzu Baba yamaida *SEERAJ* abokin shawaras sa, saboda ya yabada hankalinsa da nutsuwar sa, shiyasa yarda dashi yake fada masa komai nashi, toh" KO shima *SEERAJ* din hake ne agurin sa, _*Saidai kuma nibana San dalilin* *SEERAJ*_ *na* *_boyewa Baba koshi wane,toh kodai menene Bari mubi shi muji_* Tunji Nasamu na karasa nahada dama Ina kiran kadawo sai kagani, *SEERAJ* yace toh" Baba dama nima harda maganar makaranta nazo muyi, saboda gashi har second semester yakusa karewa, Baba yace toh" wani abune haka nan dinko? _*pls reader kar kuba laifin Baba baiyi karatuba*_ Murmushi *SEERAJ* yayi yace "eh Baba Ina nufin matakin karatun nakarshi yakusa karewa, yace oh kajiko toh" yanzu akwai matsala KO?.. yace "a ah ba komai yace toh" *SEERAJO* kanwar takace" tana San karatu, shiyasa kullum nake Addu'a Allah yahore Mani tareda tsawon rai, nacika mata burinta, *SEERAJ* yace Ameen Baba, nandai suka tsayarda cewa gobe Monday insha'allahu *SAJEEDAH"* zata koma ta cigaba dazuwa makaranta karda, Can dai Baba ya mike tareda cewa Bari nakira maka kanwar taka kugaisai, yau da sukola ta tashi shiyasa bata samu zuwa islamiyya ba, Ciki jin nauyin *SEERAJ* ya amsa da toh" Dai-dai lokacin Baba yanufi cikin gida. Yayinda yabar *SEERAJ* yana tunani Shidai har cikin *ZUCIYAR SA* halin Baba yana bashi sha'awa, shiyasa 'akullum yakejin kaunar sa tana Kara shigarsa gashidai, talakane amma ya tsaya tsin daga yadogar DA Allah tareda neman nakashi, Sabani wasu" talakawa da bazasu iya tashi su nemi Na Kansu" saboda tsabar muruwar zuciya saidai kaga kullum suna yawan bin gidajen masu kudi suna yawon maula, sukena kullum Cikin yin Allazi wahidin Allah yabaku kuba Mtsww yaja tsaki. Baba yafito hannun sa rikeda wata ledan bako cikeda kaya yace,' *SEERAJO* Bari na mikawa mlm Barau wannan shima yasa Albarka, yace toh" Baba saikawo, yace toh" tareda wuce wa, "A ransa yake fadin Allah sarki "Baba shiyasa nake son zama dakai, domin Ina karuwa da abubuwa masu masu anfani sosai, slm *SAJEERAJ* ce taka tsemasa zancen zucin Da yakeyi, "Ahankali ya amsa tareda daga Kai ya kalleta, lallausan Murmushi yasakar mata, itama murmushi tayi tareda dukar dakai kasa tace' Yah *SEERAJ* Ina kwana?.. yace Ummh bansan inda yakeba, Da sauri tadago DA kai karaf suka hada idanu yayinda yasakar mata wata harara mekunshe daso dakauna, Dariya tayi saboda yadda yayi harara harda wani turo maki sai kace karamin yaro, Baki *SEERAJ* yasaki yana kallon ta saboda idan *SAJEEDAH* tana dariya wani irin kyau yake ganin tana karawa, musamman idan beauty point dinta guda ya lotsa, Kaita dukar tana cigaba DA murmushi, yace' au dariyama kikeyi mun?.. Kai tagirgriza alamar "a ah, yace "Ok yanzu DA Baba bece" kizo mugaisa ba dashi kenan bazakizo ba ko?.. Tace Lah Yah *SEERAJ* dama zanzo fa, yace bawani bakiyi niyaba saboda baki damudani bako?, tace Kai yah *SEERAJ* bafa haka bane, yace toh"yane? Tace nifa kunyar Baba nakeji shiyasa banfito ba, "aransa yace' ai'ita wannan kunyar "ajiniki yake, domin turan Dana Fara gani kina gane hakan, Afili kuma yace' au kina wani jin kunya toh" 'ai tuni yasan muna Soyayya, da sauri tace ah' haba dai?. yace ah toh"ke baki son yasani ne?.. Tace ah "Inaso mana kawai dai inajin kunya ne, Dariya yayi tareda kauda zancen dacewa,shine bakije islamiyya basai kika tsaya sukola KO? (wanki) hmm ai "anjima idanki kaje sai ya Sayyadi yai maki bulala, Dariya tayi Tace' Lah yah *SEERAJ* so kake ya Sayyadi yayi Mani bulala?, yace' wah "a ah wasa nakeyi, tabdi ai idan ya Sayyadi yayi kuskuren taba Mani lafiyar jikinki lallai sai mun kwashi yan kallo dashi, Yakara shi maganar dayin dariya itama Dariya tayi, nandai tayi masa godiya kaya, baice mata komai ba, sai wani lallausan kallo daya watsa mata da idanun nan nashi masu dauke da, magana dinsun nan mai kashe mata jiki. Ahankali yace *JEEDAH* cikin sanyi murya tace Na'am, yace Allah "Ina SON KI dayawa- dayawa fa, kanta nakasa tace nima "ai haka, Murmushi yayi tareda cewa are you Sure?.. Murmushi tayi itama tareda rufe fuska da hannu cikin jin kunya Tace yesssss, wani irin sanyi yaji har cikin *ZUCIYAR SA*, Sai Kuma yace kinsan meye?.. tace "a ah yace' kwanan naa sai "inajin 'ajikina kamar wani, mummunan al'amari zaya faru tsakani'na dake, Jitayi gabanta yafadi, domin itama kwana biyu da baya nan haka takeji ajikinta, Amma saita basar tace Kai yah *SEERAJ* me zaya faru?., Yace' nima bansa niba Amma dai inaji ajikina something bad is going happen, Cikin sanyi jiki tace' Yah *SEERAJ* ba Abunda zaya faru insha'allahu sai Alkhairi, shima Cikin sanyi jiki yace' toh' Allah yasa haka bugun *ZUCIYA TA* Murmushi tayi tareda cewa Ameen, ahaka dai suketa dan firar su ta masoya. har Baba ya dawowa dai-dai lokacin da *SEERAJ* yace mata nazo natayaki wanki?.., girgiza Kai tayi tareda shigewa gida DA sauri tana dariya, shima dariya yayi tareda bin bayan ta da kallo jin SON tayake har Cikin jininsa. Hakan nan sukaci gabada firarsu shida baba har tsawon wani lokacin sannan *SEERAJ* yayimasa Sallama yatafi gida, Yana tafiya sai yaji wayar dake aljihun rigarsa tana kararar vabrition, koda yaciro yaduba sunan *SAGEER* yagani tsaki yayi mtsww, Tareda madai wayar aljihun ya cigaba da yafiya, yayinda itama wayar taci gaba da Kara tana nema a'agaza mata adauke ta, Da sauri yasake cirota tareda yin pick yasa a kunne Ciki bacin rai yace?.. Aha Za'afara Muje zuwa A 馃挊Zuciyata ce馃挊 Tareda Alkalamin 鉁嶐煆� 馃挊Lufhat ce馃挊 [8:41AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life Story_ 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1鈨�0鈨� WRITTEN BY 馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊MEENAT馃挊 ________________________ *_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* 鉁嶐煆� "Wai kai! duk walakanci dakayi Mani jiya bai isheka ba saika sake kirana awaya kayi mun wani?.. toh" yanzu dakake tafaman damuna dakira Uban mezaka ce" mun?.., bafana San iskanci kajiko?..daga can *SAGEER* yace "ai ba zance iskanci sai gaskiya "ace wai kamar ka tsaya da wannan yarinya, *SEERAJ* yace "eh naji natsaya Da "itadin domin "itace muradin *ZUCIYATA*, gaskiyar kuma dakake fada bana bukata, saboda haka karike kayanka nasan gaba zatayi maka amfani, kuma wlh idan baka kyaleniba zamusamu mummunan matsala nida Kai indai akan *SAJEEDAH*, daga can *SAGEER* yace dalla mlm ka tsaya kasaurare Abunda zanfada maka ka, sai famanyi Mani fadaka keyi saikace' wani danka, *SEERAJ* yace nayidin saikayi "abunda zakayi dagacan, yaja tsaki mtsww tareda cewa meya hanaka zuwa Jogging yau?.., Cikin jin haushi Yace bansa niba Dan'raini hankali kawai, dabaka gan'ni ba, "aibaka nemeniba balle kaji Abunda ya hanani zuwa, *SAGEER* yace kwantas pilot nima ban samu zuwa ba, saboda naraka Dad gaisuwan rasuwa, *SEERAJ* yace toh" Allah yajikan musulmai yace Ameen, Toh lafiya kake tafaman kirana awaya?.. *SAGEER* yace Kai S.A Sardauna, *SEERAJ* yace Kai nake saurare fadi Abunda zakafada, Ashe wannan budurwar taka kawar *"SADEEQAH SIDDEE* ce?..yace" wacece kuma haka nan? yace aukai bakasan KO" wacece *"SADEEQAH SIDDEE* ba?.. Cikin kosawa da maganar yace wai meye hadina da ita dazan Santa?.. yace 'af hakane fa injin bazama kake agarin ba kullum kana cikin keta hazo, so ballai bane kasanta, Ummh inajin ka wacece "ita?.. yace hmm wata tantiriyar yar iskace" fa kuma yar gala, duk wani kulab daya kwana yatashi acikin garin Minna din'nan toh" yarinyar nan tasan dashi, Party kumu me suna party dakasani toh" yarinyar nan kamar don ita aka kirkireshi, kuma wani abun tashin hankalin mlm kaga yadda wannan budurwar taka tasa wannan Zumbulelen hijab din?.. Cikin sanyin *SEERAJ* yace "eh Wanda kirjinsa yafara bugawa saboda fargaba Abunda ke shirin faruwa, *SAGEER* yace toh" wlh haka nan *SADEEQAH* kesawa wani girman hijab din har yafi Na wannan budurwar taka, Amma kasa meye? yace 'a ah, idan kaga dressing din datakeyi wlh sai hankalin kaya tashi, domin short nicka and singilet toh" suta kesawa, Sannan tadauko zumbulelen hijab tasaka, sannan ta tafi yawon iskanci ta, fuska *SEERAJ* ya daure kamar *SAGEER* yana gaban shi, yace toh" saime mezaya dameni tunda dai ba *SAJEEDAH* tabace".. Da sauri yace' Kuttt! hattara dai Dan Samari kaiko keda "abinda yadame ka, yace kamar yafa? yace kamar yadda kasan cewar mata sunada ZUMINCI fiye damu, domin kuwa dawuya kaga mace tanayin wani abu batare da itama yar'uwar tanayin shiba, "Ina me tabbatar maka budurwarka kawar *SADEEQAH* ce irin friend din'nan na kud da kud bacci keraba su, So "aidai kasan dacewar abokin barawo shima barawo ne KO?.. hakanan shima Dan iska toh" fa abokin nashi Dan isaka zaya kasance, Saboda haka sai kasan abunyi yana kainan yakashe wayar kittt, Ahankali yasauke wayar tareda bintada kallo gaba daya jikinsa yai sanyi, dajin wannan mummunan Labarin Na kawar *SAJEEDAH* dinsa, Shi sai yanzuma yatuna ya taba tambayar *SAJEEDAH* gidan nan nakusa dasu nawaye?. tace masa "ai gidan su" besty tane *SADEEQAH*, toh" tundaga ranan bai sake tunawa DA wannan sunan ba, Saboda mugun haushi mutumin yake ji, narashin temakon talakawa dabayayi, toh" fa sai yau, Da *SAGEER* yazo masa mummunan Labarin, fatansa Allah yasa dabi'arsu ba guda da *SAJEEDAR* Saba, ahaka nan dai ya'isa gida yana ta sake-sake, yayinda yakasa tsayar da *ZUCIYAR SA* guri daya. 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊 Washe gari Monday tunda misalin karfe 7:30AM *SEERAJ* ya'isa gidan su *SAJEEDAH* dai-dai lokacin da Baba yafito zaya bude Dan kiyos din shi, Dariya Baba yayi yace mlm *SEERAJO* kenan dakai DA kanwataka ban San Wanda yafi wani, zumudin San zuwa makarantar ba kaganta can tundazu take zaman jiran"isowar ka, Murmushi *SEERAJ* yayi tareda yashafa kai cikin jin kunya yaduka ya gaida Baba, ya'amsa tareda cewa Bari nakira maka ita yace toh", Tare suka fito da Baba DA *SAJEEDAH* tana sanye da school uniform dinta, rigada wando da hijab da rigada hijab din fararene tas shi kuma wandon dark pink ne sosai tara taya jaka gaskiya duk da cewar uniform ne suyi mata kyau sosai, Cikin jin kunya ta gaida *SEERAJ* ya amsa tareda watsa mata special morning smile, Nan dai suka yiwa Baba sallam suka tafi, "Ahankali suke tafiya batare da kowa yayiwa dan'uwansa magana ba, saidai jefi- jefi suna hada idanu sai su sakarwa juna lallausan murmushi, yayinda kallo guda zakiyi masu ka fahimci cewa sudin masoya ne, Can *SEERAJ* yace shi my friend baza yaje school dibane?, tace zayaje baigama shiryawa ne, Yace' "OK dai-dai sands suka karasa bakin titi adai-dai ta sahu yafara tarewa, Da sauri tace' yah *SEERAJ* sauke kahuta nefa school din, Yace' "eh nagani tace toh" aibasai mun hau'adaidai taba, cikin tsoro yace ke! kina nufin sauke kahutan zumuje akafa? itama ciki mamaki tace' Lah sauke kahutar dabata danisa, kaganta canfa daga nan ana hango ta "aini dakafa nake zuwa, Da sauri ya gyara kato barar daya tashi yi, cikin nutsuwa yamatsa kusada ita ahankali yace' toh" my *JEEDAH* aike' dince" banasan ki wahala shiyasa nakesan muhau adai-dai sahu din, Kaita dago suka hada idanu yasake mata kyakkyawa murmushi, itama tambayar masa dai-dai lokacin da yatare adai-dai ta suka hau. "A school "angama komai ansa *SAJEEDAH* S.S one sai bayan an gama komai ne sannan *SEERAJ* yatafi, saida yaje yayiwa Baba bayani yadda akayi, sun danyi fira kadan sannan yanufi gida. BAYAN KWANA BIYU *************** Da misalin karfe 5:00Pm zaune suke "a gurin shaka tawa nagidansu" *SEERAJ* fira sukeyi shida *SAGEER,* *SEERAJ* yace yaudai ka hanani zuwa naga *ZUCIYA TA* kallon shi *SAGEER* yayi tareda yamuste fuska yace' waikai haryanzu kana nan 'akan bakanka na son wannan "yarinyar, har kana wani kiranta *ZUCIYAR* ka?.. Murmushi *SEERAJ* yayi yace' ah yaro *SAJEEDAH* "ai *ZUCIYATA CE* *SON TA* kuma yanzu nafara, cikin jin' haushi *SAGEER* yace wlh kafita batun wannan yan'iskan yaran kaje kanemi yara yan gidan mutunci atoh", Cikin takaici yace zaka farko? wai saunawa zanfada maka ka kyaleni indai akan *"SAJEEDAH* amma bakaji KO? nan dai suka fara sa'insa har *SAGEER* yana cewa "inbanda iskanci kanada bako akanka shine zakaje Neman wata can yar'iska da sauri *SEERAJ* yace ya'isheka fa? .yace bai'isheniba "ainasa duk wannan Abunda Daka keyi "Ammi bata saniba, Da sauri yace "eh bata saniba din kozakaje kafada "mata ne?.. yace' a ah basai nafada mata ba da idanta zata gani, tsaki mtswwwww yayi yace toh" tagani din sai me?..yace' saika fada mata "inda ka yarda maganar 'auran *"ZUBEE* haka dai suke tayin fadi infada wanda yauma haka "akarabu badadi. 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊 "Ahankali yake tafiya zaya gidansu *"SAJEEDAH*, sanye yakeda riga T-shirt fara tanada hoton *ZUCIYA* ajikinta wando kuma wani baki yadine, yayi kyau Sosa duk da kallo guda zakaima kayan kagane bamasu tsada bane, Domin kuwa tun Randa yakulla alaka dasu *"SAJEEDAH* yakesa Sutura masu saukin kudi, wanda ya siya mummunan domin zuwa gidansu" hatta da takalmi me sauki ya kesawa. "A dai-dai shiga wani lungu saiyaga wasu Samari subiyu akan benci suna fira, har yadan wuce su kadan sai kuma yatsaya chak saka makon jin Abunda suke fada, Domin kuwa jiyayi daya yace Kai kofura gaskiya party jiya yahadu sosai, Wanda aka kira kofura yace' kayya "aini yanzu party zuwa kawai nake, amma badon dadi ba, tunda babu SADEE big girl, wace kenan fa? yace *SADEEQAH SIDDI* yace Oho" kace mun, *DEEQAR-JEEDAR* nafi ganewa, Kai yarinyar nan yar duniya ce, yace ta bugawa ajarida saika ganta "agurin party ba sauki yace gaskia kam amma ita *"SAJEEDAH* kawarta babu ruwan ta, gata shuru-shuru abinda nidai tana burgeni, Yace' me ai duk kanwar jace" bakaji "ance" abokin baro barawone? yace' haka nefa, toh" abokin dan'iska kumafa?.. yace' dan'iska ne, toh"bar ganin ta shuru-shuru "ance' "itama tantiriyar yar'is Kasa karasa wa yayi saka makon wani irin mahaukacin,Shaka da *SEERAJ* yai mashi, nikam mamaki yakamani har nace' Kai yaushe *SEERAJ* ya karasa gurinsu" kofura?. Cikin bacin rai tareda karasheke kofura yace?... Aha muje zuwa A 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 Tareda Alkalamin 鉁嶐煆� 馃挊Lufhat ce馃挊 [8:44AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 馃挊ZUCIYATA CE馃挊 _Based on true life Story_ 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊 馃挊馃洬馃挊 馃挊 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1鈨�1鈨� WRITTEN BY 馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊 OR 馃挊MEENAT馃挊 ________________________ *_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* 鉁嶐煆� "Uban waye yafada maka cewar *SAJEEDAH* tantiriyar yar'iskace? Cikin matsananci jin azabar shakar yace' b..a.kowa, Ahankali *SEERAJ* yasakar masa wuya tareda gyara masa kwalar riga, sai kuma yadan bubbuga kafadar shi tareda yin dan guntu murmushi yace' Sorry my friend, Sannan cikin zafin nama yajuya yatafi domin wani irin zafi yaji *ZUCIYAR* nayi, yayinda kofura yake murza wuyan sa tareda bin bayan *SEERAJ* da kallo. Ciki mamaki tareda tsoro yace kai Dawa wannan waye?..Dawa yace toh" ni "Ina nasani batareda Kai muke zaune ba saikawai ganinshi nai kamar yafado daga sama yaci kwalar ka, Kofura yace Kuttt Amma dai kowaye shi yanada karfi, Kai kaji yadda yashakeni kuwa?.. wlh jinai kamar numfashi nazaya bar jikina, Dariya Dawa yakeyi masa tareda cewa kaga gobe Kasake kararda "Abunda baka saniba mtsww kofura yaja tsaki batareda yace komai ba. Shikam *SEERAJ* hanyar gida yanufa da'alama yafasa zuwa gidan su *SAJEEDAH* ne, tafiya yake saidai kallo daya zakai mashi kagane cewa hankalin atashe yake, tunani kawai yakeyi tareda fadin why!! why!! why!!! mutane kedauka my *SAJEEDAH* itama yar'iskace kamar yadda kawarta *SADEEQAH* take? "A haka ya'isa gida Ciki matsananci tashi hankali, domin firar samarin nan bakara min tayar masa da hankali yayi ba, koda yashiga falo direct part dinshi yanufa ba tareda yakula da Ammi DA *ZUBEE* a zaune afalon ba, Daga yadda Ammi tagan shi tasan ba lafiya, don haka sai ta kalli *ZUBEE* tace jekiji meyasa meshi" tace' toh" tareda tashi ta biyan shi, Zaune ta iskeshi abakin gado yazuba tagumi, tayi tareda dafa kafadar shi tace Yah P.S, Ahankali ya dago da lumsassun idanu wanshi dasuka farayin ja, yace dauke hannun ki daga kafada ta nitsaranki ne?..da sauri ta dauke tareda ya mutsa fuska, Shima daure fuska yayi yace' toh" Sarauniyar rashin yin Sallama, wai ace kina Diyar' musulmai Amma comman Sallama bazakiyi ba idan Zaki shiga guri?.. toh" lafiya dakika shigo Mani daki kokinji nace" kizo ne?.. Tace toh" ai "Ammi ce tace' naza naji meyasa meka?.. Cikin mamaki yace' tace kizo kinji meyasa meni?.. Tace "eh toh" idan kinji zakiyi mani maganin shine?.. Shuru tayi batareda tace komai ba, cikin takaici yace dalla gafara tashi kije kice lafiya ta lau ba'abunda yasa meni, ganin bata daninyar tashi yashi doka mata wani Uban tsawa tareda cewa "oya fita yafada yana nuna mata hanya "aikam bashiri ta fita, yaja tsaki mtsww tareda kwantawa yarufe idanu shi domin wani irin haushi kowa yakeji. 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊 Yau kam *SEERAJ* yatashi bayajin dadi aranshi kuma hakan yanada nasaba da magan-ganun dasukayi jiya da *SAGEER* kuma duk "akan *SAJEEDAH*, don haka nema baisamu zuwa gidan su *SAJEEDAH* ba saidai kam ya wuni sukuku yayinda duk sakon sai yatunata, gaba daya yau baisata 'a idanun shiba tunda ko dasafe dasukaje jogging basu haduba Kasan cewar yau Alhamis ba'azuwa islamiyya, Don haka gaba daya tunaninta yadameshi San ganinta kawai yake, DA misalin karfe 4:30pm yanufi gidansu" *SAJEEDAH* koda ya'isa bai iske "Baba, saidai *SAJEEDAH* yagani zaune saman benci tana rubutu, mamaki yakama shi "aranshi KO" fadi yake toh" kuma yau Ina Baba.?. Ahankali yayi Sallama tareda zaunawa kusada ita koba "afada mata ba tasan kowane, domin tun kafin yakaraso kamshi turaren shi yarigashi, cikin sanyi muryarta ta amsa tareda daga Kai ta kalleta shi, shima ita yake kallo at the same time suka sakarwa juna lallausan murmushi, Jin SON tayake yana ratsa sassan jikin shi akoda yaushe jiyake tana Kara shiga *ZUCIYAR* shi, itama haka nan takejin SON shi yana binjinin jikinta, Dukar dakai tayi tana dariya sannan cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* Ina wuni, Ya amasa tareda cewar in Baba na yaje yau? tace' sun tafi gaisuwar rasuwa shida Baba Barau, Yace OK tareda cewar wani note kike copy?.. tace Biology, yace "OK can Kuma sai yace wuni yau daban gankiba sainaga kamar Na shekara ne bangan kiba, kinsan meye?.. Kai ta girgiza alamar "a ah ahankali yace' hada zazzabi naji Yakama ni, kaita dukar tana murmushi, ita kanta yau haka tajita wata iri Saboda rashin ganin sa, cikin sanyi murya tace nima haka yace' ah haba dai?.. tace Allah kuwa yace toh" mezan samu?.. tace' mekake so?.. yace only youuuu *SAJEEDAH* ke kadai *ZUCIYATA* ke *SO* Kai ta dukar tana dariya aranta tace nima *ZUCIYATA* Kai kadai take *SO* yah *SEERAJ*, idanu sane suka sauka akan wasu kalmomi da'ta rubuta da manyan baki, jiyayi kirjinsa yabuga, saka makon tunawa dayayi da firar samarin'nan Hannun shi yakai dai-dai gurin rubutun yace what is the mean of *DEEQAR-JEEDAR*?.. , tace Lah nice' nahada karshen sunana ne Dana my Besty *SADEEQAH* kawatace Sosai komai tare mukeyi Da sauri yace' kikace komai tare kukeyi?..tace' "eh bacci kawai kerabamu batanan'ne tana makaranta shiyasa baka taba ganin taba, tana sona nima inasonta sosai. Yanzu kam *SEERAJ* baya fahimta Abunda *SAJEEDAH* take fadi domin kuwa kirjinsa bugawa yake, yayinda yake fadi "aransa shikenan "angama wato Da gaskene "ashe "Abunda mutane suke fadi Na cewar halinsu daya itada kawarta?.. Idanun yarintse yace no ALLAH yasa ba haka bane, suna haka sai ga Baba yadawo tashiga gida, sama-sama suke tan taba firar,kasan cewar gaba daya *SEERAJ* hankalin shi baya tareda shi Wanda har Baba yadan fahimci kamar wani Abu yana damunshi, Koda Baba ya tambayeshi sai cewa yayi kansa ke masa ciwo, Baba yace' assh toh" kaje kasha yace' toh" tareda mikewa yai masa Sallama yatafi gida. ************** Akwana atashi bawuya agurin ALLAH yau gashi saura sati daya hutun *SEERAJ* yakare, zaune suke Da misalin karfe 5:00 pm suna fira KO yauma firar akan *SAJEEDAH* ne, yanzu kam *SEERAJ* *ZUCIYAR* shi tafara yadda da maganganun mutane DA Kuma wanda *SAGEER* yake fada masa, inda har yakece masa idan har yana kotontone toh" ya gwadata kawai, *SEERAJ* Ya yarda dashawar da *SAGEER* yabashi don haka ne yau yakudurta "aranshi zayayi aiki Da ita, Kamar yadda suka saba tsayawa sudanyi fira idan antashi islamiyya, yauma hakane tsaye suke suna fira cikin So DA kaurar juna, Sajeed yaketa yamutsa fuska tareda rike Ciki, *SAJEEDAH* tace' lafiya?.. yace' Aunty *JEEDAH* cikina, cikin tsoro tace' meyasa meka?..yace bakomai kashi dai nakeji, Dariya ce" ta kubcewa *SEERAJ* itama dariya take me hadeda harara Sajeed, tace toh" dallah katafi gida mana kayi ko dole saika tsaye fadawa mutane, shekawayayi DA gudu yana fadin aunty *JEEDAH* saikinzo, Saida *SEERAJ* dariya sosai sannan ya tsaya, yayida take takallon shi itakam bata tabaganin mutumin da dariya yakeyiwa kyauirin yah *SEERAJ* ba yace' kema kitafi gida amma "inasan anjima kirakani Asibitin IBB Zan gaida wani abokina ne Da bayada lafiya, Yaza'ayi karfe 8:00pm nakeson muje zanjiraki kofar gidansu" kawarki saimutafi kinji?..Cikin sanyi murya tace toh' sukai sallama yatafi itama tanufi gida. Koda *SAJEEDAH* takalli agogon saita ga har 8:30pm zaune take "adaki tana sanye da daya daga ciki abayarda *SEERAJ* ya siya mata, kansa cewar mayafin abayar babbane don haka shita yafa ta shirya tun 8:00pm, Amma tarasa yadda zatayi tafita saboda batasan abunda zatacewa Inna ba,wata daba race tafado mata don haka da saurita tashi tafito tsakar gida, Inna tana zaune itada Sajeed yanata zuba mata surutu, "ahankali *SAJEEDAH* ta tsugun'na tareda dukar da kanta kasa tace?.. Aha muje zuwa A 馃挊Zuciyata ce馃挊 Tareda Alkalamin 鉁嶐煆� 馃挊Lufhat ce馃挊 [6:00PM, 3/8/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1⃣2⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Inna inasan Na shiga gidansu" Besty..mamaki ne yakama Inna najin abinda *SAJEEDAH* tafada wai zata shiga gidan Alh Siddi, itada ba ma'abuciya shiga gidan bane musamman ma idan *SADEEQAH* batanan, ran tako faditake toh" lafiya meza tajeyi yanzu da daddare?.. "a hankali Inna tace' lafiyadai ko?.. tace "eh "inasan Na gaida Mama ne, shuru Inna tayi tana nazari, Chan sai tace' toh" kice' ina gaidasu" tace toh" tareda mikewa da sauri Sajeed shima yamike yace Aunty *JEEDAH* zanraka ki' Jitayi gabanta yafadi da sauri tace' Kai Jeed nan DA gidan su" besty shine saikara kani kayi zamanka kawai aiyanzu ma zandawo, Zama yayi yana gunguni Inna tace' kyaleta ta tafi bari nayi maka tatsuniya kaji Dan' Inna, dariya yayi tareda cewa Aunty *JEEDAH* sai kindawo tace toh" Sannan tafita. yayinda tabar Inna Ciki tunani aranta KO fadi take Ayya "yarinyar nan yau meke damun ta itada bata iya zuwa unguwa sai tareda Sajeed, amma yau nan da gidan Alh Siddi shine bazata jeda shiba toh' meyasa?... Koda tafita bataga "Baba daman tasan bazata ganshiba, tunda dama baya bude kiyos din da daddare saidai yaje gurin mlm Barau yayi fira, idan sha daya tayi sai yadawo gida ya kwanta. Don haka direct tanufi kofar gidansu" *SADEEQAH* "A tsaye ta iskeshi yadan jingina da katangar gidan, kasan cewar "akwai hasken lantarki shiyasa tagane shi, yana sanye da T-shirt baki wando Kuma fari sai kamshi yake zubawa, suman kan'nan bakikir a cukurkude sai faman walkiya takeyi tasha gyara, wani irin ajiyar zuciya sukayi "alokaci daya Sannan Kuma suka sakarwa juna lallausan Murmushi, yace' OK muje suna cikin tafiya yace "ainayi zaton "KO bazaki samu zuwaba ne?.. Saboda najiki shuru, tace "a ah zani mana nadai tsaya shiryawa ne kawai yace "OK. Jitayi gabanta yafadi saka makon ganin wata dalleliyar bakar moto dasuka nufa, da sauri tace yah *SEERAJ* wannan motar fa tawace?.. Dai-dai lokacin daya ke kokarin bude wa da key, yace' motar wani abokina ce" yabani aro kisan wani lokaci da daddare sai abun hawa yayi wuya, Shiyasa na'aro saboda muyi saurin dawowa, yace shiga