*ƁOAYAYYEN SIRRI*💞 *Gajeran labari...* Story and Written by *Chamsiya Laouali Rabo*😘 Dedicated to *Mss Flower🌸* Marubuciyar : *SO KO ƘAUNA* *JININA NE KAI* *HASKEN SOYAYYA* *CIWON SO* *ABOKIN MAGAJINA NE* *ƳAN UKU* *ILLAR LUWAƊI* *ABBANA NE* *SADAM* *ƘAWAR MOMYNA* *MOHAMMAD KAREEM* *MAHAUKACIN SO* ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION*☀️ ___________________ BISIMILLAHI RAHMANI RAHIM *In naga kun karɓi book ɗin zan cigaba,in kuma banga COMMENTS ba nasha barcina*🌚🌚🌚 _ƘIRƘIRAREN LABARI NE WANI BANGAREN WANDA KUMA YAYI DAIDAI DA RAYUWAR SHI SAI YAYI HAƘURI ARASHI AKA SAMU_ *CHAPTER 1&10* Mirginawa yayi gefe yana mai jin wani raɗaɗi da baƙin ciki mai cike da ƙunci. Idon shi ne ya ciko da ƙwalla jin bai da marabi da mace wanda sam ya kasa fahimtar mike faruwa da shi ne. Toilet ya tashi ya shiga yana mai kallon Maryam wacce take sauke ajiyar zuciya da shasheka.Wankan tsarki yayi tare da alwala sannan ya fito,nafiloli ya fara jerowa yana kaima Allah kukan shi ya yaye mashi damuwar da ta kunno mashi kai kwana biyun nan,sai da ya raba dare yana addu'o'i kamin ya raɓa gefen ta ya kwanta cike da tausayin kansu su biyu. Kiran sallah farin ya tashi yayi alwala yaje masjid yana dawowa ya tarar da MARYAM ta farka har ta shiga wanka,ƙugunta ɗaure da towel ta fito sai ɗan ƙarami wanda ta ɗaura a kai domin tsane gashin kanta sunne kai tayi tana mai jin kunyar ganinta da yayi a haka sam bata tsammaci shigowar shi yanzu ba doguwar riga tayi saurin sakawa ta gabatar da sallah. "Ina kwana?"ta faɗa can ƙasan maƙoshi kamar wacce aka yi ma doli,bai amsa ba sai tasowa da yayi daga zaunen da yake bakin bed ya zauna kusa da ita bisa sallayar. Hannuwanta ya riƙe duka biyun yana matsa ƴan yatsunta "miyasa baki yin addu'a in kin gama sallah ?"shine abinda ABDALLAH ya tambayeta yana mai kallon zanen lallenta"nayi cikin sujida ƙarshe"ta bashi amsa tana mai son fidda hannunta daga nashi dan hakan kawai da yake mata yana sa taji wani iri, murmushi yayi dan dama yaga ta daɗe bata ɗago ba ɗin "amman yanada kyau ki ƙara yin wasu addu'o'in bayan sallama kina mai ɗaga hannayen ki sama domin shima yana cikin laduban addu'a"da toh ta amsa mashi kamin tace "wane addu'o'i ne ya kamata ace kullum nayi su bayan ko wace Sallah ɗin?" " *ALLAHUMMA AJIRNI MINA NAAR* ƙafa bakwai *ALLAHUMMA INNI A'UZU BIKA MINN AZABIL ƘABAR,WA MINN AZABI JAHANNAM,WA MIN SHAIRI FITINATIL MASIHID DAJAL* sau uku sai kuma *AYATUL ƘURSIYU* ita ma ya zamana kina karanta wannan au moins "godiya tayi kafin ya jata zuwa bed suka koma barci. Ƙarfe bakwai daidai LAURAT ce ke kitchen sai haɗa kayan breackfast take,tana gamawa ta share gida ta saka turare.Abincin ta jera kan dining kafin ta shige bedroom ɗinta ta tsalo wanka,fitowa tayi cikin wata dakakiyar gizner maron wadda ta sha aiki sai ƙamshi take zubawa. Hakimcewa tayi tana jiran fitowar su,même pas 5mns suka fito hannun su sarkaye cikin na juna sunyi kyau sosai cikin jan voile. Kishin da ya taso mata tayi ƙoƙarin maidawa kafin ta miƙe ta ƙirƙiro murmushin doli "barka ku da fitowa da fatan kun tashi lafiya?"LAURAT ta faɗa tana mai masu iso izuwa dining amsawa suka yi cikin sakin fuska yayinda ABDALLAH ya kama hannun LAURAT ya sakar mata kiss a goshi bayan ya ja ma MARYAM kujera,"da fatan ke ma kin tashi lafiya my ƙalbi?"ya faɗa yana murza hannunta ta wutsiyar ido ta kalli MARYAM wacce ke kallon su fuskarta babu walwala ganin haka yasa LAURAT riƙe mashi ƙugu a shagwaɓe tace "alhamdullah"ta bashi amsa a takaice. Ja mata kujera yayi ya zaunar da ita kamin shima ya samu wuri ya zauna yana kallon MARYAM wadda ta game fuska. LAURAT tayi servir ɗin su da lafiyayar rice wacce ta sha kifi da tarugu sai ƙamshi ke tashi,duk da abincin yayi daɗi bai sa MARYAM taci wani na kirki ba hoton yadda ABDALLAH ke ririta LAURAT kawai ke mata gizo ture abincin tayi ta tashi, kallonta ABDALLAH yayi wanda tun ɗazu yake lura da yanayin ta "ki zauna ki ƙarasa mana "ya faɗa yana mai kama hannunta kai kawai ta girgiza mashi ta nufi ɗakinta ko ruwa bata tsaya ta sha ba. Wani shu'umin murmushi LAURAT tayi tana mai jin sanyi a ƙasan zuciyarta ,tashi yayi zai bin bayanta amman ta hanashi ta hanyar ce mashi "sweetyna ka bar baby ta huta mana ka san amare ba su cika son kwaramniya ba",ba don ABDALLAH ya so ba ya zauna. A ɓangaren MARYAM kuwa tana shiga ɗaki ta fashe da kuka sai da tayi mai isarta kamin ta cire kayan jikinta ta watso ruwa .Daga ita sai towel ta zauna bakin gado ta rabka uban tagumi,sai yanzu take nadamar auren mai mata duk wani tuggu da munafurci babu wanda kishiya ba ta iya haɗa maka shi..... *** KANO Kyakyawan saurayi ne tsaye ta saman bene yana kallon mutanen da ke wucewa,yana ganin fitowar wata yarinya wacce take cikin niƙaf ya maida duk illahirin hankalin shi da nutsuwar shi kanta yadda take tafiya shi yafi komi burge shi,kamar ta san yana kallonta kawai sai ta ɗaga kai ta kalli benen ƙoƙarin janye idon shi yayi kanta amman ya kasa duk da ba a ganin idonta domin niƙaf ɗin da tasa har ido take rufewa, amman ya san shi take kallo.Ta ɗauki kamar 1mn kafin ta wucewarta hijab ɗinta na jan ƙasa ta yadda ko kayan jikinta ba a gani,ajiyar zuciya ya sauke kafin ya koma cikin gida. "AMAR daga ina kake kuma naje ɗakin ka baka can? please ka bar fita waje kasan yanayin jikin ka bai son iskan waje"wata latizuwar mata ta faɗa tana shafa gefen kyakyawar fuskar saurayin,langaɓar da kai yayi yace "ban yi nisa ba fah ina bisa terrasse ina hangen masu wucewa"murmushi tayi amman wanda kana ganin shi kasan bana jin daɗi bane sosai "ka tafi kallonta ko?kayi haƙuri ka cireta a ranka tunda kasan larurar da kake da ba zai yiyu ku zauna innuwa guda ba"ta ƙarashe maganar da damuwa kan fuskarta yayinda ta jawo shi jikinta kamar wani ƙaramin yaro tana bubuga bayan shi "mum amman ina sonta sosai ina ji a raina kamar ita ce ruhina sai da ita zani iya rayuwa,duk da ban taɓa ganin fuskarta ba amman ita ɗin kyakyawa ce"cewar AMAR muryar shi na ɗan rawa janye shi tayi daga jikinta taja hannun shi suka zauna bisa ƙayatatun kujerun da ke falo,duban shi tayi da kyau kamin tace "AMAR ko ka san da babu wanda ya taɓa ganin fuska AMIRA kaf a unguwar nan?"cike da mamaki yace "a'a mum amman miyasa?"ajiyar zuciya ta sauke kamin tace "ta yiyu ita ma akwai wani *ƁOYAYEN SIRRI* a tattare da ita kamar kai"zuciyar shi ce ta buga jin batun mum a take yanayin fuskar shi ya canza damuwa ta bayyana ƙarara. Kafaɗar shi mum ta da dafa tace "ban fah da tabbas haka dai nike tunani tunda naji ƴan unguwa na gulmar wai batada kyau ne shiyasa"kallon mum yayi yace "mi zai hana ki shiga gidan su in an jima sannan ta dawo daga islamiyya sai ki ganta"ɗan jim mum tayi ba ta ce komi ba kamar mai tunani ganin batada niyya yin magana yasa shi tashi direct room ɗin shi ya nufa. Kayan jikin shi ya fidda ya ɗaura towel ya shiga toilet ya yo wanka kafin ya fito ya fara shiryawa ,zuciyar shi ce ta fara tafarfasa yayinda ɗaya wajen kan shi ke sarawa "hasbunallahu wani'imal wakil"shine abinda yake ta nanatawa a zuci har ya fara jin sauƙin ƙunci da takaicin da yake ciki. A ɓangaren AMIRA kuwa tana zuwa islamiyya ta samu guri ta zauna ba tare da tayi ma kowa magana ba dan ko tayi babu mai amsawa,sabon malamin da aka kawo masu ne ya shigo bayan kowa ya gaida shi ne ya lura da AMIRA ita kaɗai ce a ke sanye da niƙaf.A tsawace yace "ke cire min niƙafin nan ko kinfi kowa ne"malamin ta faɗa yana mai miƙewa tsaye,duka ƴan ajin duban su suka maido gunta jiki na rawa AMIRA ta fara bashi haƙuri amman yaƙi sai ma dorunar shi da ya ɗauƙo dan ya daketa kasancewar ta mai tsoro yasa tayi saurin ɗage niƙaf ɗin sama "Masha Allah Tubarkallah"shine abinda ƴan ajin ke faɗa suna sake baki wasu na cewa kaga madarar kyau,banda malam NURA da ya kasa motsi ɗalibai basu tantance ba sai ƙarar faɗuwar shi suka ji timmm ai ko ajin ya ruɗe wanda hakan ya jawo hankalin sauran malumai har suka zo suka fitar da malam NURA. Wasu ɗalibai suka dawo kusa da AMIRA wai su ƙulla ƙawance amman ko jin su ba tayi dan tana can duniyar tunani sai ji tayi ɗaya na cewa "ah malam an ga ƴar fillo an suma"ɗaya tari caraf tace "yaga madara kyau ba doli ba daman an ce son mata gare shi".Nan dai ɗalibai suka shiga faɗin albarkacin bakinsu kafin shugaban makarantar ya bada izinin kowa ya tafi gida sai kuma gobe lura da yanayin jikin malam NURA kamar shafar iska sai sambatu yake,jiki na ɓari AMIRA tayi saurin ficewa sai sauri take tana shirin shiga gida ta ɗaga kanta tana kallon benen yau bai nan bata gan shi ba da mamakin mi ya hanashi fitowa ta shiga gida ko sallama babu,ɗaki ta shiga ta fara cire tenue sai a lokacin ta tuna lokacin tashi bai yi ba shiyasa a bata ga *mai kyau* na saman bene ba dan shine sunan da ta raɗa mashi. Anna ce ta shigo da ɗaurin ƙirji alamu daga wanka ta fito "to lafiya kika dawo da wuri haka?"ta tambayi AMIRA maimakon ta bata amsa sai tambayar da ta kaɗa hanjin anna ta jefo mata ganin ta ƙyale yasa ta ƙara cewa "anna ki faɗa min wai dagaske inada kyau ?"kallonta anna tayi tace "waya gaya maki kinada kyau ɗin?"kwashe yadda aka yi ta gayawa anna kamin ta ƙara "kinga yanda mutane ke son su yi ƙawance da ni kum..."marin da taji a kumcinta ne ya hanata ƙarasawa, murya anna taji cikin faɗan da yawan yi mata shi yasa ta hardace komi "ban yarda wani namiji ya kalleki ba kuma ina sake jaddada maki kar ki saki ki kalli madubi"wannan kalmomin biyu na ƙarshe kawai taji dan zafin marin ba kaɗan ya shige ta ba. Sallama mum ta fara yi, fitowa anna tayi tana amsawa kamin ta fara mata kallon sani ganin haka yasa mum cewa "matar nan gidan ce "ta faɗa tana nuna tsalelen gidan da duk unguwar shi kaɗai ne mai doran zabo,cikin sakin fuska anna tace "ko ke ce hajiya BALKI?"kai kawai mum ta ɗaga tana mai zama bisa kujera da anna ta aza,gama zamanta ke da wuya ta hango wata tsalelliya yarinya ta jikin labule tana leƙo,ganin mum ta kafe wurin da ido yasa anna dubawa AMIRA ce ke tsaye tana leƙo jin an ce hajiya BALKI mum ɗin mai kyau na bisa bene...... Jikar Rabo ce🌚 [05/07 à 11:03] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo Page 10-15 Ƙyafƙyaf da ido take kamar wata aljana manyan idonta farare wanda ɗan boule ɗin cikin su yake baƙi ƙirin,saurin sakin labulen tayi ganin hararar da anna ta jefo mata.Kallonta mum tayi ta sakar mata murmushi kamin tace "zan koma sai an jima,dama cewa nayi bari na leƙo na ganki kullum AMAR na bani labarin irin yadda kike fama"mum ta faɗa tana miƙewa tsaye yayinda anna ta rakota murmushi kan fuskarta tace "Allah sarki ashe AMAR sunan shi?yaron kirki ai kullum yana gaishe ni a duk lokacin na fito tuyar ƙosai yana kuma aiko min da abun arziki kullum ina son shiga amman karnukan gidan ku nike tsoro"dariya mum tayi tace "ai kowa haka yake faɗa amman ni da nike son ɗaukar ki aiki in babu damuwa gashi kuma kina tsoron gidan namu"ɗan saƙe anna tayi kamin tace "toh zan duba in gani dai,nagode sosai hajiya"anna ta faɗa lokacin da mum ta fice daga gidan suna ban kwana. "Miyasa baki jin magana ne AMIRA? ba nace a duk lokacin da kika ji nayi baƙi kar ki fito ba?"anna ta faɗa cikin sigar faɗa tana mai ɗaga labulen ɗakin,saurin miƙewa AMIRA tayi ta maida hannunta baya tace "anna ai gani nayi macce ce kuma ma ban fito ba kawai leƙowa nayi"maimakon anna ta sake wata maganar kawai sai wajan AMIRA ta ƙarasa tare da tara mata hannu "bani abinda kike ɓoyo"ja da baya AMIRA tayi har ta dangane da bango a tsawace anna tace "bani nace"ai AMIRA bata san lokacin da ta saki abinda take ɓoyewa ɗin ba,duƙawa anna tayi ta ɗauki ɗan ƙaramin gidan hoda mai game da madubi.Wani marin ta kifa mata kamin ta rufeta da duka cikin murya kuka tace "ban san mi nayi maki ba da kullum kike ƙoƙarin yin abinda ya haramta gareki saboda kwanciyar hankalin mu na nisantar da kaina da familyna yanzu minene kike shirin yi da ban zo ba da madubin zaki duba ko?"anna ke faɗar haka tana kuka lokacin da ta dakata da dukan AMIRA. A can jikin bango inda ta samu malaɓa tsakanin gini da drawer ta fara girgiza kai "anna ina son ganin kaina ko sau gu..."naushin da aka yi ma bakinta ne yasa ta ƙyalewa tana mai dafe bakin. Bakin gado anna ta zauna ta rabka uban tagumi tana tunanin abinda zai je ya komo wata rana,a take tsoro da fargaba suka shigeta na tonuwar *ƁOYAYYEN SIRRI* wanda take da yaƙini wataran doli ya tonu balle yanzu da taga AMIRA na ƙoƙarin ɓallo mata ruwa. Hannu taji a tafin fuskarta ana share mata hawayen da ke zuba kamin ta tsinkayo siririyar muryata wacce ke ɗan rawa saboda kukan da tayi tana faɗar "anna ki rubuta ki ajiye ni AMIRA ni da madubi mun yi hannun riga amman dan Allah Anna ki sanar da ni miyasa baki son maza su ganni alhalin ni ɗin kyakyawa ce duk da ban taɓa ganin kaina ba amman naji ƴan makarantar mu sun faɗa"tunda ta fara magana anna ta kafeta da ido a yadda take maganar ba za a ce ƴar 13years ce ba,tallabo fuskarta anna tayi da duk tafin hannunta "zan sanar da ke komi a lokacin da na tabbatar shekarunki da kwanyar ki zasu iya ɗaukar *ƁOYAYYEN SIRRI* ɗin da ke tattare da ke kinji my MIRA"yadda taga murmushi a fuskar anna yasa ita ma ta murmusa. A ɓangaren mum kuwa da murna ta nufi gida tana zumuɗi ta sanar da AMAR kan yau taga ruhin shi AMIRA,tun kamin ta shiga gidan nasu take jiyo haushin karnuka . "Innalillahi wa'inna ileyhi raji'un"shine abinda mum ta faɗa lokacin da tayi tozali da BALARABA(kishiyarta)hannunta riƙe da kwanon yaji(barkono)tana watsa ma TARZAN wato ɗaya daga cikin karnan,duk ta baɗe mashi jiki da shi a ƙarshe kuma ta watsa mashi a ido kukan da yake ne yasa sauran karnukan biyu kokawa suna kubce-kubce kamar zasu katse sarƙar da aka ɗaure su da ita. "Wane kiciyi ne kuma?ina ruwanki ina ce dai karnuka na ne ko yanka su nayi ba abinda ya damu mutum"BALARABA ta faɗa tana watso ma mum harara wacce tayi tsaye tana kallon TARZAN cike da tausayin shi,"Allah baki haƙuri"cewar mum tana mai nufar ɓangarenta da yake can saman bene. Part ɗin shi ta nufa tun kafin ta ƙarasa take jin kururuwar AMAR yayinda tagogin ɗakin shi suke