Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239 👛👒MARIYA👒👛 1. By Anty Ruky ( Mmn Abduljalal.) Bismillahir rahmanirraheem Tafe take da uniform din makaranta sanye a jikinta da jakar makarantarta rataye a bayanta ,tana waka " oh teacher let me go the time is over" wan an sun saba muddin lokaci yayi haka sukeyi a makarantarsu har a ta she su a makaranta. Tana cikin tafiyar ne ta hango wani Dan saurayi yana tura barrow , saida ta tsaya tayi ready na gudu sai tace Na ta'ala mai bakin taba romo.yi yai kamar bai jita ba ta kuma fada saiko ya sakin barrown ya yunkura Ai ko arce tana dariya, shima dariyar yakeyi don inda sabo ta saba duk inda ta gansa sai ta tsokaleshi. Saida tayi nisa ta tsaya ta ci gaba da tafiya tana haki can ta hango wata yarinya tana dauke da tiren talla , daga murya tayi tace A,i mai kafan gula , juyowa A,i tayi da sauri suna hada ido saiko tai mata gwalo, kwafa A,i tayi tace wallahi MARIYA randa na kama ki zaki ubanki, mariya tace back dai ubana saidai naki ta murguda baki tayi wucewarta. Sa,a da take kallonta tace ke Mariya bakya ji yanzu A,i ta kamaki zaki Iya da itane kina karama dake sai son tsokanar manya, tace eh din ke kuma ina ruwanki kanki kamar kankana, ta murguda baki tayi wucewarta. This just the begining . watch out for the next episode. In dedication to Halima Auwal. 08161594233 for cmmt. 👛👒MARIYA👒👛 2. By Anty Ruky( Mmn Abduljll) Tana isa kofar gida taga mota a kofar , tsayawa tayi ta rike baki oh yau su kawu na birni an zo Kenan, sai kuma ta shiga a sukwane . Tana shiga kakarta wacce take kira Nenne ta dankara mata harara saiko tayi saurin juyawa. Assalamu alaikum, tayi sallama , a tare suka amsa mata tare da bakon ,murmushi tayi tare da cewa Nenneres me nawani hada fiska. An hada fiskar Ai na hanaki shigowa ba sallama amma bakya ji . yi hakuri yar tsohuwa, naga mota ne a kofar gida shine sauri don nasan kawu Na ne yazo. To bashi bane sai yanzu da kalli bakon wadda ya kura mata idanu tunda ta shi go.kyakkyawan saurayi ne baki irin mai shining dinnan mai dan matsaikaicin tsawo da jiki. Sannu da zuwa tace mas a , yawwa sannu ya amsa gaisheshi tayi ta shige daki. Sai da ta tube kayan makaranta ta saka na gida tukun ta fito , Nenne ina abincina. Baki San inda yake bane kike tambaya? Nenne Na gajine Dan mikomin. Bazan miko ba ja' ira ba dole ki gaji kina tafe kina tsokana. Zaro idanu tayi ni din inna ? A a ba ke ba nice Mara kunya yo Ai karya namiki ko. Dariya ta kwashe da shi tace Nenneres. Shiga kitchen tayi taje ta dauko flask Na abincinta tana fadin me kika dafa ne Nenne. Nenne dake tadi da bakon ta tayi banza da ita. Bude flask din tayi aiko ta fasa ihun kuka Nenne me haka. Fitowa nenne me ya faru Mariya. Naga two miya zoborodo .to me bazaki ci bane? Idan na ci me zanci da daddare ? Me kuwa ban da shi din .Tabb wlh saidai ki ban kudi nasai shinkafa dawake ko alele a gidan uwale. 👛👒MARIYA👒👛 4. Tashi maza kiyi sallah ki rakashi ya gaida yakumbon Ku.to tace tare da mikewa. Bayan ta idar da sallah suka kama hanya Nenne sai mun dawo .yawwa mariyatul kibdiyya kada ayi halin dai. Kai Nenne har wani hali dani. Oho ni kuje kada yai dare a hanya. Suna tafiya tana zuba mishi surutu shi dai sauraranta kawai yake . can ta hango wata tana tsaye da saurayinta tayi murmushi tace ya Salim zo mubi nan . Shiko da bai San kan gariba sai binta yake.said a suka iso dab dasu tace Mara kunya dai baiji dadiba hmmm. Yarinyar ta kalle ta .ke kuma da wa kike Mariya. Tace da irin ' yan iskan mata masu tsayawa da samari a kan hanya.ke Mariya ki kiyayeni Mara kunyar banza. Tace mariyoo tare da murguda baki. Salim dai mamaki ya isheshi .Ashe haka yarinyannan take da tsokana ya fada a zuciyarshi. Kiyi hakuri yan mata yace bayan ya kamo hannun Mariya wuce muje ya mata tsawa sai da suka danyi nisa kadan ta tintsire da dariya har da rike ciki. Meye kuma yace tare da kallonta. Wlh ba nan bane hanya mun baro hanyar a baya. Da mamaki ya kalleta .kamar ya? Ya fada tare da daure fiska.ta wani marairaice tayi fiskan tausayi. Dama ganin su laminde ne yasa nace mu biyo nan. Jan ta tai da karfi c' mon my frnd wuce muje ko in Zane ki yanzunnan. To ya Salim karya ni zakayi.oh on Niki wuce nikam. Ya Salim sake min hannu kada a ganmu ace nima bani da kunya ina barin saurayi yana riken hannu. Waye saurayin? Kai man kumama a islamiyyanmu ance hakan haramunne.to ai ni yayakine. Nidai cika min hannu ka wani rikeni sai kace wasu ' yan iska. Ikon Allah yace aranshi a fili kuma sai yace to naji. Class nawa kikace kike? " class six" tace dashi. Yayi. Kyau aranshi kuma yana tunanin yarinyar da Zara koma tayi karatu zaifi. Dan wayonta yai yawa. In dedication to ummu A' isha. Luv u all. 👛👒MARIYA👒👛 5. By Anty Ruky ( Mmn Abduljll.) Jama'a kuxo mu d'unguma muje ta'axiya gurin iyalan marigayi Ramadan (SAMAREEN BANA) Na Rahamat Nalele sanadiyar wuta data lamusheshi wajen kokarin ceto matarsa masoyiyarsa, Allah yaji k'anka RAMADAN senior😭😭😭. Aikinki na kyau Anty Hajjo. Allah ya sa ki gama lafiya. Thumb up my sister👍? Tunani yake da zata samu tayi karatu a birni da zata fi haka sosae Dan tana da wayo. A haka yai ta hakuri da shirme da tsokananta har suka je suka dawo. Bayan yayi sallah 'n la' asar ne yai haramar tafiya. Nenne ta bashi tsarabar kayan miya irinsu kuka, kubewa, barkono da dai saurans u. Suka rako shi kofar gida nan ne Mariya take ce masa ya gaida mata mami , ya Sadiq da kuma ya sagir, sai kuma Hafsa. Dariya yai yace fa' izar fa, turo baki tai tace " to ni ina ruwa na da ita. Shigewa cikin motar yai tare da cewa tsakaninku ne wannan. A kwana a tashi ba wuya. Mariya ta rubuta exam Na common entrance .saura jiran certificate. Sai dai halinta na tsokana har yanzu sai abinda ya karu. Nenne tayi fadan har ta gaji. Yau ma kamar kullum ta je aika tana dawowa gida tahadu wata tana wucewa. Tsayawa tayi tana kare mata kallo kafin daga ta karkace ta fara rera mata waka. " ahayye Atika mai hannun gula , kanwan Bawuro mai kafan gula .addan Kaltume mai idon kule. Aiko Atika ta biyo ta a guje ita ma ta ruga sai gida . Nenne Na yanke farcen ta sai ji tayi an shigo mata a guje kamar za a fado kanta. Mikewa tayi tare da fadin subhanallahi lafiya? Atika ce ta mayar mata da duk abinda ya faru tana magana tana haki ga bacin rai karara a idonta. I Nenne tayi salati tare da tafa hannu zatayi magana kenan sai suka ji sallama.... Ku biyoni don jin waye mai sallama. In dedication to ummu A'isha. 👛👒MARIYA👒👛 7 By Anty Rukie (Mmn Abdul) Kuka ta fashe dashi ita fa lallai ba za ta bisu ba. Lallai wannan shine hausawa suke cewa " sabo turken wawa" Ita kanta Nenne jin wani iri tayi .anya zata iya rabuwa da Mariya kuwa? Wata zuciyar kuwa tace mata Ai kuwa gwara ki barta taje ta samu ilimi mai nagarta. Kila ma tabar wannan halin Na tsokana ke kuma kin hut a da bada hakuri. Mariya me yasa baza ki bimu ba cewar kawu. Kawu nidai karatuna ta fada tana zumburo baki. Karatu wane Iri? Ya tambaya. Karatun allo kaga saura min surori uku Na sauke Al- qur' ani. Kuma bana so Na bar karatun islamiyya Na.kumama idan Na tafi Nenne ta zauna da wa. Murmushi kawu yai yace Mariya idan don karatune a can ma zakiyi kuma akwai islamiyya sai a sakaki ciki Ku rika zuwa da su Hafsa. Zaro idanu tayi yanzu dama akwai islamiyya a birni shine kuma ' yan birni suke rashin kunya? Dallah Malama ce miki akai ' yan birni jahilaine ko ance miki kowa ma marar kunya ne? Sagir yafada yana zare idanu. Koda akwai islamiyya amma dai malaman Ku basa muku wa azi yadda namu sukeyi. Mtseew sageer yaja tsaki. Kanki akeji ke dai kice bakya son zuwa ba ki tsaya kina mana wani Qabli da ba' adin da ba Na sallah ba. To ba gashi har wani qabli da ba adi kuke dashi wadda ba Na sallah ba mu kuma wlh Na sallah muka sani. Kawu ne ya katse su da cewa " ya isa haka Mariya je ki shirya mu kama hanya." Sabon kuka ta fara wadda ya kara kashewa Nenne jiki tace " Ali ina gani a barta ta sauke kafinnan ma taje tayi sallama da ' yan uwanta ko ya ka gani? Ta karishe da tambaya. To Nenne duk yadda kika ce.ke dai Nenne kice ba kya son rabuwa da Mariya ne kema. Any way rana bata 'karya very soon zata sauke Ai ni zan zo daukanta . Hmm hhhh ranan zanga kukan Nenne ya fada cewar Sadiq yana dariya. Kaniyarka Sadiq, baza kazo bare ka dami Nenne a banza sadda za a dauko tama baza ka sani ba. Kyaleshi Safiya zanyi maganinsa ne cewar Nenne ranar da zaizo yana karamar murya in taimakamai a bashi Mariya. Tabb Allah ya kiyaye cewar mariya. Kyaleta Mariya zo Na tambayeki wani abu cewar Sadiq gudun kada ta ce shi Dan isakane a gaban iyayensa su sa mishi ayar tambaya. Wai ke meyasa bakya son zuwa birni cewar Sadiq bayan sun fita kofar gida. Kaima ka sani Ai. Hmm saboda mu yan iskako? Ya tambaya tare da riko hannayenta.Ga zahiri ta fada tana kallon hannunta da ya rike .ba a ce muku haramun bane a islamiyyarku. Ta tambayeshi. Murmushi yai tare da cewa yarinya karama dake sai kice zakiyi wa mutane wa' azi. Fincike hannunta tayi sai kuma yaga ta tsaya tana murmushi yabi inda idonta yake da kallo . kafin ya Ankara sai jin muryarta yayi tana cewa " Rabi' u famfon majina" Ta juya zata gudu ganin Rabi'u ya juyo.sadiq ya cafkota zonan. A islamiyyarku ance muku tsokana tana kyau ? Eye Na' am tace cikin in ina Dan ita tama manta dashi a wajen. Maido da kallonta tayi kan sadiq bayan taga Rabi u ya tafi. Tace kai kuma ina ruwanka dani. Allah ya shirye ki yace. Ameen tafada tana murguda baki.hmmm shi abinnnata ma dariya yake bashi. A haka suka tafi ba tare da ita. Amma saida suka gama magana akan za a zo a dauketa idan lokaci yayi don sun gane inna ma tana tararrabin rabuwa da Mariyanta. In dedication to Halima Auwal. 08161594233 for comment . Luv u all. 👛👒MARIYA👒👛 6. By Anty Rukie. Juyowa sukai tare da amsa sallamar. Oyoyo, oyoyo kawu Na birni , fadin Mariya ta ruga a guje ta rungumeshi tana dariya. Oyoyo mariyan KAWU.sakeshi tayi ta kama mami tana tsalle da murna. Ke mu baza Ai mana oyoyon bane, Sadiq ne ya fadi haka yana janyota daga jikin mami. Ni ka sakeni , ta fada. Anki a sakekin cewar Sadiq ,yana leka fiskarta. Mami kin ganshi ko, ta fada a shagwabe. Juyawan da zatayi sai gani tai ba kowa a wajen. Daga ita sai shine agun. Ya kikai shiru, ya Sadiq kaga nifa ba marar kunya bace kuma ba 'yar is.. rufe bakinta yai ke, kada ki zageni daga zuwana , wato a takaice dai nine dan iskan. Nidai ban ce ba tace tare da murguda baki. Karasa shigowa yayi cikin gidan yana Dan murmushi. Nenne ce take mayar musu labarin tsokanar datai, hakuri suka bawa yarinyar. Kawu ya bata Dari biyu . Bayan sun gaggaisa ne aka gabatar musu da ruwan sha da kuma abinci. Bayan sunci sunsha sunyi sallah ne , kawu yake bada shawaran a basu Mariya su tafi da ita. Toh kasandai bani ke iko da Mariya ba Ali. Saidai kaje ka tambayi mahaifinta idan ya amince bazan hana ba. To Nenne hakan za ayi. Ko da yaje ya tambayi mahaifinta saida yayi Jim daga bisani yai ajiyar zuciya tare da cewa ba komai Alh. Allah ya taya riko. Ameen yace sannan sukai sallama da juna. A gaskiya badan yana kunyan Alh. ba ba abinda zai sa ya amince . in banda saratu ta ki rike masa Mariya me zaisa ya rabu da ita. Abinda mahaifinta mal. Umar yake fada a zuciyarsa kenan bayan rabuwansu da kawu. Koda kawu ya dawo ya tarar da Mariya tana fita da Al- qur' ni a hannunta zataje je karatu. Mariya zo tukunna yace mata. Ya zayyane musu yadda sukai da BABAN Mariya. Ba Mariya ba hatta nenne sai kirjin ta ya bada dam.. Toh fa. Ko ya za a karke? In dedication to Halima Auwal. 👛👒MARIYA👒👛 8 By Anty Rukie ( Mmn Abduljll) Cikin ikon Allah Mariya ta sauke Qur'ani . Bayan sati biyu ta karbo sch. Leaving certificate da Kuma testimonial. A cikin satinne kuma Salim ya zo 'daukanta. Tasha kuka ba kadanba . Har suka kama hanya bata daina kukanba. Yayi rarrashin har ya gaji yai shiru. Suna cikin tafiya ne sai yaji ta ' daga murya tace Talatu guntuwa .yarinyar ma ta daga murya tace uwarkice guntuwa. Mariya tace uwarki dai. Kallonta yai da mamaki kamar ba ita take kuka yanzu ba.bai gama tunaniba yaji taci gaba da kukanta .tsaki yayi yaci gaba da tukinsa. Sun kusa fita Gari yaji tace , Dan Allah ya Salim tsaya nayi sallama da waccar matar. Yai mata banza. Ta kuma cewa dan Allah fa. Ya tsaya yace minti uku kar ki batan lokacin. Zaman minti shida yayi yajita shiru. Wai yarinyarnan ina tayi ne? Ya fito daga motar. Yana fitowa ya hangota da wata mahaukaciya suna ta tikar rawa.ita kuma Mariya tana waka har da tafi. Sai da yaci dariyarsa sosae sannan ya tsagaita ya doka mata kira. Ina zuwa Yaya minti biyu tace taci gaba da abinda takeyi. Daure fiska yai tare da cewa " idan kika kuskura nazo Na sameki a wajen mhhhm yai kwafa. Saura minti daya tace dashi. Amma fa yarinyarnan ' yar rainin hankalice. A zuciye ya nufo su ita kuma ta kama buya bayan mahaukaciya. Bai Ankara yaga mahaukaciya ta nufo shi da sanda. Ai da saurinsa ya juya har yana cin tuntube. Mariya me zatayi ba dariya ba. Tana ganin ya shige mota ta juyo taci gaba da rawa .Mariya ganin tada motar ta tafi aguje ta je wurin motar . budemin tace tana zumbura baki. Bude mata kofar yayi yana harararta. Ta shiga ta zauna .suna fara tafiya ta ' bare baki tana kuka. Takaici ne ya ishe shi ya gagara ce mata komai .saida sukayi dan nisa sunfara fita gari ya yi parking a gefen titi. Fita min a mota shegiya fitinanniya. Gyara zamanta tayi ta kara volume din kukanta.way yo Nenne na Nenneres. Saura kadan dariya ta subuce masa.ya maze. Juyawa yai ya karyi bulala, wlh idan baki rufemin bakinnan ba sai Na fasa miki jiknki. Ganin yadda ya hade raine ya sata yin shiru. Shigowa yai tare da tada mota yana mita shegiya kawar mahaukaciya. Duk kin batan lokaci a shirmen banza. Basu jima da ci gaba da tafiya ba bacci ya kwashe. Ya juyo ya kalleta yace fitinatu anyi bacci. Ba ita ta farka ba saida suka iso ya tasheta. Thanks a lot my lovely fans. In dedication to Halima Auwal. Fasaha writers. 👛👒MARIYA👒👛 10-15 By Antie Ruky. Tunda suka shigo qauyen take jin wani irin nishadi, Allah Allah take su isa gida raga Nennenta. Fahimtar hakanne yasa Sadiq rage tafiya kamar bayaso. Ya Sadiq me haka, tace dashi.me akayi? Ya tambayeta naga tafiya kakeyi kamar bakaso. Banza yai da ita.Dan Allah ya sadiq......ke kar fa ki dameni ya katse ta. To azarb'ab'i naga dai mun riga mun iso gari saurin me kike .Fa'iza ce ke wannan maganar. Ke kuma ina ruwanki dake nayi magana? To Ai kin toshe mana kunne da mita ne. Kyaleta fa'iza idan ta damen sai in juya. Tabb..tace , sai kuma tayi shiru. Har suka iso ba Wanda ya kuma magana. Yana kashe motar ta balle murfin motar ta fito zata kwashi gudu kawai taji an cafketa. A fusace ta juyo ta Sadiq ne ya mata wannan aiki. Kwab'a fuska tayi kamar zatayi kuka. Dan Allah ya Sadiq ka sakeni.anki a sake kin. Ke kin fito birnin ma saikin yi qauyanci. Zumburo baki tayi .to Ai naga nan gida ne.yai shiru yana kallnta. Da dai taga baiyi niyyan saketan ba sai ta sassauta murya , Dan Allah ya Sadiq Na tuba ba Dan Nina kayi ha....au yau ba rashin kunya Kenan. A a bazan sake ma rashin kunya bama har abada. Dariya abun ya bashi ita kuma ji take kamar ta mangareshi. Amma ba dama. Ga su Hafsa harsun shige gidan sun rigata ganin Nennenta. Saboda Neman magana sai ya kama hannayenta duka biyu ya rike yana kallon idonta. Na shiga uku, tace a hankali. Wata ' yar siririyar dariya yai. Me ya shigar dake uku ? Ba komai tace tana kallon hannayenta dake cikin nashi. Na zaci za a cemin Dan iska ne Ai. A a Ai kai mutumin kirkine ta fada tana Jan hannunta. Sakinta yai tare da fadin muje. Tana tafiya tana kunkuni. Ashe kadai San kanka Dan iskane ba se na fadaba tayi kwafa. Me kikace . cewa nayi mun godewa Allah da ya kawo mu Lfy.hmm, Allah ya soki yarinya. Tana bude kofar gidan tare da sallama ta hango Nenne bakin kofar daki tana tambaya ya har yanzu Mariya bata shigo ba. Da gudu ta karasa, oyoyo Nenneres take cew tare da rungumeta. Oyoyo Mariya . sallamar Sadiq ta katse su. A ah sadeequ kai ka kawo su ne . eh nine tsohuwa. Ya fada tare da kokarin zama. Marabanku lale. Nan ta shiga hidima dasu kawo wannan kawo wancan tana farin cikin ganin jikokinta bama kamar Mariya . Anya Nenne kinyi kewata Kuwa. Niko nayi kewarki mariya . shine kuma kika kara kiba kumatu kamar biredi.kutt sukace gaba d'ayansu suna kallonta. Ja' ira har yanzu baki daina halin ki Na zagin halittan mutane ba ko. Wlh bata daina ba Nenne cewar Hafsa ko makaranta muka je haka takeyi sai takarewa mutum kallo tayi dariya ta zageshi. Ko muma Na gidan ba barinmu tayiba. Allah ya shiryeki Mariya amma zagin halitta ba kyau ba amfani. Nifa Nenne ba zagi nakeyi ba iyakan gaskiyata nake fada idan banga abu a jikin mutum ba ai baxan fada ba.Allah dai ya duba miki Mariya. Kwana biyu sukayi suna zaga dangi duk inda suka je sai anyi mamakin girman Mariya a cikin shekaru biyu ta canja. Su Mariya har an fara kirgen dangi😄. Na ta'ala yasha mamki da ya ganta Dan bai ganeta bama saida tayi mishi halin nata .da yake ya bude shago harda yi musu kyautar su sweets, chewing gum da biscuit. Kwanansu uku suka kama shirin komawa amma banda Mariya Dan tace sai an kare Hutu. Kuma bata gaji da ganin nennenta ba. Sau biyu tana zuwa gidan babanta ta yini .Shi kansa babanta yaji dadin ganin yadda ta kara girma ta kara kyau. Matsalarta dayace yadda samarin kauyen sukai mata ca. Wasu har gurin mahaifinta suke zuwa a dole su Mariya ta isa aure😁. Kullum sai anyi sallama da ita a kofar gida ko ayi ta aiko mata kyaututtuka.hakan ba karamin bata mata rai yake ba. Shi yasa ma tana cika sati biyu ta matsawa Nenne zata koma. Haba Mariya ba ke kikace sai an kare Hutu ba." Na fasa Nenne ni dai ki kirasu kice azo a d'aukeni. Kin gaji dani kenan. " A a nidai ana wuce ni karatu a islamiyyane. To shikenan xan kira kawunnaki. Washegari taje ta salami babanta akan gobe xata koma.ya bata tsaraba mai yawa harda kudin kashewa. Tana isowa gida ta dankawa Nenne kudin me xatayi da kudin tunda komai tana samu. Sadiq ya zo d'aukanta wannan karon ma haka sukai ta fadan a hanya sai yaga ranta ya baci sosae ya lallabeta su shirya. A haka suka iso gida yayi horn gateman ya bude gate. Yana parking tana fitowa ta runtuma a guje aiko sadiq ya mata halinnashi capp ya capkota yana wani yamutsa fuska. Mtseew, gaskiya ne akace ko me akayi da jaki sai yaci kara. Kallonsa tayi rai a bace naji ni jaka ce sakeni Na wuce.jikinsa ya danyi sanyi , ba fa kece jakar ba ina nuf..... Nikam ka sakeni nace, Mariya gudunne banaso kinayi. Naji tace tana faman kwace hannunta daga rikon da yayi mata. " Saketa man Sadiq wai me haka ne wai" su kaji an fada. Atare suka dago sai ganin Salim sukai yana ya harde hannayensa a kirji fuskarnan a daure kamar wadda aka aikowa da sakon mutuwa. Sakon gaisuwa gareku masoya musamman fasaha grp members, mun gode kwarai da kaunarku garemu. In dedication to Halima Auwal. 08161594233 for cmmt. Luv u all. 👛👒MARIYA👒👛 16-20 By Anty Rukie (Mmn Abdul) Suna hada ido ya galla mata harara, tayi saurin dauke kai tare da magana kasa kasa, " Daga isowar mtm har an fara mai kallon banza " . Ke, magana kike , Salim ya tambaya cikin bacin rai. Eh um cewa nayi Ai gwara da Allah ya kawoka .kaga rashin mutuncin da wannan yake min . ta nuna Sadiq da yatsa . Tayi saurin wucewa ciki.mai da kallansa yai kan Sadiq da yake fiffitar da kaya daga booth din mota. Kaga Sadiq , ka rage irin wannan wasa da kakewa yarinyarnan. Ko dan iskan da take ce maka ne yake maka dadi. Yarinya karama sai Dan banxan raini. 4 days later. Hafsa, Mariya kuzo Ku raka ni karban dinki. Kuje ni baran je ba . me yasa ? Haka kawai. Kinga Hafsa yi sauri muje mu dawo kafin mami ta dawo. Cewar fa' iza. Suna fita ta zamo daga kan kujera ta zauna a kan tiles Na palon sbd tun tashin ta da safe takejin ta wata iri. Ciwon kai, Mara , ga kasala kuma ji take kamar zatayi amai. Tana zaune taji abun sai karuwa yakeyi .babu Wanda ya sani gashi duk sun futa sun barta. Salim ne ya shigo kamar an jefo shi.ganinta yasa yai sallama. Ciki ciki ta amsa. Bai kula ba yace , ke, ina Mami. Ta fita tace dashi.har ya juya zai fita ya sake juyowa ya kalleta, ganin tana hada zufa yace. Mariya ya dai. Ba komai tace . wani irin bakomai ga sai hada zufa kike kina cije baki. Shiru ta masa. Matsowa yayi kusa da ita yace magana fa nake ko bakya jine. Kalonshi tayi ta dauke kai.ke tashi ki shiga daki. Yace ta tashi ko zai fahimci matsalarta. Tayi kamar zata tashi sai kuma ta fasa.kallonta ya tsaya yi yana kuma nazarinta. Mika hannu yayi kamar zai dagata ya fasa." Yanxu mutum ya tabata ta fassarashi mtseew" yace a zuciyarsa. Lura da yayi kamar bata cikin hayyacinta ne yasa shi dago ta gaba daya tayi staining wurin. Amma ke yarinyar muguwace. Idan ba mugunta kina jin ciwo kin yi shiru bara kiyi magana ba har kika bari aka watse aka barki mtseew. Kwantar dai yayi akan 3 seater ya fita tare da rufo mata kofar palourn .magani ya sayo yana isowa saiga su Hafsa . tare suka shiga suka sameta tana ta sheqa amai tana Kuma rike da ciki. Sannu suka Shiga yi mata , Hafsa Na rike da ita har ta gama. Fa' iza ce ta gyara wajen. Shi kuma ya kawo ruwa tare da ballo mata magunguna ya bata ta sha yana mmkin irin qarfin halinta. Ku shiga da ita ciki ta kwanta abinda yace kenan yana mikama Hafsa ledar hannunsa. Maganine a ciki sai kuma always. Bayan kwana uku Hafsa ma ta tashi da nata .kuka take tana birgima take tana kuka babu Wanda bai San halin da ta shiga ba a gidan saida aka kaita asibiti akai mata allurai. Bayan taji zaukine suna hade ana hira .Hafsa sai zuba surutu take kamar ba ita ba. Mami tace jita Dan Allah kamar ba ita ta cika mana kunne dazuba Salim ne yayi carap yace Ai gwara ita umma wata kam so tayi ta kashe kanta Dan mugun hali .ba Dan Allah ya kawo ni ba bansan ya zatayiba. Ai ' yata jarumace dauriyace da ita na gaya maka, haka akeson mace. Mami ke dai kina kare 'yarki dai. Mariya tunda ta fahimci inda maganar ta dosa ta gudu daki Dan tun ranar da abin ya faru take jin kunyar Salim, sa ar ta ma daya ba Sadiq bane Ai da ta shiga uku. Kwanaki sun wuce da dama yanzu Mariya da hafsa jss3 an zama 'yan mata Dan yanxu suna Neman 15 yrs. Kawayen fa'iza yau suka zo gidan suna xaune suna ta zuba hira. Mariya da ta kawo musu abinci ta tsaya tana qare musu kallo,. Tace wa dayar , baiwar Allah yanzu fisabilillahi me ya kaiki aske girar ki bakisan hakan haramun bane? Kuma ni nasan yanzu haka kina wanke fiskarki zaki koma kamannin birrai( biri) Ke kuma tace wa dayar kin wani dame jikinki wai kin sa kaya wannan ba takura kai bane waiku idan an barku kun waye ina wayewar kuna tafiya kowa Na kallon jikinku. Wayewa duk idan ba ta addini bace wlh shirmece wani mutumin kirki zaku birge. Mhmm Allah dai ya shirya. Fa'izar da take hararta ta gaji tace to munji ustaxiya fice ki bamu wuri . Tabe baki tayi ta fice tana nidai Na fada muku gaskiya. In dedication to Halima Auwal. Missed u badly. 08161594233 4 cmmt. 👛👒MARIYA👒👛 20-25 By Anty Rukie( Mmn Abdul) Kawayanta suna tafiya su mami a palo suna hira .mami kiyi wa Mariya magana gaskiya bana son shisshigin da take min da frnds dina. Me kuma ta miki. Fa'iza ta labartawa mami yadda akayi. Tana gama fada Sadiq yace. " kawar mahaukaciya kike Jim" ni ranar da nazo da kamil sai da ta kare masa kallo ta kwashe da dariya ni Na xaci ta kyasa nema. Sai kawai yace , amma dai ya Sadiq kai mugu ne. Kana kallon abokinka Na tafiya wandonsa Na faduwa amma baza kayi masa magana ya gyaraba wai don fa taga yayi ass down. Sagir ne yayi kwafa yace nida nazo da Anas ranan ba cewa tayi ina abota da arna ba .wlh ranar ba karamar kunya najiba. To wai me anas din yayi tace mishi Arne. Cewar Sadiq . Tsaya kaji ya Sadiq kaga wani Dan banxan askin da yayi akanshine ga wani wando da ya saka daga kasa ya matse sosae fa sannan daga sama kuma yana zazzagowa ko kyaun gani babu bai yi kama da musulmi ba Sam. Mariya ta karishe tana yatsine fiska. To ke ina ruwan ki da rayuwar mutanene? Sadiq ya fada yana harararta. Duk Ku dakata , wlh duk abinda Mariya takeyi bana ganin laifinta domin gaskiya take fada , dama kuma mai fadan gaskiya bakin jinine dashi. Kawar mahaukaciya:' da fadan gaskiya.to me, wan can lokacin yarinta ke dibanta. Saida ta dan saci kallon salim wadda yayi kamar be San me suke ba , amma a zuciyar sa yana mmkin abin nata har yakai haka. Har zata Iya tarar mutumin da bata saniba ta fadi abinda taga dama. Fa'iza ce ta katse masa tunaninshi da cewa dama Goyon Kaka akwai Iya manyanyance. Ba wani manyance sai sanin ya kamata gashi a sanadiyyan goyon kakan kun Iya girki da aikin gida . da da an tabo Ku kadan kuce Ku ' yan makaranta zakuyi latti. Haka sukayi ta hira da yake weekend ne duk sun yini a gida. Washe gari kuwa Mariya Na fitowa daga palo tayi kicibus da abokin sagir Na rannan da wani Dan banzan dressing. Sai cewa tayi ikon Allah anya kai zaka samu matar aure ma kuwa? Murmushi yayi gashi kuwa Na samu. Tabb tace amma zataga abin takaici. Zata gani ko zaki gani . ni kuma ! Allah ya tsare in. To ya kika Iya nidai Na gani kuma inaso. Kinga Na samu mata cikin sauki tunda kanwar abokina ce. Ji tayi kamar ta kurma ihu .kafin tayi magana har ya shige dakin sagir Sadiq da yaxo wucewa ya jisu ya fashe da dariya tare da cewa " maganinki kenan uwar shisshigi . Salim da tun fitiwanta yana tsaye a gun ya hade rai yace " ke , zo nan" ya juya yayi hanyar dakinshi. A raxane ta kalle shi Dan ita bata ma lura yana wajen ba. Bin baynsa tayi a sanyaye. A kofar dakin ta tsaya tayi sallama. Shigo yace bayan ya amsa sallamar. Adarare ta tsuguna a bakin kofa kamar ace mata kat ta gudu. Daure fiska ya dada yi shigo ciki nace. Haka ta shiga tana rarraba ido Dan bata taba shigowa part dinsuba. Xauna anan ya nuna mata kasan carpet. Xama tayi ta sunkui da kai. Jin yayi shiru tace ya Salim ina kwana , ai ina yini, dariya taso ta subuce mashi yai saurin kau da kai yana hadiye dariyarsa. Wato ke baki da hankali ko , me nayi kuma ya salim . ina ruwan ki da wannan yaro da kika tsare kina gayawa mgn. To ya naji ance musulmi ne. Idan yai ba daidaiba ya kamata a fada masa. OK . kece ma uwarsa Kenan, iyayensa ma suka zuba masa ido bare ke. To ya kasan ko a dalilin maganata ya canxa. Ba xata dena bafa kenan ( ya ce a zuciyarsa) amma bari nayi maganin ta. Mariya ko sonshi kike Na fadawa Abba ya aura mikishi. " Allah ya kiyaye " ta fada tana hawaye. Kinsan Allah, kika sake ma yaronnan magana sai nasa an aura mikishi tunda yace ya gani yanaso. Baxan sake bama in Allah ya yarda kayi hkr. Tashi kije yace. Tana fita shima ya fito tare da kiran sagir ya masa fadan ya daina shigo da irin wadannan cikin gida.in so samu nema ya daina Hulda da irinsu dan zasu lalatashi. Me ya sameki Mariya naga kamar kinyi kuka. Xunburo baki tayi , ba ya Salim bane , ta labarta musu yadda sukayi. Dariya suka hau yi. Daidai kenan ya Salim dinne maganinki. Ahaf, wlh kyalesa nayi , ya Salim dinme wani kanshi kamar...sai ganinishi ya shigo yana kallonta, um um ya Sadiq din nace kanshi kamar kwakwa. Sai ganin Sadiq tayi abakin kofa. Ai ko ta runtuma da gudu tayi dakinsu. Dukkansu dariya sukeyi. Sadiq har da buga kafa. Allah ya shiryeki Mariya Salim yace yana dariya. In Dedication to Halima Auwal. 08161594233 4 cmmt Luv u all. FASAHA WRITERS 🖊🖊 👛👒MARIYA👒👛 26-30 By Anty Rukie( Mmn Abduljll) Cikin ikon Allah suka ga junior WAEC, saura jiran result. Fa,iza kuma ss2 take yanxu. Babu inda suke xuwa sai islamyya shima da yamma ne 4-6pm. Aiyukan gida yanzu duk su sukeyi. Mariya da Sadiq halinsu sai abinda ya qaru ayi fada a shirya . idan suka fara fada kamar xasu cinye junansu. Wani lokacin kuma ka samesu suna hira kamar basu ba. Zaune suke a garden din gidan wadda yake gefen dakunan samarin gidan . Hafsa, Mariya , Sadiq da sageer.sai dai shi sageer bai cika samusu baki a maganarsu ba a ganin shi idan ya sake musu raina shi za suyi kamar yadda suka raina ya Sadiq . karatunsa yakeyi hankali kwance. Sadiq yace wa Mariya. " ke kawar mahaukaciya wannan karo bxa kije Hutu gun nenneres bane."? Shiru tayi masa kamar bata jiba , mariya baki jini bane? Au da dani kake, to da da wa nake tunda kinji nace qawar mahaukaciya. Mtsch , to wace qawar mahaukaciya anan ni ban ganta ba. ta fada tare da murguda baki. Yi hakuri ' yar kanwata , nace yaushe xa a jewa Nenne Hutu. Baxanjeba zaro idanu sukai dukkansu tare da cewa " wajen nennen "? " Eh" To me yasa? Ya tambaya. Haka kawai, tace. Qarya kike badai haka kawai ba. Shiru tayi kawai. Sis. Pls me yasa cewar Hafsa. Hmm, ke baki sani bane, sai kuma tayi kwafa tayi shiru. Menene Dan Allah . Kwafa ta sakeyi kafin tace.wacan lokacin da naje Hutu kin San yadda 'yan iskan nan suka kusa haukata ni? Su waye suka fada har suna hada baki. Hmm " wai ko wani Tom n jerry cewa yake wai yana sona , Nenne kuma harda cewa ai Na isa aure , haka kawai tsohuwa zata jawo min jidali ina karatu. Harfa wajen Babane wasu sukaje wai sunje Neman aurena.she gu mugaye kawai. Wani dogo, dolo , tsiriri har da zuwa gaida nenne . wani katon ba...... Ke dakata mana inji Sadiq . me babankin yace to. Cewa yayi sai anyi bikin su Hurera kafin yayi maganan nawa. Tab, to ke akwai wadda kikeso acikinsu ne? Kaga wlh bana son irin wnn magana ni da nake makaranta me ya hadani da wani so, wai ma ni a nawa nake har zaka wani yi min wannan tambayar. Ta fada tana xumbura baki. To ni meye laifi Na dan na tambayeki? Ina guje miki ne kada a aura miki wacan dogo, dolo, tsiririn. Sai a sannan sageer yasa baki ai itama doguwa , doluwa , tsiriruwace. Harararsa tayi ta kawar da kanta dan bata fiye son shiga sabgarsa ba shegen xuciyace da yanxu yace zai daketa ta raina shi, unlike ya Salim da Sadiq sun fishi saukin kai. Sadiq ya katse shirun da cewa , " yauwa ga shawara sistona " tame? ta tambaya. Idan Babanki ya tambayeki kice masa kina da Wanda kikeso. Idan ya ce wanene kuma me xance masa. Wa kuma zakice bayanni. Wa ? Ta tambaya tana xaro idanu. Ni Sadiq yace yana nuna kansa da yatsa. Allah ya kiyaye, ni wlh kar kasa nayi kuka ma. Kiyi mana wa yahanaki. Haba ya Sadiq matar da xata aure kama tausaya mata nake wlh. Lallai sai ki fara tausyawa kanki cewar Hafsa. Ni kam Ku daina min wannan fata ko mafarki nayi sai nayi sadaka. Kutt..... Mariya ni din. Eh kaidin . Zanyi maganin ki ya fada yana kokarin mikewa. In dedication to Halima Auwal. 08161594233 for cmmt. FASAHA WRITERS🖊🖊 👛👒MARIYA👒👛 30-35 By Anty Rukie ( Mmn Abduljll) Tun kan ya karasa mikewa ta ruga a guje ta nemi hanya. Karo taji tayi da abu saura kadan ta fadi aka taro ta. Dago kan da xatayi suka hada ido da ya Salim. Sakinta yayi da sauri tabi gefensa ta wuce tana mai addu ' ar Allah yasa bai ji hirarsu ba. Mai da dubansa yayi kan Sadiq daya ke tsaye yana da murmushi yace " Sadiq wai har yaushe zaka daina irin wnn wasa da yarinyar nanne. Nasha gaya maka ka daina. Ita ma ta nuna maka ba ta so. Da gaskiyarta Kuma tunda mu ba muharramanta bane bai kamata muna tabata ba. Ko ma ba wannanba idan ka saba mata irin wannan wasan ko wani ya mata a waje baxata jishi kamar sabon abu ba don ta riga ta saba . A cikinsu kuma duk wacce hakan ya kasance da ita baxa muji dadi ba. Gaskiya ne Big bros za a gyara ba xa a kuma ba in sha Allah. Allah yasa yace ya juya yana jin wani daci a makogwaronshi , shi kanshi bai San me yasa ba idan yaga Sadiq yana wasa da Mariya ranshi yake baci ba. 1 week later. Xaune yake a kofar gida a kan plastic chair, buta ne a gabanshi yana shirin yin alwala, kamar an ce masa daga kanka , yana dagowa kuwa ya hango Fa'iza, Mariya, da kuma Hafsa suna zuwa ga wani saurayi yana binsu a baya . ga dukkan alamu kuma mgn yake musu. Tsura musu idanu yayi yana tunani wannan wa ya biyo a cikinsu. Mariya ce ta fara ganinsa, a ta tsorata ganin irin kallon da yake musu. Dafe qirjinta tayi tare da cewa mun shiga uku ga ya Salim.sai kuma juya ta kalli saurayin tace , Dan Allah mal. Ka rufa mana asiri ka juya ga yayanmu wlh idan ya kamamu baza muji dadi. Saurayin kuma sai cewa yayi yauwa muje ma Na gabatar da kaina tunda kunki saurarata. A gigice ta sake kallonshi , tab... Wlh idan ya wanka ma mari sai fuskarka ya qaura. Dariya mgnar ma ta bashi . yana dariya yace ya qaura ya je Ina? Ohon maka ta fada tana Jan hannunsu Hafsat da tsoro da takaici ya hana su motsawa. Shi kuma tsayawa kawai yayi yana kallonsu yana murmushi har sukayi nisa . Kafin su iso ya fara alwala Dan jin Kiran sallah da akeyi. Sannu ya Salim fa' ixa tace , ina yini ya Salim cewar Hafsa. Ko kallonsu be yi ba balle su sa ran zai amsa. Sum sum suka shige cikin gida. Yau da wuri suka shiga bacci gudun haduwa da ya Salim, da safe ma basu yarda sunyi breakfast tare da sauran mutanen gidanba. Ko da mami ta tambaye su sai cewa sukai haka kawai sukayi sha'awar yin brkfst a kitchen. Sadiq kasa hakura yayi yace " ban ganewa ' yan matanki ba , jiya ba' ayi hira da su ba yau kuma basu fito brkfst ba". Shi dai Salim yana jinsu bai ce komai ba Dan yasan rashin gaskiya ne ya boyesu. Gaisuwa mai tarin yawa ga masoya Mariya , Allah ya barmu tare. In dedication to Halima Auwal. 