muje dai-dai lokacin yabude motar, Cikin Sanyin murya tace toh" tareda shiga saidai tarasa meyasa taji gabanta yana faduwa, bayan tashiga sai shima yaje yashiga tareda tada motar suka tafi, Cikin nutsuwa Da kwarewa *SEERAJ* yake tuki, yayinda bakajin karar komai daga karar a.c mota saiko karar bugun *ZUCIYOYIN SU*, musamman ma *ZUCIYAR* *SAJEEDAH* datafi matsanancin bugawa, domin kuwa wannan shine Karo nafarko "arayuwarta da ta taba tafiya, tareda wani da namijin daba muharramin taba, Kuma ba tareda "Inna tasani ba, jitayi jikinta yayi sanyi saka makon tunawa da karyar datayiwa Inna, "aranan tako fadi take toh" idan wani abu yafaru fa?..jitayi gabanta yafadi, "Adai-dai lokacin da *SEERAJ* yayi fakin "agefen titi bayan Sunyi tafiya menisa sosai, "ahankali tadago Kai ta kalleta shi, yayida sukar hada idanu yasakar mata kyakkyawa Murmushi me kunshe da wani manufa, Itama Murmushi tayi tareda dukar dakai kasa yayinda taji gabanta yacigaba da bugawa, cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* lafiya naga katsaya? Yace' lafiya lau kawai "inasan mudan sha sweet ne kafin muje, da sauri tace' wani irin sweet Kuma yah *SEERAJ*?.. yace irin sweet din nan da Saurayi DA budurwa suke sha, musamman ma masoyan da suke matukar kaunar junansu irin mu, harma da idan sundan kadai ta su biyu, Jitayi gabanta yacigaba da matsananci bugawa cikin tsoro tace' yah *SEERAJ* wani irin. Sweet ne wannan da Saurayi DA budurwar suke sha?.. Wani irin shu'umin Murmushi yai "aranshi KO fadi yake aiyau saina tabbatar da abunda "akefadi akanki da gaske ne kalarku daya da kawarki KO" "a ah, Yace ah irin kiss din'nan mana da romance kindai gane "ai yakarasa fadi tareda daga mata gira, yanzu kam *SAJEEDAH* jitake kamar kirjinta zayafaso rigarta yafito Saboda tsabar bugawa, Cikin rawar murya me cike da tsoro tace' wlh niban iyaba bansan ma "anayin irin shiba, yace ah karki damu zan koya maki dai-dai lokacin da yakai hannun shi yakama nata yarike, jikinta ne yadauki rawa tace "a ah don ALLAH yah *SEERAJ* kabiri banaso, cikin zafin nama irin nazu Na maza yafinciko ta tafado saman kirjinsa, haduwar jikinsu yasa gaba daya jikin su yadauki rawa musamman ma ita, yayinda yake kokarin hada bakin su gurin daya ita Kam KO" Karin kwance kanta take aikam Allah yabata sa'a ta kwance kanta Yayinda *SEERAJ* yakeji kamar 'ana kara fizgarshi zuwa gareta, "aikam hannun shi yasake kaiwa zuwa gareta daniyar yasake rungumota, saidai cikin rashin sa'a hannun sa yasauka "akan dukiyar Fulanin ta, Saukar hannun shi saman duniyar fulanin ta yayi dai-dai da taukewar numfashi, *SAJEEDAH* jiyayi kamar wutar lantarki yajashi da sauri yadauke hannun shi tareda zuba mata idanu gani yai idanun ta sun kafe kuma bata numfashi cikin tsoro yace?.. Turkasa Aha muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 [6:04PM, 3/8/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1⃣3⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 *"SAJEEDAH* shuru da sauri yadafa kafadar ta "aikam sai ta tafi luuuuu tafada jikinsa, jiyayi gabansa yafadi harsaida yaji "antar cikin shi yakada, idanu yarintse tareda furta YA SALAM yayinda yaji wani irin mummunan tashin hankali yaziyar ceshi, wanda tunda yake "arayuwar shi baitaba shiga irin saba sai yau, Da sauri yabude idanu shi tareda girgiza ta yana kiran sunanan ta da "iyakacin karfin shi, "amma ina tayi nisa domin ko" batajin kiran shi, duk da sanyi a c motar hakan bai Hana shi jin wani matsananci gumi dake tsatsufo, mashi tunda ga tsakiyar kanshi har zuwa tafin kafar shi ba, Kiran sunan ta yake yana bubbuga kumatun ta tareda fadin don ALLAH kitashi, ni wasa nakeyi maki pls *JEEDAH* karkiyi Mani haka wlh tsakani da Allah nake SON KI bazan CUCE KIBA, ba'abunda zanyi maki dama fakawai Zan gwada kine, sai faman surutu yake Wanda kanaji kasan baya cikin nutsuwar shi, Yayinda ita kam bata Masan yanayi ba tunda KO" Dan yatsanta bai motsaba ballan tana numfashi taya dawo, gaba daya hankalin shi yatashi matukar tashi da karfi yafurta Na shiga uku ni *SEERAJ* mena aikata yau?.. Jiyayi wata *"ZUCIYA* tace mashi *KISAN KAI* yayida wata *ZUCIYA"* ta amsa DA bata mutuba' suma tayi da sauri yace' yesss bata mutuba suma tayi, da sauri yamaida ita jikin kujera yajingina ta, DA sauri yakai hannun shi kujerar baya yana laluben gorar ruwa, aikam ya lalubo gora har uku saidai kam duk wadda yadauko babu ruwa acikin, cikin tashin hankalin yafurta oh my god tareda dafe kai, can kuma sai yadago ya tada motar dakarfi yafizgeta, gudun yake sosai yanayi yana kallon ta amma har lokacin KO" motsi batayi, saida yayi tafiya menisa sosai Sannan yayi fakin agefen titi Sannan yafito tareda kulle motar, wani shigo siyarda kayan masarufi yanufa yana zuwa yace abashi ruwan gora, Me shago yace yallabai wani irin za'abaka? da sauri yace' bani kowani irin ne amma dai me sanyi nakeso, yace' toh tareda miko masa gorar faro watar, da sauri yaciro walet a "aljihun wandon shi yazaro dubu daya yamika masa tareda karban goran ruwan, cikin zafin nama yajuya yanufi mota meshago yanafadin yallabai ga chanjinka amma Ina baimasa yanayi ba, Yana zuwa yashiga motar tareda fizganta dagudu saida yayi Dan tafiya kadan Sannan ya tsaya, da sauri ya bude marfi goran ruwan ya bulbula mata "afuska aikam firgigi tafarka tareda sakin nauyayyan "ajiyar *ZUCIYA*, Hannun tasa tana share ruwan tareda sakin wani irin kuka mai ban tausayi, kuka take sosai yayinda jikinta ya dauki rawa cikin kuka take fadin don ALLAH, yah *SEERAJ* kayi hakuri wlh ni ba iya irin shiba kumani ba yar'iska bace', Sai kuma takama kofar motar tana kiciniyar budewa tace kabude Mani "intafi gida bazanje asibiti ba, shi kam kuri yayi mata da idanu yana kallon ta tausayin tane yaka mashi yayinda yaji wani irin Sonta da KAUNAR sun sake ninkuwa "a *ZUCIYAR* shi fiye dawanda yakeji Da, Yayinda yaji wani irin tsanar kanshi ya darsu *A ZUCIYAR* shi "aranshi kuwa fadi yake meyasa nayi maki haka?.., meyasa *ZUCIYA TA* batagane cewar kedin kamilalla ba ce har saida Na yarda da shawarar S A NASKO?.. meyasa meyasa... Kukan tane yakatse mashi zancen zucin dayake, ahankali yace' don ALLAH *JEEDAH* kiyi hakuri ba'abunda zanyi maki, tace' toh" kabude Mani intafi gida bazani asibitin banace KO" dole ne?.. jiyayi kirjinsa yabuga, domin dakarfi tayi tayi maganar Wanda tunda yakeda ita baitaba jin tadaga murya haka ba, Da sauri yace' toh" tareda tada motar tace' mlm bude Mani nace" kayi Zan fita, cikin sanyi murya yace' kiyi hakuri daga nan zuwa gida akwai nisa sosai amma yanzu zamu isa kinji?.. Banza tayida shi tareda komawa tajingina kanta da kofa, tana cigaba da Kukanta mai tsuma *ZUCIYAR* me saurare Kuku take me cikeda DA NASANI biyoshi, "aranta KO" fadi take alhakin "Inna ne ya kamani na karya datayi mata, "agogon motar ta kalla yanuna mata karfe 10:40pm gabanta yasake faduwa, "aikam takara sakin wani sabon kukan, shikam *SEERAJ* kallo daya zakai mashi kagane baya cikin nutsuwa, domin kuwa sai zuba Uban gudu yake akan titi ba kaukautawa, yayinda yakeji kukan *SAJEEDAH* har cikin *ZUCIYAR* shi tamkar Ana chin'na masa garwashin wuta, gumi kam hmmm nabar muku sani domin kuwa gaba daya rigarsa tajike sharkaf, "A haka suka isa yanayin fakin tana kokarin fita saidai taji kofar gam, ahankali ta kallon shi tareda cewa bude mani infita, cikin sanyin murya yace don Allah *SAJEEDAH* kiyi hakuri wlh ban.. katseshi tasakeyi dacewa kabude Mani nace, Da sauri yace toh" tareda bude kofar yafita Sannan yaza gaya yabude mata kofa, saida tafito Sannan tayi mashi wani irin kallo Wanda narasa gane kowani irine, saidai tuni shikam yagane kallon tsana tayi mashi, Sannan tace ban yafeba tareda wucewa da sauri tanufi gida, Bin bayan tayi dakallo har tashiga lungun gidansu,Sannan yaje yashiga motar tareda fizgarta dakarfi a 360 yabar unguwar. "Ashe duk abunda kefaruwa akan idanu Inna ne tun lokacin dayayi fakin, _*Nikam nace wayyo SAJEEDAH yau sunan ki Sorry agurin inna*_ "Abunda yafaru kuwa bayan firar *SAJEEDAH* daga gida, shine bayan Inna ta gama yiwa Sajeed tatsuniya saibacci yakwashe shi, tana nan zaune shuru har tsawon wani lokaci bataga *SAJEEDAH* ta dawoba gida ba, hakanan saitaji hankalin ta bai kwanta na don haka saita tada Sajeed takaishi daki bayan tafitoh"saita saka hijab tanufi gidan Alh Siddi, Shahin Mama yanufa bayan sungaisa sai Mama tace yasu" *SAJEEDAH,* kwana biyu bamu gantaba tunda kawarta batanan, gaban Inna ne yafadi tayi dariyar yake tace" sunan tafiya, sundan taba fira Sannan Inna tace saida safe dama nazo gaidaku ne, Mama tace toh" mun gode saida safe sannan tafita gida. *ZUCIYAR* ta cikeda tunanin idan *SAJEEDAH* taje tana shiga gida Baba yana shigowa, tace sannu zuwa yace' yauwa harsu" *SAJEEDATU* sunyi bacci ne?..tace' eh Sajeedu ne yai bacci ita tashiga gidansu *SADEEQAH,* yace' toh" sun taba fira kadan Sannan Baba yaduba tsohon agogon hannun irin me kacadin nan Nada, yaga karfe goma shadaya saura mitin biyu, yace Saratu kije kikira *SAJEEDATU* tazo ta kwanta dareyayi, Inna tace' toh" tareda fita toh"su kuma adai-dai wannan lokacin suka iso, tana gani *SAJEEDAH* tafito daga mota sai tayi sauri komawa gida batareda tabari *SAJEEDAH* taganta ba, yayinda Inna taji gabanta saifaduwa yake Baba na ganinta yace' Ina *SAJEEDATU?..* tace' gatanan zuwa, Da sauri tashiga gida Baba yace *SAJEEDATU* "atafi'a kwanta hakan dareyayi, toh"tace tareda shigewa dakinsu suma su lnna suka shiga nasu" dakin, lnna ce' tafito hannun ta rikeda buta kamar zata ke waya saidai kuma bakewa yawar zatayiba, domin kuwa dakin *SAJEEDAH* tanufa isketa tayi tana kokarin cire abayar, amma jinshigar Inna dakin yasata fasa, DA sauri takoma gefe ta tsugun'na yayida jikinta sai rawa yake, faduwar gabanta yatsananta gawani irin kunyar Inna dataji yakamata, domin kuwa gani take kamar Inna tasan Abunda yafaru, tsakanin tada yah *SEERAJ* Inna kam kallon *SAJEEDAH* take kallo me cikeda tuhuma, yayi da take mamaki wai *SAJEEDAH* "asauke wannan bakar mota?..innalillahiwa'ina'ilaihirraji'un, shine "abunda inna tafura, jitayi hankalin ta yatashi tareda jin matsananci bacin ran, yayinda take tambayar kanta shin "ina tarbiyar danaiwa yarinyar nan badai ta watsarba?.. Tabdi, Da sauri lnna tace' daga ina kike?.. *SAJEEDAH* kam takasa magana Saboda tsabar tsoro, tsawa Inna tadoka mata tareda cewa ba dake nake magana ba?.. yanzu kam me makon tsuguni, zaune take "akasa dirshan cikin matsanancin tsoro *SAJEEDAH* tace?.. Aha Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 [6:05PM, 3/8/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1⃣4⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 'Gidansu" besty naj..takasa karasa wa saka makon dakuwa da lnna tawatsa mata, cikin mamaki tace wata karyar zakiyi sakeyi mani bayan wadda kikayi Mani dazu, toh" waike yaushe nema kika koyi karya ne?... Da sauri lnna ta Karasa kusada ita kun'nanta takama Da dan karfi, tareda cewa Uban waye" yasaukeki "amota?..yanzu kam *SAJEEDAH* mutuwar zaune tayi yayinda taji kamar zatasaki fitsari saboda tsabar tsoro, tabbas yau tasan kashinta yabushe toh" wazatace, yah *SEERAJ?..* Ina tasan kotasha giyar wake bazata ce shibane, domin kuwa tasan daga lnna har Baba cikin su" ba wanda zaya yarda dacewa da yah *SEERAJ* ne suka fita 'amota, Inna ta katse mata zancen zucin datake, dacewa *SAJEEDAH! SAJEEDAH!! SAJEEDAH!!!* saida Inna takirata sau uku, Wanda yasa tashin hankalin ta yakaru domin kuwa tunda tayi wayo bata tabajin Inna takira sunan taba sai yau, Cikin bacin rai tace sonawa kikaji nakiraki sunan ki?..cikin sheshhekar kuka tace so uku Inna, tace toh" narantse da Allah duk ranan dakika kuskura kika salwantar da mutuncin ki Saboda "abun duniya KO" kuma kikabi rudin da namiji yaje yakaiki yabaro, toh" daga ranan saidai kinemi wata *UWAR* Amma bani *SARATU* ba kinji nagaya maki, tace kai! waike "aka sauke amota?.. wlh kinban mamaki shashashar yarinya kawai, sannan tasakar mata kunne tareda fita daga dakin ranta abace, "inda tabar *SAJEEDAH* cikin matsananci tashin hankali, kuka take tana fadin kacuceni yah *"SEERAJ* wannan shine karo nafarko "arayuwa ta da Inna ta tuhumeni kuma shine Karo nafarko danaga mummunan bacin ranta, meyasa zakayi Mani haka dama ba tsakani da Allah kake sona ba, dama da wata manufa kake SONA?..idan KO" hakane tabbas kazalinci *ZUCIYATA* data Aminta dakai haka dai take tafaman surutai irin Na Wanda baya cikin nutsuwar SA. *SEERAJ* kam bai tsaya ko'ina ba sai gidansu" *SAGEER* dama motarsa ya ara, cikin tashin hankali yayi fakin yafito yanufi shashin *SAGEER* yana kwala masa kira, yana zaune yana kallo yaji kamar ana kiran shi yamike kenan saiga *SEERAJ* yabanko labule da karfi, key motar dake hannunshi da'iyakaci karfin shi yajefi *SAGEER* dashi "akirji, da sauri yadafe gurin tareda cewa washhhh! domin yaji zafin jifan, saida kuma baigama fita daga radadin jifarba, *SEERAJ* yakaraso gurin shi tareda kai masa wani mahaukacin naushin, wanda badan *SAGEER* din yayi saurin karewa da hannun shiba tabbas daya hada masa jini da majina, Rai abace *SEERAJ* Yace ashe Kai bad friend ne ban saniba? cikin tsoro *SAGEER* menayi maka?..yace kasan abinda shawarar daka bani takusan haifar mani yau?. Kai ya girgiza "alamar "a ah, yace toh" banzar shawarar daka bani tasa nakusa aikata abunda da har na mutu bazan daina danasani "aikata shiba, gaba daya *SEERAJ* yabir kice wa *SAGEER* Cikin bacin ran ya chakumi kwalar rigasa tareda cewa kuma kace abokin barawo barawo neko?.. Kai yadaga masa alamar "eh, sakin shiyayi tareda chusa hannun shi "acikin sumar kanshi yayi tafiya kadan sannan yadawo yasake chakumar kwalar rigan *SAGEER* din yace toh" abokin manemi matafa ina nufin kai namamajo?.. Yanzu kam *SAGEER* yafahimci dashi *SEERAJ* yakeyi, don haka cikin sanyi murya yace' balallai bane yazama manemi mata, da sauri *SEERAJ* yace ton" haka nan shima dan'iska balallai abokin sa yazama dan'iska irin shi ba, saboda haka kasani cewa Hannun nane kawai yasauka akan breast din *SAJEEDAH* ta sume mani, cikin tsoro *SAGEER* yace' me?.. Yace "eh dogon Suma tayimun amota Wanda hankali yai mummunan tashi, don haka idan har *"SADEEQAH* yar'iska ce toh" *"SAJEEDAH TA* ba yar'iska bace itadin kamilace Na tsattsiya, Saboda haka kar ka sake kiranta yar'iska Sonta kuma wlh yanzu nafara saboda haka karkasake tunanin cewar narabu da'ita, kuma daga yau bazan sake daukar shawarar kaba, yana kai nan yafita ransa bace. yayinda yabar *SAGEER* cikin tashin hankali domin kuwa lamari yabashi tsoro tareda mamaki haryana firta daga taba breast sai suma?...caf. Ciki tashin hankali *SEERAJ* ya'isa gida, direct toilet yashiga batareda tsayawa cire kayaba ya sakarwa kanshi ruwa, yakusa Kai minti talatin yana zubawa kamshi ruwa sannan yacire kayan yadauro tawul yafito, saidai har lokacin beji *ZUCIYAR* shi tarage *ZAFI* da abinda ya'aikata wa *SAJEEDAR* shiba, musamman idan yatunada kukan ta tareda Kalmar Da tafada masa duk sai yaji *ZUCIYAR* tana tafasa, hakanan yasa kayan bacci ya kwanta saidai da'alama idanun shi basuga bacci ba, domin kuwa juyi kawai yake akan makeken gadonshi har kusan 2:30 bairintsa ba dadai yagaji da juye-juyen sai kawai yatashi yashiga toilet yadauro alwala yazo yafara lafilfili. "A bangaren *SAJEEDAH* ma hakan ya kasan bayan tagaji da kukan domin har wani jiri-jiri takeji, dakyardai ta tashi taje tadauro alwala tafara gabatar da lafila tanayi tana kuka, hakanan dai *SAJEEDAH* da *SEERAJ* suka kwana batareda ko dayansu" yarintsaba. **************** Washegari tunda *SEERAJ* yayi sallar "asuba yafito, "Ahankali yake tafiya kamar wanda kwai yafashi masa aciki, kwata-kwata bayajin dadi jikinsa garahin baccin Da baiyi bajiya, harda shiyasa yake jin wani irin ciwon kai "ahaka har ya'isa gurin Da suke tsayawa da *SAJEEDAH* saboda yasan yau lahadi dole zasuji islamiyya, don haka ne yai sammako don yabata hakuri zama yayi "akan da Kalin da wani lokaci suke zama suyi fira. 💘💘💘💘 Aunty *JEEDAH* injiraki agurin baba?..kai tadaga alamar "eh, dasauri Sajeed yafita yayinda barta tana karasa shiryawa, "ahankali tatsugun'na gaban Inna cikin sanyi murya tace Inna "Ina kwana, banza inna tayida ita ta sake fadin Ina Kwana nan ma shuru, Saikawai tafashe da kuka tareda fadin don allah inna kiyi hakuri wlh bazan sakeba, fushin ki agareni masifa ne idan kikaci gabada fushidani rayuwa ta bazatayi dadi ba *ZUCIYATA* bazata taba samu sukuni ba har saikin yafemani, kinji inna don ALLAH kiyafe mun nayi miki "Alkawari bazan sake yimani karya ba insha'Allahu. "Ahankali lnna tada gota kalli yartata tsakanin jiya da yau har tafada tayifayau da'ita kamar tayi zazzabi, tsakanin ya' da uwa sai Allah take taji tausayin ta yakamata, "Amma duk da haka ta naji "aranta sai ta hukunta ta,saboda gaba kar tasake "aikata laifi makamancin wannan, "ahankali Inna tace ki tashi ku tafi karku makara tace to tareda tashi tana share hawaye, Tundaga nesa tahangoshi, jitayi gabanta yafadi yana zaune akandali ya rungume hannu wa akirji, yana sanye jallabiyya baka, tun kafin su karasa gurin shi Sajeed yafara cewa lah Aunty *JEEDAH* ga yah *SEERAJ* my friend can, Yana ganinsu yatashi dasauri yanufosu Sajeed ne yace' yah *SEERAJ* Ina kwana ya'amsa lafiya lau, Sajeed yace my friend yau idon Aunty *JEEDAH* yana ciwo, jiyayi kirjinsa yana bugawa yayinda idanun shikuma yanakan *SAJEEDAH*, "Itama kirjinta bugawa yake idanun ta suke kallon Sajeed dayake rikeda hannun *SEERAJ*, cikin sanyi murya tace jeed kafara tafiya nima yanzu zan iskoka kaji? Yace toh tareda tafiya, "Ahankali ta kalleshi jitayi gabanta yafadi ganin yadda yarame, gawani son shi dataji yakara shigarta tawani gefen kuma tana jin haushin shi har tanaji "aranta dolene tarabu dashi kon gudun fadawa halaka, Shima *SEERAJ* haka yaji musamman dayaga idanun ta sunyi luhuluhu, alamar tasha kuka tagaji jiyayi son tayana ratsa ilahirin jikinsa, musamman ma *ZUCIYAR* shi dayake tabbacin "anan akahalicci Sonta, "Ahankali ya dukar dakai kasa domin kuwa wani rin kunyar ta yaji yakama shi, saka makon tunawa da "abunda yai matajiya cikin sanyi murya yace'?.. Aha _Tofa su *SEERAJ* meza'acewa *SAJEEDAH?..*_ Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 [6:06PM, 3/8/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1⃣5⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 *"JEEDAH* don ALLAH kiyi hakuri abunda yafaru jiya wlh sharrin shed... kasa karasa wa yayi saka makon dago kai datayi suka hada idanu, wani rin kwarjini tayi masa itadin ma haka taga yayi mata kwarjini sosai, "A hankali tadukar dakai kasa cikin sanyi murya tace' "Abunda yafaru jiya yariga yafaru wanda nayi mamakin faruwar haka daga gareka, Saidai kuma ba'abun mamaki bane idan akayi la'akari da kokai waye, da sauri yace' haba *JEEDAH* don Allah karkiyi mani mummunan fahimta ni wane dazan aikata haka din?... tace ah Kaine mana *SEERAJ ABBAS SARDAUNA* shahararran matukin, jirgin sama dayayi suna "acikin Nigeria da dawajan ta, so kaga kanada damar dazaka aikata fine da hakan KO?.. Wani irin matsananci mamaki yakama shi "aran shi kuwa fadi yake ya'akai tasan haka?..katse shitayi dacewa kana mamaki ne KO? yadda "akayi nasan haka?.. toh' karkayi mamaki domin kuwa duk wanda Allah yadaukake shi yariga yadauka keshi, koda bayaso mutane susani, toh" dole sai sun sani domin ita daukakar Ubangiji bata boyuwa. taci gaba dacewa Tun ranan da kace kana SONA nake mamakin tareda tambayar kaina meyasa kake kesona?.. Mamakina yakaru ne shekaranji jumma'a naje office din malamai, domin nakira malamin dazaya dauke mu darasin ranan sai naga jarida akan teburinsu, hotonka nagani "ajikin jaridar Da farko nayi zaton idanuna ne sukeyi mani gizo saida naduba sainaga cikakken sunanka. Wani malami na tambaya waye kai?.. saiyayi mani cikakken bayanin KO kaiwaye, Nafito office din ina tambayar kaina "amatsayin kana kyakkyawa Saurayi, me kudin me'aji tareda matsayi meyasa kake so Na? toh" nidai nasan ba kyakkyawa bace, balle nace KO" kyauna ne yarudeka saidai nagode wa Allah Da wannan daya bani, domin nasan nafiwata, sannan kuma ni ba me ilimi bace balle nace KO iliminane ya birgeka, shima nagode wa Allah dawanda yabani domin shima nasan nafiwata," hakazalika Babana ba me kudi bane balle nace KO saboda kudin shine yasa kake sona, saidai nagode wa Allah DA yabani shi "amatsayin Ubana, duk dayaka sance bai kudi bane Ina "alfahari da kasan cewar shi Uban "agareni domin yawadatani da abunda Allah yahore masa, tace' sai yanzu ne nafahimci abundaya yasa kace kana sona saboda nidin bakowa bace, hakanne zaya baka damaka yaudareni yadda keso, kaga koda kayi nasarar cutata ba'abunda za'ayi, wannan shine manufarka nakin baiyyana mani KO" Kai wanene, saidai kuma dakaki baiyyana Mani kanka sai gashi Allah ya baiyyana ka tareda manufarka akaina, Da sauri yace pls *JEEDAH* kidaina wannan maganganun walh zasu tarwatsa mani kwakwalwata, idan harzan cigabada sauraren su nasan bankyauta ba, shiyasa nace don kiyi hakuri tunda yariga yafaru kuma nayi maki alkawari hakan bazata sake faruwa ba kinji?.. yakara she magana cikin sanyi murya me cike da nadama. tace tabbas Abunda yafaru jiya tsakanina dakai yarega yafaru Na kuma nayafe maka, domin Kai din Mutum ne mekima da daraja a *ZUCIYATA* saidai ni bazan iya cigaba da Soyayya dakai ba, Cikin tashin hankali yace No *JEEDAH* karkiyi Mani haka wlh ke kadai *ZUCIYATA*, ke SON, "aran ta tace wlh nima Kai kadai *ZUCIYATA* ke SO "amma dole narabuda Kai domin idan har zanci gabada zama dakai toh" KO tabbas watarana SON kazaya iyasani Na "aikai abunda zandawo inada nasani, "Afili kuma batace komai saida ta kura masa idanu jin SON shi take yana saketrasata, shima din kallon tayake yayinda yakejin ta "aranshi fiyeda yadda takejin shi, cikin sanyi murya yace" kiyi hakuri wlh bada wata manufa nayi maki haka ba, nayine kawai daninyar nagwadaki. Da sauri tace gwaji gwajifa kace?..yah *SEERAJ* duk tsawon zaman mu baka gane halina ba harsai ka gwadani?.. jitayi wani irin haushin sane yaturniketa gawani SON shidake faman nukurkusan *ZUCIYAR* ta, Dago Kai tayi tawatsa masa wani irin kallo me cike da SON shi da kuma haushi sa, tace ka cuceni yah *SEERAJ* tunda baka yarda daniba, da sauri yace wlh *JEEDAH* Na yarda dake sharrin shedan nekawai, Tace baka yarda daniba tunda harsaida ka gwadani ta wannan hanyar, gwajinda yasa Na shiga tashin hankalin daban taba shigarsa "arayuwata ba,Wanda harsaida nasaka mahaifiyata cikin, bayan karyar da kasani nayi mata Wanda bantaba yiba tadalilin haka naga mummunan bacin ranta tabbas baka kyauta maniba, Saboda haka bani bakai yah *SEERAJ* dai-dai lokacin da tafara tafiya tanajin *ZUCIYARTA* Na *ZAFI* narabuwa dazatayi dashi, ga wani irin sarawa DA kanta yakeyi saidai ta ganin rabuwa dashi shine abumafi "a ala "agareta, Cikin tashin hankali yasha gabanta tareda cewa don ALLAH *JEEDAH* karkiyi Mani haka wlh Ina SONKI dawa kuma *ZUCIYATA* bazata juri rashin ki ba, "Aranta tace nima ina SONKA dayawa *ZUCIYATA* nima bazata jure rashinkaba, saidai kuma dole Zan koyama *ZUCIYATA* juriyar rashinka, "A hankali tace ka koyamata, da sauri yace bazata iyaba Domin da SONKI "aka halicci *ZUCIYATA*, batace komai ba saidai tabita gefensa zata wuce Da sauri yace' pls *JEEDAH* tareda rike hijab dinta Wanda baimasan lokacin daya rike din'naba domin gaba daya hankali shi yatashi sosai gani yake idan ta tafi yarasata kenan, Kallon datayi masa neyasa shi sakin hija din yace don *SAJEEDAH* ki' saurareni, cikin bacin ran tace bazan saurareka dinba kuma karka sake zuwa gidanmu" Idanu yazaro Cikin tashin hankali yace' a ah *JEEDAH* hukuncin nan yayi Mani tsauri, bazan iyajure rashin Baba. tace shikenan idan kuma kazo saina fada masa Abunda kayimani, cikin tsoro yace toh" shikenan idan har rashin zuwa shine kwanciyar hankalinki toh" bazan zoba, "Amma don Allah kiyi hakuri karki kafada masa kinji?. Baba yana ganin mutunci na, "Aranta tace shiyasa banasan mutunci nakaya zube "a idanu shi, sannan tajuya jiki "asanyaye ta tafi yana tsaye yana kallon ta hartashige lungu. Ahankali yadaga kafafunsa dayaji sunyi masa nauyi