bada wata ƙara "garam-garam" sakamakon buɗewa da rufewa da suke,da sauri mum ta buɗe ɗakin zuciyarta na bugun tara-tara a duƙushe ta tarar da shi yana kuka sai ƙanƙame jikin shi yake hawaye na zuba a idon shi yayinda gaban shi ke fitar da jini. Da sauri mum ta rufe tagogin (window, fenêtre)gama rufewar ke da wuya jinin ya bar zuba fatar jikin shi ta fara komawa daidai.Can kamar 10mns ya dawo normal,kallon mum yayi wacce ke zaune bakin gado tana kuka hannunta ya kama tare da jimƙe shi sannan ya shiga girgiza mata kai "zubar hawayen ki sune karayata domin sai naji duk banda wani ƙwarin gwiwa ko kuma sai naga kamar ba zan warke ba mum"cewar AMAR hannunta da ya riƙe ta gama da nashi ta kai saitin zuciyarta"wannan dokawar da kake ji zuciyata nayi duk dalilin kana raye ne domin duk radda kabar duniyar nan ba zan sake kwana ɗaya cikinta ba,AMAR rashin lafiyar ka na bani tsoro sosai ace duk lokacin da iskan waje ya bugeka babu lafiya ranar kai kuma Allah yayi maka bala'in son iskar da ke kaɗawa"mum ta faɗa cikin damuwa muryarta na rawa yayinda idonta ke zubar da hawaye. "Mum tun daga nan zaki gane irin jarabawar da Allah ya nufe ni da ita kenan,wlh sam banjin daɗin sheɗa in ban buɗe window ba sai naji kamar lumfashina bai fita daidai" "Please ka bar buɗewa tunda kaga hakan na haifar maka da matsala"mum ta faɗa tana shafar kanshi "toh mum zan kiyaye,yane kin ga beauty ɗin?"murmushi mum tayi kamin ta kwashe yadda suka yi ba ƙaramin daɗi yaji ba mum tace tanada kyau. *Washe gari* tun da sassafe anna ta fito da kayan ƙosanta kamar yadda ta saba,AMIRA ta tayata fito da kayan sannan ta hura huta sai da mai yayi zafi aka kwashe tuyar farin AMIRA ta zuba a leda ta shige gida. Tana gama cin ƙosan ta sha ruwa ta fito dan taya anna tuya kamar kullum duk ranar da babu islamiyya. Tuya suke suna kwashewa yayinda mutane sai tururun saye ake da yake anna ta iya ƙosai sosai wani zubin har daga wata unguwa ake zuwa saya.Duk wannan tuyar da mita take fuskarta rufe take da niƙaf duk wanda ya zo sai dai yayi ta kallonta. A tsaye yake kamar kullum sai kallon santalelen hannunta yake wanda ke riƙe da majuyin ƙosai ,tun bayan sallah asubahi ya kasa komawa barci ya ƙagu gari ya fara haske ya fito sai kuma yayi sa'a tun lokacin da suka fara tuwa yake tsaye yana abkin kallonta. Abu biyu ne ya ɗaure mashi kai na farko gudan tulun ƙosain da AMIRA ta shiga da shi gida ta cinye ita ɗaya dan ya san su biyu ne kaɗai gidan,na biyu kuma yadda yaga yau da ita ake tuyar alhalin yau ranar islamiyya ce. Bai gama mamaki ba yaga ta ƙara zube wani ƙosan a tray tana daga yaji sai ta zura ta ƙasan niƙaf tana ci,kallonta yake yana dariya a fili yace "wannan akwai haɗiya wai har ta ji yunwa amman inada aiki"AMAR ke faɗar haka daga bisa bene yana kallon AMIRA yana dariyarta,kamar an ce ta ɗaga kai ta tsinkayo shi cikin kayan ƴan ƙwallo farere kayan sun yi matuƙar yi mashi kyau. Ganin tana kallon sama yasa anna kai dubanta AMAR ta gani yana abkin murmushi gaisheta yayi da hannu kamar kullum irin yadda kurame ke yi. Leda anna ta ɗauka ta zuba mashi ƙosai sai dai babu yaron da zata ba ya kai mashi,da hannu yayi mata alama da ta bakama AMIRA kasancewar tana jin kunyar shi ta ba AMIRA har ta kai bakin ƙofa wata tazo shiga gidan sai ta miƙa mata tace ta kaiwa wancan na saman bene karɓa tayi ita kuma ta koma wurin anna. "Haba AMARA miye na amsowa ni da naso yarinyar ta kawo min da kanta"cewar AMAR lokacin da AMARA ta ƙaraso wurin,dariya tayi tace "yo ni nasan digin abun saƙo ta bani kuma na kawo,ina mum?"AMARA ta faɗa wacce kallo guda zaka mata ka gane ƴar uwar shi ce "tana cikin ɗaki"ya bata amsa kamin su runguɗa su shiga ciki. Bayan sun gaisa ne mum tace "AMARA lafiya naga kin zo da uwar safiyar nan?"alamun damuwa ya bayyana kan fuskarta kamin tace "mum maganar rashin lafiyar AMAR ne "......... 💞💞💞💞💞 ABDALLAH ne zaune bisa kujera a office ta rabka uban tagumi ya zurama tulun takardun gaban shi ido,babu abinda yake sai tunanin zuci kamin kuma yayi magana cikin kuka "yanzu ni haka zani zauna ba tare da morar aure na ba ?wannan wacce masifa ce ta kunno min kai kuma?"ya faɗa kamin yayi baya da kujera yana tuna baya irin soyayyar da suka sha shi da matar shi ta farko wanda rashin haifuwar da bata yi ba ne yasa ya ƙara auren MARYAM. Wayar shi ce da ta ɗauki ruri ta katse mashi tunanin da yake ɗauka yayi yana mai yin sallama kafin yace "ina kwana Ammy ?""lafiya lau ka zo gida ina son ganinka "ta faɗa tana mai yanke kiran.Tarkadun da ya fiddo dan yi aiki ya fara tattarawar , knocking aka yi kafin kuma abada zini aka shigo abinda ABDALLAH yafi tsana kenan shiyasa ya ɗago a hasale dan ganin wane mai izzar ne ya shigo mashi office kai tsaye sai dai suna gama ido yaji ya kasa furta komi sai ma kallonta da ya tsaya yi kamar bai santa ba.Cike da yauƙi da yanga tace "sir ABDALLAH ko baka gane ni ba ne?"RAINA ta faɗa tana motsa lips ɗinta uwanda suka sha man leɓe sai sheƙi suke,wani yawu ya haɗiye yace "kin min kyau ne sosai yau"ya faɗa yana mai ƙare mata kallo,farrr tayi da ido tace "Allah ko?amman ai ban kai ga larabawan matan ka ba"tana maganar tana wani sama da ido "ina su ina India girl ai ke ta da ban ce,ya har kun tashi ne?"cewar ABDALLAH yana mai ɗaukar makullin motar shi,har ƙasan zuciyarta taji daɗin yadda ya yabeta duk da dama ta san in dai macce fara ce to ABDALLAH zai sota sai dai bata ji daɗin saurin katse hirar tasu da yayi ba ta hanyar tambayarta sun tashi daga school "mun tashi wlh har ma zan je shopping" "ok muje tare nima ina son yin shopping ɗin da manya masu gari"daga haka suka fita daga office ɗin ya kulle sannan suka nufi inda ya paker motar shi. Wani babban mall ya kaita sosai ta jidi kaya duk wanda ta ɗauka sai ya ɗauki biyu kalar su duk da bata tambaye shi ba ta san matan shi ya zaɓar ma wannan ya tabbatar mata shi ɗin adalin miji ne amma ba taji kishin haka. Inda ake biyan kuɗi suka zube kayan ya biya sannan aka kai masu har mota,daidai ƙofar gidan su ya ajiyeta sosai tayi godiya ta kwashi kayanta ta shige gida bayan sun yi masayar number. Da murna INNA cewa da maihaifiyarta ta tarbeta ganin ta shigo gida da ledodi ba tare da wani bincike ba ta rangaɗa buɗa tana duba kayan "farar macce babbar ƙaddara iyeee! wannan uban kaya masu tsada ya tabbatar min kin yi babban kamu"INNA ta faɗa lokacin da tayi arba da wani mayafi,cike da jin daɗin yadda mahaifiyarta ta ke zuzutata tace "bari INNA shegen kuɗi ne da shi kaf zuri'ar su babu talaka matsala dai guda ce ke karya min gwiwa a taren mu da shi"da sauri INNA ta tambayeta "ta mi kuma ?kar fah ki kawo mamu cikas"cikin sanyi tace "INNA mijin MARYAM fa ne"haɓa INNA ta riƙe cike da mamaki "toh sai mi?ina ce dai ba uwar ku ɗaya da MARYAM ɗin ba,ke ni ba ruwana da sakarci kiyi ƙoƙari dai ki wawaro ƴan canjin da zamu kai ma boka yayi maki aikin da zaki shiga gidan ABDULLAHI ɗin"cike da jin daɗi ta rungumeta "shiyasa nike son ki INNA ta". ABDALLAH POV. Yana ajiye RAINA ya wuce gidan Ammy, tangamemen wurin da aka fidda dan ajiye motoci yayi parking kamin ya fito yana kaɗa key, fuskar shi a sake yana murmushi kai kace wanda bai da damuwar komi. A falo ya tarar da ita ƴar aikinta nayi mata tausa,ganin shi yasa ta miƙe tsam ta bar gun,"amincin Allah ya tabbata ga uwata ta kaina"ya faɗa yana mai zaunawa bisa capet murmushi tayi ta dafa kanshi "tare da Ɗana abun alfaharina a ko da yaushe,har ka tashi daga aikin ne?"Ammy ta faɗa tana mai kallon shi."Eh banjin ƴan aikin ne shiyasa na tawo wajan uwata tunda yau ta tuno da ni"cewar ABDALLAH yana kwaɓe fuska dariya Ammy tayi ta dangware mai kai"oh can ban tunawa da kai?" "eh mana jiya kin ga ban kira ki ba ai kamata yayi ki kira kiji ko lafiya" "Yarona kullum jin kan shi yake kamar jariri ko dan har yanzu bai fara ji ana kiran shi dady ba?"yanayin yadda tayi maganar cikin sanyin yasa ABDALLAH jin babu daɗi har ƙasan zuciyar shi ya kuma tuno mashi da halin da yake ciki,zufa ce ta farara tsatsafo mashi kamin yayi ƙarfin halin cewa "lokaci ya kusa Ammy ke dai kiyi ta min addu'a" "har sai yaushe lokacin zai zo?ce min kayi cikin satin auren ku da MARYAM zaka min albishir har da cewa a likitance ne ka gano hanyar da zata samu ciki amman har yanzu shiru yau 5days da auren"Ammy ta faɗa tana goge ƴar ƙwallar da ta zubo mata..... *Ku ƙara yawan COMMENT dan har yanzu bai kai yadda zai tabbatar min kuna son labarin ba*😰😰😰 Jikar Rabo ce🌚 [05/07 à 11:03] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ Page 15-20 "Please Ammy ..."ya faɗa cikin rawar murya yana girgiza mata kai alamun kar tayi kuka, murmushi ta ƙaƙalo taja mashi hancin kafin tace "tashi maza ka tafi gida matan ka na can na jiran ka "ɗan ɓata fuska yayi "Ammy yanzu ɗan gudadan kike kora ni da nike son nayi passé journée a nan sai dare na tafi"waro ido Ammy tayi tace "kaji sakarci sai kace wani ƙaramin yaro ?oh ni BINTU yaro sai ƙara sangarcewa yake ko lokacin da kake da mata guda ai baka wuni nan gidan balle yanzu"miƙewa yayi yana shafar ciki "Ni yunwa ma nike ji mi kika dafa?"sheƙar da shi Ammy tayi ta shiga latsa waya ,ganin ƴan ira'izan nata sun hau yasa shi fita yana dariya. Ƙarar motar shi ya bayyanar da zuwan shi,da gudu LAURAT ta fito ta faɗa jikin shi tana dariya, kiss yayi mata a goshi sannan yaja hannunta suka shiga ciki ba tare da sun lura da MARYAM wacce ke jikin window tana leƙo,saurin rufe window tayi zuciyarta na mata ƙuna dama jin ƙarar motar shi ne yasa ta leƙo. Suna shiga falo ya saki hannu RAULAT ya nufi ɗakin MARYAM ,a tsaye baki window ya tarar da ita tana shafe hawaye. Zuciyar shi ta raya mashi ƙila ta ga lokacin da yayi kissing LAURAT, kawai sai jikin shi yayi sanyi dan yasan irin zafin kishin da MARYAM ke da shi tun a lokacin da suna soyayya.Ƙarasawa yayi ya kama hannunta ba tare da yace mata komi ba. "sannu da zuwa"MARYAM ta faɗa tana mai ƙoƙarin danne kishin da ya taso ,"yauwa baby kina lafiya dai ko?"kai ta ɗaga mashi kafin kuma ta shiga toilet ta tara ruwa cikin bawon wanka,ƙofar da taji an buɗe yasa ta waigo ABDALLAH ne tsaye bakin porte yana kallonta.Saurin rumtse ido tayi ta juya mashi baya ganin babu komi jikin shi ,takowa ya fara yi a hankali har ya zo inda take ruwa ya ɗebo ya watsa mata a fuska da gudu ta fito waje shi kuma ya rinƙa yi mata dariya. Ko kafin ya fito har ta fitar mashi da wasu ƙananun kaya,sai da ya shirya sannan suka nufi falo wajan LAURAT wacce ta cika tayi fam dan takaici. Duk irin yadda take ji bata nuna ba sai ma abinci da tayi siving su cikin tray guda,bayan sun gama ne ya jasu zuwa mota suka kwaso kaya. Ko wace ya san favorite coulor nata LAURAT rose MARYAM kuma rouge(ja)sai dai ko waccen su da aka zo rabon kayan na ƴar uwarta take hange. "In sayayyar bata yi maku ba ku kawo na bayar saraka🤨"ABDALLAH ya faɗa cikin ɓacin rai dan yasa suna son kawo mashi rainin hankali,jin haka yasa ko wace ta kwashi nata ta kai ɗaki kamin su dawo su cigaba da kallo suna ɗan taɓa hira. Dare mahutar bayawa,gari yayi tsit baka jin motsin komi sai kukan tsuntsaye da haushin karnuka. Cikin ɗarɗar ABDALLAH ya nufi ɗakinta, domin a al'ada amarya sati guda gareta kafin ayi rabon kwana, "Ni fah na fara gajiya da Wannan abun "cewar MARYAM tana maida lumfashi,jawota yayi jikin shi "sai mi kike so?"ABDALLAH ya faɗa mata cikin kunne kamar mai raɗa turo baki tayi tace "nima ban sani ba "ta faɗa cikin jin haushi. Wani abu yaji cikin zuciyar shi nayi mashi yawo shi ba daɗi ba kuma ba akasin shi ba "babyna gayamin mi kike son faɗa um?" "Am abinda ke sa mutum ya haifi yara mana dan gaskiya ina son babies dayawa sannan kuma ko ba dan wannan ba ai yana cikin haƙoƙin aure"ta faɗa tana mai dariyar kanta,yadda take magana yasa shi lumshe ido yana jin wani abu na tsarga mashi nan kuma ya fara tunanin rayuwar su tun MARYAM na jiran amsa har barci ya ɗauketa.Wayar shi ce ta fara vibré alamun kira na shigowa,hannu ya zura ya ɗauko daga inda take ajiye "baby RAINA"shine sunan da ke yawo akan screen ɗagawa yayi ba tare da yace komi ba,jin yayi piking ta sauke ajiyar zuciya yayinda shi kuma ya lumshe ido. Gaisawa suka fara yi kamin daga bisani su fara hira wacce rabinta duk RAINA ce ke yinta shi amsa mata yake da um..kawai. RAINA na kashe kira ABDALLAH ya shiga saƙa da warwara "tashin hankali" faɗa a bayyane kamin ya kunna hutar ɗaki kallon MARYAM yayi yana mai jin tausayinta har ƙasan ran shi yau kusan sati guda amman ya kasa sauke haƙinta na aure,a duk lokacin da zai kasance ta rasa martabar shi yake ta ɗa namiji,wani tsoro mai game da tashin hankali suka ƙara dirar mashi da kyal ya iya shiga toilet yayi wanka.Tapis ya shimfiɗa yayi raka'a biyu Fatiha ~Ƙulhuwa lahu yana sallamcewa ya maida goshi ƙasa ya karanta *LA'ILLAHA ILLA ANTA SUBAHANAKA INNI KUNTA MINA ZALUMI sau 43* sanan ya fara gode ma Allah a bisa ni'imomin da ya bashi na rayuwa kamin ya fara yi ma Allah kirari "ya ubangijina kai ka hallaci samai da ƙasai ba'a wajan wani ka kwaikwaya ba,ya Rabbi kai ne ke ba bawa abinda kaso a sanda kaso ga wanda kaso a lokacin da kaso,duk ni'imar da ka ba bayinka kai kayi niya ka basu ba iyawar su ko dubarar su bace ta basu haka uwanda basu da shi kai ka hana masu ba kuma dan baka son su ba sai dan haka kayi niya.Ya Rabb ina roƙonka ka yaye min dukannin wata damuwa da matsalar da ke damuna Ya Allah!Ya Rabb!Ya Samad..."kukan da yaci ƙarfin shi ne yasa shi ƙyalewa ya koma yin addu'ar a zuci baka jin komi sai sautin kukan shi wanda hakan ya tayar da MARYAM.Tsakiyar gado ta rabka uban tagumi tana hawaye tashin hankali biyu ga abinda ya gani cikin mafarki ga kuma mijinta na kuka.Hawayenta tayi ƙoƙarin tsayarwa kafin ta shiga toilet tayi wanka da alwala,bayan shi ta tsaya ta kabarta sallah ita ma cikin kukan take addu'a "ya Allah kar da kasa mafarkina ya tabbata kabarni ni da mijina mu rayu kamar ko wane ma'aurata duk masu biyar mu da sharri Allah ka mayar masu kayan su"haka tayi ta addu'a kafin ta shafa, rungumeta ABDALLAH yayi sai yaji jikinta yayi zafi alamar zazzaɓi ac ɗakin ya kashe kafin ya ɗauketa