08161594233 for cmmt. FASAHA WRITERS🖊🖊 👛👒MARIYA👒👛 36-40 By Anty Rukie (Mmn Abduljll) Saida sukayi kwana uku cur suna wasan buya, ganin bai kulasuba suka ci gaba da harkokinsu kamar yadda suka saba. 5 dayz later. Hankalinshi ne ya gagara kwanciya gani yake kamar kullum suka fita sai samari sun musu mgn . Dabara ce ta fado mishi ya aika sageer ya kira Mariya ta sameshi a garden. Zaune yake a kan plastic chair ya daura kafafunshi a kan dayan kujeran dake gabanshi. Gaisheshi tayi bayan ta tsuguna. Minti uku yayi yana kallonta, har ta fara tsarguwa Dan jikinta ya bata kallonta yakeyi sbd kasa take kallo. Tsinkayo muryarsa tayi yana mgn. " ke me yasa idan aka tambaye Ku sunan Ku kuke Karya" A raxane ta dago kanta kafin tace dashi. A INA? A hanya mana ya bata amsa, Su waye suke tambayanmu? Su waye suke tareku a hanya.? Ya sake jeho mata tambaya. Mukam babu me tare mu ahanya. Har a hanyan islamiyya ma? Ya tambaya. A take ta tuno incidence Na rannan tayi saurin sadda kai tana tunani a ranta wato sai yau yaga damar yin maganan Kenyan, to amma me yasa ya kira ita kadai ko yana tsammanin saurayinnan ita ya biyo. Baki amsamin tambayataba me yasa kuke musu qarya bakwa fadan sunan Ku Na gaskiya. Wlh ba wadda muka taba yiwa qarya. OK Na gaskiyan kuke fada kenan. . A ah mu babu wadda ya taba tambayar sunan mu. Shi wancan da Na ganku dashi rancan fa. Mgn yake mana kuma bamu kulashiba. Wani irin Baku kulashiba bayan Na ga kina masa mgn. Ce masa nayi idan ya biyo mu xaka bashi mari sai fiskanshi ya qaura. Zaro ido yayi, Na taba marinki? Kayi hakuri Yaya. Baki ban amsaba Na taba marinki? A ah. Wa kikaga na mara fiskanshi ya qaura. Babu kayi hakuri. Shi kenan tashi kije . sai yanxu yadan samu relief tunda ba sauraran samarin sukeyiba. Bikin su Atika ne ya taso Nenne ta matsa dole Mariya taxo bikin ' yan uwanta Hurera, da atika. Saida mami tayi da gaske Mariya ta yarda xataje a hakan tare da Hafsa domin duk a tsorace take. Sadiq yasa ta a gaba da tsokana, ni dai Mariya kada ki manta da maganar mu idan Baba ya tambayeki kice kina da wadda kike so, ehe Na gaya miki Kenan.....yana mgn yana dariyan tsokana. Bakinka ya sari danyen kashi , tace tana harararsa. Mariya kyaleshi ke sai kinyi karatu yadda kike so zakiyi aure. Yawwa mami Na Allah ya bar minke. Sun gama shiri yau dai sageer ne zai kaisu Dan ya jima baije ba karatu yakeyi yanxu kuma ya samu hutun makaranta. Dai dai xasu shiga mota sadiq yace" matas karfa ki kula kowa kuma ana tambayanki ki fadi sunana" Murguda mai baki tayi . ya sa hannu xai murda bakin tayi saurin kaucewa, cafko hannunta yayi tana kokarin kwacewa . Sai jin muryarshi sukayi yace " Sadiq respect urself and maintain ur personality" Saurin sakinta yai yana Sosa kai " sorry bros" yace. Yana tunani a ranshi ko me yasa ya Salim ya sa mishi ido akan Mariya. Shi kanshi Salim yana mmkin yadda ya tsani ya ga ko mgn mariya nayi da wani. Wata xuciyar tace masa to kodai sonta kake. No..wannan karamar yarinyar nida nake da fadila. Fadila 'yar kawar mami ce. Tana yawan xuwa gidansu anan taga Salim tunda ta dora ido akanshi taji ya kwanta mata, daga nan ta dinga shisshige mishi tun yana sharewa har suka daidaita Kansu suka kama soyayya. Fadila yarince kyakkyawa, fara ce mai mulmulallen jiki da ka ganta kaga yar Hutu.ta gama secondary sch. Yàñxu ta yi applying tana Neman admission sai dai fatan Allah ya bada sa a. Fadila tana tsananin son Salim saboda ya mata ko ta ina . Salim baki ne saidai ba wul ba yana da Dan Haske, kyakyawane , mai sanyin Hali Dan bai cika hayaniya ba . Yana yawan sa manyan kaya . yana sakananama amma ba sosai ba. Yanxu haka yana 27 yrs yan aiki ministry of finance. Fadila Sam basa shiri da Mariya Dan acewarta tacika yawar mgn ko mai ta gani sai tayi mgn. Tun wata rana da taxo suna Palo dukkansu Salim ya dawo daga aiki ta tashi xata je wajensa, Mariya ta ce mata anty fadila Dan Allah in tambayeki. Tace ina jinki , ke bakya jin kunya kixo wajen saurayi . Tace wa ya gaya miki wajensa nake xuwa tun kan kixo gidannan ina xuwa. A a ba gidannan nake nufi ba yanxu da kika kama hanya xa kije wajansa me xaki ce masa ai abin da kunya a kya ji kunyar idanunmu ma balle Na mami. In nice ke wlh idan mun hadu a gidansu daga gaisuwa baxan nuna alamar akwai wani abu tsakaninmu bama. Kai wlh wasu mata ma basu da kunya , Allah yasa Ku gane , wai Ku nan a dole wayewa ko. Ta fada tana wani tabe Baku. Kunya, haushi, takaici, su suka lullube fadila, ji tayi kamar ta shako Mariya ta wawwanka mata mari , ji yadda yarinya karama ta kunyatata a idon mutane. Dàga ranar ta rage zuwa gidan Dan haushin Mariya takeji koganinta bata son yi. Luv u all In dedication to Halima Auwal. FASAHA WRITERS🖊🖊 👛👒MARIYA👒👛 41-45 By Anty Rukie ( Mmn Abduljll) Sun isa da kwana biyu aka fara biki ba zama sai xirga xirgan biki suna cikin kawayen amarya atika da yake itace karama itace kusan sa'ar su. Sun fita daban acikin 'yan matan , abokan ango da sauran samari sai kokari shigar da Kansu sukeyi su kuma duk a tsorace suke kasancewar basu saba tsayawa da samari ba. Bama kamar ita Mariya da take gudun kada babanta yaji labari yace xai aurar da ita tunda ya aurar da ' yan uwanta. Ranar da xa'a kai amarene suka ce xa su leka Nenne kafin axo tafiya da amare xasu fita kenan suka ga wasu yara biyu suna fada ga yara an xagayesu ana kallo. Cikin sauri ta isa wajen tana kokarin raba su . sai ta samu sun rabu tana juyawa sai su ci gaba . Bulalanta ta samu lafiyayye ta fara tsarga musu ihunsu ne ya jawo hankalin matan dake ta harkokinsu wasu hiran duniya sukeyi wasu girki wasu wanke kwanuka kowa dai da abinda yakeyi,. Wasu daga cikinsu ne suka xo jin me yake faruwa daidai lokacin da Mariya ta dakawa yaran da suke wajen tsawa , kai duk Ku watse anan tunda Baku iya rabon fada ba saidai ku tsaya kuna kallo.. Sum sum yaran suka watse , watace daga cikin matan tace . ikon Allah lallai Mariya kin canza har kina wa yara fada basu raba fada . ta fada tana dariya tunowa da halin mariya. Watace acikinsu tace wlh kam mariyan da idan ana fada ita ke zigawa tana wakar Ku doku ba mai rabaku.ko ta mikawa masu fada kasa tana ga Na fada ga Na wasa , Wanda ya fasa yaji tsoro. Haka dai suke ta fadin abinda Mariya takeyi da ana ta dariya. Kamo hannun Hafsa tayi, zo mu tafi ke kuma kin tsaya kin hangame baki da hanci kina kallonsu. A a Mariya barni naji ba labari akeyi ba . Toh yi taji nikam nayi nan ta tafi tana mita kaji min mata kamar an tambayesu. Hafsa dai biyo ta tayi tana dariya , Ai na tsaya nayi recording ma ya Sadiq ne bari mu koma zai sha labari. Sai kuma kiyi Mariya tace mata. Sati daya sukayi suka koma , suna isa gida suka fito da gudu suna oyoyo mami , jin muryoyinsu mami ma ta fito tana Oyoyo yaran mami suna rigerigen isa ga mami sai ganin sadiq sukayi ya nufo su guje yana dariya duk yadda Mariya taso kauce mishi saida ya sha gabanta yana oyoyo sisters. Kauce wa tayi da sauri tana wa xai maka oyoyon kafin ta isa Hafsa ta rigata . kankame mami tayi , mami munyi missing dinki . mu fa ? Kai ya sadiq ka damen, to banyiba asali ma mantawa nayi dakai , karya kike wlh. To shikenan gwara ma fa'iza nayi missing dinta kadan👌, amma kaida ya sageer kam lala lala ta fada tana tabe baki. Toh ya Salim fa, cewar fa'iza . shikam sosae nayi missing dinshi banda su o' o ta fada tana wa Sadiq gwalo. Xan kama kine yarinya, amma dai naga ya Salim ya hana .......bata gama fada ba sukayi 4 eyes da Salim din daya kafeta da idanu tayi tsit kamar ba ita ke surutu yanxunnan ba. Karasa mana me ya hana , kaga Sadiq kyale min ' ya ta huta daga isowarta ka tsareta da surutu ko gaisawa bamuyi ba. Ta jata sukayi dakinsu jekiyi wanka kuci abinci Ku huta mariyata. Toh mamita. Ya Sadiq ina xuwa haka? Wani abunne? Ya tambaya. Eh naga kamar fita xakayi , eh kina bukatar wani abune? A hakan xaka fita, dubi shigarka fa. Me shigar tayi , Tab amma kana da matsala 3quarter da vest kasa ka fita kamar ba musulmi ba. Matsalata dake kenan kauyanci kayan shan iskanne zaki wani ce kamar ba musulmi ba? Wa xai ganni yace ni ba musulmi ba , xa' a fada da wannan suma da katara, kumatu kamar Na inyamurai. Ba wani nan kedai kishi kike kada wata ta kwace miki ni kada ki damu mariyata Sadiq nakine ba me kwace miki. Mtseew kanka akeji. Kema xa'a ji naki idan na fada ma Abba ya daura mana aure kinga sai kiji dadin hanani sa kayan da bakiso nasaka. Mtseew wlh kiran mami xanyi taga da kayan da xaka fita. Saurin ficewa yayi yasan yanxu mami tazo sai tace magnar Mariya gaskiyace. In dedication to Halima Auwal. FASAHA WRITERS.🖊🖊 . 👛👒MARIYA👒👛 46-50 By Anty Rukie (Mmn Abduljalal.) Bayan kwana biyu Mami ta ce Mariya ta kaiwa Salim abinci a dakinsa yayi bako. Hafsa xo mu kaiwa ya Salim abinci , Hafsa da take sallah maza kai musu kafin su fito masallaci. Tana isa kofar dakin tayi sallama kasa kasa Dan batayi tsammanin da mutum acikiba tasa kai ta shiga. Turus tayi ta tsaya tana kallonshi baki bude, ajiye mana Salim din yana masallaci. Ajiye abincin tayi sannan ta dago tana kallonshi wayanshi yake dannawa hankalinshi kwance kamar bai San da mutum a dakin ba. Har ta juya ta fara tafiya sai kuma ta dakata ta juyo kai kuma to xaman me kakeyi? Kamar ya ? Ya tambaya. Gani nayi ana maxa sun tafi masallaci sallah kai kuma kana xaune lafiyanka qlau, da hankalinka a jikinka kai kuma ba mace ba balle kace kana da lalura. Dago kai yayi ya kalleta, " so, what concerns u."? Ya tambaya. Kallonshi tayi da kyau sannan tace " sorry wlh Na dauka kai musulmine" To da wa yace miki ni ba musulmi ba ya fada yana binta da mugun kallo. Yi tayi kamar bata ga kallon da yake mata ba. To nidai a matsayina Na musulma ' yar uwarka nake baka shawaran kaji tsoron Allah Kuma ka rike ibada. Allah da kansa yace ban hallice kuba sai Dan Ku bauta mini. A yadda kake yanxunnan Baka bauta wa Allah ba sai yaushe xaka bauta mishi. Shidai kallonta yake da mmkin irin karfin halinta. Toh naji Malama jeki. Zakayi sallan? Ta tambayeshi, ikon Allah wai me ya damekine. Xama tayi a kujeran da ke kusa da bakin kofa, Mlm ina guje maka mutuwar baxata, mutuwa bata sallama ba kuma sanarwa lokacinka nayi xata daukeka ko ka shirya ko Baka shirya ba, ina maka tsoron axabar qabari ina maka tsoron wutan jahannama gamuwanka da ubangiji da ya halicceka ya raya ka, ya axurtaka da ni,imominsa ya Baka lfy ya maka dukkan gata amma ka butulce masa ka gagara bauta masa. Mu dauki misali da d'an da ka Haifa a cikinka kayi masa dukkan gata ya girma karshe ya za ya kasance marar biyayya marar jin maganan ka fi sabilillahi ya xa kaji. Zata ci gaba da magana..yayi saurin katseta... Naji kuma Na gode insha Allah xan gyara kanwata. Yawwa yayana Allah ya sa,nima Na gode ta tashi xata fita. Ya sunan malamar? Ya tambaya , Mariya tace. To Na gode Mariya. Tana fitowa sukayi kicibis da ya salim , a take ta tuno abinda yace mata rannan, Na shiga uku tace a xuciyarta amma a xahiri sai tace sannu ya Salim, baice komaiba sai kallonta da yakeyi, ganin haka sai kuma ta tsargu. " ya Salim ko banyi dadai ba nidai gsky Na fada masa ko" ta karashe mgnn da fiskan tausayi. Gyada mata kai kawai yayi yana kuma tunanin wato ita Mariya wannan Hali AJININTA YAKE. Dan tun dazu ya dawo ya ke jin duk abinda take gayawa abokinsa. Ko da ya shiga bai nunawa mansur yaji abinda sukayi da Mariya ba. Sai cewa yayi "mansee yane "? Ajiyar xuciya mansur ya ya sauke duk ta gama kashe masa jiki abin kunya yarinya karama take tunatar dashi ibada, kai, dole ma ya gyara. Mansur abokin Salim ne tun suna secondary sch. Har tertiary institution, haka halinsa yake be damu da sallah ba sai idan ya ga dama yakeyi, ga shegen Neman mata, akwai banbancin Hali sosai tsakanin sa da Salim. A ranar dai haka ya koma gida jiki a sanyaye sai jin muryanta yake kamar yanxu take masa mgn kuma ya qudura a ranshi xai gyara halayenshi. Saidai me, kwana biyu ya rasa sukuninsa kamannin yarinya yake mishi gixo ido a bude ko a rufe, ga muryarta mai zaki da ya gagara barin dodon kunnenshi. Shiryawa yayi cikin shiga mai kyau ya tafi gidansu yana parking a kofar gida su kuma sun fito xasu je islamiyya , ganin xasu wuce yasashi saurin fitowa , sallama ya musu suka amsa, Zasu wuce Dan ita Mariya tama mantashi. " kanwata ba gaisuwa? Mariya ko baki ganeni bane. Sai a sannan ta ganeshi "ina yini " tace kanta asunkuye " lfy " Ya amsa da murmushi a fiskarsa, su fa' ixa ma suka gaisheshi ya amsa tukun suka wuce. Wayarsa ya fitar daga aljihunsa ya dannawa Salim kira. Hello mutumina gani a kofar gidanku kana cikine? No, bana nan but yanxu xan dawo kadan jira ni. No...no problem xan wuce kawai , after all ma Na riga Na ga abinda naxo gani, Wani irin harbawa xuciyar Salim yayi.ya daure yace me kazo ganine mutumina? Don't worry dolema xan dawo and I will tell u. OK sai mun hadu bye, Toh fa , Salim dai ya shiga damuwa Allah dai yasa ba abinda yake tunani bane. In dedication to Halima Auwal. 08161594233 for cmmt. Luv u all. 👛👒MARIYA👒👛 51-55 By Anty Rukie(Mmn Abduljalal.) Washegari ma haka mansur ya sake xuwa daidai zasu tafi karatu kamar dai jiya suka gaisa kuma suka ce mai ya Salim be dawoba, yace ba damuwa gobe ma xai dawo. Ko da Salim ya dawo Hafsa taje ta sanar dashi abokinsa yaxo bai sameshi ba, yace mata ta kira mishi Mariya. Tambayarta yayi wa yaxo daxu, ta ce mishi abokinsa Na rannan ne jiya ma yazo bai sameshi ba. Me sunanshi? Ya tambayeta. Nima dai bansan sunanshi ba. Ok , kina nufin be fada miki sunansa ba. A ah bai fada ba. To me yace miki da yaxo? Ni ba abinda yace min . Tsakaninki da Allah, yace mata. Wlh ni ya salim ni be ce min komai ba . A ina to kuka hadu yau din? A kofar gida zamu je islamiyya. Jiya fa? Jiya ma haka. Kun gaisa ne? Eh mun gaisa. Kiranki yayi kuka gaisa ko kuwa ? Ya tambaya tare da tsare ta da idanu. A a nikam bai kiraniba. OK tashi kije. Tashi tayi tana maida numfashi wadannan tambayoyi Ai ko a kotu iyakaci , ko ina ruwana da wani abokinka . Ke, me kikace? A a ba da kai nake ba cewa nayi yunwa nakeji xanje inci abinci. Yau kam yayi niyyan sai ya jira xuwan mansur yaji me yake kawo shi tunda yasan baya xuwa wajenshi akai akai sai sa'i da lokaci. Kamar jiya suka hadu bayan sun gaisa suka ce mishi ya Salim yana ciki. Suna wucewa ya shiga ciki ya samu Salim a daki. Bayan sun gaisa sun taba hira Salim ya tambayi mansur kwana biyu kana xuwa Baka samu Na me ya faru ne aboki? Ba abinda ya faru sai alheri xuwa kuma yanxu nasa kafa Dan inada ajiya a gidannan. Wani dummmm Salim yaji sai ya kanne yace, ajiya wani iri aboki? Murmushi mansur yayi yana shafa kai . Ajiya mutum kuma mace mai muhimmanci a rayuwata. Kafeshi Salim yai da ido , wa kenan ya tambaya. Black beautyn gidannan. Daure fiska Salim yayi , amma dai mansee kasan ba type dinka a yaran gidannan beside dukkansu kanana ne . Yes Na sani she is young but believe me RENONTA ZANYI. Mansur ya Kira shi in a serious tone, ka sanni Na sanka kasan kuma nasan kai waye, ba xan tan tabayin SAKACIN da xai lalata rayuwar kannenaba so pls kabar mgnar nan kawai. Saukowa yayi daga kan kujera, Salim pls joke apart, I really love ur sister believe me. No mansur, I can't . Salim ya xanyi ka yarda dani, me xan ce maka ka yarda dani, I am now a changed person, yarinyar nan ta canxa min tunani ta canxa min rayuwa , wlh xan Iya komai domin ta. I can do anything to make happy, I mean it friend, ya karashe maganar kamar xaiyi kuka, shi kanshi Salim ya tausaya mishi bai taba ganin shi a irin wannan yanayi ba kuma ga dukkan alamu maganar da yake yi Iya gaskiyarshi yake fada, amma kuma wani irin hashin mansur yakeji a kasan xuciyarsa, Kai baxai yiwu ba , Mansur ne ya katse mishi tunani da cewa pls frnd help me, wlh bani da wata mummunan manufa akan sister, aurenta nake sonyi pls ya karashe da fiskan tausayi. No it can't be, let her be Mr man. Yarinyarnan is very young kuma karatu takeyi kada ka gurbata mata tunani ba xai yiyu Na barta ta hada karatu da soyayya ba. OK Na fahimceka, but at least let me introduce myself to her, ina tsoron kar wani ya min shigan sauri, Kaga mansur yarinyar nan ba haka take ba baxa ta saurareka bama, Toh ka taimaka ka Sanar da ita. Ni kuma Salim ya fada yana nuna kanshi, wannan ma ai nemawa kai rainine , to ma ince mata me? Oh my God , Salim u don't know what am going through, u could have allow to atleast talk to her even once. Na gaya maka baxata saurareka ba , haka dai mansur yayi pleading but all to no avail, atlast suka rabu cikin bacin rai, don mansur ya Nina zai yi duk yadda xaiyi Mariya ta so shi har ya cimma burinshi Na aurenta. Wannan magana ta konawa Salim rai Dan ya San abokinshi kuma yasan what he is capable of doing. Lallai dole ya dauki ya dauki mataki tun abu be yi nisa ba. In dedication to Halima Auwal FASAHA WRITERS🖊🖊 👛👒MARIYA👒👛 55-60 By Anty Ruky( Mmn Abduljalal) A haka suka isa makarantar jiki duk a sanyaye, Salim, Sadiq da kuma sageer su suka yi rakiyar Dan an hana fa'iza xuwa. Bayan an gama duk a binda ya dace an basu class ss1b. Sannan a hostel kuma blue house , komai nasu daya Dan principal da malaman Duk sun dauka tagwayene saboda Kansu daya kuma suna kama saidai Hafsa ta danfi Mariya haske. Ana gama kwashe kaya Mariya ta juya ta kama tafiya tabar Hafsa tsaye a gunsu tana matsar kwalla. Salim ne ya kirata ta tsaya amma bata juyo ba .Takowa yayi ya iso inda take, Mariya kuka kike, shiru ba amsa, mariya , talk to me pls. Sai a lokacin ta samu ta fashe da kukan da take dannewa, kamo hannunta yayi har gurin motar su ya bude ya turata ciki sannan ya xagayo ya shiga shima. Duk Sadiq Na lura dasu shima yaso binta ya mata mgn ganin Salim ya riga shi ya ci gaba da rarrashin Hafsa da ta kankameshi ta ke kuka me ban tausayi. Mariya Dan Allah ki bar kukannan haka kinji ya isa. Ita kukanta take aranta kuma cewa take lallai ya Salim dinnan ya cika Dan rainin wayo kamar bashi ya samu kukanba. Ciro handkerchief yayi daga aljihunsa ya soma share mata hawayen , da sauri ta cafke hndkcf din. Yayi saurin sake mata tare da cewa to share hawayen. Kiyi hakuri mariya nima ba da son raina nayi hakan ba babu yadda Na Iya ne. Bazan Iya ganin.....sai kuma yayi shiru. Mariya Na rokeki ki cire duk wata damuwa aranki kisa hankali a karatunki. Nasan kuna kokari Ku kara akai, sannan kuyi amfani fa nasihan da Abba da mami sukayi muku xaku ga ribarshi . Bana son kukannan daga min hankali yakeyi yana kona min xuciya kiyi hakuri ki daure, beside ma xamu rika xuwa muku visiting , idan kuna da wani damuwa Na bawa prcpl dinku namban wayata Ku sameshi baku waya Ku kirani. Ki barmu mu koma gida Lfy idan muka tafi baki bar kukannan ba komai ma xai Iya faruwa wlh kukanki ba karamin dagan hankali yakeyi. Sai a sannan tayi mgn , Ai gwara ya daga maka hankali ya Salim tunda muma ka daga mana kaga ko ba komai muma dai mun rama. Toh shikenan tunda kun rama ki bari haka kinji mariyata mariyar nenneres, kawar mahaukaciyaa. Jin haka ta murmusa , shima murmushin yayi. Ya Salim xanyi missing din su Mami, Na sani Ai, Nifa ba xa a yi missing dinaba? To duk ba kai ka jawo ba, Afuwan sweet sis. Ba nace kuyi hakuri ba bazan sake ba, ya fada yana kama kunnenshi , yar dariya tayi tana mmkin shi batayi tsammanin saukin kanshi ya kai haka ba , haka yayi ta lallabinta har ta saki jiki, sannan suka fito. Naseehan ya kara yi musu ya dada basu hakuri, shima Sadiq haka yayi ta Jan Mariya da wasa har dai suka saki jiki harda dariya kamar basu ke rusa kuka daxu ba. Ki kulamin da kanki Mariya ba ruwanki da malaman makarantar nan , Dan kinsan ke MATAR SADIQ ce shi kadai . Ya Sadiq xaka fara ko banaso. Zaki sone yarinya. Sageer ne yayi gyaran murya Ku wuce muje Na raka Ku class yarinya tayi wasa kokarinta ya ragu Na balla ta. Hali zanen dutse cewar Mariya. Dani kike? Sageer ya tambaya yana Dan murmushi, ni Na isa , da ya Sadiq nake dai. Karamin dangan kiba cewar Sadiq. Haka dai suka rabu cikin wasa da dariya. Kowa jinsa yake wani iri a gidan saboda rashin yara biyun baran ma Mariya sarkin tsokana, idan sun xauna hiran yaran kawai suke suna dariya, shi Salim sai yanxu shirmen Mariya yake bashi dariya Dan wani lokaci haka kawai idan ya tuno ta se yayi ta murmusawa ko da kuwa da mutane idan an tambayeshi sai yace kawai wani abin ya tuno. Su Hafsa da Mariya an Dan saba sai dai halin Mariya yake basu wahala Dan bata ganin ba daidai ba ta kyale . Idan taga masu yawo cikin hostel half naked ko masu wanka bibbiyu uku uku , to fa sai tayi mgn, tace musu su daina suna aikata haramun. A dalilin haka take shan duka a gurin seniors idan Hafsa ta bada hakuri a hada da ita. In dedication to Halima Auwal. 08161594233 for cmmt. FASAHA WRITERS.🖊 🖊Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239 👛👒MARIYA👒👛 66-70 By Anty Ruky( Mmn Abduljalal) Kwana biyu ya rage su koma sch. Salim ya kwashe su suka tafi shopping . Kowacce ta xabi abinda take bukata. Sun fito kenan , fa'iza a gaba Mariya da Hafsa Na biye da ita Salim yana ciki be fito ba tukun. Sun tsaya daga gefe suna hango wasu matasa da suke rikici ana rabasu sunki rabuwa. A gefen Mariya kuma wani mutum ne tsaye ya hada gumi sharkaf jankalin shi nakan masu rikicin .bai Ankara ba sai jin fes fes kamar ana fesa mishi wani abu. Juyowar da xaiyi yaga Mariya a gefenshi da kwalban turare amma fa idonta Na kallon wani gun. Lfy? Ya tambaya , me kagani tace masa . Shiru yayi yana tunani tabbas yarinyar nan turare ta fesa masa Dan kam yaji kamshin turare. To me yasa ta fesa masa, ina ruwanta dashi. Duk wannan tambayoyin a xuciyarsa yakeyi. Malam koma gida kayi wanka ka huta.ya tsinkayi muryarta , kafin ya Ankara tayi gaba sai hangota yayi tana shiga mota, ikon Allah yace, lallai yarinyar nan yar rainin hankaline. Tana daidaita xamanta Salim ya fito, har ya bude motar xai shiga yaji kira daga bayansa , ko bai duba ba yasan wannan course mate dinsace ko daga yadda ta kira full name dinshi. Oh, synthia Salim ya fada yana dariya, Salim Aliyu long time.ykk gaisawa sosae suka tsaya yi Na irin wadanda suka jima basu hadu ba. Tunda ta iso wajen Salim Mariya ta kura mata idanu , har suka gama sukayi exchanging number sukayi sallama ta juya tana tafiya Mariya bata daina kallonta ba. Tabe baki Mariya tayi tace " kasa kasa kamar tayar vespa" A tare suka kalleta da wa kike ke Kuma? Fa'iza ta tambaya. Wancan matar mana, ta fada tana nuna synthia da yatsa. Ji duwawu kasa kasa sannan ta wani sa wando ta dame baxa ta sa kayan da xai rufawa abun asiriba , ta karishe tana Jan tsaki. Toh ina ruwanki har da cewa kamar tayar vespa. Ki dai rufawa kanki asiri ki raba kanki da xagin halittar mutane. Ke baki Masan me tayi daxu ba, inji Hafsa , fesawa wani turare fa tayi a can . Ke kinsan irin tsamin da ke tashi a jikinsane gashi ya hada xufa sai tashi yakeyi, ni ce masa ma nayi yaje gida yayi wanka. Inna lillahi kin shiga uku Mariya cewar Fa'iza. Hmm in dai Mariya ce abinda yafi haka ma zata aikata.Mariya da ta dubi discipline master dinmu tace mai SANGAMI. Tseeww to meye daga fadan gaskiya . sai a sannan ta hada ido da Salim din daya xuba mata ido ta mirror yana kallonta kuma yana saurarensu. Ganin yana gyada kai kuma bece komai ba duk sai ta daburce ta fara in ina. To..to.. Ai..ma anyi Na karshe Dan ba sakewa xanyiba. Su Hafsa da suka ganota kwashewa sukyi da dariya. Bayan wata takwas wadda yayi daidai da xuwansu Mariya ss2. Fa'iza tayi candy.a lokacinne kuma akaje nemawa Salim auren fadila saboda ya gama gininsa har ya sayi mota acewarshi ko gobe a kawo Amarya bashi da matsala. Itama fa'iza ansa aurenta wata uku masu xuwa da wani Dr. Al-qasim. Unfortunately anje nemawa Salim aure baban fadila yace sai ta gama karatu ta fara aikii Xai aurar da ita. Ba irin rokon da basuyi yiba yaki amincewa karshe cewa yayi idan Salim yana sonta ya jira ta, a haka aka tsaya sai ta gama karatu. Koda suka dawo sukayiwa Salim bayani ba karamin bacin rai ya shigaba. Kiran fadila yayi ya hau surutu da ma tasan da haka ta barshi ya turo iyayensa, ta inda ya shiga dai ba tanan ya ke fita ba. Ko hakurin da take bashi yaki sauraronta ya kashewayarshi. Har gida taxo ta same shi tayi bashi hakuri dakyar ya saurareta sannan tacexatayi mummy magana ta roka mata Daddy ya amince. Haka ko akayi ta roki mummy. Amma kuma duk Iya kokarin mummy'n ba nasara. 3 weeks later Abban Sadiq ya ka samu nennen. Tananan lafiya tama ce a gaisheki. Ga sako ma tace a kawo. An gode Allah ya saka. Saidai fa akwai wata yar matsala. Mami ta gyara xama matsala wace iri Abban Sadiq. Nenne ta dage sai a hada bikin yarannan . Suwa Kenan? Fa'iza dasu Hafsa. Toh Babbar magana, to Ai basu da tsayayyu .nima dai haka nace mata amma tace mu bincikesu dai . Ita fa Nenne ganin yarannan kansu daya yasa take fadin haka. A to nidai Na bata hakuri nace ta karamusu lokaci. Amma babban matsalar anan itace tace mahaifin mariya yaxo mata da xancan aurar da Mariya Dan yan uwanshi sun matsa masa akan hakan Dan ma yana kara ne yasa tuntuni beyi mgnar ba saboda tun bikin su Atika suka fara xancan itama ta kai auren. Kuma so suke su hada ta da Dan Baffanta. Na maje gun mahaifinnata munyi mgnar kuma ya tabbatar min da hakan. Gudun kada su cuci yarinya su hada ta da wadda bataso yasa nace ya kara basu hakuri yanxu yarinyar ma tana makaranta idan sun dawo xanji ta bakinta ko tana da wadda takeso . Allah dai ya tabbatar da alkhairi. Amin amin. Koda ana kai musu visiting mami bata taba kawowa Mariya maganarba Dan tasan daga mata hankali kawai xatayi. Ko su Salim basusan da mgnarba. Wannanma nakine HADIZA MAGAJI. Nasan akwai abubuwan da page dinnan xai tuna miki.😜😜 Jinjina gareki sistona Halima Auwal. Allah ya bar kauna. Gaisuwa da godiya mai tarin yawa ga masoya masu kira a waya da kuma masu text messages. Allah ya barmu tare. FASAHA WRITERS🖊 ?👛👒MARIYA👒👛 71-75 By Anty Ruky (Mmn Abduljalal) Bikin yaxo daidai da samun hutunsu da kwana goma. Tun ana saura sati suka fara duk wani shirye shiryen biki. Fa' iza Amarya ansha gyara ciki da bai ta kara haske da cika wani irin shining skin dinta yakeyi . Su Mariya Iya gyaran fiska kawai aka musu. Basu da xama Sam kullum a yawon rabon I.v suke, Sadiq ne yake kaisu duk inda xasuje. Kamu xa'ayi da walima sai kuma dinner da angwaye suka shirya. Yaune xa a yi kamu , sukayi shirin xuwa saloon sai wani kaudi suke, Neman Sadiq suke basu ganshi ba. Ha a to ina ya Sadiq din kuma ya shiga cewar Hafsa. Wa ya San masa kamar bashi yace mu shirya xai kaimu ba, ko xamu kira ya sagir. Tabb, wannan Dan xafin kan indai shi xai kaimu Na yafe muje ya mammakeni a banxa. A a Mariya ke ma kinsan idan baki kulashi ba ba xai kulakiba. Ni dai mu jira ya Sadiq din kawai ya dawo ya kaimu. Wannan Ai bata lokacine Mariya .muje kawai munsan guri dole se an kaimu ne? Da dai yafi mana kam. Ina xakuje suka tsinkayo muryar Salim lokacin da suke kokarin fita daga gate din gida. Saida gaban Mariya ya fadi, dago kai tayi ta kalleshi amma ta kasa magana. Hafsa ce ya fada masa inda xasuje. Saida ya danyi jimm sannan yace Ku tsaya ina xuwa. Fitowa yayi da car key a hannunsa ba tare da yace musu komai ba ya shiga motar, binsa sukayi suma suka shiga sannan ya tayar suka fice. Surutunsu suke ta xuba ko uffan baice musu ba. Har suka iso wajen saloon din, xasu fita ya dakatar dasu tare da mika musu dubu biyu. Kallon cikin idon Mariya yayi wadda ya sata sunkuyar da kai suna mishi godiya, be amsa ba sai cewa da yayi " Babu ruwanki da kowa kiyi abinda ya kaiki " toh tace. Hafsa, Duk abinda tayi ki fada min xan dawo an jima idan kun gama" toh sukace dukkansu. Ko dasuka shiga ciki sun tarar da mutane uku a gabansu, Mariya kokarin kame bakinta take kada ta jawowa kanta. Har aka gama ma wadancan, daya daga cikin masu saloon din taxo gun Mariya tana cewa me xa a miki, relaxer za a sa miki ko... Kafin ta karasa Mariya tayi saurin cewa, a a nikam musulmace xata taban gashi bake ba. Sakin baki tayi tana kallon Mariya , wato ni ban miki kama da musulma bako? Sai kin fada? Ai kowa ya gankima ya sani. Kai amma yarinyar nan kin cuce ina musulma yar musulmai jikar musulmai kice ban yi kama da musulmai ba, to me ma ya hanani kama da musulmai. Ke wai kina nufin kice min ke din kina sallah? Da wannan zako2 farata da gashin doki? To ya akayi iyayennaki da kakannunki basu gaya miki cewar hakan haramun bane. Ko basa rayene? Galla mata harara matar tayi, ga dukkan alamu ke ba wayayya bace idan aka ganki kamar kin waye . Kallonta Mariya tayi Allah ya hanani irin wannan wayewa, wayewa duk inba ta addini bace bana fatan yinta. Ni kina batan lokaci kixo Na fara miki, Ke bafa xan yarda Dan har yanxu ban yarda da maganarkiba. Ganin Mariya ta dage ne yasa matar Jan tsaki ta kira wata tazo ta mata. Gyaran yayi kyau ba kadan ba Dan dukkansu Allah ya hore musu bakin gashi saidai Na Hafsa ya danfi Na Mariya tsawo kadan. Saida sukayi 20mins da gamawa Salim yaxo daukansu. Sun fara tafiya Salim ya karkato da mirror daidai fiskan Mariya ba tare da ta sani ba a sace yake kallonta, gyaran ya dada fito musu da kyaun fiskarsu. Hafsa ina assignment din Dana baki ? Ya tambaya.Take Mariya ta fara rarraba ido, ita shaf tama manta da ya yi warning dinta. Hafsa dake fa nake, marairaicewa Mariya tayi tana yiwa Hafsa alamar ta rufa mata asiri. Salim da be bar kallonta ta mirror ba yace, tunda kin hanata fadi da bakinki Ni ba abinda nayi. Xaki Iya rantsewa? Shiru tayi , ina jinki yace. Dago kan da xata yi suka hada ido ta mirror tayi saurin sunkuyar da kanta tana tunanin kodai daxu yaga rokon Hafsa da idon da tayine. Bata gama tunani ba taji yace" uhuum ina jinki Mariya. Kallonshi tayi taga hankalinshi Na kan driving din da yakeyi ta kalli mirror ta tabbatar ba ita yake kalloba. Ta juya ta kalli Hafsa da take dariya kasa2 suna hada ido Hafsa ta mata gwalo aiko ta galla mata harara. Kallon gefen hanya tayi sannan ta fara mgn a snyaye. Ya Salim waifa wata arniya ce taxo xata wanken kai shine nace mata banaso ta kira min musulma yar uwata. To sai akayi Yaya? Ya tambaya . shine tace min itama musulmace nikuma ban yarda ba. To me yasa baki yardaba. Gashin doki fa tasa akanta, meye kuma gashin doki? Karin gashi tayi da attachment . OK Na fahimta shine kika hau yi mata wa' axi ko malama? Kayi hakuri baxan karaba, Ahab sedai inba keba Mariya so nawa kike fadin hakan. Nasan maganinki .Hafsa mutane nawa tayiwa wa'azin? Mutum dayace. OK , sai kina fitane xaki rika wa mutane wa' azi ai. Dan Allah kayi hakuri. Bai kara cewa komai har suka isa gida. Ko da suka dawo suka hadu da Sadiq yake tambayansu ina sukaje, Ya dawo yana nemansu be gansuba Hafsa ce kawai ta tsaya yin bayani ita ko Mariya wucewarta tayi. A ranar akayi kamu shiga iri daya da kawaye ,Riga da skate suka saka Na material lace colourn purple da touches Na whites a jiki. Dinkin ya xauna musu das a jiki kayan yayi matukar karbarsu daurin dankwali sukayi ya musu kyau matuka. Amarya kam fadan kyaun da tayi ma bata bakine, kamu yayi kyau an cashe an dauki hotuna. Washegari akayi walima yaukam shigan Arabian gown sukayi , walima ya kayatar , acikin gidan akayi, anyi rabon abinci da soveniers. Aka watse ana tasa albarka. Dinner akayi a karshe a wani babban hotel, Yau kam gown sukasa Na light blue lace dinkin ya kama su cif cif. Tunda sukasa rigar Mariya ta kalli jikinta ta kalli Na Hafsa ta kyalkyale da dariya, tambayanta Hafsa tayi, dariyar me take? Budan bakinta se cewa tayi, ammafa telan nan Dan iska ne bashi da mutunci, yaushe ya karewa jikinmu kallo har ya mana dinki cif cif da jikinmu mu da muka je wajensada hijabi, jifa ta fada tana jujuyawa , kamar ya gwada. Mtsew Mariya kinada matsala Dan ya mana dinki daidai jikinmu sai ya xama Dan iska. Au ke abin bema baki mmkiba ? Ai wannan dinki gani xa ayi kamar tsayawa ma muka yi ya gwadamu. Kuma a haka xamuje ga kuma gwagwaro mu kima a kanmu kamar mune amaren. Ke idan baxakije ba kisha xamanki ba dole. Mtseew to ya xanyi.kafinsu fitoma an fara watsewa xuwa dinner . A kofar gidan motocine suke ta diban jama a, ganin abokan ango yawancinsu sunxo daukan mutane yasa Mariya juyawa xata koma. Hafsa ce ta rikota , ina xaki ? Mu nemi ya Sadiq ya kaimu baxan iyashiga motan mutanennanba, dagewa tayi ita xata koma ciki Hafsa Na riketa, sai ga Salim sun fito tare da fadila. Cak ya tsaya yana kallon abin mmki , mariyace wannan ko kamace, ba karamin kyau tamasa ba Dan be taba ganinta da makeup haka ba. Kallonta yake ba ko kiftawa saida fadilà tayi mgn ya dawo hayyacinsa. Kai kuxonan kokuwan me kukeyi? Hafsa ce tayi masa bayani, idanunsa akanta ya harareta sannan yace me nace miki rannan, ko kin manta Na hanaki fita. Kanta a kasa ta juya simi2 xata koma gida tama gagara bada hakuri sbd tsattsareta da yayi da idanu. A sanyaye ta shiga gida. Binta yayi da kallo shima duk jikinsa yayi sanyi. Ina xuwa ya cewa fadila tare da bin bayanta. Wayyo typing wuya... In dedication to Halima Auwal. FASAHA WRITERS🖊🖊? 👛👒MARIYA👒👛 76-80 By Anty Ruky ( Mmn Abduljalal.) 'Yan uwa ina baran addu'a daga gareku, kanwata bata da lafiya tana hospital satinta biyu a kwance, Allah ya bata lafiya ya kuma raya 'yar da ta haifa. Ameen. Da sassarfa ya biyo ta da yake ba sauri takeyi batayi wani nisa ba. Jin kamar taku a vayanta yasa ta daga kafa. Bata Ankara ba sai ganin mutum tayi ya tare mata hanya. Kamshin turarensa sane yasa ta gane shi Dan duk zatonta Sadiq ne. Langabar da kai tayi tayi rau2 da ido kamar zatayi kuka. Kanwata kuka xakiyi? Girgixa tayi alaman a'a, kasancewar akwai hasken wuta ko ta ina yana ganin fiskarta tarrr. Tsareta da yayi da idanune yasa taji kamar ta ruga , sai sussunkuyar da kai take snn tana kokakarin maida hawayen da yake shirin xubo mata. Girgixa mata kanshi yake alamun kar tayi kuka, sannan yace " kinyi kyau sister pls kada ki b'ata kwalliyar, " Xuge zip din purse dinta tayi, ga mmkinsa se yaga ta fito da hnkchf din daya bata ranar da suka kaisu sch. Share Dan guntun hawayen da ya Dan sauko tayi, ta rab'a ta gefensa xata wuce. Ya sake tare ta tare dacewa " zo muje " kamar tace ta fasa , ammafa kuma ya Salim ne baxata Iya masa gardama ba da dai ya Sadiq ne. Har sun fara tafiya sai kuma yaja ya tsaya, tare da kiran sunanta, kinyi kyau, ya sake ce mata. Kunyace ta kamata ta gagara cewa komai, " kimin alk'awarin baxa ki kula kowa ba Mariya " " In sha Allah tace" Idan kinsan baxa ki iya ba gwara ki fasa xuwa dan mgnar gaskiya wa'axin ki shi ke attracting mutane xuwa gareki, xaki Iya ? Ya karishe da tambaya. " xan Iya ya Salim" Allah yasa yace. Shiru tayi , "bakice amin ba sweet sis." Amin tace tana kokarin bude gate. Suna fitowa Sadiq Na isowa wajen. Wow , yace, Allah ya nuna mana namu Mariyata, Ya fada yana murmushin xolaya , " kin ganki Kuwa" kamar in sure ki in gudu dake. " ka kaini ina? Ni kam kwalelenka " Sadiq blacky' n ne kake ta gwadawa kamar ba 'yanmata a gari. Cewar fadila, wani kallo Salim ya watsa mata tayi saurin hadiye sauran mgn. Matsawa ya danyi kusa da ita ya sauke Murya."wannan wani irin Neman rainine , yanxu idan ta amsa miki kice ta raina ki ko" Juyawa yayi gunsu " kuxo Na kaiku" Dukkansu suka shigo , fadila a gaba su suna baya. Sadiq ne ya leqo yana cewa " yanxu xan biyo Ku kada wani yamin snatching" Salim ne ya bashi amsa da kada ka kuskura kaje ka takurawa yarinya. Kusan tare suka iso tare da motar Amarya da ango. Suna fitowa aka fara sanarwa ango da Amarya zasu shiga. Hafsa ce tacewa Mariya subi ayarin Amarya su shiga. Har sun fara tafiya Salim ya Dan daga murya ya kira mariya , wani kululun bakin cikine ya tokare Fadila. " wai ni meye damuwar ka da yarinyar nanne" Wani kallon mmki ya bita dashi, " kamarya meye damuwata da ita ko kin manta Mariyace kanwata" Dadai nan Mariya ta iso ta leko, gani ya salim . "Ina alk'awarinmu "? Yace da ita. Saida ta rausayar da kai tace yana nan ban manta ba. " idan kika karya na miki me? " kai ya Salim baxan ma karyaba insha Allah" " Toh ustaziyata Allah yasa" amin , tace tayi saurin bin bayan su Hafsa. Yayin da fadila kuma take binta da kallon tsana karara Dan bata taba xaton kyan yarinyar yakai hakaba , bayan haka kamar akwai abinda ta hango a idon Salim game da mariya . in hakane ne kuma babanta ya cuceta da ya hana aurensu da wuri. Sauke ajiyar xuciya tayi tare da maida kallonta ga salim .Abin takaici taga shima din kallonta yakeyi yana murmushi, tabb , lallai idan xarginta ya xamo gaskiya ya xatayi. Lallai babanta ya jawo mata.ko ba komai Mariya ta fita kusanci dashi a yanxu. Sassauta muryarta tayi tace , " Dear, wani alk'awarine wai kuke mgn."? " wannan be shafe ki ba tsakaninmu ne da 'yar uwata" " yar uwa indeed, wait yaushe ka canxa hakane? 'Daga mata hannu yayi , " dakata Malama, bana son haka, kuma ina dad'a jaddada miki ki fita harkar Mariya kada ki jawa kanki reni , dmn idan ta raina ki abin baxaiyi kyauba, bakisan wacece Mariya ba " Niko nasan wacece Mariya , tace a xuciyarta. A fili kuma tace , shikenan , sai yaushe, " Idan Na samu dama may be Na dawo Na maida Ku gida , idan an gama Baku ganni Ku biyo amare Ku dawo" Tunda ya kama hanyar komawa gida yake ta tunanin mariya . yadai San Mariya black beauty ce amma dai bai taba tunanin takai hakaba, Ashe mansur yasan abinda ya hango yake ta hauka, Dan har yanxu be bar mgnr ba, kuma shi kanshi ya tabbatar mansur ya shiryu ya xama mutumin kirki , wannan abin alfaharine ace ta sanadiyyar ' yar uwarsa abokinsa ya shiryu. Saidai kuma a ganinsa ba lallai bane Dan ta xamo sanadi yace xai aure ta indai har tsakaninsa da Allah yashiryu. Kasa hakura yayi bayan ya dawo gida, dakyar yakai awa d'aya da rabi yayi ya tashi ya zari key yayi waje. Abinda yake gudun shi ya tarar Dan Mariya ya hango jingine da jikin wata mota ga wani tsaye kusa da ita , ga dukkan alamu mgn yake mata. Duk da baiga fiskarta sosae ba ya tabbatar itace. Tsurawa gurin ido yayi yana tunanin me ya fito da ita. Hangoshi da tayine yasa xuciyarta bugawa. Da sauri tabar wajen ta nufo inda Salim take. Tsareta da idanu yayi wadda yasata tsarguwa. " sannu da xuwa ya salim " bai amsa ba kuma be daina kallontaba. Kanta sunkuye, tama rasa yadda xatayi. Juyawa tayi ta fara tafiya. Ina xaki? Ya tambaya. " Hafsa xan kirawo. "Dawo " yace tare da bude mata murfin mota. Tana shiga ya shigo yaja motar a guje. Har suka isa ba wadda ya kara mgn duk ta gama tsurewa. Ta kama murfin mota xata bud'e ta tsinkayo muryarsa. " Tun yaushe kuke wajen"? Wlh wlh...." Ba rantsuwa nace kimin ba amsa xaki bani" " Bamu jima ba" Waye shi? "Ban sanshiba" Ban gane hausar baki sanshi ba, ba tare Na gankuba? "Sun dameni da kallone Na gaji Na fito shine kuma ya biyoni ya wage min wagajejen bakinsa wai yana dariya" Dariya kawai ya miki ? "Wai cewa yayi wai sona yake kuma- kuma." Se tayi shiru. Uhum kuma me? " kuma wai da aure" ta fada tana goge k'wallar dake kokarin xubo mata. Ni bance kimin kukaba amma Na rokeki ki taimaki kanki ki daina kula samari. Kodai shid'in kina sonsane? Kai subhanallahi mutum se tambaya kamar dan jarida? Ta fada da murya kasa2. Me kikace? " um- um cewa nayi ni me xanyi dashi. Jinjina kai yayi sannan yace " shiga ciki" Ai kamar jira take ta balle murfin mota ta fita da sauri har tana had'awa da gudu gudu. Binta yayi da kallo yana murmushi, Mariya case yace a hankali. A kwana a tashi ba wuya, su Mariya an gama ss2 har an shiga ss3. A wannan karonne kuma babnta yaxo, dama dai yasaba xuwa tunkan Mariya ta dawo gidan. Wannan xuwan Na mariyane Dan ya sanar da Abba cewar ' yan uwansa sunce xasuxo Neman auren Mariya wajensa Dan sunce kara da zasu masa kenan su nemi aurenta gurinsa. Abba beji dadin hakan ba dan baiso Mariya ta koma can in so shine samuma danshi d'aya ya aureta. A take nan ya Yanke shawara a xuciyarshi kuma ya sanar dashi Mariya sun daidaita da d'aya daga cikin 'ya'yansa. Shima babanta yayi farinciki dajin haka Dan baiso yi mata auren doleba. Bayan tafiyarsa ya samu mami da xancen, snn ya tambaeta dawa ya dace a hadata. Bud'an bakinta tace SADIQ. Shi kuma Abba yace SALIM shi yafi cancanta. " ka manta Salim yana da wacce xai aura"? " kayya ni auren yarinyarnan ya fita kaina , Ubanta ya nuna baida dattako" " To amma Ai Salim bece ya fasa ba" " ke dai muyi adduar Allah ya tabbatar da alheri."amin" ASALINSU....... In dedication to Halima Auwal. 