yafara tafiya, Cikin sanyi jiki yayinda yakejin jiri yana kwasanshi gawani sarawa dakanshi yakeyi *ZUCIYAR* kuwa ZAFI takeyi masa aha kadai yanufi gida. *SAJEEDAH* kam dakyar ta'isa islamiyya karatu "akeyi amma ita sambata fahimtar komai, domin kuwa wani irin rawa jikinta yakeyi kanta kuwa sai famanyi mata ciwo yake, gashi dai lokacin sanyi ne "amma ita sai gume takeyi, domin kuwa har hijab dinta yajike sharkaf dagumi alamar zazzabi yana San kamata, Ya Sayyadi ne yakula da halin datake ciki yace' *SAJEEDAH* lafiya meke damunki?.. cikin rawar murya tace kaina keyin ciwo yace asshi sannu kitafi gida kawai Allah yakara sauki, tace Ameen tareda da mikewa saidai kuma da sauri takoma ta zauna, saka makon jidatayi jiri zaya yarda ita kasa da sauri yace Subhanallahi, Mariya kamata kirakata gida tace toh tareda kamata sukafita yan'uwanta dalibai sunayi mata SANNU. dakyar dai *SEERAJ* ya'isa gida yana shiga falo yazube kasa, dai-dai lokacin da, Ammi tafito daga kicin saikawai ganin Mutum tayi kwance kasa, saifaman juyi yake hannu shi "akan kirjinsa idanun sa rufe, sai surutai yake yanafidin "Ina SONKI *JEEDAH,* wlh kedin *ZUCIYATA CE* bazan jure rashin kiba, Cikin tashin hankali takarasa gurishi tareda dago kanshi tadora akan cinyar ta dai-dai lokacin da yatafi luuuuu yafado daga jikinta Cikin tsoro tace?... Aha _*wayyo Soyayya zata kai yan MAZA*_ Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 [6:07PM, 3/8/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1⃣6⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Innalillahiwa'ina'ilaihirraji'un! mezan gani yau ni Raihana?.. dai-dai lokacin da sake jawoshi kan cinyarta Cikin tashin hankali take girgiza shin tareda kiran young pilot "amma Ina KO dan yatsanshi bai motsaba balle tasan ran numfashin sa zayadawo. Cikin tsoro tasaki wani matsananci kuka tareda kururuwan "akawo mata "agaji, *ZUBEE* ce tafito da sauri saka makon jin kukan Ammi, ganin *SEERAJ* tayi kwance sharban "akasa kamar matattace, Cikin tsoro tace wayyo Ammi meyasa meshi?...Cikin kuka Ammi tace' ban saniba, saidai Ina kyautata zaton gamo yayida mutanan boye domin naji yana kiran wani suna wai *JEEDAH*, Jekira Malam Adamu "aikashi asibiti da sauri tace toh" zata fita kenan saigasu zasu shiga falon sunkai sukusan biyar, daya gacikin su yace' Lafiya munji kamar kukan Hajiya? Da sauri tace "eh "yah S p ne bashida lafiya sukace subhanallahi meyasa meshi?..,dai- dai lokacin da suka karasa shiga ciki falon da sauri Ammi tace' don ALLAH Ku dauke shi muje asibiti, sukace toh tareda kinkimarsa suka nufi waje yayinda *ZUBEE* taje tadauko hijab din Ammi danata suka bi bayan su. *SAJEEDAH* kam da taimakon Allah dana yarinyar data rakota suka isa gida da kyar, Saboda wani irin zazzafan zazzabi ne yakamata, Inna tana ganinsu" taji gabanta yafadi da sauri tace' lafiya meya faru?.. Mariya tace" wlh batada Lafiya ne shine "ya Sayyadi yace' narakota gida. Inna tace assha dai-dai lokacin da take shinfida tabarma Mariya, ta taimaka ma *SAJEEDAH* ta zauna tanayi mata sannu, sai tace sai anjima *SAJEEDAH* Allah yakara sauki Inna tace Ameen mun gode kinji?.. Bayan Mariya ta tafisai Inna ta kalli *SAJEEDAH* daketa rawar sanyi, tace" meke damunki? Cikin rawar murya tareda sakin hawaye tace' Inna kaina ke ciwo, Inna assha toh"sannu bari Baban Ku yashigo sai kuje kyamis tace toh" sukayi shuru na Dan wani lokaci, caidai sai *SAJEEDAH* takatse shuru Cikin shasshekar kuka tace' Inna kingani ko" fushinki ne yatabani don kiyi hakuri kiyafe mun wlh bazan karaba kinji Inna?.. takarashe da kuka. Inna ta kalli yartata cike da tausayin tace nayafe maki, saidai kisani karya dabi'ace Mara kyau bansan ki dai taba Saboda haka karkiyi kokarin dauka kidorawa kanki, Sannan kisani mutunciki shine DARAJARKI, dazaran kinzubar da mutuncinki toh" shikenan bakida sauran wata DARAJA ga idanun kowani namiji Saboda haka saiki kula. Cikin shshhekar kuka tace toh" Inna, Inna tace kiyi shuru kidaina kukan haka kar kamu kanaki yakara yin ciwon, tace toh tareda share hawaye. 💘💘💘💘💘💘 Koda suka isa asibiti emergency room aka nufada "shi da, taimakon ALLAH dana likitoci yafarfadon, saidai sunyi masa" alluran bacci don sunga yana bukatar hotu. Likita ne yakewa Ammi Karin bayani "akan abunda kedamun *"SEERAJ*, tace hmmm Likita nafada maka gamo yayi, murmushi yayi yace nace maki baiyi" gamo ba, kamar yadda nafada maki kawai akwai "abunda yatayar masa da ahankali so, shine yahaifar masada ciwon Kai tareda zazzabi mai zafi kuma harda rashin bacci da, So kinga KO rashin bacci ma babban matsala ne, amma yanzu insha'Allahu bawata matsala mun bashi taimakon daya kamata, so karkida mu zaya farfado normal, Ammi tace' Likita mun gode sannan tamike tanufi dakin da *SEERAJ* din yake. Sannu *SAJEEDATU* ga magani tashi kisha tunda kedin basan allura kikeyi ba, "amman kamata yayi "aimaki allura tunda tafi sauri saukar da zazzabi, amma dai yanzu Fara shan wannan magani tukun mugani, inji cewar Baba kenan. tace toh" tareda tashi ta zauna Sajeed ne yaje da sauri yadebo mata ruwa, yace sannu Aunty *JEEDAH* ga ruwan ta karba dai-dai lokacin da Inna taballo mata maganin, takarba tasha suna tayi mata sannu bayan tasha ne saita sake kwantawa. "A hankali yabude idanu tareda tashi zaune mamaki ne Yakama shi ganin shi agadon asibiti, ahankali yafara tunani idanu yarinte tareda tura hannu shi saitin kirjinsa, Cikin sanyi murya yace *JEEDAH*. Inason ki, dai-dai lokacin da Ammi tadago dakai kasan cewar tana gurin zaune, tace' sannu yaji kin?.. Cikin sanyi murya yace' da sauki my Ammi saidai kaina yana ciwo kuma kirjina yana ZAFI, Cikin tausayin sa tace Sannu ailikita yace zakasamu sauki insha'Allahu ga magungunan "ansawa yace toh". tace ummh amma wacece *JEEDAH* Idanu ya tsurama Ammi batareda yace komai ba, tace nace wacece *JEEDAH?..* " idanu yarufe ahankali yace *ZUCIYATA CE,* Cikin tsoro tace subhanallahi nace yaron nan yayi gamo bakace a ah. Dai-dai lokacin da *ZUBEE* tashi Hannun ta rikeda kayan abinci Cikin Wani Dan kwando, ta'ajiye agaban Ammi tareda cewa ya mejikin?.. tace' dasaukin saidai kam yaron nan yayi gamo, *ZUBEE* tace gamo fa?... tace "eh yanzu yasake fadin wannan sunan daban tabajiba wai *JEEDAH*. *ZUBEE* tace caf nima haka kilan aljanace' "ahankali yabude idanu tareda watsa ma, *ZUBEE* lafiyayyan hararan tareda Jan tsaki mtsww "aikam da sauri tashiga taitayinta, Ammi tace' kin gani KO"?.. *ZUBEE* dai batace komai ba domin Anyi mata allurar tanutuda idanu. tace bari Likita yazo ya rubuta mana Sallama muje gida Ai magani aljanu domin dai kam tabbas gamo yayi, "ahankali yace my Ammi nifa banyi gamo Da komai ba, tace' toh" idan ba gamo kayi ba, wacece *JEEDAH?..* yace *ZUCIYATA CE* tace oh ni Raihana sannu kaji?.. *ZUBEE* hada masa shayi yasha, Da sauri yace a ah bansha yanzu sai anjima tace toh" kwanta kahuta, (itakam Ammi taduka da gaske gamoyayi) 💘💘💘💘💘 "Aha kadai masoyan sukaita jinya har sukaji sauki saida kowane *ZUCIYAR SA* Na nan mane Da *SON* dan'uwansa, ******** Yauwa alhamin yayi dai-dai da sauran kwana biyu *SEERAJ* yakoma gurin aiki wato Jordan, kuma yau kwanan *SEERAJ* biyar rabonda yaga *SAJEEDAH* jiyake kamar ya shekara biyarne baigan taba, Don haka ne yau yakudurta aranshi zayaje yaganta KO" yasamu sassauci a *ZUCIYAR* shi, gakewar Baba data Sajeed data dame shi don haka ne ya shirya yanufi gidansu". Baba yace' a ah mlm *SEERAJO* sannu dazuwa yaushe kadawo?.. yace baba "aibanje ko'ina ba saboda banida lafiya, yace assha "ai naga kara toh"yaji kin?. yace da sauki dama nazo nafada maka ne, jibi zan koma gurin ai kin kuma zan kwana biyu ban zoba. Baba yace Allah sarki toh" Allah ya taimaka yace Ameen, Baba yace yau kam ka shiga kugaisada Inna taku, yace toh" tareda mikewa yanufi Ciki gidan, kuma wannan ne Karina farko dazaya shiga gidan. Da Sallama yashiga inna tana zaune bakin murhu, *SAJEEDAH* tana wanke-wanke da sauri tadago kai saka makon jin murya Wanda *ZUCIYARTA* take muradin San gani, karaf suka hada idanun "aikam yasa kar mata lallausan murmushi yayida yaji wani irin sanyi yaziyarci *ZUCIYAR* shi da sauri tadukarda kai, Inna ce ta amsa yayinda Sajeed yajeda gudu ya rungume shi, tabarma ta shimfida masa tareda yi masa sannu dazuwa, Bayan yazauna sanna suka gaisa yayinda idanun shi suna "akan *SAJEEDAH*, yayinda Sajeed keyi masa firan Aunty *JEEDAH* tayi rashin lafiya, batareda ta kalleshi ba tace' inayin?..dasauri ya'amsa da tafiya lau yajiki?. tace Alhamdullah yace' Allah yakara sauki ameen tace. Sunyi firakadan Da inna sannan yayi mata Sallama yafita,yafita kenan sai baba yakwalawa *SAJEEDAH* Kira ta amsa tareda saka hijab tanufi waje. tace Baba gani, yace dama nace kizo Kuraka yayan ku zaya tafi, Cikin sanyi murya tace toh'Sajeed yace baba nima nadauko takalmin narakashi?.yace "eh. "Ahankali sukafara tafiya kafin Sajeed yaiskosu', yayinda *ZUCIYOYIN SU* keta bugawa, sunshiga lungun kenan, saitaja ta tsaya tareda kallon shi, tabbas tajidadi ganisa har cikin *ZUCIYAR* ta amma Sai kuma tadaure fuska tareda kaudakai gefe sannan tace?... Aha Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhta ce💘 [6:07PM, 3/8/2018] ‪+234 902 288 0912‬: Y 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1⃣7⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Bakace' "indai rashin zuwanka gidan mu shine farin Ciki na toh" bazaka zoba,"amma kuma sai gashi kazo, wato hakan yana nufin bakasan farin ciki na kenan ko?..toh" yanzu kuma meya kawoka?.. Cikin sanyi murya yace' tabbas din mesan farin Cikin kine fiyi da tunani ki, saidai kiyi hakuri nakasa cika maki "alkawarin Dana daukar maki, kwana biyar din danayi bangan kiba, jinayi kamar nashe Kara biyar ne bangan kiba, *ZUCIYATA* sam takasa jure rashin ki. Jikinta yai sanyi dajin abunda yafada ita kanta ba karamin jigata tayi narashin Saba, hartana fadi "aranta nima *ZUCIYATA* takasa juriyar rashin ka, sai koyamata nake tajure tajure amma takasa, yazanyi?.. yah *SEERAJ* yazanyi datarin SONKA "a *ZUCIYATA?..* jitayi wata *ZUCIYAR* tace' hakuri zakiyi, tunda shidin yabullo dawata manufa "acikin lamarin naku, Wanda idan bakiyi hankali ba za'iya kaiki ga'aikata babban kuskue nan gaba. "Ahankali tadago Kai takalleshi cikin sa'a shima ita yake kallo "aikam suka hada idanu sukai wa juna kuri, suna kallon cikin kwayar idanun juna yayinda kowa yake hango son dan'uwansa "aciki *SAJEEDAH* ce tafara kauda Kai. Cikin sanyi murya yace' dama kuma nazone nafadawa "Baba zan koma gurin aiki, kuma Zan dan'dade ban dawo ba shine nazo na sallame Ku", jitayi gabanta yafadi saidai bata bari yagane hakan ba. Cikin sanyi murya yace' don haka *JEEDAH* kiyi hakuri kiyafe mani kinji?...Cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* aitun ranan tace nayafe maka, wani irin sanyi yaji yaratsa *ZUCIYAR* shi har yasaki lallausan Murmushi. Yace yauwa my *JEEDAH* nagode sosai toh" Soyayya tafa?.. "aranta tace yana Cikin *ZUCIYATA* "afili kuma sai tace' babu ita, idanu yazo tareda cewa haba my *JEEDAH* karkice" haka don ALLAH, dai-dai lokacin da Sajeed yakaraso gurin su". Sajeed yace Aunty *JEEDAH* nadauko tace toh" muje "A hankali suke tafiya, batareda kowa yace komai ba saidai sunayi suna San kallon juna, sunyi tafiya sosai sannan ta tsaya Cikin sanyi murya tace Allah yakiyaye hanya Jeed mu koma gida. Da sauri yace pls *JEEDAH* kiyi hakuri, batace komai ba tajuya ta tafi, yayinda yabi bayanta da kallo *ZUCIYAR* shi cikeda dembin SONTA, Sajeed ne daya tsaya ya kalle shi tareda cewa yah *SEERAJ* my friend kayiwa Aunty *"JEEDAH* laifine?.. Kai yadaga masa alamar "eh. Fuska Sajeed yadan bata tareda tabe baki yace nima idan nayi mata laifi, wata Rana harsai nayi kuka Sannan takeyin hakuri, amma idan kayita bata hakuri zata hakura shikam *SEERAJ* "aranshi fadi yake aini dama idan nayi mata kukan, zata yarda muci gaba da Soyayyar mu tabbas danayi don batasan yadda nakejin tabane a *ZUCIYATA* shiyasa, _*Nikam nace kut melesi harda su kuka tab lallai Soyayya me karya lagon yan MAZA lol*_ Nan dai suka rabuda Sajeed yana yimasa Bye-bye shima tanayi masa, hakanan ya isa gida jikiba kwari koda yashiga afalon bakowa don haka "anan ya yada zango, tareda kwanciya akan lallausan kushin din idanu yarufe, yayinda yakejin SON *SAJEEDAH* yana bin jinin jikin shi. Ammi ce' tafito daga shashinsa tashiga bata Ganshi ba tafito kenan sai taganshi kwance, "ahankali takarasa kusada shin tadan jima tana kallon shi Cikin jimamen halinda yake ciki, Sannan tasa hannu tadan bubbugi kafadar shi. "Ahankali yabude lallausan idanun Sa masu cikeda shaukin Soyayyar *SAJEEDAH*, tashi yayi tareda cewa Sannun my Ammi, tace' hmmm Kaine da Sannun, ya'akai naga bakasha maganin ka ba kosau daya?...Cikin sanyi murya yace' my Ammi nifa banida wasu aljanu danayi gamo dasu don hakane maban shaba. tace au kana nufin ita *"JEEDAH* din dakake kira "ashe Mutum ce ba 'aljana ba?... da sauri yace "eh my Ammi Mutum ce ita kamar kowa, tace' toh" meye hadinka da'ita?... "aikam da sauri yafar zuba mata bayani wanda "inagani baimasan yanayiba, domin gabadaya idanun shi sunrufe da *KAUNAR SAJEEDAH*, fadi yake' budurwa tace "Ina SONTA" da dukka *ZUCIYATA* itama tana SONA Sosai, har munyi "alkawarin aure da'ita mundan samu sabani ne "atsakanin mu, kuma nine naimata laifin shine take fushi dani don my Ammi mujekib... tsawar Da Ammi tadaka masa ne yasashi yinshuru da sauri yadago kai ya kalleta, kasan cewa magana kawai yakeyi batareda yana kallon taba, "aikam gaban shine yafadi sakamakon ganin wani irin matsananci baci rai "afuskarta, Wanda tunda yake da'ita bai taba ganin shiba. jiyayi gaban shi yaci gabada matsananci faduwa wani irin miyau yahadiye jikake Kut, cikin bacin rai tace' nikake fadawa cewa kayiwa wata "alkawarin aure toh" shi kuma Alkhairi da kayi Mani na auren *ZUBEE* Ina yake?.. Da sauri yace' yana nan my Ammi "aidukkan suzan aure su, harara Ammi ta watsa masa tareda cewa kana nufin dukkan su" zaka aure a lokaci guda?.. Da sauri yace "eh my Ammi Zan iya, tace' Hmmm yaro man maza aiba wai nace baza ka'iyaba, tabbas zaka iya Sosai kodan dan yadda "a kace namiji mijin mace hudu ne, toh" saida bada ni za'a wannan shashancin ba taya za'ace kamar kana karamin yaro dakai kace'zaka auri mata biyu alokaci guda?.. toh" Bari nafada maka kada ka kuskuren na sake jin wannan magana tafito daga bakin ka, Sannan kasani baka dawa data mata data wuce *"ZUBEE* domin ita nasani bansan wata *"JEEDAH* ba Saboda haka kar nasake jinka kira wannan sunan, Idan kuma harka nasan ganin bacin rai na toh" sai ka cigaba da kiran wannan *JEEDAH* KO *JEERA* Oho maka Kai kasani. Jiyayi wani irin zufa ya karyo masa gawa ni ZAFI dayaji kirjinsa yanayi saka makon gani bacin rai Ammi, shikam *SEERAJ* idan "akwai Abunda yatsana "arayuwar shi toh baiwuce bacin rai Ammi shiba. Hankali shi ne yai mumunan tashi najin abunda Ammi tace' ga *SAJEEDAN* shi Cikin tsoro yace?... _*dafatan Anyi jumma'a Lafiya.*_ Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 1⃣8⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 _*Slm wannan page din nakuna ZUCIYATA CE friends kuyi yadda kukeso dashi, nasan kunayi dani shiyasa nima Wlh inayin Ku irin Sosai din'na Allah yabar ZUMINCI DA kauna*💘💘💘._ ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "My Ammi kikace' Karna sake kiran sunan *"JEEDAH*?.. Cikin bacin rai tace' "eh haka nace' idan kuma kanasan ganin bacin raina toh", saikaci gaba Da kiran wannan sunan. tashin hankalin shi yakaru don hakan ne yasa zufa natake to masa tako'ina, "ahankali yadago Kai ya kalleta "aikam yaga bacin rai karara afuskarta Wanda yakeda tabbaci shine silar bacin ran'nata, jiyayi kirjinsa yasake bugawa Cikin sanyi murya yace' kiyi hakuri my Ammi, "Inadai fadin sunan *"JEEDAH* shike saki bacin ranki toh" bazan sake fadin shiba, Cikin bacin rai tace' yauwa ai hakan yafi, Sannan tawuce, bin bayan tayayi da kallo harta shige daki. "Sannan ya rintse idanu "ahankali yafurta kiyi hakuri my Ammi bakina ne kawai zaya daina fadin *"JEEDAH,* koshi don gudun bacin ranki ne, "amma *ZUCIYATA* kam bazata iya daina fadin taba domin ina SONTA sosai, SON daban taba jin shi gakowace ya'mace ba Wanda inaji dashi aka halicci *ZUCIYATA.* Jiyayi "anja tsaki mtswwwww! da sauri yabude idanu "atunanin shi Ammi ce tafito, ga mamkin sa saikawai ganin *ZUBEE* yayi tsaye tana kallon shi, "aikam tuni yahada girar sama data kasa yadaure fuska tamau tareda cewa keh! Ubanwa kikeyiwa tsaki?.. batace komai ba saida baki data turo, tsawa yadoka mata tareda mikewa tsaye yace waini tsaranki ne?..."aikam dagudu tashige daki tareda banko kofa, tsaki yaja mtsww yace wawuyar yarinya kawai, duk Saboda kene "akesan hanani cikar burina, kuma insha'Allahu sai burin yacika saina mallaki *"JEEDAH* "amatsayin mata ta Sannan yanufi daki ran'nan nashi abace. Koda *SEERAJ* yashiga daki wayarsa ya iske tana takara, koda yaduba saiyaga daga can Jordan ne "aikam sai yafara macifa yana cewa dallah garara malamai karkudameni kunji KO?.., "aikinan fa ninasa kaina idan kuma na gadama sainace' bazanyiba, banga kuma Ubanda zaya sani dole ba, nan dai yaita masifa shi kadai batare kuma da yadaga wayar ba saida yagama Sannan yafada toilet. "Adaki kam *ZUBEE* saida fada marwa ta keyi tareda fadin asha dama yah S.p wannan *JEEDAR* dayake kira budurwar save?... wani irin kishine yaturnu keta' da karfi tace Amma ko wacece" wannan *"JEEDAH* din ranan dana kamata KO?.. Hmmm mtsww tayi tsaki tareda fita dakin. _*Nikam nace' tofa*_ *SAJEEDAH* kam tana komawa gida buta tadauka tashiga bayi tana shiga sai tafara kuka, "Ahankali takeyi tana fadin yah *"SEERAJ* Ina SONKA da dukkan *ZUCIYATA* amma meyasa kaimani haka?...yanzu shikenan da gaske mun rabu?... Da sauri tace' "a ah nasan koda gangar jikinmu sunrabu toh" *ZUCIYOYIN MU* bazasu taba rabuwa da SON junaba, hakanan dai taita kukanta tareda surutai data gama tawanke fuska tafito. Inna ta kalleta tace tace lafiya meyasa mi'idanunki?... jitayi gabanta yafadi "ahankaci tace' Inna wani abune yafada mun "acikin ido shine nawanke, "aranta kuma tace yihakuri Inna SON yah *SEERAJ* ne yake wahalar da *ZUCIYATA*, Inna tace' assha sannu tace yauwa toh" yanzu abun yafitakosai nahure maki?... da sauri tace yafita, tace" Allah sarki har *SEERAJON* yatafi?... tace "eh yatafi tace' toh Allah yadawo dashi lafiya tace ameen. **💘💘💘💘** Bayan kwana biyu *SEERAJ* tattara yakoma gurin aiki *ZUCIYAR* shi cikeda Soyayyar *SAJEEDAH*, "a Jordan kam. *SEERAJ* fly yake kamar mahaukaci fasinjan ko'ina dauka yake shida "abokin aikin sa, aikam sukam kamfanin Na Jordan sunjidadi kasan cewar sunasan "aikin shi saboda kwarewa shi don hakane yasa suketa bulbula masa kudi "acikin account dinsa, Yayinda shikuma "abokin aikisa yafara nuna ga jiya warsa Da wannan Aiki dasu keyi haka bahutawa, sai kace "agogo shikam *SEERAJ* ba'abunda yada meshi, fly kawai yake, koya samu yarage jin"abinda yakeji gameda *SAJEEDAH,* saidai kam ba'abunda yaragu saima karuwa Da *ZUCIYAR* shi yakeda kaunarta, "idan kagan shi duk yara me sai hanci gawani kasumba (saje) dayabari "abuga fari sai yakara farin sosai fatarnan shar kamar kataba jiniyafito *SEERAJ* kenan'na *SAJEEDAH* ikon Allah. "Abangaren *SAJEEDAH* ma haka "abun yake kullum da SON *SEERAJ* "a *ZUCIYARTA* take kwana da shitake tashi itama duK tarame, sai dukiyar Fulani da hips kawai ke takama "ajikinta Wanda Da "alama basusan halinda take Ciki ba, ga kuma karatu datasa "aranta don haka sai "abun yazamar mata goma Da "ashirin, Haka dai rayuwa tai tafita fita ga masoya yayida *ZUCIYOYIN* suketa "azabtuwa da SON juna. ******💘💘💘**** Ayau watan *SEERAJ* biyu kenan dakoma gurin "aiki, Wanda yayi dai-dai dati uku kenan da kwantawar Baba rashin labiya tun yana iyafita har yazo yanzu baya'iyafita ko'ina saboda ciwon yayi tsanani,. Kwance yake "atsakar gida kan dan lotsatsen katifa, Inna ce' keyi masa firfita, *SAJEEDAH* nagefe kamar zatayi kuka gani yadda Baba ke shan wahala, hartana tambayar kanta wannan wani irin zazzabi ne haka da baya jin maganin?... Maganar Inna ce yakatse mata zancen zucin datake, da cewa shin wai Malam ranan Da kaje asibiti me Likita yace yana damuka?.. idanu yarintse "aranshi kuwa tunani yake meza yace mata?... nafada mata Likita yace ciwon koda keda mushi?... _*Kai! Nikam tsoro yakamani dataji irin ciwon dayakama baba, KODA?.. tabdi toh Alla yakawo sauki baba*_ "a ah Saratu kiyi hakuri bazan "iyafada makiba domin fadin yananufin tashin hankalinku, nikuma "Abunda banasan gani kenan afuskarku, "Ahankali yabude idanu cikinjin "azaban ciwo yace' kin manta nace miki yace zazzabi da taifot neke damuna ba?... Cikin sanyi murya tace' "eh hakane toh" Allah yabaka lafiya yace' Ameen Cikin tausayi *SAJEEDAH* tace' sannu Baba, yace yauwa *SAJEEDATU* Sajeedu yana can gurin teredar KO?.. tace, "eh baba "aikayan tiredar duksun kare saidan kadan yarage, yace bakomai Allah zaya rufa mana asiri. ****** DA misalin karfe shida na yamma "Ahankali take tafiya yau ita kadai ce' batareda Sajeed ba tana sanye da uniform Na islamiyya, tafe take tana tunani yadda rayuwa tafara canjawa "agaresu' musamman ciwon baba dayake ta kara tsananta gashi "abicin da *"SEERAJ* yakawo masu duk yakare hakanan kayan tiredan shima duk yakare, kudin kuma sun siyi magani "amma ciwo sai gaba yake, Saiganin Mutum kawai tayi "a gabanta dasauri tadaga Kai ta kalleshi jitayi gabanta yafadi ganin irin Kallon dayake yimata, fuska "ayamutse yace kinganeni?.. "Ahankali tadaga kai domin kuwa bazata "alamar "eh domin kuwa bazata taba mantawa da shiba, tsaki yaja mtswwwww Sannan yace natsaneki idanu *SAJEEDAH* yazaro Cikin tsoro tace?... Aha Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2⃣0⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 _*Page din nakuna ne kuyi da yadda ku keso dashi, Aunty Na Hadiza Bamalli*_ _*MySweetheart*_ _*Sadiya*_ _*yar fillo tawa*_ _*FateenJos*_ _*Ummu Sadiq*_ _*Kaida duk wani masoyinZUCIYATA CE.*_ ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Don ALLAH Alh karufa Mani asiri kamar yadda Allah yarufa maka, wlh Babana bayada Lafiya nadogara da Allah nadogara da kudin nan saboda samu siya masa magani ne, don girman ALLAH karka hana Mani kudin nan takarashi dasaki wani irin kuka maiba tausayi. taki Mtswwwww Alh yaja tareda cewa "aifa saikiyi nikam nagama magana kuma, ya kalli Anas yace Oya tafi inda zaka yawuce Sannan shima yawuce, jiki Hajiya sanyi dajin abunda Alh yafada domin tasan halin shisarai idan yace' toh" fayace kenan, itakam wani lokaci Mamaki yake bata yadda yake nuna rashin "adalci DA tausayi acikin Lamarin shi. _*Hmm Allah sarki rayuwa kenan, narasa meyasa wasu mutane sukeda sankansu dayawa, (bi'ma'na son ZUCIYA kenan ) wai saikaga kirikiri yayansu suna "aikata badai-dai ba, me makon su tsawata masu"sununa masu cewa "abun'nanfa dasukeyi ba'abune mai kyauba, amma a ah saisukiyin haka saima kaga suna goyon bayan yayan'nasu wani lokaci ma sainaga "anrufe Wanda akaiwa laifin dafada toh" wannan wani irin rashin Adalci ne haka?