su koma bed,tsam ya rungumeta a ƙirji yana tofa mata addu'a ganin idonta kawai ya tabbatar mashi iskokai sun shafeta.Idonta ya fara canzawa babu baƙi sai fari wanda take juyawa kamar tana son bashi tsoro,suratul baƙara ya kuna yana kuma mai cigaba da yi mata addu'a har barci ya kwashe su. Washe gari ABDALLAH ya tashi a gaugauce ya shiga toilet dan sun makara,a gida yayi sallah sanan ya tasheta tayi a dadafe.Jikinta yayi zafi sosai kamar huta cikin tausayinta ya fita ya haɗo mata tea sannan ya bata magani,bisa cinyar shi ya kwantar da ita bayan ya rufeta da blanket a nan tayi ta barcinta mai cike da mugayen mafarkai sai mitsirniya take amman taƙi farkawa,irin yadda jikinta ke rawa take ɓata fuska yasa shi fara mata addu'o'i. Sai wuraren shaɗayan rana ta farka a lokacin jikinta yayi dama,wanka tayi ta shafa mai sai wani cin magani take tana game fuska shi da ABDALLAH kallonta kawai ya ke kamin ya shiga wanka ko da ya fito bata nan. A falo ya tarar da su ita LAURAT suna karyawa sallama yayi masu kamin uwar gida ta gaishe da shi ya amsa yana kallon MARYAM wadda tayi kamar bata san da zuwan shi ba. Zaunawa yayi yasa hannun shi dan cin abinci kawai sai MARYAM ta tashi,bai ce komi ba suka cigaba da ci shi da LAURAT.Bisa salon ta kwanta tana rawar sanyi har haƙoranta ke gamewa suna ƙara da sauri ABDALLAH ya fidda hannun shi ya nufeta yadda yaji jikinta ya ƙara yi fiye da na ɗazu yasa shi surarta sai mota dama da hijab ɗinta a jiki.Wani ƙululun baƙin ciki ne ya tokare maƙoshin LAURAT tayi wani ƙyaci kamin ta shiga ɗaki tana murmushin mugunta. Wani privé asibiti ya kaita,ɗibar jini suka yi kafin daga bisanin su ƙara mata ruwa. Kusa da gadon yaja kujera ya zauna yana kallonta cike da tausayi guguwar sonta na taso mashi,hannunta ya kama yana ɗan murzawa kafin tunanin ya kiwo Ammy ya faɗo mai a rai.Bugu biyu ta ɗauka a yadda taji muryar shi kawai tasan babu lafiya"Ammy ina kwana kin tashi lafiya?"'lafiya lau mike damun ka?" "MARYAM ce ba lafiya gamu a asibiti"yana gama faɗa ya gintse kiran sakamakon muryar shi da ta fara rawa, kasancewar Ammy tasan asibitin da suke zuwa a duk sadda wani bai lafiya yasa bata tambaye shi ba cikin sauri ta ɗauki mayafi hankali tashe dan yadda take son MARYAM ko ABDALLAH bata so hakanan.Cikin motar gida driber ya kaita a hanya gani take bai gudu saboda tashin hankalin da take ciki dan duk rashin lafiyar da ta sa aka kai MARYAM asibiti to ba ƙarama ba ce,zuciyata kuma taji ta ɗan kwanta tuna tayiyu ciki ne gareta bata san lokacin da tayi murmushi ba kuma a daidai nan suka shigo harabar asibitin. A tsaye ta hango ABDALLAH da alamu isowarta yake jira "ya mai jikin?"ammy ta faɗa lokacin da ta ƙaraso wurin shi "tana ciki da sauƙi"ya faɗa yana mai tura ƙofar daƙin.Fuskarta Ammy ta shafa wajan idonta da suka yi zuru-zuru kamar wadda ta daɗe kwance,kamin ta juyo ta tambayi ABDALLAH"mike damunta?"ɗan sosa ƙeya yayi yace "zazzaɓi ne amman likita ya ɗibi jininta bai kawo result ɗin ba har yanzu"murmushi yaga fuskar Ammy wanda yasa jikin shi yin sanyi dan ya gane ko na minene take.Dr ne ya shigo ya miƙa ma ABDALLAH result sai kuma yace "biyo ni office na faɗa maka abubuwan da ya kamata taci da uwanda zata bari ka san halin mata sai da kula"ya ida maganar cikin dariya bin bayan shi yayi kamar yadda ya buƙata bayan sun shiga office sun zauna yace "ulcère olser ke damunta sai kuma damuwa wanda hakan zai iya haifar mata da wani ciwon daban in ba ayi takatsantsan ba,sannan tana yawan cin yaji da abu masu yami wanda basu dace da lafiyar ta.Ya kamata ta kiyaye duk abinda zai tado mata olser sannan ya zamana tana shan ruwa sosai dan yana hana kumburewar ciki"godiya sosai ABDALLAH yayi kamin ya dawo room ɗin da MARYAM take. Tunda ya shigo Ammy ta ƙureya da ido sai ya sunne kai yana murmushi dan ɓoye damuwar shi bai san kau a wajan Ammy ɗaukar shi tayi na farin ciki ne. "Sannu baby kin tashi?"Ammy ta faɗa kai kawai ta iya ɗagawa kamin ta buɗe baki kaɗan "ina jin yunwa"har gamin baki suke wajan tambayarta abinda zata ci "taiba da ruwan tsamiya" "No ki canza wani likita yace abar barin ki cin abu mai tsami"cewar ABDALLAH yana mai fidda mata ƙarin ruwan da aka sa mata.Turo baki tayi tana kallon Ammy tana wani ƙwal-ƙwal da ido kamar zata yi kuka "bari na kira LANTANA tayi maki"Ammy ta faɗa cewa ga ƴar aikin su "no Ammy ni taki nikeso"MARYAM ta faɗa tana ƙoƙarin tashi ABDALLAH ya taimaka mata "toh bari naje gida nayo maki" "am please Ammy kar asa yaji"ABDALLAH ya faɗa murmushi kawai Ammy tayi ta fita. Juye fuska tayi tace "ni kabar kallona tunda ..."sai kuma ta ƙyale, murmushi yayi mai sauti yace "tunda ba ƴar gidan mu ba ce ko?"ya faɗa yana mai haurowa bisa gadon ya jawota ,magana yake mata cikin kunne mai kamar raɗa ture kan shi tayi wanda ke bisa kafaɗarta tace"ni yunwa nikeji ka sakeni"rigarta ya ɗaga kasancewar ta fidda hijab yana shafa cikin nata a hankali turo ƙofa aka yi tare da shigowa kai tsaye saurin janye hannun shi yayi daga cikinta yana cewa "Ammy har kin dawo"yadda yayi maganar cikin kunya yasa tace "a'a ina can gida har yanzu"dariya yayi kafin ya fice.Zuba mata tayi cikin plate sosai taci ta ƙoshi dan dama ita da taiba akwai amana. Tafe suke cikin mota ABDALLAH ke driving Ammy da MARYAM gidan baya ta madubi yake hangen yadda ta wani kwanta bisa cinyar Ammy har suka kawo gidan a tunanin shi Ammy kawai zata fita sai yaga sun fito su biyo kamin ya tambayeta Ammy tace "nan zata zauna har ta ɗan warware kamin ta koma"ɓata fuska yayi yayinda MARYAM tayi mashi gwalo suka shige gida suka barshi. *ASALIN LABARIN...* Alhaji Ahmed shine mahaifin ABDALLAH BINTU ita ce mahaifiyar shi wacce yake kira da Ammy.Tunda ta haifi ABDALLAH bata sake haifuwa ba wannan yasa Alhaji Ahmed sake yin aure har biyu amman ko wace da gidanta sai dai suma babu wacce ta haifu sai bayan dogon bincike aka gano alhaji baida wasu ƙwain haihuwa masu rai. Duk da matan shi sun sani hakan bai sa suka tafi ba kasancewar shi mai dukiya.Ammy nada son yara sosai musamman macce kullum sai tayi ma Alhaji zancen ta ɗauko ɗiya gidan marayu amman sam yaƙi yarda.Ana haka kwatsam sai ƙaunarya ƴar uwar tawaicinta MUBINA ta rasu a nan ne ta ɗauki MARYAM kasancewar ita kaɗai ke macce kuma ƙarama dan a lokacin bata wuce 8years ba. Tun daga wannan lokaci sunan MARYAM ya ɓace sai dai baby,tun ranar da ta dawo gidan Ammy da zama suke bata wata irin kulawa ita da ABDALLAH wannan ya shigar da shaƙuwa mai ƙarfi tsakanin MARYAM da ABDALLAH. Tun ranar da ABDALLAH ya tafi karatu ba a taɓa ganin fara'ar MARYAM ba kamar ta yau,Ammy ce ta fito daga kitchen"oh baby ba dai har kin shirya ba ?"dariya tayi ta rufe fuska da tafin hannu "Ammy ƙarfe goma shaɗayan rana yace zai shigo fah""toh ai naga yanzu karfe tara ce shine har kin yi shirin tarbe?"ammy ta faɗa tana gyara mata ɗaurin gashinta da tayi ta maida shi baya a maimakon tsakiya, sannan ta jata ɗaki ta ƙara gyarata sosai. 11h cicif jirgin su ya sauka nan kowa ya fara fitowa,wani kyakyawan saurayi dan kimanin 28years ya fito fuskar shi tayi luwi-luwi sajen shi ya kwanta tsaf,waiwaye ya fara yi inda zai gan su sai ji yayi ance "yayaaaa!"da gudu ta rugo yayinda shi kuma ya buɗe hannuwan shi ta shige tare da laƙanƙameya suna dariya can ya direta ya kama hannunta suka ƙaraso inda Ammy take tana murmushi.Hannu ya bata suka yi musabaha kamin driver ta sa kayan shi boot su ɗau hanya.Dukan su a baya suka zauna baby MARYAM a tsakiya sai surutu take tana bashi labarin school yayinda shi kuma ya gyara mata tajewar gashin ya maido shi a tsakiya kamar yadda yake mata a kullum sadda yana gida "sai da nayi haka Ammy ta maida shi baya "baby ta faɗa tana kallon ABDALLAH wanda shi ma ita yake kallo "miyasa baki gaya mata haka na koya maki ba?"bata kai ga bashi amsa ba suka ƙaraso. 💞💞💞💞💞 Kallonta mum tayi tace "ina jin ki"kallon AMAR tayi wanda yake tsaye yana kallonta tun lokacin da ta ambaci sunan shi. "Mum shafar aljanu ne"AMARA ta faɗa tana kuka "ta yaya kika san da aljanu ne ?"AMAR ya tambaye ta yana mai zama kan kujera "jiya nayi mafarkin ana yi maka RUƘIYA suna cewa ba zasu fita ba kuma kasan da yawan mafarkaina gaskiya ne"shiru falon ya ratsa suna ɗan nazari kamin wani kuma yayi magana Abba ya shigo fuskar nan tashi kamar hadarin gabas kai tsaye yace "mi ya gamaki da BALARABA?" gaida shi yaran shi ke yi yaƙi amsawa cikin gajiya da irin cin fuskar da yake mata mum tace "mi fa nayi mata TARZAN na tarar tana barbaɗa ma yaji kamar wata awara dan tsabar ƙetar tsiya"cikin mamakin yau ta maida mashi magana yace "ina ruwan ki ina ce dai nata ne kuma ko da kika zo kin tarda su in ma narkaken budo ta ɗiɗiga mashi ai nata ne"Abba ya faɗa yana mai ficewa. "To mi TARZAN ɗin yayi mata ?"cewar AMARA tana jin zuciyarta na zafi "mi fah yayi mata ƙila kukan shi ya tasheta daga barci"mum ta faɗa "shine zata wani maki gami da Abba?wlh mum dan sun ga kina raga masu ne"AMARA ta faɗa tana mai fita waje ko ba a gayi masu ba sun san wajan TARZAN zata je ta dubaya. Bawan Allah a kwance ta tardo shi yana ganinta ya shiga zagayenta,barkonan da yayi saura ajikin shi ta kakaɓe mashi kamin ta ɗebo ruwa ta sheƙa mashi . *Asalin labarin....* Alhaji SOULEYMAN shine cikakken sunan shi ɗan kasuwa ne sosai wanda a wajan yawon kasuwancin ne har ya auro BALARABA bayan doguwar soyayya da suka sha.Matsalar farko da suka fara fuskanta shine rashin haifuwar BALARABA wanda wajan zubde-zubden cikin da ta tayi aka cire mahaifar tun tana budurwa. Yadda INNARO mahaifiyar SULEYMAN ta matsa mashi da batun ƙarin aure yasa yace mata ta nemo mashi matar aure ai ko bata ɓata lokaci ba ta auro mashi ƴar aminiyarta BALKISSA. BALARABA bata san da aure ba sai da taga ana gyara ɓangaren sama wanda yake bisa bene nan fah hankali ya tashi babu yadda bata yi ba dan hana aure amman sai da aka yi.Tunda aka yi auren BALARABA ke nemanta da fitina amman sai ta shareta dan sai tafi wata guda bata sauko ƙasa ba,hakan yasa ko da ta samu ciki ma BALARABA bata san da shi ba. Shekarar BALKISSA ɗaya da aure ta sukuto ƴarta macce yarinya taci sunan AMARA tun daga ranar farin ciki yayi ƙaura daga gidan alhaji SOULEYMAN ya bar ɗaukin BALKI da yarinyarta ana haka har ta samu cikin AMAR har ta haife shi...... Jikar Rabo ce🌚 [05/07 à 11:03] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ *MUTANE NA ƘORAFIN READ MORE YAYI YAWA SO ZAN MAIDA SHI PAGE BIBIYU MAIMAKON GOMA* *CHAPTER 21-22* Tun lokacin haifuwar AMAR suka rungumi rayuwar kulle, kullum suna sama duk ranar da kuma su AMARA suka yi gigin fitowa BALARABA sai ta saki ƙaton karenta mai suna MISHEL haka zai dinga biyar su yana habshi kamar zai tsizon su sai mum ta fito ta kore shi,BALARABA kuma tayi ta dariya. Ganin kamar mum na tsoron kare yasa ta ƙaro guda amman macce baƙi ƙirin da ita MIKI ai kam tun daga lokacin mum bata sake barin yaranta fita ba in kuma sun fito sai in zasu unguwa. Lokacin da AMARA ta kai 7years a lokacin AMAR keda 6years ganin tserewar su babu yawa aka saka su school guda mai game da islamiyya,mum ke kaisu da kanta ta kuma ɗauko su har suka shiga College a kuma wannan shekarar suka yi sabka alƙur'ani mai girma sai dai shi AMAR da kai yake da harda ƙur'ani. Motoci sabbi ful Abba ya basu kanbacin cadeau wanda hakan ya jawo BALARABA ta gwadi hasaɗarta ƙiri-ƙiri tace bata yarda ba sai an sawo ma MOCTAR ɗan yayarta wanda take ruƙo,Abba bai son masifa haka ya sawo mashi irin ta AMARA ko gode balle nagode MOCTAR bai ce ba. Mum ce da yaranta a ɗaki tana yi masu homwork kawai suka ji kururuwar mutane,da gudu duk suka fito waje "innalillahi wa'inna ileyhi raji'un"shine abinda suka furta suka yi tsaye kamar kowa suna kallon yadda motar AMAR ke ci da huta ita ɗaya duk da akwai motoci kusa da ita amman babu wadda ta kama. Ruwa mutane ke zubawa amman yadda ka san ana zuba petur,ganin abun ya wuce ɗaukar hankali yasa duk suka yi tsaye suna kallo har sai da motar ta toye ƙurmus sai toka sannan hutar ta mutu da kanta. Hankalin mutane ne kuma ya koma wajan MISHEL da MIKI uwanda ke ɗaure da kaca sai habshi suke suna fizge-fizge kamin kuma su ƙyale sai MIKI ta fara wani kuka,nan mutane suka lura haihuwa ce zata yi. Ba a ɗauki wani lokaci ba kau ta haifo ɗan ɗanta mai kyau irin jan karen nan,gama haifuwar shi ke da wuya ya fara takowa zuwa inda ƴan tsirarun mutanen da suka rage ,daidai ƙafafuwan AMAR ya tsaya yana zagaya shi tare da sunsunar shi. Duk da AMAR yana cikin kuka kuma ya kasance mai tsoron kare amman sai yaji wannan ya burge shi ,duƙawa yayi zai ɗaukar shi kawai sai yayi kamar zai cije mai hannu tare da yin kuka irin na jarirai karnuka, murya wani ya tsinkayo yana cewa "kar fa ka ɗauke shi da alamu faɗan tsiya ne da shi kana ganin dan masifa daga haifuwar shi har ya fara faɗa"ai kam kamar yasan abinda yake cewa ya ƙara sautin kuka wanan yasa iyayen shi yin kuka(MISHEL DA MIKI). BALARABA wacce tayi kamar ta mutu a ɗaki nan kuma tana kallon duk abinda ake yi ita ce ta fito "kukan minene kuke alamu wani ya cuce ku"sai kuma ta tafi dan ɗaukar jaririn karen aikau ya cijeta da hannu ƙara ta saki ta ruga yabita yana habshi "TARZAN?TARZAN?TARZAN???"shine abinda AMAR ya faɗa yana kiran karen ,yana shirin bin shi mum ta jawo shi suka koma ɗaki. Waya ta ɗauko ta kira Abba maimakon yaji haushi na ƙonewar motar sai cewa yayi "to mi kike so nayi?oh ni mai kuɗin banza wata kike so in saya mashi ga Alhaji mai zubda miyau,laifin shine wa ya san mugun abun da ke cikin motar"yana gama faɗa ya kashe kiran wasu hawayen baƙin ciki ne suka zubo ma mum, kamin ta kai ga share su taji AMAR ya ƙwala ƙara da gudu ta fito waje inda yake bisa terrasse. Rigar jikin shi ya cire yana sosawa yayinda wani abu ke zuba kamar dussa , mum da AMARA na taya shi susar jikin yayinda kuma sai sautin kuka ke ƙara yawaita. Kan suyi wani tunani kuma suka ga abinda ya ɗaga masu hankali AMAR yana fitsari jini ......... 