08161594233 for cmmt. FASAHA WRITERS🖊🖊 hi nagode sosai Allah yakaremu da duk wani shaidanin mutum ko aljani harshi shaidan dim kowa yace ameen sannan Allah yqkara hada kawunanmu namma kowa yace ameen bayan addua daakayi akasoma cin abinci mai martaba yace waini hajiya ina yarkine naga duk wannan bidirin bangantaba murmushi hajiya tayi tace aitana islamiya amma yanzu nasan tana hanyar dawowa tsaki fairooz yaja yanda bazaajiba baffa abu yayi carafa yace ai yarki tanada hankali nafeesa wallahi yarinyar akwai shiga rai_ _kwarai kuwa kafadi gaskiya inji hajiya zainab mata ga baffa alhaji yarinyar akwaita da kamun kai amarya nafisa tayi tsurut tace ai baffa wallahi yaya yarima yayi dacen mata duk wurin aka kwashe da dariya vanda fairooz wanda yaji kamar yashakuresu duka a gurin ummy kuwa shigowarta kenam wanka tafada duk tagaji tana fitowaa wando kayan bacci tasaka riga tadauko wasu littafanta tana dubawa anan bacci yadauketa mumce tazo kiranta tazo suci abinci taga hartayi bacci haka takoma tagaya masu fairooz yace wai samun guri bacci tun yanzu lallai yarinyar nam taji dadinta damma rainin wayo kowa yaje tarbata banda ita metadauki kantane harsai anje ankirata zaki gane shayi ruwane mai martabane yatabashi yace mekake tunabi kowa yanacin abinci banda kai majid yace ai baffa tunanin gimbiyarsa yajeyi yaji yana yabonta dariya mai martaba yayi yace banda abinka ai matarkace bawanda zai hanaka ganinta wani mugun kallon yakewa majid dayake bakin gilashine bawanda yagane saishi wanda akeyi dominshi wani tukukin bakinciki takeji amma lallai majid dan iskane dariya nasir keyi ciki ciki yace majid kajawa kanka bakaganin yanda gogan yake kallonka tuntsirewa sukayi da dariya baffa abu yace anyakuwa qalau kuke kara tuntsirewa sukayi da dariya cikin mugunjin haushinsu fairooz yace kyalesu baffa inaga vasuda hankaline haka akaci abincin aka kare fairooz daya matsu yabar gurin_ *26* _baffa alhj yayi gyaran murya yace waikai yarima haka zakayita zama bazaka kare gidankaba kutare kaida matarka miye amfanin haka ehhh dagajin maganar kasan in serious yafada sosa keya fairooz yayi kowa yazubamashi ido yace aidama baffa sonake saitakare secondary dinta tunda nima yanzu inason zankoma Egypt ne zankaro karatuna zaiyi daidai da karewarta itama amma duk abinda kukace shi zaayi kamar da gaske yana magana yana wani sunne kai baffa abu yace toai shikenam mudama kai muke jira mujita bakinka wannan aiba matsala bane kadaiyi kokari kakare gidanka kafin lokacin kaga kanadawo sai akaimaka amaryarka duk sukayi dariya su majid harda ts a tsokana hakadai akaita fira cikin jin dadi sai gurin karfe goma kowa yakoma gidansa fairooz yakadaice dashi da abbansa yace abinda kafada harcikin ranka yake maganar yarinyar nam kafiso saikadawo karatun dasauri yace eh abba to ai shikenam saida safe sashensa yawuce yabar mum nan yace wai ina fidone bangantaba mum tace kasan basu samun hutu itada autynta duka shiyasa suke saurin bacci kada kai kawai yayi yawuce abba yakalli mum yace kinga danki ko ana girma ana hankali naga duk yacanza kumadai gashi yasamu lafiya Allah dai yakare gaba mum tace ameen_ _sashensa yawuce wanka yashiga yafito daure da towel kayansa na bacci yasaka ya haye gado yanata tunanin wai ita ummy metadauki kanta kodayake duk mumce take daure mata gindi mtws zanyi maganin iskanci wallahi hakadai yakwanta gari nawayewa wurin karfe bakwai sunshirya tsab itada fido sani driverne yakira mum yace bazaisamu zuwaba matarshi tana nakuda zai kaita asibiti mum tace Allah yasauketa lafiya ummy takalla tace jeki kikira yarima yazo yakaiku kafin nam fiddausi tagama karyawa saida hanjin cikinta suka juya towai yaushema yadawo yanashiga ni ummy tawa takare mum datagane yanda tatsorata kyaleta kawai tayi sumui sumui tawuce tamanta ko hijb batasaba daga ita sai rigar uniforn wanda dakadan yawuce guiwarta tadade tsaye tana tunanin irin gargadin dayataba yimata kada tayarda tasake takowa sashensa saida taji kamar motsin mutum tafe sannan tayi sauri tatura kofar falone babba wanda yasha kayan alatu komai tsaftsaf talatuwace take tsaye rikeda mop tana aikin mopping ta durkusa tace gimbiya ina kwana ummy da kunya duk yaisheta wai wannan katiwarce take dukamata tace lafiya kalau ina yarima talutuwa tace yanzun yafito yafada abinda yakeso a girka mashi inaganin dai idanshi biyu kishiga mana kwankwasawa takeyi taji shiru tace damanasan zaarina yanzun yana jina yakyaleni salon mutum yayi latti azaneshi bude kofar tayi yaba tsaya yana shafa mai dagani wanka yafito dagashi sai towel tacikin madubi yahangeta sai wiki wiki takeyi da idanu tajuya zata fita cikin isa da kasaita da kuma hargowa yace keeeh zonam_ _rufe ido tayi tana takowa a hankali kafarshi yasamata jikakeyi timm tafadi kasa kanta yabuga da gado sosai har yayi sanadiyar daukewar numfashinta baisake takantaba saida yashirya yaga dsmai ko motsi batayi tsaki yayi yace kaddai ace yarinyar bam suma tayi mtws fridge yabude yadebo ruwa masu shegen sanyi yawatsa mata wata ajiyar zuciyata tayi takara lumshe ido wani wawan shuri yamata dole tafarka idanun nam nashi jawur yakalleta sosai sai tau yakare mata kallo ba laifi ashe yarinyar tanada kyau lips dinta pink gata fara dama ashe daudace da kauyanci sukaimata yawa idunanta manyane farare tasa gatada gashin gira ga hanci yanda taga yatsura mataidone yasa ta tashi tana kame kame im....amm ..uhmm dama mum ce tace kazo kakaimu makaranta sani bazai samu zuwaba kallon kirjinta yakeyi alamar basu dade da fitowaba dan koda yaje Egypt baifa alamar ko kirgan danki tayiba nikuma nace lokacinda dai idanka baikai camba yace ke wace irin jakace ba sallama balleshi gaisuwa kova gidanku haka aka koya maki yawo cikinta kamar zai daketa tayi baya badan bangoba datafadi tace kayi hakuri tana hawaye tararara sannan inkaiku makaranta nayimiki kamada driver nevgirgiza kai yayi tace mumm ce ta...... batakarsaba taji ya buge mata baki yace n ina magana kinayi saina fasa bakin banza kawa muryar mum sukaji tana wai ina kukene zaki makarafa yarima yarima kana kunneta yayi yace saura inji kingayamata wallahi saina babballaki girgiza kaitayi yace oya goge hawaye dasauri tahadiye sauran tagoge saura cikinta duk makarkata yakeyi yace oya fita kice shiryawa nake amma ganibam zuwa wucewa tayi yabita da kallo...._ [2/13, 12:51 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 _*NA MAMAM AHMAD*_ _*(mardiya kaoje)*_ 🎀 💐 *27* 💐 🎀 _tsaki yaja yace jiyanda take wani tafiya kamar wata jaka shidai jaki duk yanda akayi dashi sai yaci kara zuwama zanyi nafita harkan yarinyar nam kada ta rainani naga kanta yafara wayewa kodatafita mum tariga tawuce haka tawuce sumui sumui tace yace gashinam zuwa mum batace mata komaiva haka yabata fiyeddma minti shabiyar sanban ya aiko sufito a cikin motarshi kirar benz fara tasa tasha wanka sai kyalli takeyi shikuma yasha suit baki yakame da farin gilashi daka ganshi kaga likita fuska murtuke fido tashiga gaba sai zuba surutu takeyi ummy kam atakure tazauna ko daga ido barayi haka yakaisu yadire yawatsa masu kura yayi gaba bayan yagargadesu da saura yadawo daukarsu su tsaidashi ummy to office dunshi yanufa yau ba bafaden daya biyoshi kowa sai tayashi murna yajeyi basamun lafiya nan yashiga gani patien cikin kwarewa patien dinshi takarahe dazai duba macece koda na hango naga ashe meenalce wacce fairooz yamara a airport goganshi harya manta da fuskarta aikinshi yakeyi itakuma takafeshi da ido kamar tacinyeshi jitakeyi kamar tarungumoshi baima kula da itama daga ido yayi yakalli mahaifinta da mahaifiyarta yace wannan ba babbar matsalabace ciwon marane yake damunta so duk wata haka zai rika mata kuma dana wasu matan haka sukeyi d best solution shine kumata aure kawai yana fadar haka yayi waje kunya kamar takashe meena wannan wane irin likitane mahaifin meenal wata alhj buhari yakalli matarsa hjy lubabatu ya girgiza kai yace shi likitan nam dama haka yake bazai kira mutum privt yagayamashi humn lallai dan rainin hankaline kodayake anajidashine shiyasa_ _kallon meenal yaya yace toke kinji meyace saiki hanzarta fitarda miji inkinaso kisami lafiya yayi daidai da dawiwar fairooz yamanta da wasu takardunshi yadauka har zai fita yace emmh dama namanta ga wasu magunguba dazatayi amfani sannam duk sati biyu biyu tarika ganin likiti yajuya abinshi yafita meenal tabishi da ido tace abba shibakeso walkahi batamasan yaushe tafadaba zare Ido abban yayi yace bangane me kike nufiba wannan mai danyen kan baya ganin kowa da gashi ko agari inkinji yanda ake zancensa saikinyi mamaki kowa zai iyama rashin kunya nagama yanzu yadan batsu amma miskilibe na karshe dan haka bada yawunaba da abbakar zanhadaki dan yayana shikenam towona maina kima daina wani zance can dabam kuka tasa tana ita wallahi bataso kozaki mutu saikin aureshi inji hajiya lubabatu nidai nace anwuce gurin fairooz yana kare abinda yakeyi 2:39 yana nakarantarsu ummy ya taraddasu suna jira dayake 2:30 suke tashi ko kallonahi batayiba tagaidashi yiyayi kamar baijitaba haka yakaisu gida bawansa yace uffan dan fido kam baccima takeyi abunta suna zuwa yaciccibi yakaita dakinta mum tace aa suda zasuci abinci suwuce Islamiya 4:30 fairooz yace kai mum wannan karatun ai yayi yawa ummy takalleshi yanda yaje wani langwabewa yana kashe murya kamar macce_ _mum tace aiko tashinta zanyi dan bazai yuwuba fairooz yace dan Allah mum kikyyaleta yau kawai Allah tagajinen bayan ummy tagaida mum tawuce dakinta tashiga wanka tacanza zuwa kayan islamiya riga da wandone ta tufke gashinta kace acucine fairooz yana ganinta yaja tsaki wai itama taiya acuci maza akece mashi kome fitowa tayi tadiba abincinta takoma daki dsai binta yakeyi da kallo yadda kayan marmarinta suka fara bayyana mum dai kallonshi kawai takeyi tana murmushin irinna manya baidaina kallontaba hartashiga daki jiginawa yayi yaruntse ido yanajin hauahin kanshi miyena kallon wannan yar kauyen masallaci yawuce yayi sallah abinda yadade baiyiba zuwa sashen mum yaci abinci yaushi yayi har yakare baigantaba sai yaji wani haushi mum dai nata idanune fitowa tayi daukeda qur'aninta ta duka harkasa tacemashi ina wuni wani dadi yaji kanahi yakara girma yanason ayimashi ladabi hakama mum zaman jiranshi tayi wanda shokuma yayi banza da ita kamar bsisaniba mum tsce yarima kaifa take jira lokaci yayi na tafiya yamutsa fuska yayi yace haba mum waini yau nazama direbanrane haba dallah dariya mum tayi tace to kataba ganin inda miji yazama direban matarsa wanikallo yama mum naAllah yasauwake GOD for bid haba mum yazaki hadani da wannan yar kauyen kidakisa ta rainani mana inkomata dukan tsiya Allah dariyamum tayi tace watara zakazo kasamine ne ai akan nabaka matarka duk sai mun rama wulakancinda kamana Allah yasauwake wannan ranar juwa bazata taba zuwaba_ *28* _kam ummy aduke tana zubarda hawaye wai ita yaushene zaa daina wulakantatane mum dai kallonsa kawai takeyi tace to munji jekada kakaita tashi yayi rai bace ummy tabI bayanshi mum tana tausayinta yarinyarna dai bataga wani aibu garetaba irinsunema akecema sweet sixten komai tahada haka yace tashiga gidan gaba donshi aiba direbanta bane budewa tayi tashiga tana aiyanawa aranta itama watara akwai lokacinda zata rama takaryata duk wani furuci dayakeyi agareta wani wawan gudu yakeyi ummy tace ohodai nasan kafini son ranka ai kuma dole kakaini mtws dan rainin hankali har sukaje bawanda yace kala hakama da aka tashi yadaukota amma yace gobe saidai sunemi direbanda zai kaisu shiba unda zashi haka kuwa akaitayi dashI dole sai mum tayi kamar tanayi yake zuwa saida sukayi sati daya sannan idi driver yadawo zuciyar fairooz kamar ta fashe dan haushi hutubsubummy yazo karshe harsunkare jarabawa taroki mum dan Allah tabarta taje inda babanta mum tacce aa kijedai kiroki mijinki wancan tafiyarma dan bayanam ne nace kije baruwana to kawai ummy tace amma bataji zata iya tambayarshiba dan tasan abinda zaibiyo baya_ _makarantar koyon abinci da kwalliya tuni takare dan ba abindabata iyaba yanzu duk week end takan shiga kitchen tayi masu abinci itada mum harda mai martaba kuma yakan yaba yace tamafi lsu talatuwa iya abinci shi isan son samunema tarika dafamashi nashi taji dadi sisai shiko fairooz dama inba mum tayi abinciba bayaci sai yace shibazaicI kazantarsu talatuba restaurant yaje zuwa yaji abinshi yaudai saura sati daya yaje Egypt karatu yamatsu yatafi dan duk yaga ummy sai jiyake kamar yashureta shisai haka yake dadai nata basa gavanshi akwai wayanda sukafi ummy komai amma ko kallo basu isheshi amma a auromai wannan yar tatsiyar yakaita ina habadai wannan aiko kasashen waje tatashi dole aaikayi raino balle wanban bagidajiyar haka ummy yanzu batun rubuta candy sukeyi na jss itqma tamatsu yatafi dan duk suka hadu sai yasata kuka da bakaken maganganunshi yaudai fairooz yadaga zuwa Egypt saida mai martba yatabbata yabar komai nagininshi yanda yakeso amashi ummy yaudaka kalleta kasan tana cikin farinciki farozma haka yanasauka yafara abinda yakaishe har wani iska yakeji mai dadi yana ratsashi yarabuda alakakai wato komai kamaida kanka zakayi da yatdar Allah ummy dai tazama tauraruwa takoina taba kowa mamaki komana ummy daban yake ga ilimi ga kyau ga hankali saidai bata barin takwana duk kamata nantake zata rama indai ba girme mata kayiba tawaye tazama tauraruwa dukda taiya kwalliya sisai amma ba kullum takeyiba sai inbata zuwa koina dan samari kullun binta sukeyi dayake tasan ita wacece shiyasa duk inda zataje bata kwalliya hijabi take sawa har kasa suna komawa huta jumping akamata maimakon ss1 sai tawuce ss2 yanzu har suna batun zana callfine yanzu shekararta sha shidd turanci bakin ummy saikarantse a turai tayi karatu_ _a wajen fairooz kuma tsakani da Allah mantawa yakeyi wai yanada mata yamurje abinshi yakara kyau dakuma hankali dan yanzu fairooz baruwanshi da harkar kowa yariga yagane duk wani wulakanci da girman kai yarintane kawai yanzu yasan ciwon kanshi har yana tunanin yin aure idan yasamu wacce yakeso shekararshi daya a Egypt yanzu saura mashi one year zaune yake yanashan iska a wani swimming pole yasaka kafadunshi a ruwan yanazaune ga cup din orange juice gefenshi hannu rikeda jarida yana karantawa hankali kwance wayarshi tayi kara yaga mum murmushi yayi yadauka fidoce tace big bro wai yaushe zaka dawo munyi missing dinkafa sosai dariya yayi yace next year insha Allah wata murya yaji tana cewa abeg sis come do ur homework I want to sleep kamar muryar ummy yace girgiza kayayi yace haba wannan takkwala ina zataiya turanci haka fido tace ok sis am comming fairooz yace sis who is data talking to u fido tace is my aunt basarwa yayi amnadai muryar tamashi dadi koma wacece yace ok ki gaidamin auntinki kije kuyi home work dim bayan sunyi sallama ya aje wayar yalumshe ido yanajin sautin muryar a kunneshi yana murmushi fido kuma tana ajiye waye tace aunty big bro yace a gaisheki tsaki tayi tace kukukasani nidai nasan bani yake nufiba wannan ne zaigaidani mai shegen girman kan tsiya fido tace nidai big bro dina yanada kirki shut up my freind concentrate pls I dont want hear anything abaut him again kaina yanamin ciwo mstw........_ [2/13, 12:53 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 _*NA MAMAM AHMAD*_ _*(mardiya kaoje)*_ 🎀 💐 *29* 💐 🎀 _fido kam bude baki tayi tana kallon auntyn tata yanda taga tsana na yayanta cikin idonta batakara cewa komaiba illa fita tayi akan ita adole tayi fushi bataso tunda bata amsa gaisuwar big bro dintaba tunda yaya abdul yazo hutu zataje yamata ummy tace aikin hutashsheni kawazakizo kidameni dawani yaruma cam waye baisan halinshiba tsaki takonayi takwanta kiranta indo tazoyi itace sabuwar mai mata hidima tace rankishi dade kinyi bakuwa da alamar mamaki tace nii ehh daga kauyene da murmushi tace jekizo da ita kihadomata kayan motsabaki to rankishi dade dijece kawarta sai kalle kalle takeyi tasaki baki ko gaisuwa basuyiba tace sailuba wannan shiake kira aljannar duniya dariya ummy tayi tace kinga zauna dai tukuna mayi magana kara kallon ummy tayi tace kinga yanda kikazama yar birni sak humm kekam Allah yarabaki da kauye har abada ummy tace hakane kam koba komai nasamu ilimi kuma yafinmin zamada kande indoce takawo soyayyen nama da lemu mai zanyi ga kayan fruit kuma kafin taajiye dije tasa hannu tana cewa wai inama ko aikine adaukeni gidannam tacika baki da nama ko magana dakyar takeyi me ummy zatayi inba dariyaba_ _saida tacinye tas sannan takora da lemu tayi gyatsa ummy tace dije kenam tunda hankalinki yadawo saikibami labarin kaiye kinga shekara kenam banjeba amma zan roki mum kibari jibi sai mutafi tare washe hakora dije tayi tace yanzu agidan nam zankwana baniba cin tuwon gari na kwana biyuin kwanta cikin sanyi murba kamar takasheta ummy kam kallonta kawai takeyi kauyanci baiyiba gaskiya dolene yarima yace bayasnta dan gaye dashi dan sarauta a auromai bakauya wacce batasan komaiva humm ammafa dukda haka abin nashi yayi yawane dije tace wainikam ummy ina mijinki murmushin karfin hali rayi tace ai tunda akayi aurenmu yatafi karatu can kaaar turawa amma kwanan nam zaidawo duka dije takaimata tace ashe kwananan zamu zama mama dukanta ummy tay tace kada ki karyani banza wannan irin duka haka dije ta rufe baki tace kada yarima yayi kwallo dani inatabamasa sahibarsa wani wawan tsaki ummy taja tace ke bakya rabuwa da shakiyanci muje kigaisa da mum tashi sukayi dije sai soshe soshe takeyi tana washe hakora inama itama tasamu yanda ummy tasamu ance dare daya Allah kanyi bature wa ummyce cikin wannan daular duniya kenam mum naganinta taganeta tace au ashe shiyasa ummy tamandani yau dije yagida dasu baba tace lafiya lau hajiya nandai mum tayita janta da fira abinka da bakauye tasaki jiki tanata surutu ummy kam dariya kawai takeyi itada firdausi hakada har magrib tayi kowa yashige dakinsa saida aukayi ishai bayan kowa yawatsa ruwa dan abin yazama kamar alada kowacce takayi wanka data kare ishai sannan suci abinci mum kuma tawuce gun abba_ _sunzo gurincin abinci dije aai zuba kauyanci takeyi tanasa loma harsuka kare suka koma sakin ummy sukayita fira sai gurin 11 suka kwanta dayake sunyi hutu harsukare callfine dinsu hakadai dije tayita zuba kauyanci har tafara yar kiva tayi haske kwananta uku suka dunguma harda mum sukaje garinsu ummy shatara na arziki aka zube gidan malam shehu baban ummy kama daga abinci har sutura da kudi ba abinda baa kaiba kande kamar tahadiye zuciya tamutu dan bakinciki ga yarta nam ko mashinshini babu kuma mum ta tabbatar mashi mai martaba zai aiko kwanan bam ayimashi gina tazamani qaiyo kuzo kufa bakin malam murna kama kamar me harda hawaye yana godiya hakama suka dire dije gidansu itama hakanan shatara na arziki uwayenta kasa godiyama sukayi saboda farinciki harsuna cewa koyau mezasuci agidam saigashi Allah yakawo masu ta inda basuyi zatova wanda zasuci har wata shekarama hakahajarama aranam suka koma wanda ummy taso abarta mum tace wai yarima yace kadata kwaba wani bakinciki taji kamarme tace saboda kawai kuntatawa ina ruwanshi dani mtsww wanda a gurinshi hakanne kuwa don dakyarma yabari tajedim koshi mumce tace dole saitace sannam ya hakuri yarinya sai girman kai ita tafi karfin kirana tagayamin idiot kawai....._ *30* _bayan sunfita gidan malam shehu kande ba kunya ba tsoron Allah tatashi tadaura tukunya dan dama yunwa sukeji ba abin dafawa ta banye kwalin taliya tadauko biyu har miyau nazuba tace yau zamuci dadi dukda haushin yarinyarnam yakaimin koina amma bazan fasa ciba boka yakasayi komai duk yacinyemin kudi larai tqce kai umna ko kuyavakyaji kici kayannam yar jakar uba idan nadafa kada kici malam daya shigo da kayan cefane harda nama yace ai kadan kenam daga cikin hukuncin Allah yarinyarda kika tsana yau itace tacidake kadan kenam indai duniyace tsaki tayi tace dan bakin ciki komai zaka fada kafa wannan kayan turawan sai mucisu munyi nak girgiza kai kawai yaui yafita yabarta tana borin kunya aiko dafuwa tayi mai kyau suka narka yaushe rabonsu dasuci su koshi yau tsinannar yarinyar nam tamasu rana su ummy sunkoma gida lafiya dayake suna hutu shine mai martaba yashirya masu tafiya zuwa umra suyo sati biyu zokuga hakoran ummy zaashiga jirgi da mum tagayawa fairooz cewa yayi gaskiya kuna bata yaran nam duka duka nawa suke dazaabata kudi akaisu umra mum tace ba shawara muke nemaba nadai gayamane dan matarkace hakkin kane towai mum ita batada bakine kotafi karfin takirani tagayamin ne hahh wayarda kasaimata aitadaina aiki dariya yayi yace mum kenam ai yarkice kisai mata mana ni naso insai mata ita tace bataso batada wanda zata kira inji mum ogo maku dai duk inda zaku kuje niba ni ina ruwana_ _sundaga zuwa saudiya bayan ibada dasukayi mai martaba yaba kudi dakacan aka hadoma ummy lefe akwati takwas sannan harda kayan daki duk yayi odar komai kudi sunsha kashi kam ita ummy kam batamasan wainar da ake toyawaba tadaiga mum na kwasar kaya tace wata zata hadama lefe kuma saansu daya da ummy dan komai da ita ake gwadawa haka sukaita yawo ummy anyita budar ido dan yaune zuwanta na farko abin yabata shaawa gaskiya masu kudi sunajin dadi haka suka kare duk abinda sukeyi suka wuce dubai sukayi sati daya dagacam suka dawo gida nigeria ohh no fatar ummy kamar jini za fita takara freshe tasaka abaya baka tafito sak balaraba kowane namiji yakalleta sai yakara kallonta haka suka koma gida cikeda jin dadi nam mum kegaya mata ai lefentane tabude baki tace duk wannam_ _rungume mum tayi tace Allah yasaka da alkhairi mum tace dallah cikani kada kijimum ciwo bani zakiwa godiyaba mijinki zakiwa danshi yabada kudi duk aninda kikaga ansiya ba sisinmu aciki shiya bada zare ido ummy tayi nantaje farincikinta yakoma tace mum kodai mafarki nakeyi yarimane zaibada kudinshi mani hummm dungureta mum tayi tace sakarya to miye abin mamaki mum gani nayi wai..... shihhh rufemin baki kada kice komai kuma nasan dole zaki tsani yarima kidauka kome yamaki yabiyaki tunda har ya yarda ya aurki kinji bance kada kiramaba aa inaso cikin aji da wayewa nakeso kirama dolene yanzu inyadawo yayi nadama dan yanzu ba ummtn dayasani bace kingane menake nufi kada kiyi saurin bada kai kuma kada kirinka wulakantashi mijinkine malaiku zasu tsine maki inaso kimashi cikin ruwan sanyi ke macece kinsan duk hanyoyinda zakibi kirama kin yanzu dayadawo gidanki zaa kaiki bana tantama akamki dan nasan yanzu ko a turai akakaiki zaki iya rayuwa yarima mutum ne maison girki mai dadi da tsafta sam bayason kazanta kirika kwalliya kina gyara jikinka kada kishiga harkaraa kuma kada kinuna kinajin tsoronsa kuma kada kimashi rashin kunya kindai gane ina mai tabbatar maki dakanshi zaisameki yarima mutumne wanda indan bakasan halinshiba zai kwareka amma samun miji irin yarima yanzu akwai wuya kirike abinki kingane daga kai kawai takeyi tanajin kunyar mumm azuciyarta kuma cewa take anya yarima zaibita kuwa......... nidai nace to zamudai gani_ [2/13, 12:57 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 _*NA MAMAM AHMAD*_ _*(mardiya kaoje)*_ 🎀 💐 *31* 💐 🎀 _mum tace kina mamaki ko kidaina domin kuwa duk taurin kan namiji mace zata iya lankwasashi balle ke ummy kinhada duk wani abinda zaisa kowama yasoki balle kuma da namiji kiyi amfani da iliminki wayewarki ki kwatowa kanki yanci kinji daga kai kawai takeyi sannan yarima da kike gani yanada saukin kai dan kawai kinsa tsoronshi arankine idai dai zakiyi wayan nam abubuwan to cikin lokacinkalilan zaki saye zuciyarshi gabadaya iya abinci, kwalliya, tsafta, girmamawa, ilimi, inkinada wayannan to kingamada duk wani da namiji ba fairooz kadaiba kinga yanzu da Allah yadawo dashi lafiya kema kinkare makarantarki gidanku zaku koma kada kiyarda kibashi hadin kai sai kin nunamashi baduk mace bace ballagaza kamar yanda yake kallonsu kada kibashi fuskarda zairainaki ko saneki a arha jan aji akasan mace dashi kada kishiga sabgarshi iyaka gaisuwa kingane ummy tace ehhh yayi kyau cewar mum_ _su ummy sunkoma makaranta yanzu suna ss3 kuma itace head girl dinsu duk wani speech debet kai konaima ummy sune agaba ga kuri yakaru dawuya kaga ummy na dariya haka kurum a makaranta saidai in itada khadijane takance batason raini dariya kawai khadija keyi tace yayi gimbiya matar yarima daganan kuma sai sufara fada dan tatsani sunam tace Allah khadija kidaina kinsan kuwa yanda nakejinshi araina kuwa wallahi dabadon kada na aikata haramba dayana dawowa cewa zanyi yasakeni kuma dai banda hallacin iyayensa dasai nashukamai rashin mutunci wallahi hakada sukaita fira har malamin lissafi yashigo nan kowa yakama gabansa hakadai rayuwa taci gabada tafiya har suka zana jarabawa karshen zango a gurin fairooz kuma sauranshi wata uku yakammala yakira mum yagayamata_ _hutunsu mai yawane shiyasa mum tashirya masu tafiya zuwa umra kuma takira fairooz aian yakawo kudi dagacan zasu hado lefen ummy yace kai mum kina lalata yatinyar nam Allah kai banason iskanci zqkabanne ko inyida kudin humm indai kudi ai bazasu hada fadaba zanturo haka kuwa ajayi yatura mata komai harsa na funitures dazaa saka agidanshi yace mum nayarda dake inason ahadamin gidana yayi kyau inkudin basu isaba abba yabada kinji ok nop zqngayamashi mum tadauko mai gyaran jiki daga maiduguri dan yanzu ta tsammanin saura wata daya fairooz yadawo ummy dadi takeji zataje saudiya 4d first time dazata shiga jirgi mai gyaran jikiko aikinta kawai takeyi ummy hartafara gajiya mum ce taje jamata birki bayan sunyi hutu dan dama jarabawa sukeyi yanzu term daya yarage masu su kammala makaranta_ *32* *saudi arabia* _ummy na hango tanata rava ido tana lumshewa tace waw what a beautiful moment a have ever had I will never forget that ummh bayan sukare ibadarsu sukashiga kasuwa inda mum tadake tafara siyayya komaida ummy ummy haka suka jibgi kaya kamar hauka ita ummy tuntana mamaki hartabari sai kallon ikon Allah kawai tajeyi satinsu biyu suka wuce dubai komai kayan funitures can mum tasiya ummy dai taga yanda akekashe naira kowa ake siyamawa kila canza nagida zaayi amma taga suma sababbine kudine yamasu yawa shiyasa haka sukaci yawonsu kamarme saida suka kwana tara sannan suka dawo dan hutu yakusa cika suka dawo saida mum tayima ummy akwati takwas sannan hankalinta ya kwanta saura sati daya akoma skull haka ummy tashirya zuwa garinsu cikeda tsaraba tana zuwa taga gidansu yacanza mata yadao kanar abirni don duk kauyen ba irinshi_ _mamaki sosai takeyi dama haka aka gyara gidan Allah dai yamasu mum albarka ameen dogarai suka shiga kai kaya kande zane falo ammike kafa ana kallo ba kunya tana ganin kaya tafara wage baki aa maraba da yar albarka lale marhaban ummy kam sakin baki tayi tana kallon ikon Allah shinbq mafarki takeyiba kuwa anya kanden datasanice kemata maraba dazuwa batagama tunaniba taji ta rungumeta tana shine bazagayamana ba adan dafa maki abinci ko motsi ummy takasa lallai duniya abar tsoroce kudi sune maganin komai kenam babane yafito yaba murmushin mugunta yace yar baba kece agidan namu ai nadauka laraice tashigo baji kande na murna ashe kece yahararI kande iri kindaiji kunya dinnam sumui sumui takoma tazauna bayan abkawo duk kayan cikin gida dogara sukace su zasu tafi sai sundawo jibi daukar gimbiya baba yace yar baba zokiga dakinki dakine ciki da falo ba abinda baasaka cikiba na more rayuwa_ _baba harda hawaye yace ba abinda zance da sarki sai addua yagama manI komai a rayuwa ummy ma hawayen takeyi sukadai lallashi kansu tadauko tsarava taba kowa ba kunya kuqmwa suka karba harsmda godiya tadauko waya taba baba tace marika waya idan nakoma a gurin fairooz kuwa so yake yabasu mamaki nimadai ganinshi kwmawai nayi a airport nigeria kowa kallonahi yakeyi saboda yabirge kowa taxi yashiga sai gida mum na zaune taji sallamarsa kamar aljani saida tazabura tazuba mashi ido ko kyaftawa batayi tace fairooz kaine kodai mafarki nakeyi fidoce tasheka ta rungumeshi tana oyoyo yace sis kada ki karyani bakisan kin girmaba yanzu tura baki tayi tace kai big bro mum kam har yanzu mamaki takeyi dariya yayi yaje har inda take yace ur son is back mum tace amma lallai fairooz kacika dan rainin wayo shine ko waya......._ [2/13, 1:00 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *33* 💐 🎀 _rungume mum yaya yace oh common mum I just want suprise u all girgiza kaotayi tace lallai kam yakaratu kuma alhamdulillah mum ina abbana yatafi kano akwai wani tari dazasuyi cam sai sunyi sati daya acam jiya sukaje bata rai yayi yace mtsw amma dai banji dadi yaazayi yatafi bayan ina bukayar ganinsa sakin baki mum au aidama tunda kagayamasa zaka dawo aidole yajira kai kajawa kabka toga inda suprise yakaika ai saikajira har sati daya murmushi yayi yace wai mum meyayi zafine itakam manakin yanda yake magana take fairooz datasan kana mashi magana yana wani yatsina idanma bakayi saaba yagayama magana waishine yake wani damuwa da damuwarta haryana wani sassauta murya lallai Allah yasa yacigaba da hakan fmdayafi kowa farinciki katseta yayi yace mum meke damun kine dariya tayi tace naga dana yacanza kaga yanda kadawo abin gwanin shaawa abinda yaje damuna shine naga kadawo katambayi kowa amma banda matarka?? dam dam... gabanshi yafadi shifa baimason ana tunamashi ita yace haba mum nida nayi tafiya nadawo ita batazo tagaidaniba nine zan tambayeta nagafa yarainyar yar rainin wayoce_ _girgiza kai mum tayi tace bahaka bane yarima batana taje garinsu amma jibi zata dawo tabe baki yayi yace kingani ko towa ta tambaya zataje koke mum baki gayaminba kinbar yarinya sai abinda takeso takeyi haba mum ah lallai fairooz nifa dakake ganinam ban banbanta ummy dakuba wallahi saboda yarinyar akwai nutsuwa sanna dakakecewa baagayamaba ni banisa inyanke hukunci akankaba ballema matarka ohh sorry mum ai nadauka ko itace kawai taje harara mum tamaka mashi sosa keya yayi yace little sis muje yawo kinji gidan is so boring mum tace kunji dashi kufi ruwa guduma wai mum bakiyi missing dina bane ina abinci koba ayi dani bane inkara gaba doka takaimashi tace ai yau ba abinda zakaci agidan nam sai suprise dinka yacikama ciki dariya sukayi gabadaya tace baridaI intashi inwa surikina abinci ohhh no mum waye kuma surikin naki mijin ummy mana makullin motarta yadauka yace mu munyi nam Allah ko sunanta banasonji hatkina wani mijin ummy fita sukayi mum tabisu da kallo tace inanam zaune zakazo kasameni mu zuba dakai indai ummyce inada confidence akanta yawo sukayo sosai sunsha ice cream sunje gidajensu majid na nasir anyi firar yaushe gamo yace kai bakuda mutunci yanzu har haihuwa matayenku sukayi muna waya amma baku taba gayaminba hakuri sukabashi suna cewa ai sundauka sungayamashi_ _tare sukaje gidansu baffa abu da alhji sunyi zumunci sosai inda nasir kecewa waikam kai ina amaryarkane wannan irin rowa haka bazaa kawo mana itaba haba dai wata muguwar harara yamaka masu yace ai kunsan inda take kuje kuganta mana banzaye kawai kananun yan iska dariya sukayi sukace kada kace wai har yanzu kana kan bakanka wai anya kuwa kai mutum ne kamar kowa tsamadai tukuna inji nasir waikun kuwa hadu da ita kuwa bansaniba wlh akwai dalilinda yasa na tambayeka mayb bakuhadubane shiyasa har yanzu baka sauko kayi ladabiba haba malam aiko makaho yahaduda ummy wallahi dolene yasan yahadu da mace tabugawa ajarida dhidai binsu kawai yakeyibda kallo waiduk akan yar kauyennan suke wani zuzutawa tsaki yayi yashiga motarahi yace idan kunkare shirmenku ni natafi yaja motarsa suka kona gida sukuma kallon juna sukayi majid yace inama nine nasama dana irinta fairooz gaskiya abba yaiya zabe shiyasa ake cewa abinda babba yahango yaro bazai hangoba inagadai fairooz baida feelings ne inba hakaba yazaayi kasamu mace irin ummy malam katsaya kana shirme mtws guy dinnam baisan meyakeyiba haka sukaita surutunsu har sukayi shiru don kansu..._ *34* _yau sati ummy daya kuma yau take tsammanin zaazo adauketa fairoozne kwance falon mum dan yanzu gabada yama daina zama sashenshi bacci kawai ke kaishi kanshi na bisa kafar mum idanunshi a lumshe mum tace fairooz yace uhmm bai bude idanba tace kaganakira idi driver yace dansane yarasu bazai samu damar zuwaba yau fairooz yace innalillahi wa innailaihi rajiun Allah yajikansa da rahma daganam baikara cewa komaiba tace ameen dama sonake kashirya kadauko ummy daga can ku gaisa da mahaifinta kasan tunda aka daura aure baka komaba wanda hakan baidaceba zunbur yamikd yace haba mum mezaihana ajira har sai idin yazo gaskiya yarinyarnam tamaji dadinta Allah nine zanje indaukota yanuna kanshi mum tace kaiwaye dabazakajeba yanda taje magana yanuna da gasje take kaga malam tashi kafara shiri dan Allah kadai zai hanaka zuwa naukota kaga monday zasu koma skull kuma har yau friday yaushe nasan idi zaizo kawuce kaje kashirya kada kabatamin lokaci kallon tausayi yamata irin tayi hakuri ta tausaya masa mana dallah malam tashi inkuwa zuwabe bazakayiba ban isa dakaiba sai kayi zamanka wani bakincikine yaji kamar yayi bindiga tashi yayi yace zanje bari inje inshirya yafita zuciyarshi baki kirim yana cewa dan kawai taraina mutum nine zan zama direbanta ohh no she is goint is goin to pay_ _mum ita kanta tayi mamakin yanda baibata kunyaba lallai fairooz ya shiryu da adane wallahi dasaidai yamakamata bakar magana yatafiyarshi murmushin jindadi tayi tace Allah yakara shiryamana zuriarmu gabaki daya wanka yayi wata shegiyar shadda yasa sky blue dakakkiyace daka gani kasan ba kalar yara bace rigace da kadan tawuce guiwa ammata kwado da zare dark blue yafito da dinkin sosai yajawo hulla dar blue yasa saman rigar yadaura falmara irinta yayan sarakuna dark blue waiyo bantaba tantance fairooz yana kyau hakaba nacd haba dolene yace yafi karfin ummy irin wannan gayen ai sai anbincika fesa turaruka yashigayi ammafa fuskar nam amurtuke yace Allah dabadon ina ganin mutuncin babanta da yau sunga rashin mutunci wallahi makullan motarshi yadauka na morano new mordan baka gilashine fari a idanshi yanashiga mum tace masha Allah dana duk gayen nam na ummy jiyayi kamar yafasa ihu yakara tamke fuska yace ni zantafi ina little tazo tarakani mum tace aa bacci takeyi wazai shiga tsakani mosaya_ _dasauri yafita yana cewa ni natafi aranshi kuwa yace hawanjini mum takeso tasani tace dasauri inakaje katambaya gidan malam shehu baban sailuba....shi yama manta baisan gidanba yace kai bazan yardaba yanda raina yabaci ummy kema sainaki yabaci wallahi shiga motarshi yayi yafigeta da gudu sai wani kafirin kamshi ketashi yasa kirar ahmad sulaiman yanasha kozaiji sauki acikin zuciyarshi a gurin ummy kuwa tayita kiran mum wayarta akashe bayam mum kuma dagangan takashe waya tanason itama taga suprise mum harwani dadi takeji aranta ummy kam tama fitarda rai amma dai komai tahada shiryawa tayi dawata atamfa rigada sket kala blue nda red ce tayi matukar yimata kyau tace tunda ba inda zani yaudai kwalliya zanyi yaushe rabona tunda kona koma bayi nakeba dan yansa ido samarin shiya haka tazauna tatsara kwalliya kamar gobe tadaura dankwalinta kamar gogoro ita kanta tasan tayi balain yin kyau har tsoron kallon kanta takeyi gani take kamar ba ita bace ga gaban rigar irin dinkin da ake yayine yanzu ayi wuyar riga sama amma adawo takasa wurin kirji sai ayanke gurin nonon mutum duk yabaiyana haka itama na fulaninta duk sun baiyana tace wannan irin dinki ai sai cikin gida miye amfanin wannan anbatamin kawai atamfata sket ko motsin kirki bakayi yabi yadane jikinka mtsw 40mins yakai fairooz DAMBA wato garinsu ummy tamabaya yafarayi akayimashi bayani danshi baimataba zuwa gidanba mema zaikaishi yana zuwa kofar gidan bayanda yayi zato zai ganshi gaka taganshi yace ni nasan wannan aikinsu abbane yaro yagani zaikira saiga baba yafito daga masallaci....._ [2/13, 1:04 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *35* 💐 🎀 _baba kam kamar yaganeshi kamar kuma baiganeba danshi yaga dai wannan yafi yarima zama bature da girma ammadai kila ko yayanshine dasauri baba yaiso yarima yana ganinshi yaduka har kasa yace baba ina wuni ta gida ya kwana biyu muryarshi har rawa takeyi dan baisababa baba yace aa tarima kaine da tsakar rana haka aa to tashi shigo daga ciki lafiya qalau muke baba sai mazari yakeyi falonshi yakaishi dayake falonshi daban danasu kande ciki da falone guda uku da kuma kitchen zama yarima yayi kasa baba yace aa dan nam zauna kan kujera kaji shidai yarina baisan meyasa yakeson taohonba yace dan yataimaki mahaifiyata ne aa dan yanada mutuncine hakadai yayita sake sake baitashiba yace aa baba namma yaisa baba yace yasu alhaji da hajiya kafiya qalu suna gaishe to madallah inazuwa kaji baba yafita yarima yakarewa falon kallo kujerine bakake anyi adon labulayya da kapet jajaye tsarin yayi kyau sai tv plasma da sauransu kuma akwai tsafta falon sai kamshi yakeyi_ _baba nafita dakin kande yaje yaje inkinga dama kifito surikinki yazo ku gaisa zunbur tamike tace wanne harara yamaka mata yacecwane suriki kikedashi bayan yarima alamar mamaki ta bayyana a fuskarta yaushe ummy tayi matsayinda yarima zai biyota ehhh lallai nayi sake dayawa a fili kuwa tace waceni dabazanje ingaida yarimaba wai ita munafuka baba yace oho maki larai kam hankalinta na gurin kallo baba yace jeki dakin yar baba kice tasa lemun kwali a tire takawoma bakona larai tashi tayi tanajin haushi anhanata karasa kallonta bako sallama tashiga sailuba baba yace kibada lemu akaima bako harhada masa tayi tamikama larai takaimashi baba yakoma yatarda yarima zaune shikam duk yakosa sai tsaki yakeja yana ganin baba yasaki murmushin dolelaraice tashigo ta ajiye mashi sai kallonshi takeyi amma sailuba takwari matan duniyar nam irin wannan miji haka tabb ina nice saida ya tsargu yace baba wannan yar aikin kuce wani kololon bakinciki larai taji baba yayi murmushi yace kanwar matarkace yarima yakalleta sama dakasa yana yatsina har garama ummy yace aransa afili kuwa yaxe ayya kanwatace banganeba larai tace dan rainin wayo tawashe hakura tace ina wuni lfy kawai yace tayi gaba baba yace bismillah sha ruwaba musu yadauka yasha haddai wani zoba da aka hado dashi mai kayan kamshi yayimashi dadi sosai baisan sanda yakaraba yace baba zobonnzn na siyarwane amma taiya yamin dadi sosai murmushi baba yayi yace sudai yan boko basuda kunya jiyanda yasaki jiki yana hira dani kodayake ai hakan yafi yace yar babace tayi dayaga baiganeba yace matarka kandece tashigo da hijabi kamar takwarai suka gaisa baba yace