*.._ "Ahankali tadaga *SAJEEDAH* dake tafaman kuka tace Don kiyi hakuri ni kudi dake hannun Na duk baifi dubu daya ba, Bari Na daukomaki dai-dai lokacin da Abba yashiga cikin sanyi murya yace' Hajiya Lafiya meya faru naga tana kuka?.. Nan dai tafada masa duk Abunda yafaru, Kai ya girgiza Cikin takaici halayyar DA dan'uwansa yakeyi marasa kyau, hannun yasa aciki "aljihun wandonsa yaciro walat dinsa tareda zaro kudi yan dubu-dubu guda biyu ya mikawa, *SAJEEDAH* tareda cewa kiyi hakuri nima banida kudi takarba tareda yin godiya, Hajiya mataje tadauko mata dubu daya takawo mata tareda cewa don kiyi hakuri kinji?.. Cikin kuka tace Hajiya nagode Allah yasa kamaku Da Alkhairi hijab dinta dake rataye saman igiya tadauka tasa Sannan tayiwa Hajiya Sallama tafita. tana Cikin tafiya kawai sai gani tayi ansha gabanta, da sauri tadaga Kai gabanta yafadi saka makon ganin Anas. Cikin rawar murya tace Don Allah kayi hakuri kar kaketa Mani mutuncina, Murmushi mugunta yayi tareda cewa "Ayya yarinya marinafa kikayi, tace toh "aikarama yace ban ramaba yarinya yanzu dai zanrama. "Ina kudin da su brother "Abba suka baki cikin tsoro tace' gasu tareda mika masa, hannun shi yamika zaikarba saiyana kokarin hadawa da hannun ta, "aida sauri tasaki kudin kasa tareda Da budawa a 360, tsaki yaja mtsww tareda cewa kin kuru yarinya da yau kinga ne bakida wayo kudin yadauka tareda juyawa yatafi. Saida tayi nisa Sosai Sannan ta tsaya tana maida numfashi, tareda cewa Allah ya'isa mugu Azzalumi macuci kawai kuma sai Allah yabi mani hakkina, sai kuma tafashe dakuka mai ban tausayi tunani take yanzu shikenan duk lokacin da tabata tanayi masu "aiki tayi " don tasamu kudin dazasu siyawa baba magani yanzu yatashi abanza kenan?.., Allah ya'isa tasake furtawa hakan taita tafiya tana kuka har ta'isa gida. Da Sallama tashiga gida direct gurin Baba tanufa tsugun'nawa tayi tareda cewa sannu Baba ya jiki?, yace' yau kindawo? tace "eh har ta tashi tamike, yace zonan *SAJEEDATU* tace toh" tareda tsugun'nawa "ahankali yace matso sosai, "Ahankali takara gushi kusada shi Sosai idanu yakurawa fuskarta tareda Kai hannun shi saman kumatunta, inda shatin hannun Ana's yafito rudurudu Cikin sanyi murya yace' *SAJEEDATU* wanene yai wannan Aiki haka baisan cewa fuska gurine mai "DARAJA" ba?. amma shine ya mareki harsai da shatin hannun shi yafito "afuskarki. Kuka tafashe dashi "aranta kuwa tanaji dole tafada masa gaskiya domin boyewar batada "amfani, wama yasani ko rashin fada masane alhakin shi yakamasu , a hankali yasake cewa *SAJEEDATU* wane yamarar Mani ke?.. Cikin kuka take fada masa duk "abunda yafaru. Shuru yayi can kuma sai shima yafashe da kuka Wanda yasa hankali *SAJEEDAH* yatashi tareda Na Inna dake zaune kusa dasu, Cikin kuka yace oh Allah inada rayuwata wani yafaracin zarafin zuri'ata akan takare mutuncin ta, Oh ni Abubakar toh" inaga banida rayuwa?... "Oh Allah kasani cewa nimarayane banida Uwa banida Uban yan'uwana sunkini, batareda nayi musu komai ba Ya UBANGIJI hakan yana nufin banida kowa bani komai sai KAI RABBIL'IZZATI, sai ko" zuri'ar daka bani, Ya UBANGIJI kazamo gatana kakareni kakaremani zuri'ata KO" bayan baraina kajibanci lamuransu, Allah karkawa mutum ko Aljan damar cutamasu haka Baba yaita Addu'a mai ratsa *ZUCIYA*, yanayi yana hawaye suma *SAJEEDAH* da Inna sunayi suna fadin Ameen haka Sajeed yazo ya'iskesu shima yabi kayi, hakanan sukai tayin kuka babu mai lallashinsu saida sukayi mai isarsu' Sannan sukai shuru. "Ahankali Baba yakalli Inna tareda cewa Saratu meyasa zakiyi Mani haka?.. Cikin kuka tace toh" Baban Sajeedu sokake mubarka Cikin wannan halin kullum ciwo sai Kara gaba yakeyi, yace toh idan ba ku barniba ya zakuyi dani kune zaku yaye Mani "Abunda Allah yadora mani?... tace "a ah yace toh tunda baza ku'iyaba kubari ALLAH da yadora mani yayaye mani, ninasan wannan ciwon jarabawace "ina kuma rokon Allah yabani ikon cinyewa sukace' Ameen. _*Ikon ALLAH wai duk wannan halin dasu SAJEEDAH suke Ciki Alh Siddi dashi DA iyalinsa, suci me kyau susha me kyau sukuma kwana a me kyau, Anya Alh Siddi makocin kwarai ne kuwa?..wai "ace kanada makoci ka kwana daya biyu sati daya sati biyu Kai har watan'ni baka ganshi ba, "amma kodai kace Bari dai nagani wannan mutumin ko Lafiya kwana biyu ban ganshi ba "amma bakayi haka ba toh" dama haka makotata yake? Kai Allah kaimana tsari DA makoci irin Alh Siddi Ameen*.._ ****💘💘💘💘*** *JORDAN* Firgigi yafarka daga firgitaccen mafarkin dayakeyi kwana biyu nan salati yakeyi, ga sanyi a c amma kuma saifam share gumi yake "ahankali yafurta meyasa nake ganiki kina kuka kullum saina ganki cikin barcina kina kuka, saidai kukan ki nayau yafi Na kullum Why! Why!! Why!!! *MY JEEEDAH* meyasa kike kuka?.. hakan yana nufin wani "Abu mara dadi yana damunki KO?.. Dasauri yatashi tareda cewa No my *My "JEEDAH* *ZUCIYATA* baza tajuri jin Kukan ki "afiliba balle "amafarki, saboda haka yau gida zani Inason ganin ki *My "JEEDAH* kayan shi yaketa hadawa "a trolley bag dinsa, saidaya gama hadawa Sannan yafada toilet donyin wanka Bayan yafito Ya shirya Cikin wani bakin suit sunyi masa kyau sosai Sannan yaja trolley bai tsaya ko'inaba sai gurin aikinsu. Direct office din Ogansu yanufa yaimasai bayani zayatafi gida da Ogan zaya hanashi toh" amma *SEERAJ* din yataka masa burki don haka yanaji yana gani yawuce. badan yasoba, saboda basuda kamar *SEERAJ* "agurin Aiki su. _nikam nace hmmm *SEERAJ* kenan *SAJEEDAH* ikon hadari sagabanka inda kake so toh" aima yayi kokari kusan wata hudu. bega *ZUCIYAR* shiba lol._ Shikam *SEERAJ* yanafita yanufi inda girgin Nigeria yake yashiga sai gida girginsu, ya'isa gida Nigeria lafiya Abuja suka sauka kasan cewar girginsu bai saukada wuriba, shiyasa yasai Cikin dare suka iso Minna direba yakira yazo ya dauke shi wanka yayi yai sallah Sannan Ya kwanta domin yagaji saida *ZUCIYAR* shi cike dasonganin *SAJEEDAH.* Washegari DA misalin karfe 6:00Am nasafe *SAJEEDAH* da Inna ne "akan Baba saikuka sukeyi kasan cewar kwana yayi yana suma, dasauri naga tafita gidan Alh Siddi naga tanufa buga kafar gidan take da'ita kaci kar fita, megadine yabude batareda tace masa komai ba tanufi Cikin gida. Sha-shin Momi tanufa nanma kofar take tabugawa kasan cewar basu ta shiba, Momi ce tabude kofar tana ya tsina fuska tareda cewa lafiya kike bugani kofa haka tunda sa sassafe?..kasa *SAJEEDAH* yazube cikin kuka tace don Allah Momi ketaimaka mana da direba, yakai baba "asobiti wlh kwana mukayi yana suma kinji?.. Tsawa Momi tadakama *SAJEEDAH* tareda cewa dalla gafara malam zo ki fita daga gida nan, wane za yadauki wannan matsiyacin UBAN naki amotar sa?.. dasauri tamike tareda cewa dakata Momi duk abunda zakifada toh" kifada "akaina kada kikuskura ki aiban ta mahaifina, kuma da tsiyarsa dakomai betaba nema sisi agurikuba Mom itace eye ni zakiyi wa rashin kunya?.. batareda tace' mata komai ba tajuya tana kuka tafita daga gidan, ba gida *SAJEEDAH* tanufaba Bayan gidan Alh Siddi taje tazauna saman wani sokawe, kuka takeyi Sosai tareda tunani ina zataje tasamo abun hawan da zasukai Baba asibiti?..can dasauri naji tace?.... Aha muje zuwa A 💘ZUCIYATA CE💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2⃣1⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Yah *SEERAJ* dasauri tamike tafara tafiya tafiya take tamkar tababbiya bako hijab kasan cewar tana sanyeda wata doguwar rigar atamfa data kode sosai dayake dankwali yanada Dan girma saita yatashi saidai kam kallon guda zakai mata kafa himsi bata Cikin nutsuwar ta 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2⃣2⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 *"JEEDAH* meyasa kika jawo kafar?. "ai idantarufe bata buduwa sai "ansa key, kuma key din yanata can waje. Cikin sheshshekar kuka tace "a ah yah *SEERAJ* bafani narufe ba, cikin tsoro yace wane yarufe toh?.. wadda ta nuna manu inda kake bayan nashigo saitaja kofar tarufe. Cikin matsananci tashin hankali yace yakamanin tayake?.. tace farace gaje tas... cikin bacin rai yakatse ta dacewa naganeta, *JEEDAH* naganeta *"ZUBEE* ce bansan meye nufinta nakulle Mani dakiba alhalin kuma tasan ina ciki, yana maganan ne yana Neman lambar *ZUBEE* "awayar shi. Cikin sa'a yasa meta sai Kara take wayar Amma bata dagaba harta tsinke, cikin bacin rai yasake kiranta ga mamakin shi sai yaji wayar "akashe, "aikam sai kiranta yake Amma amsar daya ce' "wato switch off. Cikin matsananci takaici yadaina kiran lambar *ZUBEE,* ta yakoma kiran lambar Ammi ita kuma sai faman Kara take amman bata dagaba, yakira Ammi yafi'akirga Amma haryanzu bata daga ba. idan ran *SEERAJ* yakai miliyan toh" yabaci. Da sauri yafara kiran daya layin na "Ammi saidai kuma kash.. wai akashe take, yanata Kira "akashe jiyayi kamar yasa hannun "akai yayita kurma ihu, saboda tsananin takaici Kuma duk "abun nan dayake hannun shi yana "akan kofar, yana murdawa tareda jan kofar Wanda Kuma yanada tabbaci cewa kofar bazata taba buduwa ba har saida key. domin haka kofar take bawani key dazaya budeta idan banataba, kuma yasan da haka saidai yanayin hakane ko"a hankalin *SAJEEDAH* yakwanta, saboda jin dayayi tana tafaman kuka "ahankali, Wanda hankalin ta yafara tashi nagani kofar batada ninyar budewa ballesu fita har sukai Baba asibiti. Ga sanyin a c Wanda har yafara sa *SAJEEDAH* rawar sanyi narashin sabo, saidai shikam *SEERAJ* wani irin matsananci gume yakeyi Wanda kanagani shikasan natashin Hankalin ne. "Aikam idan ran *SEERAJ* yakai miliyon toh" yatashi ciki bacin rai yabugi kofar DA hannun shi tareda kaiwa kofar shuri da iyakacin karfin shi yace Why! Why!! Why!!! *ZUBEE* kikai Mani haka?????????.... Daidai lokacin *SAJEEDAH* tasaki wani matsananci kuka dama gansanyin a c don haka tuni jikinta yadauki rawa, mehade da tausayi halinda tabar "Baba "aciki, cikin tashin hankali ya karasa gurinta yace pls *JEEDAH* my kiyi hakuri kibar kukan "ai kofar zata bude zamuje mukai Baba "asibitin kinji KO?.. my *JEEDAH.* Duk maganar nan Da yakeyi gabada "abirkice yake domin idan akwai, "abunda yatsana "arayuwar shi bai muce jin kukan *SAJEEDAH*, Kai tadaga "alamar "toh. da sauri yakoma bakin kofar yacigaba da bugawa kofar wadda take dankam KO" motsi batayi balle yasan ran zatabude. Rayuwar shi "abace Wanda tunda yake baitaba jin bacin rai irin nayauba, yayinda "acikin ranshi yake tunani irin hukuncin Da zayayi wa *ZUBEE*, cikin takaici yafinciki marfin kofar saidai kash... Cikin tsautsayi wani glass dayake hadeda marfin ya yankeshi sosai, saidai kuma tsabar zafinda *ZUCIYAR* shi takeyi besa yaji zafin yankarba, sai *SAJEEDAH* ce' ta hango jini yana sauka akan kafet din. Jitayi gabanta yafadi Cikin tashin hankali ta isa gabanshi tareda Kama hannun shi, Wanda batamasan lokacin da tayi hakan ba, tace yah *SEERAJ* you hand is bleeding, tana fadin hakane tareda hura masa hannun domin jitake yankar kamar tamayar jikinta. domin tasan yanajin ZAFI don haka itama takejin zafin har Cikin *ZUCIYAR* yayinda hawaye kezuba tamkar "anbude fanfo tace Sorry yah *SEERAJ* idanu yatsura mata jiyayi SON tayana Kara shigarsa gawani matsananci tausayin tadaya kebin jikinsa, Dazafi Ko" yah *SEERAJ?..* "ahankali yagirgiza matakai alamar "a ah, Da saurin taciro dankwalin ta tayaga kasan cewar yafara taushi, Dan haka beyimata wahalar yagawa biyu ba takama hannun dajiniketa bulbulowa sai kace "anyanka kaza Cikin sauri tafara nannade mashi. Kamshin man shampo datayi "amfanidash gurin wanke kai, Wanda Hajiya Asma'u tabata shine yabugi hancin *SEERAJ* "ahankali ya lumshe idanu domin yaji dadin kam shin har cikin *RANSHI,* Wanda yaji wani irin sanyi ya ratsa *ZUCIYAR* shi. " Ahankali yabude lumsassun idanun shi tareda zuba su "akan lallausan bakin suman kanta, Wanda yake cike taka mashi da ribbon tadaure ya kurama ladanin sallanta, idanu wanda yai baki sosai kamar ta Shafa masa wani bakin abu agurin gawasu kanana-kananan suma dasuka kwanta luf-luf agefe-gefen fuskarta, girarta data kusan hadewa ga dimple dinta guda Wanda ko motsi tayida bakin ta saiya lotse, *SAJEEDAH* tanada kananan kyau Amma sauka kura mata idanu zaka gane hakan. "Ahankali *SEERAJ* yakare mata kallo wanda baitabayin hakaba sai yau, wani irin sanyayyan "ajiyar *ZUCIYAR* yasaki shidai kam komai na *JEEDAH* yanason shi musamman natsuwarta, wani irin numfashi yafurzar Kasan cewar sundanyi kusa Da juna sosai don haka sai, tanaji saukar numfashi sa "akanta yayi dashi kuma yakeji saukara numfashi ta,'atafin hannun shi datake kokarin daurewa idanu shine ya sauka "akan kirjinta wanda sukayi kamar zasu fasa rigarta. dasauri ya dauke kanshi "aransa yake fadin yanzu tundaga unguwar su *JEEDAH* ta taho haka babu hijab balle mayafi, wato kowama yagama gani ta kenan haka ko?..wani irin "abu yaji yadarsu a *ZUCIYAR* shi mezafi(damafa *SEERAJ* gurin *KISHI* badama). "Aikam baisai lokacin da yasaki wani irin tsaki ba mtswwwww!, Wanda yasatayi saurin dagokai ta kalleshi, shidin ma itayake kallo sundan dauki lokaci suna kallon juna Sannan tasukuyar da kanta kasa dai-dai lokacin takarasa daure masa hannun. Cikin danjin haushi yace tundaga Layin ku kika taho hakaba hijab ba mayafi meyasa haka?.. *JEEDAH*, tace daman daga gidansu besty na taho nan dasauri yace me kikajeyi gidan?..nan tafada mashi baice komai ba,Amma aranshi yace dama wayan nan mugayen mutanan yaushe zasu taimaka maku. "Ahankali yace mata ina zuwa yanufi cikin daki,can saigashi yafito hannun shi dauke da hijab Cikin leda irin yadin'nan ne Dan' abba, ash Colon ne yamika mata tareda cewa kisa takarba tareda cewa toh" sannan taciro cikin leda tasa yayi mata kyau. Bakin kofar yakoma yazauna tareda rufe idanu cikin matsanancin bacin rai toh" waiyaza yayine?..can yasaki ajiyar *ZUCIYA* tareda daukar wayar shida tuni yayi wuni dai kasa atunani shi batada wani sauran "amfani Number *SAGEER* yakira tayi Kara daya biyu sai "ana uku yadaga,dagajin muryar shiyasan yanacan yana "aikata tsiyarda yasaba, "aikam daga bangaran *"SAGEER* yana cantare dawata yarinya da'alama ma tare suka kwana, *_Wa'iyazubillah hattaradai Samari dayan'mata kuguji "aikata ZINA kusani duk_abunda mutun yayi_ za'ayimasa* *_Allah ka shirya mu shirin addinin musulumci UBANGIJI kasamufi karfin ZUCIYOYIN MU Ameen._* Saida *SAGEER* yadai daita numfa shin sa sannan yace LARABAWAN Jordan saukar yaushe?.. Cikin takaici yace bansani S.A Nasko nace bansani bakajiko?.. waika wani irin mutun ne da bazakayi hakuri da yadda Allah yayika ba, saunawa zafada maka Karinga yin "azumi amma bakajiko?.. Daga can yace ka yimani Addu'a inaji "ajikina nakusa dainawa wani Uban tsaki yaja, mtswwwww tareda cewa dan'iska kada Allah yasaka daina kagani yadda karshen irinku yake komawa, yace "ainasan bazaka so nayi mugun karshen bako "abokina?.. *SEERAJ* yace dallah gafara mlm nikyaleni kajiko?..inakey part dina dana taba barinshi "agurinka?.. shuru *SAGEER* yayi nadan wani lokaci, Sannan yace gaskiya yanzu bansan "inda yake ba fa, dasauri yace don katashi kaduba Mani. yace "Ok *SAGEER* yadauki lokaci yana dubawa Sannan yaga key din, yace nagani toh" me za'ayidashi?... Dasauri *SEERAJ* yace yauwa nagode pls kazo yanzu kabudeni,Amma kar ka biyo ta babban falo,ka biyo ta kofar baya pls kayi sauri kaji?.. *SAGEER* yace "Ok gani nan zuwa,Cikin abunda baifi minti talatin ba ya'iso ya kuma yi kamar yadda *SEERAJ* din yace. Koda yashiga sai bai ganshiba don haka sai yanufi falo, wani irin matsanancin tsoro da Mamaki ne yakama *SAGEER* saka makon gani *SAJEEDAH* da sauri yace?... Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2⃣4⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Kul! kasake marinta lafiya me tayi maka haka?.. Cikin takaici hanashi sake marin ta da Ammi tayi yasauke hannun shi, Sannan ya watsamata harara tareda mika mata hannu yace bani key dakina. Dagudu tanufi gurin Ammi tana kuka yayinda ta rungume tana cewa, yi shuru muje naji dalilin dayasa ya mareki" suka nufo gurinshi, shikam *SEERAJ* tuni yabaje "akan kushin yajingina bayan shi tareda daukan hannu wanshi duk biyu, yamayar baya ma'ana yayi filodasu idanun shi rufe yadauki kafa daya yadora akan dayaz yayinda yake kada fafafun "ahankali babu abunda yada meshi tamkar bashi yayi Marin ba. Zama Ammi tayi kusada shi tareda zaunar da *ZUBEE* kusada ita, kallo daya Ammi tayi masa tafahimci RANSHI "abace yake, domin tunbai Kai haka ba take gane idan RANSHI yabaci, Sai yarufe idanu yayi shuru duk lokacin data ganshi haka takanji badadi don haka, KO" yanzuma data ganshi haka sai taji ba dadi . "Ahankali tace Ina daga kichin naji saukar Mari har biyu yanzu Kuma nafito, zaka Kara mata wani marin me tayi maka haka?...Cikin bacin rai yabude idanu tareda cewa my Ammi nafasa "auran *ZUBEE*. Ba Ammi ba hatta da *ZUBEE* saida gabanta yafadi yayinda taji tsoro ya kamata, har batasan lokacin datadago Kai ta kalleshi ba yayinda shikuma ya watsa mata harara, Da saurin Ammi tace Kai! kasan "abunda kafada kuwa?... batare da ya kalleta ba yace "eh my Ammi nafasa aurenta domin itadin batada ce da rayuwata ba. Cikin bacin rai tace "eh haka ne toh" saidai kuma idan kamanta da abunda kafada "anan gurin toh" niban manta ba domin kuwa cewa kayi tsakanin mu babu "alfarma saidai umarni KO?...batajira yabata "amsaba tacigaba dacewa, sai nikuma nabaka Umarni yayinda Kai Kuma ka tabbatar manida cewa zaka cikamani shi ko?.. Cikin sanyi murya yace "eh domin yaga "alamar ranta yafara baci, tace toh" yanzu Kuma sai "akaga bankai matsayin daza'acika Mani Umarnin bako?.. da sauri yace my Ammi nifa ba nufina kenan bada?.. tace toh" meye nufin ka nacewa kafasa auren *ZUBEE?..* yace shin "amatsayin ta Na wacece zata zama mata agareni shin ba itace mace ta farko dazata fara kare Mani mutunci naba?...Ammi tace tabbas itace, yace toh" yaza'ayi Kuma "ace itace mace ta farkoda zata fara zubar manida mutunci a idon mutane saboda me toh?..Ammi tace kamar yayafa? Cikin bacin rai yace my Ammi "Wata yarinya ce tazo gurina nataimaka naje nakai babanta "asibiti bayada lafiya, to" wai Kuma bayan ta nuna mata inda nake kawai saita rufemu 'adaki don iskanci Kuma shine tawuce da key din toh" akan wani dalili zatayi Mani haka, mene ne nufinta Na rufemu "adaki "eh? jifa yadda tasa naji ciwo gurin bude kofar yanuna mata hannushi rai bace. Da sauri Ammi takama hannushi tareda cewa subhanallahi "aini ba kulaba, ah lallai *ZUBEE* baki kyauta ba Sam wannan aiba dabi'ar kwarai bace, gashikinsa dan'uwanki yaji ciwo sannan kuma baki gudun mutumin yasamu matsala saboda rashin kai shi asibiti dawuri?..tace Ammi toh" ai yar...harara *SEERAJ* ya watsa mata me kunshe DA gargadin cewa muddun kika kuskura kikace' *JEEDAH ce* saina karyaki harda yimata misalin da hannu. "Aikam dasauri tayi shuru yayinda Ammi tacigaba dacewa karki sake irin haka kinji ko?.. kai tadaga alamar toh" tace toh" bashi hakuri tace Sorry yah S P batareda ya "amsa ba yace dallah bani key na nidai, Ammi tace Ina key din?.. tace yana daki toh jeki dauko masa abun shi tace toh tareda mikewa tanufi daki. tace sannu yace yauwa my Ammi sannan tace kai kuma Baban Jordan "aiba haka "akeyi ba, idan tayi maka laifi fada mun zakayi saina yimata fada bawai kace kafasa aurenta ba shin bakasa auren ku yanada yadaga cikin barina ba ummh?..aranshi yace my Ammi Zan cika maki burinki ba dan *ZUCIYATA* nasabo saidon farin cikin ki'. "Afili kuma sai yayi murmushi yace ki kwantar da hankalin ki my Ammi burin ki zaya cika insha'Allahu, dama dai raina ne yabaci Da abunda tayi mani shiyasa nafadi haka. karki damu my Ammi badai aurena da *ZUBEE* shine farin cikin ki Da cikar burinkiba?..tace "eh Babana yace toh" ki kwantar Da hankalin ki za'ayishi Da izinin Allah. tace Allah yasa Babana yace ameen tace toh" ya Baban yarinyar ka kaishi asibitin?.. yace "eh nakai shi harma anyi duk abunda yakamata sun ma bashi gado, tace Allah sarki toh" Allah yabashi lafiya yace Ameen. Sannan tace Don Allah kuma "a cigaba da taimakon mabukata yace insha'Allahu my Ammi, "Anacikin haka saiga Abba yafito(kasan cewar yana gari) dasauri *SEERAJ* yasauka kasa tareda gaida Abba ya'amsa, dai-dai lokacin da yazauna kusada Ammi, murmushi tayi tareda cewa kafito?..yace hayaniyar kuce tafito dani meke faru wane?.. nan Ammi tafada masa "abunda yafaru, Abba yace "ah *ZUBEE* bata kyata ba. saigata tadawo hannun ta dauke da key, gaida Abba tayi sannan tamika mashi key yakarba tareda hararar ta, Murmushi Abba yayi tareda yiwa *ZUBEE* fada, yamike yana cewa Abba my Ammi zanje nayi wanka, sukace toh" sai kafito yanufi sha shinsa, yayida ita kuma tamike tace Alh barina duba masu shirya breakfast yace toh" miko mani jarida can tabashi, sannan suka nufi kichin tana sakeyiwa *ZUBEE* fada kam abunda tayi baidace ba karta sake yin haka. _*Yan'uwana biyayya ga iyaye abune mai mahimmanci "arayuwar mu, muyi musu biyayya koda ZUCIYAR MU bataso hakan zaya sa ZUCIYAR SU tayi FARI,har suji DADI susa mana ALBARKA wanda ALBARKAR takine shi "arayuwarmu ALLAH kabamu ikonyiwa iyayanmu biyayya Ameen.*_ Bayan yafito wanka saita shirya cikin wani yadi sky blue me Kyan gaske, wanda kallo daya zakai mashi kagane tsadadde ne yafesa turaruka masu sanyin kamshi Sannan yadauki key mota tareda wayoyinsa sannan yafito. Direct kinchi yanufa gurin Ammi tana ganin shi tace' har kafito?... yace "eh my Ammi Zan fita, tace "ah bazaka tsana kayi breakfast ba?...gashi "an kusa gamawa yauma dai su kulu sun makara guri shirya breakfast din, yace "aiba dadewa zanyi ba zandawo tace toh" sai kadawo yace toh"tareda fita. 💘💘💘💘💘💘 Da Sallama yashiga gidan *SAJEEDAH* ta amsa tareda mikewa daga zaunen datake kasan cewar tashin shi takeji ta, sanyetakedadayadagacikin abayar dayasaimata tun wancan lokacin, saidai wannan jace sabani waccan baka dama mayafin babban don haka shiga yafa, kallon tayake fuskarta fayau ba kwalliya Amma dai saiyaga tayi mashi kyau. Murmushi tayi tareda dukar dakai kasa wani irin kunya taji yakamata saka makon kallon dayake yimata, Cikin sanyi murya tace sannu da dawowa *yah SEERAJ* yace yauwa *my JEEDAH* kinyi kyau sosai barina yi maki hoto, dasauri tarufe fuska tana dariya tace kai *yah SEERAJ* ahaka?.. yace yesss let me snaps u my dear pls remove u hands, dariya tayi har beauty point dinta yalotsa "ahankali tacire hannun saidai baduka ba hakan sai yabada style, dasauri ya dauketa tareda cewa *my JEEDAH* "aikam tayi kyau sosai nan da nanya'ajiye hoton "agaban wayar, sannan yace kin shirya kenan mutafi?.. tace "eh OK muje tace toh" tareda dukawa zata dauki buhun baggo datasa kayan da zasu bukata, sai yayi saurin dauka dasauri tace Lah *yah SEERAJ* kaida hannun ka yake ciwo kawo na dauka, yace lah *my JEEDAH* barina dauka dawannan hannun yafadi yana kwaikwayon maganar ta me sanyi. Dariya tayi tareda rufe fuska tace kai *yah SEERAJ* shima dariyar yayi tareda fara tafiya yac' Oya muje tace toh" tareda bin bayan shi, yace *my JEEDAH* naga book da school uniform dasu Zaki asibiti?.. tace "eh gobe zamu fara exam, shine zanyi karatu kuma ni gaskiya tsoro nakeji bazan iyakwana gida nikadai ba dariya yi dai-dai lokacin da yabude mata mota. "ahankali yake yin tuki da hannu daya kasan cewar daya hannun daya yanke yanayi masa ciwo sosai KO" kwana zayayi saiyayi dabara. Shuru tsakanin su bawanda yacekomai can sai yace' *my JEEDAH* wai tun yaushe ne baba bayada lafiya?.. tace hmm yanzu fa yakai wata uku, yace Kai! *my JEEDAH* har _three month_ baba bayada lafiya amma ban saniba, gaskiya nidai baki kyauta mani ba. Cikin sanyi murya tace kayi hakuri *yah SEERAJ* kasan duk abunda Allah ya shirya zaya faru toh" faba babu maka wa sai yafaru. Yace hakane toh"Allah yabawa baba lafiya tace ameen dai-dai lokacin dayake shiga ciki asibitin,yauwa *yah SEERAJ* me "doctor yace yanada mun "baba? yana kokarin yi parking yace mata befadaba tukun saisunyi test din jininsa da fitsari, Ahankali tace toh' ni "abun tsoro yake bani, yace tsoro kuma? ke daza kiringa yin Addu'a toh" amma meyasa kike jin tsoro?... tace saboda gani nakeyi kamar ciwon koda kedamun shi Kuma kaga shi idan tayi tsananisa kaji "ance sai anyima Mutum dashen, shiyasa nakejintsoro shikam *SEERAJ* gaban shine yafadi yayinda yasaki baki yanakallon *SAJEEDAH* Cikin mamaki. Dasauri yace ke waya fada maki?..tace a school "a fada mana alamonin masu ciwon koda Kuma kaga duk alamomin ciwon Baba, irin na masu ciwon koda ne kaga yawan fitsari Kuma Da jini sannan yawan barci, sunada yawafa alamomin Kuma duk ciwon baba yanuna su shiyasa nakeji tsoro *yah SEERAJ*. Dasauri yace kidai najin tsoro Addu'azaki ringayi kinjiko?.tace inayi,yace toh" muci gabada yi masa insha allahu zayaji sauki tace toh" Sannan su kafito daga motar, suka nufi dakin da'aka kwantarda baba. Koda suka shiga har alokacin Baba be farkaba sun iske Sa'a ta'iso, *SEERAJ* yace yauwa sa'ade aikinki yayi kyau ta gaida shi ya'amsa tareda cewa Ina Hajiya Inna wuro rigimanmiya?..tace tana gaida kai wai yaushe kazo?..yace jiya kice mata ina nan zuwa anjima,tace toh" ni zan tafi yace OK" Sa'ade nagode tayiwa inna Sallama tafita sai kusan 2:00pm Sannan *SEERAJ* yabar asibitin saidai har wannan lokacin Baba be farka basai dai Likita yace karsu damu zaya iyafarkawa "a kowani lokaci. 