🥱🥱🥱 *Ba kuyi comment ba shiyasa nayi kaɗan* [05/07 à 11:03] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION*☀️ ___________________ BISIMILLAHI RAHMANI RAHIM *CHAPTER 23-24* "Wayyo Allah na shiga uku mum kira abba aka shi asibiti"cewar AMARA tana kuka tana yarfe hannuwa,sungumar shi mum tayi zuwa ɗaki abun mamaki kawai sai fatar jikin shi ta fara komawa daidai ya bar jin ƙaiƙayi.Kayan jikin shi mum ta kawo mashi ya saka kamin cikin muryar da irin ta uwanda suka sha wahala yace "wlh mum ban son iskan waje ya buge ni ina kallo guguwa ta taso kamin iskan nan mai uban raɗaɗi ya fara buguna "AMAR ya faɗa cikin rawar murya ɗan tsagaita kukan da take tayi tace "AMAR miyasa baka karanta addu'a ba lokacin da guguwar ta taso?wanibi sharrin mayu ne"bai ce mata komi ba sai kuma ta aiki AMARA gidan HINDA mai bada maganin mayu. Bata jima ba ta dawo aka kaɗa mashi cikin hura ya sha,kamin ya ɗan kishingiɗa ya fara tunanin abubuwan da suka faru yau masu cike da ban al'ajabi abu guda kawai yaji daɗin shi shine haifuwar TARZAN ai kam ya miƙe ya fito yana kaiwa bakin ƙofa jikin shi ya fara ƙaiƙayi da sauri ya dawo ciki dan har yanzu iskan bai lafa ba.Ɗakin shi ya shiga ya fara leƙen TARZAN ta glass ɗin window,ji yake kamar ya maido shi su rinƙa kwana tare sai dai abinda hankali ba zai ɗauka ba ne kwana da kare a shimfiɗa ɗaya. Mum ce ta shigo ta tambayi jikin shi "da sauƙi sosai mum ina son TARZAN zo kiga yana shan nono"ya faɗa yana nuna ma mum,kallo guda tayi mashi ta saki murmushi tace "nima ina son shi sosai kamar a maido shi part ɗin mu da zama"cike da sha'awa suke kallon shi kamin AMAR yace "mum in kin lura kamar MISHEL bai son TARZAN dubi yadda yake taka shi da ƙafa yana turar shi" "Nima haka na gani kamar MIKI tafi son shi"cewar mum. Suna nan tsaye motar Abba ta shigo yana fitowa daga mota karnukan suka fara kuka a hasale yayi wurin su ya tabki MIKI da fuska kamar ya mareta "in ba iskanci ba mutum daga shigowar shi ki tarbe shi da kuka"Abba ya faɗa cikin banbami har zai tafiya TARZAN ya fara sunsunar ƙafar shi ai ko ya ɗauke shi yayi yarɓi da shi,da gudu ya nufi wajan uwar shi. "Mum Abba kau nada hankali yanzu mi TARZAN yayi mashi?" "Ƙila BALARABA ta gaya mashi yana burgeka shiyasa yayi mashi haka dan kaji haushi dan naga kamar ya lura muna nan tsaye "cewar mum tana mai gusawa daga bakin window tare da ƙara kaɗa ma AMAR magani kamin ta zuba mashi cikin ruwan wanka kuma. Sai bayan isha Abba ya shigo ɓangaren mum fuskarnan a ɗaure tamau,gaishe shi su AMARA suka yi ya amsa kamar bai so ba zaunawa yayi suka cigaba da kallo ko irin wannan ya tambayi yadda aka yi motar AMAR ta ƙone bai yi ba balle a sa ran jajantawa. Suna zaune suna kallo har ƙarfe ɗaya na dare ya gota ba tare da sun sani ba,barcin da mum ne take ji yasa suka farga tuni AMARA da Abba sun yi kwana "AMAR tashi kaje ka kwanta dare yayi bari na tashi AMARA "cewar mum tana mai tashinta sai da ta rakata har ɗakinta ta dawo "wai baka tashi ba?"mum ta tambaya "mum Allah ban jin barci ko kaɗan"AMAR ya bata amsa "to mi ka sha yau kai da ke barci tun magrib sallah isha ma sai dare kayi "mum ta faɗa lokacin har sun tawo zata raka shi ɗakin ya. Sai da ya hau gado yayi addu'a ya shafa a gabanta sannan ta kashe mashi hutar ɗaki har zata fita taji yace "mum"yadda yayi maganar da ƙarfi da kuma alamun tsoro yasa ta kunna lantarkin ta dawo tana tambayar shi lafiya "mum tsoro nike ji kar ki tafi"AMAR ya faɗa jiki nayi mashi ɓari.Bakin gado ta zauna tana mai tofa mashi addu'a tun tana sa ran yayi barci har abun ya fara bata taso dan yanzu kusan ƙarfe ukun dare ne..... 💞💞💞💞💞 "Baby ki bari mana kije falo ki jira ni zan yi wanka na canza kaya"ABDALLAH ya faɗa yana ƙoƙarin janye hannunta daga sajen shi,"a'a ni dai ka barni na taɓa nayi missing sosai"baby MARYAM wace yanzu take 11years ta faɗa tana mai kama gemen shi irin na ustazai,lumshe ido yayi zuciyar shi na bugawa da ƙarfi domin yana jin sabon abu wanda shekaru biyu da suka wuce bai jin su haka. Ganin dagaske take yasa shi cire hannun ta "bari na dawo" ya faɗa tare da shiga toilet ita kuma ta zauna bakin gado jiran shi,Ammy ce ta shigo ɗakin bayan tayi sallama"ina ABDALLAH ɗin?" "Yana wanka"ta bata amsa tana kallon Ammy "to zan je babban gida ana nemana in ya fito kuje dining kuci abinci"da "toh"ta amsa yayinda Ammy ta fita.Jim kaɗan ya fito ɗaure da towel yayinda yake tsane kan shi kuma da ƙarami,yadda gargasar ƙirjin shi ke walƙiya ya ɗauki hankalinta hakan yasa tayi ta kallon shi shima kallo yake ƙare mata just 11years amman duk wata hallara ta ƴa mace har ya fara bayyana wani abu ya tsarga mashi game da ita "um Ammy ta fita gari?"ya tambayeta kai ta ɗaga mashi. Towel ɗin hannun shi ya miƙa mata ta karɓa tana mai kallon shi "jikina zaki goge min"ko gama rufe baki bai yi ba ta fara tsane mashi ruwan.Janta yayi bakin gado ya ɗorata bisa cinya suna facing juna kamin ya fara sumbatar ta. Ƙaramar yarinya ƴar 11years duk ta susuta shi ita kam MARYAM a matsayin wasa ta ɗauki abun sam hankalin ta bai bata masha'a ya ke aikatawa da ita ba kasancewar yarinya ce har yanzu . Kasancewar ABDALLAH mai ƙarfin sha'awa yasa kwanyar shi ta faɗa mashi ba daidai ba dan ganin MARYAM yayi tamkar ƙatuwar budurwa hakan yasa ya tuɓeta sarai ya fara murza ƴan ƙirgan danginta duk da tana jin zafi bata hana shi ba sai ma daɗi take ji yau ita ta zama uwa ta na shayar da shi . Bayan komi ya lafa ya rungumeta cikin ƙirji"babyna kar fa ki gayama Ammy abinda muka yi zata dake ki kinji ko?"ABDALLAH ya faɗa yana fitar da lumfashi "toh ai tace min ma tunda yanzu mijina ne kai ko maganar da muka yi kar na gayama kowa, wai har ita kar na faɗa ma"cikin jin daɗi ya ƙara rungumota yace "eh saboda sirri ne"lamo tayi cikin ƙirjin shi kamin tace " to amman miyasa kace in na faɗi ammy zata dake ni kai band kai?" "saboda ni babba ne ke kuma yarinya ce kuma kar na sake jin kin yi iri wagga maganar ko ki faɗa ma wani kinji ko?"....... Jikar Rabo ce🌚 [05/07 à 11:03] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION*☀️ ___________________ BISIMILLAHI RAHMANI RAHIM *CHAPTER 25-26* Kayan jikinta ya mayar mata sannan ya shiga wanka,bai daɗe ba ya fito ya shirya tsaf sannan ya ja hannunta suka je dining.A cikin plate guda suke cin abinci hannayen su na gamuwa har suka gama suka sha jus.Tsakiyar falo suka zauna suna kallo kamin daga bisani ya ɗorata a ƙirji yana dadaɓata har barci ya ɗauketa, abinda ya faru tsakanin su sai yaji ina ma ace ta girma sosai da yau ya san sai ya fashin sadakinsa.A haka Ammy ta dawo "sannu da zuwa har kin dawo?" ABDALLAH ya faɗa yana mai ƙoƙarin tashi zaune amman motsawar da baby tayi yasa ya fasa,"eh wlh baby manya har tayi barci ko?"kai ya ɗaga mata sai ta cigaba da cewa "ai doli tayi barci duk daren jiya kasa rumtsawa tayi saboda zuwanka"cewar Ammy tana mai zama kan kujera suka cigaba da kallo,gashin da ya zubo ta gefen fuskarta yake gyarawa yana jin wani na fizgar shi game da ita na so da ƙaunar ta. Mitsirniyar da take bisan shi kamar na juyin barci yasa ya rufe ido duk tabi ta kashe mashi jiki har ya fara jin mode ɗin shi na canzawa.Ƙoƙarin janyeta yayi sai ta farka ba zato ba tsammani ta fara taɓa jajayen lips ɗin shi,caraf yayi da hannun yana tsotsawa kamin ya riƙe shi da haƙori "ashhh!"ta furta yana sakinta ta tashi zaune tana mai faɗin "sai na rama"ai kam ta kai bakinta kan lips ɗin shi .Sam ya manta da Ammy kawai ya zarce da kissing nata yana mai kai hannun shi ga wuyanta,yana tsaka da shan bakinta wayar shi ta ɗau ringing piking yayi sai bayan ya gama amsa kiran ne ya lura da Ammy wacce ke kallo,kunya yaji kamar ya nutse cikin ƙasa ita kuma Ammy tsayawa ne tayi taga ƙarshen gudun ruwan shi. Da dadare bayan sun ci abinci sunyi kallo kowa zai tafi makwancin shi MARYAM kam tace wurin ABDALLAH zata kwana irin rarashin duniya Ammy tayi mata akan ta haƙura amman taƙi sai ma rugawa da tayi ta barta tsaye. A kwance ta tarar da shi yana ƙoƙarin saka écouteur a kunne,yana ganinta yayi saurin tasowa "Ammy tace kizo nan?"kai ta ɗaga mashi ai kam ya danna ma porte key ya ɗauke cak ya dire a gado,jikin shi har wani ɓari yake a lokacin da ya tuɓeta a yadda yake rawa ƙafa ko mace cikakkiyar budurwa iya abinda zai yi kenan. dubata yayi a matsayin shi na likita ya san in ya shigeta akwai babba matsala don bata wani ida cika budurwa ba,a haka dai yayi maneji har ya samu nutsuwa.Wani irin zazzaɓi ya rufe shi,magani ya sha tare da yin allurar da ya saba a duk lokacin da ya shiga irin wanga halin. Washe gari tun da sassafe yayi wanka yayi shirin tafiya office,yana ɗaura agogo ta farka zaune ta tashi tana kallon shi har ya gama abinda yake kamin ta shiga wanka ko da ta fito har ya fita.Shiryawa tayi cikin doguwar riga ta atamfa kamin ta fita hannunta riƙe da wayar shi da ya manta."Bonjour !!!"ta faɗa tana mai zama kan kujerar da ke facing shi da kai ya amsa mata,abun karin ta zuba taci ta ƙoshi ABDALLAH na tashi ta miƙe tabi bayan shi. Part ɗin Ammy suka shiga MARYAM daga bakin ƙofa ta tsaya tana jiran shi "baby ki zauna har ya dawo "cewar Ammy tana mai tasowa ai da gudu ta fita ɗakin sai wajan motar shi.Dariya dukan su suka yi "toh Ammy sai mun dawo"ABDALLAH ya faɗa lokacin da zai shiga mota addu'a tayi masu kamin yayi ma mota key. Wata tangamemiyar asibiti mai suna *A.A CLINIC* ya danna hancin motar shi ciki wurin da aka tanada dan shi kaɗai yayi parking kamin su fito su doshi ciki,duk inda zai wuce sai sun gaida shi cikin girmamawa a matsayin shi na shugaba kuma mai asibitin. Office ɗin shi da ke can sama suka nufa ,suna shiga ƙamshin turare yayi masu maraba.Babban office ne sosai ya kai girman ɗaki uku dan aciki akwai falo da ƙurya ga kuma danƙareren gado wanda ya sha shimfiɗa ta alfarma. System ɗin shi wace ke bisa table ya shiga dubawa tsawon awani biyu yayinda baby ke ɗakin motsa jiki tana ball.Ƙa'idar shi ba a shigo mashi office sai an kira a waya tukunna hakan yasa ya amsa kira bila'adadin kamin ya kasheta gaba ɗaya. Ɗakin hutun shi ya nufa ya rage kayan jikin shi kamin ya kwanta,har barci ya fara ɗaukar shi yaji ta faɗo jikin shi. "Ka tashi muyi ball"ta faɗa tana ɗan dukan ƙirjin ya,lumshe ido yayi ya buɗe yace "na gaji ki min tausa"fuska ta ɗan ɓata kamin ta fara matsa mashi ƙafafu izuwa ƙwabri. Idon shi a lumshe yana jin daɗin yadda take mashi kamin ya jawota zuwa jikin shi, controlyn kan shi ya kasa a haka ya auka ma baby bai bata damar kuka ba amman yana jin yadda bugun zuciyarta ke bugawa da ƙarfi ga kuma motsin da take.Sai bayan ya faɗa kogin nadama sannan ne ya lura da bata lumfashi da sauri ya haɗa ruwa cikin baignoire masu ɗumi ya tsumbula ta sai a lokacin kuma ta dawo da lumfashi ai kam ta kware baki ta ƙwala ƙara rarashinta ya fara kamin ya fito da ita ya dubata bata ya bata taimakon gaugawa.Allurai yayi mata ya bata magani kamin ya canza dara ya kwantar da ita,ba a daɗe ba barci ya ɗauketa. Tagumi ABDALLAH ya rabka yana tunanin abinda zai ce ma Ammy dan ya san doli ta gane ,wani sanyi yaji jikin shi yayi kamin ya kwanta raɓenta. Sai wuraren ƙarfe ɗaya ya farka wanka yayi ya bada oder abinci,ba a daɗe ba aka kawo mashi yana tsaka da ci yaji an turo ƙofa zuciyar shi ce tayi wani irin bugawa ganin Ammy riƙe da basket ,yadda ya daburce da ganinta yasa tayi saurin tambayar shi "lafiya ko baka ji daɗin ganina ba?"kamin ya kai ga bata amsa suka jiyo sautin kukan baby tana cewa "wayooo Allah abun fitsarina zai cire zafi-zafi"da sauri Ammy ta nufi ɗakin zuciyarta na bugawa a tsaye ta tarar da baby tana gwale ƙafafu "mi yayi maki?"yadda take son tafiya ta kasa kawai ya tabbatar da abinda ya faru. ABDALLAH ta juyo ta kalla wanda ke bakin ƙofa ya sunne kai ƙarasawa Ammy tayi ta ɗauke shi da mari "ina tunanin kanada hankali ashe shashasha ne kai?ba komi yasa a ban taka maka burki ba sai dan naga a matsayin ka na likita ko kaɗan wannan tunanin ba zai zo maka ba, shiyasa har nike barinka da ita"Ammy na gama faɗin haka ta saɓi baby a kafada ta fice dama driver bai tafi ba. Bai da wani zaɓi da ya wuce ya tafi gida ayita ta ƙare,key ya zira ya fito yana shirin shiga mota LAURAT ta ƙaraso tana gaishe shi a daƙile ya amsa ya shige mota ita kuma tayi tsaye tana mamaki dan ba haka yake mata ba. Tun kamin ya shiga falon yake jiyo muryar Ammy cikin faɗa tana mai sake jaddada ma dady "ai laifin ka ne tun yaushe nike biyaka kan kayi ma ABDALLAH aure sanin jerin da yake cikin maza amman ka ƙiya wai ala doli dogon karatu zai yi,yanzu inda yanada mata ai ba zai mata fyaɗe ba"cikin ƙosawa da mitarta dady yace "kar ki ƙara cewa ɗana yayi fyaɗe dan ya biya sadakinta kuma duban jama'a sun shaida kuskure guda ne ya kusanceta a lokacin da bai dace ba"shigowar ABDALLAH yasa duk suka maido duban su kan shi Ammy sai hararen shi take. "Je suis désolé am..." "ba wani ni ka fita ka bani wuri"cewar ammy tana mai juye kai,dady ya kalla yace "ka sa baki dad kar Ammy tayi fushi da ni""yanzu dai ba wannan ba ka fitar da mata cikin wannan satin nasan ba za a rasa ba wacce kake so ba cikin ƴan matan da ke bin bayanka"da wannan dady ya bar wurin. Part ɗin shi ya shiga yana zuwa ya shige toilet ko kayan bai fidda ba ya sakar ma kanshi shower,rumtse ido yayi yana ta ganin image ɗin ƴan matan da ke son shi a fuskar LAURAT tunanin shi ya tsaya "ita tayi ko ba komi fara ce kuma akwai shap"ya faɗa a zuci.... 