wacce ke rikon matarkace ko dar baijiba kande kamar takurma ihu wato bazaije uwarta bace tatashi tatafi yarima kam ko akwalar rigarshi sundan taba fira sai baba yace bari inkirata kasan harka da mata sai a hankali gashi marece nayi to baba...._ _yana zuwa dakinta yatarar tanacin abinci yace lallai yar baba kinanam kina cika ciki kinbar bako da yunwa tace ah haba aini nadauka lemu kawai zaisha ga sauranam dana ajiye muna anjima bari inkaimasa to yar baba kiyi sauri yana jira tundazu tana gamawa tasa a tire tadauko mayafi tayafa har saman kanta tayi falon baba larai sai harararta takeyi sallama tayi baba bayanam yafita yabasu guri gabanshine yafadi baidagaba ya amsa itama gabantane yafadi dataga waye yarima tafada a zuciyarta batasan yafitoba dagowa yayi yakalleta auzubillahi yace danshi yama dauka aljanace jikinta na rawa tace ina wuni ya hanya cikin karkarda murya dan bata taba zaton zataganshiba shikuma gogan ya hade rai wai dan gada arainashi amma kirjinshi bugawa kawai yakeyi yaushe ummy tacanza tayi kyau haka kidai mafarki yakeyi a hankali ya lafiya daganam bawanda yakara magana tashi tayi tace barin je inshirya tabe baki yayi yace wannan abincinda kika kawo.kidauki kimiyar dan banda yunwa atare dani waishi wannan bazai canzabane inba yagaywa mutum bakar magaba bayajin dadine a fili kuma tacd to ta sunkuya tadauka tajuya zata tafI kusar kujera taja mayafinta yafadi kasa ajiye tirenda tayi dakarfi zata dauki mayafinta don duk tarude shi yajawo hankalinshi duwawunta yayi tozali dasu yahadiye yawu yace wai anya kuwa ummy ce dana sani ohhh my....._ *36* _dukta dabirce takasa ko daukar mayafi juyuwa tayi idanshi kam kan kirjinta wabi yar ....yar..yra yaji kallon kallon sukeyi ita tana ganin tayi laifi shikuma yana kallon yanda tayi kyau takara girma juyawa tayi dasauri zata fita yace ummy... wani iri taji anya kuwa ba mafarki tajeyi shida idan zai kirata saidai yaji ke yarkauye ko kuma ke jaka yaushine yakira sunanta wayafinta yadauka yace gashi ansa tayi cikinta narawa yace kasakibatamin lokaci inada abinyi wanda yafi zuwana nam aranta tace dawaya kawoka mtsw mutum sai girman kai haka tashiga gida dama tashirya shaf shaf tashiga gidansu dije tamusu sallama da gidan hajara dije tarokata kande harda zuwa rakiya babane yashiga yace to kafito kutafi yanma nayi Allah yatsere inagaida alhj da hajy bandur din dai biyu yadauko ya ahiye kan stool yace bauba gashinam asai kati bayawa baba yabude baki yace ayi haka dan bam Allah dai yayimaku albarka bayan ansa kaya mota ummy duk atsorace take dashi saidai taga yakara kyau gaba tabude tashiga su kande harda bye bye auwal dangayu nahango yanashare kwallah yace sailuba kinyi saar miji nikuma har yyau bansamu wacce nakesoba kamarki bansan meyasa na aikata abinda nayi garekiba ko gafarceni motax yarima yashiga bayan yadurkusa yanama baya godiya yashiga yayi ribas_ _tafe suke a mota bawanda yakecewa uffa ummy gwanar bacci cikin mota tafara lumshe ido nantake bacci yadauketa gabadaya gyalenta yazame kamar ance yajuya aiko saidaya rutse ido gam kiraa yasa kozaiji sasauci yarinyar nam sotake takasheni baki isaba wayanda suka fiki komai sunkawo kansu ban kallesuba balleke tsaki yaja yanajin haushin kanshi baikara gangancin dubantaba amma zuciyarshi sai ingizashi takeyi daurewa kawai yakeyi har suka isa bacci takeyi yace lallai dole kiyo bacci kinsamymu direba ga mota da a.c har yayi parking ko motsi vatayiba tsaki yaja yagewaya yarasa yanda zaiyi yatasheta kauda kanshi yayi gefe dan baison kallonta sai yanzu yake tunawa da kalamansu bazir buga sit din yayi da karfi ke dalla malama tashi mutsike ido tay tayi wata irin miki 360 yabar gurin agigice yashige cikin gida yarinyar nam tanaso tajawomin matsala yana isa mum tace aa ango da amarya sannunkuvda zuwa juyawa yayi yakoma sashensa mum ko mezatayi imba dariya ummy kuwa dagudu tadale mum tana bayi missin dinki fido tasheko dagusmsu tana oyoyo aunty suka rungume juna suna murna mum tace saikiga angonki kwatsam tura baki ummy tayi tace kai mum ai tunda naga kinkashe waya nasan akwai wani abu daeiya mum tay tace kwajidai dashi zaku kae gulmankune daki ummy tashiga tana bugq kafa fido tabita aunty ina kaiwana dakikace zakizomin dashi kyadai barina huta little ko ok nop gogan kuwa kwantawa yayi yadafe kansa dake juyawa baitabajin wabi abu ganeda mace ba sai waannan why??? gaskiya abin akwai kunya duk ajinshi da wannan zai kare dis will never happen nasan matakinda zandauka_ _bayan kwana biyu suka koma skull tarima kuwa tunda suka dawo basu kara haduwaba koda zaije gaida mum sunwuce makaranta shikenam kuma watarana yafita yawo watarana kuma garden yakezuwa yana kallon suntsaye kwabce yake misalin karfe 9pm yunwa yakehi sosai gaahi bazan iya fitava wallahi bari inje unsamu mum tashi yayi ya isko mum yakwanta kan kafarta kamar danyaro yace Allah I'm dam hungry dan Allah ko indomie ne kidafamin pls aa name da matarka godai godai dakai katasani gaba kanqmin kukan yunwa ummy....ummy...ummy naam mum turus tayi dan ita rabonta dashi tunda suka dawo ita kunyama taji dan daga ita sai rigar da wando na bacci wandon iyakarshi guiwa kanta ba dankwali tadaure gashinta da ribon mum jeki dafawa yarima indomie da kwai to kawai tace tsaki yayi yace baiko kalletaba yace sauran kimin kazanta yatashi yace mum intakare taba fido takaimin yawuce mum tagirgiza kai guda biyu manya tadafamashi tayanka carrot da cabage aciki kamshi kawai yakeyi da kwai guda biyu tasa a plate tadauko zobo tasa a jug duk tadaurasu kan tire tafito gabantane yafadi dabata ganshi Allah yasa kada mum tace saita kaimashi tace mum gashinam hararata tayi tace ninace zanci indomie kije kikaimasa mana dam....dam....kirjinta yabuga duk tarude tiren har rawa yakeyi.........._ [2/13, 1:08 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *37* 💐 🎀 _kallon mum tayi tace dan Allah mum kiyi hakuri banajo yace fido takaimasa kinga ni karatu nakeyi pls mum girgiza kai mum tayi tace yaro man kaza gido bacci tajeyi kuma koda idanta biyu ba inda zata waike bazaki ganebane inkina nesa dashi yazaayi ya kusantoki ko haka kikeso ki kare rayuwarki keba budurwa ba bakuma bazawara baki kuma cikkin matan aure dan bakisamu ladarsaba y cant u understand what am doing ummy kam kallon mum kawai take mum tace bari kiji daga yau abincinsa kezaki rika girkamasa indai kina gidan nam oya jeki kafin raina yabaci inkinje duk kunana kina tsoronsa yasamu damar makureki acam inkingqnshi kinrinka bari kenam kamar kinga zaki to tayaya kuwa zai bari kisakata bayan yasan kinriga kinsa tsoronshi aranki haba ummy gaskiya ni banga amfanin wayewarkiba namiji irin fairooz yatinka wulakantaki bakisan kankiba dakinsani kowanda yafi fairooz zaki juyashi yanda kikeso why are u doing all of did ummy dai tsuru tayi da ido anya kuwa zata iya barinjin tsoron yarima mugunefa humm mum cevtakatseta tace zaki wuce kosai narakaki inkumasa ki kwana dakinsa ai dagudu tafice kwankwasawa tayi bataji an ansataba budewa tayi tashiga bakowa falon kofar dakinshi tadosa takwankwasa yave yess come in turawa tayi da sallama tashiga muryarta har rawa take..._ _kallon yakeyi yanajin sallamarta ya amsa ciki ciki ita yarinyar nam tacika kaudi meyakawota dakina ysaki yaja da karfi har saida tatsorata jikinta na bari ta ajiye tajuya kehhhhh cak tatsaya tace naam wakike tunanin zai cinye wannan abincin ehhhh duk maganar da yakeyi bai kalletaba jin tayi shiru yajuya yakalleta subhanallah yar.. yar.. jikinshi yakeyi Allah yayuma yarinyar nam sura mai kyau dayake rigar kamar mai bress cut ce rabin nononta duk waje yake yanda yatsura mata ido ga gashibta har kyalli yakeyi duk jikinta rawa yakeyi girgiza kai yayi yace ohh no calm down fairooz tsawa yadaka mata yace zoki zauna nan yau saikin ciyeshi fara ci yayi yana kallonta ta kasan ido hawaye nazuba idanta saida yakare mata kallo yarasa gane meyakeji akan yarinyarnam abu daya dai shi yasan yafi karfinta inashi ina wannan yarinyar shida yakeson babar mace wacce tasan kanta komai taiya amma wannam yaushe zai bata lokacinshi gareta never dis shall never happen abinci yakeci yana lumshe ido yanajin dadin qbinci baisan sanda yagama dq plate dimba yadade baici indomie me dadi irin wannanba zobon ku isarsa baiyibs koda yafmdubeta tasa kanta a gina tanata baccinta hankali kwance yace thank GOD aidanaji kunya to amma yanzu yazanyi da ita mum kam naganin ummy bata dawoba tarufe kofa tace yara sai gulma anaso anaksi kasuwa tamakare jarabawa sukoma can gidansu inyaso sukashe junansu_ _yarima kam kallonshi yaci gaba dayi amma hankalinshi bayacam jimI jimi yana kallon kirjinta da ciyoyinta yana hadiyar yawu sai matse kafa yakeyi tashi yayi nidai bazan tabaki wlh tashi yayi yadebo ruwa yawatsa mata ga sanyinda akeyi gabadaya jikinta yajike kayan duk sun dame mata jiki duk wata siffa ta jikinta saida ta bayyana firgigit tafarka tana innqlillahi wa innailaihi rahiun ksllonshi tayi yanda yakauda fuska kamar bashiba wani irin bakinciki taji tace lallai yarima bashida imani dallah malama kitashi kintasaya kin wani tsurawa mutane ido kamar mayya ko kallon inda yake batayiba tatashi yanda taga kayan sun dameta yasa tazauna dasauri tana kare kirjinta tsaki yayi yace mezangani anam dama kintashi tun dare baimakiba danni baki isa inkwana wuri daya dakeba tashi tayi sai karkarwa takeyi sannu sannu take tafiya tana kare girjinta baiyadda yakalletaba danshinkadai yasan yanda yakeji tiren tadauka tafita tana ayyanawa aranta lallai zata koyi rashin mutunci kwanannam dantaga lalama bazatabi da fairooz koda taje bude kofa tajita arufe bugawa tafarayi tana kiran talatuwa Allah yasa batayi bacciba tazo tabude mata ta amsa tiren ummy kuma dakinta taje tacire kayan zuciyarta kamar tayi bindiga wallahi saina rama zakayi danasanin wulakancinda kamin fairooz zan nunamaka ni nacika mace maijida kanta u are noting but a deeman nonsense.....to fah😳_ *38* _a wajen fairooz kuma yakasa gane a wanne yanayi yake ciki gabadaya zuciyarshi ta dagule surar ummy kawai yake gani sai juyi yakeyi baccima gagararsa yayi tsaki yakeyi yafi a kirga amma gaski fairooz dakaji kunya inkabari yarinyar nam tarikitama lissafi haw comes yatinyardaka tsana yau itace tahanaka bacci no dis will never happen never sai girgiza kai yakeyi yanason karyata tunaninshi sai kusan asuba bacci yadaukeshi harda mafarkin yana taraiya da ummy koda yafarka duk yajike sharkaf da zufa dukda sanyi da akeyi a gurin ummy kuwa zazzapi tatashi dashi saboda mura takamata mum kam taji shiru shiru ummy bata dawoba tace kardai fairooz yayima yarinyar nam wani abunne talatuwa tafara kira ko kinga shigowa ummy ehhh tana daki aii nan ra kwana hamdala mum rayi tashiga dakin koda tataba ummy tajinjikinta da zafi gabantane yafadi kaddai abinda taje zatone yafaru da kuwa tacima fairooz mutunci dr takira tace tayimata duk wani gwaji daya kamata dr nakarewa tace bakomai kedamuntaba illa mura itace tasaukar mata da zazzabi hamdala mum tayi dan batason hakan tafaru sai fairooz yagane kuransa sannan kuma zatayi taka tsantsan dan ummy yarinyace gashi tana mugun tsoron fairooz kada yayi amfani dahakan yayi abinda yaga dama da ita_ _kwanan ummy uku bata zuwa makaranta sai ana hudu dan tasamu sauki sosai fairooz kuma tunda yaji batada lafiya kuma mura yasan shine sillah yaji badadi amma kuma daga baya yace ai gwai mai martaba yadawo saboda haja yarima yarage shiga cikin gida klum yana fada kuma suna zuwa yawon kauyuka da dai sauransu shida babanshi sai suyi sati basu haduba ko sun hadu ba wanda yajecewa kala ko gaisuwarda take mashi ta daina ko inda yake bata kallo tun yana basarwa anin baya damunshi har yafarajin zafi aiko bakomai ni mijinta yazaayi tayi banza dani wani lokacin dan yaganta kawai yake zuwa falon mum ammafashi bai yadda da hakaba kawai akan ajiye yaje firane gun mum wacce duk talura da take takensa yakan rinka duban kofar dakin ummy ummy kuwa dataji muryarshi bata fitowa abim tun baya damunshi har yafara waimeke shirin faruwane haka ummy dai taba banza ajiyarshi gawani kafirin kyau datake karawa kullun cikin English wears take mum kuwa kullun cikin dura mata kayan mata take kirjinta sai kara girma yakeyi da cika yanzundai saura wata daya su fara ssce shine yasa batada lokaci saina karatu kamar bata gidan abin duniya ya ishi fairooz tun yana karyatawa har yafara yarda yakan yini tunanin yanda zaayi yaga ummy ko cin mutuncintane daI yayi......_ _yau dai zaine yake shida mum ya falo da fido suna fira yananan dai yana jira kozata fito amma baiga alamartaba sai tsaki yakeja mum dai murmushi kawai takeyi tace kadan kagani ai ummy takwalawa kira harda wani murmushi yasubuce masa baisan daliliba fitowa tayi sanye da riga da wando jins da top sunyi matukar yimata kyau three quarter ne fari da riga green kanta bako dan kwali ko kallon inda yake batayiba balle yasaran zata gaidashi haushi yakamashi wai mezaisa yatsaya yazubadda akinshi akan wannan tatsitaiyar mstw mum tace dan hadomin kofi kinji tace ok mum tawuce hartakai bakin kofa taysinkayo muryarshi nima kihadomin kikayomin daki baijira yaji mezataceba yafita harara tabishi dashi tace zakagani ai dan rainin hakali mum kuma dariya taso kubucemata tace moddiya'I naga iyakar isjanci hadoma mum tayi tawuce daki komai mum bataceba dan tayimata dai dai fairooz kam yagaji da jira sai tsaki yakeja yana badai shayani tayiba amma koda tagane shayi ba ruwa bane tashi yayi yanufi side din mum...._ [2/13, 1:12 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *39* 💐 🎀 _yana shiga falon baiga kowaba yaleka kitchen bakowa wato yarinyar nam ni zata shuka dakinta yayi direct banko kofa yayi da karfi ummy kuwa dama tana shiga daki tacigaba da karatunta Allah yasan tama manta dawani zancen cofee bata dade zauneba tashiga wanka fitowarta kenam daure da towel iya cinyarta sannan daya rike a hannunta tana tsane kanta dashi taji an banko kofa hanjin cikinta saida suka juya amma tadake bata nuna tsoro ko kadan a fuskartaba shi kuma zakin mai makon yayi abinda yakawoshi sai kallo yake binta dashi rudewa tayi dan tama manta yanda take dan karamin towel din tasa tarufe kirjinta dashi nanne fairooz yadawo hayyacinshi cikin bori na kunya yace ke ni saankine dazaki shanyani ehh ya gimtse fuska cikin hali na ko inkula tace ni namanta kallon mamaki yaje mata ah lallai yarinyar nam fitsara takeso tayimim wata zuciyarshi tace aikai kajawo kana shigowa maimakon ka kwakwkwada mata mari sai ka bigeda kallon jikinta yazaayi bazata rainakaba tamke fusja yayi yadawo asalin yarimanshi yace ni zakiwa iskanci ke har kin isa insaki aiki kice kinmata who d hell are u hahh cikinta yayi tajuya zata shiga toilet yacafkota tafodo jikinshi ba yarimaba hatta ummy saida taji wani abu turera yayi da karfi yarike kanshi dake sararawa tashi tayi tarinka jadabaya dan Allah kayi hakuri Allah bazan sakeba dukta rikice binta yafarayi saida takai bango idanshi har sunyi ja shikadai yasan abinda yakeji jiyake inama ace wacce yakeso aka aura mashi da yau ba aninda zai hana yanemI.hakkinshi..._ _fitsarine kawai bata sakiba hannunshi yasa daya gefen dama daya hagu ga ginar yayimata rumfa saida yayi minti biyu yana fitarda numfashi ita kuma suman tsaye tayi gargafinki zamyi kinji na rantse idam kika kara kuskuren maimata abu makamanci haka saina babballaki dis is d first nd last dazan saki abu kice kin mance do u hear me da karfi yake maganar tadaga kai I hate silent talks kibude baki kimin magana murya na rawa tace ehh naji bazansakeba dan Allah kayi hakuri gud girl yace dubawa yayi yaga yanda take wani kakkare jikinta tsaki yayi yace kina wahalda kanki danni banga abinda zan kalla anamba kasuwarda naraina aiko kosanta banaci so kidaina wahalda kanki ni yarima nafi karfinki u better understand that kema kinsani and one think bakin nam naki yasan yanda zaimin magana ba any haw ba kinajina taxe ehhh saida ya billi bakinta sannan yajuya yafita ai da gudu tashiga toilet tasaki fitsari tana maida numfashi_ _yarima yana fita motarshi yadauka yafita yarasa meyake damunshi kwanan nam sai yayitajin feelings abinda baitabajiba direct gidan majida yayi yasamesa shida matarsa tashi tayi takomashi abin motsa baki bayan sun gaisa falo suna fira majid yakalleshi yace yarima yana ganka wani irI tsaki yaja yace kaidai bari yarinyar nam so take tatadamin tsohon ciwone majid yayi murmushi yace meyake faruwane nidai a iya sanina ummy batada rashin kunya hasalima tsoronka takeyi tome zata maka har ranka yabaci haka nima bansaniba majid kawai dai dana ganta nakejin raina yabaci I dont know y kuma inbangantaba sai indamu inganta ko dukane immata badamuwa inda zangan amma kasan yarinyarnam tafara fitsarewa wai zan sata aiki tashukani dariya majid yayi yace anzo gurin wallahi ba komai bane illah kafara sonta zubur yamike yace GOD forbid are u out of ur mind how will say that dont even think about it pls murmushi majid yayi yace dan baka tabayin love bane shiyasa amma wannan shine sign na kanason mutum amma vaka saniba so just calm down she's your wife just show her u love her mikewa fairooz yayi yace malam ni natafi dan naga u are out of mind yafita abinshi majid yace zaka dawo kasameni ai yaro...._ *40* _saida yayi ishai yakoma gida ransa bace kawai anhadashi da jaraba duk saanninshi sunyi aure harda yaya ammashi yayi aure saikace baiyiba yanzu da wacce yakeso ya aura duk haka dabata tasoba yarinya na neman raina mutum aikima zankoma kwanan nam kozan rage wani bakinciki yana komawa gida sashen mum yayi yasamesu suna kallon a falo tanaganinshi tagaidashi ko amsa mata baiyiba yace jeki kiyimin ferfesun kifi mum tatabe baki tace yarima abbanka yana nemanka tashi yayi yace idan kingama ki kaimin daki kihado da zobo jikinta narawa tatashi dan bataga alamar rahama a fuskarshiba yana zuwa gurin mai martaba suka gaisa yace yarima dama batun tarewar matarkane kaga yanzu saura wata biyu takare makaranta sonakeyi data kare ku kona can gidanku mumce tashigo tazauna yace kamar kinsan inason ganinki maganar tarewar yarkine dama nake mashi inaso datakare makaranta sukoma gidansu komi is ready harda kayanda zaasaka aciki inaso kaje kaduba abinda baiyiba sai agyara kagin lokacin mum tace hakane gaskiya ammafa sai anbamu kudi mum rakashe bikin yata gabadaya aisaimun taka rawa ehem dariya mai martaba yayi yace aiba matsala damaku nan kukafi auki duk abinda ake buka zamu bayar aimu ba ragwaye bane sjidai fairooz jinsu kawai yake shiba farincikiba ba kuma bakincikiba koba komai zaikoyama yatinyar nam hankali dan yaga kanta yafara rawa gashi da alama taiya girki shikenam yasamu kuku abba yace banji ango kace komaiba sosa keya yayi yavmce duk yanda kuka tsara abba yayi ni banida matsala_ _fairooz yakoma aiki sosai yakejin dadin yin aikinsa dan yakan ragemasa yawan tunaninda ya addabeshi kwanan nam gawani feelings dayakeji saidai yayitashan magani da lemun tsami ummy anna natsu karatu kawai takeyi ga jamb ga ssec batada lokaci mum batama bari fairooz yana takuramata sai suyi sati basu haduba insun haduma gaisuwane kawai tsakaninsu fairooz basain abinda yasa yadamu da rashin ganin ummy ba inya rufe fuska ita yake gani baya kwakkwaran minti biyar baituna da itaba tun abin nadamunshi har yadaina yakance yarinya kamar aljana bana santa amma kullun tananam cikin tunani da ganina har zuciyata Alkah kamin tsari da ita inma mayyace nidai nace zamu tantantce waye maye tsakaninku_ _su ummy sunfara jarabawa cikin saa kuwa sunyi weac sukare har jamb sunrubatu anbasu hutun kwana goma sannan zasuyi neco ansa bikinsu datakare da sati daya zaa fara hutunda akabasu yaba mum damar dauko mai gyara tafara aikinta fairooz kuma yayi tsaye saida aka hada mashi gidanshi yanda yakeso gidan samane dam karami mai shegen kyau kana gani zakagane daga turai aka zanashi dan gidan kamar na turawane shuke shuke baa magana kasa dakuna ukune da manya falo guda biyu shidaya ummy daya wanda zasu sauke baki da kitchen sama kuma daki biyune ko wanne da falonsa saikuma babban falo daya da kitchen komai yayi kuma kina ansa kaya abu yayi kyau sosai ranadai bata karya akace su ummy yau suke graduation dinsu kowacce student angaiyato mahaifanta anyi komai lafiya anbada kyaututtuka ga wayanda suka cancanta ummy kuwa saida ta amshi kyauta biyar anyi hutuna anyi kukan rabuwa kowa yakoma gidansa fairooz kam baisan abinda akeyiba gidanshi yadauke mashi hankali gyaran ummi akeyi ciki da waje tayi bul bul abinta gawani kyau da takayi mum batama bari fairooz yaganta saura kwana uku akaita gidanta su hajara da dije hardasu kande akadaukosu dangin amarya kunshi akeyimata yayi balain yimata kyau abinka da farar mace ranar alhamis akayi wankin amarya inda amarya tasha kyau harta gaji ranar jumaa akayi walina da marece da dare akayi mothers eve su mum ansha.....kyau...._ [2/13, 1:15 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *43* 💐 🎀 _rike yake da ledar kazar yawuce dakin ummy da ita a wajen ummy kuwa ko a mafarki bata tsammanin zaiahigo dakinta so tana shiga bayan takare kukanta taga ba mai lallashinta ta lallashi kanta tafara tube kayanta taga ita sa pant da bra koda yabude dakin kallon kafat tayi dasaurI dan bata tsammanin ganinshi dakinta mamaki yacikata duk tadabirce tarasa yazatayi abu take nema tarufe jikinta tarasa mezata dauka sai gogoro saboda dimaucewa dariya ma taso tabashi idanshin kyar akanta yakallon yanda jikinta yayi so smooth dashi ga santala santala cinyoyinta masu dauka hankali nonuwanta kuwa kamar zasu tsaga bra din sufito gashinta kuwa dayake tacire ribon dim har gadon bayanta zama tayi kan gado tasa gogoro tarufe kirjinta yi yayi kamar baiga metakeyiba yaajiye ledar yafita kala baice mataba numfashi tasauke shima kuwa hakanne ya girgiza kai yarinyar nam zata canzamin tunani dakinshi yashiga yafada gado bayan yarage kayan jikinshi duk ya runtse ido siffarta yake gani tashi yayi yayi wanka yadauro alwala nafila yayi yana rokon Allah yazaba mashi aninda yafi zama alkhairi saida yayi asuba sannan ya kwanta bacci yadaukeshi cikeda mafarkin ummy ummy kuwa bayan tayi sallah takoma sai karfe 9:30 tatashi wanka tashiga ta tsala ado da shadda maroon doguwar rigace anyumata aiki mai kyau tatsala kwalliya tayi nadin gogoro nidai nace masha Allah ummy badai iya kwalliyaba turare tafesa agogo takalla 11:am wayartace tayi kara taga mumce tadauka_ _bayan sun gaisa mum tace ga abincinam na aiko idi yakawo maku komai lafiya ko lafiya qlu mum mungode sai batun abincin rana nace ai acam zakuyi ko ga khadija nam da dije zasuzo sai kuyi tare dan nasan angaye zasuzo suci girkin amarya to mum sai sunzo naji ana buga kofa bari inje kila idine ok to sai anjima fairooz yana kwance yaji ana bugun kofa yatashi waye tunda safennam koda yaduba agogo har sha daya tawuce ya zare ido jallabiya yasa ummy kuwa saukowa tayi tabude kofa yayi daidai da saukowar fairooz gaisawa sukayi da idi sai murmushi takeyi tace ka gaidasu aminatu yace ga idi driver yace insha Allah zasuji fairooz ne yazo dan ganin waye takema murmushi haka kuma da wannan irin adon da tacaba gashi ko gyale batada fuska murtuke yakai bakin kofar yaga idi yallabai ina kwana lafiya kawai yace yakarbo abinci yace kana iya tafiya ita kuma mamakine ya isheta yadai tsaya sukare gaisawa kam hummm dinning yakai ya ajiye har can tabishi tadan rusuna tace ina kwana daban kwanaba zaki ganni da wane dalili zaki rinkamashi dariya kuma wama yabaki iznim fita bakida hijabi idanshi jawur tsananim kishi kayi hakuri mum ce takirani tace inje inkarba mtws da anyi magana kice mum to wallahi ki kama kankidani yanzu katkashina kike baruwana da iskanci inda yake shiga banan yake fitaba kuma yana satar kallonta yanda tayi kyau ummy kuma sarkin hawaye duk tabata fuskarta da hawaye hakuri kawai take bashi ita tarasa metacimashi daya tsaneta haka yanzu miye laifinta anam inbadai neman rigimabq tausayi tabashi girman kai kuma yahana yabata hakuri har cikin zuciyarshi yakejin kukanta bayaso to daga ammaki magana saiki hau kuka kamar dukanki nayi ko kibar kukan nam ko immaki mai dalili ehemmm hadiye yawunta tayi tana shrshka oyo tasoni kizubamin inba kauyanciva sainace kizubamin mtws tashi tayi taje tazuba mashi_ _wucewa zatayi zuwa daki danjitake batamajin yunwa saboda bakinciki tatsani kalmar kauyanci dayake kira mata dakatarda ita yayi yace zauna kici abinci na koshi tace nace kizauna banason musu zamatayi oya kisaka kici diba tayi tafaraci harda karawa shidai kallonta kawai yakeyi kasa kasa yana tantance irin kyanda Allah yabata ga kuma diri sai munafurci gashi kincinye mtws ywtashi yahau sama tabishi da kallo itama tsakin tayi ta e inaganin sai mukaiga rashin mutunci dakai wlh kwashe kayan tayi takai kitchen tawanke khadija ce takirata ke amarya zoki bude mana kofa da murnarta taje tabude kitchen suka wuce suna cewa lokacifa yana tafiya muje mufara komai akwai abinda suke bukata hadaddar fried rice sukayi taji hanta da cabage da kayanda ayadje sai kamshi ke tashi ferfesun bindi sukayi da kuma alala wanda dama da kullum sukazo dashi sun yayyanka hanta da kwai acikinta sun daura zobo khadija takalli ummy tace wai ina angon yakene bataso tafahinci irin zamanda suke dan yanzu sirrine tsakaninta da mijinta tace yana daki barima indubashi tafita dije tace anai mana kuri ummy nafita dakinta ta dosa yayi daidai da fitowarsa yasha wanka da yadi fari anyi aiki da bakin zare yasha hula baka da takalmi baki yakawo bakin gilashi yasa ko kwayar idanshi baka gani zata shiga dakinta yace ehmmm ummy kamshi me nakeji tundazu mamakine yakamata to ina ruwanshi abincine dama yanzu su majid suka kirani zasuzo suci abinci so a girka dasu kuma bana jagwalgwalo kallonshi kawai take shi wannan bayanda zaayi yamaka maganar arziki saiya zageka to kawai tace masa nizan tafi masallavi dagacan zanje insallami bakina da laasar zamuzo muci abinci so kitabbatar kinkarw kafin lokacin su kadija suka fito falo suka zauna ganinsu yasa yasassauta murya yace kitabbatar abinci yayi dadi dan wlh inkikabani kunya sai.kingane kuranki matsowa yayi inda take yabata peck ga goshi waishi dan drama ne murmushi tyi tace aiba kaikada kaiyaba diramarba binshi tayi suka sauka tare bayan sun gaisa dasu kadija yave amarya ni natafi kikulamin da kanki kada kai tayi tana murmushi wanda yasa tasaukar masa da kasala tace nima kankulamin da kanka Allah yatseremin kai....._ *44* _yace wato yarinyar nam itama ta iya kenam yace ba matsala har kofa tarakashi tana mashi Allah tsare su dije kan sunga love tace rashin kunya iyye kadija kuwa tave miye rashin kunya ainima ina fata abdallah na haka yake waiyo aure yayi ummy tace ke shegiyace fa tace ummy bakiji yanda najiba wallahinkun birgeno dama haka aure yake gaskiya cewa zanyi abdallah yagito muyi aure kawai dariya ummy tayi tace mudaije kitchen mugani can suka koma sukaci gabq da aiki ferfesun kifi datasan yasonshi ita tadafa da hannunta tace bazaka kara raininmin wayoba zobo ita tahada sai lemon kankana dasukayi sai kuma coconut juice sai gurin 3:05 suka kare suka jejjera a dining gwanin shaawa gidan kuma sungyara koina dukda ba darti yakedaba sai kamshi koina keyi wanka suka fada suduka suna fitowa sukayi sallar laasar bayan sun ida suka tsantsara kwalliya dije kuwa saida akayimata atamface holand red an yellow dinkin riga dasiket ne sunyimata kyau sosa tadaura dangwalin komai cas cas sai kamshi dakin keyi khadija ma aci ado sosai dan gogan yace zaizo shima 4:10 sukaji ana kwankwasawa khadija jikinta har mazari yakeyi taje tabude musu bayan sun gaisa gogan nata sai kallonta yakeyi_ _su biyarne dan ango su shida kenam nasir majid abdallah da sauran abokanshi wayanda sukayi karatu tare munir da sufyan dining suka hau sai bubbbude kuloli sukeyi kamshi na bugun hacinsu tun basu ciba suka fara hadiyar miyau su ummy ne suka fito dukda tasa mayafi amma kanaganin jikinta duka inka kura mata ido gaisawa sukayi sunata amaryarmu amaryarmu mufa mun matsu muci girki dariya ummy tayi tace kada kudamu yanzu zakuci yarima kam mutuwar tsaye yayi yana kallon yanda ummy tayi kyau ko motsi yakasa gakuma wani kishi dayakeji ganin yake kowa ita yake kallo saving dinsu suka shigayi ummy tasama majid da fairooz kowa yafadi abinda yakeso fairooz kam kifi tazuba mashi da alala sai zobo ta tura mashi kallobta yajeyi kasa kasa yana hadiyr yawu kamshin abincin har cikin kwakwalwarshi ummyce tace kazubawa abinci ido sweety ko saina bakane lallai yace acikin ranshi ashe maiyice yarinyar nam murmushi yayi yace jo banaso kina wahala majid kam kallonsu kawai yakeyi yasan na fake ne duk abinda sukeyi su nasir saka loma kawai sukeyi abdallah kuma kallon kadija kawai yakeyi munir kuma yana satar kallon dije_ _santi kawai sukeyi sai kari suke kadan yarage basu cinyeba suka mike suna gaskiya amarya mungode dolene mubada tukuici dan gaskiya abinci yayi dadi abdallah yace aa fah harda sweetyna fa ba amarya kadai bace fairooz kam yayi mamakin yanda yaran nam suka iya girki ance dan hakin daka raina....... bayan sunda taba fira suka mike su zasu tafi Allah yabada zama lagiya da zuria daiyiba sunyi waazin anyi addua sun ajiye dubu dari biyu sukayi sallama dasu suka fita abdallah yakira khadija yace tajirashi zaizo yakaita gida zasuje suraka freinds dinsu airport sudawo bayan fitarsu munir keyima fairooz maganar dija shifa yagani yanaso dariya fairooz yakwashe dashi yace daga kauyefa tafito wallahi ko secondary batayiba tsaki munir yayi yace kai kamanta taka daga kayen aka auroma ita aikoni intazo zansata makaranta inzaka amsomin wayanta ka amsomin fairooz yace bazaayiba munirbyace haba best freind pls naji yace zanbincika....._ [2/13, 1:21 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *41* 💐 🎀 _amarya da ango sunyi kyau sosai shikanshi fairooz yayaba kyan ummy anyi liki kamar ba gobe ranar asabar akayi farmily get to gether idan kaga ka rantse da Allah matar wani kusace sai fadi takeyi tana fantamawa larai da dije kam kana ganinsu kaga yan kauye sai gulma kuwa kande tace lallai yarinyar nam dole ta wartsake irin wannan gida haka komai lafiya qalau habadai hakadai sukaita gulmarsu hajara da dije kam saidai sukoma gefe baruwansu duk inda ummy take da kawayenta takan kira dije ayita fira ana dariya ani gwanin birgewa hajara goggor amarya kande uwar amarya ango fairooz ne zaune dasu majid da sauran abokansa majid yakece kai anjima akwai rakashewa tsaki fairooz yaja yace nifa wlh dabadan kundamu sai anyi dinner din namba wlh dabazan bata kudinaba duk abinda akayi kuma saikunzo kundami mutum nasir yace oho dai indai kudine mu mundauki nauyin komai zuwa daina yazama dole saikaje ehe toai saiku jani kukaini banzaye kawai gayyar sodi danni cikinku ba wanda na gayyata dariya suduka suka kwashe dashi suka bikin farar kaza aibasai angayyaci belbela ba mtws to ai sai kuyitayi yan iska kawai hakadai sukaitayi ana sallar magrib aka kai amarya gidanta bayan huduba datasha gurin abba da mum sunsha kuka harda mum dakyar akasa ummy cikin mota kawayenta dangin ango dangin amarya ba wanda baiyi mamakin irin yanda gidan yayi kyauba gida kamar a america_ _kande kam bude baki tayi tana kallon ikon Allah ahh lallai yarinya tawarke sai kuma hawaye ohh ni kande yanzu duk kiyayyar dana nunama yarinyar nam dayake tanda arziki ji gidan da Allah yamallaka mata amatsayin nata natsaneta tun tana yar karamarta bakincikina yakashe mahaifiyarta kiyafeni ummy kinji nayimiki laifinda baikamata kiyafeminba amma dukda haka ina neman yafiyarki ummy dake kuka tama rasa mezatace da kande da wanne zataji da kawota da akayi gidan makiyinta koda kande hajarace taja kande tana cewa haba kande dan Allah kidaina kowafa ke yake kallon dangin ango dai sunyima ummy nasiha sosai mai ratsa jiki hajara ma tayi nata suka watse akan gobe kafon sutafi zasuzo suyi bankwana dije kawai aka bari dan karfe takwas zasuje dinner da sauran kawayen amarya wasu wanka suka shiga domin shiri ankone material ja da gogoro black anyi adon ja da filawowi dogayen riguna sukayi fitted gown su khadija sai rawan kai akeyi ummy kam kuka kawai takeyi duk fuskarta tabaci dakyar khadija ta lallabata tana bata baki tatashi ta wanko fuskarta aka tsantsara mata kwalliya kjadija tace kada ki kuskura kibata kwalliyarki inba rainaki.kikeso ayiba nida nakeso kihade kivurge kowa wani arnen leshine orange dinkin riga da sket yayi matukar amsarta siket din tabaya yanaja da kasa gogogro green da adon orange tasaka sai faifai kalar gogoron sa ashoke aka dauramata a kuginta kalar gogoro abindai masha Allah kawai zaace dan ummy tariga tazarce duk wani tunaninku karfe 8:00 gurin yakammala duk wanda ake tunanin zuwanshi yazo amarya da ango kawai ake jira sai kawarta khadija sauran duk suna hall majidne yakira khadija don tunda aka fara shagalin biki dq ita yake waya ko suna bukatar wani abu yace gasunan sun iso motace wacce ni kaina aranar nafara ganinta tasha jinina baya yabudema khadija kuma tashiga gaba yaja mota suka wuce amarya na waigawa gefenta sai alokacin taga ashe fairooz ne aciki ya hade cikin wata arniyar shadda lemon sai abin yayi matching kamshin turare kawai ketashi baiso kallontaba amma dole yawaigo yanda yaji turarenta na tafiya da imaninshi gabadaya caraf suka hada_ _harara yamaka mata dukda kuwa kirjinshi bugawa kawai yakeyi kauce fuskarta tayi tana kallon waje tace ni wannan basan yaushe zai canzaba suna isa gurin majid yace to ahaka zaku shiga filin habada kamar wasu yan kauye harara yarima yawatsa mashi yace miye naka acikin dan sa ido kawai khadijah tace haba mijinmu a gaskiya yafada yana kunyar khadija shiyasa bai mayar mata kugunta yakama kamarda gayya aikuwa tafada jikinshi kallon juna sukayi tasunkuyarda kai maji yabuga tsalle yace what a nice hug huhh dariya kadija tayi ummy kuwa kunya kamar takasheta yarima kuwa tsintar kanshi yayi dajin dadi yakara kankame kuguntu sukafara tafiya suna shiga hall mc yafara casasu guri duk yakaure da kamshinsu kowa yazuba masu ido gaskiya sunyi matching da juna hotuna kawai ake daukarsu can sama suka wuce inda aka tanadar masu da babban abokin ango data amarya gefe sunzo gurin hawa ummy tataka siket dinta luuhhhh....._ *42* _luhhh tayi zata fadi yarima yatarota idanunsu cikin na juna masu hoto sukace mezamuyi inba daukaba kat kat kawai kakeji wuri yadauki sowa sundade ahaka sannan yadawo hayyacinsa suka zauna gabadaya zuciyarshi ta dagule ummy kuwa kunya taji sosai batamason dagawa bayan annatsu mc yafara da cewa abokin ango yazo yabamu biography ango majid yatashi cikin harshen turanci yakeyi harda tsokana tasa yakwashe labarin yarima yafada aka hau ihu.ina tapi rab rab rab khadija ma tatasji cikin tako na yan mata masuji dakai da kyau da kuma aji da yanga tafara cikin harshen turanci da zazzakar muryarta wayyo aiko samarin gurin sai ihu sukeyi suna yabawa harta kare abdallah yaje gun malik yace da zafi zafi akeyi inason kawar amaryarku dan Allah yazaayi asamomin numbanta dariya majid yayi yace kaje kasameta mana kaimafa kahadu dolene tamasoka so go nd tell her what u feel in ur mind tapawa sukayi nandanan ko yazagaya Inda take bayakojin kunyar mutanen gurin yatsarata tadan jah aji kafin tabashi tana cewa kai guy dinnam shimafa yahadu irin wanda nake fatar samu har wani murmushi takeyi ummy ta tabota tace my freind is in love dariya sukayi duka fairooz kuma yanadan tattaunawa da majid kome suke fada oho_ _mc yabada dama sutashi su yanka cake haka suka tashi akasamasu wakar aurensu kida kawai ke tashi ummy tace waw amma wakan yayi dadi ita tafara dora hannunta kan wukar shikuma yadaura kan nata gabadayansu wani abu yaziyarcesu dasauri suka daga suka kalli juna baisan sanda yamata murmushiba ita kuma zaro ido tayi ashe yana murmushi yankawa sukayi ya diba yabata akahau tapi da hotona itama haka kai idan kaga abin dolene kace suna matukar son junansu sunje sun zauna aka fara cashewa naira kam taci ubanta danko uban gayyar dari biyar biyar yayi watsi dasu ba wanda yayi karin hamsin hamsin daga darine zuwa sama ummy bandir na dari biyar biyar majid yabata abdallah kuwa yaba khadiya na dari biyu biyu ango da amaryane suka shiga fili waishi adole baturene kada arainashi kugunta yarike kamar zai rungumeta ummy kuwa sai mutsu mutsu takeyi yace ke kada kinunamuna halin kauyanci anam kowa muyake kallon wallahi idan kika kunyatani zaki ganene mtws barma Allah tayi sai jujjuyata yakeyi duk jikinshi yayi sanyi anya zai iya cigaba kuwa idanshi har yafara canzawa baimaso sudaina rawar dan dadinda yakeji aikuwa sunsha kari nida nace kudi kamar ba buhariyya ba anci ansha karfe 12:00pm aka tashi kowa yayi gidansa amarya da ango kuma majida yadaukesu kan hanya yatsaya yace bari insiyoma amarya kaza...._ _ummy kam tunda taga su khadija sun wuce da tafara kuka tana sheshsheka kukanta har cikin ranshi yake jinshi kamar ya lallasheta yakeji amma girman kai yahana hasalima tsawa yadaka mata ke dalla malama yimana shiru dani daje wayakamata yayi kuka nida aka hada dake aini yakamata nayi kuka haba dallah kinbi kin ishi mutane kamar satoki mukayi majid ne yadowao harsaida yarakasu har cikin gida yafara yimasu nasiha kafin yarima yarakashi yakalli yarima yace yarima dan Allah kada kazalunci yar mutane kadaiga batada kowa yanzu saibkai dan Allah kayi hakuri da ita yanzu amanace gareka kuma kabita ahankali kada kajimata ciwo wani wawan bugu yarima yakaimashi yakauce yana dariya yashiga muta yana ango asha dadi lafiya yarima yace kaine dan iska yajuya yashiga gida bayan yace maigadi yakulle gate ummy kuwa dakinta tawuce batama jira dawowarsaba danjitake zuciyarta zata iya bindiga intatsaya tana sauraron bakaken maganganun yarima baiso hakaba yaso yacimmqya ko bakar maganane yafadamata ledar kajin yagani bata daukaba plate yasamo yadaura daya aciki yadauki lemu daya sauran kuma aleda yabarsu ya haye sama yakai plate dim dakinshi ledar kuma yawuce da ita dakin ummy......