💘💘💘💘 Washegari tunda 7:30pm saboda zayakai *SAJEEDAH* school,ta shirya tana zaune gaban baba, hannun shi taga yana motsi can kuma saitaga yabude idanu, dasauri ta'isa gurinshi cikin fariciki tace sannu baba katashi yajiki?.. "Ahankali Yace da sauki dai-dai lokacin da *SEERAJ* yashigo ita kuma inna tafito toilet, dasauri tace inna *yah SEERAJ* Baba yafarka suma dasauri suka isa gurinshi sunayi masa sannu ya'amsa, tareda cewa *SEERAJO* yaushe kadawo?.. shekaran Jiyabari nakira doctor yaduba ka dasauri yafita cansai gashi tareda doctor, *SAJEEDAH* tace baba kayimani Addu'a yau zamu fara jarabawa,yacetoh" *SAJEEDATU* Allah yabadasa'a Cikin farin ciki tace ameen baba. doctor yace kudan fita don Allah zandu bashi sukacetoh *SEERAJ* yace baba zanje nakai *SAJEEDAH* school amma yanzu zandawo insha'Allahu Baba yace toh" sai kadawo sannan suka fita harda Inna,suna fita dasauri baba yakalli doctor yace?.. Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2⃣5⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Likita "Ina fatadai baka fada masu ciwon dayake damuna ba?.. yace "a ah baba ban fada masu batukun na amma yanzu dai idan nafita zanfada masu," da sauri baba yace yauwa likita toh" don Allah karka fada musu. Cikin matsananci mamaki doctor kamal ya kalli baba saboda jin kalaman shi, "ahankali yace baba meyasa baka San afada masu" Sannan kasan ciwon dayake damunka ne? "Ahankali Cikin sanyi murya baba yace nasani likita dasauri yace toh" wani irin ciwo ne keda munka?..yace koda KO Likita?..yace baba ya'akayi kasani ko dama ka taba zuwa asibitine aka fada maka kafin "akawoka nan?.. "Ahankali Baba yace "eh likita kwana ki naje general asibitin suka fada mani saida ban fada musu ba, saboda gudun tashin hankali su" nikuma "abunda natsan arayuwata shine tashin hankalin iyaliya shiyasa banaso kaima kafada masu. Cikin sanyi murya Dr yace baba meyasa kaki fada masu, kasan rashin fadin abunda yahaifar kuwa?.. Kai baba ya girgiza cikeda tausayin kanshi, yace Likita kona fada masu basuda abunda zasuyi mani Wanda UBANGIJI Na bazayayi munshiba, koma nace tuni yariga yayi Mani shi. domin wannan ciwon jarabawace Wanda UBANGIJI Na tabbatar zani iya dauka shiyasa yadora Mani, saboda haka kagasu" basuda "abunda yasuyi Mani baya ga Addu'a Allah yabani ikon cinye wannan jarabawa idan kuma natafiyane Toh" Allah yabani ikon tafiya ciki salama KO?... Cikin tausayin baba Dr kamal yace' hakane baba amma dasai kafada, kagada sai "arubuta maka maganin ta kana siya kanasha kaga yanzu rashin fadin da bakayi ba yahaifar da babban matsala, kuma saboda narashin shan maganinta ne da bakayi kaga sikainin din damukayi maka jiya yanuna gabadaya kodarka ta lalace Wanda dole za'ayi maka dashen ta. Baba yace hmm Likita kenan ninan dakagani talaka ne wanda bayada komai sai kudirar Ubangiji, kudin dazan siyan magani banida shi toh" balle kudin da za'ayi Mani dashen koda Wanda kuma na tabbatar dashen kodar za yaci kudi masu yawa KO" Likita?.. Yace "eh baba maganar kudin siyan magani bayada matsala Na tabbatar Oga *"SEERAJ* zaya siya maka kamai tsadar shi, koshi kudin daza "ayi aikin baida matsala nasan duk zaya iyabiya kama, saidai inda matsalar take wanda zaya bada kodar shi "adasa maka. Da sauri baba yace don Allah likita kabar maganar dashen kodar nan, tunda dai ba'abunda zayayiyu bane kaini kodama zayayiyu toh" nidai bazan yarda "a dauki kodar wani "asamani ba domin inaji "ajikinta wannan ciwon bazaya barniba saboda haka kadaina wannan maganar karsuji hankalin su" yatashi. Idanu Dr kamal yatsurawa baba cike da tausayin shi yace toh" yanzu baba yakake son ayi,?.. tunda kaga jiya nafara fadawa Oga *"SEERAJ* cewa ciwon koda ne yafara kamaka, shuru baba yayi nadan wani lokaci sai yace toh" shikenan Likita badamuwa saika cemasu shedin ne "amma dai beyi mani yawaba dazaran nafara shan magani zanji sauki kaji KO?.. Saidai don Allah kayi mani "alkawarin bazaka fada masu cewa sai Anyi mani dashen koda ba kaji?.. ahankali yace toh" shikenan insha'Allahu zanyi yadda kace, baba yace nagode nan dai Dr yayi mai abunda yadace yamasa Sannan yafita dakin jikinsa bakwari. 💘💘💘💘💘💘 Bayan *SEERAJ* yasauke *SAJEEDAH* a school, asibitin yakoma direct office din Dr kamal yanufa kamar yadda baba ya bukata haka Dr kamal yayiwa *SEERAJ* bayayi, tareda rubuta masa magunguna masu tsada yace yaje ya siya yakai wa baba yafara sha insha'Allahu za'adace, dasauri yafita daga office din yana yiwa Dr kamal godiya. Kai tsaye gurin sayar da maganin yanufa bayan yasiya Sannan yanufi dakinda baba yake, da Sallama yashiga dai-dai lokacin da Inna take taya baba saka Riga kasan cewar fito warsa daga wanka kenan, atare suka amsa masa Sallamar. yace sannu Baba yajikin?..cikin sakin fuska yace dasauki *SEERAJO* kadawo yace "eh tareda mikewa Inna maganin yanayi mata bayani yadda za'aringa sha, takarba tana tayi masa godiya tareda samashi Albarka. Kujera yaja kusada baba yazauna Cikin farinciki yace Baba yajikin?..dariya Baba yayi yace jiki kam Alhamdullah sannu *SEERAJO* dako kari nagode fa nagode sosai Allah yaimaka Albarka, yasaka gama da duniya lafiya, nan dai sukai tasamashi "albarka shidai bece komai, ba asalima cewa yayi Inna kawo magani "akwai wanda za'a bashi yanzu, tace toh" tareda mika masa yacire wanda zaya cire yamika mata sauran sannan ya ballo, yamika wa baba Inna kuma tamika mashi ruwa yasha, dai-dai lokacin da 'akai Sallama. Sa'ade ce tashiga hannun ta dauke da dakayan abinci suka amsa mata bayan ta ajiye abinci, sannan ta gaidasu suka amsa bata, Dade batayi masu Sallama ta tafi. *SEERAJ* ne yakalli inda Sajeed yake kwance yana bacci, yace Inna yau Jeed bazayaje makaranta bane?.. tace yaukam Inagani dakyar idan zaya iya zuwa makarantar nan saboda zazzabi kedamun shi, *SEERAJ* yace Ayya tareda karasa wa gurin Sajeed din zama yayi bakin gadon tareda taba jikin Sajeed din, jiyayida zafi sosai, yace Ai kuwa jikin nashi da zafi sosai tace' "eh Ai tunda asuba jikin nan yake dazafi, Sajeed ne yabude idanu tareda cewa *yah SEERAJ* my friend kazo?,. yace nazo my friend mekeyi maka ciwo?..kamar zayayi kuka yace *yah SEERAJ* JIKINA ne yake ciwo, yace toh" kar kayi kuka tashi ka wanke baki kaci abinci sai muje "Dr ya rubuta maka magani da kasha zakaji jikin ka yabar ciwo kajiko?. yace toh' tareda tashi. haka kuwa akayi shiya taimaka mashi yakwanke baki, bayan yaci abinci sai sukaje Dr kamal yaduba shi, tareda rubuta masa maganin maleriya ce keson kamashi. Bayan sunje yasiya masa magani Sannan suka koma daki yabashi yasha yace toh" ya kwanta. yayinda shikuma suka cigaba da fira da baba Da Inna, Sai gurin karfe 11:00 Am Sannan *SEERAJ* yabar asibitin don anan mayayi breakfast dinsa, bayan ya tabbatar baba yaci "abinci alokacin ma haryayi barci sannan yatafi. koda ya'isa gida wanka yayi bayan yafito saita shirya cikin wata dakakkiyar shadda dark green sosai, kallo daya zakaiwa shaddar ka tabbatar saida "akazuba makudan kudi sannan "aka dauke ta, "abuga fari don haka sai shaddar tayimasa kyau sosai Kai gaskiya *SEERAJ* akwai kyau tubarakalla masha'allah, baisa hulaba saboda shidin bama abucin sata sosai bane saidai suman tasha gyara sai walkiyata takeyi, gata acukurkude kamar tajariri bayan yagama sai yakwashi wayoyin sa da walat tareda key mota Sannan yafito. "Afalo ya iske Ammi da Abba zaune suna fira kallon shi sukayi cikin so da kaunar dan tilon dan'nasu, Ammi tace Ina zakaje bakayi breakfast ba kojiya mafa haka kayi?.. Abba yace' sai Ina haka?..yace Abba zanje bosso nena gaida rigimanmiyar tsohuwar nan ne yakare she fadi dayin dariya, dakuwa Abba yayi mashi tareda cewa ungo naka yanzu Hajiyar tawace rigimanmiya?..dariyayayi tareda cewa Allah Abba hajiyar takace sai "a slow. Abba yace toh" ai shikenan saukin abun dai rigimanmun suna dayawa don gawata nan kusadani, da sauri yace Abba my Ammi sai nadawo dariya sukayi dukkansu hardashi Abba yace dan'nemakai kace inagaida ita inanan zuwa anjima Ammi matace yagaida ita yace toh tareda fita. Koda yaje gidan inna wuro beyi wani da dewaba yabaro gidan Obasanjo complex yashiga, wayoyi yasiya guda uku tareda layinsu dukkan su sanfurdin Tecno ne saidai dayan tafi kyau da tsada kuma touch ce ita sabanin biyun daba touch ba, Bayan yafito sai yanufi wani super market kaya yake tafaman jida irin wanda yasan za'ayi "amfani dasu batareda "andafa ba, Bayan yagama sannana yanufi school Don dauko *SAJEEDAH* alokaci 12:30pm. Yana isa wasuna fitowa bakin get yasamu guri can gefe yai parking yana kallon dalibai suna tafitowo, can saiya hangota tana tahowa.Cikin nutsuwa take tafiya idanu yatsura mata yanada yadaga ciki "abunda yasa yake kara *SONTA* nutsuwar ta da ibada, ahankali yace Allah kamallaka mani wannan baiwa taka amatsayin matata UWAR yayana domin dai *ZUCIYATA* nasonta. _*Nikam nace toh" ameen*_ jiyayi wata murya tace *SAJEEDAH ABUBAKAR SADEEQ* *DEEQAR-JEEDART 4ever,* "ahankali yaga yajuya tana dariya dai-dai lokacin dayariyar takarasa guri,itama tana dariya tace ya exam?.. tace Alhamdullah SALMA NASIR yanaku? tace lafiya lau saikuma gobe tace toh Allah yakaimu yakuma bamu sa'a tace ameen, tareda wucewa itama tawuce hon taji agefenta dasauki tajuya dai-dai lokacin da yasauke glass din motar, Murmushi tayi tareda matsawa yabude mata kofa tashiga tareda cewa sannu *yah SEERAJ* yace yauwa me mulki *ZUCIYATA* yakike yakuma exam?.. Murmushi tayi kanta nakasa tace Alhamdullah, yace haka nakeson naji tace yajikin baba?..yace "baba yaji sauki harya yayi wanka yaci abinci yasha magani.Cikin farinciki tace Alhamdullah Allah mungode maka nandai yayi mata batayi "abunda "Dr yace cikin sanyi murya tace toh" Allah yabashi lafiya yace ameen ahaka har suka isa asibitin. Da sallama suka shiga daki yayinda suka iske baba yana zaune suna fira shida inna, dasauri ta karasa gurinshi fuskarta dauke da Murmushi tace sannu baba yajiki?, shimafuskar shi dauke da murmushi yace dasauki *SAJEEDATU* ya jarabawa? tace Alhamdullah toh"Allah yabada sa'a tace ameen shima *SEERAJ* yagaida shi ya'amsa yana samanshi Albarka, ya tambayi inna yajikin "Sajeed tace ya sauki har yafita yawo, dariya yayi sannan yaciro waya ya baba yabawa inna Sannan yabawa *SAJEEDAH* nata. Baba yace Allah sarki *SEERAJO* nida banida Lafiya yazanyi dayawa?.. yace baba idan kana bukatar wani'abu kawai kakirani, yace toh "nagode sosai itama inna tayi masa godiya, itakam *SAJEEDAH* tarasa "abunda zata ce, yace *JEEDAH* muje akwai kaya amota mu shigo dasu, tace to tareda bin bayan shi sunafi tana tayi masa godiya bace mata komai saidai kawai yabude but suka fara kwasan kayan,Wanda saida *SAJEEDAH* taji tsoro saboda gani yawan kayan. baba yakurawa kayan idanun Sannan yakalli su inna yace kudan bamu guri zamuyi magana sukace toh tareda fita, yamaida kallon shiga *SEERAJ* Wanda yaji gaban shina faduwa saka makon kallon da baba yakeyi masa mai cike da tuhuma Baba yace'?... Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2⃣6⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 *"SEERAJO* Cikin Dan fargaba yace na'am baba?...tun ranan da Allah yasa nafara ganinka nagane kai din mutumin kirki ne, kuma har zuwa wannan lokaci *ZUCIYATA* "a mutumin kirki take daukar ka, ban taba nasawa a *ZUCIYATA* cewa kai ba mutumin karki bane saidai daga jiya zuwa yau *ZUCIYATA* tafara tsoro tada lamarinka, Jiya "likita yazo dubani Na tambaye shi kudin maganin nan yakai nawa?.. yafada mani kudin naji tsoro yakamani saka makon jin tsadar magani, yau kuma ga wayoyihar guda uku Wanda na tabbatar da suma tsadaddu ne musamman ma ta *"SAJEEDATU* Sannan kuma ga wayan nan kaya masu yawa shin *SEERAJO* duk inakake samo kudi haka KO" Kanasan kace mani motar daka kejane ake baka kudi masu yawa haka Ummh?.. fada mani *SEERAJO* domin jinka nakeyi ajinina tamkar Dan dana haifa Don hakane banasan ka kasan ce daya daga cikin mutane marasa kirki "arayuwa saboda haka kafada mani ina kake samo kudi masu yawa bayan kudin kada "ake baka?... Cikin sanyi murya yace don Allah Baba kayi hakuri kaya femani nayi maka laifi, Baba yace a ah *SEERAJO* tunda nake dakai baka taba yimani laifin komai ba, "asalima kullum Cikin kwayautata Mani kakeyi kanayi mani abubuwan dako 'Dan dana haifa iyakar abunda zayayi mani kenan, saboda haka nibakayi mani laifin komai ba idan ma har kayi Mani tona yafe maka Allah yai maka Albarka. *SEERAJ* ameen baba kamar yadda nafada maka cewa ni direban tabbas nidin direban ne, saidai bana babban mota direbane Na jirgin sama, Cikin mamaki me hadeda tsoro baba yace' direban jirgin sama fakace *SEERAJO?..* yace "eh Baba nan dai yafada masa koshi waya dakuma ainihin aikin da yakeyi, shikam baba bu abunda yakeyi sai tasbihi tareda kabbara Cikin sanyi murya yace ikon Allah, me tsara lamarinshi yadda duk yagada ma nagode sosai *SEERAJO* duk dai banida bakin dazan yimaka godiya sai bazan fasayi maka Addu'a ba, Allah yasaka ma iyayan kada Alkhairi inarokon Allah ya kyauta ta rayuwarka kamar yadda ka kyauta ta tawa data iyalina. Ameen Ameen Baba nagode sosai shine abunda *SEERAJ* yaketa fada Cikin farin Cikin domin yanajin dadin Addu'a dababa yakeyi masa, yace baba inasan kabani dama nagyara maka gidanka Da sauri baba yace" Anya *SEERAJO* hidimar nan batayi yawaba?.. yace "a ah Baba batayi ba inajin dadi Addu'a daka keyi mani. Murmushi baba yayi tareda cewa nima inajin dadi kyautatawar daka keyi mani, Don haka nabaka dama *SEERAJO* Allah yayi maka Albarka yabaka abunda kake Nema na Alkhairi duniya da lahira, yace ameen baba dai-dai lokacin da Sajeed yashiga dakin. Da sauri Sajeed yakarasa gurin *SEERAJ* yarike hannun shi tareda cewa *yah SEERAJ* my friend kadawo?.. yace nadawo my friend yajiki?..yace naji sauki *yah SEERAJ* nime kasiyo mani?.. hannun *SEERAJ* yasa akai tareda cewa Oh god my friend ban siyomaka komai ba, baki yaturo yace toh" meyasa?.. yace bakomai namantane amma yanzu fada mani meka keso?.. Yace ummh bicycle (keke) *SEERAJ* dame kuma? yace' da ball, dame kuma?.. yace takalmin but saime kuma? dariya yayi tareda cewa lah yah *SEERAJ* shikenan, Murmushi baba yayi yace Kai Sajeedu duk wannan lissafin *yah SEERAJO* shi kadai?. Murmushi yayi tareda cewa Baba Bari muje nasiyo mashi baba yace tun yanzu?. "eh baba yanzu zamu dawo yace toh" saikun dawo yace toh" tareda kama hannun Sajeed Wanda yaketa murna sukafita. 💘💘💘💘💘 Yau "Ammi batanan take unguwa "Abba yafita masu Aiki ma suna part dinsu, *ZUBEE* ce itakadai zaune a tsaki yar falo tayi wujigawujiga kallo daya zaka yimata kagane batacikin nutsuwarta, kasan cewar kwana biyu bataje school ba saboda yajin aikin da akeyi, Don haka basu samu damar "aikata tsiyar dasuka dababa tunda bawai sun daina bane, saima "abunda yai gaba domin da itada Nusee sunzama tamkar miji da mata Kai KO" miji da mata suna sauwakama kansu. "Amma banda *ZUBEE* da Nusee domin jisuke kamar zasucinye junansu saboda tsabar masifa, idan sukaje school hostel suke zuwa dayake akwai irin su lalatattu, sai suyita "aikata iskacinsu wani lokaci mako karatun basa tsayawa dauka, toh yanzu kwana biyu da bataje sunyi ba shine takejin ta kamar zata mutu, gawani abu daya da meta shine tunani suran jikin *SAJEEDAH* ko idanuta rufetoh' ita take tunawa. Nusee ce tashiga falon bako Sallama tamkar wata mahaukaciya, dausari *ZUBEE* tamike tareda Kama hannun ta suka nufi daki ta suna shiga tarufe da key, Sannan suka fara sumbatar junansu saikace wasu tantabaru tareda fatali dakayan jikinsu Sannan suka fada _Duniyar mutanan Annabi "Lud(A S) wayanda ko alahira wutarsu dabance, muddun basu tuba sun daina aikata Ludu da madigoba._ ba'abunda ketashi adakin saisautin nishinsu. _*Wa'iyazubillahi Allah ka shirya bayinka idan masu shirya wane, idan kuma ba masu shiryuwa bane Allah kaikasan yadda zakayi dasu, UBANGIJI kakare bayinka daga fadawa wannan mummunan dabi'a'Ameen.*_ Sun dauki lokaci suna kazantarsu,Sannan suka saurarawa juna dakyar *ZUBEE* ce tace Bebe meyasa kikazo?.. (kasan cewar tunda ran nanda *SEERAJ* yakamasu sai bata zuwa sai idan bayanan, sai tazo suyita tsiyarsu koku masu hadu can school wanda Ammi sam bata saniba) Nusee tace ke! bebe "aidole nazo kwana biyu da banyi baji nayi kamar zan mutu, jiya mafa saida naje hostel mukayi da Jamima sannan nadanji dadi. Cikin kishi *ZUBEE* tace kinganiko?.. inda nice dayanzu kinji haushi toh" kitashi kitafi kafin "yah S .P yashigo don, yanagari takarashe maganar dajan tsaki mtww, _*wai'ita adole taji haushin Nusee tayida Jamima mtswwwww nayi , nace kaji sha sha su sai kace wani abun arziki*._ dasauri Nusee tace toh' yi hakuri bazan sa keyi da'itaba, toh" mu dan karayi sainatafi kafin yah S P din yadawo kinji?.. nandai suka kara lulawa saida sukayi mai isarsu, Sannan sukarabu badan sunsoba Nusee ta tafi gida. _*ALLAH ya shirya Ameen.*_ 💘💘💘💘 Yaukimani kwana biyar kenan da fara aikin gidansu" *SAJEEDAH*,Wanda yayi dai-dai da sati baba daya asibiti yaji sauki a zahiri saidai kuma bamu saniba "abadili, aiki gida kuma yayi nisa kamar yadda *SEERAJ* ya bukaci masu aiki suyi 2 bedrooms flat haka sukayi dayake harkane nanaira harsun kusa gamawa. *Asibiti* Da misalin 3:40PM *SAJEEDAH* ce zaune akan darduma akarkashi bishiyar mangwaro kasan cewar nansu kasaba zama susha iska, jikinta sanye da kayan islamiyya kasan cewar yau "Asabar,hannun tarike dawaya tana Neman layin *SEERAJ* bugu daya ana biyu yadaga. Cikin sanyayyar muryarta me kashe masa jiki tayi sallama, Cikin muryan bacci ya'amsa tace lah yi hakuri *yah SEERAJ* Nata dakai bacci ko?.juyiyayi "akan tabkeken gadonshi tareda kara manna wayar "akunnanshi, idan shi lumshe yace Ummh ya'akayine *my JEEDAH?..* tace ummh dama zance ne mun shirya, yace toh' bari nayi salla saina taho kinji?..tace toh". saikuma sukai shuru. can sai tace *yah SEERAJ* yace na'am *my JEEDAH* tace ummh ina *SONKA* da dukkan *ZUCIYATA,* Murmushi yayi mesautin da har saida tajishita cikin wayar, idanu ta lumshe domin jinsauti tayi yashiga jikinta, yace nima ina *SONKI my JEEDAH* da dukkan *ZUCIYATA* fiye da yadda kike sona. kullum Addu'a nakeyi Allah ya mallaka mani ke amatsayin matata daga ranan, zan nuna maki zallar *KAUNAR* dana keyimaki wanda *ZUCIYATA* ke dauke dashi, nandai yaketa fadamata kalamai SO itama tana fada masa, can yace yanzu duk wannan abunda ake fada mani awayane baza'aiya fadama nishi afiliba, saboda wannan kunyar aini dai kunyar nan tana cutata saitayi tahana *ZUCIYA* tafada mani abunda takeji game daniko?.. aizan kamata sai nayi maganin ta, dariya tayi tace Kai *yah SEERAJ* ina zaka ganta?..yace auni dana ganta tun ran da nafara ganin ki, dariya tayi tareda cewa toh'shikenan saikazo yace Ok sannan takashe wayar. sai tafara buga game awaya tadauki tsawan wani lokaci tana buga gamedin, can saiga Sajeed shima sanye dakayan makaranta yace' Aunty *JEEDAH* nashiriya. "Agogon wayarta kalla yanuna mata 3:50pm tace toh" je kayi sallah nima yanzu zanyi kafin *yah SEERAJ* yazosai mutafi yace toh"tareda bin hanyar masallace,yayinda ita kuma ta tashi tanufi daki domin can take yin sallarta. 💘💘💘💘💘 "Ayau jumma'a wanda yayi dai-dai da kwanan Baba goma sha biyu a' asibiti,yaji sauki yaki kyau abun shi idan kaganshi baka cewa yana dauke da ciwon koda, harma za'a sallameshi gobe. kuma "a yaune su *SAJEEDAH* sukayi hutu kasan cewar sun gama jarabawa tun shekaranji ya. "Aikin gida kuwa tuni angama shi duk wani kayan more rayuwa *SEERAJ* yasamusu, jiyama yasa almajirai sukayi saukar kur'ani "agidan shiga kawai yarage. "Ahankali yake tuki sanye yake cikin farar shaddatayi masa kyau,dayake shirin daya keyi kenan duk Ranan jumma'a *SAJEEDAH* ce zaune agefen shi daga school yadaukota. Sai satar kallon shi takeyi aranta ko tajinjina kyau irin na *SEERAJ* mutum saikace dan'larabawa, _*nikam nace toh ai shine lol*_ Murmushi yayi kasan cewar yana kallonta ta madubin motar, juyowa yayi ya kalleta yace ki kalleni da kyau domin nidin naki ne, dasauri tarufe idanu tana dariya tajikunya yakamata tanasatar kallon shi. Baki yaturo kamar karamin yaro cikin sigar shagwaba yace kwalliyar Jumma'ar ma da nayi nasan batayi kyau bane shiyasa ma kodan yabawa ba'ayiba, dasauri tace lah *yah SEERAJ* kayi kyau sosai yace really?.tace yesss yace toh" kawo goron jumma'a, tace toh'meka keso?.dai-dai lokacin da yayi fakin "a harabar "asibitin tareda kashe motar, sannan yajuyo yazuba mata lumsassu idanun shi yace *ZUCIYARKI* nakesonki mallaka mani kamar yadda namallaka makitawa. Kanta yana kasa tana wasa daya tsunta tace Ai *ZUCIYATA* ta kace *yah SEERAJ* yace toh" godiya nakeyi *my JEEDAH,* Sannan su kafito direct guri inna suka nufa datake zaune Kar kashi bishiya tana shan'isa, su kagaida ita sannan sukanufi dakinda Baba yake bayan su gaida shi sai *SAJEEDAH* tafito takoma gurin inna tabar *SEERAJ* shida baba suna fira. *SEERAJ* yace baba'angamafa gyaran gidan baba yace madallah, kaganshi nanma "awaya nadauko kagani, yafara nunamasa baba yana kallo yanasa mashi Albarka, Bayan yagama nuna mashi sai yace nagode *SEERAJO* Allah yayimaka albarka saikuma yafashe dakuka cikin tsoro *SEERAJ* yace'?.. Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2⃣8⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Karya kake wlh kasan inada abunda bakada shi yanzu haka daga gidana nake nagama cin medadi, nasha medadi dasanyi inahutawa acikin a c, Wanda Kai baka dashi, kaga koda ganan za kagane tafiyar badaya bace kodayake naga take takenka saboda kaga muna makota saikana ganin, dani dakai dayane shine har kake ta wani "aikawa nazo kuma kasan nafi karfinka, toh" gani nazo sai kafada Mani dalilin kirana daka keyi Saboda haka Ina sauraran ka?.. Murmushi baba yayi Alh Siddi kenan aiduk wannan abun daka lissafa bawai kai kabaws kankaba kyautane Allah yabaka bakuma waidan kafi kowa bane a ah kawai dai ganin damanshi ne Wanda kuma idan yaga dama sai ya kwace yabawan.... Dasauri yace toh" Dan bakin ciki banji bakin kaba kajiko?, Baba yace bana bakin ciki daka duk tsawon zamana dakai ban taba bakinciki da abunda Allah yabaka ba don haka kar kayi tunanin ko'ina bakin ciki da arzikin ka, Mtsww yayi tsaki tareda cewa idanma zakayi kayi nidai kafada Mani abunda yasa kakirani Saboda inada abunyi kanaji KO?.. *SEERAJ* kam idan ransa yayi dubu toh" yabaci yayinda yaji wani irin tsanar Alh Siddi ya darsu a *ZUCIYAR* shi, har yanafadi aranshi shikam tunda yake be taba ganin Mutum jahili kuma matara mutunci irin Alh Siddi ba, maganar baba ne takatsewa *SEERAJ* zance zucin dayake inda yake cewa Alh Siddi. "Anyini Lafiya?.. yace gazahiri kagani, Murmushi baba yayi toh" dama nacene akiramani kaina rokeka gafara kilana tabayi maka wani laifi ban sani ba, nida bakayi Mani komai ba idanma kayi Mani toh" nayafe maka. Yace yo tonidama laifin mezanyi maka don haka Allah yayafe mana bakidaya, baba Yace toh Ameen nagode. Sannan kuma amatsayin ka namakocina Inason kazama shaida ni Abubakar nabawa *SEERAJO* gashi nan auren *SAJEEDATU* Kobay...Cikin masifa Alh Siddi yace toh" same don zaka bada auren yarka saina sani Ko-ko salon kace nai mata kaya dakiko?.. toh" karkaji dawai bazanyi ba kaji KO?..yarka kuma duk Wanda zakaba kaba ba'abunda yadameni ehe fuuu yasa Kai zaifita Da sauri baba yace toh" Alh Siddi nagode datasowa "asauka Lafiya Mtswwwww! yayi tareda banko kofa gafffff. Shikam *SEERAJ* baki yasaki yana kallon baba aranshi kuwa fadi yake shin baba wani irin mutun ne haka,?.. wata iriyar *ZUCIYACE* Allah yai masa?.. itakam *SAJEEDAH* hawaye neke tamalala afuskarta, na bakin cikin "abunda Alh Siddi yakeyiwa BABASU kuma ba wannan bane nafarko dama yasaba, akwai wani lokaci daya tabayi masa irin wannan cin mutunci zatayi magana, baban yace kul karta kuskura tasa baki idan manya suna magana aiba'irin tarbiyar dayayi mata kenan ba, shiyasa tundaga wannan lokacin KO "Alh Siddi yana fadawa baba maganganun nacin mutunci bata cewa komai saidai tayi kukata tashare hawaye. Zumbur *SEERAJ* yamiki yazabi Alh Siddi Baba yarike hannun shi, da sauri juyowa yayi yakalli Baba yayinda baba yake girgiza mashi kai alamar a ah, domin yafahimci abunda yakeshiri zuwaya aikata, yace baba kabar ni naje Na fadawa mutumin nan koda kalma dayace, konaji sanyi a *ZUCIYATA kaji?..