💞💞💞💞💞 Ana kiran asallatu wani barci mai nauyi ya ɗauke AMAR hakan yasa mum fita cike da tausayin ɗanta. Wata kyakyawar yarinya ce zaune cikin ciyayi duk ko ina na jikinta ciyawa ce kore baka ganin komi na jinkinta sai dogon gashinta baƙi ƙirin da ya zubo har gadon bayanta.A hankali take takawa zuwa inda yake zaune ya game kai da gwiwa yana kuka,muryata ya tsinkayo tana cewa: "Ka bar kuka haka nan ni ban so"ta faɗa cikin zazzaƙar muryarta ɗagowa yayi yana kallon ganyen mai kama da mutum kamin yace "ina cikin damuwa ne rayuwata na cikin haɗari ga duhu ga ƙunci" "ba kuka zaka yi ba addu'a zaka yi ka rinƙa karanta *suratul yasin* zata zame maka kariya daga sheɗanu"tana gama faɗin haka ta ɓace ɓat a daidai kuma lokacin ya farka ,kai ya dafe yana tuna mafarkin da yayi wanda bai wuce 15mns da fara shi ba alwala yayi ya shimfiɗa tapis yayi sallah har zai miƙe ya jiwo sautin muryarta "ka *rinƙa karanta suratul yasin*"komawa yayi ya zauna ya buɗe ƙur'ani yasin ya fara karantawa kamin ya kawo falaƙi da nasi. Yana tsaka da addu'a mum ta shigo sai kuma ta fita,bed ya haye ya koma barcin da bai tashi ba sai shaɗayan rana.Wanka yayi ya tsanza kaya kamin ya fito falo abinci yaci bayan ya gaishe da mum. Saman terrasse ya fito yana kallon AMARA da ke koyon rubutu da allo "kai fa nike rubuta ma jiya nayi mafarkin wata tace na rubuta ma SURATUL FALAS,NAS,DA YASEEN wai ba zaka ƙara yin ..."kallon da yake mata yasa ta ƙyale tana kallon idon shi uwanda kamar ba na mutane ba ai da sauri ta maida kanta ga allon tana rubutu jikinta na karkarwa zuciyarta na bugawa "nima nayi mafarkinta sai dai ba mutum ba ce"ta tsinkayo muryar shi ɗagowa kawai tayi ta kalle shi bata ce komi ba. Mum da ke zaune tana tsigar ya kuwa tace "ka rinƙa addu'a AMAR duk ma minene Allah zai kawo mamu mafita"da "Allah sa"suka amsa kamin suke jiyo muryar BALARABA tana habaici "ƙadangaren bakin tulu ya kasa ya tsare ya hana ƴan gida shan ruwa in kuma suka yi garajen taɓa shi su kashe tulun woooo"kai kawai mum ta girgiza ta cigaba da aikinta. Sanu a hankali ciwon AMAR ya fara ragewa tun da suka gane sai in iska ya buge shi ne kawai yake tashi shima ba kullum ba,hakan yasa ya maida rayuwar shi kullum cikin ɗaki sai jefi-jefi ya kan fito yana kallon mutane ta saman bene.Yanzu matsalar da tafi damun shi shine rashin yin barci sai in an yi asallatu kawai yake zo mashi tun yana damuwa har ya fidda kullum mum cikin neman magani take. AMARA na cika 22years tayi aure a lokacin AMAR na 21years ,yanzu ta kwashe shekaru biyar gidan miji amman ko ɓatan wata bata taɓa yi ba . AMAR na tsaye saman bene kamar yadda ya saba ya tsinkayo ciyayi tsawan shar a face da gidan da su,yau ne ya fara ganin haka bai gama mamaki ba kuma gidan ya koma normal kamar yadda yake. Tsoro ne ya ɗarsu a zuciyar shi yana shirin barin wuri ya ga ana sabke kaya cikin adaidaita sahu,wata mata ce da ƴarta ƴar ƙarama suka shiga gidan tana jaye da yarinya wadda duk jikinta a rufe har fuskarta,zuciyar shi ce ta wani buga da ƙarfi yayinda yaji wani abu ya daki ƙahon zuciyar shi. Ɗaki ya koma cike da tunanin abun al'ajabi,bai gayawa kowa ba yayi kwancin shi yana mai riƙe da ƙur'ani har zai fara karatu ya jiwo kukan TARZAN,ta window ya leƙa sai ya tsinkayi BALARABA ce ke bashi abinci. Da sassafe AMAR ya je bakin bene yana kallon gidan da ke face da su,matar jiya yaga ta fito tana ajiye kaya ƙofar gida kamin ta hura huta ta fara toya ƙosai can kuma yayinyar ta fito da irin shigar jiya. Mamaki ne ya kama shi tun daga ranar ya dasa alamar tambaya sai kuma ya fara taimakon su da abinci sabulu omo a nan ne yake sanar da mum uwanda yake ba har ta kai ita da kanta take aika masu.A sannu AMAR ya kamu da ciwon son yarinyar da bai taɓa ganin fuskarta ba tun bata san shi ba har ta kai ta gane kullum sai ya fito kallonta ita ma sai ta ganshi take jin daɗi ...... *Cigaban labarin....* Lokacin da AMARA zata tafi gida ne mum ke ce mata "insha Allah zan yi tunani a kai sai a san abinda za ayi"jiki ba ƙwari ta wuce gidanta a ƙofa ta gamu da BALARABA bangazar AMARA tayi har sai da ta kusan faɗuwa "Allah ya isa ban yafe ba kuma ni nafi ƙarfin ki"cewar AMARA maimakon BALARABA taji zafi sai dariya tayi tace "an yi dai mu gani in tusa ta hura huta a cigaba da zuwa ana jajanta ma juna""alhamdullah da yake ma uwar tau tanada uwanda zata zauna da su ɗin har su jajanta"AMARA ta faɗa tana shirin tafiya sai ji tayi BALARABA tace "wani ?wa ke?ina ce dai kema juya ce kuma ke da haifuwa sai dai ki gani a maƙota ko kuma can a lahira kiyi ta"duk da maganar ta daketa bai hanata ramawa ba "in da rabo kam sai nayi""in bayan raina ba"cewar BALARABA .............. 🥱In fa baku comments wlh ban yin typing kan lokaci domin shine ƙwarin gwiwata *{Cham~rose💞}* [05/07 à 11:03] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION*☀️ ___________________ BISIMILLAHI RAHMANI RAHIM *CHAPTER 27-28* Yau kwana biyu kenan da ABDALLAH yayi akai-akai tun ranar da abun ya faru bai sake sa MARYAM a ido ba,tana can ɗaki Ammy ta kulbe tana bata wata irin kulawa ta musamman. Duk yadda ya so ganinta abun ya gagara don Ammy ta kasa ta tsare gaisuwar shi ma da kyal take amsawa. Yana zaune a office bayan ya gama dube-duben da zai yi ya fara latsa waya, wasap ya shiga nan yaci karo da tantsara-tantsaran hotunan da LAURAT ta turo mashi,jawo hoton yayi ya ƙura ma manya hisp ɗin ta ido kamin ya fara duba sauran sai cije leɓe yake yana jin kamar ya ganta a gaban shi ya rungume. Tsananta kallon hotunan shi ya jawo mashi tashin sha'awar shi wanda hakan yayi bala'in zautuwa har ya danna mata kira,bugu ɗaya ta ɗauka bayan sun gaisa ne yace "um please kin shirya aure ne?"kai tsaye ta bashi amsa da "eh"shi kuma yace "zaki iya aure na?"dan tsabar ruɗewa sai da ta cire wayar ta duba da kyau da ABDALLAH dai take waya "dear ai kafi kowa sanin babban burina bai wuce na mallake ka ba"cewar LAURAT tana wani ƙashe murya "no ni dai ki amsa min in zak...""zan iya mana"tayi saurin bashi amsa cikin zaƙuwa "ok ki shirya ban so ya wuce 1month sannan kin fi kowa sanin dokokina ban son raini da karanbani"da "toh.to.to"kawai take amsawa har ya kashe wayar . Abu kamar wasa sai gashi an kai lefe gidan su LAURAT har an saka rana biki.tun daga wannan lokacin su ABDALLAH suka buɗe wani babin soyayya da hiraraki na amare a nan ne yake shaida mata shi mai yawan buƙata ne tace mashi taji ta yarda. Lokacin da aka ɗiba na biki yayi aka ɗaura aure aka kai amarya gidan mijinta,sai a lokacin ne MARYAM ta fahimci hidimar da ake dan taga dangi sun cika gida ana shagali kasancewar ɗaurin auren masallaci ne ba ayi bidi'o'i ba kuma Ammy bata gaya mata ba. Tun a wajan cin kaza amarci ABDALLAH ya fara lalubar LAURAT ita kuma sai noƙewa take tana jin kunya da tsoro.Bata ƙara firgita ba sai da suka zo kwanciya taga ABDALLAH ya zaƙe wajan aika mata zafafan saƙonni kan ta farga taji ya fara kwararo addu'ar nan da Manzo Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya umarci angwaye suyi a yayinda yin sunnah aure,yadda ya dadage ya shigeta da ƙarfi yasa ta ƙwala ƙara tana kiran sunan duk wanda ya zo bakinta amman ina ABDALLAH yayi nisa a cikin duniyar sama. Yadda kasan ƙwai haka ABDALLAH ke kula da LAURAT tsawon sati biyun nan na amarci dan ko kaɗan bai ɗaga mata ƙafa.Duk lokacin da yake tare da LAURAT sai ya tuna MARYAM irin jarumtar da tayi first nigth ɗin su da kuma yadda take da rashin tsoro. Tun safe LAURAT ta gama aikin gida kafin ta shirya tsaf cikin shadda H coulor,gidan Ammy ABDALLAH ya ajiyeta har zai tafi ya tsinkayo MARYAM ita da ƙawarta RAINATU suna ball. Tsayawa yayi yana ƙare masu kallo kamin ya haɗiye yawu "wannan ai mutum zai huta sosai wannan kayan alatu tun yanzu ina ga sun girma"ya faɗa a ranshi yana kallon ƙirar ɗin RAINATU wacce ke abkin gudu tana son kamo ball yadda mazaunanta ke juyawa ya daskar da ABDALLAH a tsaye sai kallonta yake babu ko ƙyaftawa. "Baby ga magajinki nan mai kyau"cewar RAINATU lokacin da MARYAM tazo amshe ball ɗin daga hannunta,cak ta tsaya suna ƴar kallon-kallon kamin taja hannun ƙawarta su bar gun sai a lokacin ABDALLAH ya ƙarasa ciki. Bayan ɗaki suka zauna ta fara ba RAINATU labari"wlh RAINA ya ABDALLAH ma irin abinda kika gwada mani ga video nan har da shi..."kafin ta ida ta katseta "wai kina nufin kinga shi?"ta faɗa tana kama haɓa "eh harda wannan ruwan ya bani nasha amman abun fitsarin shi ƙato ne sosai"kasancewar RAINATU ta girmi baby yasa tafita wayo hakan yasa wani ba take turo blue film suna kallo a nan ne baby ta fara ganin ashe dai ana yin sex tana son gayama ta ABDALLAH ma yayi mata amman tana jin tsoro kar tace mata ƴar iska. Da RAINATU da MARYAM makarantar su guda kullum suna tare kuma babu hirar da suke sai ta sex a na haka har suka zama cikakkun ƴan mata nan ne fa ABDALLAH ya murje ido yace lokaci fa yayi da zai ɗaukar matar shi. MARYAM kam a matse take ta koma sai shirya yadda zasu yi rayuwa jin daɗi take "ƙawata wlh na matsu na riƙe sandar na ta ABDALLAH inji ya shiga cikin jikina na san ga ranar sai na kusan suma dan daɗi"cewar MARYAM "hummm dan Allah ki bari har na samu miji sai ki tare kinga zamu ji daɗin yin labarai " "Haba ƙawata dan baki ga yadda nike cutuwa ba in dare yayi,yanzu dai ki gayamin shawarwari"duk da RAINA bata ji daɗi ba amman bai hanata batada shawarwari ba na tarairayar miji. Sai da aka yi gagarumar walima sannan aka raka amarya gidanta,duk wanda yake wurin sai yaga yadda ABDALLAH ke rawar ƙawa ya matsu mutane su tafi.Bayan ƴan rakiya sun tafi ya rage daga ita sai RAINA wacce take ta tsara mata yadda zata yi,suna nan zaune har ABDALLAH ya shigo da abokin ya shi ya maida RAINA gida. Bayan sun gama komi ABDALLAH ya kashe hutar ɗaki suka kwanta, hannun shi ya ɗora a saman ƙugunta kamin ya sance igiyar rigarta sai a lokacin wani tsoro ya dirar ma MARYAM bata tantance ba taji hannun shi ga jikinta. Jikin shi na ɓari ya shimfiɗar da ita ya karanto addu'a jin haka yasa MARYAM fara kuka tana magiya bai jita ba har sai da ya kai ga niyyar shigarta amman sai yaji abun ya kwanta,cike da al'ajabin haka ya kwanta(ya rasa martabar shi ta ɗa namiji). *Cigaban labarin...* Tsohon ɗakin ABDALLAH baby ta koma,kwance tayi tana tunanin rayuwa RAINA ce ta faɗo mata a rai kawai sai tayi dialing numberta amman har kira biyar tayi bata ɗauka ba hakan yasa ta ajiye wayar ta shiga barci. ABDALLAH kuwa gida ya koma,yana zuwa ya tarar da LAURAT ta gama komi na gida tayi kwalliya tana jiran dawowar su. Shigowar ABDALLAH shi kaɗai ba ƙaramin daɗi yayi mata ba,da murna ta tarbe shi tana "oyoyo nayi missing naka mn bb chéri "ta faɗa tana mai shigewa jikin shi, kamin ta kai hannu kan kan cikin shi"na san kana jin yunwa sosai bari na zuba maka abinci",hancinta yaja tare da nufar inda tebur ɗin abincin yake. Sosai yaci abincin sai santi yake yana mata hirar soyayya kamin tayi magana suka tsinkayo sallama shiryawa suka yi a tsanake kamin LAURAT ta fita dan ganin ko wacece yayinda ABDALLAH ya shige part ɗin shi. Suna ɗan taɓa hira ABDALLAH ya fito sai baza ƙamshi yake,a tare gaban su ya faɗi amman sai suka ƙaƙalo ma juna murmushi"ina wuni ABDAL"RAINA wace ke hakimce a kujera ta faɗa "lafiya lau RAINA baby ya gida ?""alhamdullah"ta bashi amsa "MARYAM na wajan Ammy bata jin daɗin jikinta"cewar ABDALLAH yana mai zaunawa "eh haka yayar mu tace naga ta kira ni ne shine nace bari kawai nazo ashe mun yi ban hannu makafi"da ido ya amsa mata kamin yace "ko ki tashi na kai ki?""tom"ta faɗa tana mai miƙewa tsaye "bb abincin fa ka tsaya ka ƙarasa mana ko taxi ba sai ta hau ba"cewa LAURAT dan sam bata yarda da tafiyar ba ABDALLAH da farar macce kuma mai ƙugu. "Yanzu na dawo kar ki damu"ya faɗa yana mai kai mata kiss a goshi kamin ya fito waje inda RAINA ke tsaye tana jiran shi. Tafe suke a mota suna taɓa hira wacce rabinta RAINA ce ke bashi labarin school shi kuma duk ya wani susuce yana kallonta yadda take wulga ido tana wani ɗaɗaga su da yadda take motsa lips ɗinta uwanda suka sha man leɓe irin wanda yake so a haka har suka ƙarasa gidan Ammy. Sallama suka yi suka shiga,a kwance take bisa kujera mai zaman mutum uku kanta bisa cinyar Ammy tana tsefe mata kitso.Ihu tayi tare da rugowa ta rungume RAINA tana dariya kamin ta ja hannunta su nufi ɗaki "kiyi a hankali banda gudu ko guje-guje kar ya tai ya taɓa lafiyar ki"Ammy ta faɗa suna gab da shiga ɗaki. "Ina kika ajiye wayar ki ina ta kiranki baki ɗaga ba kuma dan rainin hankali shine ko ki maido"cewar MARYAM tana hararenta yayinda suka hau bakin gado "daga gidan ki na fah nike shine na yo nan LAURAT tace baki lafiya,mike damun ki ko ciwon amare😉"RAINA ta faɗa tana kane ido fuskar MARYAM ce ta canza har zata gaya mata abinda ke faruwa kuma sai ta kasa tace "ke dai kika sani bari na kawo maki abun sha"MARYAM na fita RAINA ta buga tagumi kamin ta ciro waya ta danna kira sai kuma MARYAM ta shigo sai tayi saurin katse kiran tana murmushin doli wanda da ka gani kasan ba har ƙasan ranta ba ne,jus take sha tana tunanin maganar Ammy kar baby tayi guje-guje"tabas ciki gareta"ta faɗa cikin ranta kamin ta saki kofin jus ɗin ya zube,kallonta MARYAM tayi "wai miye ke damun ki?" "Babu komi bari ki ga in tashi in tafi" "Da wuri haka baki bari har yamma tayi?" "A'a tafiya zani yi"cewar RAINATU tana mai saɓar bag ɗint.Har ƙofa ta rakota kamin taje bakin titi ta samu adaidaita don tuni ABDALLAH ya bar gidan. Tana zuwa gida ta danna mashi kira "kace ni kaɗai ce da zan iya haifa ma ABDALLAH ɗiya" "Eh tabbas "aka bata amsa cikin masifa tace "to ya aka yi MARYAM ta keda ci....ki ?"tayi maganar a rarrabe ganin INNANE a gabanta tana kallonta,jiki na rawa ta kashe kiran tare da sunne kai ƙasa "ban yi zaton har akwai abinda zaki ɓoye min sai yau amman hakan kuma ya tabbatar min ke ɗin jinina ce sannan ina son ki bar komi a hannuna yanzun nan zan kira BALARABA ta gamani da malamunta yayi maki aikin da ko uwar shi sai ya manta balle wata can banza MARYAM"cike da jin daɗin furcin mahaifarta ta tace "yauwa INNANE amman aikin bokaye yafi ci fiye da na malumai" wata irin arniya dariya INNANE tayi kamin tace "malumain tsubo ai duka ne ba dan ban son tone wani *ƁOYAYYEN SIRRI* ba da na sanar da ke labarin AMIRA hummm AMIRA ƴar gidan Anna"INNANE ta ƙarashe tana wani irin makirin murmushi....... 