_ [2/13, 1:25 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *45* 💐 🎀 _bayansu munir suntafi fairooz da majid da nasir suka fita sai tsiya suke masa kuma suna yaba girkin ummy sosai abin har mamaki yakebasu yanda yara sukaiya girki a wannan zamanin shimadai abinda yakecewa kenam sai ya tsinci kansa da farinciki ana yama ummy su khadija kuwa sauran abincin sukayi dije tace lallai wayannan akwaici daso sukayi sumana kurullah dariya su ummy sukayi muai dadinmu kayi abinci baaciba ainanne kayan haushin suke kinga yanzu bawanda yaisa yaraina mana wayo acikinsu watonkomin kyan mace idan batada wayannan to tadai rako matane iya girki, kwalliya, tsafta, tarbiya, ilimi, idan kinada wayannan to kingama da komai don haka mata mudage da koyon wayannan abubuwan ance idan kanada kyau ka kara da wanka haka sukaita fira harsuka ciye wanke kwanuka.n sukayi sannan suka dora tuwan semo da miyar kubewa wadda taji kifi da nama rago towon kuma yayi laushi sai bayan ishai bayan sunci abinsu sunyi nak sannan sukajera a dinning su yarimane suka dawo kuma da majid abdallah shikam nasir yayi gida kodasu ummy sukafito dinning suka tarardasu sunyi gohogoho suna dibar girki yarima kuwa har kunya yakeji karfa yarannan surainasu yanda suka dage suna saka loma su ummy kuwa mamakine yacikasu bayan sun gaisa sukan suka koma kadija dariya takeyi harda rike ciki wato basuma bari ataya masu..._ _abincin maigida sunkama sunciye ummy kam murmushi kawai takeyi tanajin dadi dije kuwa zuwa yanzu taganecwasu abubuwan dabata iyaba dan adah bahaka take girkiba amma yanzun kam ba laifi su kande sunkoma dije kuma sai tayi sati daya zata koma bayan sunkare cin abinci abdallah ya kira kadija yace to sufito yakaisu gida tun ango baikoresuba dubu hamsin ummy tadauka taba kadija tace wallahi bazata amsaba sunyi yawa tadauki ashinrin tabar saura dije kuwa tabata ashirin itama sai washe baki sukeyi gabadaya suka fita rakasu sunata masu godiya suna tafiya ummy tajuya tashiga gida inda yabita da kallo wata ita yar drama shima shigewa yayi ummy kwasar kayan tayi tawuce kitchen tana wankewa shikuma dakinsa yawuce sai sake sake yakeyi tana karewa tashige dakinta tacire kayanta tashiga wanka dan agajiye take yarima ma haka yana fitowa wanka bayan yayi shirin kwanciya yahaye gado yakasa kwana yanaso yatantance shimme yakeji gameda ummy sone ko shaawa amna dai abinda mamaki zaifidai ace shaawarta yakeyi danshi yasan yafi karfinta to amma inda shaawarta nakeyi aidakota karfi sainayi abinda naga dama da ita kodan inkuntata mata meyasa banason wani yakalleta ina balain kishinta ohhh no ya Allah kataimakeni kaji kaiba yarinyarnam idan tagane rainani zatayi_ _haka yayita juyi yakasa tsaida magana daya yanda yayi jiya haka yauma yayi sai asuba yakwanta ummy kuwa baccinta tayi sosai bayan tayi sallah takwanta 8:30 tatashi tashiga kitchen tahasa masu breakfast mai rai da lafiya tayi moping din gidan dukda bashida datti tasa turare koina takoma dakinta tashiga wanka tana fitowa akwatunan lefenta tabude wanda tunda akasiyosu bata budesuba wasu english wears tadauko riga da siketne iri daya rigar irin wacce ake daurawa a wuyance bayanta abude yake sai zare zare kawai siket dinko hips a matse yake wurin cinyoyi kuwa sai akayishi kamar tattara yabude baikaima guiwaba kalar pink sutasaka tayi lite makeup tasamu ribon pink tadaure gashinta saukowa tayi taci brekfast dinta tazagaya tabaya dan tunda tazo iyakarta cikin gidan tana bude kofar baya tace waw swimming pool ne da wata yar bukka haka ansa kujeri hudu da dan tebur haka wurin hutawa dai dayan gefen kuma gardeen ne mai daukeda itatuwa daban daban saikuma wurin basket ball dadai sauransu gaskiya ymtsarin yabirgeta inama ace da masoyinta take rayuwa awannan gidan ta tafi kowa farinciki zama tayi tasaka kafunta cikin ruwa tana danna wayarta yarima shine bai farkaba sai 11:40 wanka yashiga shaf shaf bayan wata kafirar yunwa dayakeji three quarter yasa fari da riga fara kannan nashi sai kyalli yake yana fitowa yatsurawa dakinda ido kamar yashiga kuma saiya fasa yasauka kasa dinning yahau ba kunya yacika cikinsa yana jinjinawa yanda taiya abinci ga gida duk kamshi yakeyi gaskiya zamu shirya da yarinyar nam_ *46* _danni dama natsani kazanta gashi kuma taiya girki wata zuciyar kuma tace ga uwa uba iya kwalliya kauda zancen yayi yaci abincinsa saida yakoshi dakinsa yakoma yadauko laptop dinsa garden zaije yasha iska yana bude kofar yahango wata ba indiya zaune gurin swimming pool ta lumshe idanta saida ya murza idabsa sannan yatabbatar lallai ummy waiyazu billah yace yadafa kansa wai yarinyar nam kasheni takesonyine sadaf sadaf yawuce garden yazauna rike kawai yake da laptop dinsa amma hankalinshu yana gunta wani sain tayi murmushi wani sain tasha to wayarta datayi karane yasa tabude idanta taga baba matsowa fairooz yayi dan yaji dawa take waya bayan sungaisa da baba nam yafara yimata waazi dakuma dagewa da addua kada tayi wasa idanta yacikoda hawaye dan baba vairage komaiba akan hakkinda mijinta yakeda akanta tace baba nagode kuma insha bazaka tabajin yarima yafadi wani aibunaba saidai kuma wani kudirunashi nadaban zankiyaye duk wani hakkinshi insha Allah nagode bayan ta ajiye wayar ta rushe da kuka maiban tausayi tace baba koda yarima naman jikina zai yanka tunda kace ka aminta dashi nima na aminta dashi a duniyar nam banida kowa saikai saikuma bayin Allahn dasuka inganta rayuwata wanda sukayi sanadin duk abinda nazama ayanzu kodansu zanbi yarima yanda yakeso zanyi masa hallaccinda mahaifansa sukayimin koda kuwa zai zama sanadin rushewar duk wani farinciki nawa kuka tavigaba dayi yarima kuwabl baisan sanda yayi hawayeba Allah sarki Allah kaine abin godiya daka uzurtani da mata kamar ummy abinda yarima kefada kenam yana hamdalah ga sarki Allah_ _komawa yayi yazauna yana tunanin ta ina zai fara farantawa ummy rai dukda yana ganin abinda kamar wuya yatinyarda yagama wulakantawa ba cin zarafinda baimataba yanzu kuma yadawo yave itace abokiyar rayuwarsa Allah kataimakeni kaciremin wannan girman kan nawa hakada yayita tinani koda yajuya baigantaba kiran sallar azahar yaji yatashi yakoma ciki kitchen yaji motsinta kamar yashiga kuma yafasa toko yaje mezaice mata dakinshi yaje yayi arwala yafito sanyeda wani yadi baki anyimasa aikisa farin zare yasa farar hula da takalmi fari yayi kyau sosai sai kamshi yake zubawa ummy kuwa tafito daga kitchen zataje tayi sallah kan bene suka hadu rusunawa tayi batabari sunhada idoba tace ina wuni dukda bata tsammanin amsawarshi sai tsinkayo muryarshi tayi yace lfy qlu yakika tashi dahowa tayi tana kallonshi da mamaki tama kasa amsawa dayaga haka kawai sai yawuce danshi baisaba da irin haka da mace ba binshi tayi da ido harya fita ta girgiza kai tace anya kuwa dakinta otawuce tayi wanka tadauro alwala tayi sallah bayan takare tatsantsara kwalliya da leshi baki mai adon fari riga da siket nesunyi batukar yimata kyau kitchen takoma tadiba abincinta taliyace tadafa da so cabage dakifi sai kamshi curry kakeji sai kuma pepe chicken wanda yaji kayan kamshi tajuye cikin kula takai dining falo tazauna tana kallo da sallama yashigo gidan inda yayi arba da ita taci ado masha Allah kawai yace sannu dazuwa tace masa yace yauwasannu da gida da kuma aiki ammafa fuskarshi bayabo ba fallasa dukda haka mamakinshi takeyi kuma taji dadi tace alhdlh tashi tayi tacega abinci can dinnig yanufa yazauna tabude tazuba mashi waw yarinya kamar aljana turawa yake inda itakuma takoma falo tazauna saida yajishi nak dije takirata tace tananam zuwa yana karewa yamike yazo inda take yace nina fita bawani abu da kike bukata humm wai anya kuwa yau yarima shikadai yake tace aa Allah yakiyaye yadowo daksi lfya murmushi yayi mai tsada yace ameen_ _yana bude kofar yaga dije gabansa ne yafadi sai alokacin yatuna da batun munir har kiranshi yayi yatuna mashi sai yadawo yatambayi ummy kotanada waya gaisawa sukayi yana murmushi har yaba tambayarta yaushe zata koma dijema tayi mamaki dan iyakarsu gaisuwa dashi bayan yawuce tashigo damanaki fuskarta ummy tasaki ihukokefa ammq kwabar mutum shikadai dije tanisa tace amarya kinsha kamshi wai yau mekikaba angonki naganshi cikin nishadi bakamar daba dariya ummy tayi tace aranta nima shinakeyi dije a filli kuma tace babasom iskancifa dije fira sukayi sosoi anam dije takeba ummy labarI mum taroki uwayenta dasubarta tazauna da ita har ana batun samomata makaranta tunda yanzu itakadaice sai fidio tasaba dake kintafi kinbarta shine tace zatamasu abba magana har sunyarsa kuwa umny tawashe baki tace kaibamma naji dadi Allah dai yasaka masu da alheri dije tace kinga rayuwa ko kana naka Allah nabashI a dalilinki gashi yanzu zansamu eatuwa mai inganci ke kuma zanrika zuwa week end kina koyamin abinci da kwalliya ummy kam murna tama hanata magana fira sukeyi cikin nishadsaigasu kadija da wasu friend dinsu na majaranta nabfa suka barke dafira saidasukayi ishai sannan abdallah yamaidasu gida ummy kuwa wanka tashiga tana fitowa taji shigowar yarima alamar yadawo tanaji yabude kofarsa yashiga da asuba ya kwankwasa mata yayi yace tatashi tayi sallah wanda dama tadade da tashi yau kuma wani sabon salo akeji hakadai zanamansu yakasanse yau sati daya d tarewarta..........._ [2/13, 1:30 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *47* 💐 🎀 _*sati daya bayan tarewa*_ _tsakaninta da yarima gaisuwace kawai sai kuma insunhadu gun cin abinci koshi kowa abincinsa kawai yakeci a yan kwanakin nam yarima yanafama da tunani ka ga shaawa yanzu dai yagama gane yafara son ummy da kuma tausayinta saidai yarasa ta yaya zai tunkareta da maganar zaune yake office dinsa yaune yafara zuwa office munir ne yashigo ko gaisawa baibari sunyiba yace haba yarima yazakayimin haka wai kakuwasan me akekira so kuwa kasamomin numbanta kawai kakasa haba dan Allah yarima murmushi yarima yayi yace haba nadije aidai ma gaisa tukunna yanzufa ni yayankane dan wacce kakeso yanzu haka tana gidanmu a matsayin kanwata sou have to respect me as ur brother in law murmushi munir yayi yace yanzu naji magana yaushe zanje inganta sai kabada cin hanci tsaki yayi yace wai yarima meyasa kai dan iskane ehhhh wannan irin jan aji aiko ita bazatamin shiba haba dariya yarima yayi yace kabari anjima zamuje gida nida madam zanyi mata magana tagayamata kome annam zakajini dadi yakashe munir yace thank you my brother dariya sukayi su duka sai kusan 5 pm yarima yakoma gida_ . _koda yashiga falon batanan ummy kuwa tana kare abinci tayi salar laasar takoma falonta tana kallon wani indian film nan bacci yadauketa yana shigowa gidan baiji alamar motsiba sai kawai yaji hankalinshi yatashi yau duk baigantaba koda yafita tana bacci biyu biyu yake haura stairs din bude kofa yayi yashiga da sallama kamshine yacika mishiya hanci da sanyin a.c saida ya lumshe ido can yahangota kwance kan three seater kwance duk gashinta yarufe mata fuska daga ita sai bra da under sket duk farare dasauri yamatsa inda take jikinshi har rawa yakeyi hannunshi yasa yajanyevmata gashin saiga nononta yavayyana cikin bra wani duhu yafara gani idanunshi har sun sauya kuri yayi yana kallon kirjinta fuskarta wuyanta har uwa mararta santala santalan cinyoyinta kasa daina kallonta yati makoshinshi duk yabushe a hankali yaka hannunshi kan pink lips dinta yana shafawa gyara kwanciya tayi wanda har kabagani darin pant dinta datasa rufe ido yayi dasauri yatashi yafice zuwa falonshi ta kwanta yana kallon sili mararshi har juyawa take saida yatasji yasha lemon ummy kuwa sai gurin magrib tarashi tana addua da mika toilet tashiga tayi brush sannan tayi wanka tadauro alwala tana fitowa wanka daure da towel yashigo falnta baigantaba yawuce dakinta_ _sallama yayi saida tazabura dan batayi zaton zaishigoba dabircewa tayi tama kasa gaidashi shikuma dayaga haka sai yayi murmushi yace kishirya zamuje gida dana dawo masallaci batasan sanda tayi murmushiba tace to yagani a fuskarta taji dadi shiyasa shima yayi murmushi mai cikeda kasala dan agaskiya takusa kaishe bango hakurinshI da dauriyarshi sunkusa karewa niko nace iska na wahalda mai kayan kara ummy kuwa ado tatsala tadauko wata jallabiya baka tasa mai shegenbkyau tadauko gyale pink tayi rollin dashi waw masha Allah yana dawowa falov ya iskota zaune irin tamatsu dinnam shigowa yayi tagaidashi yace kije kawai nafasa zuwa saibgobe saurin kallonshi tayi alamar amma baka kyautaba kamar yayi dariya kuma saiya gimtse vatasan sanda tace dan Allah kayi hakuri mujevyau I really miss my mum pls OMG yace shibaima tabajin tayi turanciba sai yau kamar baturiya zama yayi ya lumshe idanshi wani inrin kasala yakeji yasaukar masa tama cire ran zaiyI magana taji yace tashi muje zare ido tayi tana mamakisauyin yarima gaba yayi tana biye dashi haka sukashiga mota sannu ahankali yake tafiya wakar cilindion ce mai taken u are d lovevof my dream I see u I feel u binta yakeyi ahankali ummy kuwa lumshe ido tayi tanajin yanda sautin muyrashi kefita satajita cikin nishadi har ska isa bawanda yace uffan suduka suna satan kallon juna har suka isa kofar gida fitowa sukayi dasauri tawuce ciki batama jirashiba oyoyo my dauther mum kecewa ta eungume ummy suna murna......._ *48* _rungemu juna sukayi mum tace ke dallah tsaya kada ki kadani dariya ummy tayi tace mum ina fido Allah fushi nakeyi da ita wai tunda nabar gidan nam batajeba mum tace humm itama ai fushtakeyi dake wai kintafi kinbarta dariya ummy tayi saiga fido tafito tana tunzura baki tace aunty ummy idanki kenan shikenam kinzabi kizauna da big bro amma bandani yayi kyau yarimane yashigo mum tace aa kaga angaye shikenam kuma bamu kara ganin idankaba tunda muka kaima matarka murmushi yayi wanda yaba mum mamaki shida in anmashi zancen ummy fushi yakeyi yaushihe harda murmushi ahh lallai abu yayi kyau zama sukayi suna fira ummy tace wai mum ina dijene bata fuska mum tayi tace ni banisa ya mai suna dije saida dijah ko khadija zare ido ummy tayi tace eyyehh yayisu dija wanka takeyi inji fido dijece tafita sanye sa hijab tana murnar ganin ummy tace kin kyauta ai shine ko kirinka zuwa kina tayani fira dije tazare ido tace shikenam nice kullun kan hanyar zuwa gidanki lallai fairooz kam wayarshi kawai yake dannawa amna hankalinshi na wurinsu yace mumm abbafa yananam kushiga kugaisa tate suka mike sudaka sukawuce sashen abba yana ganinsu yasaki murmushi yana aa amarya da angone a gidan namu sannanunku da zuwa nan sukaita fira gwanin shaawa ummy jitake kamar kada takoma nan kuma abba yayita yimasu nasiha bayan yagama fairooz yace abba dama wani abokinane yace yanason anemamashi iznin zuwa gurin khadija_ _abva yace aa to masha Allahu wani aciki kenam munir ne abba aa to madallah muniru dai dan gidan sanata ehhhh abbashi to ai abu yayi yaron yanaea hankali saidai wani hanzari ba guduva ita kadijan tasanshine dama ehh to abba taganshi saidai baimata maganaba niyagayama tohhh ummy kam dadi taji kawarta tasamu maisonta kuma wayyaye mai hankali dijenma ai har cikin ranta taji dadi tasamu mijin dan birni kuma yace yanasonta dukda kauyancinda yaje tattare da ita wannan ai sai ajinjinamai abba yaje to badamuwa yazo insun sasnta sai asan yanda zaayi ammafa makarantazata koma sai yayi alkawarin ko sunyi aure zataci gaba da zuwa dan yanzun haka ansama mata ss1 kaga shekara ukunkenam zatakare secondary idan takao ss2 anga tanada kokari saita rubuta ssce kawi kaga shekara biyu kilama zaayi daidai kuma inta kare gaba zata zatayi jamia to abba zangayamashi duk yanda mukayi dasji zangayama mum tace ai abu yayi kyau Allah yasanya alkhairi nasan yaron ai koba dan gidan matigayiya hassana bane ehhh shine mum waiyo dije harsa sunbe kai kasa wain kunya ummy kuwa harda dungurarta takeyi tana tsokanarta_ _sai gurin shadaya suka koma gida namfa abin yacanza kowa tsit yayi kowa yashige dakinshi dan watsa ruwa yana fitowa yasa kayan baccinshi yakwanta haka rayuwarsu takasance iya azabtuwa yarima ya azabtu wanI irin mahaukacin so yakema ummy amma yakasa fadamata ganin yake zata rainasa bayan sati biyu dasafe yatashi yaga bababu breakfast kuma yaune rana tafarko da batayiba baisa komai aranshiba yafita abinshi yace kila bacci takeyi da marecema haka yadawo da wata shegiyar yunwa dan yanzu Indai ba abincin ummyba tofa bazaiciba dan tasabamai da bashi abinci mai dadi kullum wayam yaga dinning yaleka kitchen ma baiga komaiba anya kuwa yarinyar bam lafiya take masallaci yawuce saida akayi ishai daga cam yabiya yasiyo kaji biyu da kifi soyayye yadawo nanma baijinmotsiba sama yawuce yashiga falonta baigantaba yawuce dakinta kwance ya isko ta kudundune cikin bargo tanata murkususu da gudu yaje wajenta hawayene shabe shabe a fuskarta tana ganinshi tafara kuka gigicewa yayi yakasayin komai yanason yataimaka mata yarasa yanda zaiyi dole saiya tabata kuka take sosai shima sai yaji hawaye suna sauko mashi baisan sanda yahaye kan gadonba........._ [2/13, 1:40 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *49* 💐 🎀 _yaye bargo yayi yaganta rikeda ciki ummy meyasameki kasa gayamashi tayi dan tanajin kunyarsa tace kakiramin mum wayarta yadauko yakira mum bugu daya tadauka tana cewa my daughter yadai fairooz da duk yarikece yace mum ummy ba lafiya sai kuka takeyi tana rike ciki numfashi mum tasauke tace bata wayar mum pls kitaimakeni shiihhhh ummy meke damunki ko period dinkine yazo ehhh mum to kingayawa mijinki aa ni...ni...ni...saikuma tafashe da kuka fairooz yace mum menene dan Allah kozan iya bata taimako mum tace dama haka takeyi intana period a matsayinka na dr kabata taimakonda yadace Allah yasauwaqa kuma kada kayarda kayi nisa da ita don any time zata iya neman taimako kaji ok mum yakashe daki yaje yadauko mata magunguna yaje kitchen yadomata tea mai zafi yadawo kasama ya iskota tana murkususu Allah dai yasa riga da wando tasaka dayake ana dan sanyi kuma wandon har kasa yake da ranar ba abinda fairooz bazai ganiba daukarta yayi cak yadaura kan gado ajeta zaiyi yabata magani ta makalkaleshi dan ita wata rahma taji daya rungumeta ciwon yaragu wata irin kasala ta saukar mashi yace pls ummy kisakeni kisha magani hawaye takeyi tana girgizakai saidai yayita lallabata sannan yasamu tasha magani zaitashi tarike hannunshi har yanzu kuka takeyi tace thank you juyawa yayi baisan sanda murmushi yakubuce masaba yace u are welcome get well soon dukda tana cikin ciwo saida abin yabata mamaki bayan yamiyarda cup kitchen yadawo dakin nata yasamu hartayi bacci dukawa yayi daidai fuskarta yana tausaya mata peck yamata a goshi yace...._ _ina tausaya maki babyna kuma ina tausayama kaina a matsayina na likitan mata wannan ciwon naki nikadai zaniya rabaki dashi da yardar Allah dan dana fara saduwa dake zakiji sauki amma yaushe zakiji sauki Allah yabaki miji wanda baisan hakkinkiba hasalima baidamu dakeba dukda sonki yana neman illata zuciyarshi kiyafemin my dear angel hannunta yayi pecking yace I love you with all my heart yataba zuciyarshi yace every minute every second u are in my mind I think of you but I dont know haw to explain it to you forgive me for bein selfish hawayene suka sauko daga idanunshi yace amma baby ke baki fahinci inasonkiba ehhh yakamata ace kinfahinta yarima dakike tsoro kike kinshi yake kinki ya tsani ganinki hasalima maganar kirki bata taba hadakuba yaushene yafada tarkon sonki kunya da girman kai tahanashi yafassara maki abinda yake zuciyarshi meyasa bazaki fahinceshiba kitaimaka kifihimta yarima yana balain sonki bayason bacin ranki meyasa bazaki bani dama innunamiki tsananin sonki da shaawarki kaida komai ma magana yakeyi yana hawaye yace haw long will I hide d truth from you baby u are punishing me inlove you moredan word can express muhhch yamanna mata kiss ga bakinra saboda magungunan akwai wanda yakesa bacci sosai dan haka batamasan yanayiba haka yagama sambatunshi da kokekokenshi yatashi yarima badai karfin haliba amma nan gaba kadan zaka sauko dole_ _gefenta yakoma yakwanta numfashinta nasauka kan fuskarshi ya tsura mata ido wani wutar sonta da shaawarta na fizgarshi ya runtse ido yabude ya furzarda wani iska mai zafi kara matsawa yayi gurinta yakwanta amma bai tabataba saidai zuciyarshi sai turashi takeyi tashi kawai yayi yadauro alwala yana rokon Allah dayabashi kwarin guiwa yanda zai fahimtarda ummy yana matukar sonta kuma idan tayarda dashi zatafi kowacce macce samun miji mai kulawa da ita duk wani motsinata ummy kam tawuce makkama baccinta take hankali kwance saida yayi sallar asuba sannan yakoma dakinshi yakwanta wani wawan bacci yadaukeshi ummy kuma sa 10:30 tatashi gashi ranar aikine batayi yarima girkiba tazare ido tafara tuno da daren jiya tace ashedai yarima yanada imani haka humm yanzun gaskiya taji sauki sosai cikin kashi dari sabain yatafi tashi tayi tasauka kasa saiji tayi anata kwaramniya kitchen tazare ido da sanda taleka dan ita azatonta magece ko bera dan bata taba ganin yarima a kitchen ba kuma tadaukama yagita aiko tana lekawa taganshi dagashi sai singileti da guntun wando tun daga kanshi tafara kallonshi har kafarshi tace gaskiya yarima yacika namiji da duk ya mace zatado ace mijintane amma halinshi kuma saishi taja tsaki tace kome yakeyi a kitchen....._ *50* _shiga tayi kitchen dim da sallama saida yadirce yarasa mezaiyi sai kame kame yakeyi daga baya kuma yasha toka ina kwana lafiya qalau ashevaka tadi aikiba kayi hakuri bansan lokaci yatafiba bakomai yajikinki humm tace aranta ashe bazan mutuba naji sauki an thanks for yesterday daga kai kawai yayi tace kabarshinkawai zan hada kaje kashirya tau yace yafita tabishi da kallo ruwan zafinda yadaro tasauke tasaka a flask tahada masu break shaf shaf tajera kan table shikuma wanka yashiga yana fitowa riga da wando jins yasa jins blue da riga fara yayi kyau sosai yafito yana kanshi baigantaba yazauna falo yanajiran fitowarta ita kuma ummy wanka tayi tadauko doguwar riga t english wears tasa daga kirji tamatse daganam kuma sai aka budata har kasa farace riga tadauko dankwali blue tadaura nidai nace abin kamar hadin baki pawder kawai tashafa tasa jambaki da kwalli tafesa turare tafito tun daga kan stairs yake kallonta yakasa dauje idonshe baisancsanda yatashi tsate yaba kallontaba itakuma waigawa tayi bayanta tagashim meyake kallo aiko komai bata ganiba saura stairs biyu tasauka juyawarda tayi dim yasa tazura kafarta tadauka daya yarage aiko jinta kawai tayi tazame wata wawiyar super yarima yayi yacabeta faduwa sukayi gabadaya tafada kansa suna duban juna waiyo aisaidana danse tukun don dadi finally yaw andanyi show kadan kallon juna sukeyi inda ita kallon mamaki takemashi yanda akayi yazo nam da yanda akayi tazame shikuma kallone na shauki da bege jai da komai ma bata iya jure kallon kwayar idanshi takauda fuska shikuma mamaki yakeyi yaakayi takasa tashi......_ _sunfi minti biyar haka kai yarima ashe hannuwanka duka biyu yana kan duwawunta itakuma kunya da mamakine yahata tashi yunkurawa tayi dataha abin bana karewa bane yaakayine oho sai yakara jawota sai alokacin yagane ashefa shine yarkita waiyo Alkah kunya girma yafadi sakinta yayi dasauri tamike shima mikewan yayi sai yafara borun kunya mutum yana tafiya hankalinshi yana wani guri yanzu da kinjima kankifa ehhh kijima kanki nikuma ki illatani daga taimako kirinka kula ko lafiya bakida kuma kinaso kijawo.wani abin ita dariyama taso takubuce mata dan tariga tagane borin kunya kawai yakeyi a gili kuma tace kayi hakuri tabarmarshi ta kunya yanade yakaita kan dinning yaajiye abinci tafara zuba mashi tana satar kallonshi duk yawaniyi laasar jikinshi yayi sanyi ga idanshi sunyi jah tace idanka ciwo yakeyine naga yayi jah ehhh yace mata yace kaji yarinya da iskanci ba dole idona yayi jahba yanzu saikinsani shan lemun tsami tace Allah yasauwaka kasa magani kallonta kawai yayi baice komaiba itama daga haka tafara cin abinci_ _suna karewa yakoma falo yazauna itakuma takai plates dim kitchen tadauraye kayan ciki tadaura bayan tahada komai tafito falo tasameshi basu saba zama gu dayaba dan haka tawuce zuwa falonta na sama ummy yakirata tajuya tace naam kije dakina akwai magani cikin drawer kidauko innunamaki wanda zakisha to tace lallai yau yarima kamarba shiba tunda take gidan nam bata taba shiga dakinsa bayan tunkafin akawota yamata gargadi kowa yazauna sashenshi baruwan wanI dawanamma yaushida kansa yake cewa tashiga dakinsa humm wucewa tayi yabita da kallo tana tura kofar kanshine yacika mata hanji waw yarima badai son kamshiba falonshi kujerine leza farare gabadaya falon adon farine da ja yahadu sosai dan yafi nata haduwa saidai kora da wurin yayi ga tiles nan alamar baa gogewa saidai ba datti dakinshi tashiga nam kallo tajeyi koina tsaf shima dai korarce yayi gado kuma abarbaje dukda andan kintsashi magani tadauko tafita dasauri kada kuma yace tatsaya wani abun takawomashi har ballamata yayi tasha ta miyar yanayinda yakeciki bazai iya cigabada da kallontaba gwara kawai yafita ko yaji sauki fita yayi yanace anjima ma kisha kamar yanda kikasha yanzu da darema haka tace to nagode Allah yasaka da Alheri yabiya bukatu na alkhairi wani sanyin dadi yaji a zuciyarsa yace ameen yafice tabishida kallo_ [2/13, 1:46 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *51* 💐 🎀 *_wannan page din nakune masoya littafin marainiya ce ina matukar godiya da dumbin adduarku da kulawarku agareni zanyi amfani da wannan damar dan Allah masu bina prvt suna cewa intura masu littafi dan Allah suyi hakuri sunema a group dan naturawa mutane da dama abin yamin yawa ku fahimcine ba wulakanci bane thanks u all fans of YARIMA FAIROOZ💋_* _yana fita tatashi tashiga dakinsa dukda tanajin tsoton kar yadawo yashuka mata rashin mutunci amma koma miye zatayi tolerating ai mijintane yazaayi tana cikin guda dakin mijinta da kura haka tadebe farar rigarta daga ita sai undies tafara gyan dakin har toilet tashiga taga yanda yajera kayan kamshi kama daga sabulu turaren wanka dana fesawa body spray dasu shampoo jai wani abun batama sanshiba ta jinjina kai tace mutum kamar dan daudu nan tawanke bayin tas tafita da bolar koina tashare tayi goge goge tayI mopping tanayi tana zuwa kitchen duba girkinta ferfesun kayan ciki tayi daya nuna tayanka irish aciki ta maikada kwakwa tayi coconut juice takai dinnin ta ajiye kiraye kirayen salla taji tayi sauri takoma dakin dan takarasa tabude drower dinshi taga kayane jere reras shadodi da yadiddika gogaggi sai kamshi sukeyi dayar tabude taga jallabiyoyi da undies dinshi da jins jins da t.shirt duk agoge tasauke ajiyar zuciya tace wai yarima akwau son gayu yar karamar tabude kayan wankine akasa sama kuwa koda taleka kudine bandir bandir zasukai milion biyu ko fiye ta zare ido shiko yarima miye na ajiye kudi a daki tabe baki tayi tadauko kayan wanki tadauki undies dinshi tashiga bayi tawanke tas tasa katon hijaba taka waje tashanyasu maI gadi sai kwasar gaisuwa yakeyi danshi yana yaba ummy dan zaicika tunbinsa tatul da abinci har yaka gida har tanaso tafi mai gida kirki danshi sai can baarasa yake dariya saidai akwai sakin naira ummy tace baba ya aiki da zafi kuma alhdl yarnam_ _daga haka tawuce ciki wanka tashiga tadauro alwala tayi sallah tadauko riga iya guiwa wacce batada hannu tahaugado takwanta wayartace tayi ringin taga numbarda batasani kamar bazata daukaba tadaga tayi shiru a daya bangarenma baayi maganaba ikon Allah tace aranta kashe wayar akayi tabi wayarda kallo wai akiraka kuma ayi shiru karar shigowar massage ne yadakatarda ita tabude taga numbar dince ga abinda aka rubuta *kada kimanta kisha maganinki* ta maimaita yagi aau shidda tace to waye kuma wannan tunani tashigayi tazare ido yarimahhh????? yarimane yakirata musanman dan yatuna mata tasha magani lallai amma dan kaofin kai irinnashi shine yaki magana saidai text mtsw ni nakasa sanin irin jerin mutanenda zansa yarima aciki canzawa yakeyi kamar hawaiyiniya dukda hakadai nagode tunda katunamin danni nama manta daukowa tayi tasha takoma takwanta wayarta tadauka tana kallon numbar saving tayi da *drama guy* tana murmushi daga haka bacci yakwasheta yarima kuwa yana fita fada yaje gun mai martaba sukayita fira cikin nishadi mai martva yaji dadi sosai dayaga danshi yafara canzawa yasan dama insha Allahu ummy alherice a garesu gabadaya Alkah dau yanunamin jikokina nan fairooz yake gayamashi yanda sujayi da munir yace idai shekara biyune zai iya jira harta kare secondary dim yaso insukayi aure saitaje jamiar to abu yayi kyau zan gayawa ummanku sai yafara zuwa_ _sai bayan magrib yashiga gurin mum zaune ya iskosu da dija da fido harda abdul dayake yazo hutu nan suka gaisa tana tambayarshi jikin ummy yashaida mata taji sauki to yayi sauki to madalla gobe fido da dihe zasuje maku week end dan ita ummyn tamatsa sai aunje kullun saitamin magiya to Allah yakaimu little ai fushi nakeyi dake kindaina sona yanzun ko gida bakya zuwa tabe baki tayi tace ai kaima kadaina sona aunty ummy kakeso kauda zancen yayi da fadawa mum yanda sukayi da munir dije taji wani sanyi dadi mum tace to Allah yatabbatarda Allherinsa ameen kiran ishai akayi yatashi yaceshi zaitafi mum tace dan Allah kagaidamin da ita to kawai yace yafice mum tabishi dakallo ashe yarima zaiyi sanyi haka tab wani abu sai mace saida yayi sallah sannan yawuce gida ummy kuwa dayake bata sallah kuma maganin akwai maisa bacci sosai har yanzu baccinta takeyi fairooz kuwa dabaigantaba yadauka taba daki tana wani abin dinnig yawuce yaci abinci yanata yaba iya girki na ummy yarinyar tahadune wallahi yazo daga plate yakai kitchen yadi kasa jikayi tatsatsatsa duk gidan ya amshi kuwa abinka da gidan arufe ka tile koina so dolene karar tayi yawa_ *52* _daga kan gado ta dire sai rarraba ido takeyi wato har dare yayi tomene yashi kardai boma bonan nam datakejin labari agari ya iso garsu yau tashiga uku ai dagudu takwasa a 360 tafita dakin kanta abarbaje biyu biyu ta taka matattakalar duk tarikece fairooz kuwa bayan yatattara plate din yasa a dustbin yaji ana gudu yajuya yana kallonta yanda tarikece duk wani ilahiri na jikinta kadawa yakeyi ga rigarnam batada hannu duta sauko kadan yarage nonowanta au bayyana duka tsuramata ido yayi yanaso ya amfahinci abinda yasata gigicewa duk jikinshi yamutu kanshi tafada da badon kusaga gina yakeba dasjn fadi sai yatangale ga gina ita kuma tafada jikinshi ta rirrikeshi wayyo Allah na yarinyar kasheni takeson dakyar yatattara natsuwarshi yace shiii gayamun menene bakinta narawa sai hawaye keyi tace bo.....bok...boko haram tana nuna sama kallon saman yayi baiga komaiba to ina tahadu da boko haram kuma yace ke bangane me kike nufiba nanta labarta mashi takuma fashe da kuka tanacewa smdan Allah yayafemata abinda tamashi ita tayafemashi duka dan tasan yau tasu takarw wata irin dariya yasaki harsa rike ciki gor d first time in his life yayi dar haka tsaye tayi kamar stature lallai yau ana abin mamaki yarima ke dariya haka a yau lallai ranar mutuwarsuce ehhhh kara tsulewa tayi jikinta duk rawa yakeyi faduwa tayi sai suma koda yajuya yaganta kasa da gudu yayi kanta yadebo ruwa yawatsa mata tayi ajiyar zuciya tabude ido tana cewa kazo mugudu zasu kashemu wayyo babana dariyarshi yarike yace amma bantaba ganin matsoraci irin wannan yarinyarba_ _kuka takeyi sisai tana kalmar shahada tsawa yadakama dan yasan shikadaine zaidawo da ita hayyacinta tashi tayi tana kallonshi da mamaki qatoshi har lokacin mutuwar sai yanuna halinshi yanzu fa yagama dariya ke wayace maki tan boko haram ne plate ne yafashe matsoraciya kawai wani numfashi tasaike tadafe kirji fridge tawuce tasha ruwan sanyi taba maida numfashi wata dariyace ta kufce masa dan yakasa rikonta binshi kawai takeyi da kallon kai amma dariya tana mashi kyau meyasa bayayi kuka tasaka da karwato yamaidata mahaukaciya kenfinam tsagaitawa yayi yakalleta sai yaji babu dadi matsowa yayi kusa gareta yace miye kuna na kuka kihadiye yawun ko yanzu ranki yabaci aiko bantaje tayi shiru sai sheshka datakeyi yace kinci abincI girgiza kai tayi shida kanshi yadeba mata yace oya cinyeshdama yunwa tajeji danko abincin rana bataciba tadauka tafaraci tayi tacinshiko tas takora da juice sai yanzu tafara ganin daidai kinsha magani namma girgiza kai tayi yace oya jeki kisha sumui sumui tawuce dan kunyama takeji wallahi yabita da kallo yana dariya kasa kasa shima falonshi yashiga mamaki yayi yanda yaga koina yana kyalle ga kamshi bai kare mamakiba saida yashiga daki yaga hadda canza zanin gado akayi ummy yafurta ya lumshe ido I love you ummy pls love me_ _yana shiga toilet nanma yaga koina yayi tsaf wanka yayi yafito yasa singileti da kuntun wando ummy kuwa tana shiga tasha magani tayo wanka tanata jiran shigowar yarima gabanta na bugawa tasan sai yazo yacimata mutunci tunda bada izninshi tashiga dakinshiba harda taba nashi kaya tana zaube daure da toiwel yashiga tashi tayi tana wuri wuri da ido na rashin gaskiya abin yabashi mamaki to menene shigowa yakaraso aiko taja baya itama dan kada tasha marrii kallonta yajeyi yanaso yagane abinda takewa gudu binta yake tana matsawa tatoshe baki tace dan All.... bata karasaba ya iso inda take yace thank you for cilining my room wata ajiyarUciyatasauke yakalleta yace menene............