* Baba yace "a ah *SEERAJO* idankayi haka "aibaka kyauta ba domin shindi babban ne agareka, Saboda haka kayi hakuri ka kyale "shi kasan mutane kowada irin halin shi, komawa yayi ya zauna tareda rintse idanun shi, wani irn bacin rai yakeji tareda jin tsanar Alh Siddi a *ZUCAYAR SHI.* "Ahankali *SAJEEDAH* tamike tafita daga dakin tana share hawaye da hijab dinta, da Inna da Baba sukabi bayan tada kallon, "ahankali yabude idanu tareda zubasu inda *SAJEEDAH* take zaune saidai be gantaba, da sauri yace baba Ina *JEEDAH* yace tafita waje, zumbur yamike yabita. bin bayanshi baba yayi da kallon Murmushi yayi tareda rufe idanu yanaji ajikinsa KO" yanzu yabar duniya *SEERAJO* zaya kula mashi da *SAJEEDATU.* Inna ce tace toh"shin BABAN Sajeedu kafasan cewa ciwo bamu tuwa bane KO?..Murmushi yayi yace nasani mana Saratu, tace toh" nifa bangane wannan maganganun daka keyi ba?.. gashi sai sawa kake ana kiran mutane harda, wannan mutumin da be dauki Dan Adam da DARAJA ba, Don Allah nidai kabari tafadi ranta "abace Murmushi yayi tareda cewa toh" Saratu nabari. tsaye yaganta bakin kofa idonta rufe cikin bacin rai yace shiyasa natsani wancan banzan mut.. dasauri tabude idanu tareda cewa "a ah *yah SEERAJ* karka zageshi Cikin mamaki yace saboda me?..tace Saboda shidin baban Besty nane, tsaki yayi mtswwwww! yace kar azageshi amma bakiga cin mutunci dayayiwa baba bane?.. tace "a ah ba baba yayiwaba kanshi yayiwa, Yace "eh haka ne toh" karbi hankacif share hawaye ki ni banasan gani kukan ki jinakeyi *ZUCIYATA* tana *ZAFI,* da sauri takarba tana cewa nabari *yah SEERAJ* yace yauwa *my JEEDAH* toh" muje can gurin mu zauna tace toh,akan wani dutse suka zauna, dai-dai lokacin dasuka hango Inna Da Sajeed sufito sun nufi can gurin fishiyar dasuke zama sun zauna, "ahankali ya kejan tada fira saidai kuma yafahimci kamar wani abu nadamunta. "Ahankali Yace *my JEEDAH* meke damunki? ciki sanyi murya tace bakomai saidai idan natuna maganganun da baba yakeyi saina jin gabana yana faduwa kamar wani abu za'yafaru. Jiyayi shima gaban shi yafadi amma saiya basar yace ba'abunda zaya faru kiyi Addu'a kinji?.. tace toh" can sai yakalli agogon hannun shi yaga 3:00PM yace *my JEEDAH* bari najena sallamo baba zanigida amma "anjima zandawo tace toh" sai kadawo. yace ummh toh" mezan taho maki dashi?..Murmushi tayi tareda cewa bakomai yace' ah haba dai harda mutumin naki,?.." (yananufin fruits) dasauri tace lah *yah SEERAJ* kataho mun dashi tafadi tanarufe fuska tana dariya, shima dariyar yayi yana cewa "Oho da'ita wanna zata haba ko?..tacewa?.. yace *KUNYA* mana kuma nace duk abun daki keso ki tambaye ni kibar jin kunyata, saidai nasan bazaki barina tunda abun acikin *JININKI* yake KO?..Murmushi tayi shimayayi yayinda suka mike tare yanufi dakin da baba yake, itakuma tanufi gurinsu inna. Dasauri naga *SEERAJ* yafito daga dakin dababa yake yanufi office din Dr Kamal,yana zaune yana rubu ce rubu ce sai jiyayi an banko kofa da karfi, *SEERAJ* yace pls Dr zoka duba mani baba nashiga inayimasa magana ga idanunshi bude "amma kuma be amsa maniba, Dasauri Dr yabi shi suka je babana nan yadda *SEERAJ* yabar shi, dasauri yace kagani ko Dr pls duba shi, "Ok shine abunda Dr Yace tareda fara aikin shi, Ya taba hannun shi yai shuru can kuma saiyasa karfen nan akunnan shi tareda kaishi saitin da *ZUCIYAR* baban take bugawa yaya shuru can sai yadago yakalli *SEERAJ* cikin tashin hankali yace?. ? Kai😳 _me Dr zayace_ Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 2⃣9⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 _*WANNAN page NAKUNE MASOYA ZUCIYATA CE INA SONKU INAYIDAKU FIYEDA YADDA KUKEYI DANI, INAJIN DADI YADDA KUKE NUNA KAUNARKU AKAN LITTAFIN NAN, ALLAH YABAR KAUNA, INAKIKE QUEEN 👸🏻HAFSAT KAWALLIN SURBAJO INAYINKI ALLAH YABADA SA'AN KAMMALA LAIFIN ABBA NA NE AMEEN*._ ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Sai kuma yayi shuru tareda dukar da kai kasa da alama yana tunani girman abunda zaya fadama shine, da sauri *SEERAJ* yadan bugi kafadar shi tareda cewa what?.. Cikin sanyi murya yace am Sorry to say baba ya cika, Cikin matsananci tashin hankali *SEERAJ* yasa hannu shi duk biyu yachakumi kwala rigar Dr, yace me?.. No Dr baka duba shida kyau bane kallifa idanun shi bude kuma Murmushi mayakeyi, ganin tsantasar tashin hankali afuskar *SEERAJ* yasa Dr yace toh" bari nasake duba shi, yasake shi dasauri yace toh" duba shi, Dr kam yaduba baba ya kuma tabbatar yarasu "ahankali yadago yakalli *SEERAJ.* Wanda shidinma kallon shi yake, saidai kallone me cike da tashin hankali da kuma tsoro, Cikin sanyi murya Dr yace' kayi hakuri Oga *SEERAJ* baba yarasu fa. da sauri yace Dr wai meyasa kake tafadin baba yarasu?.. baba fa yanzun nan muka gama fira dashi Kai ma aikagani KO?.. yace "eh toh" yazakace yarasu?.. dasauri *SEERAJ* yace baba tareda rike hannun shi saikuma yaga hannun yatafi luuuuu yafadi, jiyayi gabanshi yacigaba matsananci bugawa. hannun shi yakai saitin hancin baba sai yaji baya numfashi, da sauri yakai kunnanshi dai-dai saitin da *ZUCIYAR* BABAN take bugawa saidai kuma beji komai ba don haka sai yadago da saurin ciki matsananci tashin hankali yatsurawa baba idanu yace Dr da gaske baba baya numfashi. Kai yadaga masa alamar "eh sannan yace tabbas baba baya numfashi domin kuwa ya amsa kiran UBANGIJIMU, Ciki tashin hankalin *SEERAJ* yace ya SALAM! tareda rintse idanu wani irin ZAFI yaji acikin *ZUCIYAR* shi, irin ZAFIN nan da'akewa mutuwa tanadashi tabbas yau *SEERAJ* yaji wannan ZAFIN Wanda tunda yake bai tabajin shiba sai yau, "Ahankali yabude idanu yayinda wasu hawaye masu ZAFI suka sauko akan kyakkyawar fuskarshi, data rikeda takoma jajir Saboda tsabar tashin hankali, hannu yasa yasafe fuskarta ba tareda cewa Dr Inason baba da dukkan *ZUCIYATA* amma meyasa yarasu,?.. yace saboda kwanan shi yakare sannan kuma Ubangijunmu yafika SONSHI, sabada hakane mayadauke kayansa, yanzu soyayyar data rage tsakanin ka dashi Addu'a. kai *SEERAJ* yagirgiza tareda cewa haka ALLAH yajikan kababa, dai-dai lokacin dasukaji wani irin Kara ta bakin kofar dakin dasauri suka nufi waje,dai-dai lokacin da *SAJEEDAH* tazube kasa Sumammiya. (ashe tun lokacin da *SEERAJ* yakira Dr suka biyosu yayinda *SAJEEDAH* ta tsaya bakin kofa, itakuma inna ta tsaya tagurin wundo, so duk "abunda yafaru akan kunnan su.) Dasauri *SEERAJ* yakasar gurinta Cikin matsananci tashin hankali yadago ta tareda fadi "a ah *my JEEDAH* karkiyi Mani haka, girgiza tayake ya nakiran sunanta da'iya kaci karfinsa pls *my JEEDAH* wake up saidai KO" motsi batayi, hankalin shi yayi matukar tashi dai-dai lokacin da Inna ta'isa gurinsu tana sharan hawaye. ganin *SAJEEDAH* kwance magashiya yasa tace shikenan itama ta mutu ko *SEERAJO?* dasauri yace "a ah inn bata mutu ba, yace Dr do something mana cikin tashin hankali Dr yace "OK daukota cak *SEERAJ* ya dauke ta tareda bin bayan Dr wani daki suka shiga akan gado ya kwantar da'ita yayida Dr yadukufa gani cewar numfashi ta yadawo saidai abun yaci tura, wani irin zufa Dr yashare natashin hankali yace "Oh go help me Cikin tsoro *SEERAJ* yace Dr me?..yace nayi iya bakin kokari na amma abun yafikarfin tunanina. Dasauri yace No Dr don Allah kayi wani abu itadin *ZUCIYATA CE* rasata yana nufin rasa rayuwata, dasauri Dr yafara danna kirjinta Wanda hakan yasa *SEERAJ* kaudakai gefe saboda wani abuda yadarsu *ZUCIYAR* shi, tsawon lokaci Dr yanafama amma bata farfado ba, saidai kuma juyowan gada *SEERAJ* zayayi sai kawai yaga Dr yana kokarin hada bakin shi dana *SAJEEDAH* wani mahaukaci tsawa *SEERAJ* yada kamashi wanda yasa shidago dakai dasauri ya kalle shi, yayinda shikuma ya watsa masa wani fitinan nan harara Cikin matsananci bacin rai yace?... _*Nasan wannan din yayi kadan friend amma'aida babu garaba dadi, ko?.. inji malam ba haushe*._ ~to'ammadai~ Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3⃣0⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Meye haka kake kokarin aikata wa?. Murmushi Dr yayi saka makon gani wani masifaffen kishi, akwayar idanun *SEERAJ.* yace Sorry Oga *SEERAJ* dama akwai wani taimakon dazan batane shiyasa, Cikin matsananci mamaki yace taimako for how?.. Dr yace anakama hancin Mutum atoshe yanda iska bazaya shiga ba sai kuma aringa huramasa iskata bakinshi toh" in Allah yasa akadace sai yafarfado, Cikin bacin rai yace toh" shine zaka hada bakin ka Dana matar dazan aura?.. _*A ah kai su Captain SEERAJ kishi yamotsa*_ Dr yace toh" kayi hakuri yisauri kayi mata da kanka Idan Allah yasa akai sa'a zata farfado yanzu, da sauri *SEERAJ* yaduka yayi kamar yadda Dr yace Cikin sa'a saigashi tafara tari, saida tadan tayi sosai sannan tabude idanu ahankali tafara tunani abunda kunnanta suka yajiyo mata, ciki matsananci firgici tareda bugawar *ZUCIYA* tamike zaune yayinda take baza idanu wanda kallo daya zakai mata kafahimci bata Cikin nutsuwar ta. sai kuma tayi zumbur tamike tsaye saidai kuma wani irin jiri ne ya kwasheta ta tafi luuuuuu zata fadi, Cikin zafin nama *SEERAJ* yariketa tareda cewa pls *My JEEDAH* ki zauna kinji?..dasauri ta damke hannun shi wanda da'alama batasan tayi hakan ba, cikin matsananci tashin hankali tace *yah SEERAJ* da gaske ne abunda kunne na yaji?... Kai yake girgiza mata Wanda ban gane nufin shiba "eh KO a ah, tace yauwa nasan ba gaskiya bane baba baza yatafi ya barmu ba KO?..wani irin Zafi yakeji acikin *ZUCIYAR* shi domin kwata kwata bayasan ganin bacin ranta, Cikin karfin hali yace Uhmm! kinga kizauna tukun na kinji?..tace a ah gurin baba zayi, yace "aiyanzu baba yana barci, tace toh" zanjirashi yatashi, dasauri tafara tafiya yayinda suka bibayanta shida Dr tana tafiya tana hada hanya domin jirin be sake taba. Inna da Sajeed suna tsaye suna kuka basu kulada itaba itadin ma bata kulada suba, Dakin da baba yake kawai tanufa koda tashiga har anrufeshi da sauri takarasa gurin shi, tana cewa Babana waya rufeka?.. barina bude ka kana barci neko?.. toh" Bari najiraka katashi zama tayi akujera tsura masa idanu. dai-dai lokacin su *SEERAJ* suka shiga shida Dr jiki bakwari, da sauri tace *yah SEERAJ* zomu zauna mujira baba yatashi kaji?.. Daga jin yadda take magana Kai kasan bata ciki hayyacin ta, "Ahankali yakarasa gurinta yatsuramata idanu wani irin SONTA keratsa *ZUCIYAR* shi tareda matsananci tausayin ta, tabbas sunyi rashari rashi me girma rashin da bazasu taba maida kamarshi ba, Cikin sanyi murya yace *my JEEDAH* baba bayanzu zaya tashi ba, dasauri tace *yah SEERAJ* toh" yaushe?.. cemata yayi kawai sai "anjima, tareda mikewa zaifita dasauri tace *yah SEERAJ* katafine bazakajira baba yatashiba?...yace ai zanjira shi inazuwa. yayi waje domin wani irin kuka ne yazo masa. Dr ne yakarasa gurinta cikin sanyin murya yace' kiyi hakuri kisa cewa wannan barci da baba yakeyi bazaya taba tashiga sai DARUSSALAM, zumbur tamike tanayiwa Dr wani irin kallo dai-dai lokacin da su Inna suka shiga itada *SEERAJ,* dasauri takarasa gurin inna cikin matsananci tashin hankali tace, Inna kinji Dr wai baba bazaya tashiba sai darussalam?.. cikin karfin hali Inna tace haka ne idanun ta zaro Cikin tsoro tace Inna MUTUWA kenan fa?... tace "eh *SAJEEDAH* babanku Allah yaimasa cikawa tafadi tana mesakin kuka, da sauri takarasa gurinshi tace wayyo baba meyasa zaka tafi kabarmu bakasan bamu da kowa ba, sai Allah saikai bakasan cewa Kaine bango majinginar mu ba?.. Sai girgirashi take tana fadin "a ah babana katashi don Allah kaji Babana?.. Saidai Ina baba kam yatafi wani irin kuka tasa ki mai ban tausayi, dasauri inna tazo tadaga ta, "aikam dasauri ta rungume Inna tana kuka yayinda jikinta sairawa yake, itama Inna kuka take haka shima Sajeed yazo ya rungume su hakan suka hadu saikuka sukeyi babu me bawani hakuri, yayinda Inna take fadin tabbas munyi rashi me girma bani da Uwa bani da Uba mijidana dogara dashi yaushima yatafi yabarni, ALLAH kazama gatana kadumeni nida marayun nan haka nantake tafaman fadi "abundai gwanin ban tausayi. *SEERAJ* shima yana can gefe yana nashi kukan mecikeda tausayinsu dakuma tausayin kanshin, jiyake kamar yaje ya rungumesu ya lallashesu toh" saidai yasan bazaya iyayin hakan ba domin shima yana bukatar alallashe sa. Dr ne yaketa lallai shin su" har sukayi shuru, saidai *SAJEEDAH* kam hawaye yaki tsayawa afuskarta, Cikin lokaci kankani suka dauki gawar Baba suka tafi gida don a shirya shi zuwa gidan sana gaskiya. Duk wani masoyin baba saida mutuwar shita taba mashi *ZUCIYA* musamman mlm barau kuka yake wiwi domin yayi rashin makoci na kwarai, su shikam dai Alh Siddi bamusan inda yadosaba yaji mutuwar makocin nasa ko?.. beji ba "Oho saidai wani daga kai yakeyi, _*Nikam nace "a aha Alh Siddi indai mutu wace tasan dakinkowa*._ duk abunda "akeyiwa mamaci anyi wa baba shiryashi tsaf cikin likafani yayinda *SAJEEDAH* da *SEERAJ* suketayi masa karatun Qur'an maigirma, sunayi suna kuka saida akai sallar la'asar sanna akakai baba gidan sa na gaskiya. _*Allah sarki baba mutumin kirki Allah yajikanka da Rahama halin kana Alkhairi yabi ka ameen*_ Hakanan dai akakai Baba gidan sa nagaskiya akadawo aka cigaba da karban gaisuwa,sai bayan sallah isha'i sannan yai shirin tafiya gida Cikin gida yashiga don ya sallamo Inna, yana tsugunne gaban inna yana sallamar ta amma kuma idanunshi yana kan *SAJEEDAH* datake kwance kan kafar inna hannun ta rikeda chasbi ta naja, saidai kuma tanayin kuka kadan kadan domin haryanzu hawaye yaki tsayawa, Inna tace toh" *SEERAJO* saida safe mungode kwarai da dawainiya ALLAH yayi maka Albarka, yasaka maka da Alkhairi ka gaida mutanan gida yace toh" ahankali ta tashi daga kwancen datake cikin sheshshekar kuka tace *yah SEERAJ* saida safe yamike tareda cewa zomana *JEEDAH* tace tace toh" saidai kuma bata tashi ba, Inna tace bayace kije ba?.. kai tadaga alamar "eh tace toh tashi kije mana,tace toh"tareda tashi tabin bayan shi, tsaye ta iskeshi jikin motar shi yajingina cikin muryar kuka tace *yah SEERAJ* gani. idanu ya tsuramata wani irin matsanancin SONTA yakeji acikin *ZUCIYAR* shi ga tausayinta dayake ratsa ilahirin jikinsa jiyake kamar ya rungume ta "akirjinshi ya lallasheta, Cikin sanyi murya yace' *my JEEDAH* kiyi shuru kibar kukan hakanan kinji kinga "ance babu kyau anayi mamaci kuka haka neko?.. tace "eh yace toh" ki daina muyi tayiwa baba Addu'a Allah yakai rahama agareshi kinji?.. tace toh" yace toh"kishiga gida ki kwanta saida safe kinji? tace toh" tareda wucewa yana tsaye yana kallonta har tashige gida sannan yaja jiki yatafi. "Aban garen Ammi kuwa hankalin ta yatashi tunda 12 :00pm da *SEERAJ* yafita bai dawoba, kasan cewar baitabayin hakaba gashi takira wayar bai dauka ba daga baya ma data kira sai akace akashe take,shiyasa hankali ta yatashi musamman data tuna cewar *SAGEER* yazo nema shi sannan yace shima yakirashi awaya besa meshiba. Sai faman safa damarwa takeyi a tsakiyar falo, Cikin sanyin jiki yashiga falon bakinsa dauke da Sallama,dasauri tajuyo takalleshi gabanta ne yafadi saka makon ganinshi datayi wujigawujiga, gashi duk yafada idanun shi duk sunzurma fuskarshi tayi fayau sai dogo hanci kawai kake gani, cikin tashin hankali takarasa gurin tareda rikeshi cikin matsananci tsoro tace?... Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3⃣1⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 _*WANNAN page NAKUNE MASOYA ZUCIYATA CE NA (BAYAN WUYA FANS) INA SONKU INAYIDAKU FIYEDA YADDA KUKEYI DANI, INAJIN DADI YADDA KUKE NUNA KAUNARKU AKAN LITTAFIN NAN, ALLAH YABAR KAUNA AMEEN NAGODE SOSAI,*._ ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Subhanallahi lafiya meyasa meka daga ina kake haka?.. sai tambayar shi take tareda tattaba jikinshi,ahankali yadago kai yazuba mata lumsassun idanun shi ba tareda yace komai ba, cikin tashin hankali tace nace meyasa meka daga inaka ke kayi shuru?.. A *ZUCIYAR* shi yace my Ammi daga gidan su *my JEEDAH* nake Babanta yarasu Baba mutumin Kirki inason mutumin nan bantaba ganin me halin kwarai irin shiba, saidai bansan taya zanfada miki cewa daga gidan su *my JEEDAH* nafito ba tunda kince KO" sunanta kar nasake kira, my Ammi Ina SON *JEEDAH* ke kuma kince kar nasake kiran sunan ta shin my Ammi yazanyida zallar *KAUNARTA A ZUCIYATA* yazanyi! yazanyi!! yazanyi my Amm?.. wani irin tausayin kanshi ne yarufe shi kawai sai yafashe dakuka tareda fadawa jikinta,dasauri ta rungume shi tareda cewa subhanallahi wai yau meya faru dakaine haka? dakyar ta iya kamashi suka zauna sai kuka yakeyi, mekunshe da Abu biyu nafarko dai kukan rashin baba Na biyu kuma besan yazaiyi Ammi ta amince da maganar *JEEDAH* ba, sai lallashin shi takeyi tareda yafamasa Kai saida yayi kuka sosai sannan yayi shuru. tace ya'isa haka fada mani meyasa meka sannan inakaje tunda dazu kasan yadda hankalina yatashi narashin sanin halin daka keciki kuwa?..tunda nakira wayarka baka daukaba, daga bayama danakira sai ace akashe har zamkira *SAGEER* tambaye shi don ina tunani kotare kuke da saigashi yazo nemanka, tsoro yakamani sosai da yace yakiraka liyinka besameka ba kuma yace shi besan inda kajeba, shin daga Ina kake haka gashi saifaman kuka kakeyi duk kadaga mani hankali gashi duk kayi wani zuru-zuru gajikinka ma dazafi "alamar zazzabi yana damunka KO?.. Cikin sayin murya yace' daga gidansu abokina nake (yadai fadi haka ne kawai) BABASU yarasu kuma mutumin yanada kirki,bakiga yadda suke kuka ba duk saisuka bani tausayi har Ina tunani idan narasaku keda abba yazanyi?.. pls my Ammi kar kutafi kumarni yakara shi fadi kamar za yasaki wani kukan. Jitayi jikinta yayi sanyi har taji hankalin ta yatashi saidai kuma tadanne "abunda taji gudun karta sake tayar masa da hankali, Murmushi tayi tace baban Jordan kenan dadina dakai wani lokacin wauta kamar first born sheshi tafadi tana dan' dungure masa kai cikin wasa, "Ai hanyar kenan guda Wanda dukkan mairai sai yadandani DACINTA kuma dazaran kwanan mutun yakare tofa sai yatafi, wanda ba'abunda yake bukata ga abunda yabari tareda al'ummar annabi bayaga Addu'a, Don haka koyanzu kaga mun mutu kwanan mune yakare kuma babu wani abunda zakayi bayan HAKURI, saikuma kabimu da Addu'a domin kuwa itakadai ce Soyayyar dazaka nuna mana, Saboda haka yanzu abunda zakaringa yiwa baban abokinka kenan Addu'a domin naga mutuwarshi yatabaka sosai, sannan shima abokin naka kafada masa yarigayi baban sa Addu'a sosai kajiko?..cikin sanyi murya yace' toh" my Ammi, tace yauwa toh" yanzu kaci abinci?.. Tab aran shi harya manta abunda ake kira abinci, yace a ah banci ba tace tace toh" kajiko kanata faman zama dayinwa ga zazzabi yanzu katashi kaje kai wanka, barinaje nahado maka Coffee kasha sannan kaci abinci kasha magani kajiki?..yace toh"tareda tashi yanufi part dinshi ita kuma tanufi kicin tana kiran kulu, me aiki kasan cewar *ZUBEE* batanan tajegidansu can zatayi week shi kuma Abba yayi tafiya don haka gidan daga ita saimasu aiki. Bayan yayi wanka saiyasha coffee tareda Dan tsakuran abinci kadan Saboda bayajin dadi bakinshi, zaya sha magani kema saiyaji wayar sata nakara koda yaduba saiyaga S A Nasko, haka nan yaji yanasan daga wayar don rabonda su hadu atun rananda 'aka kwantar dababa asibiti, daga can *SAGEER* yace kana Ina?.. Cikin sanyi murya *SEERAJ* yace' Ina gida yace OK gani nan zuwa yace ok sai kazoya kashe wayar tareda watsa magani abaki yakora da ruwa sannan yakoma yazauna jiran *SAGEER.* Kafayi wuyar gani abokina toh" Ya'akai ne?.. inji cewar *SAGEER,* yayinda *SEERAJ* yace dan dai-dai yace meya faru?..cikin tausayi yace BABAN *JEEDAH* ne yarasu, yace ayya Allah yaji kanshi amma mutuwar nashi neyasa duk kafada haka?..yace hmm bakasan kowaye baba bashiyasa, baki ya tabe tareda cewa toh" kowaye aibaikai Abba ba dazaka wani tada hankalinka abanza, cikin bacin rai yature' shi da hannun kasan cewa yana kusada shi zaune yace BABAN ne banza?.. "eh lallai balaifin kabane laufinane dana kiraka, So tashi katafi nagode atunanina zaka tayani bakinci abunda yasameni ashe bansaniba wani bakin cikin zakake kunsamani, tashi katafi yafadi da karfi! yace au korata kakeyi?.. yace nakoreka domin baba wani bangare ne narayuwata wandanayi rashinsa barina fadamaka, baba mutun neda abun duniya beda meshiba mutun ne da idanka batamasa shi kokarin yake yafaranta maka, baba yasani hanyata kwarai zamana dashi nakaruda abubuwa masuyawa kuma masu amfani arayuwa, shine har kake tunani bazan iyashiga wannan haliba harsai idan Abbana ne yarasu?.. sai yafashe dakuka Wanda yasa jikin *SAGEER* yai sanyi. Yace toh kayi hakuri ba kuka zakayi masaba Addu'a zakayi masa nandai ya lallasheshi, San yake dan jan shida fira wanda rabi firar *SAGEER* yakeyinta,daga ba yadai yaimasa sallama yatafi. 💘💘💘💘 Yau Addu'ar bakwai kuma saiyaune iyalan gidan Alh Siddi suka shiga gidansu *SAJEEDAH* dinsu yi masu gaisuwa, koshi masaida Haj Mama tamasa sannan yabar su suka shiga dukkan suharda yaransu, *SAJEEDAH* ce tace Sadiya su "besty na basuyi Hutu bane?..bakita tabe(kasan cewar itadin ba baya bace gurin rashin kunya) tace anyimusu ammata tafibididi,idanu *SAJEEDAH* tazaro tareda cewa bididi kuma Sadiya?..tace "eh tana can tabi wata "kawarta bauchi wai a can zatayi Hutu, Murmushi tayi tace ayya dayake hutunma bayawa sati uku ne kawai, kwanan nan zakiga ankoma school din tace "Oho itadai ta sani da shegen yawo, Murmushi kawai *SAJEEDAH* daganan sukai musu sallama. 💘💘***💘💘 Akwana atashi bawuya agurin Allah yaugashi satin baba uku darasuwa, wanda yayi dai-daida kwanan *SEERAJ* talatin da uku da dawowa Wanda kuma haryanzu besa ranan komawa Jordan ba, duk da kiran shida sukeyi awaya. a wannan lokacin kuma babu abunda be wa data su *SAJEEDAH* dashiba, daga fannin abinci harfannin sutura basuda matsalar komai saita rashin baba kuma kullun *SEERAJ,* agidan yake wuyi yana debemusu kewar rashin baba, saidai kuma rashin zamansa agida yafara damun Ammi kasan cewar yanzuko abincin gidan ba yaci sosai. "A tunanin ta gidansu abokin mashi yake zuwa sai daga baya tafahimci ba can yake zuwa ba,sannan kuma baya zuwa gurin *SAGEER* tunda wani lokaci yanafita shikuma *SAGEER* din zayazo nemansa, don hakane yauta kudiri aniyar saita gane inda yake zuwa. *SAGEER* takira awaya tace masa tana son yazo yabi baya *"SEERAJ* yaga inda yake zuwa,yace toh" *ZUCIYAR* shi cikeda farinciki yau Ammi zata gane inda *SEERAJ* yakezuwa domin shi tuniya gane cewa gurin wannan yarinyar da batadace dashiba yakezuwa dama baya sanshi da'ita. yace toh"Ammi idan zaya fita kikirani saina fito na bishi,tace kafito yanzu dan ya kusan fitowa yace OK " gani nan zuwa tace toh " tareda kashe wayar, Sanye yafito cikin rigar T-shet baka da wando blue Abu ga farin mutun sai kayan sukayi masa kyau, yace my Ammi zan fita yacetoh"sai kadawo yana fita takira *SAGEER* tafada masa. Yanatafe *SAGEER* yanabin shi abaya harsaida yaga shigarsa gidan sannan yajuya, zaune yake adan'ma dai-daicin falon gidan dambun shinkafa sukeci shida Sajeed wanda *SAJEEDAH* ce tayi shi, yajikayan lambu kamshi duk ya cika falon, *SEERAJ* kam sai faman sanyi yake yayinda Sajeed ke tayi masa dariya Inna ma dake zaune agurin murmushi takeyi, itama *SAJEEDAH* dake zaune a can gefe dariyar takeyi hannun rikeda abun yankan kunba tana yankewa, jikinta sanye da riga da siket namateriya yayi mata kyau sosai. *SEERAJ* bayan ya cika bakinshi da dambun sai yace ummh! Jeed kaidai fada mani gaskiya Inna ce tayiwan dambuko?..dariya Sajeed yayi yace Kai *yah SEERAJ,* my friend nafada maka Aunty *JEEDAH* ce tayi, yace ah gaskiya Aunty *JEEDAH* ta'iya dambu pls Aunty *JEEDAH* kinkoya mani nimana'iya?.. yafadi yana kallonta tareda sakarmata lallausan Murmushi itama tamayar masa. Sallama akayi aka shigo Inna ya'amsa tareda cewa maraba sannan dazuwa, shikam *SEERAJ* jiyayi gaban shi yafadi harsaida dambun bakinsa Ya kusan zubowa kasa saboda tsabar firgici dajin muryar dabeyi zatoba, cikin karfin hali yajuya Ya kalleta *ZUCIYAR* shice taharba sakamakon kallon da Ammi ta watsa mashi, kai yadukar kasa yayinda yaji kirjin shi yana dukan tara-tara. Inna tace bissimillah kizauna, fuskar Ammi ba annuri tace "a ah bazama nazoyiba hararata watsa *SEERAJ* cikin bacin rai tace?.. Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 [10:01AM, 3/29/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3⃣2⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Toh aisai katashi mutafi ko?.. jiki asanyaye yamike cikin karfin hali ya kalli Inna yace Inna wannan itace Ammi na, Murmushi Inna tayi tareda cewa ALLAH sarki nifanaga Kama Sannun Hajiya gashi baki zaunaba?.. cikin daure fuska Ammi tace ainace miki bazama nazoyi bako?..cikin sanyin jiki Inna tace haka ne toh" mungode sosai da kokarinku "agaremu Allah yasakada Alkhairi idanun ta yanakan *SEERAJ* tace Ameen, *SAJEEDAH* kam kirjintane yake bugawa gawani tsoron Ammi data jiya darsu a *ZUCIYARTA* cikin lokaci guda, cikin sanyin jiki tareda bugawa *ZUCIYA* tazo gaban Ammi ta tsugunna tareda dukarda kai kasa tace Ammi inayini?.. ta kalleta sama dakasa sannan tamaida kai gefe sannan tace Lafiya, tareda maida dubantaga *SEERAJ* Wanda yake tsaye kamar gunki duk da bugawar da kirjinshi yakeyi hakan bai hanashi jin bacin ran abunda Ammi tayi ba. tace aisaka wuce mutafi ko?... "ahankali yace toh" my Ammi kiyimasu gaisuwa "anyimasu rasuwa, fuska daure tace ayya toh" Allah yaji kan musulmai cikin mutuwar jiki Inna tace Ameen mungode, cikin sanyin murya yace' Inna sai anjima tace toh" *SEERAJO* sai anjima mungode Allah yayi Albarka idanu yazubawa *SAJEEDAH* wacce haryanzu tananan tsugunne, Kai ya girgiza tareda wucewa, Ammi tabi bayan shi yayinda Inna tace sai anjima bata amsa ba. "Ahankali kuma jiki ba kwari *SAJEEDAH* tamike daga tsugun'nan datake, karaf suka hada idanu da inna Kai *SAJEEDAH* tadukar kasa tana wasa da hannun kuma har a lokacin kirjinta yana bugawa, Inna kam tausayin yartane yakamata har tana fadi a *ZUCIYARTA* ayya za'a shirya da mahaifiyar *SEERAJO* kuwa?.. Itama *SAJEEDAH* abunda take fadi kenan a *ZUCIYARTA,* "Ahankali takoma ta zauna inda aranta tacigaba da fadi Ammi Inason danki da dukkan *ZUCIYATA* saidai Allah yasa karki zama matsala tsakanin mu ameen. _*nima nace to ameen SAJEEDAH*._ *SEERAJ* kam tambayan kasa yake shin ya'akayi Ammi tasan inda yake zuwa?.. saidai kuma yakasa bakanshi amsa, dai-dai lokacin da ya'isa kofar gidan Alh Siddi. Mamaki ne ya kamashi saka makon gani *SAGEER* tsaye ajikin mota, yana sakarmashi wani dan'iskan Murmushi. "aranshi yace no wonder Ashe wannan dan'iskan yakawo ta lallai S A NASKO zamu kwashi bura'uba Dani dakai, daure fuska *SEERAJ* yayi tareda watsa mashi wani irin mugun harara me daukeda zamu hadu, shi kuma ya bashi amsa da muhadu din mana saime badai bukata nayabiya ba yau Ammi tasan abunda kakeyi, dasauri yaya maida duban shiga Ammi tareda cewa Sannun Ammi kinfito?..tace "eh *SAGEER* mutafi yace toh tareda bude mata gidan baya tashiga yarufe yayinda, *SEERAJ* rai abace yabude gidan gaba yashiga shi kuma *SAGEER* yaje yashiga yaja suka tafi, acikin mota KO" kallon inda *SAGEER* yake *SEERAJ* beyiba harsuka isa gida. Da sauri *SAGEER* yazo yabude wa Ammi kofa tareda cewa Sannun Ammi ahuta gajiya tace toh" sai anjima *SAGEER* nagode sosai, rai bace ta kalli *SEERAJ* tace kasa meni ciki yace toh" Saida yabari Ammi tashiga cikin gida Sannan ya chakumi kwalan rigar *SAGEER* cikin bacin rai yace dan'iska Uban waye yace kakaita gidansu" *my JEEDAH?..* cikin Murmushi mugunta yace Ubana, sakinshi yayi tareda turashi da karfi, dasauri yadafa mota gudun kar yafadi, dai-dai lokacin da *SEERAJ* yake nunashida yatsa Cikin bacin rai yace S A NASKO kasan Allah idan baka fita harkataba nafada maka zamu samu mummunan matsala takanina dakai, wai Ina ruwan kada sha'anina ne?.. yace daruwa Na domin ni "abokin kane kuma masoyinka, dasauri yace karya kake dan'iska kaiba masoyina bane tunda bakasan abunda nakeso, yace "eh indai kan wannan yariyarne saidai ka fadi duk abunda zaka fadi amma bansan kada ita domin kaidin ba kalarta bane,?...yace Dan iska karda Allah yasaka sodin tunda kaine Ubana Wanda yakeda damar zaba Mani mata KO?.. banza kawai magulmaci toh" ka kaita tagani saika zuba ruwa kasa kasha, kuma kasani ba'abunda zaya Chanja SONTA agareni domin itadin *ZUCIYATA CE* dan'iska kawai yafidi tareda juyawa yanufi cikin gida ranshi bace. yayinda shikuma *SAGEER* yace "Oho dai Sannan yashiga mota yaja yafita daga harabar gidan *ZUCIYAR* shi fari kal. _*Nikam nace hmmm su SAGEER a sake hali dai*_ Cikin tsoro yashiga falon yayinda bakinshi kedaukeda Addu'a kirjinsa kuwa sai bugawa yakeyi, domin shi kam tun yana yaro yake bala'in tsoron Ammin shi, shiyasa ma yake gudun bacin ranta "arayuwar shi, Ammi kam sai faman safa da marwa takeyi atsakiyar falo ranta bace kasan cewar tun lokacin da zasuje *SAGEER* yafada mata komai gameda *SAJEEDAH*, Cikin faduwar gaba ya'isa kusada ita yace my Am...hannun tadaga mashi Dan hakane yai shuru, fuska daure tace mene ne hadinkada wayan nan mutanan?..aranshi yace *KAUNA* "afilikuma yace taimako, tace Ok daga taimako shikenan saika maida gidansu gurin zuwanka ko?.. baice komai sai wani irin zufa(gumi) da yakeyi kana gani kasan natashin hankali ne. tace ita wannan data gaida ni wacece?.. saida yahadiyi wani irin miyau tukunna Sannan cikin matsananci tsoro yace ummh- ummh ita ce, tace "eh shine nakeson nasan wacece itadin?...idanu yarintse domin kuwa jiyayi *ZUCIYAR* shitana bugawa da sauri-dasauri!.. tace dakai fanake?.. Cikin karfi hali yace *SAJEEDAH* ceeee! Cikin bacin rai tace *SAJEEDAH* ba itace yarinyar da nace kar nasake jin ka kira sunanta?... Cikin sanyi murya yace' ita ce, tace wato nidin ban'isa nace kabar abu kabar shiba ko?...dasauri yace wlh my Ammi mikin'isa har kinyi yawa, tace a ah ban'isaba tunda har zance kabar abu baka bari basai maka Karawa dakai, ai *SAGEER* yafada mani komai saboda haka kafita idona narufe kajiko?..wai shi ba taimakon sukace kayi ba?..dasauri yace "eh my Ammi babansu yarasu don haka basuda kowa, tace ah yanzu kam aigaka sunsamu asama ko?..shin waini mekake nufida auren *ZUBEE* ne?..dasauri yace my Ammi bana nufin komai zanyi kamar yadda ki keso, toh" ita kuma waccen yariyarn mekake nufida'ita?.. yace inasonta da dukkan *ZUCIYATA* don Allah myAmmiki amince mani Na aure ta tanada halayya da dabi'a masu kyau, taceitakuwa *ZUBEE* bata dashiko?... Aran shi yace tabbas batadashi yanzu domin kuwa tazubar da tarbiyan dakukai mata, indama kinsan abunda takeyi da baki tilasta mani aurenta ba afili kuma sai yaca a ah my Ammi bance ba. Cikin bacin rai tareda daga murya tace *SEERAJO!* Cikin tsoro yadaga kai ya kalleta yayinda yaji *ZUCIYAR* shi tana bugawa fat-fat-fat kamar zata fasa kirji shi tafito waje saboda tsabar tashin hankali domin tunda yakebai tabajin takira sunan shiba saidai tace baban Jordan ko kuma tace young pilot. _*Nace wayyo Seeraj za'aina Sajeedah da inna kenan.*_ da karfi tasake cewa *SEERAJO* ido yarintse tareda cewa na'am my Ammi, kasan Allah idan bakafita sha'anin wannan yarinyar basai nayi mummunan saba maka ko maka sake na wata Uwa ba niba, domin bazan hada zuri'a da mutanan da bansa asalinsuba, kuma yanzu nan nakeson ka shirya kakoma Jordan gurin aiki, kuma karka kuskura kadawo sai'ana saura kwana biyu aurenku domin yau saura wata uku tagama karatu don haka sa'a saura kwana biyun nakeso ganinka, Cikin tashin hankali yadaga kaiya kalleta yace'?... Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 [11:33PM, 3/30/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3⃣3⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Tsabar tashi hankali da *SEERAJ* yatsinci kansa aciki ne yasa shi kasa cewa komai domin kuwa wani irin bugawa *ZUCIYAR* shi takeyi har yafi nadazu tsanan ta, jiyayima kabafunshi suna neman kadashi kasa don haka dasauri yadafa kushi, gawani irin sarawa da kanshi yake shi ko kirjinshi bugawar dayakema yawuce misali. Ahankali yadago Kai yakalleta sannan Cikin sarkewar murya me kunshe da tashin hankali. yace D..o.n.. ALLAH my Ammi karki rabani da *"JEEDAH* wlh Inason ta" dayawa *ZUCIYATA* bazata jure rashinta, ba pls my Ammi...harara ta watsa mashi sannan tace ai *ZUCIYARKA* zata iya jure ganin bacin rai nako?.. Dasauri yace no my Ammi itama bazata jure ba, tace toh" yanzu zakayi abunda nace ko kuma ban'isaba?..Cikin sanyi murya yace' kin isa my Ammi har kinyi yawa don haka zanyi duk abunda kikace" Amma don Allah kiyi hakuri har ending of this month sai natafi kinji?.. taca "A ah bazan bari kawuce kawai kaje kashirya peter KO Adamu Cikin su daya yazo yakai ka Abuja idan kuma jirgi zaka bi toh" zabi yarage gareka, kuma kasan Allah muddun ka kuskura kafadama Sardauna KO" kuma Alh Jordan wannan maganar toh" sai nayi mummunan saba maka "eheee! kaji nafada maka don bazayayuyu nabarka ka aurin wannan local girl dinba yace pls my Ammi kiy... hannun tadaga mashi tareda nuna masa hanya Cikin sanyi jiki yawuce bin bayan shitayi da kallo har yashiga part dinsa. tsaki taja mtswwwww tareda cewa haka kawai Zan Bari kaje ka kwaso mani tarkacen ba tafadi tareda wucewa part din ta tana fada. Dakyar da hada hanya ya'isa part dinsa zama yayi agefen gado tareda Kama kanshi dayake barazan tarwatsewa, Cikin sanyi murya yace' haba my Ammi mesa bazakiyiwa *ZUCIYATA* adalciba?.. surutu kawai yake Wanda kanajinshi kasan baya Cikin nutsuwar shi, candai yamike Cikin bacin rai yanufi wedrof hannun yakai yajawo trolley asaman wedrof din aiko cikin rashin sa'a dukkan akwatan suka zuba kasa saidai ko" kallon inda suke baiyi ba Saboda wani irin bacin rai yakeji a *ZUCIYAR,* shi kawai sai yaduki trolley tareda bude wedrof din yashiga fitoda kayan shi yana zubawa aciki saidaya cika trolley din Sannan yarufe yadauko kayanda zayasa yawurga saman gado. Sannan yashiga bayi yasakarwa kanshi ruwa yadade Sannan yafito, saidai kuma yana fitowa wani irin sanyi yarufe shi jikinshi sai rawayake, har hakoranshi suna haduwa da junansu alamar zazzabi yanasan kamashi Cikin karfin hali yashirya, Sannan yakwashi wayoyin Wanda yakashesu duk sannan zibasu cikinaljihu Sannan yarataya jakar laptop dinshi Sannan yaja trolley din yafita. afalo yasketa rai bace yace natafi tace toh" Allah ya kiyaye hanya agaida su Alh yace toh" tareda fita.koka fin su is a Abuja wani irin azababben zazzabi yarufe shi Cikin sa'a KO fasinja daya yarage don haka bawani bata lokaci jirgi yatashi sai Jordan. _*To mukam saimuce asauka lafiya young pilot saidai wannan tafiyar sai a slow.*_ 💘💘💘***💘💘 JORDAN Koda suka isa dakyar ya'iya kunna wayarshi yakira Alh seerajo yaturo drive adauke shi, Alh seerajo yana zaune afalo *SEERAJO* yashiga direct jikin Alh yafada yana sauke wani irin numfashi wanda kallon daya zakaimai kagane dakyar yake fisgo numfashin, ciki matsananci tashin hankali Alh yake tambayar shi cikin harshan larabci meyasa meshi?.. saidai be'iya bashi amsa ba sakamakon daukewar da numfashin sayayi. aikam cikin tashi hakali yasa drive yadaukeshi sai asibiti. Likitoci uku ne akan *SEERAJ* dakyar suka samu numfashin sa yadai-daita indasuka gano cewa ciwon *ZUCIYA* naba razanan kamashi, hankali Alh seerajo yatashi sosai bayan yafara sai Alh yake tambayar shi meye yasa aranshi har yakebarazan haifar masa da ciwon *ZUCIYA?..* sai yace bakomai Alh seerajo yayi yayi dashi yafada masa abunda keda munsa amma sai bakomai kawai yake cewa, dagan saikawai ya kyale shi wasa-wasa saida *SEERAJ* yayi kwana biyar a asibiti Sannan aka sallame shi balaifi yadanji sauki saikam *ZUCIYAR* nan nashi hmm ba'acewa komai. 💘💘***💘💘 NIGERIA Su *SAJEEDAH* hankalonsu yatashi sosai sunkira lambarshi batajuwa takira hartagaji, amma kuma bata fasa ba kusan kullum saitakira "amma amsar daya ne wato akashe wayar take ranwata laraba tadawo daga makaranta kasan cewar ankoma boko. daki tashiga direct bayan tacire uniform tasa wata doguwar riga saita zauna gefen gado, tareda da daukar waya tafara neman layin *SEERAJ* kamar yadda tasaba saidai amsar daya ce wato akashe, kawai sai tafashe da kuka saida tayi mai isarta sannan tashiga bayi tawanke fuska tafito Sannan tanufi falo. Bayan kwana biyu ranan wata Asabar Wanda tayi dai-dai da kwanan "baba arba'in da biyu darasuwa,kwatsam saiga yan'uwanan baba sun zo daga nijar su biyar maza uku mata biyu, aikan nanda nan inna ta tare su dafarinciki bayan angaisa tareda nima juna gaisuwa rashin baba,sai innata tashita Dora masu girki kasan cewar *SAJEEDAH* taje islamiyya tana Cikin yin girki saigasu sundawo. sai suka gaidasu inna tace kinsan su?.. *SAJEEDAH* tace gaskiya bansan suba amma naga suna Kama da baba kodai yan'uwansa ne?.. Murmushi Inna tayi tace "eh yan'uwanan sa, daya daga cikin su yace haka ne *SAJEEDATU* mu'yan'uwannan baban kune, ni sunana Alh Labaran wannna kuma Alh Isah ga Alh Sule wannan kuma Hadiza fati dukkan mu yayanyi shine, waccen ne kawai gwaggon mu munzo gaisuwane sannan kuma mutafi daku Cikin tashin hankali Inna tace?... Muje zuwu A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin 💘Lufhat ce💘 _*Assalamu'alaikum yan'uwana kuna Lafiya? pls kuyi hakuri DA wannan Saboda yau gaba daya ban zauna ba so wannan din ma yanzu nayi typing dinsa,*_ _*barkan muda jumma'a dafatan Anyi jumma'a lafiya*?.._ [8:46PM, 4/1/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3⃣4⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Alh Isah Wanda hausar shi ko ince hausar su bata cika sosai ba, kasan cewar bakin su yasa bada zabarmanci, yace "eh zamu tafi dasu can agadas suga yan'uwa idan sukaga kwana biyu sai sudawa tunda dama basu taba zuwa, KO" Alh Isah?.. yace "eh abunda yakawo mukenan mutafi dasu suga da'ngin babansu idan sun kwana biyu sai sudawo. Wani sanyayyan ajiyar *ZUCIYA* Inna yasauke tareda cewa "eh zanso hakan saidai kuma kash!.. gashi basu dade da komawa makaranta ba, saidai KO" idan sunyi Hutu Da sauri yace wani irin Hutu kuma abunda badadewa zasuyi ba, tace toh" yaya Labaran makarantar kuma fa?..Fati ce tace "eh gaskiya kuma fa bai kamata suna acikin karatun su aciresu ba "abari har suyi Hutun tukun'na, KO?..gwaggo Hadiza tace "eh hakan yanada kyau abiri susamu hutun sai "azo adaukesu, Alh Isah toh" bada muwa Allah yakaimu lokacin lafiya, suka ce Ameen saidai shi Alh Labaran beso hakaba Saboda ganin *SAJEEDAH* yasashi shirya wani Abu *ZUCIYAR* shi. _*toh su Alh Labaran Allah dai yasa Alkhairi akeshiryawaAmeen.*_ Su *SAJEEDAH* anji dadin yan'uwan baba sunzo sai Fari cikin takeyi, aiko nan da nan takar bin inna girki Cikin kan-kanin lokaci tagama, ta zuzzuba masu aiko ta birgesu musamman ma Alh Labaran ba'abunda yakara birgesu da'ita irin nutsuwar ta,bayan sun gama cin abinci sai aka fara fira Cikin sanyi Murya *SAJEEDAH* tace gwaggo fati kibani Labarin nijer, dariya sukayi dukkan su dakin Kawu Labaran don tuni tafara kiransu haka,yace' *SAJEEDATU* kudaza kuje aibasai anbaku labari ba, gwaggo Fati tace "eh kuma fa toh" amma Bari abata kadan kafin suje KO"..yata?.. tafadi tana dariya itama *SAJEEDAH* dariya tayi tareda gyara zama don taji Labarin agadas. 💘💘💘💘 Kwanansu biyu suka tafi suka barsu *SAJEEDAH* dakewar su musamman ma *SAJEEDAH* data jin kamar tabisu don harda kuka tayida zasu tafi, hakan nan su *SAJEEDAH* suka cigaba da rayuwa su kadai dagasu sai makota ba baba ba *"SEERAJ* dama shi baba sunsan bazaya dawoba, shidai *SEERAJ* ne dasuke saran ganshi saidai kuma shuru kakeji wai Malam yaci shirwa, Wanda hakan yayi matukar damunsu. musamman ma *SAJEEDAH* wanda rashin *"SEERAJ* din har yafara tabata jikin ta, da *RUHINTA* domin kuwa tarame sosai gawani ZAFI datake jin a *ZUCIYAR TA* musamman idan ta tuna yau wata biyu kenan da kwana goma, rabonsu dashi gashi har suna batun fara jarabawar sunashi ga S S 2 don jiyama suka gama text amma har awannan lokaci basu samun layin *SEERAJ.* hakan ne yakansa saitaji gabanta yafadi. ganin shi bekiraba kuma bezoba, tasha yunkurin zuwa gidansu" tagani koyananan duk dadai *ZUCIYAR* tana ayya na mata cewa kila, yakoma JORDAN gurin aiki saidai kuma data tunada Ammin, saitafasa saida tashiga daki tayi kukanta tawanke fuska domi kullun son *SEERAJ* karuwa yakeyi acikin *ZUCIYARTA* ita abunma har tsoro yake bata. "Akwai wata rana tadawo daga makaranta bayan ta cire kaya ta watsa ruwa, ta shirya Cikin Riga Da siket na atafa bata daura dankwalin kayan ba saidai ta yafa mayafin abaya, kwantawa tayi kasan cewar ranan alhamis ne tana azumi shiyasa batayi yunkuri Neman abinci ba. wayar ta tadauka tafara Neman layin *SEERAJ* kamar yadda tasaba saidai amsar irin ta kullum ce wato akashe wayar take, tana tayi amma akashe kawai sai tafashe da kuka tana fadin pls *yah SEERAJ* meke faruwa ne kodai kabarmu kenan,?..wata *ZUCIYA* ce tabata amsa dacewa tun yaushe yabar ku kece dai kika tsaya tunanin "shi, amma shikam tuni ya manta dawata *SAJEEDAH* dasauri tace no *yah SEERAJ* nasan bazaka barmuba Saboda kana sonako?.. nima kasan Inasonka ko?.. toh" don Allah kazo garemu kaji *yah SEERAJ,* *ZUCIYATA* takasa jure rashin, ka haka dai tayi ta surutu har barci ya dauke ta. wanda Inna tana tsaye bakin kofar dakin tana jinta duk saitaji tausayin yarta yarufe ta saidai kawai ta girgiza kai tanufi dakin ta. 💘💘******💘💘 Yau takama Asabar ba bu makaranta Boko saita islamiyya saidai kuma *SAJEEDAH* bata samu zuwa islamiyya ba,kasan cewar ta tashida mutuminta wato ciwon Mara,don haka sai faman juyi takeyi asaman gado. Inna ce tashiga dakin tanayi mata sannu dai-dai lokacin da Sajeed yashiga tareda cewa Aunty *JEEDAH* ga maganin Na karbo "Oga chidimma yana gaida ke kaikawai tadaga(kasan cewar tun lokacin da a *SEERAJ* yaima sa gargadi yake bata magani kyauta).Inna tabollo mata magani tace toh" tashi kisha dakyar tai'yatashi ta Sajeed yamika mata ruwa ta sha, suna tayi mata sannu sannan takoma takwanta. 💘💘💘💘 JORDAN Jikin *SEERAJ* yayi sauki domin tuni yadade da cigabada fly dinshi saidai kam *ZUCIYAR* shi ba sauki sai agurin Rabbil'izzati, Wanda kallo daya zakayi masa kagane cewar akwai abunda yakeda munshi a *RAINSHI* domin ko dariya bayayi, yareme sosai. Yana zaune a tsaki yar falo dawowarshi kenan daga gurin aiki bayan yacire uniform ya watsa ruwa saiyasa singilet da gajeren wando, kamar koda yaushe laptop dinshi yadauko yakunne yasa agabanshi yazuba tagumi tareda tsurama hoton *SAJEEEDAH* dayake gaban laptop ido, gefe kuma wayoyin sane wanda tun ranan dayazo suke akashe baya kiran kowa ko'ankirashi ba'asa munshi, ko Ammi datakira bata same shiba saita kira layin Alh Seerajo tace tanason magana dashi, koda ta tambayeshi meyasa muwayarshi kullum kashe?..saiyace mata aikine yayimasa yawa shiyasa, tace toh"shikenan, don hakasaidai kullum yadauko yasa chaji yamayar ya ajiye ko yayi yun kurin kiran *SAJEEDAH* daya tuna kalaman Ammi saiya fasa. Saida kuma yau *ZUCIYAR* shita tsanata masa dason yakira *SAJEEDAH* KO yaji saukin abunda yakeji a *ZUCIYAR* shi domin SONTA yayi masa yawa, muddun za yacigaba dazama batareda yaji muryar taba toko tabbas *ZUCIYAR* shi zata'i jiya tarwatse wa. "Ahankali yakawo wayar tareda cireta "ajikinchaji, Cikin sanyi murya yace' kiyi hakuri my Ammi *ZUCIYATA* takasa jure rashin *my JEEDAH.* wayar ya kun'na yayinda hotonta daya dauke ta lokacin da zasu asibiti ya baiyyana, Murmushi yayi tareda cewa I really miss u *my JEEDAH* I know u miss me ba?.. dai-dai lokacin da yake daddana lambar tunda dama tuni yahaddace su" akai kamar yadda tahadda ce nashi, aikam nan da nan sunanta yabayya kamar yadda yayi seving wato *my JEEDAH,* kira yafarayi ringing daya biyu ana uku ta dauka bataduba kasan cewar tana barci, don haka saikawai tasa kunne tareda yin Sallama Cikin sanyi muryata me kunshe da barci. Wani irin yarrrrr! *SEERAJ* yaki a jikinsa saka makon jin sanyayyan muryarta daya dade be jiba, aikam nan da nan kasala ya rufe shi yayinda yaji wani irin sanyi yaziyarci *ZUCIYAR* shi. Wanda rabonda jishi tun randaya bar gidansu *SAJEEDAH*, ahakaliya amsa sallama dacewa Amin Allah ya tabbata ga farin cikin *ZUCIYATA.* zumbur ta tashi daga kwancen datake cikin mamaki tace?.. Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin 💘Lufhat ce💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3⃣5⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 *"yah SEERAJ!* kaine?..yace na'am *my JEEDAH* nine kawai sai tafashe da kuka, dasauri ya mike tsaye yayinda jikinshi yadauki rawa domin baya sanjin kukanta KO" kadan. Cikin sanyi murya yace' nineko?.. nasani nine na bata miki rai ko?.. pls kiyi hakuri kibar kukan kinji? Cikin kukan shagwaba tace "toh *yah SEERAJ* bakai bane kadai SONA, da karfi yace No *my JEEDAH* ki daina fadin haka taya zandaina *SONKI* alhali *ZUCIYATA* da *SONKI* aka halicceta. tace toh" ai kamanta damu, nace ki daina fadi haka taya za'ayi na mantadaku kullun kuna cikin *RAINA* kawai ayyu kane sukai Mani yawa, tace toh" shine kokiranmu bakayi kuma idan nakira ka sainaji wayar ka akashe, yace "eh gurin aikinmune suka karbi wayoyinmu duk suka kashe saiyau suka bamu. Cikin RANSHI yace am sorry *my JEEDAH* bada son raina nayi maki karya ba. Wani sanyayyan ajiyar *ZUCIYA* tayi Cikin sanyi muryarta me Kashe masa jiki, tace toh" nida gaskiya *yah SEERAJ* karka kara kin kirana kaji kaga fa kullum sai nakira ka idan najiwayarka akashe sainaji *ZUCIYATA* nazafi kumafa harda kuka nakeyi pls *yah SEERAJ* karka Kara kin kirana kaji?...takara she fadi kamar zatayi kuka. Dasauri yace no *my JEEDAH* don't cry again bazan karaba kinji?.. KO" ni kaina ba karamin karfin hali nayi narashin jin Sweet voice dinki ba, baki ganin bane duk narame harda zazzabi fanayi, dasauri cikeda rudewa tace da gaske?.. tareda zaro ido kamar yana ganinta, yace Allah kwanana biyar asibiti sannan aka sallameni. cikin muryar tausayi tace Sorry *yah SEERAJ* kaji sauki yanzu ba inda yakeyi maka ciwo?.. yace naji sauki *my JEEDAH* dama *ZUCIYATA CE* take mani ZAFI, amma kuma inajin Sweet voice dinki shikenan sainaji tadaina ZAFI kinga hakan yana nufin kedin *ZUCIYATA CE,* Inason ki dayawa *my JEEDAH* don When kiyi Mani Alkawari duk rutsi bazaki gujeni ba kinji?... Jikinta neyai sanyi dajin abunda yafada "Ahankali tace insha'allahu bazan gujekaba, nima kayi mani alkawarin duk rintsi bazaka gujeni ba kaji?..ido yarintse saka makon tuna kalaman "Ammi aranshi yace Allah ka Dorani akan my "Ammi tayardaje mani na aureki, sannan yace I promise to you *my JEEDAH* bazan gujekiba insha'Allahu. tace toh" Allah yasa yace Ameen Ina Inna ta da my friend Jeed?..tace sunanan yaceki kaima inna wayar mugaisa, tace toh tareda fita. sun gaisa da inna har yakebata hakurin rashin kiransu da baiyiba tace bakomai, sannan yace aba Sajeed yana tayimasa korafin waibezo ba yace yayi hakuri yana nan zuwa, Bayan sun gama gaisawa sai takarbi wayar takoma daki aka cigaba da kashe Soyayya har tafada masa yan'uwan baba sunzo yayi murna sosai, sun dauki tsawon lokaci suna firar su ta masoyan dasuka Dade basu ji juna ba sannan sukayi sallama badansu soba. 💘💘💘💘 Bayankwana biyu Da misalin 10:30Am na ranan lahadi, Ammi ce yaune a falo cikinshiri da'alama fita zatayi domin kuwa tana sanyene cikin wani dankareran swiss less ja me ratsin blue kudinsa zayakai dubu hamsin, tayafa mayafi blue gawani dankareran sarkar gwal awuyanta abu gafarar mace wai alkebbar mata Ammi kenan tayi kyau sosai. gefenta *ZUBEE* ce sanye da doguwar Riga kanta babu dankwali saiwani uban gashin dokin data kima akanta. lissafi suke na'abunda yarage Ba'a sa'a cikin kayan akwati ba, domin tuni Ammi tagama hada kayan wanda taje dubai dakanta tayo siyayya, domin tace so take tagama komai kafin lokaci. toh" dan abunda yarage shine takeson taje kasuwa tasawo bayan sun gama tace toh"nizam tafi tace toh"saikin dawo. Ammin nafita *ZUBEE* tadaga Wayata kiran Nusee tace tazo "Ammi batanan aikom ba'adauki lokaci ba saiga Nusee,tundaga falo suka fara kiss junansu harsuka shiga daki daga nan suka fada duniyasu takazamai marasa tsoron Allah, wayan dabasa dugun halaka tariskesu ahalinda suke ciki. Saida suka dauki lokaci suna aikata kazantarsu sannan suka saurarawa juna wanka suka shiga tare, ko can din masai da sukayi iskancinsu sannan sukafito Nusee tashirya ta tafi, Mtswwwww kazamai kawai. _*Nikam wlh Lesbian kazanta na daukesa wai mace da mace suke sex din junansu kai! wa'iyazubllah wannan kazanta dame yaikama?.. Allah kashir yardasu Ameen*._ 💘💘******💘💘 "A kwana atashi bawuya agurin Allah yaune su *SAJEEDAH* suke rubuta fefar karshe Wanda yayi dai-dai Da, saura sati biyu Inna tafita takaba, sai farin Ciki takeyi saboda Kawu Labaran yace idan Ana sauran kwana biyu su gama jarabawa tafada masa zayazo yatafi dasu jiger(kasan cewar kusan kullum sai sunyi wayada Kawu Labaran di) don haka sai farinciki takeyi domin itadai tana sontaje taga yan'uwan babanta. Da sallama tashiga falon fuskarta daukeda fara'a Inna da Sajeed suna zaune suna cin abinci, inna ce ta amsa mata Sallamar tace sannu inna tace yauwa kindawo?..tace "eh Inna aimun magama jarabawa, tace masha'allah toh" Allah yabada sa'a tace Ameen tareda shiga daki, bayan tacire uniform ta watsa ruwa saitasa doguwar rigar shadda orange color dinki aikin wutane yayi mata kyau sosai, kasan cewar yanzu tayi kiba hankalin ta akwance yake kullum suna wayada *SEERAJ.