💞💞💞💞💞 Tunda ta je gida maganar da BALARABA ta gaya mata ke yawo a kwanyarta,waya ta ɗauko ta kira mum tana ɗagawa ta zayyane ma mum abinda ya faru duk da ta firgita da jin zancen bai sa ta karaya ba "haba AMIRA ina imanin ki da tauhidin ki ya tafi ko kin mance Allah da kanshi yake cewa *MA YAFTAHILLAHU LI NAS MIN RAHMATI FALA MUMSIKALAH* duk abinda Allah ya buɗe na Rahma ga bawan sa babu wanda ya isa ya hana shi samun shi "duk da hawayen da ke zuba a idonta bai hanata yin murmushi ba kamin tace "bien dit mum la méchanceté n'enlevera jamains au miel🍯sa douceur"sosai mum taji daɗi da tayi saurin fahimta tace "to kin gani ai sara da sasaƙa ba zai taɓa hana gamji toho ba kuma wlh duk zakaran da Allah ya nufa da cara sai yayi dan haka ki goge babin BALARABA in Allah ya nufa sai kin goya ɗanki da bayan ki"nan suka cigaba da hira a ƙarshe take ta tambayar AMAR "yana can waje bisa terrasse yana jiran fitowar RUHI"dariya AMARA tayi tace "mum har da ke ruhin kike ce mata?to wai ta san yana sonta?" "Ina fa ta sani yau dai na so gayama mahaifiyarta kin san ta fara min aiki tun jiya"cewar mum tana kallon AMAR da ya shigo yanzu "ah kice shikenan komi ya zo gidan sauƙi ki gaishe min da AMAR "ta faɗa tana mai kashe kiran. Kallon shi mum tayi tace "ya dai ko baka ganta ba naga jikinka duk yayi sanyi"sunne kai ƙasa yayi yace "mum MOCTAR da abokanan shi ke min dariya wai mai zaman gida kamar mace wani ma cewa yayi ɗan daudu ne ni"ya ida maganar hawaye nayi mashi zuba........ Jikar Rabo ce🌚 [05/07 à 11:41] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo *CHAPTER 29-35* shi mum ta shafa alamar rarashi kamin tace "duk abinda ka ga Allah ya aza ma bawa a matsayin jarabawa ne,kuma Allah ba zai taɓa aza ma mutum abinda ba zai iya ɗaukar shi ina so ka kasance mai yin hamdullah a ko da yaushe,ina ji a raina sauƙin ka na gab da zuwa"murmushi ne ya suɓuce ma AMAR wanda a duk lokacin da mum ke mashi irin wannan tunin yake jin shima wani ne shi ya nada abinda wani bai da "amen mum da ranar kam na kwana sallah ina mai gode ma Allah " sallamar anna ce ta katse masu hirar ta su cikin girmamawa AMAR ya gaishe ta "lafiya ɗan albarka "anna ta amsa bata san miyasa ba jin son shi take har cikin ranta,yadda AMAR ke sunne kai ba ƙaramin ba mum dariya yayi ba.Miƙewa yayi tsam ya fita waje ya tsaya gurin shi na gado,yana leƙawa ya tsinkayi AMIRA tsaye bakin ƙofar gida kamar mai jiran wani ƙuri suka yi ma juna duk da fuskarta a rufe take amman ta ɗaga kanta sama tana kallon shi, murmushi ya sakar mata tare da ɗaga mata hannu kamin ita ma ta ɗago mashi nata wanda yatsun shi suka sha jan lalle. Sun shagala da kallon juna daga nesa sai ganin mota suka yi ta shiga tsakanin su,MOCTAR ne ya fito ya kalli AMAR yana murmushin ƙeta kamin ya dubi AMIRA yana shirin magana ta ruga cikin gida tare da saka sakata. "Maman?mamannn?"fitowa tayi daga toilet da ɗaurin ƙirji wuyanta duk kumfa da alamun bata gama wankan ba "lafiya MOCTAR naji kana ƙwala min wannan uban kiran ?"cewar BALARABA tana mai doso inda yake tsaye fuska a murtuƙe "ina fa lafiya maman kin sake da yawa har wancan banzan ya fara jin shi wani ne ya soma yin farin ciki"MOCTAR ya faɗa kamar zai kuka "shi da farin ciki kuma ai sai in na lahira kuma" "Wace irin lahira yanzunan ya gama nishaɗi yana hira da wannan yarinyar da nace maki ina son aura"dafe ƙirji BALARABA tayi "hiraaa?hira fa kace?ai ban ga ta zama ba"tana gama faɗi ta shiga ɗaki tare da ɗaukar wayarta ta danna ma ƙawarta kira,bugu biyu ta ɗauka ba tare da sallama ba tace "INANE ki shirya gobe tun da safe muje gidan malam gani nan aiki na shirin koma mani baya " "Ah BALARABA kamar kin san zuciyata nima da ce maki za niyi ko muje gobe ɗin dan bikin nan bana so ya wuce nan da 1week"nan suka ta tsara yadda tafiyar ta su zata kasance dan ba gari guda suke ba.A falo ko MOCTAR ne zaune yake tunanin AMIRA yana jin ba ƙaramin morewa zai yi ba yarinyar da kullum jikinta yake rufe tsananin kamun kai. *** Mota gida BALARABA da MOCTAR suka ɗauka tun daga Kano har aka suka zo Zinder wadda take cikin jamhuriyar Niger,a nan suka game da INNANE wacce ita kuma ta fito daga maradi a tashar mota suka ɗaukota kafin su nufi gidan malamin da ke can bayan gari. Wurin babu gidaje sai manya duwatsu da baidina,ɗan nesa da wurin MOCTAR yayi parking su suka fita yayinda shi kuma ya zauna zaman jiran su. Basu wani tarar da layi sosai ba suka samu damar shiga,zaunawa suka yi a bisa tabarma kafin ko wace ta shiga zayyano mashi buƙatar ta. INNANE ta fara magana "ƴata ce ke son wani shine nike son a taimaka mani ayi auren nan da sari ɗaya sannan ya zamana sai abinda tace mijin zai yi ta dunga juya shi kamar waina shi da sauran matan"nan ya tambayeta sunan wanda za a ma aikin da hoton shi,cikin wayarta ta duba cikin hotunan da RAINA ta gama wuri guda amsar wayar malamun yayi ya shafi wayar abun mamaki hoton ABDALLAH ya fito jikin wata takarda😱 *ABDALLAH🚫* ya rubuta a jikin allon ƙarfe kamin yayi wasu ƴan rubuce-rubuce ya kara allon da huta🔥. "Yaron nan ne ɗan wajan kishiyata nike son a gurgantar da shi ya zamana komi sai an yi mashi ban so ya iya miƙewa tsaye ko kaɗan"cewar BALARABA Wani surkulle malamin yayi kamin ya miƙa ma INANE ƙullin magani "azuba mashi cikin abun sha dan na tabbatar zai je gidan ko bai shirya saboda wannan kaɗai zai hana zuciyar shi sukuni"malamin ya faɗa yana mai nuna inda ya kara allon ƙarfe kusan garwashi, INNANE na washe baki ta karɓi maganin. "Wannan zaki barbaɗa a gindin pampo ko kuma inda kika san akwai tsutsa,kina gama yin haka zai koma tamkar tsutsa ba zai iya miƙewa tsaye ba balle ma har ya taka ƙafar "wani shu'umin murmushi BALARABA tayi kamin ta amshi maganin sannan kuma ta ɗora da cewa "yauwa malam a taimaka ma yarona shi ma da maganin farin ta yadda duk wadda yace yana so ta amince ta rinƙa kawo kanta da kanta"dariya malamin yayi yace "bita zaizai kenan bari na baki wani turare wlh in ya shafa shi ƙudurtawa a rai kawai zai yi yarinyar da yake da niyyar da yake son nata a take zata zo ko ƴar uban waye ce"yana gama faɗar haka ya ɗauko wata kwalba tun kan abuɗa ƙamshin turaren ya game ɗakin,BALARABA ya miƙa mata ta karɓa tayi godiya sannan suka biya shi da alƙawarin zasu sake dawowa in aiki yayi kyau. MOCTAR da tun shigar su ya kishingiɗa yana kwasar barci bai ma san sun dawo ba sai da yaji suna bugun gilashin mota,"sannu da fitowa"ya faɗa lokacin da suka shigo.Gidan mota suka fara ajiye INANE kamin su ɗauki hanyar Kano a lokacin ƙarfe ɗayan rana,sai wuraren ƙarfe uku suka shigo kasancewar sosai MOCTAR ke gudu sun kuma tsaya cin abinci a hanya. A gaban idon AMAR suka shigo gidan,yana tsaye bakin bene yana ƴan kalle-kallen shi da ya saba,ƙwafa BALARABA tayi tace "shine tsayuwar ka na ƙarshe shegen mai idon aljannu"dariyar ƙeta MOCTAR yayi kamin su wuce part ɗin su,shi kuma AMAR bawon Allah bai ma san abinda suke cewa ba dan a hankali tayi maganar. "Maman mi zai hana naje da kwalba na samo tsutsotsin ta yadda kullum zaki dinga zuba garin maganin ?kin san fa shi aikin sihiri sai ana yi ana maimai in ba haka ba sai mu wayi gari ya koma daidai"cewar MOCTAR lokacin da suka shiga ɗaki suka baje,ɗan jim BALARABA tayi kamin tace "kuma fa kayi dubara bari na baka kwalbar mai wanda ya ƙare sai ka zuba" Tsutsa ruwa irin manyan nan MOCTAR ya samo kusan rabin kwalba ya kawo ma BALARABA ,babu ɓata lokaci ta aiwatar da aikin kamar yadda boka yace abun mamaki kuka TARZAN ya fara yana kubce-kubce kamar zai katse igiyar da aka ɗaure shi kamin MIKI ta fara nata tana dona ma TARZAN kanta alamun rarashi kwantawa yayi ƙasa yayi shiru. Leƙowa BALARABA da MOCTAR suka yi suna kallon ikon Allah "maman ni ban san ko miyasa wancan karen haushi yake bani ko dan AMAR na son shine" "Ai kasan dabba mai kyautata mata take so kullum fah sai ka dake shi ta yaya zai soka shi kuma AMAR baka ga har ruwa masu sanyi yake bashi ba da nama" "Shege shiyasa yake kuka yaga za a gurgantar da mai bashi abinci kinsan an ce dabbobi na ganin komi"kamin ta kai ga bashi amsa suka jiyo ihun AMAR yayinda kuma mum ke kuka anna kuma na salalami.... 💞💞💞💞💞 Zaune yake office ya rabka uban tagumi yana tunanin baƙon abinda yake ji,sam ya kasa jin shi a matsayin ABDALLAH zuciyar shi sai zafi take mashi idon shi kuma har wani yaji-yaji suke mashi dan tsabar son ganin RAINA. Kamar an tsakure shi ya miƙe tare da zirar key yayi waje inda ya paker mota,bai zarce ko ina ba sai UNWALA gidan su RAINA. Kiranta yayi a waya tace kawai ya shigo,yau ce rana ta farko da ya shiga har ciki a tsakar gida ya tarar da ita ta sha kwalliya kamar zata je gasar kyau,cak ya tsaya yana ƙare ma shap ɗinta kallo yadda body ɗinta ya fito sak yafi komi tafiyar mashi da hankali "ka shigo mana hubby"cewar RAINATU tana mashi fari da ido,yawu ya haɗiye lokacin da ta juya baya tana tafiya zata mashi iso ɗaki. Bisa salon ya zauna yana mai kwasar gaisuwa wurin INNANE wacce ke shirin fita,jus ta tsiyaya mashi wanda aka zuba ma maganin malam.Tunda ya kafa kofin a baki bai ajiye ba har sai da ya shanye sarai, murmushi ta sakar mashi "hubby ya aiki ana tayi?" "Ni ba wannan hirar ta kawo ni ba nazo ne naji yaushe kika yanke lokacin da za ayi bikin mu?"RAINA ji tayi kamar ta suma dan daɗi "nan da 1week "ta bashi amsa,sai da suka ɗan taɓa hira kamin suyi sallama bayan ya ajiye mata maƙudan kuɗi. Daga nan gidan Ammy ya wuce sai da ya tsaya bakin hanya ya saya ma MARYAM fruits da kayan maƙulashe,yana gama parking ya fito da ledodi da gudu MARYAM ta tarbe shi murmushi ɗauke da fuskarta ledodin hannun shi ta amsa suna tafiya leda ta yage kayan suka zubo amman ABDALLAH ko ya tsaya tana kallon shi ya shige ciki. Bayan sun gaisa da Ammy yace "um....Ammy dama nazo na gaya maki ne aure nike son ƙarawa ku..."ƙarar sakin abu ne ya maido hankalin su gurin MARYAM ce tsaye kallo guda zaka yi mata ka gane tana cikin firgici. Da gudu ta shige ɗaki tana mai fashewa da kuka ta hijabi kuma tayi ƙasa da shi. Bayyanar dukiyar fulaninta shi ya gusar mashi da hankali har ya manta ina ne suke,zafafan kiss da embrassements mai game da romance ya shiga aika mata tun tana ture shi har ta biye mashi.Lumfashi ya ke fitarwa da sauri-da sauri yana mai raba jikin shi da kaya a matuƙar buƙace ya ke,addu'a ya karanto kamin ya daidaita.....da sauri ta ƙanƙame shi tana mai fasa ƙarar da ta jawo hankalin Ammy da ke falo da gudu ta rugo har ta aza hannunta bisa handle sai taji murya MARYAM na cewa "washhar ka..kayi hanka..k.aliii""toh..toh..toh"🤣ai da gudu Ammy ta bar gun tana dafe ƙirji tana shirin zama taji ihun MARYAM tare da kuka kawai sai ta zarce part ɗinta. Sun kwashe wajan awani biyu a ɗaki,Ammy kuma kamar wadda ta ɗora girki haka take zarya falo da ƙurya amman sun ƙi fitowa tun tana sa rai har ta fidda. "Ai gwara ya ƙara auren ba zan bari kuka kashe min ɗiya ba ai sai ya illata ta ina dalilin wata jaraba wannan ai ko uban shi sai tayi"Ammy ke surutanta ita ɗaya,jin magana falo yasa ta leƙo ABDALLAH ne ke gyara maɓalan rigar shi yayi wanka sai sheƙi yake fuskar nan tashi wasai sai annuri yake,fitowa MARYAM tayi wadda tun ɗazu yake kira ta zo ta raka shi mota yadda take tafiya yasa Ammy saurin fitowa "ke ina zaki?zo ki zauna babu inda zaki je"juyowa dukan su suka yi suna kallon Ammy kamin ABDALLAH ya sosa ƙeya alamun jin kunya yace "Ammy ba fah fita za muyi ba just rakiya ce zata min"kallon MARYAM Ammy tayi sai ƙyafta ido take kamar munafuka"baki ji abinda nace ba?zo ki zauna kai kuma fice ka ban wuri tunda baka san kunya ba"da sauri ya fice. Yana bisa hanya yana tunanin farin cikin da ya samu gun MARYAM yana kuma gode ma Allah da ya bashi lafiya har kusanceta ,"haba kaji macce komi cicif ram-ram wannan ita ce type ɗina"cewar ABDALLAH yana mai danna hancin motar shi cikin gida. Yana shiga falo LAURAT ta tabe shi ta faɗa jikin shi zata fara shafar shi ya dakatar da ita "please ki barni na gaji hutawa zan yi kizo ki min tausa"murmushi ta saki ta fara rage mashi kaya kamin ta soma massage ɗin wanda da ka gani zaka gane da gayya ne take yin shi dan ta tado mashi sha'awa.Tayi nasara kam dan sai da ta maida ABDALLAH ruwa amman bai wani daɗe ba ya kawo tsuki yayi ya shige toilet dan ko kaɗan bai ji wani daɗi ba.... 💞💞💞💞💞 Kwance ya ke yana birkiɗoɗoniya tare da yin ziziɗa sai ƙara yake mum ta duƙushe gaban shi ta kasa taɓuka komi sai anna da ke faman yi mashi tofi. Ƙaiƙayin da ya bar ji ne yayi sanadiyar tsayawar kukan shi sai hawaye ke mashi zuba,ruwan addu'a anna ta bashi ya sha babu laifi yaji dama zuciyar shi ta ɗan nutsu."Hajiya ba a kiran abban su ki shaida mashi tun wuri a ɗauki mataki dan kamar shafar aljanu ne"cewar anna kai kawai mum ta girgiza mata kafin kuma ta riƙe hannuwan anna "kece mutum ta farko da naji na yarda da ita har zan gaya maki damuwata,dan Allah ki riƙe wannan sirrin"kai anna ta girgiza nan mum ta kwashe duk abinda ke faruwa da AMAR ta gayama Anna wacce ba ƙaramin firgici tayi ba har take ganin gwara AMIRA da shi. "Haƙiƙa na tausaya maku ke da ƴaƴan ki amman insha Allah zan raka ki wajan wani malamin sunnah dan taimaka maki in kin yarda yanzu na kira shi a wa Allah so gobe sai mu tafi bayan yayi ISTAHARA"haka kuwa aka yi nan anna ta kira malam MUTAƘA babu abinda mum ta ɓoye mashi daga ƙarshe yace gobe su zo. Washe gari mum da anna suka shirya suka je gidan malam MUTAƘA bayan ta kira AMARA taje can gida dan ta zauna tare da AMAR . "Ba shafar aljannu ne ba sihiri ne aka yi mashi,an yi amfani da aljanu na cikin iska shiyasa a duk lokacin da jikin shi ya bugi iskan waje kuma aka yi daidai da aljanun sun bayyano to sai jikin shi ya fara ƙaiƙayi yana ɓarewa,al'aurar shi kuma da ta ƙanƙance aljana JANNAYE ta aure shi dalilin fitsarin jinin kenan"cewar malam yana ma mum bayani dukan su kuka suke malam na basu haƙuri"to yanzu minene mafita malam?"cewar anna dan ita mum sam ta kasa magana "toh mafita guda ce shine addu'a domin ita bata bar komi ba ga addu'o'i da zaku yi kamar haka : ```Ganyen magarya a dafa shi ko daka sai ku zuba cikin ruwa aka SURATUL FATIHA FALAQ³,NAS³,KAFIRUN³,AMANAR RASULU²,AYATUL ƘURSIYU ¹``` bayan kun karanta sai ku tofa a ruwa a bashi ya sha ya kuma tu wanka"godiya su kayi mashi kamin su baro gidan. Tun kafin su ƙarasa suka tsinkayo dandazon mutane ƙofar gida gaban mum ne ya yanke ya faɗi,suna shiga suka tarar AMARA da BALARABA na faɗa AMARA ta tausheta sai kishi take da kyal aka raba su,wani ƙyaci BALARABA tayi tace "sai kin san ni kika daka yarinya "ta faɗa tana shigewa ɗakinta a kunyace bakinta duk ya gwagwaɓe. Wani farin ƙyale ta shimfiɗa tsakar ɗaki ta yayafa ruwa kamin