_ [2/13, 1:51 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *59* 💐 🎀 _wanka yashiga ya iskota kudundune kayansa yasa yafeshe jikinshi da turare gefe yakoma yakwanta yadauko laptop dinsa yana yan ayuka akai yace ummy tashi kihadomin cofee dasauri tatashi da hijabinta harkasa taje tahadomashi takowomashi takwanta kamar mai bacci tana kallon fuskarshi da hasken laptop din yana karewa yakwanta duk azatonshi bacci takeyi yamatsa kusa daita yarungumeta kadan tasaki fitsarI me yarima ke nufi da ita shiko lumshe ido yayi yanajin wani abu wanda yakasa controlling kansa fara shafata yayi tun tana jurewa hartafara kokowar kwace kanta daga gareshi tana kuka tanacewa dan Allah kayi hakuri sakinta yayi yana danasanin abinda yayi yanzu zata rainashi rarrashinta yashigayi ita kuma jikinra sai bari yakeyi aidole kaban hakuri tunda katashi cin amanata aranta tayi maganar amma batasan yafitoba yarima yace ummy nine zanci amanarki ina mijinki bama wannan komai nakeso zanyi dake amma kikecewa naci amanarki sabodame tsuru tayi da ido tace kayi hakurI wlh badakai nakeba wani irin bakinciki yatima yaji yace y y gasshi karamar yarinya tanason rainashi tashi yayi yakoma falo takwanta yabarta sai kukatakeyi shikenam dayasamu abinda yakesoma haka zai tagi yabarni dama yatsanrni shine yakeso yabatamin rayuwa kuka taci sosai shikuma yarima yanajinta kuma kukanta yana damunshi yakasa jurewa yakoma dakin yajawota yarungumeta yace kiyi hakuri my dear banyi dan insaki kukaba pls kidaina kukanki yana konamin zuciya_ _mutuwar zaune tayi anya yarima ba giya yashaba kuqa ita batama yarda dashiba shafar bayanta yakeyi yana bata hakuri wanda shikanshi baisan yanayiba yace kidaina kuka insha Allaj bazan kara tabakiba inbada yardarkiba kinji itadai speechless tazama gabadaya jikinta yayi sanyi ahaka bacci yakwasheta yarima yafi awa daya yana kallonta sai kawai ga hawaye ummy inasanki sanda bantaba zaton zamma wata ya maceba kina azabtardani yazanyi da rayuwata kiji tausayina mana bazan iya jure ganinkiba inkyaleki dole zan nisanta kaina dake har ki gane ni masoyinkine na gaskiya idan ina ganinki komai zai iya faruwa saiga hawaye shabe shabe a fuskarshi kwantawa yayi sai bacci barawone yasaceshi garina wayewa ummy tagudu batama bari suka kara hada idoba tayi mai bresk fast takaimashi shiko yana tashi yayi wanka_ _bayan yayi breakfast yafita baima damuda yagantaba da yasan itama bazaso ganinsaba zuwa yayi yayanki tikect zuwa umra sati biyu jibi zasu wuce dayake ana hutu yahanasu fido tafiya yace subari sai yadawo dare nayi suka kwasa sukayi gidansu mum sukasha fira nan yake gaya mata zaiyi tafiya zuwa saudiya zai sati biyu dan haka su fido bazasu dawoba mum tace aa fairooz sudai dawo nam kewar tamin yawa mana baiyi wani dogon zamceba yace ba matsala ummy kam kamar tazuba ruwa kasa tasha dan yanzu mugun haushi yake bata wato bayasonta amma yekeson cutarta bayan yana wasu yan matan awaje sai kusa 11 su fairooz suka koma gida nan sukarsu fido cewar mum suje suyi bankwana kada adamesu tun a hanya bawanda yayi magana har suka isa gida kowa dakinshi yashige fairooz dai kallonta kawai yake wato itama ta iya tsiwa kenam amma aishi yajama kanshi kowa dakinshi yakwana aranam goga sai juye juye yakeyi ummy kuwa rana kwanan dadi tayi dan can atakure take saboda fairooz_ *60* _garina wayewa tayi aikinta yanda tasaba bayan yafita tashiga dakinshi tana gyara mashi koina yayi fes shikuma fairooz tunda yafita masallaci baidawoba dagacan yawuce office yayi reporting zaiyi tafiya na sati biyu haka yaje yayo siyayya abinda zai bukata ummy saida yajibgo mata kaya sosai yakamo hanyar dawowa gida ummy kuma tana bayi tana wankewa tazame tafadi cikin baho cikeda ruwa duk kayanta sunjike tace auhch tarike kufunta tana cije lebe alamar zafi tafi minti go zaune dakyar tamike bazata fita da jikakkun kayaba tunda fairooz bashi nam bari tayi wanka gabadaya kawai tacire kayan taajiye gefe sai dafe kugunta takeyi shiko fairooz yana dawowa yashiga dakinta dan yakaimata kayanta yaga batana sai yayi tunanin ko tana toiket fita yayivyawuce dakinshi a gajiye yake so tubewa yayi harsa sa key a kofa dan kada ummy tafado mashi baiji alamar kowa abayinba dalili kuwa shine zaune tayi cikin baho dan yanda kugunta kemata radadi takare wanka tana hutawa haka yatube kayanshi komai babu ajiki shi yashiga juyowarda zaiyi yaga ummy ta lumshe ido tadau kanta kan ponpo tana yatsina fuska mutywar tsaya yayi to.meyakawota dakinshi hardayin wanka tsura mata ido yayi tana kallon surarta sai hadiyar yawu yakeyi_ _baima damuda yanda yakeba dan gabadaya imaninshi yatafi bude ido tayi takara ware su duka dan ta tabbatar shin dagaskene abinda take gani kodai idantane aikuwa da gaskene shi daskarewama yayi yakasa koda kwakwkwaran motsi ummy takalleshi sama da kasa taga abin yatashi tsayi wata muguwar ihu tasaka tazubura amma ina kugunta yarike kara tasake tadafe gurin takoma tazauna sai alokacin yadawo hayyacinshi towel yadauko tadaura sannan yatafi inda take duke tarufe fuskarta dan gabadaya batamasan metakejiba kunya, fargaba, tsoro, ko haushi zuwa yayi yana cewa ummy meyaje damunki duk yarude sai kokari tabata yakeyi aikuwa takara fasa ihu tace kada katabani tsaye yayi yaushi ummy keyiwa wannan tsawar dukda itace da laifi shi miye nashi aciki towel yadauko yamika mata ta amsa dakyar tatashi tana auch tadaura towel dim tana cewa maye kawai jiyanda yayi tsaye yana kallon mutum ko kunya babu kwada fitowa tayi amma takasa nan yagane ciwo taji bai sauraretaba yadauketa cak sai kacaniya takeyi kan gado yadaurata baice uffanba yajuya yqshiga toilet yayi wanka yafito yasa kayanshi koda yaduba har baccin wahala yadauketa komawa yayi inda take yana kallonta yarasa yanda zaiyi da ummy tagane yanasonra kosai yafito yanata mata sambatu sannan zata gane shiko bazai iyaba dan baisababa abincinshi yaci yakoma gefenta yakwanta shima baccin yasaceshi da mafarkan ummy_ _tarigashi bude ido kugunta duk yayi tsami ko motdi bata iyawa kara tasake wanda yayi sanadiyar tashinshi takalleta yace baby meyake damunkine cikin kuka tace faduwa nayi kuma guri zafi yakemin eyya sorry baby kinji inane tanuna bayanta tashi tayi yadauko wani cream yace tajuya yashafa mata tace ita batasan wannanba dakyar da lallashi har saida yahade fuska yadawo yarimanshi datasanshi adah yace mezangani wanda bangani meyake damunki kiji ciwo amma harkike gardama wallahi idan gurin yakara tsami zaki gane kuranki tofa da hawaye da konai tajuya tanajib takaicin kanta datayi sakaci yaga jikinta gashinam yanzu har ya fara fade jante towel din yayi yakaishI daidai duwawubta saida yaruntse ido dan ummy akwai sura mai kyau yafara shafamata juye juye takeyi saboda zafi duktabi tacire towel dim yarima kuwa runtse ido yayi yanajin wani dadi da kuma shaawa tun yana shafamata a kugu har yasauko kan duwawunta tanajin haka tarike hannunshi tana kuka tashi yayi idabshi jajir yace dolebe insamu mafita gaskiya bazan kasge kainaba fita yayi sai dare yadawo taji sauki sosai dan har girki tayi basu kara gaduwaba saida safe yashiga yamata yajiki sannan yace tatashi yakaita gida daga cam zaiwuce airport......._ [2/13, 1:58 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *57-58* 💐 🎀 *kuyi hakuri bakuga naturo page 57-58 ba wallahi cikin rashin sani nagogeshi bayan nakare wahala so zanyi maku summarry dinshi kawai kuyi hakuri pls* _bargo tadauko tashimfida kasa kyaleta yayi baice komaiba can tsakar dare sanyi yahanata bacci dole tatashi takoma kan gado duk daukar take bacci yakeyi shikuma da gangan yasa a.c dukda ana sanyi murmushin mugunta yayi kudundunewa tayi wuri daya nan danan bacci yadauketa matsawa yayi inda take yana kallon fuskarta yace ummy mesa kike wahalda zuciyata meyasa bazaki fahimceniba I love you pls uderstand mana hannanunshi yadaura kan fuskarta yana shafawa motsinda tayi yasa yajanye hannunsa yako gefe yalafe kamar barawo_ _washe gari koda tatashi taga yarima kwance kusada ita kallonshi takeyi tana ayyanawa aranta inama ace auren soyayya sukayi dashi datafi kowa jin dadi motsinda yayi yasa tasauka dasauri tafita bayan tagama hada breakfast takoma dakin yana fitowa wanka kasa tayi da kanta ta ajiye abincin kan dinning gaisheshi tayi still kanta yaka kasa murmushi yayi yace zaki ganene zuwa yayi yazauna yace feed me pls dasauri tadago yadaure fuska ba alamar wasa yau kuma dawani salo yake bashi tafaryi kamar zata fashe da kuku harta kare kunya kamar takasheta bayan sunkae yatashi yasaka kayanshi itakam fita tayi da gudu_ _wanka taje tayi tasaka pink jins three qurter da wite riga mai hannu ves takawo pink ribon tadaure gashinta dije tace wato so kike kikashemana yaya irin wannan kwalliyar haka dariya kawai ummy tayi tafita zuwa dakinshi dukda kunyarda takeji haka tadaure falo tasameshi yana kallon news tashigo tazauna kanta kasa shiko mutuwa yayi gurin kallonta ummh amh dama salon mukeson zuwa koza samu kaimu of course mezaihana kushir da yamma inkaiku u look so beutifull baimasan yanda akayi maganar tafito itama tayi mamaki race thank you kallo yakeyi hankalinshi na kanta kamar yarungumota da yamma yajisu saloon bayan sunkare yakaisu shoping_ [2/13, 2:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *53* 💐 🎀 _tsuru tayi da ido tana kallon yanda yafito kallon jikinshi yayi dagashi sai singilati da guntun wando yadanji kunya kallonta yayi yace mekikayi kike banI yakuri yadaure fuska itakuma sai wani kakkare jikinta takeyi yanda taga yatauramata ido tace yarima badai kalloba ahm uhmm dama nadauka zakamin fadane akan nashiga dakinka shine nake baka hakuri dariya yaso yasaki yadaure yace kirinka shiga kina kyaramin bakomai murmushi tayi har aranta taji dadi koba komai dai ai ance yaba kyau tukuici am natafi gida dazu mum tanamaki sannu da jiki sannan gobe su fido zasuzo ita hadiza inaso mununa masu we are good kingane menake nufi idan sunzo zaki koma dakina da kwana saboda kasa su fajimci wani abu sugayawa mum gobe kidebo kayanki dai dai wanda zai isheki kwana biyu kingane kada kai tayi yauwa yajikin naki sunkuyarda kai tayi kasa tace naji sauki ok to Allah yasauwaqa saida safe Allah yatashemu lafiya tace yace ameen yafita tabishi da kallo a gaskiya ita aganin take mafarkine waI yarimane yadawo haka yayi laushi ita yanzu gobe yazata kaya tsakaninsune cap humm waya ganni daki daya da yarima Kwantawa tayi shikuma yana shiga daki yakwanta kan gado yana tuna yanda yaganta daure da towel waini haka zantabbata ina cutarda kaina gaskiya zaayita takare tunda itamq taimakonta zanyi saboda ciwonta bayani kawai zanmata haka bacci yakwasheshi yarasa shawara daya dazai dauka_ _washe gari tunda tayi sallah tashiga kitchen tahada masu breakfast dan tasa zaice aaibiti tunda yau satday dama sunday kasaine basa zuwa tahada mashi lunch box dinshi ta ajiye kan dining takoma dakinta tafara daukan kayanda zatayi amfani dasu tasaka a akwati jin fitowarsa tayi tayi sauri tasa hijab dan rigar saI a hankali dukawa tayi har kasa tace ina kwana lafiya qalau ummy yakika tashi waime yake damun yarimane nidai nace na love yarinya lfy qlu tace ya jikinki nam ma tace naji sauki ai to yayi kyau kada kimanta kisha maganinki to nagode duk wannan abun dasuke bata daga ido takalleshiba sai ceqa yayi kin karya aa tace masa to muje mu karya mana to kawai tace tatashi sai alokacin takalleshi sanye yake da suite fara da riga blue nect tite blue idanshi sanye da dan karamin gilashi wani abu taji jikinta yadauka tace Allah yayi haliitta anam yarima badai kyauba wani kallo yake mata wanda bata gane abinda yake nufiba bude bakinshi yayi yacebadai da hijabin zakici abinciba nashiga uku tace tafara kame kame yace habadai malama kicire mana kada kishake saitayi kamar zata cire kuma saita fasa waime kikeyi hakana kada kisa namakara mana shi cire hijabin kuma sai anyi wani dogon zance cirewa tayi tana kakkare jikinta sai yanzu yagane abinda yasa taki cirewa koshi yagwammace dama yabarta da hijabinta_ _dan yayi danasani sosai dan har numfashinshi yakusa daukewa rigace wacce da ita da babu duk daya komai nata ana gani dasauri yadauke idansa yafita yana cewa kimaida hijabin ummy kunya kamar ta nutse tace bayan kagama gani zakace nawani saka ni gaskiya bama zan iya fitaba wallahi tun yana jiranta har yayi breakfast dinshi yasan kunya taji bayan yakare dakinta yakoma tana ganinshi tadaura kanta kan cinyoyinta murmushi yayi yace ni batafi dakyar taiya cewa Allah yatsare yabada saa yakuma dawo dakai lafiya thank you yace yafita yanamai jin dadin adduatta da kunyarta yana fita tafada gado tace shikenam yagama dani yanzu yazanyI Allah ko kallonshi kila bazan kara yiba ta tashi tadubi kanta amadubi wata kunya takara rufeta tana haka taji ana kwankwasa kofa tatashi tace kila su fidone hija tazunbuda tafita tabude tabuga wani ihun murna can tahango fairooz parking soace suna dariya shida fido kamar ance yakallo kofa suka hada ido da ita tayi saurin kauda kai tashoge ciki murmushi yayi ya girgiza kai ita kuma tace dama haka kake dariya da kafi kyau dije dai kallonta kawai takeyi ummy tace ke dallah kinkafeni da ido kina kallona kamar mayya dariya dije tafashe da ita tace romieo and julet wallahi kalar soyayyarku na birgeni kallon bakida hankali ummy tamata tace malama tashi zakiyi mushiga kitchen bawai gulmaba inkuwa ita takawoki saiki koma gayyar sodi mungode fairooz ne yashigo shida fido suna labari suna dariya ummy kan kasa tayi dakai fido tace aunty bako oyoyo ummy tayi dariya bata dagoba fairooz yace my lovevtashi daukomin laptop dina daki namanta da ita dagowa tayi dan taga dawa yake caraf suka hada ido ya kanne mata ido daya yadaga gira wayyo tace nashiga ukku me yarima ke nufi anya zan iya wannan daramar kuwa tashi tayi sumui sumui taje dakinshi tunani kawai takeyi tama kasa gane inda ya ajiye_ *54* _kallon agogonshi yayi yaga yama makara binta yayi dije tabishi da kallo tana murmushi tana ainawa kamar itace da munir dinta yana shiga dakin yaganta tsaya tana kalle kalle fa laptop kan gado amma takasa ganinta batamasan yashigoba tabata yayi tazabura ta rirrikeshi tana zare ido kallonta yake cikin ido yace whatams wrong with you what are u thinking sakeshi tayi dasauri tarufe fuska tasheka tayi toilet girgiza kai yayi yadauki laptop dinshi yafita saida taji fitar motarshi sannan tafito tasauka nam suka fara fira daga baya suka shiga kitchen suka daura lunch dije sai course akeyi yana zuwa office tare sukayi parking da munir yafito yana wage hakora yace haba prince zaka kirani amma shiru kaifa dan iskane wallahi dan kasan inason kanwarka shine kake jamin aji dariya fairooz yayi yace kada kadamu komai yayi dai dai zaka iya zuwa yanzu hakama tana gidana kabarI innatashi aiki saimuje can muci abinci bakin munir kamar gonar auduga fairooz har mamaki yakeyi yanda munir baya iya boye soyayyar kadija nikau nace kowa irin kane hala office suka wuce danshima munir nan yake aiki tare sukayo karatu da fairooz suna zuwa ko office dinshi takasa zuwa fairooz yace waikai wane irin dan iskane kai ko office dinma bazakajeba...._ _dariya munir yayi yace bazaka ganebani prince yarinyar tasace zuciyata wallahi fairooz kam ya zunduma duniyar tunani yana tuna yanda yaga ummy dazu sai.murmushi yajeyi shikuma munir zuba kawai yakeyi bayan yakare yakalli fairooz yatabashi prince mekake tunani kodai ummyce yadaga mashi gira dariya fairooz yayi yace dan Allah munir kabani shawara narasa ta ina zan bullone nakuma kasa gane me nake ciki munir yatattara hankalinshi yace inajinka kagane koda akayi aurena da yarinyar nam natsaneta ko son ganinta banayi saboda tana yar kauye amma yanzu inajin wani abu game da ita saidai nakasa tantancewa tausayintane nikeji ko sonta nake ko shaawarta nakeyi murmushi munir yayi yace fairooz kenam mekakeji gameda ita nan yafara kiga mashi inajin kishinta banason wani yaganta kaiko muryarta banaso anaji kuma ibajin tausayinta idan nadauki lokaci bangantaba nakanji kewarta idan naganta nakanjini cikin nishadi sai inji kamar inrungumeta amma sai inkasa gani nake tayi kankanta bazata fahimceniba kabani shawara yanda zanyi dan gaskiya ina azabtuma freind ya marairaice nisawa munir yayi yace duk wannan matsalar takace dan natabbatar baka taba tunkarata da maganar so ba waikai bakason raini humm sufa mata yan lelene dole kabidasu ahankali sannam dakake maganar tayi kankanta shekara 17ne tayi kankanta to bari kaji yan shekara sha ukuma suna zaman aure balle ummy_ _yakamata ka koya mata yanda zata soka kada kanuna mata kana shaawarta saita yarda da kai kanasonta kagane kuma kaima sontane yakamaka dan da shaawarta kawai kakyi dakota karfi sakayima so kayi tunani kajata ajikinka fira da cin abinci da kwaciya kurikayi tare da sannu kana nunamata yanda kakesonta karika tattalinta kasabamata da dumin jikinka kajata sosai jikinki karinka mata wasa da dariya idan kayi haka ka gama da ita zatafara missing dinka idan bakanam todahaka harzataji batada wani abokin rayuwa inbakaiba daganan saikafara sata ahanya yakarashe yana dariya fairooz yajinjina kai yace jan aiki wai anya zaniya kuwa haba prince kaifa hadaddene yan bariki wayanda idonsu yabudema sunce suna sonka balle ummy natabbatarmaka inea kayi abinda nace to a sati biyu zakayi winning din heart dinta ummy yarinyace bata taba love ba so what are u waiting for murmushi fairooz yayi yace nagode zangwada nan suka fara fira kuma su ummy kuwa suba kare girki sukayo wanka tana koyawa dije kwalliya.........._ [2/13, 2:06 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *55* 💐 🎀 _kwalliya takema dije tana gani a madubi yanda akeyi aikuwa kamarba dije itakanta taga yanda takara kyau sai washe baki takeyi ummy.ma tazauna tayi dije na kallo akama fidoma duk tana kallo tace kai ummy kekam kinji dadi konai kin iya murmushi ummy tayi tace kema zaki iya ai kimmanta nima yanda nake adahne dije tace lallaikam ina tuna sanda yarima ya sharara maki.mari harda zawo cikin wando wawan bugu talaimata tace kefa yar iskace dije takwashe sa dariya itama ummy dariya takeyi fido kuwa kallo yadauke mata hankali tana falo wata doguwar riga tasa ta material tayi balain yin kyau tadaura dakwali tafesa turare karfe 5:17 sukaji ana nocking fidoce tasauka tabude gaidasu tayi suka shigo fairooz ne da munir direct dinning suka wuce basuma jira aimasu kuriba suka fara sah loma munir yace Allah fairooz dabadan inyi abin kunyaba da kullun gidanka zanrika cin abinci kayi dace da mata wallahi fitowarsu ummy kowa yabi abin begensa da kallo fairooz kuma wani kishi yatokareshi ko gyake batada ita kuma bata dauka dawani yashigoba bakuma halin komawamunir kuma dije yani da kallo baima taba zaton tabada kyau hakaba lallai yayo dace dije black beautyce tanasa tsawo amma ba sosai ba dirinta shine yafi daukar hankalin da namiji munir kuwa yarone matashi wanda bazai wuce 33years ba yayi karatunshi a Egypt likitane shima farine dogo uwayensa fulani ne yan gombe zama yakawosu bauchi_ _a gaggauce yakare cin abincin yatashi yace ummy zomuje mubasu fili su soye kada sukoramu dariya ummy tayi tace lallai kam kaga dije harda hararana takeyi dariya munir yayi yace kada kikara kiran matata da sunan kauyawa ina lafin dijah ko khadija gaskiya prince kajawa matarka kunne fairooz yace shine kuma baka isaba har cikin gidanmu ummy dai dramar tana mata dadi tanaso taga yarima yana annashuwa yafi kyau shiyasa tadake tana tsokanarsu shiko gogan yamatsu subar gurin bayaso ana kallan masa mata sai wani dariya takeyi kama hannunta yayi yamatse tace auch muje nace haka tabishi dakinshi yayi da ita suna shiga falo yakara matse hannun yace bangayamaki kidaina fita hakaba innayi bako tsuru tsuru tayi da ido tace kayi hakuri tana hawaye kamar wacce akama duka wlh bansan dawani kakeba dukta rikice fairooz kam har mamaki yakeyi yanda ummy take tsoronshi haka zaunarda ita yayi yana kallonta cikin ido sadda kanta tayi da ta tuna dazu yanda yaganta wata muguwar kunyarshi takeji ummy yakira sunanta da wata irin murya wacce batasan yanada itaba bata dagoba sai amsawa da tayI_ _banaso wani yana kallamin mata kikiyaye dakayar yafadi maganar nam saida yadaure dagowa tayi tana kallonshi anya kuwa shiyafada magabarnam kunya yaji dasauri yatashi yafita tabishi da kallo duk jikinta yamutu muryarshi tasaukar mata da kasala tabi kofar da kallo tana mamaki yau itace yarima yakira da matarsa wonder shall never end yana sauka yatarardaau munir suna fira dije kan saiwani boke kai takeyi dn har yanzu dasaunran kauyancin yace to sarkin soyayya aisaika tashi mutafi dakyar munir yatashi suka fita ummy kuwa kasa fitowa tayi saida taji fitarsu suka koma falo suna kallo ummy tace dijan munir gaskiya kinyi saa munir bashida matsala yanada kirki gason wasa dija dai dariya kawai tayi tace ai bakisaniba yau kawai damuka fara fira naji yakwantamin magana daya biyu zaice ina sonki saboda Allah ne lumshe ido ummy tayi tana cewa aranta inama yarima haka yake dataji dadi_ *56* _a babban falon sama suke zaune suna fira suduka bayan sunyi sallar isha'i wani indian series suke kallo the strength na kushi da arnave ummy idan takalli arnav saitaga dabiunsa dana yarima iri daya takanyi murmushi tace yarima manya yana shigowa yaga bakowa kasa yayi sama falonta yabude nam basanam babban falo yabude dariya kawai sukeyi ummy nacewa fido arnav dinnan halinsu daya da yayanki fido kuwa tadage ita yayanta bahaka yakeba murmushi yayi wato ita wannan dama ashe har tana magana sallama yayi wacce suduka sai a yanzu sukasan dashi gaidashi sukayi su duka ummy tadauko katon hijabi tasaka dasauri tana zare ido dije tace anyaga taji maza karasowa yayi yakoma gefen ummy yazauna shima kallon yaje saboda yaga taina halinsu yazama daya yanda yaga arnav nayima kushi abin badama yakalli ummy irin zaki gane nizaki gane nizaki hada wannan yayi wani murmushin mugunta fitsarine kawai batasakiba amma saita tsinci kanta da murguda mashi baki zare ido yayi yatashi yana cewa ni natafi bacci nakeji ummy kitashi kihadomin cofee zare ido tayi tasan yau sai buzunta baduk coffe yakesoba muguntq kawai zai mata_ _fita yayi ummy kamar bazatajeba dija takalleta tace waike ba aiki akasakiba kikayi zaune kina kallonda bazai fishshekiba ummy tace bazaki gane bane yarima mugune a fili kuwa tasgi tayi kamar tayi ihu yau tasan tata takare kitchen din sama tashiga wanda batama cika amfani dashiba tahado mashi tayi minti uku tsaye gurin takasa shiga shiko dayaji shiru har yafara tunanin shanyashi tayi bayan yawatsa ruwa yafito daure da towel yadauko wayarshi yakirata sai yaki ringing dim kamar adakin kallon kofa yayi still baiga kowaba budewa yayi yaganta tsaye sai wiki wiki takeyi da ido zare ido yayi yace ke kuma malama me kikeyi tsaye anam runtse ido tayi dan batason kallonshi haka tamuko mashi cofer din hannunta na rawa amsa yayi ya ajiye kasa zata juya yajawota tafado jikinsa yatura kofar wayyo kadan tasaki fitsari shikuma gogan wani yanayi yajishi ciki saurin sakinta yayi itakuma har yanzu idanta a kulle yake baice komaiba yakoma yadauko kayansa yasa itakuma kulle kawai take jira taruga akuje bayan yagama abinda yakeyi yakwanta tananam tsaye_ _ki mikomin cofee na sai asannam tabude ido duk jikinta rawa yakeyi tadauko takai mashi bata yarda sun hada idoba ya amsa kasa tazauna tana jira yakare zuwa yayi yakulle kofa yadawo yakwanta tofa yau nashiga uku kwana daki daya da yarima cikin wata irin murya yace kizo ki kwanta ki kashemin wuta murya na rawa tace wanka zanyi ok fyn bakisan toilet bane kije kiyi inkingama ki kashemin wuta bayan tayi wanka tarasa yanda zaayi tafito da sanda tafito yalumshe ido kamar mai bacci bayan kuma yana kallonta kamar barauniya haka tabude akwati bayan tafeshe jikinta da turare tadauko wasu riga da dan guntun wando dakadan yarufe suwawunta rigar mai hannun vess tsawonta baikai gurin wandonba fararene tasa tasa ribon ta tufke gashinta tadauko hula tasa da sanda tatafi takashe wuta sai wiki wiki taje da ido bargo tadauko zata shinfida kasa saiji tayi yace mezakiyi.........._ [2/13, 2:08 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *61* 💐 🎀 _jikinta na vari tashir yagayamata sati biyu zaiyi yadawo tadebi kaya wanda zai isheta bayan yaajiyeta suka rakashi airport harda mum zuciyarshi kamar tafashe yanda yaga ummy kodamuwa batayi sa tafiyarshiba bayan sunkoma gida haka sukaci da harkar gabansu ummy da dija zasu shiga kitchen suyi abinci har fada ake kaiwa suna yaba dadin abinci mai martaba kance matar yarimace tagirka result dinsu ummy yafito dukta lashe dija kuma tana zuwa school kuma ba laifi tana kokari sai zuba soyayya sukeyi da munir tafara wayewa satin yarima daya baikira wayaba ummy kuma batama damuba saidai wani lokacin takanyi kewanshi abu kamar wasa yarima yayi wata daya ba waya kuma baidawoba mum kam hankalinta yatashi ummy kuwa bawani sosaiba mai martaba ke kwantar masu da hankali danshi suna waye kawai baifada masu bane agurin yarima kuwa daurewa kawai yakeyi amma yayi missing babynshi sai yadaga waya kamar yakirata kuma sai yafasa bayan yakare aikin umra yawuce america Washington dc yayi zamanshi acewarshi ummy zatayi missing dinshi_ _bayansu dija sunyi hutu suka shirya harda ummy zasuje suga iyayensu wannan likacin harsa fido abdulne kadai yace zaije amma bazai kwanaba shidawo zaiyi mum tace to aiko nima zance saimu dawo tare da abdul haka suka shirya tafiya ummy sai dadi takeji zataga baba suna isa kuwa bayan sun gaisa sunci abinci kande sai rawar kafa takeyi nidai nace duniya kenam sukande antuba kokuwa lafewane akayi zamudai gani su mum suka juyo suka dawo su ummy kuwa sai sunyi sati daya dayake saura sati biyu tafara zuwa jamia inda zata karanci lawyer dadi kamar yakashe her dream will finally comes true kande da larai sai nan nan sukeyi da ita ita abin har mamaki yake bata baba yatambeyeta mijinta tace yayi tafiya ummyce kwance kan gado tana tunanin rayuwarta ita haka zata dawwama tayi aure amma kamar batayiba yarima sai yanda yaga dama yakeyi baidamu da dukwani hakki nataba ji tunda yasa kafa yatafi baikirata hawayene yasauko kan fuskarta_ _ni ummy shikenam haka zankasance cikin bakinci wannan wace irin rayuwace kande dake lekenta tace kadan kika ganima tukun dasauranki shegiya ummy tagama hutunta sunkoma bauchi hartafa zuwa school watan yarima ukku kenam baidawoba yanzu ko mai martabama yadaina yima waya abin yana damunsu gashi basumasan inda yakeba ummy tun bata damuwa hartafara saka tunani aranta koina mijinta yashiga yatafi yabarta wani lokacin har kuka takeyi mum ce ke kwantar mata da hankali tanace mata tarika addua makarntarta takezuwa ba ruwanta da kowa idan taji dija na waya da munir dinta takanyi kuka metasarane a matsayin ya mace take wahala haka akan wanda baimasan darajartaba haka take tunani hartaji abin yamata sauki tacigaba da karatunta hankali kwance sai kyau take karawa samari kuwa saidai suhadiye yawu don ummy batasauraransu_ *62* *Washington dc* _yarima matashi dan kwalisa acan yasamu aikinshi mai kyau har da gida aka bashi gabadaya yamanta da gida harkan gabanshi kawai yakeyi ummy kuwa gabadaya tafita ranshi bayama tunata saidai desire daje damunshi tamashi yawa kumashi bazaiyi zinaba haka yasamu wata hafkas babanta dan saudiyane amman mahaifiyarta baturiyace kuma musulmaine ita tafara nuna tanasonshi tun baya kulata har yafara bata fuska sunanta leenah abin kamar wasa dayakeshi badan iskabane kuma yanada desire sosai dan haka kawai yayanke shawarar aurenta da uwayenta basu yardaba dansu bazai kaimasu yarsu nigeria ba yanunamasushi bayamason ana anbaton sunan nigeria da sharadin bazai komaba suka bashi aurenta inkuwa zai koma saidai yakoma shikadai bayan yayarda aka daura masu aure_ _leenah ba yarinya bace don zatayi 28 years gogaggiyace amma tanada dama sosai bisaga wasu koda sukayi aure bai damuda rashin samunta virgin ba dan leenah taiya karuwanci haka tasaye zuciyar yarima kamar yahadiyeta yakeji leenah farace sosai ga gashi tanada kyau daidai gwargwado batada tsawo guntuwace da jikinta mai kyau takare digri dinta afannin law rayuwa sukeyi irinta turawa dan leenah bata ajiye ranar haihuwaba fairooz kumashi abin baima dameshi inda zaisamu biyan bukatarsa kokadan baya tunawa da gida balle har yayi tunanin komawa yanzu watansu biyu da aure inda baruwarshi nigeria wata shidda kenam maimartaba yayi cigiya haryagaji baisamu wanda yace yaganshiba idan yakira wayarshi kuma baya dagawa hartagama ringing ummy kuwa yanzu tama daina damuwa dan ita tanaji ajikinta lafiyarshi qalau yaki dawowane kawai mum kam abin yadameta sosai to ina yarima yashiga tun suna boyewa har dangi da abokan arziki sunji kuma suna tayasu da addua Allah yabaiyanashi duk inda yake_ _a gurin kande kuwa kabar tazuba ruwa kasa tasha dam murba gurinta yacika ummy yanzu kikafara ganin bakinciki indaI ina raye keda zaman aure har abada a fili kuwa kullum nunawa takeyi takwaraice tana tausayawa ummy baba baikawo komai aransaba dan yaga kande tatuba yanzu dija yanzu tana ss2 dan anyimata jumpin harsunyi callfine nashiga ss3 kuma takarewa zaayi aurensu da munir ummy kuwa hartadebe rai da jindadin duniya karatunta kawai takeyi kada tayi 2zero ba karatu ba aure dija takan sata gaba tana bata hakuri da kalamai masu dadi shima munir yakan bata hakuri yana nunanamata duk yanda akayi akwai abinda yake faruwa dan yarima bazaitaba tafiya haka kawai yabartaba itada jinsu kawai takeyi bawai dan tayardaba hakadai rayuwar ummy takasance takance dama ni MARAINIYA CE banda wanI kata arayuwata sai babana sai kuwa wayannan bayin Allah dasuka rikeni da amana dan haka ni bakomai arayuwata duk inda yake Allah yakarshI_ [2/13, 2:17 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *63* 💐 🎀 _*Washington dc*_ _yarimane zaune afalonshi shida rabin ransa sai shagwaba take masa kwance take kan kafafunshi shikuma yana shafa sumarta suna kallo tashi tayi tahau kan kafarsa tace honey I need some money I want buy some cloths murmushi yarima yayi yace anything for u amma aranshi yakance honey badai kashin kudiba dan bata sati bayaje shooping ba wanda kuwa tarawa takeyi tana kaiwa mahaifiyarta sukan sunsami sanaaryi thank you tace mashi nan tafara kissing dinshi yanda take kasheshi kenam gata bata gajiya saidaishi yagaji kullm cikin soyayya suke wacce batada riba nan yabiye mata suka farayin kiss tahaye kan cinyoyinshi tun suna kan kujera harsuka fadi kasa tana kanshi kiss kawai suke kamarba gobe sunfi 39mins suna abu daya tashi tayi tacire kayanta shima tajire masa nasa nikam nace ikon Allah Allah yahadaka da karuwa duk jikinshi yamutu shiyasa bazai iya yimata musuba dum abinda takeso indai yanadashi tozaiyi mata dan tana kasheshi da soyayya_ _nan salon nasu yacanza kumafa ita takeyin komai yarima kuwa dadi yakuleshi sai ihu yakeyi nikuwa nace Allah sarki ummy baiwar Allah ita tanacan tanashan haushi bayan sunkammala kwance suka kan kujera nan kuma tafara kissing dinshi yakuma biyemata har sukayi sau uku ana hudunne yatashi yaceshi yagaji badan tasoba takyaleshi haka suke rayuwarsu ba matsi ba takura tunda tanasamun kudi dan haka take riritashi kamae gwal yarima kuwa duk yadauka sonshi takeyi haka zaije yayita kashe mata kudi dayaje yana bussiness kuma Allah yabuda masa yanasamu sosai kuna asibitin ana alfaharI dashi dan hala kudi shigowa suke kota ina baruwanshi da tunanin kowa tunda yama manta koshi waye ko nigeria bayason a ambata take zaiji kanshi yana sarawa leenah kuwa dataga baya gamsarsa ita tunda ita dama tasaba da hulda mata yan uwanta saboda haka takoma ruwa duk yatafi office satakira masoyiyarta ameesh haka zasuyita abinsu ita tamafison kasanceqa da amesh bisaga wani namiji auzubillah Allah yakaremu da irin wayannam ameen_ _*nigeria, bauchi*_ _abu yadamesu yasha masu kai yau shekara daya kenam ba fairoiz ba labarinshi mai martaba har yakwanta ciwo mum kuwa damuwa tamata yawa ga miji kwance ga fairooz baidawoba baasan inda yakeba ga baiwar Allahn nam anbarta da aure tana yawo abin tausayi ummy kuwa dukda tanason tacire damuwa aranta amma takasa saboda aurenda yake kanta yatakurata yazatayi da rayuwarta daurewa kawai takeyi amma abin yanadamunta ga auren dija saura wata biyu mai martaba yayi ciwo har yawarke ba yarima ba labarinshi haka suka hakura suka sa ido da addua ummy tanabasu tausayi shiyasa suka yanke hukuncin kawai tasamu wani tayi aurenta tunda baasan halinda yarima yake cikiba koya mutu ko yana yare Allahu aalamu dan addini bai haramtaba yace idan zaka iya jira kajira idan bazaka iya kuma saikayi wani auren amma zamu jira mugani idan yashekara biyu baidawoba saimu bata zabi mum tace hakane alhaji Allah yabaiyanar dashi aduk inda yake yace ammen yan uwa duk sunyi bakinciki sunyi kuka sunyi addua amma haryanzu shiru hardai majid wanda har masallatai da makarantu yakebada sadaka ayi addua kullum sai yayi kuka dan sunshaku da yarima sosai_ *64* _auren dija saura wata daya kuma yau suka karw ssce dinsu dan haka mum tashirya masu tafiya zuwa dubai sayen kaya kuma zasu rage damuwa hardai ummy da yanzu ko magana batasonyi haka suka tafi har maI martaba sukayo siyayya sukayi yawon bude ido kuma dija kam sai ware ido takeyu tana kallon abubuwa daban daban daga can suka wuce amereca dan duba lafiyar sarki kuma asibitinda fairooz ke aiki mai martaba yaje bayan andubashi aka tabbatar mashi yaji sauki saidai magunguna dazaabashi kuma yarage tunani alokacin kuma su fairooz basunan sunje squdiya dashine zai dubashi satinsu biyu acam sukadawo nigeria sai kuma batun biki sai shagali amma kuma baayi wani sosaiba dan kowa ranshi ba dadi da rashin fairooz haka aka auradda dija ga mijinta munir buri yacika dija Allah yarabata da rayuwar kauye kuma Allah yabata miji nagari ummy kuwa kwanan nam da dija batanam saitarufe kanta tayita kuka ita kaidai adaki abin tausayi_ _dare duk bata bacci saita tashi tayita sallah tabakai kukanta ga ubangiji dan dukta kwanta tana mafarkin fairooz wai suna bakin ruwa tsaye dashi sai kawai yafada ruwan yatafi yabarta sai miko mata hannu yakeyi wata mata najanshi tana kara turashi can nesa da ita kuka takeyi saita gaji inta farka takanyi nafiloli sosai tayi addua yanzu rana 200level ne tana karatunta yanda yakamata tana zuwa gun dija akai akai suna fira wani lokacin har kwana tanayi acan in mijinta yayi tafiya takan rage damuwa dija zata rika bata baki tana kwantar mata da hankali in Allaj ya yarda rayuwarta bazata tsaya ahakaba zataji dadin rayuwarta takayi kuka dija nabata hakuri bayan wasu watanni kandece gurin boka tanamasji kirari tba cewa boka aikinka yana kyau dan yaron har yanzu ba labarinshi saikuma batun larai inaso ahadata da mijin mai kudi yabda zamu mulki kowa sub rammu dariya yakece da ita yace babu matsala kije ki kawo kan akuya baka kirim da jar kaza kusa tara saI gashin aljani dana doki zare ido kande tayi tace wannan aisaiku inani ina aljani zamdai bada kudi boka nan tabashi dubu ashirin tawuce tana murna larai zata samu mai kudi_ _abubuwa sun cakude rayuwa tayima wasu dadi wasu kuwa tayi masu baki kirim kande dai sunsami abinda sukeso dan kuwa dan gounan jihar bauchi boka hadata dashi kamar zai haukace haka yakeson larai dukda kauyancinta da jahillicinta haka yake mutuwar sonta kanarme gidan mai martaba kuwa ko walwala basayi harsai ummy dukta rame tazama abin tausayi shekara biyu ba wasaba hakasu mum suka yanke hukuncin zasu raba auren taje tasamu wani ta aura taji dadi sosai haka suka gayama baba yatausayawa yarshi sosai halinda takeciki kullum yanakan yimata addua bayan wannan maganar da satibyu su ummy sunkoma makaranta yanzu suna 300leveve shekararta shatara haka ummy tasaki jikinta gayunta takeyi kamar ba gobe kuma tafara sakin fuska saidai ba kowa take sakemaba ananan ranar idi driver baizo daukarta ba tana tsaye kan titi tana jiran mai adaidaita saiga wata arniyar mota tafaka duk wurin saida akabita da kallon dan motar tasha jininsu wanine yafito cikinta sai taku yakeyi kamar bayason taka kasa nakalleshi dakyau dogone dan bazaa sakaji jeren guntayeba shiba fariba kuma ba baki amma anfi sakashi jeren farare yanada jiki basosaiba daganinshi bazai wuce 43years ba kuma indai ba barikiba yaisa ajiye iyali sanye yakeda shadda fara sai kyalle takeyi idanshi sanye da bakin gilashi yahadu sosai sai zuba kamshi yakeyi yadoso inda ummy taje tsaye......