* saidai kuma soda yawan lokacin tana tuna shikenan baba yatafi bazaya taba dawowa ba takanyi kuka sosai sannan tayi masa Addu'a. shima *SEERAJ* abangaren shi hakane hankalin shi yakwanta yayi kiba gawani irin kyau da yayi, kamar bashine yayimugun ramewaba "Ahankali yafahimci cewa wato rayuwa shi idan ba *SAJEEDAH* lamice, saidai kuma some times idan yatuna da kalaman "Ammi saiyaji gabansa yafadi, saidai kawai yayi add u'. Bayanta dan murza foda kadan afuska sai taduko wayarta takunna,kiran Kawu Labaran ne yashigo tayi Murmushi tareda dauka bayan sun gaisa saita kefada masa sungama jarabawa amma sai ranan jumma'a za'abasu Hutu yace' toh" yana nan zuwa ranan alhami yace ta gaida inna su sannan sukai sallama. falon tanufa ta'iske sun gama cin abinci tace inna "kawu Labaran yace yana gaida ke wai yana na zuwa ranan alhamis, shuru tayi nadan wani lokaci sannan tace toh"Ina amsawa Allah yakawo "shi lafiya tace ameen tareda shiga, kicin tadebo abinci bayan tazuba danwake fulawa kasan cewar shi inna tayi tazanbada maida yaji har za tafita, sai idon ta yasauka akan kayan abinci su jikinta ne yai sanyi ganin komai yakare saura kadan tunani tafara yi toh" yanzu yaza suyi?,..gashi dan dan kudin dasukawu suka basu yakare shi kuma *yah SEERAJ* kosai yaushe za yadawo?.. "Ahankali tafita jiki bakwari tana isa falon saitaji karar wayarta dai-dai lokacin da Sajeed yace Aunty JEEDAH u phone is shuru yayi tareda yin Murmushi ganin yadda ta taho dasauri tanufi dakin harda danwaken, koda tadauki wayar saita saki lallausan Murmushi saka makon ganin wanda yakira. Saida tazauna akasa tareda kai dankwake daya "abaki ta, sannan tadauki wayar takai kunnanta idanu ta lumshe saboda yadda taji saukar ajiyar *ZUCIYAR* shi a kunnanta, yace' Ina kika jene kika bar wayar tanata ringing?.. tace Ummh najekicin debo abinci ne. yace OK" toh" Congrat nasan yau angama exam KO?.. tace yesss thanks, yace toh" Allah yabada sa'a tace ameen. yace' yauwa toh" fada Mani yau me inna tadafa?.. tace Hmmm danwaken fulawa tayime dadi sosai, yace Wow! *my JEEDAH* Inason shi idan nadawo zakiyi mani irin shi?... tace "eh zanyi maka amma yaushe za kadawo?.. yace sai nanda 3 weeks, tace ayya bazaka iskemuba Saboda zamuyi tafiya, adasauri yace' inazaku?.. tace wani "kawunmu zayazo jibi yatafi damu can nijer muga yan'uwan baba, haka kawai yatsinci kanshi dajin faduwar gaba yayinda yaji bayasan tafiyar tasu, saidai kuma ba yadda zayayi tunda gurin dangin babanta zasu. Cikin sanyi jiki yace' toh" yanzu idan kuntafi yaushe za kudawo?..tace sati biyu zamuyi mudawo yace toh" nandai suka taba fira sannna sallama, text tayi masa tafada masa abinci su yakare Murmushi yayi tareda cewa sarkin kunya sannan yakirata a kunyace tadukin wayar, yace anjima zankiraki nafada maki inda Zaki karbi sako cikin sanyin murya tace mungode allah yas... Shhhhhh! shine abunda yace mata tayi shuru, yace just say *yah SEERAJ* nitakace Kai kadai "Ahankali tace tareda rufe idanu kamar yana ganinta yace ya thanks *my JEEDAH* sannan yakashe wayar. Transfer dubu hamsin *SEERAJ* yayima *SAGEER* ta account dinsa yace yakaiwa meganin gidan su yace akwai wanda za yazo takarba yace OK. bayan yakaima megani saiyakira *SEERAJ* yafada masa cewa yakai masa yace ok yagode, *SAJEEDAH* yafada mata inda zataje ta karbi sakon tace toh"tareda shiryawa tafito bayan tafada wa inna komai. Cikin nutsuwa take tafiya har ta'isa kofar gida ahankali take kwankasa get din megadin yazo yabude, gaida shi tayi tareda yi masa bayani abunda yakawo ta, yacetoh"tareda zuwa yadauko mata takarba tayi masa godiya sannan ta tafi. tana cikin tafiya kawai saita ga ansha gabanta dasauri tadago don taga wanene. gabanta yafadi saka makon Wanda tagani cikin tsoro tafara jadaba yayinda yakebin ta tareda sakar mata mugun kallo wani mugun tsawa yada kamata Wanda yasa tayi tsaye cak jikinta sairawa yake fuska murtuk yace?.. Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘 [4:01PM, 4/5/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3⃣6⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Dama keza'aba wayan nan makudan kudin haka?.. inji cewar *SAGEER* kenan wanda tun lokacin da *"SEERAJ* yakira shi yafada masa yadda zayayi dakudin yake mamaki ganin betaba yin hakaba shine, yakudiri aniyar saiyaga wanda za'aba wayan nan kudin haka, don haka ne bayan yakaima megadi saiyakoma gefe ya labe cikin motar shi don yaga wanda zayazo karban kudin shine yaga *SAJEEDAH* take takarba. Cikin daga murya yace' toh" Uban meza kiyi da kudin?.. cikin tsoro tace Ummh! dama.. tsawa yada kamata tareda mika mata hannun yace bani, dasauri tace don Allah kayi hakuri abincinmu yakare shine zamu siya,da karfi yace Zaki bani kosai nayi ball dake?..dasauri tamika masa idanun ta kuwa tuni yafara siyayar hawaye, yakarba yana harararta tareda ciro waya daga aljihun wandonsa yakira layin *SEERAJ.* Yace kai yanzu dama wannan kuchakar za'aba wannan makudan kudin?..cikin bacin rai yace "eh itaza'aba sai akace me?..yace sai'akace baza'a bayarba, wani Uban ashar *SEERAJ* yawatso masada larabci KO" *SAGEER* yaji abunda yace?.. kobaijiba "Oho sannan yace dan 'iska kudin ka komawa?.. yace kudin Kane amma bazan bayarba kuma yanzu zanje nafada ma "Ammi cewar baka rabuda wannan kuchakar yarinyar ba, yafadi yana hararanta kasan cewar tana nan tsaye bata wuce ba dayake taji dawanda yake Waya, cikin matsananci bacin rai *SEERAJ* yace idan kasake kiranta kuchakar sai munyi bura'Ubada kai idan nadawo, sannan kasan Allah idan baka bata kudin nan ba sainayi maka abunda Harka mutu bazaka manta dashiba, kuma idan kafada ma my "Ammi Allah ya'isa banyafe ba tunda yanzu kazama mugun mumafuki da'iska kawai yakashe wayar. Baki *SAGEER* yasaki cikin mamaki yayinda yabi wayar hannun shida kallon tabbas yasa iskancin *SEERAJ* yana iya'aikata abunda yafada, tsaki yaja mtswwwww! sannan yad'ago ya watsa mata harara tareda cewa dalla gafara barki kiba cemani agurin nan kafin nayi ball dake. Dasauri takarba tareda bari gurin da dan gudunta bin bayanta yayida harara, yace yan'iska sai suyita baka-baka acikin hijab kamar mutanan kwarai "ashe yan'iska ne yayi tsaki mtsww, tareda nufar inda motar shi take yashiga yaja yatafi yanata jininin magana. Tsayawa tayi tana maida numfashi tace mugu dan'bakinciki rijiya tabayar guga zata hana, mtsww tayi tareda cewa haka kawai ban masa komai ba yabi duk yatsaneni, wayar tace tayi kara dasauri tadaga takai kunnanta kamar zatayi kuka tace *yah SEERAJ* "abokin ka mugune nan tafada masa abunda yaimata shuru yayi yana sauraranta gabadaya ransa yagama baci, cikin kwantar da murya yace kiyi hakuri kinji?. *my JEEDAH* ni narasa yadda 'akai S A Nasko yazama haka amma nasan watarana sai tayida nasanin abunda duk yayi, yanzu yabani kudin?..tace "eh yace "OK kijeku siya duk abunda kuke bukata tace toh" *yah SEERAJ* mung... yace banace banaso ba?.. cikin muryar shagwaba tace toh" Sowee! Murmushi yayi tareda cewa I only Love u *my JEEDAH* tace D same two u my *yah SEERAJ* yace thanks ki gaida mani "Inna da "Jeed tace toh" sannan yakashe wayar. 💘💘💘💘 Yaune su *SAJEEDAH* zasu tafi nijer kasan cewar tunjiya Kawu Labaran ya'iso sunfito cikin shirinsu tsaf Sajeed yace" Inna yanzu ba dake zamu tafi ba?.. Murmushi tayi Wanda ga dukkan alama nakarfin hali ne, tace Sajeedu kenan aini inayin takaba kuma wanda yakeyi takaba baya zuwa ko'ina yace toh" idan kin gama Zaki iskomu can ko?.. tace a ah kuda zakuyi sati biyu kudawo aiba saina bikuba...yace' toh"innamu sai mun dawo tace toh"kudawo Lafiya Allah yakiyaye hanya *SAJEEDAH* tace Ameen inna damun isa zankira ki tace toh" har bakin kofar gida tarakasu tana tsaye tana hangosu harsuka shiga mato suka tafi dayake da mota yazo tareda drive shi yaja suka dauki hanya toh mukam saimuce Allah yakiyaye hanya. "Ahankali inna takoma gida cikeda kewan ya'ya'nta tareda Addu'ar Allah yadawo mata dasu lafiya, takalli Binta dake zaune tace kitashi kidora karin kumallo tace toh" tareda tashi tanufi kicindin(Binta diyar wata yar uwan Inna ce shekaru ta duk basu wuce sha hudu amma tanada garin jiki) tazota taya Inna zama ne kafin su *SAJEEDAH* sudawo. Dayake sunyi sammako saboda haka sundan isa dawuri saidai kam, su *SAJEEDAH* sungaji likis Saboda basu taba tafiya me dankaran nisa hakaba, Sajeed ma barci yake tayi abunsa inda *SAJEEDAH* taga sun nufa ya matukar bata mamaki. domin kuwa gari guda tagani watoh wani dankareren Estes's ne dagidaje suke birjik aciki, direct gidan Kawu Labaran suka nufa matar shi mesuna Haj Safara'u tarbesu kasan cewarta macece mekirki, dakanta takai masu ruwan wanka bayan sunyi wanka sun shirya sai takawo masu abinci mejida lafiya, sukaci suna gamawa takira "Inna da *"SEERAJ* tafada musu cewa sun isa lafiya,Sajeed Kam tuniyai barci itakam *SAJEEDAH* takasa barci . sai mamaki take tareda tambayar kanta waidama yan'uwan babansu masu kudi haka?... neshine, sukabarsu cikin wahala Wanda sanadin rashi yasa ciwo tayiwa babansu mummunan illah dayasa yabar duniya. Kawai sai tafashe da kuka Na tausayin tuno wahala da babansu yasha ahankali takeyin kukan,Haji Safara'u ce tafito daga part din Kawu zata wuce nata saitaji sheshshekar kuka tada kinda *SAJEEDAH* suke, don haka sai tashiga dakin canta hangota tana kuka dasher takarasa kusa da'ita tazauna tareda cewa subhanallahi *SAJEEDATU* meyasa meki?.., Cikin kuka tace bakomai tace haba waya zakice bakomai gashi naisko kina kuka Ummh fada mani meke damunki?.. Kodai bakiji dadin zuwa gurin mu bane?.. tace a ah tace toh" menene yasaki kuka?...ahankali *SAJEEDAH* tafada mata abunda yasa ta kuka harda taimakon da *SEERAJ* yayi masu duk saida tafada mata. itama Haj Safara'u kukan take natausayin halin dasuka shiga,ta share hawaye tareda sharema *SAJEEDAH* sannan tace kiyi shuru zanbaki labari, amma saikin yimani alkawari duk abunda kikaji bazaki fadawa kowa ba, sannan kuma bazaki nunawa kawunki komai ba ke bashi kadaiba dukkan su"?... cikin sanyi murya *SAJEEDAH* tace insha'allahu zanyi duk abunda kikace" Haj Safara'u tace toh" inazuwa kofar dakintaje tarufe sannan tadawo tace ki saurareni tace toh"ahankali tafara bata labari kamar haka. 💘💘***💘💘 "Alh Ado manomi shine sunan kakan ku shahararra manomine dayai suna anan kasar nijer, Alh Ado Mutum neda Allah ya'azurtashi danoma Wanda ta dalilin noma yatara arziki meyawa, da matarshi daya mesuna Hajara da gabaya yakaro wata matar mesuna "Hauwa duk dacewa "Hajara bataso yakara auren ba kuma alokacin tanada yara hudu duk maza "Sammani Labaran "Sulemai da lsah, haka akaizama tsakani Hauwa da Hajara badadi domin Hajara tasani Hauwa sosai. "Ahaka har Allah yaba Hauwa ciki tahaifi namiji akasa masa "Abubakar itakuma Hajara tasake haihuwar mace akasamata "Fatima, haka rayuwa tamika yarasun girma Sosai saidai dai "Hajara da yaranta basu kaunar Hauwa da 'danta shikuma "Alh "Ado irin mutanan nan neda gidansu ba rashin ciba rashin sha dukiyace gatanan Allah yahore, saidai basudamu da abun iyalain sukeyi don haka "Abubakar yasha wuya agurin yan'uwansa. Wata ranasai akawayi gari Alh Ado Allah yakarbi ransa, ba ciwo bakomai hankalin iyali shi yatashisosai saida basuda yadda zasuyi tunda kwanan shi yakare, hakan sukai hakuri saidai kuma wani abun al'ajabi shine ranan da duk Alh "Ado yacika kwana'arba'in da rasuwa ranan kuma "Hauwa tace ga garinku nan, tabbas "Abubakar yashiga tashin hankali, saidai kuma babu yadda da'iya da abunda Allah yashirya, hakanan ba yacigaba da fuskatar baya jinda dinsu ko kadan,. Dadai yagaji da'abunda suke masa kawai sai yabar nijar, yayindasu kuma suka raba gado kasan cewar Alh "Ado yanada manya-manyan gonaki guda uku, don haka saisuka siyar daya tareda kayan gona suka raba kudin kowa yatashi da naira miliyan goma sha biyu harda Abubakar din, saidai nashi rabawa sukayi yayinda ko wannan su yakara miliyan biyu amma shi Labaran miliyan hudu ya dauka saboda shidin duk yafisu fitina. dayar gonar kuma shine nan sukayi ginin gidajansu duk aciki suke zaune da iyalaisu yayida dukkasu sunada ya'ya', "Alh Sammani nekawai Allah bai bashi haihuwa Kawunki Labaran yara hudu mata uku namiji daya, shi kuma kawunki "Sule yanada biyar duk mata shikuma kawunki lsah yanada hudu mace daya uku maza, ita kuma gwaggonki Fati tanada biyu duk mata kuma duk zakigansu" insha'allahu. daya kuma gonar suka cigaba dayin nomo akwai watarana dababa ku yazo shida innarku lokacin ana goyonki', abunda akai masa" banji dadi ba saidai ba yadda zanyi basubashi dukiyar shiba' suka kuma yimasa walakanci, shine ya tattara yakoma najeriya bai koma dawowa ba saidai mukaji rasuwashi. wannan nan shine labarin yanzu abunda nakeso dake shine karki taba nuna masu kinji wannan Labarin kinjiko?,.. mata gyada sannan kiyi hakuri da duk wani abuda sukayiwa babanku sannan kiyita Addu'a a kwana atashi zasuba kudukiyar mahaifinku, kinji ko?..tashare hawaye tareda cewa nagode insha'allahu zanyi yadda kikace, tace yauwa 'yata yanzu kikwanta kihuta gobe za'akaiki gidajan kawun'nanki kigaidasu tace toh tareda kwantawa ita kuma tajamasu kofa tafita. Washegari bayan su *SAJEEDAH* sun karya kumallo autar Haj Safara'u mesuna Zarah takaisu gida-gidasuna gaida yan'uwa,satinsu biyu kusan kullum saisunyi wayada lnna da *SEERAJ.* 💘******💘 Najeriya kamar yadda Ammi tace kar *SEERAJ* yadawo sai ana saura kwana biyu bikinsu" da *ZUBEE* haka akayi, kasan cewar gobe salallai jibi daurin aure, don haka ya'iso misalin karfe goma nadare saidai ran nan nashin abace kasan cewar yau kusan fiyeda sati daya kenan yana kiran layin *SAJEEDAH* amma be samunta,don haka ya kudirin aniyar gobe dasafe zayaje gidansu" ya tambayi inna ko" lafiya sanna yafada musu zancen wannan jarababben auren nan da'akasa shiyi dole. Inna ce zaune a tsaki yar falon hankalinta tashe yau ki mani kwanatara kenan tana kiran layin *"SAJEEDAH* bata samu, shikuma layin Kawu Labaran tana karira amma baya dauka don haka hankalin ta duk yatashi, kasan cewar yausati su" uku da kwanan biyu. cikin sanyin murya tace Binta karakiran layin nan nakawun su" Sajeedu kisakar yadda za'aji, tace toh tareda sake kira cikin sa'a koya dauka saita mikewa inna bayan sun gaisa itace Ina ta kiran layin tabana samu ko lafiya?..kai kuma ko nakira baka dauka, yace ayya bana kusada wayar ne "itakuma wayar tace yafadi Inna tace allah sarki dama nace ne yaushe zasu dawo?.. Wani irin murmushi yayi yace ayya aiba zasu dawoba *SAJEEDATU* ma aure za'ai mata da yaron gurina Nasir,Cikin tashin hankali inna tace?.. _Aha turkashi_ Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 💘Lufhat ce💘 [11:02PM, 4/6/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 💘ZUCIYATA CE💘 _Based on true life Story_ 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘🛫💘 💘🛫💘 💘 (Labarin Sarkakkiyar Soyayya) 3⃣7⃣ WRITTEN BY 💘©AMEENA UMAR FARUQ💘 OR 💘MEENAT💘 ________________________ *_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_* *_PEN THE STRONGEST WEAPON_* ________________________ *_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_* ✍🏽 "Au me?..yace aure fa cikin tashin hankali tace' innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, yace meye haka Saratu sai kace nafada miki mugun'abu?...zufa ta share natashin hankali tareda cewa "a ah yaya naga dai ba haka mukai dakaiba inace cewa kai sati biyu zasuyi sudawo ko?.. bama wannan ba aiba babanta yayi mata miji tunkafin yabar duniya kaga idan mukatada alkawari aiba'mu kyauta bako?.. tunda ya tabbatar mani dacewa KO" bayan ba ransa ayi auran tada wannan yaro daya kyautata mana arayuwa, yace ayya aiduk abunda yaimaku baidaifi dan'uwanta bako?.. Sannan aiba yadda za'ayai Abubakar ya aurar da ita batare da saninmu ba Saboda bayada yan'uwan dasuka fimu don haka kinga ko yanada rai mune masu aurar da'ita toh" ballantana yanzu da bayada rai kinga mune yazama dole muzaba mata miji don haka kiba shi wannan yaron hakuri Anyi mata miji dan'uwanta. Kuka tafashe dashi tareda cewa don Allah yaya Labaran karkuyi Mani haka Ku taimakeyi nafita kunyar wannan yaro tareda cikawa mahaifinta burinshi Wanda yakeso yacika KO" bayan ba ransa don Allah yaya kuyi hakuri takarashe cikin matsananci kuka, yace ayya Saratu saidai kam kiyi hakuri amma aure tsakanin *"SAJEEDATU* da "Nasi bafashi yana kai nan yakashe wayar. Wani irin kuka Inna tasaki meban tausayi tareda cewa "Oh ni Saratu Allah ka taimakeni kashiga tsakanina dawayan nan bayi naka, kuka Inna takeyi sosai yayinda Binta take bata hakuri. Washegari tunda misalin karfe goma nasafe *SEERAJ* yafito dashirin nazuwa gidansu *SAJEEDAH,* sanye yake cikin wata dakakkiyar shadda fara yayi kyau sosai sai kamshi yake zubawa saidai kuma fuskar nan tashi kam aba annuri sai kace be taba dariya ba, ta falon Ammi yabiyo Saboda yanasan yagaida ita kafin yafita, Saidai falon cike yake da yammatan Amarya sai firasuke wucesu yayi tamkar basan Allah yayi ruwan tsiyar su agurin ba, aikam yana shiga dakin Ammi sukafara gulmarsa, wata daga cikin su take wow gaskiya *ZUBEE* kinyidace wannan hamson guy haka gaskiya yanada kyau. wata kuma ta amsa da cewa sosai ma kuwa saidai naga kamar yanada jinkai?..da sauri Nusee tace sosai dama ita mugun haushin *SEERAJ* takeji, don haka ne tayi saurin amshe maganar harda cewa kodan yaga yanada kyau ne gakuma naira data zauna kota'ina shiyasa yake wani jijida kai itadai, *ZUBEE* duk dacewa bata wani son auren amma taji dadi da'aketa koda mijin da zata aura koba komai ta tseremasa'a. Bayan yagaida Ammi tareda gwaggon shi Rabi' sai yace my Ammi zanje gurin *SAGEER* tace toh" saika dawo har zayafita, saiga Nana autar gwaggo Rabi' dasauri hannun tarikeda roba lallai ne aciki cikin zolaya kasan cewar tasan yatsani lalle amma saboda tsokana, tace yah P S lallefa nazo samaka naga kuma kamar zaka fita ko?..tafadi tana yin dariya, harara yawatsa mata tareda cewa toh" basai kizo ki sama nidin ba tunda bakida hankali ne, baki ta turo tareda cewa toh' ainaga ba'asa maka bane kuma gaka ango shine nace Bari nazo Nash.. harara yasake watsa mata wanda yasatayi shuru sannan yakalli Ammi, yace my Ammi idan NaNa tashafa mani wannan kazantar idan namareta sai hakorin ta guda yacire, idanu NaNa ta zaro, yayinda Ammi tayi dariya tace baban Jordan kenan yaza'ai kana Ango kace bakasan lalle ummh ?... yace "eh banaso, gwaggo Rabi dake dariya tace kyalesu 'dana sunsani sarai bakason lalle shine NaNa da she ganta ka harda wani daukowa zata Shafa maka wuce abunka katafi kaji?...yace idan baki bani hanya nafita ba saina begeki agurin nan dasauri ta matsa tana dariya, yana fita tace sarkin masifa kowani Ango yana farinciki amma ban dashi, gwaggo Rabi tace idan yakamani aizakiyi bayani tace Ai Ammi zata checheni KO?.. tace kwarai kuwa 'yata. Koda yafita gidan su *SAGEER* yanufa daga waje ya tsaya yakira shida waya yace yana jiranshi yafito yanzu nan, mota yashiga yana cewa Ango kasha kamshi laraban Jordan saukar yaushe?... baibashi amsa basai daikawai yatada mota, yace ah mlm Ina zamune haka?... yace gidansu" *my JEEDAH* dasauri yace what!?..yace "eh nazone na daukeka kaga inda zani saboda kaji dadin fadawa my "Ammi tunda kaidin kazama mugun mumafuki, tsaki yaja mtswwwww! tareda cewa amma dai kacuceni *SEERAJ* yace ranan muguwar ka nafada maka, Harsuka isaba wanda yasake yiwa dan'uwansa magana, bayan yakashe motar yafito sai *SAGEER* ya watsa masa harara tareda cewa' toh" nidai Ina nan cikin mota ba'inda zanyi "ehee, shima hararar ya watsa masa tareda bashi amsa dacewa aisuba munafukai bane don haka basu gayyar mumafuki a gidansu" sannan yarufe kofar yanufi gidan. Innace zaune shuru tana tunanin maganganun da "kawu labaran yafada mata jiya Wanda yasa takasa samun sukuni aranta, "ahankali tafurta haba wannan wani irin rashin adalci ne ?..haka insha'allahu bazaku taba samun narasa akanmu ba, kuma da izinin Allah indai harni Saratu da Abubakar ta hanyar sunnar ma'aiki mukahaifi *SAJEEDATU* toh" KO" insha'Allahu batada mijin daya wuce *"SEERAJO* da'izin Allah, Sallamar Wanda tajine yasa taji gabanta yafadi kadan. ta'amsa dai-dai lokacin da yashiga falon fuskarta sake tace a ah lale maraba sannu dazuwa *SEERAJO,* saukar yaushe agarin?.. zamayayi akan kafet cikin jin kunya yace yau sannu Inna jiya nadawo, tace Allah sarki kadawo lafiya? yace lafiya lau Inna na sameku lafiya?..tace lafiya lau yasu "Haj?.., yace suna lafiya daga nan kuma sai sukayi shuru kowa da abunda yake sakawa aranshi. Can yace Inna dama nazo nafada maki wata magana ne saidai don Allah Inna karkiyi wa maganar tawa mummunan fahimta kinji?..gabanta ne yafadi kadan amma kuma sai tayi murmushi tace haba *SEERAJO* aiduk maganar dazaka fadi bazan taba yimata mummunan fahimta ba Saboda haka kafadi maganar insha'allahu zanyi maka kyakkyawa fahimta, nan yafada mata komai gameda auren shida *"ZUBEE* tundaga farko harkar she. Tabbas taji badadi aranta saidai kuma haka Allah ya kaddaraz sannan shidin ai mijin mace hudu ne don haka aiba'abun damuwa bane, jin tayi shuru yasa cikin sanyin murya yace Inna don Allah kiyi hakuri nayi biyayyane ga Ammi amma badan raina yanaso ba, kuma aure nada *"ZUBEE* bashi zaya hanani auren *"SAJEEDAH* insha'Allahu domin itace Zabin *ZUCIYATA.* Murmushi tayi tace haba *SEERAJO* Ai wannan ba'abunda muwa bane don haka karka damu kanka, sannan kuma aikai din mijin mace hudune ko bayan ita yayar Sajeedun zaka iya kara auran wasu, Allah yabada zaman lafiya, sannan Inaso kazama Mutum me biyayya ga'iyayanka kajiko?..kanshi nakasa yace toh"Inna nagode sosai dakika fahimceni, sannan Inna yaufiyeda sati daya inata kiran layin *JEEDAH* bansamu ba yace toh" KO" lafiya?..cikin karfi hali tace lafiya lau wai wayar tace yafadi shiyasa ba'samunta yace ayya toh idan akwai layin da'ake samun ta abani tace toh"tareda mika masa wayarta tace ka duba akwai layin Kawu ta Labaran saika dauka, yakarba yacire lambar bai dadeba yayimata sallama yatafi. 💘💘***💘💘 Nijer *SAJEEDAH* ce zaune afalo ita kadai kasan cewar Haj "Safara'u batanan itakuma "Zarah daga firasunyi barci itada "Sajeed shiyasa tafi toh" falo tazauna, yanzu kam tafara ga jiya da nijar, saboda abubuwan dake faruwa wayanda sunfarayi matayawa wayarta dagatasa chaji suje gidan kawu "Sammani sudawo anneme Waya ko" kasa ko" sama Ba'a ganiba, sannan gawani irin nace mata da yaya Nasir yayi ran nan ma cewa yayi Waishi sonta yake, tab tafurta tareda cewa nikam aita *yah SEERAJ* ce, toh" me mazanyi dashi wanda kwata kwata 'da bi'unsa basu yimaniba mutun saimeneman mata gakuma shaye- shaye, shikuma "kawu yace satin nanzamu koma gida gashi har yau kwana uku da satin tawu ce amma bece mana komai ba, Ni abunda mayafi damuna makaranta da'a nakoma sannan yanzu haka nasan Inna" da *"yah SEERAJ* suna can suna Neman layina basu samu ba, gawayar "Hajiya yah Nasir yadauka ita kuma "Zarah batada waya balle nakira, mtsww! tayi tareda cewa gaskiya nina gaji danijar din'nan gida nakeson komawa Bari "Kawu yadawo, karaf sai akunnan Kawu Labaran da yashiga falon yace ayya *SAJEEDATU* aibazaku koma nageriya ba, cikin matsananci tashin hankali tace?.. Muje zuwa A 💘Zuciyata ce💘 Tareda Alkalamin ✍🏽 💘Lufhat ce💘