ta kece da wata irin dariya tana wasu maganganu na tsafi a take wani ƙasunburun boka ya bayyana ta jikin ƙyalen......... A nan book 1 ya ƙare su ku tarbe ni a book 2 dan jin yadda zata kaya. [13/07 à 06:34] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo Page 36-37 Bayyanar bokan ke da wuya ya ɓarke da wata irin dariya wadda ba tada daɗin amo,ko kafin tayi magana shi ya fara "la'annaniya mai aikin ƴan huta faɗi buƙatar ki yanzu nan mu biya maki hhhh"gyara zama tayi ta fara koro mashi jawabi "so nike a masakantar da AMARA yadda ta dake ni da wannan ƙazaman hannuwan so nike su bar aiki daga yau dan ta gane ruwa ba sa'ar kwando ba ne"cewar BALARABA "ƙudirin ki a wannan karon ba zai taɓa cika ba har sai an zubar da jinin bil adama domin yarinyar ta fiya addu'a da tsayuwar dare doli a ɗauki mataki kamin aiwatar da shirin...."yana gama faɗin haka ya ɓace ɓat.Zirga-zirga ta kama yi cikin ɗaki tana tunanin wannan ɗanyen aikin da ɗaukowa kanta "wannan rashin imanin yayi miye na kashe rai ina ma laifin ace jinin dabba ?to wai ni yanzu ina ma zan samu jinin?kai ba zan iya ba kashin kai ai babban zunubi ne"BARALABA ke suratai ita ɗaya yayinda take saƙa da warwara, murmushi tayi da ta tuno da malam na kan dutse sarkin malumain tsubo wanda taje wurin shi jiya "yauwa na samu hanyar da zan cutar daku ku duka tsuntsu biyu zan jefa da dutsi ɗaya"ta faɗa tana mai ɗaukar waya bugu biyu malam ya daga bayan sun gaisa take ce mashi "yauwa malam ina son a buɗe bakin mahaifar nan akwai buƙatar ta haihu "duk da bata ambaci sunanta ba ya gane ko wacece take nufi "anya kuwa ayi haka?kije dai kiyi tunani ko kin manta haifuwar ta kamar barazana ce da taki rayuwar?" "A'a malam babu abinda zai same ni dan ba zaune nike ba na san tudun da na taka"cewar BALARABA tana mai zaunawa bakin gado,ɗan nisawa yayi yace "shikenan tunda haka kike so amman wlh naga wani haske ya mamaye su yayinda duhu ke tunkaro ki kuma da na auna haka sai nike ganin kamar zuwan yaron haske ne" "Malam tunani ne fa kake babu tabbas dan haka kawai ka aiwatar"tana gama faɗin haka ta kashe kiran yayinda shi kuma malam yayi sudabarun shi na kwance mahaifar. "Ba zan bari ɗan ya girma zan salwantar da shi sai naga ta yanda zai zamo hasken bayan na sheƙe shi,in dai jinin BALKI ne ba zan taɓa jin ɗigon imanin shi ba kuma ma ai ba laifi ba ne dan ka kashe abokin gaba"BALARABA ta faɗa tana mai shiga toilet. A ɓangaren su mum kuwa suna shiga part ɗin su ko tambayar ba'asi basu yi ba suka ɗebo ruwa a bawo tare da zuba garin magarya da malam ya basu,mum tayi addu'o'i tana mai kallon gabas.Ruwan aka bashi yasha kamin sauran yayi wanka da su wuri mai tsafta,yadda kasan wani yaro ko nakasashe haka yayi ziziɗa yaje ɗaki. Ruwan da yayi wanka ba a zubda su ba kasancewar akwai ayoyin Alkur'ani,duk bangon ɗaki da terrasse mum ta wawatsa su a cewar ta in ma akwai wani abu da ya shafi iska ya baje. Sosai AMAR yaji daɗin ruwan har sai da ya ƙara sha ganin haka yasa mum ta sake yin wasu dayawa aka ɗura ga bududuwa aka sa a frigo dan ya maida su ruwan shan shi. *** "Anna yau ina kika je ne?na ga tun kafin na ɗora tuya kika fita"cewar AMIRA tana mai sake ƙirga kuɗin ƙosai na cinikin da tayi,karɓar kuɗin tayi ta ɗaure a haɓar zane kamin tace "yaron Hajiya a ba shi da lafiya shiy..."saurin katseta tayi da wata tambayar "mai kyau ? Anna ba dai mai kyau na bisa bene ba?"yadda take maganar take dafar ƙirji yasa Anna kallonta na wani ɗan lokaci kamin tace "to kar naji kar na gani kin fita daga gidan nan ,na san ki da shegen karanbanin tsiya"anna ta faɗa tana mai cire kayan jikinta tayi ɗaura gaba.Ta faɗi haka ne saboda sanin halin AMIRA na ƙididdiga da son sanin abinda yafi ƙarfin kwanyarta. Washe gari ta kama asabar,tun da wuri ta gama aikin gida kafin ta shirya cikin shigar makaranta kamar kullum. Yau ba su yi ƙosai ba hakan yasa taci ɗumame kamin su fito ita da anna wace ta shige gidan su AMAR ita kuma ta tafi makaranta. Tun kafin ta shiga aji zuciyarta ke tsinkewa sakamakon ganin malam NURA na bada karatu,sallama tayi ta tsaya bakin ƙofa tana jiran izini da hannu yayi mata alama ta shigo. Tun shigowar ta malam NURA ya koma ɗari-ɗari hatta ɗalibai sun kula da haka a tsorace yake karatun kasancewar tun radda abun ya faru shugaban makarantar yayi mashi bayani a kanta kuma bata sake dawowa ba sai yau.Wurin da ta saba zama ta zauna ta kafe malam NURA da ido,shi ma ta wutsiyar ido yake kallonta ganin direction ɗin shi take kallo ya gane kenan kallon shi take tunda niƙaf ɗin ta ba ta fiddo ido waje.Ya na gama darasi ya tambayi ɗalibai sun gane suka ce eh "toh masha yanzu wa zai tashi yayi mamu jawabi tare explique' abinda mu ka yi?"cewar malam NURA yana mai addu'ar Allah sa kar AMIRA tace zata iya tunda an bashi labari ilimi gare ta,addu'ar shi bata karɓu ba dan ko ita ɗaya ta ɗaga hannunta bai da wani zaɓi doli yayi interrogé ɗinta. "يجب الغسل من ثللثة أشياء wanka na wajaba akan abu uku الجنبابة janaba والحيضda haila والنفاسsai kuma biƙi. Uwannan su ne ke sa ya wajaba ga mutum dan haka doli mu kula musamman wajan janaba sau tari wani kan samu janaba ba tare da yayi la'akari ba domin wasu sukan kasa banbanta maniyi da mazayi musamman mata ba wai doli sai ta hanyar jima'i ba kawai ke samun janaba,ta hanyar tunani,kallo,shafa duk ana iya samu san..."ganin mutane duk sun maida illahirin hankalin su kanta yasa ta ƙyale ba dan komi ba dan mafi akasarin ƴan ajin ƴan mata ne sun girme mata wasu ma suna shirin aure,"malam ta cigaba"cewar ɗaliban malam NURA da yayi tsaye yana kallonta cike da mamakin yadda aka yi take koro jawabai dan shi bai gaye su ba,izini ya bata ta cigaba ai kam kamar jira take"um...akwai banbanci tsakanin maziyi da maniyi. _ *Maziyi* wasu tsinkakun ruwa ne da ke fita gaban mace a yayin ƙaramar sha'awa,ya kan fito ta hanyar tunanin wanda kake so,tunanin aure to a nan wanka bai wajaba sai dai in har sha'awar ta wuce ƙarama kamar miji yayi wasa da matar shi ta fitar hayyaci ba tare da ya sadu da ita ba to a nan wankan ya wajaba domin babbar sha'awa ke haifar da fitar maniyi. _*Maniyi* wasu ruwa ne tsinkaku fatsi-fatsi masu kabri da ke fita a farjin mace yayinda saduwa ko wasa da wasu sassan jikinta.Wanka kuma na wajaba a mace in azakarin namiji ya taɓa farjinta ko da kuwa bata fitar da maniyin ba"tana kawowa daidai nan ta zauna "Masha Allah barakallahu feeki lokacin récréation yayi ku fita ku ci abinci"cewar malam NURA yana mai zama kan kujera har AMIRA zata fita ya kirata gabanta ne ya faɗi ta dawo tayi tsugunne gaban shi,sai da duk ɗaliban suka fita sannan yace "AMIRA wa ya koya maki wannan karatun?"ajiyar zuciya ta sauke ta zata wani laifi tayi "cikin wayar Anna naji wani malami na faɗa kullum in tana gyaran kaya shi take kunna to daga nan na riƙe a kai"cewar AMIRA tana wasa da ruwan da ake goge tableau hannunta ya kalla wanda yake fari sol mai zaratan yatsu sun sha jan lalle,ɗan nisawa yayi kamin yace "AMIRA shin zaki aure ni?"........ 💞💞💞💞💞 Shiri ya ke ya na tsuki ya rasa ko mi ke mashi daɗi,kallon LAURAT yayi wacce ke kwance kan bed tsirara tun bayan da suka gama sex ba ta tashi ba sai ma wani mayen kallo da ta take bin ya da shi.Wata sha'awar shi ce ke taso mata ganin ya shirya tsaf cikin jeans blue da riga fara ya shace gashin shi sai ƙyalli ya ke,agogon hannun shi ya gyara kamin ya ɗauki key yayi waje ba tare da yace da ita komi ba. Motar shi ya ma key bai tsaya ko ina ba sai gidan su RAINA ,a ƙofar gida ya zauna cikin mota sai gashi ta fito cikin riga da wando ta baza gashi kamar baturiya. Tun da ta fito ya kafe forme ɗinta da ido yadda cinyoyinta suke manya sai kuma suka ɗan lanƙwasa wajan ƙugunta kamar ƙwarya hakan ya ƙara ma shap ɗin ta kyau wanda ya ke kamar coca cola,mota ta buɗe ta shiga gidan gaba ko kafin ta kai ga gaishe shi yace "yanzu sabida Allah RAINA a haka kike fita salon duk a kalle mani ke?"yadda yayi maganar zaka tsinci ya na kishi sosai,langwaɓar da kai tayi tace "ayya masoyi kawai da kwalliya nayi maka kuma layin mu bai cika jama'a ba"cewar RAINATU sai wani fari take da ido . Lumfashi ya furzar yana jin duk jikin shi ya mutu sanadiyar shaƙar turarenta da yayi bisanin yaji kan shi na juya mashi, murmushi tayi réaction ɗin shi kawai ya tabbatar mata aiki yayi kyau "nace ba?ya kuka yi da Ammy ?"ɗagowa yayi daga duƙen da yake ya dubeta sannan yace "na gaya mata saura dadyna""to mi kake jira ka kira shi yanzu kace Ammy ta gaya mashi maganar auren"kamar jiran umarninta ya ke haka ya kira dady shi kam bai yi wani mamakin auren ba dan ya san gadon shi ABDALLAH yayi "ok son kar ka damu in naje gida mu tattauna yadda komi zai kasance"cewar dady bayan ABDALLAH ya sanar da shi "please dad nan da 1week nike son auren"murmushi dady yayi "ok ba damu bari nace ma MUSSA ya haɗo maka kayan lefen"cike da murnar da bai taɓa ji ba ABDALLAH ya yanke kiran, rungume shi RAINA tayi cike da murna. ***Abu kamar wasa sai gashi har an kai kuɗin aure kuma juma'a mai zuwa za a ɗaura aure amarya ta tare asabar. Tunda aka kai kuɗin auren MARYAM ta fara zazzaɓi kuma taƙi yarda a kaita asibiti sai da ABDALLAH ya tausheta yayi mata allura da ɗuren magani da abinci. Duk tausayinta ya kama Ammy wai a haka ma bata san wacce ABDALLAH zai aura ba ne.Lipton Ammy ke bata dan shi kaɗai take iya sha ya zauna cikinta ko mi taci sai ta amayar ga zuciyata da ke faman yi mata ciwo duk in ta tuna ABDALLAH aure zai ƙara tafi jin zafin wannan fiye da lokacin da tayi na LAURAT. Rana ba ta ƙarya a yau aka ɗaura aure RAINATU NASIR da angonta ABDALLAH AHAMED ɗaurin auren ya samu mutane kasancewar a masallaci aka yi shi. Wani sanyi ne ya ratsa zuciyar ABDALLAH lokacin da aka ɗaura auren sai yaji kamar an janye mashi wani dutsi bisa zuciya can kamin auren ji yake kamar yayi hauka tunanin auren kawai ke cikin ranshi ko lokaci bai ba LAURAT dama-dama MARYAM in yaje wajan Ammy yana ɗan tsayawa kallonta wani sa'in romance duk da ta na ture shi. Da murna ya shigo gidan amman lokaci guda ta ɗauke jin kukan Ammy tana bubuga ƙofa da sauri ya ƙarasa inda take,ɗauke shi Ammy tayi da mari "wlh wlh wlh kaji na rantse maka ko?in har ta kashe kanta wlh kaima sai na kashe ka kowa ya huta"tana gama faɗin ta bar gun ajiya zuciya ya sauke lokacin da wata dubara ta zo mashi "haba Ammy ya zaki ce haka wlh saboda son da nike ma baby na fasa auren nan yanzu haka ana can ana rigimi wasu sai zagina suke,yauwa ga dady nan ma je ki tambaye shi yadda aka yi"yana maganar ne ƙwarai ta yadda MARYAM zata ji ai ko kunne ta kashe tana saurare.Bubaga ɗakin yayi "babyna zo ki buɗe min kinji wani lab..."tun kamin ya ida ta buɗe wuf ya shige ɗakin tare da maida key.Jawota yayi ta faɗa ƙirjin shi jiƙaken gashinta ya fara shafawa alamu yanzu da tayi wanka ta wanke shi,goshin su ya game yana dogara mata tsinin hancin shi kamin ya lalubi lips ɗinta na ƙasa ya ɗan ciza. Ba tare da yace mata komi ba,ya ɗan fara bata kulawa ta mata da miji ta yadda zai kwantar mata da hankali.Ya ci nasara kuwa dan sosai jikinta ya saki,sai ya ɗauke cak ya aza kan bed kafin ya tsugunna gabanta yana kallonta cikin ido. Baki ta turo gaba alamun jin haushi, murmushi yayi ya dawo kusa da ita yana mai ɗan janyo ta jikin shi. Wata sanyayar ajiyar zuciya ta sauke lokacin,ba tayi ƙoƙarin hana shi abinda ya ke dan ita ma tayi kewar shi,cike da soyayyar da suke ma juna suka raya sunnah cike da kewar juna. A tare suka yi wanka MARYAM sai wani kumbure-kumbure take da shagwaɓa,dariya ABDALLAH yayi yace "yarinya ta sha daɗi amman da alamu bai ishe ta ba"matashin kai ta buga mashi tana dariya shi kuma ya tsaya kallon kumatunta yadda suka lotsa dimple ɗinta ya fito sai hushiryar ta wadda tafi komi burge shi. Tsagaita dariya tayi ta ɗaga gira "ya a kayi ne kallon fa na minene?""na kin ji daɗi ne kuma baki so a faɗa "ya bata amsa yana mai daidaita fular kanshi, murmushi tayi ta kwanta tana latsa waya shi kuma ya mata kiss a goshi ya fita. Contact ɗinta ta shiga sai lambar RAINA ta lalubo ba ɓata lokaci ta danna mata kira har sai da ta kusa tsinkewa sannan ta ɗaga "ƙawalliya ke baki nemana ko yau wajan 2week ba mu ga juna ba"cewar MARYAM tana dariya "ba ita ba ce tana can wajan lalle ta bar wayar"cike da mamaki wai RAINA da kullum suke faɗa akan mata lalle tace bata so shine ake mata a yau"lalle kuma RAINA ce ta yarda aka mata lal..."saurin katseta wadda ta ɗauki kiran tayi da cewa "eh lallen bikinta ne ko ba ta gaya maki yau aka ɗaura aurenta ba?"kamin ta bata amsa crédit ta suka ƙare hijab ta saka ta fito falo tana mai cewa "Ammy wai RAINA ..."goron da ta gani gaban dady ya hanata ƙarasawa,tasowa Ammy tayi ta zaunar da ita "kiyi haƙuri baby tun can dama Allah ya ƙaddarta miji guda zaku aura ke da RAINA tun farko na ɓoye maki wacce zai aura ne dan kar ki shiga damuwa,ki sani babu wani abu da Allah ya gindiya zai faru ga bawa face sai wannan abun ya tabbata"wasu hawaye masu ɗumi ne suka sauka kan kuncinta uwanda ta rasa na murnar yau RAINA tayi aure abinda kullum take da burin gani (don RAINA ta kasance mai yawan sha'awa kuma tunda take babu saurayin da ya taɓa cewa yana sonta duk da ta nada kyau,wani sa'in zuciyarta na ruɗarta ga fara zina amman MARYAM ke hanata)ko kuma na kishin mijinta "allahuma ajirni fee musibatih wa'alkhlifini khairin minha"shine abinda MARYAM ke nanatawa kamin ta mike tsaye wani jiri taji ya ɗibeta luuu tayi zata faɗi Ammy ta tareta.Ganin bata lumfashi yasa suka talalabeta a ruɗe suka kaita asibiti ,jini Ammy ta gani a jikin kujerar mota ga saura a zanenta wani irin ihu Ammy tayi wanda bata san tayi ba kamin ta fara nanata "innalillahi wa'inna ileyhi raji'un". Ɗan jim kaɗan nurs ta fito ta ba su ordonnance na maganin da za a siyo,dady ya amsa yayinda Ammy ta fara zarya cikin asibiti.An ɗauki lokaci mai tsayi kamin a turota cikin gado na maras lafiya aka kaita wani room,farar takarda Dr ya miƙa ma dady kamin yace "ina mijinta ne ?"sai yanzu suka tuna da ba a ma shaida ma ABDALLAH ba "bai nan wani abu ne?"Ammy ta tambaya "tanada shigar ciki ne na sati