_ [2/13, 2:21 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *65* 💐 🎀 _ummy naganinshi takauda fuska dan itama motar take kallo sallama yayi mata ta amsa yan mata inazuwa haka cikin rana dawata zazzakar muryarshi kamar mace batako kalleshi balle yasamu amsa daga gareta haba yan mata dan Allah ki amsani mani wata tsuka taja tafara tafiya yabi bayanta yana haba yanmata dam Allah kitsaya mana mai keke napep tatara tashige saoli magiya yake mata amma taki sauraronsa tawuce bayansu yabi amma batasan yana bintaba saida tasauka yafito mota yace haba beutifull ba ajinki bane dan Alkah kisaurare koda na second biyu pls jitayi kamar yadaureta da igiyoyi tatsaya tace ina jinka am dama tunda naganki naji inasonki wallahi kuma da aure dan Allah kitaimakamin da numbarki pls beauty dan darajar Allah kayi hakuri ni matar aurece dariya yayi yace aishiyasa nace inasonki dan bakowa zai iya ganinki yakyalikiba danke natar aurece murmushi tayi wanda batasan yafitoba tace amma gaskiya kaiko acikin yan naci kaine shugabansu kayi hakuri dan Allah marairaicewa yayi kamar zaiyI kuka yana rokonta wucewa tayi harzata shiga get saiji tayi yace wallahi ko baki bani numbarkiba zanshiga harciki intambayi izni gurin mahaifinki cak tatsaya gabanta na dukan dari dari lallai wannan yatonamata asirinkai daga ance ta nemo miji jiya jiya hartafara kai samari gurin abba aa bazaayi hakaba_ _dawowa tayi baya ta marairaice tace karufamin asiri dan Allah kayi hakuri katafi murmushin cib nasara yayi yace wallahi koda yankan naman jikina zaki rikayi to bazan barkiba ummy tayi tayi yaki kyaleta dole tabashi numbanta yakirata taja tsaki tashige ciki tana tunani barkatai waishin idan ta amince tay adalci kuwa gaskiya zata gayamashi yayima Allah yarabu da ita dawane ido zatakalli su mum tace tasamu miji bazaiyuwuba gaskiya dukda dai shi yariman baasan yaushene dawowarsaba amma zata jirashi ta yarda da haka kaddararta take dukda batada tabbacin zataci ribartin hakan hawaye taji suna gangaro mata aiko kiranta yakeyi saida yayi six misscall sannan tadaga wata ajiyar zuciya yayi wacce tajita yace haba beauty ina kika shigane inata kira ko sai ammin yanga ina laifin wanda yave yana sanka ha beauty duk wannan abin dayake kala bataceba dan tarasa taina zata fara mashi bayani yagane kozai rabu da ita baki gayan sunankiba ni sunana maaruf adam saleh ni haifaffen garin bauchine duk dangina anan suke ni dan kasuwane kuma ina aiki a g.t bank nataba aure saidai matata tarasu shekara biyu kenam inada yaro daya sunanshi hafiz ko zaki yarda kizama mahaifiya gareshi kimaye gurbin mahaifiyarshi_ _sai yayi shiru can yace kinajina dakyarta iya cewa inajinka naji duk abinda kace amma tunkam muje koina inaso insanar maka waceceni nan tagayamashi komai gameda ita abinda yakamata tafada tace nagayamane dan kafita harkata badan wani abuba ba an iya butulciba dam haka kayi hakuru dan Allah kada ka kara kirana na gode kit takashe wayar saikuma taji hawaye dabatasan namiyeba shiko wayar yabi da kallo dukda yaji tarihinta takuma basji tausayi tana acikin tsaka mai wuya amma in Allah ya yarda shi zai fiddata zaije yasamu mai martaba dama abokin abbanshine zaiyi kamar basu taba magana da ummy ba yadai gantane kuma yaji yanaso shine yazo neman izini haka kawai zaiyi yasami ummy wani tsalle yayi yafada kan katifa ya rungume filo tunda matarshi tarasu baitaba tunanin aureba saida yahadu da ummy harda babanshi yabashi mata ba sau dayaba ammashi yanuna bayaso mutane harcewa suke wai yazauce akan rasuwar matarshi sai yanzu yasamu amma kuma sai azomashi da matsala wallahi ba abinda zai hana ya auri ummy idan Allah yayi matarsace to fa ana wata ga wata_ *66* _*shin waye maaruf*_ _maaruf adam saleh shine ainihin sunanshi babanshi babamshi shahararren dan kasuwane wanda yashahara sosau gurin saida motoci da filaye yanada kamfanin buga atamfofi da shaddodi kudi yanadasu wanda duk nigeria bawanda baisanshiba dakace adam saleh zaagane wanda kake fada maaruf shine danshi na farko sai kamneshi uku namiji daya mata biyu sunan mahaifiyarshi hajiya saratu macece maiji da ilimi dan judge ce babba tana aiki curt of apeal dake garin bauchi so kowa yasan hajiya saratu adam saleh so takoina maaruf yagaji kudi da ilimi shikanshi babban lawyer wanda akeji dashi mahaifinshi abokin mai martabane sosai wanna shine takaitacce tarihin maaruf ummy tund sukayi waya tasa kuka tana tausayawa kanta amma duk runtsi kodon hallaccinda suka mata zatajira yarima koda kuwa nanda shekara gomane_ _maaruf yaje yasamu abbanshi yagayamai yaji dadi da danshi yasamo mashi suruka yace in Allah yayarda zaije gobe susamu mai martaba yanda maaruf yamashi bayani ummy batama sanshiba dadi duk yabi yamamayeshi ummy kuwa takare kukanta tafara karatu maaruf dai baikara kirantaba yanaso yaji daga bakin abbanshi tukuna bayan kwana biyu alhaji adam saleh yaje yasamu mai martaba harda maaruf din akaje mai martaba yaji dadi amma kaaan zuciyarshi yana tuna danshi saidai ba yanda zaiyI dole ya amince musu dan idan yarshice bazai zubamata ido hakaba dolene yabata farinciki tunda dai itabatayi maganaba yagaya masu duk yanda abin yake adam sale yajinjina kai yana tausayawa mai martaba da kuma danshi dam ganin yake koda yaushe yarima zai iya dawowa saidao bayanda zaiyi tunda yaga danshi baidamuba mai martaba yanisa yace saidai wani hanzari ba guduba zaaji tabakin yarin inta amince to shikenam mum yakira awaya yace tazo itada ummy suna zuwa tana ganin maaruf saida gabanta yafadi tace nashiga uku yazubarmin da mutunci shiko kashe mata ido yayi tayi saurin kauda kanta mai martaba yamasu bayanin abinda yakawosu nan ummy tayi hamdala daya nuna batasanshiba amma kuma ai bazaitaba yuwuwaba kuka tafashe dashi na tsaka mai wuya kaba zaki baya damisa yazanyi dakaina ni MARAINIYA CE meyasa wannan abubuwan suke faruwa dani ya Allah kasa naci wannan jarabawar taka_ _kuka tajeyi sosai duk tabasu tausayi shikanshi mai martaba daurewa kawai yajeyi wannan alamarin Allah yanunamana karshenshi ummy tashi tayi dagudu rayi cikin gida maaruf kamar tayi ihu rashinyin maganarta zaiji dashi ko kukanta sarki yadubi abokinshi yace kuyi hakuri dolene zatayi kuka amma zan shawo kanta kuma dolene taji kunyar fadar wani abu ina tausayin yarinyar hakane inji baban maaruf dolene tayi kuka abata lokaci tayi nazarinkuma dan Allah kada atilastamata hakadai sukaita shawara yanda zasu bullowa alamarin bayan suntafi mum ta iskota har daki tana lallabata itama hawayen takeyi ummy ki yarda da kaddara haka Allah yatsara maki kinga is for ur onw gud kiyi aure dan bazaki tabbata hakaba kiyu kokari kesake wata rayuwa kozakiji dadin rauyawarki waninkukan ummy tafashe dashi tace mum bazan tabayin aureba zanjirashi koda kuwa shekara nawane wani tausayinta taji tana cewa dolene muzabamaki rayuwa mai kyau bazaki tabbata hakaba haka mum kefada acikin ranta afili kuma kallon ummy kawai takeyi tana hawaye gwanin tausayi_ [2/13, 2:23 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *67* 💐 🎀 _bayan mum ta tabbatar ummy tabar kuka taje tasamu mai martava tace yarinyar nam tana cikin matsala kodon tasamu farinciki dole mu aurarda ita koda kuwa rammu bayaso dan natabbatar maaruf zairiketa da amana yaron yanada hankali sosai gaskiya kika fada nafisa ki tika kwantar mata da hankali kinunamata gaskiya yarinyar inasonta kamar yanda nakeson yayana nasota da yarima amma Allah bai nufaba ya Allah duk inda yaronnam yake Allah kasa yanacikin koshin lafiya yadawo dashi gida idan kuwa mutuwa yayi Allah yagafarta masa ameen mum tace tana share hawaye mai martabama haka yakasa daurewa shidai kullum adduarshi Allah yabaiyana masa danshi duk inda yake haka suka aje shawarar zasu bita ahankali agurin maaruf kuma massage yayima ummy nadan Allah tadaina yimashi asarar hawayenta da kalamai masu dadi dukda akan kada tasa damuwa aranta idanshibe mijinta bayanda zatayi tarika addua kawai zabin Allah shine agaba takuwaji dadin massage din dan yarage mata radadinda takeji addua shine makamin mumini_ _bayan kwana biyu ummy takoma makaranta haka tagayawa dija duk abinda yake faruwa dijama abin yabata tausayi wannan shiake kira da tsaka mai wuya amma tabata shawara tacire duk wata kunya tunda su mum su sukaga yadace tayi hakan tunda bahaka zata tabbataba kumashi yarima baasan inda yakeba ko yana raye ko yamutu oho ummy dai tashiga tsaka mai wuya bataji zataiya wannan abinba kamar amafarki maaruf kuwa baya gaji kullum cikin yin massage yakeyi yanamai nuna irin sonda yake mata kuma yana kwantarmata da hankali yana nunamata duk abinda tagani yafaru to daga Allahne kuma yakamce mata danta hafiz yana gaisheta takanyi murmyshi tace maaruf kana wahalda kankane abinda bazai yuwuba kwanaki sunshede yau kusan wata biyu da wannan maganar kullun cikin bata baki mum takeyi tana nusarda ita gaskiya ummy takance abata lokaci maaruf kuma baI fasa turamata massages ba amma bata taba reply ba kamar zaiyi hauka haka yakeji saidai yayi tawakkaki ga Allah yasan komai daga gareshine yau kam mum tace tanason tagayamata magana daya zatayi ko bazatayiba kuma tasani duk abinda yabiyo baya najiran dazatawa yarima ita tajawakanta mum tayi hakane donta nunamata yin auren shine mafita itama batadon tasoba ummy tace mum kiyi hakuri amma abani wata shidda inyarima baidawoba duk abinda kuka yanke na yarda dashi mum taji dadin wannan hukuncinda ummy tayanke_ _mum tana adduar Allah yabaiyana yarima kafib lokacin mum tanisa tace kina ganin haka yayi baiyi nisaba aa mum koshifa dannaga kundamune kumafa da sharadi mum tace to fadi muji ummy ta nisa tace koda kuwa minti daya yarage adauramin aure yarima yadawo dolene afasa daurin auren wanI mugun dadi mum taji amma bata nunaba tace to ummy duk zaa fada masu haka suka aje magana tagayawa sarki yakira abban maaruf yace yazo su tattauna bayan yazo harda matarshi maman maaruf yagayamasu duk yanda sukayi da ummy da sharadinta suka jinjina kai nan takira maaruf ayawa tagayamashi komai baiji ko darba saima wani dadi dayaji hajiya saratu tace amatsayina na alkali zanyi adalci duk sanda yarima yadawo indai baa daura aureba to lallai zaabashi matarsa haka sukare firarsu aka kira ummy suka ganta hjy saratu tace masha Allah shiyasa dai danta yalike ashe baiyi zaben tumun dareba bataga laifinshiba amma tana tausayamashi duk ranarda yarima yafawo dan tafahinci yanason ummy sosai baitaba cewa yanason wataba tunda matarshi tarasu sai akan ummy Allah yasa rabonshice haka suka tafi bakin maaruf kamar gonar auduga nan yakira ummy har yagaji bata daukaba yamata massage yna nunajin dadinshi da alkwarin bazata taba danasanin kasancewa dashiba itadai tabe vaki kawai tayi tace kai kasani_ *68* _*washington dc*_ _yarima yananam sai abinda yayi gaba bayako tunanin nigeria balle wayanda kecikinta yama manta yataba aure jin leenah yakeyi kamar ranaa dan akwaita da iya karuwanxi kudi kuma cinsu takeyi ba kakkautawa kawarta kuma tananam sai abibda sukaga dama sukeyi fairooz yayi kudi sosai Allah yabudamashi har gidan kanshi yasiya batu haihuwa kuma leenah batamasa ranaba shikuma baidamuba dan dama basanta yakeyiba kawai yadai rasa yanda zaiyine danma taiya karuwancine har yakejin dadin zamada ita kuma yake mata duk abinda takeso yana daya daga cikin best drs daakeji dasu a asibitin rayuwarsu sukeyi ta turawa saidai wani lokaci yakayi mafarkin wata yarinya tanata binsa shikuma yana gudu saboda wata damisa da take tsakiyarsu tana huci yakancema yarinyar tazo sugudu tare amma ina yarasa wacece wannan yarinyar dabaya sati baiyi mafarkintaba har yasamata sunada my dream girl yanason haduwa da yarinyar amma baisan inda zai gantaba yanajin wani abu gameda ita kuma koma wacece tana cikin wani hali yanaji ajikinsa takayi ta tunaninta wani lokacin har bacci yakesonyi dan yaganta wata rana kuma yakanga damisar tana bacci amma a lokacin baya ganin yarinyar sai yahangotacan ciki wata korama tana sallah yayita jira bata zuwa haka zai koma baisamu ganintaba mafarkayya dai kala kala_ *bayan wata biyar* _kandece zaune hakince sai lissafin kudi larai nazaune kusada ita tace umma wallahi jinake kamar wani abu zaifaru inna auti saleem anya kuwa nidai akoma dan chairman ne ahadani dashi amma wannan kowa yaji zaice asiri muka masa vuge bakinta kande tayi tace shegoya sakarai mai kashin tsiya yau saura kwana uku biki kike cewa afasa gashi ambiyamana makka dagani har babanki ga kudi paca paca kada inkaraji wallahi ranki zai baci tana wannan magarne taji anbankado kofa anshigo uwar saleem ce his excellency hajiya hajara da saleem ko sallama basuyiba kande tasaki baki suda sai yanda tace masu humm hjya hajara da tashigo da yan sanda tace arest dis woman nanko sukazo dasauri suka kama hannun kande sukasamata ankwa larai saida tayi fitsari ciki wando saleem yace Allah yaisa wallahi nidama nasan ba cikin hayyacina najeba mezanda kazama irinki just look at ur self yatoshe hanci kande kam sakin baki tayi tace shikenam hjy hajara tace to anniyarki batayi tasiriba nasamoma dana magani ai hankalima bazai dauka tasamu kande tayi mata mari uku masu kyau saleem yakara mata biyu yadube kande saida yadunkule hannu yamata wani wawan nushi_ _kande tarike baki najini yace saina daki kudina da kukaci yan iska matsiyatan banza makwabta sunji sai kuka aketayi yan gulma sukafara zuwa suna kallon wasu na daman munsani asirine haba aiko makaho yaga wannan yasan ba banzaba nan saleem yasamu larai yaita kidinta saida tabar motsi kande kuja take kamar ta mutu baki na jini malam ne yashigo yaji duk abinda yafaru yaceshi baruwanshi duk inda zaa kaisu barywanshi yayi Allah waddai da hali irinna kande haka aka kadasu mota aka tafi dasu mutane sai cewa suke Allah yakara nan malam yafara tunanin toko tanada hannun cikin batan yarima zato dai zunubine amma akwai wabi abu su kande baa diresu koinaba sai police satation aka kullesu cikin sell sai kuka sukeyi amma kande vana nadama takeyi dan kudirinta datafita saitayi abinda yafi wannan larai kam duk jikinta ciwo yakeyi baba kuwa baiga zaijeba insun iya su mutu acam kuma bawanda zaigayawa ko ummy bata saniba tsakanin ummy da maaruf kuwa yanzu tadan saki jiki daaji dan yanada addini yana mata waazi sosai tafara sakin jiki dasji dan yaiya soyayya hartana tunanin ashe akwai sauran farincikinta arayuwa a yanzu takanji zata iya aurensa basaida shawaraba shiko ahankali yaje binta yana bata uzuri baya fushi da duk abinda zata mashi zuwa yanzu kuwa harsa hafiz suna gaisawa dashi a waya mummy ma yake kiranta tanajin yaron kamar ita tahaifeshi yarima kuwa tanamai addua kuma har yau babu wani labari har sun sadakat sun rasashi......_ [2/13, 2:24 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *69* 💐 🎀 _a yau ansa ranar auren ummy da maaruf nanda wata uku maaruf kamar yatsala ihu ummy kuwa itadai gatanam batawani farinciki dan gani take tayi butulci mum kuma sai nusarda ita takeyi ba laifintaba ta rungumi kaddara kuma taba maaruf dama dazao nunamata yanasonta tadaina duk wani tunani haka kuwa ummy tayi saidai duk sanda take fira da maaruf ko waya sai tarikajin bata kyautaba yanzu dai tadan saki jiki dasji tana daga wayarsa susha fira gaskiya dolene duk wacce tahaduda maaruf zataji sonshi saboda yanada ilimin boko da arabic soyayya sukeyi mai tsafta ba irin ta zamaninnam yanzuba ko hannuta baitaba rikewaba tana bashi girma ko kan wannan halin nashi ba abinda baya mata dan jin dadinta itama tazage dantse tana nuna godiyarta gareshi ankawo lefe nagani nafada har akwati sha biyu ba abinda babu ciki ummy kuwa mamaki yacikata wato akwai ranarda zatayi farinciki haka soyayyarsu sukeyi zuwa yanzubummy batasan inda zata saka maaruf ba tana mugun sonshi shima haka_ _kande da larai sunzama abin tausayI yau watansu daya a cell bawanda yaje dubasu kande duk takode tarame sai soshe soshe takeyi larai kuma rashin lafita kamar yakasheta yanzu haka tana asibiti raiga hannun Allah kande takoma kamar mahaukaciya malam kuma kowa baigayawaba dukda ummy batasaniba dan tadade batajeba saboda karatunta malam kuwa na wata kewarsu da yayi shi dadima yaji yayi kibarshi yayi haske yarabuda masifar kande saleem da fist lady kuma basu kara waiwayarsu sukaba banza ajiyarsu shi saleem har saura wata daya aurenshi tsakanin ummy da maaruf abu ya girmama soyayyarsu suke bakama hannun yaro ko yanzu shine yakirata hello babyna gani nazo ina kofar gida murmushi tayi tace gashigo falo mana gani nam zuwa falone wanda idan kayi bako zaka saukeshi shiryawa tayi taci kwalliya masu karatu ummyn dakukasani da bafa itace yanzuba dan ummy tagirma tazama babbar budurwa wacce tahada duk wani kwality da ake bukata agurin mace doguwar rigace tasa jalabiya pink tayafa gelenta abin baa cewa komai tana shigowa yaji kanshin turatenta yadago suka hada ido yave masha Allah yakasa daike idanshi gareta dokarda kanta tayi kasa tanajin kunya wani numfashi yasauke yace_ _baby waibazaa maida bikin nam sayi dayaba Allah namatsu inganki gidana ki tausayamin kidaina irin wannan kwalliyar pls magana yakeyi cikin sanyin jiki ummy takalleshi taga yanda yasusuce tace angama ranka yadade duk yanda kace haka zaayi dariya yayi yace wato bazaki daina kirana da sunan namba ko nan sukaci gabada soyewarsu jiyake kamar yarungumeta amma dayake yasan ba muharramarsa bace yahakura baidadeba yatashi yace gobe hafiz yace zaizo maki wuni duk yadameni waishi mummy zaije kina bashi sweet da ice cream ummy tace Allah yakaimu nan tarakashi har mota sukayi sallama yawuce akwana atashi yanzu saura wata daya aurensu ummy tashirya zuwa gurin babanta zataje tayi sayi daya tadawo tana zuwa tataradda mummunan labari ta tausayawa baffa tace zatagayawa mum kozaa iya fitardasu baba yace shidai bada yawunshiba ummy tace haba baba aikodan larai zaa taimaka masu aiko yanzu sungane kuransu baba dai yayi sjiru yace wai ya batun yarima kuma ummy tace har yanzu dai ba labarI....._ *70* _boka mai yankan wuka ne yafito daga bukkarshi yanata muzarai sai kumburi yakeyi yace lallai kande sainayi maganinki wato kunsamu kudi kungujeni bayan nine silla zqnbaki dama takarshe idan bakizo zakiga abinda zai faru dake hahahaha haka yakawage baki yana dariya yana zare ido yana wasu surutai kande kuma anacen ido yaraina fata ummy ce da baba zaune suna fira tanata rokonshi daya hari tagayawa mum kozaasan yanda zaayi ya sakosu yace naji ammafa ni koda ansakosu to baa gidanaba wallahi zamana yakar da kande har abada itakuma larai sai tazabi daya ko tadaina mugun hali tazo muzaina ko akasin hakan tabi uwarta baa gidanabq ummy tajinjina tasan gaskiya babanta kefada bawanda zai jure iskancin kande kamar yanda yayi tunda har yanzu yace yagaji to bazata matsa mashiba hakadai sukaita fira har tana cewa to baba haka zaka zauna kai kadai a guda ai yakamata kasamo mana umman ko dukanta yayi yace yar baba kenam to ai saiki samomin dariya tayi tace ainariga nasamo makama zare ido yayi yace to wacece umma mana wace umma kuma tace babar dije tunda mahaifinsu yarasu saika aurota baba tanada kirki sosai baba kaduba kagani nisawa yayi yace to shikenam zanyi mata magana duk abinda yake nam sai ingayamaki ummy ta rungume babanta tana murna haka sukaira firarsu harta koma gida nan take gayawa mum abinda yafaru....._ _*Washington dc*_ _yarima kam abin baa cewa komai sai addua bayako tunanin gida saidai mafarkinda yakeyi yanzu yana ganin damisar kullum a kwance cikin wahala ko tashi bata iyawa sai dadi yakeji har yazo wucewa gurinta yaga yarinyar tazura da gudu tana wangenshi tana gada kazo gurinq banason ganinka binta yakeyi tana kuka harta bace mashi inda tabi kawai yakebi amma baigantaba saiya farka kullum haka yakeyi sai yatashi yanajin haushi metasa taje gudunshi alhali shiyana sonta leena kuwa yanzu yarage bata kudi dan yagano wayau take mashi iyayenta take kaima kuma yanzu yafara mata maganar haihuwa amma tace ita bata tashiba harda fada sukayi takoma gidansu yau kwana uku kenan saidai jurewa kawai yakeyi yana kewarta wani lokacin kuma saiya kama tunanin towaishi ina danginsa suke ko shikadaine kuma yagadaishi badan nam bane yo inane garinsu idan yaga baida amsoshinsu sai yadaina tunawa kawai yakama harkar gabansa kudi kuwa harma rasa mezaiyi dasu yakeyi shibashi da kowa sa matarshi da yan uwanta bai hulda da kowa ko asibiti bayada wani aboki shikadai yake rayuwarsa itakuma leena tasamu sakewa maza da mata duk hulda takeyi dasu daman fairooz yatakurata_ _kande da larai nagani sunatama mum gofiya harda hawaye kamar na kwara yau kwanansu hamsin bawanda yazo gurinsu dan darajar mai martabanema dayama kwanna magana shine yasa akasakesu mum kam tace aiba komai yiwa kaine ummy kuwa tauaayinsu taji dukda sun kuntata mata yanzu ina zasu tunda baba yace badai gidanshiba kwanasu biyu gidansu ummy babako har yayi aurenshi ya auri babar dije kawar ummy mataga munir zumunci yakara kulluwa baba kam basan dadin aureba saiyanzu har wani kiba yayi hankalinshi kwance dan umman dije akwaita da kirki su kande sun koma kauye da wata isa tashige gida makwabta saibkallonta sukeyi tana shiga tagansu falo zaune suna fira suna dariya anyima baba abinci sai santi yakeyi ko sallama babu tashigo mutuwar tsaye tayi tace lallai malam nizaka cuta baba dabai kalletaba saida yakare cin abincinsa yace wannan kadanne kika gani kishiga ki kwaso kayanki nasakeki saki uku ko a lahira banason insake haduwa dake ke kuma idan binta zakiyi kibita idam kuwa nan zaki zauna taragemaki saidai kuma inada sharadi bake ba kande inkiyarda kina zama gidana kande tadaura hannu akai tanata ihu saida mutane suka taru nan baba yajata yayi waje da ita yarufe kofa larai dai taje bazata bitaba sai ihu kande keyi saida tagaji dan kanta dama akwai wani daki data gina da kudin saleem tasa haya can taje tayi masu rashin mutunci tace sukwashe kayansu su bata dakinta sai huci takeyi tana cewa dani kakeyi malam......_ [2/13, 2:25 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *71* 💐 🎀 _boka mai yankan wuka ne zaune yanata surkullensa fuska murtuke sai zare ido yakeyi yacr dama asirai ukune yau zan kwance daya gobema inbatazoba zan kwance data bayan sati daya kuma na kwance daya yanzu zankwance wanda yasa yarima kwata kwata baya tuna komai arayuwarsa gobe na kwance wanda nasa yamanta da matarsa gabadaya saina ukun wanda bayason yaji koda sunan garinsune balle yaji yanason zuwa haka kuwa akayi boka yayita zagaye yana rawa sai sambatu yakeyi can yayi tsit yakasa kunne kamar mai sauraron wani abu can kuma sai yabuga tsalle yana dariya wanda duk dajin saida ya amsa a gurin yarima kuwa jiyayi kamar andebe mashi wata kibiya akirjinshi nan yazabura zare ido yana cewa ni yarima sai kuma yashiga tunanin rayuwarsa tabaya yagane komai gamedashi saidai baiji zai iya koda kiran gidansuba dan gabadaya yatsanesu saidai yana mamakin abinda yasa da bayako tunanin shiwaye kanshi duk yadaure haka yabar tunanin yanaso yayi amma duk yarinkaji kamar yakira abbanshi sai yaji kansji kamar zai tsage wannan kenam_ _kande daje takwashe kayanta da sauran yan kudinda taajiye kajar majar sukayi da mallam tabaceshi son ranta tayi gaba dakine guda daya babu komai cikinsa kudI tafiddo wayanda sukayi dubu dari uku nan takwashe da dariyar mugunta tace yanzu aka fara dayake yau kasuwar garin dan gado tasiyo da katifa tasiyo da tabarmi biyu da dai kayan gida komai tasiyo harda kayan abinci haddasu tv da fanka dai dai talaka kayan sawanta kuwa tasa a akwatunanta gabada sauranta dubu sabain tadawo tadawani karkada tagyre dakinta tas tace gobe kuma sai inje gurin boka dan inbashi kudi yaci gaba da aiki zaku gane dani kukeyi a gurin boka kuwa yayita jiran kande kozaiga tazo amma shiru yace wato matarnam ni zata cuta aiko zanyi maganinta wallahi dare yayi takagu taje gurin boka cam cikin dare taji anbude dakinta ashe barayine dasuka biyota tun akasuwa sunganta da kudi ihu ta runtuma_ _aiko basuyi wata wataba suka nushe mata baki suka tayi musu shiru baki sai jini yakeyi sukace kudi zakI bamu ko mukasheki tazare ido to idan nabasu mezankaiwa boka banida kudi tace su ukune dayam yace ke tsohowa kada ki raina mana wayo Allah yanzu zamuyi gunduwa gunduwa dake biyun kuma suka shiga bincike can suka gano kudin karkashin gado suka kwashe duka suka dauke tv da fanka komai wanda sukasan zai kawo gudi saida suka daukeshi suka fice tace uwayenku sunyi asara da haihuwar irinku gara barin cikinku ashe sunjita da gudu suka dawo sukace zaki gane ai gabadayansu sukacire wando dayan bayan daya saida suka sadu da ita kuma da karfi sukeyi kande taga azaba taga cin mutunci tayi kuka har kukanta baya fita haka sukaimata cin wukanci saida tasuma suka wuce sukabarta nam yashe koda gari yawaye kande ko tashi baya iyayi ammafa aranta tananan tana tunanin zuwa gurin boka saidai tayaya yayan shegun nam sin halakata sun kwashe komai Allah ma dai yasa sun barmata dan abincinta aranar boka yakarya asiri na biyu wanda yasa yarima yatuna da ummynsa Allah sarki bawan Allah..._ *72* _yana zaune kawai sai yaci kansji yasara saida yafadi kan kado bacci yadaukeshi na gurin minti uku yana tashi da sunan ummy yatashi yana mamakin yanda akayi yamanta da ummynsa gabadaya wani mugun sontane yakeji da shawarta yana kuma mamaki yanda akayi har yazo nam ya auri wata ba ummyba towai meje faruwane dani meyasa natafi nabar ummyna sai yanzu yatuna ashe itace yake gami a mafarkinsa yo yanzu ina zaiga ummynsa baisan inda takeba meyasa tatafi tabarsho baisan inda zaifara nemantaba kuma ina abbanshi da danginsa suka tagi sukabarshi kuka yakeyi sosai yana nazarin ina suke amma har kanshi yadau zafi ba abinda yatuna haka yakura kofarshi yaji ana bugawa dakyaryatashi yabude harda juwa yake gani leena ce tsaye bakin kofa kudi sunkare mata shine tace bari tadawo tamishi wayo tace zata haihu dim wani mugun kallo yakemata wanda tunda take dashi bataga yamatashiba yace kekuma mekike anam haba sweety kayi hakuri na tuba sharrin shaidanne na yard..... kafin takarasa yace bana bukata kuma kificemin dagani banason kara ganinki a idona ko hanya kada kinuna kinsanni kije nasakeki saki uku wani wawan ihu tasake tana tashiga uku anya kuwa fairooz ne shiko banko kofarshi yaya yakulle tagaji da ihunta ta wuce ki tsinke bai bari tadauka dama ai kudinshine_ _ummy da maaruf soyewarsu sukeyi dan yanzu sunriga sun saba da juna suna ganin kamar sunzama miji da mata ummy ita kanta tamatsu a daura auren dan tanunama maaruf yanda take sonshi ga kyayan matanda mum ta dirkamata sai tarika jinta tanason kasancewa da mijinta dan yan saura kwana goma a daura aure duk wani shiri ankareshi lokaci kawai ake jira ba abinda si mai martaba sukayi duk adam saleh yadauki nauyi aceawarsa ai ummy yarsace itama hafiz kuwa sunyi mugun shakuwa da mummynsa ummy har kwana yakeyi inda take ummy tamanta da yarima sai intaje sallah take masa addua yanzun maaruf yaji yarda ita dadin soyayya gavadaya adah batasan miye soba sai akan maaruf tana sonshi sosai shima baisan inda zai sakataba bawan Allah duk abinda yasamu ummyna ummyna har mamanshi tanajin tausayinshi ummy kuma hakan kesa yana kara mata sonshi kuma tana ganin mutunci sosai saura kwana hudu aka fara shagalin biki yauce zaayi wankin amarya yaune kuma sati daya yacika wanda boka yadibama kande_ _bokane zaune yana kallon hanya kamar yanda yasaba amma baiga alamun mutunba yakyacce yace baridai inkaramata lokaci baidai fada lokacinba yakoma bukkarshi kande kuwa tanacan dukta galabaita dan bakaramin taadi suka mataba taje ta anso basussukanda takebi tanata jin dadi tunda yau yamma tayi gobe tunda safe zataje guri boka haka ta kwanta tanata zumudi ummy kuwa tashagyara washe gari akayi mata lalle jikinta kamar kamatsa jini yafita shikanshi maaruf yakwaurace mata dan bazai iya jure ganintaba yakanji kamar yayimata ta karfi shiyasa yadauke kafa yau saura sati biyu a daura aure akayi mothers eve kande kuwa ranar acikin dare ciwon ciki ya isheta kafin gari yawaye dukta galabaita wannan kuma sakamakone bisaga adduar da yarima yakeyi Allah yabaiyanamashi inda yan uwansa suke ranar jumaa akayi dinner mum dai tasadakat duk jikinta yayi sanyi ranar asabar dama da karfe 2:30 zaa daura aure ranar kuwa kande tasamu saukin jiwon cikinta tashirya tunda safe taje gurin boka yana ganinta yasha toka hanjin cikinta suka kada kululu.........kubiyomu kuji yanda zata kaya_ 1.shin boka yakarya asiti ko baikaryaba? 2.shin waye mijin ummy? *YARIMA KO MAARUF* [2/13, 2:25 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *73* 💐 🎀 _boka yasha toka hanjin cikinta suka kada kululu......kallonta yake fuska murtuke can kuma saiya bushe da dariya duk dajin saida ya amsa kande kam takusa sakin zawo sai makarkata takeyi boka yatsagaita dariyarsa yave saini uban shegu yakalli kande yace surukar gwamna yaakayine wani bakinciki kande taji takalli boka kamar tawatsa mashi marii yakara dacewa meyakawoki gurina yanzu bayan komai yalalace shine zakizo ga dan iska ko yayi maganar cikin tsawa idanshi jajur kande tafara rattamo bayanai shidaI boka jinta kawai yakeyi yana saka wani abu aranshi wanda shikadai yasani yakallo kande sosai yace ba abinda bazamu iyaba amma akwai wuya nawa kikazo dasu kamde tace dubu ashirinne boka yamata wani kallo yace kada kirainamana wayo mana mezanyi da dubu ashirin kande tafashe da kuka tana rokonshi yace naji amma da sharadi sai sadu dake aljani da dukununu shima saiyasha dadi kande tace ba matsala amma ba yauba dan badade dasamun lafiya ba yace shi yau yakeso haka kande tayarsa boka yaragargazata yanda yakeso aljanima yayi yanda yaga dama dai duk wari ya isheta duk sunyi mata jiga jiga dakyar tatashi tana tattale kafafu boka yakalleta yace jeki kawai komai zayyi dai dai bayam tatafi sukaita dariya kanaji kasan na muguntane kande kuwa tatafi gida tana murna ga jikinta duk ciwo yakeyi_ _*bauchi*_ _fada tacika makil koina yan daurin aurene manya manyan mutane kowa kagani dole kasan akwai yayan banki motocine nagani nafada kowa sai murmushi yakeyi can na hango ango yasha shadda harda babbar riga sai kamshi yakeyi fuskar nam tashi kamar gonar auduga wayace akunnenshi yana waya da amaryarsa yanace mata saura mintuna kalilin kizama matata shikenam kinzama tawa nikadai ummy tayi dariya tace to sarkin zumudi kaidai kayi addua kada Allah yakado yarima yanzu dariya yayi yace ina ainayima yarima nisa saurafa mintu shabiyar adaura dariya ummy tayi tace lallai kam ummy takace haka sukaita waya abinsu can yace mata shi zaije gun daurin aure sukayi sallama fada tacika makil abba shine waliyin amarya yasha rawani da alkyabba yana tuna auren yarima da ummy yau gashi yau zaa daura mata aure dawani ba yarima ba waliyan amgo kuma zaune a gefe guri yayi tsit dayake zaafara daura aure wani nagani kamar yarima ammadai inaga kamace agigice yake sai ratsa mutane yakeyi duk azatonshi taron mutuwace sauri yakeyi yana bankade mutane kamar mahaukaci yana zuwa gurin yaga babanshi suna musayar magana da wasu yace abba......duk wurin saida ya amsa dagudu yatafi yarungume abba yana wani irun kuka abba kam mutuwar zaune yayi yakasa gazgata abinda yake gani anya kuwa yarimane gabadayansu kuka sukeyi bawanda yakai maaruf kuka kamar dan yaro shi kukanda yakeyi daban dan yasan yarima tundama kuma yatabbarda dashine yadawo yana kuka yana fadin saura kiris....saura kiris ummy tazama tawa meyasa kadawo yamzu gabada kallo yakoma gunshi shikanshi adam saleh saida yayi hawaye yana tausayawa danshi muten gurun dabasusan meke faruwaba suka kama kallon kallon sudai sunsam yarima yatafi baidawoba kuma baasajejin labarinshiba saigashi yanzu yadawo amma basusan me maaruf yakema kukaba_ _dagowa yarima yayi dan baigane inda maganar maaruf tadosaba yatashi tsaye yace abba tarom miye wannan waya rasu abba kam murna dukta isheshi hawaye kawai yakeyi yakasaba yarima amsa maaruf ne yatashi fuska murtuke yace ba wanda yamutu daurin aurene kuma nawa nida ummy yarima yakalleshi da mamaki yace wacce ummyn maaruf yace matarda kagudu kabarta itace zan aura kuma wallahi ba fashi saida kaga saura kiris adaura mana aure sannan zaka dawo kenam komai akeyi dasaninka bawani bata dakayi guduwa kayi kabarta nikuma da dauketa kuma bazan ajiyeta ummy itace rayuwata itace komai nawa sannan nine ita dan haka tunda Allah yakawoka sai kasaketa tana kare idda nikuma zanjirata in aureta dan kai bakacancanci kazama mijintaba NI NAFI CANCANTA yarima yakalli abbansa ido jajur yana tuhumarsa shidao sarki yakasa cewa komai yarima yace waini bangane me wannan mahaukacin yake nufiba yaje gunsu baban maaruf yatsugunnan yace wai dan Allah abinda wancan yafada gaskiyane kufahimtardani maaruf kuwa jiyake kamar yasheke yarima shine mahaukaci lallai zai nunamashi wata hauka tana gaba da wata..._ *74* _adam saleh yakallesu gabadaya yakalli nai martaba dako.motsi bayayi yakalli sauran mutanen yace dan Allah kuyi hakuri kowa yakoma gidansa muna godiya sosai da zuwanku yan sharar kwalla nasan zakuyi tuhumar wani abu amma bazaku fahimtaba kona maku bayani saidai inaso kusani akwai babban dalili dayasa akafasa wannan auren duk sukace bakomai mutane suka fara watsewa suna cewa Allah yasauwaka bayan kowa yatafi su ummy dake cikin gida wacce tasan yanzu anriga andaura aure sai jira take taji angonta yakirata su dija sunata mata tsiya dasauran kawayenta sunacewa amarya ga maaruf itako sai murmushi takeyi her wish finally come true Allah sarki baiwar Allah saigashi yarima yadawo baban maaruf yakira matarshi awaya wacce take fama da baki yan biki yace tazonam fada yanason ganinta haka sarkima yakira mum yace tazo saida gabanta yafadi yanda taji muryarsa haka tabaro mutanenta tayo fada tana shigowa idanta yasauka kan danta yarima tace tana rufe baki tashi yayi yana kuka kamar dan yaro yarungumeta zama tayi tadaura kanshi kan kafafunta tana buga bayanshi maaruf jiyake kamar yasamu binga duk yaharbsu_ _sautin kukan yarima kawai akeji yarasa yanda akayi gabadaya amance damasu sonshi yan uwanshI kowa nashi harda rabin ransa matarshi wacce yakecinda kamar tsoka daya amiya wai yau saboda sakaci irin nashi itace zaa daurawa aure dawani bayanshi no dis will never happen over my dead body yadago yakalli maaruf yawatsamai harara shima hararan nashi yayi yaja tsaki kamar sukashe junansu sukeji maman maarufce tashigo tana tunani barkatai suka gaggaisa bayan tazaunane talura da yarima dan dama tasanshi wata faduwar gaba taji tace aranta Allah yasa anrigada andaura aure dan ta tuna da sharadinda aka gindaya abaya dakuma aikwarinda tayi amatsayinta na alkali tajuya takalli maaruf yalangwabe kai kamar yaro yanason wani abu kallonshi kawai takeyi tana tausaya mashi gyaran murya mai martaba yayi yace kamar yanda kukagani muma muka gani kowa yasan yarimane wannan kuma yadawo banason wani tashin hankali tsakaninku ku biyun nam dama anrigada ansan makullin warware wamnan matsala baariga andaura aureba dan haka ummy har yanzu tana matsayin matar yarima a matsayina na sarki kuma adilI inaso inyi adalci dukda haka magana yakeyi cikin isa da kuma nunashine babba kuma kamar yanda zai yakema kowa hukunci to koda danshine haka zai yanke mashi kowa jira yake yaji me sarki zai fada yabisa yayi gyaran murya yace zaa ba ummy zabi acikinku tazabi wanda takeson zama dashi amatsayin miji wannan karon bazamu tauye mata hakkiba duk wanda tazabaa acikinku to dashi zaayi in yarima taza shikenan inkuma maaruf tazaba zansayarima dole yasake maaruf ya aureta saboda hakkintane maman maaruf tace wannan hukuncin yayi daidai maaeuf ko harda murmushi cin nasara yakeyi danshi yasan shi ummy zata zaba_ _yarima kuwa dukda yasan ummy bata sanshi amma baiji ko dar ba amma domme abba zai yanke wannan hukunci shida matarshi wane laifi yayi da har zaamashi haka aidai saiya saketa sannan wani zai aureta ko to zaiga wanda zaisa yasaki rabin ransa wai aikin banza kenam mum ma bataji dadiba kawao taso ace yatima yadauki.matarsa shikuma aarki yayi hakane dan yayi adalci ga amininsa adam saleh kuwa yaji dadin abinda sarki yayi kuma yasan yayine kawai danshi ammacwazai bar danshi yabama wani yana tausayawa sarki dakuma danshi nan da nan sarki yasa qka kira ummy tazo tun yanzu tafada dan kada ace sun hure mata kunne yanajin ankirata taji gabanta yafadi tun dazu takejira taji ance andaura aure amma shiru dukda maaruf baikirataba jikinta duk yamutu tasa hijabi tatafi dija nacemata dan Allah bakomai nasiha tasan zasuyimata tawucevtana shiga kanta aduke tagaushedu bata kalli kowaba tazauna kasa tnda tafito suke kallonta kamar suhadiyeta sukeji haddai yarima dayake ganin rabin jikinsa yanda tazama budurwa cikakka dukda baiga fuskartaba amma yasan koda yatafi bahaka takeba kan uba sannan zaace zaarabashi da ita wallahi tallaho bazaiyuwuba sarki yayi gyaran murya yace ummy tunda mukedake wani sabani baitaba hadamuba bakitaba ketare duk wani umarni damuke bakiba tun tafiyar yarima bantaba ganin wani abunda zaisa ince kinci amanar yarimaba hasalima saida yashekara biyu muka cemaki.kiyi aure amma kikaki yarda saida kikara wata shidda bayaga hakama kikace duk sanda yadawo shone mijinki koda kuwa ranar daurin aurenkine to ga yarima yadawo kuma ba daura aurenba amma dukda haka inaso kazaba dakanki tsakanin YARIMA DA MAARUF wakike ganin zaki iya zama dashi amatsayin miji kada kiji kunyar komai kifada bawanda zaiga laifinki kinji ummy kam tarasa wace duniya take shin anyaba mafarki takeyiba kamar yanda tasabayi..........yarima yadawo tadaga kanta sukayi ido hudu dashi dam.....dam...gabanta yafadi_ Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239 [3/7, 11:52 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *87* 💐 🎀 _*KANDE*_ _kande anzama goro ko abin saye duk inda ta gifta indai da mutane a gurin to saitafadi abinda ta aikata yara sai biyarta suke ga kande mahakaci suna jifanta saita uwayeku da ubannenku sune mahauka ni sunana kande mata boka tana soshe soshe saitayi dari kuma tafashe da kuka abinnata bugowa yake watarana kaganta ras kamar bata taba haukaba wata rana kuma akasin haka intakacemuku yanzu kullu sai boka yayi tarayya da ita can gunshi take kwana hadda cikinta wata biyu yawon bara takeyi sannan tasamu abincin dazatacI saiko inboka yabata naira dari ko hamsin tasai kunu da kosai tasha tarame tazuke duk tafita kamannunta zane kwaya daya munta wuri sai dan uban datti dakinta ko bakomai sai tarkace gwangwanaye da kwalaben bazaka iya secon biyu adakinba saboda aciki take fitsari take kashi itabaima dameta sai ranrda hankalinta yadawo take shara takumayi wanka takanci kuka idan ta tuna ada saidai taba wani amma yau ita take bara duniya kenam wanda baizobama tana jiranshi larai kam annutsu ko haduwa batasonyi da kande kota ganta kuwa dauke kai takeyi watarana saidai taba yaro kudi ko abinci yakaimata abin yana damunta sosai saidai ba yanda zatayi sai addua hakadai rayuwar kande takasance wata biyu da suka wuce tsakanin baba da amaryarsa kuwa sunan suna buga soyayyarsu bamaijin kansu tarike larai kamar yarta yanzu baba shago gareshi na provision kato gabadaya garin agurinshi akesiyan kaya harda kayan sanyi matarsa hajara kuma tana sanar atamfofi da takalma_ _*washinton dc*_ _ummy na farkawa taganta jikin yarima tazubara dakarfi tana hararshi bude ido yayi yaga yanda takemashi kallon tuhuma aransa yace kaddai ace tadagoni tsaki yayi yace menene kinzo kinwani ishi mutane da hansari kinhanani bacci kinwani zo cikin jikina kinhanani sakat ina ganinma daga zamu raba kwana kowa yakwana dakinsa da banasan ina irin wannan abun dake yarareta dama zuciya yakeso tayi tafita dan baiaon tagane abinda yayimata jiya yaji dadinshi katta dauka yafara sonta aiko fita tayi tana kuka yatoshe kunnenshi dan bayason jin kukanta dakinta tashiga ta kulle kofa tanata kuka koda yafito zuwa kitchen dan yasan bazai samu breakfastba gara yadafa ko indomie ne yaji tanata sheshsheka yatura kofa yajita a kulle yawuce dakinsa idomien shi yaxi yaga har shabiyu bata fitoba kuma yasan dole tanajin yunwa kwankwasawa yayi ummy kuwa lokacin baccin wahala yadauke saboda kukanda taci masallaci yawuce dayaga taki budewa har laasar baiga tafito ummy kuwa tatashi yunwa takeji amma tanajin kunyar fita yana iya cewa aidole tafito tunda taji yunwa haka tayita daurewa har magrib tanajin fitarsa tafito kamar barauniya taje kitchen tadaura indomie taga take away dayasiyo amma bazataciba dan kada yagayamata magana batamaso yasan taci sauri takeyi kar yadawo dama yasaba sai yayi ishai yake dawowa yanacan yana tunaninta yanzu kam inbata budeba zaisa spare key yabude yagaji zuciyarshi har zafi takeyi dama bai bude bane dan kada tadauka yadamu da ita koda yaji kwaranniya kitchen murmushi yayi yace wani abun sai yunwa yashiga kamar mai daukar wani abu tana ganinshi dukta tsule shiko yiyayi kamar bai gantaba yahada tea yafita tsaki tayi tace wato baimasan da zamanaba balle yasabln ko nacu kk banciba ranta yayi mugun baci rashin kulata da yayi daga ranar tafita harkarshi yau satinsu biyu iyakarta gaisuwa shiko abin duk yadameshi saidai yadaure kawai yakeyi yace I will make move daga yau zanfara taking care dinta a matsayin kanwata I will make her believe I like her like my sister fido dahaka zansamu mu shaku da ita sosai har tafara sona batasaniba sai munzo rabuwa zataji batason murabu anan zata gane tana sona shikenam sai nagayamata nima ina sonta murmushi yayi yace ummy.....ummy....ummy I love you_ *Dije* _tsakanin dija da mijinta munir suna zaune lafiya lumui kuma tana karatunta ciki kuma yauko gobe munir kam kullun zolayarta yakeyi waikodai yan biyune wannan katon cikin haka a wata ranar alhamis karfe ukun dare dija ta haidfi tagwayen duk mata murna gun munir baa magana su mum baki yaki rufuwa nantakira ummy tagayamata ummy ko taalee da ihu tadaka tana murna dija taroki mijinta dayasa sunan mum da mamarta ko mamarshi haka kuwa akayi ranar suna akasa nafeesa da hajara amma ana kiransu da meenal da manal biki yayi kyau bayan biki taje garinsu dan wankan biki yara kam masha Allah baba sai kayan dadi yake basu ummy jitake kamar tayi tsuntsuwa taganta nigeria tayi kuka harta gaji ta isko yarima tace gaskiya ita komawa zatayi yace to idan zaki iya saiki tafi mana ba inda zaki sai munkare deal dinmu gaba daya yanzu satinmu biyu agarinnan buga kafa tashigayi kamar karamar yarinya murmushi yayi yace haba baby kiyi hakuri mana tace ni kadaina cemin babin nam banaso bakai yadace kakirani dashi ko dadima babu tashige dakinta shikuma tabarshi zaune da haushi wato yarinyar nam hawan jini takeson tasakani nasan maganinki aii tashi yayi yanufi dakinta_ *88* _shiga yayi cikin dakinta ya iskota tahada kai da guiwa tana kuka ummy yakira sunanta tadago da jajayen idanunta tana kallonsa takauda idanta akan nashi da wani asirtaccen kallo dayake mata ummy yakara kiran sunanta yace inason muyi magana dake ta fahimta da farko zan rokeki kiyafemin duk abinda namaki abaya na kuntata maki sosai ummy kuwa daakarewa tayi tadaga kai tace bakomai Allah yayafe mana ahmm nagode sannan abu na biyu inason kidaukeni amatsayin yayanki kamar yanda nakeda fido kisaki jikinki dani kigayamin duk bukatunki komai banason kiboyemin kibemi shawarata ga duk wani abinda yashige maki duhu kinga mukadaine anam bawanda kikasani saini kada kiji kunyata kinajina wani sanyi yamamayeta tayi murmushi tace ehhhh abu na uku shine banason rashin kunya kada ki yarda kice zaki rainani wallahi kinji na rantse dukan tsiya zammaki ke kinsan banason raini fuskarshi dauri yakoma yarimanshi tace ehhh naji kuma wallahi bazanma yiba abu na uku shine zamuyi wata uku anam zare ido tayi tace big bro karatuna fa daga kai yayi sama kamar yana tunani sai yace yaushene hutunku zaicika tace nanda sati biyu ok zansan abinda zanyi lokacin kinga saura mana wata biyu ko kiyi deferring semester ko kuma dai mubi wata hanyar tura baki tayi tace nidai aa banason differing gaskita to naji I said I will find a way okey daga kai tayi yace kindaiji menace ko tace ehhh gud girl yatashi yafita_ _tabishi da kallo tana murna wai sunshirya da yarima kuma harda rokonta gafara tunda sukazo koina batajeba saigashi yace tashir zainunama campanynsa na saida motoci zai kuma kaita yawo da shopping kai komaima dadi kamar yakasheta tatashi tayi wanka tasa wando ash yawuce guiwarta amma baikai kasaba tasa dogayen takalma irin rufaffaun sunkai daidai inda wandon yake yamatseta hips dinta sunfito das das dasu tasa riga mai dogon hannu baka tagyara gashonta tsakiyar kai tadaureshi tadauko gyale baki tadaurashi kamar dankwali tayi tush tsakar kanta tayi makeup waw haka takoma kamar baturiya tafesa turare tadauko jikka irin mai dogon abin ratayawa dinnan ash ta rataya yana shigowa ya tsaya yana kallonta sanye yakeda riga da wando three quater baki da riga fara yasa bakin gilashi yayi kyau sosai yasa booth bakake agogonshi baki yace u look so beautifull my sister ashedai ana zuwa dake ta rausayarda idanta tace thanks zagaya hannunshi yayi kan kugunta wani yar duka sukaji kowa yabasar ita adole tawaye suna fita yadauko wani bakin glass yasa mata yace waw sis kinga yanda kikayi kyau u look lyk take away bari muyi pictures inturawa mum pic suka shiga dauka yana rungume da ita haka suka fita_ _campanyn sa suka fara zuwa sai zare ido takeyi ashe yarima kudine dashi haka daga cam suka wuce wurin shakatawa komai akwai gurin namun daji lilo kala kala akwai wurin shan ice creem da dai sauransu hotona suka shigayi da waya da kuma camera ummy taji dadin wannan fitar sosai dan yatima komi yagani sai yace tanaso hakada sukaita firarsa duk firar tafi yawa gurin school dinta shikuma yana bata labari yanda rayuwarshi takasance dayana nam america har aurenda yayi yagaya mata ta tausayamashi kuma taji haushi candai tashare to mema zaisa nadamu tunda basansa nakeba bayan sunkare yakaisu bich nantaga yan mata da samari birjik dagasu sai pant da bra sai shawagi suke wasu kuma suna soyewa tace amma ana iskanci anan fairooz yaga yanda tarude yace fill free bawanda yasan daxamanki anan kowa shaaninsa yakeyi watace tazo wucewa tazo gaban fairooz tana wani yanga tace hy hansom wanna dance murmushi yayi yace thanks but I dont fill like it sorry pls tace nop bye batama damuda ummy itako zuciyarta takawo wuya wannan ai iskancine fairooz ko ko ajikinshi dan yariga yasan halin yan garin basu daukeshi komaiba wata haka kawai zata rungumeka tace u look hamson or something like dat ummy kuwa satar kallonshi takeyi kozataga yabata rai saima wani murmushi dayakeyi leena na hango tafe zatazo gurinsu daga ita sai dan pant da bra komai waje........