guda da ƴan kwanaki sai dai sanadiyar firgici yasa cikin fara zuba mun yi nasara tsaida shi in ta tashi zamu sake yi mata scaning in kuma mijin ya zo ace ina neman shi dan shi ma yanada laifi mace mai ciki ba ko da yaushe ake zuwan mata ba,in yayi ganganci cikin na iya zubewa"...... Jikar Rabo ce🌚 [18/07 à 15:40] Matar Sadauki💞: *ƁOYAYYEN SIRRI*💞 By Chamsiya Laouali Rabo Page 38-40 Kanta Ammy ke shafawa tana tofa mata addu'a bayan ta sanar da ABDALLAH suna asibiti,kamar an jefo shi ya shigo ɗakin dady na bayan shi."Ammy mike damunta?"cewar ABDALLAH yana mai zama bakin gadon da take kwance "mi fa zai dameta in ba wannan auren naka da ka tsiro ba garai babu dalili,wlh sa'ar ka guda likita yace cikin bai zube ba da ba zan sake maka magana ba"ido ABDALLAH ya fiddo yace "cikiiii?ciki Ammy ?"yadda yayi maganar a ruɗe ya ba Ammy mamaki da kuma haushi sai tace "ka tashi Dr na nemanka inda kana son cikin ai da ba zaka yi ganganci haka ba"sama-sama ABDALLAH ke jinta baby kawai yake kallo yana duba tafin hannunta ganin dagaske cikin dai ne gareta kawai sai ya rungumeta ya sumbaceta a baki,caraf MARYAM ta riƙe mashi lips ta shiga tsutsa sam ya manta da su Ammy ya biye mata. Da sauri ya cire bakin shi yana fitar da lumfashi ya fara kallon ɗakin wayam babu su Ammy,ƙuri suka yi ma juna dan a lokacin ta tashi.Hancinta ya ja kamin ya ɗora hannun shi kan mararta yana shafawa yana jin son cikin jikinta har ƙasan zuciyar shi,ta ido suke magana sarai ya gane kallon mi take mashi na irin miyasa ka aureta ba tare da ka gayamin ba? sun ɗauki lokaci a haka Dr ya shigo,sérum ɗin ya ƙara ma gudu ya tambayeta abinda take tace babu sannan yayi ma ABDALLAH jawabin abubuwan da bai kamata tayi ba sannan ya ɗaga mata ƙafa har cikin yayi ƙwari. "Amman Dr nan da 1week ai yayi ko?"turo ƙofa a kayi da sauri duk suka juya Ammy ce take wurgo ma ABDALLAH wani kallo ashe duk abinda ake tana ji "ka shiga hankalin ka in ba iskanci ba kai ma ba likita ba ne ai ka san abinda ya dace "sosa ƙeya ABDALLAH yayi yace "ammyyyy" hararen shi tayi tana mai ƙarasowa gun MARYAM da ke ƙoƙarin tashi,taimaka mata tayi ta jingina a jikin bango. Kiran sallah la'asar yasa shi fita,a can masjid ɗin ne bayan sun gama sallah Dr ke tambayar ABDALLAH"dama kai na A.A ?"kai kawai ya ɗaga mashi yana murmushi"yau ne na fara aiki a cikin asibitin sai yanzu naji Nurs na firar an kawo Mrs ABDALLAH,to miyasa baka gayamin kai ne ba"cewar Dr "na zata ka sani ne dan ranar da kazo na ga kun fito da Dr LAWAN (abokin dady ne shi ke ɗaukar sabbin ma'aikata)na zata ya gaya maka"cewar ABDALLAH yana murmushi dan sam bai da girman kai irin na ɗiyan masu kuɗi,"ina fa ya gayamin sunan naka ma dan ya kasance sunan asibitin ne"dariya ABDALLAH yayi kamin su wuce ciki suna tafe suna hira. A ɓangaren RAINA kuwa bayan an gama mata lalle INNANE tai aiko kiranta ta fara gwada mata wasu garin magani yadda za tayi aiki da su saura kayan mata sauran kuma na gidan boka "na cikin robar tun gobe zaki yi amfani da shi ki matsa shi a gaban ki,muddin ya kusance ki ba zai ƙara jin daɗin wata mace ba"cewar BALARABA wacce bata daɗe da zuwa ba tana kwance bisa gado daga ita sai ɗaura gaba kamar gidanta ta wani saki cinyoyi ga fili.Kai kawai RAINA ke ɗagawa dundu INNANE ta kai mata "ba ki magana ne zaki wani rinƙa ɗaga min kai kamar ƙadangare"cewar INNANE "haba irin kunyar nan ce ta amare ki ƙyaleta ƙawa" BALARABA ta faɗa daga can kwance,ita dai RAINA bata ce komi ba ta kwashe kayan ta maida cikin leda,cikin trolly ta sa ledar ta fice waje. Da sauri INNANE ta yo kan BALARABA tana shafar ta "haba ƙawa irin wannan ai sai kisa na zauce gaban yarinya"ta faɗa tana haɗiyar miyau kamar mayya "dan Allah ki barni na huta duk a gajiye nike zuwa dare sai muyi "cewar BALARABA tana gyara zanenta,wani mugun kallo INNANE ta jefa mata kamin tace "wane irin in bari da dadare?kan ki guda kuwa?ko kin mance da sharaɗin?"INNANE ta faɗa tana mai yaye zanenta suka fara masha'ar su.Sun ɗauki lokaci kamin su tsagaita , rungumeta INNANE tayi tace "nayi missing ɗinki sosai ko ranar nan da kyal nayi barci da ban same ki ba,dan Allah nan gaba kar kije da MOCTAR in zaki fito"ɗan tureta BALARABA tayi tace "ni jarabar kice ban so na kusa gama aikina na rabu da wannan banzan auren da aka jona mani"tana maganar ne tana mai sabka daga gadon,duk da INNANE taji zafin maganar dannewa tayi tace "ina ne zaki wai?" "Wanka zani yi in yi sallah"cike da mamaki INNANE tace "yaushe kika fara sallah ban sani ba?ko kin musulunta ne?"cikin jin haushi BALARABA tace "yo da kafira ce ni?" "A'a ban ce amman miye matsayin wanda rabon shi da ya dubi gabas an fi shekara..."hayayaƙo mata BALARABA tayi "ko ma dai minene ai ke kika ja min ni wlh duk cikin abinda aka gindiya min ba abinda yafi ɓata min rai kamar na barin sallah"ta ida maganar cikin tausayi,dariya INNANE ta sheƙe da ita "toh in banda abun ki ina kika taɓa ganin wanda aljanu zasu biye maka suna maka abinda kake so kuma su yarda kayi alaƙa da Allah ?"ɗan shiru BALARABA tayi tana nazarin maganar INNANE kamin ta fice. *** Shiri ake kamar za a kaita wajan gasa,wata fitinaniyar gizner ce fara sol wadda aka mata aiki na jan zare da perle,sosai ɗinki ya amshi jikinta. Ƙamshin jikinta kawai ni'ima ce dan ɓarin turare INNANE tayi mata kamin su taru ita da BALARABA suyi mata nasiha wacce da ita da babu duk ɗaya dan babu zancen kiyi ma mijin ki biyayya ko ki zauna lafiya da abokan zaman ki sai dai akasin haka. Motoci kan amarya wasu vide ma suka tafi dan INNANE ba tada yarda balle har tayi wasu mutane dayawa.Gida na gani na faɗa ne aka kai RAINA ƙawayenta ƴan ƙarya sai ɗaukar hotuna ake ana azawa a statut . Bayan kowa ya watse aka bar amarya ita ɗaya,cilli tayi da mayafi ta je bakin madubi tana kallon kanta kamin ta cire kayan ta shiga toilet.Wanka tayi ta shirya cikin wasu arnan kayan barci wanda da su da babu duk ɗaya,feshe jikinta tayi da turarukan boka sannan ta hauda parfum tare da shafa man da BALARABA ta kawo mata na matsi. Turo ƙofa aka yi tare da yin sallama sai dai bai ƙarasa yinta ba sauran ta laƙe a maƙoshi sakamakon arba da idon shi suka yi da kyakyawar surar RAINA,yawu ya haɗiye ya ida shigowa ciki yana mai ajiye ledar hannun shi. Tsaye tayi ƙiƙam tana kallon réaction ɗin shi kamin ta fara takowa tana girgiza jiki,suman tsaye ABDALLAH yayi lokacin da ta tsaya gaban shi tana zagaye bakin shi da yatsa.Ajiyar zuciya ya sauke jin turarenta mai kashe jiki da sanyaya zuciya masoyi, juyawa tayi ta nufi ƙofar fita yabi bayanta da kallo yadda shap ɗinta suka fito.Dawowa tayi da ƙaramin tray a hannunta,ledar da ya shigo da ita ta jawo ta juye gasasun kajin Madougou sai turiri suke,abinda ango ya kamata yayi ma amarya ita tayi ma angon shine ciyar da shi da hannu har suka ƙoshi. Tana lura da yadda yake samun canji amman ta share sai ma wanke bakinta da tayi ta haye bed, ABDALLAH ya koma kamar wani sakarai ya kasa taɓuka komi da kyal ya rage kaya ya shiga wanka. Dariya RAINA ke yi ƙasa-ƙasa ganin yadda towel ɗin jikin shi ya toni asirin shi na halin da yake ciki,sallah ya so suyi amman sam bai ji zai iya daurewa ba.Hutar ɗaki ya kashe ya zo ya kwanta yana mai jawota a tare suka sauke ajiya zuciya,lumshe ido RAINA tayi tana karɓar saƙonnin da ta daɗe tana jira kamin ta fara maida mashi .Sosai ya samu nutsuwa sai sa mata albarka yake kamin ya fara rarashinta, munafukar luf ta laye cikin ƙirjin shi tana shasheka wani barci yayi awon gaba da su.(🥱asubah ta gari) *** Kallo guda zaka yi mata ka gane tayi kuka kuma tana buƙatar yin barci sai dai hakan ne taƙi samuwa"ina kwana Ammy "ta furta da muryar ta da bata fita murmushi Ammy tayi kamin ta amsa mata tana mai haɗa mata lipton wanda yasha karamfani,karɓa tayi tana kurɓawa a hankali har ta shanye ta kwanta bisa salon Ammy kuma ta koma kitchen. "Yanzu yana can rungume da ita ƙila ma yana mata wanka dan na tabbatar ABDALLAH ba zai ɗaga mata ƙafa ba tunda daman shi ko can bai kwanan banza"MARYAM ta faɗa a zuci tana mai goge hawayen da suka zubo mata,sai kuma tayi murmushi"RAINA burin ki ya cika kin auri irin mijin da kike so na san mijina ya haɗa komi abu guda da baki so kuma shi Allah ya bashi shi dayawa gashin ƙirji"duk a zuci ne take wannan maganar kamin kuma ta miƙe zauna "Allah sa kar ta aske shi "ta faɗa a fili ,fitowa Ammy tayi tace "magana kike?ko a baki abinci kamin nayi maki taiba ɗin?"kai ta girgiza tana mai tashi ta nufi ɗaki. Wani tausayinta ne ya kama Ammy sai taji ƙwalla ta cika mata ido. Ɗaki ta shige ta kwanta kan bed ta rungume matashin kai a ƙirji tana jin wani irin son mijinta da kishin shi na taso mata,a haka barci yayi awon gaba da ita. Gashin kanta wanda yake a barbaje taji ana shafawa a hankali ta buɗe idonta ta sauke su kan ABDALLAH wanda ke zaune cikin ƙananan kaya ,da sauri ta tashi zaune shi kuma ya jawota jikin shi yana shafar bayanta.Ɗan janyewa tayi daga jikin shi ta ɗora hannunta ga rigar shi ta shiga ɓalle maɓalen bai dakatar da ita ba har ta gama,ajiyar zuciya ta sauke tana mai zura hannunta cikin ƴar farar ƙaramar rigar shi ta ciki "ina son wanga abun please kar ka aske shi"ta faɗa muryar ta na rawa,"na sani shiyasa na hana ta askewa"da sauri ta kalle shi "har tace ka aske ko?" "A'a ta dai ce bai burge ta"hannunta ta fiddo tana shirin sabka ya maidata "kwanta ina son ganin lafiyar bébé junior"kwantawar tayi ya ɗaga rigarta yana shafar cikinta daga bakin ƙofa suka ji Ammy na cewa "wannan shirun yayi yawa ABDALLAH uwar mi kake da baka fito ba?"kallon juna suka yi kamin yace "Ammy gamu nan zuwa"ya faɗa yana mai maida mata rigarta daidai. Falo suka dawo Ammy ta gabatar masu da abun karyawa,shi ke ba MARYAM a baki har ta ƙoshi. A ɓangaren RAINA kuwa ba ƙaramin haushi taji ba da ABDALLAH ya banzatar da maganarta da tace mashi ta tsani gashin ƙirji sai bai ce mata komi ba yayi kamar bai ji ba ma,abun ƙarin haushi ko ƴar kyautar nan ta amare bai bata ba. Fitar shi ma tun da safe taji haushinta sai dai babu yadda zata yi, INNANE ta kira bugu biyu ta ɗauka bayan sun gaisa ne INANE ke gaya mata zasu zo ita da BALARABA ganin ɗaki........ 💞💞💞💞💞 Ƙyaƙyaf da ido AMIRA ta fara yi sai hawaye sharrr,shashekar kukanta ce tasa malam NURA sanin kuka ne take da sauri yace "tashi ki tafi"AMIRA na fitowa bata zarce ko ina ba sai gida. A zaune ta tarar da Anna tana gyara waken ƙosai na gobe,ba sallama ta shigo gidan tare da cilli da hijab da niƙaf ɗinta ta fashe da kuka.Cike da tashin hankali anna ta fara tambayar ta lafiya "na gaji!na gaji anna doli ki gaya min wacece ni ko kuma wlh na bar maki gidan ki"dafe ƙirji anna tayi "AMIRA c'est une longue histoire ta yaya ta ina kike so in fara ki bari har ki ƙara girma kinji ƴata"anna ta faɗa tana shirin dafa AMIRA amman ta goce tayi hanyar waje"ki dawo zan baki ciwon da bai barin ka ai gwara ya kasheka ka huta"dawowa AMIRA tayi ta zauna kan tabarma, "AMIRA zan gaya maki kaɗan daga cikin abinda na sani" *Asalin labarin....* A damagaram an yi wani shahararren malami mai fatawa mai kuma riƙo da addini,NASIR shine sunan shi wasu kuma suce malam NASIR shaharar shi da tayi yawa yasa aka koma kiran shi da malam mai ruwan ikon Allah domin yana bada magani sosai kuma ana dacewa. Malam Nasir nada mata guda tal mai suna RUMAISA sai dai dayawan mutane suna kiranta da RUMAI ,tun da suka yi aure sun kwashe shekara goma ko ɓatan wata RUMAI bata taɓa yi ba. Son da malam NASIR ke yi mata ne yasa bai ɗauki wani abun babba ba sai dai yace lokaci ne bai yi ba,duk surutain mutane basu damun shi dan wasu har magana suke yaɗa mashi "in kura na maganin zawo tayi ma kanta"shine habaicin da ake mashi haka ma matar shi. "Ni ban ga abun kuka a nan ba komi fa nufin Allah ne,ta yiyu kuma Allah ya jarabce ni ne dan ya gwada imani na sanin kanki ne mutane dayawa wurina suke amsar maganin haifuwa kuma sun dace"cewar malam NASIR yana rarashin matar shi da tun da garin Allah ya waye take kuka,"to malam sai muje wani gun mu nema mana ga MABARUKA nan sai baiwa mata magani take suna haifuwa ni ka..."saurin katseta yayi "Allah sawaƙe da in barki ki kisha maganin ƴan bori " "Ai kam maganinta na yi ka san gado tayi" "In bori gaskiya tayi ma kanta maganin da zata samu miji mana"cewar malam yana mai ficewa makarantar rana wadda yake koyar da almajirai. Fitar shi ke da wuya ta zumbula hijab bata zarce ko ina ba sai gidan MABARUKA,wani gida ne na jar ƙasa tun daga soron gidan zaka gane sun yi bankwana da hanyar Allah ƙawonni ne irin na manya bisashe da ƙwanƙwamaye☠️💀 sai wani hoton ƙaton aljani jawur da shi ya fiddo haƙora waje da zaratan akaifu. Zuciya na bugawa ta ƙarasa ciki tare da yin sallama "ba ayin wannan abar a nan gidan kibar kawo mamu Allah cikin gidan mu,ki cire takalmi ki shigo"taji wata murya daga can cikin wani kutuɓu na faɗa,takalmi ta cire ta shiga tana mai fidda niƙaf,dariya MABARUKA ta kece da ita kamin ta tsagaita "matar malam da kanta hhhh dama na rantse doli sai kun zo neman taimako na tunda yace zai ja da mu sai mun ga bayan shi" "A'uzubillahi minna shaitanun rajim"RUMAI ta furta "keee!ba anan gidan ba ke matar malam da ke da shi duk sai mun yi maganin ku"cewar MABARUKA tana zaro ido waje "ta Allah ba taku ba eh gaskiyar malam da yace in bori gaskiya kiyi ma kanki maganin samun miji"RUMAI ta faɗa tana mai cigaba da ambaton sunan Allah . Da ta dawo gida kuka ta fashe da shi tana danasanin zuwa,maganar MABARUKA kuma ya tabbatar mata da akwai wani *ƁOYAYYEN SIRRI* da malam ke ɓoye mata shiyasa bai son ko sunan unguwar da MABARUKA take a ambata. Tana cikin wanga zulumin taji kamar an gitta ta gabanta an wuce,sai kuma taji kamar ana jan hijab ɗinta wani tsoro ne ya ɗarsar mata lokacin da taji kamar ana mata bincike cikin ɗaki. Ta zabura ta diba sai taga tsintsiya ta miƙe da kanta tana shara "kwayat-kwayat" tukunyar da ke bisa murhu na buɗe kanta ta rufe kuma,da gudu ta nufi hanyar waje ƙyauren gida ya bada gammm ya rufe....... Ƙarshen book one sai mun haɗe a part two *Duk mai son cigaba zai iya tuntuɓar wannan number* +22795045822