_ [3/7, 11:54 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *89* 💐 🎀 _yabada bayanshi baya shiyasa baima lurada ita jikawai yayi anrungumeshi tabaya yakalli inda ummy take wacce tahade raI koba komai ai musulmine kuma yayanta dole taji haushi leena yaji tace hellow sweetheart tashi yayI wugarda ita kasa idanshi har sunkada yace what d hell do u think u are doin who is ur sweethert yanunata yakara dacewa dis is d first and last warning u have to say dat who do you think u are tsaki yayi yaduba koina kowa harkan gabansa yakeyi nidai nace wani abun sai bature da nigeriane aida yanzu anyi dandanzo ana gulma ummy kuwa ko motsi batayiba inda take tana aiyanawa aranta Allah yasa yaimata dukan tsiya leena tatashi tana kakkabe jikinta tatako indi yake tace well done tana tabi wani mugun haushi yaturnukeshi kamar yashakureta tace u really surprised me do u mean u forgot who I'm??? ummy dai jira kawai take taji me leena zatace yaruma yakwada mata mari wanda yasa tarufe bakinta yace u are notin but a hoe dafe kunci tayi tace u will regret of what u just did nown bcos I won't spare you dis time nonsense tawuce yarima kuwa wata kara yasaka yauda nigeria suka da inyafara ball da ita wallahi saita suma inda ummy yakoms yanda take kallonshi yasan bayani take nema yace lets go from here yayi gaba tana binshi gida suka koma ba wanda yace kala acikinsu kowa dakinsa yanufa ummy dai abu yasha mata kai wacece ita miye alakarta da yarima tsaki tayi tace ni kuma ina ruwana haka tashiga wanka tanata tunani shiko fairooz kwantawa yayi yana tunanin yanda zaiyi da leena tafita harkarshi_ _tashi yayi yawuce dakin ummy yanda yaga tadaure fuska yasan akwai wani abu kwance take yazo yazauna yana cewa me akama kanwata naga tahade rai uhmm kasa hakuri tayi tace big bro wacece ita kada dao yarinyar nam kishi takeyi a filli kuma yakalleta yayi murmushi yace matata ce yana kallonta dan yaga re-action dinta aiko zabura tayi tace bamganeba dariya yayi yace sunanta leena itace matar dana aura dam...dam..gabanta yafadi tace nashiga uku tama fini kyau aa wallahi tashI tayi taje gaban madubi tana kallon kanta shidai binta kawai yakeyi da kallo yace sis miye kuma haka wayancewa tayi da gaskiya matarka shedaniyace kai yaakayi kama auretane naga ko kyau batada gata guntuwa tana yamutsa fuska shi so ai baanam yakeba sis idan kana son mutum duk yanda yaje bazakaga aibunshiba idan kuma kana kinshi komin kyansa to bazaka ganiba so kada kitaba son mutum dan kyanshi soshi kawai dan Allah wani bakincikI taji wato da ita yake kenam runtse ido tayi shikuma yatsura mata ido yanaso yagano wani abu zagayawa yayi yace bari intaya kanwata bacci tunda nakasa zama mijin wata har yanzu gaskiya sis kezaki samomin mata nasan zaki zabomin mai hankali bude ido tayi takalleshi tace sosaima dariya taso kubuce masa yanda tayi maganar_ _haka yayita tsokanarta yanq cewa shi yamatsu sukoma gida yayi aure dan gaskiya yana bukatar yin aure ummy kuwa gabanta faduwa kawai yakeyi batasan dalili ba yarima yace sis tashi kimana wani abun yunwa nakeji kallonshi tayi sannan tatashi yabi bayanta suka shiga tare suna aiki ummy tace inason miji yana taya matarsa aiki ina fatar maaruf dina kamar yarimane tana aiki tana murmushi yace sis naga kina faraa lafiya girgiza kai tayi tace nima namatsu mukoma nigeria hade rai yayi baice komaiba wato har hanzu bata manta da dan iskancenba suna kare girki yajata sukaje baya wai sai angwada wanda yafi iya ruwa acikinsu tubewa yayi dagashi sai boxer ya shige ita kuma tayi tsayi babu alamar zata shiga fitowa yayi batama saniba tafada duniyar tunani ummy kuwa dama wandone iya guiwa tasa da have vase bata ankaraba taji yarama yadauketa cak sai cikin swimming pool haba big bro jiduk kajikamin gashina dariya yayi yace zan gyara maki ruwa yafara dibawa yana watsa mata ita tafara dibawa taba watsa mashi sai dariya sukeyi dayake ruwa yajika kayanta sai ya zamto duk surar jikinta tafito yarima sai satar kallonta yakeyi yace si kin iyq iwo ta girgiza kao yadawo inda take yace bari inkoya maki_ *90* _kugunta yakama wani abu sukaji duk yaziyarcesu yakara dauke hannunshi yakai kan awazunta yakwatarda ita tana kallon sama yace kinga yanda zakiyu saikiraka daga hannuwanki sama kina maidasu cikin ruwa gyada kai tayi tafara zuwa yayi yace bahaka zakiyiba haka zakiyi yanuna mata yazo ya tsaya tsakiyar kafafunta yarike kugunta ummy kam dukta rude wani abu takeji har tsakiyar kanta yace oya yimugani tafara ahankali yana binta baikuma dauke hannusaba tana kaiwa karshe batasaniba shima kallonta kawai yakeyi bai luraba kanta kawai taji yagaure shikuma dayake binta yakeyi aikuwa nan da nan jikinsu yahade dama tsakar kafafunta yake to abin saibada armashi gabadayansu suka ahhhh tunbama fairooz ba yaji ya zunguri gidamshi itakuma kanta dayabuge takema kara rungumeta yayi yana sorry da wayau yaketa tomancin dinta itakuma sai dadi takeji ji yanda yadamu da ita duk yarikice dan kawai dan buga kamta datayi sai kukan shahwaba takeyi tana kara lafewa jikinshi fairooz kan dadinshi kawai yake kwasa yace aidole kibuge maimakon kicire kayannam naki ki koya dakyau amma kina abu kamar dai wacce bata wayeba_ _tura baki tayi tace toba kaibane kashigo dani banshiryaba dariya yayi yace sorry bari intayaki cirewa tunkan tayI magana yacire mata have vase datasa yabarta daga ita sai bra yafara cire wandon tace yaya pls kadaina bari incire dakaina sanye take da bakin pant bra ma haka kamardai iri dayane numfashi yaja yace haba kokefa gaskiya kanwata mijinki yahuta jiyanda mum tabi tagyara jikinki sai laushi yakanne mata ido daya zare ido tayi tadibi ruwa tawatsa mashi tace kai yaya dariya yayi yadauketa sama yadawo da ita cikin ruwan saida ta nutse duka yafito da ita tana ware ido sai numfashi takeyi tace bro kasheni zakayi dariya yayi yace dan wannan abun bari kigani yanutse cikin ruwa yakai minti daya hartafa tsorata tana kiran sunanshi saijitayi anjata ta kasan ruwa tace wayyyo tana nutsewa taganshi tazare ido nan suka fito tare sai bishi takeyi dariya yayi yace gaskiya ke raguwace mijinki yanada aiki nam ma yakashe mata ido tacd anya kuwa yau bro hankalindhi daya kamar yana magana da budurwarsa fita tazoyi yakamota tabaya wani abu sukaji suduka yajuyo da ita yace ina zaki yana kallon kwar idanta magana yakeyi in romantic voice dabircewa tayi taba inn ummh ahhhn saitakasa cewa komai kuma cigaba da kallon juna sukeyi gabanta yana duka dasauri shiya katse shirun yace kinada kyau ummy ya sunbaceta a goshi yafita yabarta nam kamar gunki murmushi yayi yashige kitchen yana lekenta tananam yanda yabarta sai wani murmushi takeyi fitowa tayi yana kallon tsarin jikinta yaji wani abu jikakkun kayanta tadauka tashanya tazo tana sanda tana leke nan yayu sauri yalabe bayan kofa_ _tana shigowa yacafkota razanarda tayi yasa ta rude tabangajeshi shikuma yarikota suka fadi kasa saman kijinshi take shikuma yana kasa yace waiiii yarungumeta hannunshi kan duwawunta idanshi rufe nan takare mashi kallo bata ankaraba taji yanai mata kiss abaki sunyi kusan minti biyu haka yana yimata tafiyar tsutsa abayanta lumshe ido tayi tanamotsi wanda yabada gudunmuwa wa romance dim saida yaga dama yacire bakinta cikin nashi yana kallon fuskarta runtse ido tayi yayi dariya yace kai amma dai sis kekam mijinki zaiji haushi nifa koyamaki nake amma naga vakya daukar darasin saina zage damtse kenam yasaketa yana kallonta cikin ido yace u are so hot yakashe ido daya yawuce bude baki tayi takasa gane inda yarima yadosa sumui sumui tawuce dakinta duk jikinta yayi sanyi barin biyemishi zatayi kada yakaita yabaro kuma yarabuda ita yarima kuwa yawuce dakinshi yayi wankan tsarki danba karya yaji dadin abinsa sukayi yasa jallabiya yafito zuwa masallaci dayake anfara kiran magrib dan unguwar tasu musulmaine yaleka dakinta tana ganishi tarufe fuska murmushi yayi yace yau kuma ni ake kunya bude fuska tayi tana murmushi shima hakanne yace ni zantafi masallaci in anyi ishai kuma zan fita akwai wanda zamu hadu dashi nan da nan taji wani abu yatokareta yanzu haka gurin tsinanniyar nam zashi ta taru baki tace gaskiya saidai muje tare ni tsoro nakeji dama haka yakesonji yace ok kishirya to bari ibje indawo murmushi tayi tace haba big bro ko kaifa wucewa yayi yanajin wani nishafi wato ummy yarinyace wlh......_ [3/7, 11:57 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *91* 💐 🎀 _bayan yadawo daga masallaci ya tarar tashirya cikin wata doguwar riga baka har kasa english wear ce daga saman kirjinta anmatseta rabin nononta duk waje tadauko red dankwali tadashi kamar gogoro tayi simple makeup tayi kyau sosai bakin nam yasha jambaki ja sai kamshi takeyi yana shigowa yatsaya turus yana kallonta sanye yake da black jins da jar riga yayi kyau sosai rigar mai guntun hannuce tana ganin shigarsa tace waw big bro u look dam hamson dariya yayi yace kinyi kyau kema kuma shine kikayi irin shigata ko ita saima alokqcin talura ashe suk shirinsu black and red ne tace lahhh bro kaidai kayi irin shigata naji nidai taso muje amma anya wannan rigar jifa kirjinki taduba kunya ta lullubeta takasa magana yace muje to haka suka fita bayan yaga wanda yakamata yagani sukaje gidan kallo sai gurin 1:30pm suka dawo gida dan can baa irun nigeriya bane sha biyu nayi bazakiga kowaba amma nam till down sukeyi suna harkokinsu bayan sundawo suka dire kan gado wani bacci sukeji dakyar ummy taiya cire kayan jikinta tashiga wanka shima cirewa yayi yabita ciki yana nuna shiko ajikinsjima ita kuwa mutuqar tsaye tayi saa daya bata cire towel dintaba tafita dasauri yabita da gudu yave sis kizo immaki wanka mana zare ido tayi tave haba bro katuwa dani zakamin wanka no gaskiya bazai yuwuba koda kai yayanane ai bai kamataba gaskiya tsayawa yayi yana kallonta duktarude dariya yayi yace matsoraciya dama wasa nake maki yadauki kayanshi yashiga dakinsa yayi wanka_ _a gurin ummy kuwa tana fitowa wanka ko kaya bata saba saboda bacci da takeji tayi kwamcinta da towel nan da nan bacci mai nauyi yasace yarima kuwa yana kare shirinsa yafito yaje dakinta dan dauko take away dasukayo yunwa ta addabeshi yana shigowa yaganta kwance da towel wato yarinyar nam bacci tayi ko abinci wataciba ko da towel haja yadauki take away daya yafara ci yana hangen duhun tsakiyar kafafunta gabadaya hankalinshi yagama tashi bayan yakare yadauko kayan baccinta yadawo inda take a habkali yazame towel dim dayake dakin akwai dan duhu so baiga manajan dakyauba hannu yakaI yana lalubenta yana runtse ido kwantawa yayi gefenta yacire kayanshi yajawota ya rungume wani abu yakeji har makarkata yakeyi yadade rungume da ita yana shafata a hankali daga haka bacci yadaukeshi cikeda mafarkanta koda akayi sallah jikinsu ba wanda yamotsa aai kusa7:44 yarima yafara farkawaya yatsaya yana kallon fuskarta yana murmushi a hankali take bude idanta tar akanshi kallonshi tatsaya yi waiko mafarki takeyi da dai taga da gaskene tayi yunkurin tashi taji yasa hannu dai dai kugunta yajawota gabadaya yarungume zare ido tayi dataji komai babu a jikinta kuma shimabaida koma do taji ta zunhuri wani abu kamar sanda tazare ido tace pls yarima dan Allah kasakeni duk tarikice sai hawaye tajeyi cikin sanyin murya yace haba my sis menene to dan na rungumeki kallonshi tayi tana zarar ido tace a hakam dan girman Allah kasak...... bata rufe bakiba taji yasamata bakinshi mai rikitata yakara rungumarta duk acikin bargo suke wannan abin saida inga kafafunsu suna shure shure yarima fa yarkice duk inda yasamu tabawa yakeyi ummy kuwa dukta rikice sai kuka takeyi candai taga abinnashi yakusa zarce tunaninya da karfin Allah takwace kanta tashiga toilet ta kulle tana maida numfashi_ _ko kwakkwaran motsi yakasa haka yarinyar nam take dama lallaI tana kwararsa haskiya dasake dolene yasan yanda zaiyI tasoshi dakyar yasamu yamike yafita zuwa dakinshi tanaji yafita tayi saurim fitowa tarufe dakin da key takoma kan kujerar madubi tazauna tana tuna abinda yarima yamata gaskiya yakwareta dayawa ai sakacintane yasa hakan tafaru amma zatayi maganin abin a wajen yarima kuwa fita yayi yasiyo masu take away sai ganinshi kawai tayi zaune kan gado itakuma tafi wanka to yaakayi yashigo murmushi yayI yace sis shine harsa rufemin kofa yanda yayi maganar kamar dan karamin yaro zare ido tayi tana kallonsa anya yarima bashida aljannu tashi yayi yazo inda take tsaye yace ko irin dan gud mrnig hug and kiss dinnam babu my love zabura tayi tana ja dabaya dan yanzu abinshi tsoroma yakebata kawai tasan aikin aljanune inba hakaba yarimane zai rika wayannan abubuwan matsawa yayi saida takai bango ya mannata yana kallonta idanta akasa tana karanta ayatul kursiyu peck yamata agoshi yace ga break fast dinki cam yafita da sauri dan a gaskiya idan ba yana danne zuciyarshiba komai zai iya faruwa bayan takare shirinta taci abinci tafito zuwa kitchen tadaura masu abinci shi kuma wanka yashiga fried rice tayI da perpesun kan rago sai kamshi ke tashi yarima yashigo yana lumshe ido yace sis me ake dafa mana ita Allah yasani yanzu kunyarshima takeji batace komaiba yazagaya yarungumeta ta baya yana cewa kada kiji kunyata nifa mijinkine kuma yayanki kallonshi tayi ta girgiza kai tana cewa ni bansan inda yatima yadosaba so yake inji inasonshi yazo yarabudani yasani cikin bakin ciki......bazan taba yarda nakamu da sonkaba insha Allah_ *92* *bayan wata daya* _ummy batakara bari yarima yatabataba da taganshi gufuwa takeyi kuma tasace spyer key dinshi na dakinta soda takare abinda takeyi saita shiga daki ta kullu amma fa tana daurewa ne kawai dan saida ta nisanta dashi take tunaninsa saidai kawai taba kanta hakuri ummy kima daina tunaninshi danke bakya gabanshi tana zaune tayi tagumi wayarta tayi kara taga mum tadauka suka gaisa take cewa mum ankoma skull dan Allah tawa yarima magana su dawo hakanam mum tayi dariya tace ehhh ankoma sati biyu kenam amma yanzu sunje strike kuma ba wanda yasan ranar dawowarsu wani murmushi ummy tayi tace wai yanzu hankalina zai dan kwanta nanta tambayi dija da yayanta mum tace lfy qlu suke jibima zata dawo gidan mijinta saura ke ummy dagajin haka takashe wayar tana cewa badaI da yarimaba tatashi cikin sanda tabude kofar tamanta bata rufeba taje kitchen tadebo abinci tadawo tarufe ji tayi anjanyota tafada jikinshi yayi ajiya zuciya itakuma ihu tayi yasa bakinshi cikin nata yafara kissing dinta sunaja dabaya har suka fada kan gado ummy tarasa a ina take dan tayi missing din abinda yarima yaje mata cikinta duk yayi sanyi saida yagaji dan kanshi yasake yadawo kallon fuskarta yace haba ummyna kinaso ki kashenine yazaki rika guduna hahhh kinsan halinda na shiga kuwa sati daya nayi a asibiti amma baki saniba duk akan rashin ganinki konazo na kwankwaaa maki bakya saurarena meyasa_ _ 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *91* 💐 🎀 _bayan yadawo daga masallaci ya tarar tashirya cikin wata doguwar riga baka har kasa english wear ce daga saman kirjinta anmatseta rabin nononta duk waje tadauko red dankwali tadashi kamar gogoro tayi simple makeup tayi kyau sosai bakin nam yasha jambaki ja sai kamshi takeyi yana shigowa yatsaya turus yana kallonta sanye yake da black jins da jar riga yayi kyau sosai rigar mai guntun hannuce tana ganin shigarsa tace waw big bro u look dam hamson dariya yayi yace kinyi kyau kema kuma shine kikayi irin shigata ko ita saima alokqcin talura ashe suk shirinsu black and red ne tace lahhh bro kaidai kayi irin shigata naji nidai taso muje amma anya wannan rigar jifa kirjinki taduba kunya ta lullubeta takasa magana yace muje to haka suka fita bayan yaga wanda yakamata yagani sukaje gidan kallo sai gurin 1:30pm suka dawo gida dan can baa irun nigeriya bane sha biyu nayi bazakiga kowaba amma nam till down sukeyi suna harkokinsu bayan sundawo suka dire kan gado wani bacci sukeji dakyar ummy taiya cire kayan jikinta tashiga wanka shima cirewa yayi yabita ciki yana nuna shiko ajikinsjima ita kuwa mutuqar tsaye tayi saa daya bata cire towel dintaba tafita dasauri yabita da gudu yave sis kizo immaki wanka mana zare ido tayi tave haba bro katuwa dani zakamin wanka no gaskiya bazai yuwuba koda kai yayanane ai bai kamataba gaskiya tsayawa yayi yana kallonta duktarude dariya yayi yace matsoraciya dama wasa nake maki yadauki kayanshi yashiga dakinsa yayi wanka_ _a gurin ummy kuwa tana fitowa wanka ko kaya bata saba saboda bacci da takeji tayi kwamcinta da towel nan da nan bacci mai nauyi yasace yarima kuwa yana kare shirinsa yafito yaje dakinta dan dauko take away dasukayo yunwa ta addabeshi yana shigowa yaganta kwance da towel wato yarinyar nam bacci tayi ko abinci wataciba ko da towel haja yadauki take away daya yafara ci yana hangen duhun tsakiyar kafafunta gabadaya hankalinshi yagama tashi bayan yakare yadauko kayan baccinta yadawo inda take a habkali yazame towel dim dayake dakin akwai dan duhu so baiga manajan dakyauba hannu yakaI yana lalubenta yana runtse ido kwantawa yayi gefenta yacire kayanshi yajawota ya rungume wani abu yakeji har makarkata yakeyi yadade rungume da ita yana shafata a hankali daga haka bacci yadaukeshi cikeda mafarkanta koda akayi sallah jikinsu ba wanda yamotsa aai kusa7:44 yarima yafara farkawaya yatsaya yana kallon fuskarta yana murmushi a hankali take bude idanta tar akanshi kallonshi tatsaya yi waiko mafarki takeyi da dai taga da gaskene tayi yunkurin tashi taji yasa hannu dai dai kugunta yajawota gabadaya yarungume zare ido tayi dataji komai babu a jikinta kuma shimabaida koma do taji ta zunhuri wani abu kamar sanda tazare ido tace pls yarima dan Allah kasakeni duk tarikice sai hawaye tajeyi cikin sanyin murya yace haba my sis menene to dan na rungumeki kallonshi tayi tana zarar ido tace a hakam dan girman Allah kasak...... bata rufe bakiba taji yasamata bakinshi mai rikitata yakara rungumarta duk acikin bargo suke wannan abin saida inga kafafunsu suna shure shure yarima fa yarkice duk inda yasamu tabawa yakeyi ummy kuwa dukta rikice sai kuka takeyi candai taga abinnashi yakusa zarce tunaninya da karfin Allah takwace kanta tashiga toilet ta kulle tana maida numfashi_ _ko kwakkwaran motsi yakasa haka yarinyar nam take dama lallaI tana kwararsa haskiya dasake dolene yasan yanda zaiyI tasoshi dakyar yasamu yamike yafita zuwa dakinshi tanaji yafita tayi saurim fitowa tarufe dakin da key takoma kan kujerar madubi tazauna tana tuna abinda yarima yamata gaskiya yakwareta dayawa ai sakacintane yasa hakan tafaru amma zatayi maganin abin a wajen yarima kuwa fita yayi yasiyo masu take away sai ganinshi kawai tayi zaune kan gado itakuma tafi wanka to yaakayi yashigo murmushi yayI yace sis shine harsa rufemin kofa yanda yayi maganar kamar dan karamin yaro zare ido tayi tana kallonsa anya yarima bashida aljannu tashi yayi yazo inda take tsaye yace ko irin dan gud mrnig hug and kiss dinnam babu my love zabura tayi tana ja dabaya dan yanzu abinshi tsoroma yakebata kawai tasan aikin aljanune inba hakaba yarimane zai rika wayannan abubuwan matsawa yayi saida takai bango ya mannata yana kallonta idanta akasa tana karanta ayatul kursiyu peck yamata agoshi yace ga break fast dinki cam yafita da sauri dan a gaskiya idan ba yana danne zuciyarshiba komai zai iya faruwa bayan takare shirinta taci abinci tafito zuwa kitchen tadaura masu abinci shi kuma wanka yashiga fried rice tayI da perpesun kan rago sai kamshi ke tashi yarima yashigo yana lumshe ido yace sis me ake dafa mana ita Allah yasani yanzu kunyarshima takeji batace komaiba yazagaya yarungumeta ta baya yana cewa kada kiji kunyata nifa mijinkine kuma yayanki kallonshi tayi ta girgiza kai tana cewa ni bansan inda yatima yadosaba so yake inji inasonshi yazo yarabudani yasani cikin bakin ciki......bazan taba yarda nakamu da sonkaba insha Allah_ *92* *bayan wata daya* _ummy batakara bari yarima yatabataba da taganshi gufuwa takeyi kuma tasace spyer key dinshi na dakinta soda takare abinda takeyi saita shiga daki ta kullu amma fa tana daurewa ne kawai dan saida ta nisanta dashi take tunaninsa saidai kawai taba kanta hakuri ummy kima daina tunaninshi danke bakya gabanshi tana zaune tayi tagumi wayarta tayi kara taga mum tadauka suka gaisa take cewa mum ankoma skull dan Allah tawa yarima magana su dawo hakanam mum tayi dariya tace ehhh ankoma sati biyu kenam amma yanzu sunje strike kuma ba wanda yasan ranar dawowarsu wani murmushi ummy tayi tace wai yanzu hankalina zai dan kwanta nanta tambayi dija da yayanta mum tace lfy qlu suke jibima zata dawo gidan mijinta saura ke ummy dagajin haka takashe wayar tana cewa badaI da yarimaba tatashi cikin sanda tabude kofar tamanta bata rufeba taje kitchen tadebo abinci tadawo tarufe ji tayi anjanyota tafada jikinshi yayi ajiya zuciya itakuma ihu tayi yasa bakinshi cikin nata yafara kissing dinta sunaja dabaya har suka fada kan gado ummy tarasa a ina take dan tayi missing din abinda yarima yaje mata cikinta duk yayi sanyi saida yagaji dan kanshi yasake yadawo kallon fuskarta yace haba ummyna kinaso ki kashenine yazaki rika guduna hahhh kinsan halinda na shiga kuwa sati daya nayi a asibiti amma baki saniba duk akan rashin ganinki konazo na kwankwaaa maki bakya saurarena meyasa_ _yana maganar ne kamar yayi kuka yace dana mutu shikenam dabazakima saniba mekikeso namiki dan kisoni bazan boye makiba wallahi ina sonki kuma Allah kadai zai rabani dake so kima daina zance wani deal daga yau yakare yatashi a fusace yakalleta wacce tadazgare tana kallon karfin hali sannan kuma wallahi kika kuskura kika kira wannan dan iskan kikagaya mashi zam maki abinda bakiyi zatoba me kika dauki kankine kina matasayin musulma amma kina gudun mijinki har yakwanta hospital bakisani akam wani dalili naki na banza u are so selfish tashi ummy tayi wacce zuciya takawo mata iya wuya ta nunashi tace baka isaba fairooz wallahi dolene kasakeni dan banasonka maaruf shine wanda nakeso shine yadace dani bakaiba shine yasan matsalata kuma komai girmanta yana magancemin ita kaikuma bakasan komaiba sai kanka kadauki girman kai kaforawa kanka so just get lost ni bazan taba zama dakaiba wani mugun mari yawatsa mata yanunata yace badan inasanki zaki wulakantamiba bakiisaba kuma wallahi kika kara kiran sunan wani kato agabana sai fasa maki baki kuma ninakeda damar sakinki to wallahi ko duniya gabadaya zata taru bawanda yaisa yasa nasakeki dan kece ruhina kece jinin jikina kitausayamin kisoni wallahi bazaki taba danasaniba arayuwarki pls ummy_ [3/7, 11:59 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *93* 💐 🎀 _yarima yacigaba da maganganu daga baya yace kuma wallahi idan har baki dainamin rasjin kunyaba zaki tabbata a garinnam so garama kin kwantarda hankalinku kizo muyI rayuwar aure dake yafice zuciyarshi kamar tafaso kirji ummy kuwa har yanzi dafe takeda kuncin idanunta har sunkafe dan babu sauran hawaye a jiyar zuciya kawai tayi tace nikuma zangani nidakai waya kamata yabi wani na yarda bazaka sakeniba kuma zan zauna dakai har iyakar rayuwata amma batun insoka baima tasoba kuma bazan taba binkaba ahakan zansoka kana ganamin azaba har kake kira kana sona wannan shine so haka tayita maganganunta itakadai har bacci yasaceta daga ranar yarima baikara shiga sabgartaba yau kwana ukku kenam ummy kuma bata damu da tanemeshiba yarima kuwa abin duniya ya isheshi a kwana na hudu ne yaje dakinta yace ummyna am sorry kinje idan na bata maki kidaina bani wahala haka wallahi inasonki kamar raina kiyi hakuri kisoni koda kwatan wanda nake makine pls ummy takalleshi tace wallahI bazan taba sonkaba tab duk irin cin mutuncin dakamin karabani da farinciki na ka kuntatamin ka tozartani ka kyamaceni sannan yanzu kazo rana tsaka kace kanasona yazaayi nayarda dakai no dis can never happen koka manta kaida kanka kace bazaka taba sonaba haba baby let be gones by gone pls dallah malam dakata kama daina bata lokacinka anam kakwashi hajarka kayi gaba ba abinda zansiya_ _yarima yakamo hannunanta yarike yace baby taba zuciyata kiji yanda take bugawa yakai hannunta gurin taji amma ta waske tace bro dan Allah kakyaleni bacci nakeji baice komaiba yafita yazanyi da raina meyasa ummy bazata fahimci inasontaba yaushe taiya fushi haka ohhh Allah kataimakeni gari na wayewa shine yahada masu break fast yakaimata har daki amma saboda iskanci ceqa tayi azumi takeyi haka yamiyar yafita tadafa indomie taci haka yakwaso mata kayan buda baki kamar mahaukaci yaje yadamata komai dan yarima akwai iya abinci yakaimata har daki harda lashe baki gaskiya abincinan bazan barsuba haka tazauna tanadi abinci bayan takare tace not dat good ba laifi yarima dai komai baiceba yakai kayan kitchen yadawo ummy kam mamakinshi take anya bashuda afirutai kuwa humm yarima yace my princess barkada shan ruwa ko kina bukarta wani abun tayamutsa fuska tace bakomai tanx dawowa yayi yazauna kan kujerar da take ya rungumota yana cewa baby dan Allah kiyI hakuri kidaina wannan fushin kina bani wahala sosai KIYAR DA DANI pls wallahi dan bakisan irin sonda nake maki bane tun kafin intafi america nafara sonki bazan maki karyaba wallahi ina matukar son kikasance matata abin alfaharina ummy dan Allah koda baki sona inaso kibani dama innunamaki irin sonda nake maki kinji itadai lafewa kawai tayi tana cewa idan baka mutuba zakaga drama kala kala wato kacuceni daga baya kabarni bazaiyuba saina tabbatarda kanasona tadago ahankali tace to indai hakane banga amfanin zamammu ananba kawai mukoma gida nagaji dazama anam kallonta yayi yace shikadai kikeso bayan haka shikenam zaki bani dama tace no I will just think about it kallonta kawai yakeyi yace ba matsala wata rana ni nasan komai zai wuce gaka yatashi yakoma sashensa yarasa meke masa dadi yaushine macce kijuyawa son ranta maccenma ummy duniya kenam_ _washe gari yaje yamasu visa jirginsu na yammane yanadawowa yaje yagaya mata ta shirya zasu koma gida dadi kamar yakashe ummy tayita tsalle bayan jirginsu yanadaga Allah kuma yasa yasauka lafiya daga airport sukayi gidansu mum sai wani nam nam yake da ita kamar kwai ummy kuwa aai wani cin magani take tanq basarwa suna shiga gida sashen mum suka nufa ummy dagudu tashiga mum na falo tagada kanta tana I miss u mum kam tayi farinciki sosai taga ummy takara fresh tadagata tace yan america idanku ku kenam daga sati biyu sai akayo wata biyu fairooz dai murmushi kawai yakeyi fido tafito itama tanata murna tarungumesu duka tana wellcomin nasu haka sukaita firar yaushe gamu nam kecewa fido tazo tarata suje suga babys din dija mum tace aikya karata maimakon kiyu niyya ki haifi maki kintsaya sakaci da sakarci tura baki ummy tayi tana buga kafa yarima yaji kamar yahadeta don sonda yake mata tace haba mum aishi haihuwa lokacine kuma ai bangansuba tumda aka haifesu yarima yace mum kifita batun ummy kwanan nam wani abu takeji kuke kushirya zuwa 5:pm zankaiku tace thanks bro mum dai alajabi yasheta dakuma murna yayanta sunshirya kansu ashe kwanannam zatasamu jika karfe biyar nayi kuwa suka shirya yafito cikin wata dakakkiyar shadda ruwan kasa tayi balain yimashi kyau ummy ita kanta saida taji gabanta yafadi kai Allah yama fairooz kyau amma afili kuwa ko kallonshi batayiba tana wani shan kamshi baya tabude tashiga baice komaiba fido tashiga gaba ya saita madubi dai dai fuskarta ya kanne mata ido yana cewa my love yau kuma sarauta akeji komai bataceba illah muguda baki datayi_ *94* _murmushi yayi yatada mota sai satar kallonshi takeyi fido tace wai aunty ummy naga kinama big bro yanga wlh zamu samo yar sweet sixteen mu aura mashi bayan kinriga kin sufa aunty kamata yayi kilallaba don big bro mata har kamum kafa duke zuwayi gara kinkama abinki kidaina jan aji dan zai iya tsinkewa dariya sukayi itada yarima yace sis gayamata dai kamar kinsan abinda yadawo dani kenam abba kawai nake jira yadawo namashi magana aure zankara kinga yarinyarma yana kunna wayarshi yanunamata tace waw amma big bro kayi dace tafi aunty ummy kyau kuma ba hoton kowa bane na ummyne ummy kuwa jitayi gabanta nafaduwa da zafi tace kanku akeji idan kunyi ku auro uku rana daya fido tace basai kinfadaba wallahi big bro harna tuna sadda aka tarama mata masu kyau akace kazaba inaga haka zaakarayi danso nake muzabo wacce takere saa wacce zamuyi bugun gaba da ita mushiga koina da ita baa rainamuba ummy kamar ta shake fido shikuma kallonta kawai yake insunhada ido yamata gwalo ko kiss ko yakashe ido daya harsuka kai fido magana takeyi yanda zasu samo tsaleliyar yarinya ummy kuwa tacika tayi famm amma fa cewa take ina ruwana tunda basonshi nakeba tare suka shiga da fairooz munir kuwa yana gida dija kamar tayi ihu saboda murna yambiyu kam sunyi bul bul dasu_ _ummy tadauka tayi ma meenal wasa fido kuma tadauki manal sai murshin sukeyi munir yace amaryarmu mu yaushe zaa haifomana babyne gaskiya mu munason muga yayanmu fa yarima yacr kaidai gayamata inbataso kwanan nam zakuje daurin aurena ummy dai batace masu komaiba tatashi tayi dakin dija dariya sukayi munir yace wai yarima yane wai kodai kaine raggo yarima yayi murmushi yace banason iskanci yaushe kazama dan sa ido ina ruwanka gaga ka koramin babyna munir yace ahjh lallai naga alama duk ummy tacanzaka kazama wani so cool bari kaida freind ummy tana wahalda zuciyata taki ta aminta dani munir yabushe da dariya yace haba yarima kada kagayamin ummy tagagareka gaskiya kabani kunya ita macce yatakene ai nantake zaka mata wayo kafin ta ankara komai ya afku haba prince kada kabadamu mana zo kaji.munir yarada mashi wani abu akunne wanda banji dariya sukayi suka tafa bayansu fido sunbi ummy daki suka taradda ita zaune tana tunani dija ta tabata tace ke meke damunki fido takece da dariya tace wai dan big bro zai kara aure shinefa ta kannema dija ido alamar karya take dija tadafe kirji tace kai haba ashe da gaskine naji munir yana fada ummy batasan sanda tatashi tsaye tana zare ido dija da fido wata dariya tazo masu suka danne sauri tayi tazauna tace to ina ruwana da aurenda zaiyi mtsw tawuce toilet sukabita da kallo daroya kamar takashesu wato tana kishi amma takasa ganewa bayan tafitone dija tace fido tabasu guri zasuyi magana bayan tafita dija takalli ummy tace_ _ummy...ummy.....ummy saunawa nakira uku ko wallahi ummu kisauke duk abinda kikeji kirungumi mijinki kinji na rantse wallahi muna zaune da munir yan mata kekiranshi suna cewa yabasu numban fairooz ke kinga wulakamcin da yake masu amma dukda hakan basa hakuri yan harma yadaina daukar bakuwar numba nidai amatsayina na kawarki kuma yar uwarki nake baki shawara kinga yarima yayi nadama yana sonki yanzu fiyeda zatonki ni shaidace kuma kena nasan kina sonsa kinkasa fahintane kawai kiyima Allah ki rungumi mijinki ansan anason mace mai aji ammadai kada yayi yawa akwai inda akeyinshi ummy tanisa tace kingani ni vansan mike damunaba wallahi banason yarima saidai kuma inajin haushin ace wata tanasonshi dariya dija tayi tace ummy kenam wannan shi ake kira kishi wanda idan bason mutum kakeyiba bayanda zaayi kayi kishinsa ummy dai kallonta kawai takeyi tace naji dija kuma zanyi iya kokarina inga nasashi cikin zuciyata dan yazamemin kadangarwn bakin tulu can kuma sai tace am yabatun aurenshi to wacece zai aura dija takalleta tace kinganiko kinkasa hakuri wannan yana nunida kindamu bawani aure dazaiyi karyane kawai munason gwadakine girgiza kai tayi banyardaba dan harda pic dinta yanunama fido dija tace to nidai banji munir yafada dakuwa da gaskene dole yasani ki kwantarsa hankalinki Allah yarima yamayi maki adalcI haba dawani dayanzu yakadaki ya auro wata wallahi namiji kamar yarima wallahi dabayasonki da yanzu yasauwake maki ke bazakiyi tunani bane yanda yakemaki adah yanU yana makishi haba ummy u have to think mana kitsaye kallon ruwa kikaga mezai faru dan naga kamar magana kawaI nake amma bakya fahimta_ [3/8, 12:08 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *95* 💐 🎀 _ummy kallon dija kawai takeyi yanda tazauna tanaimata fada tayi dariya tace mama dija kenam naji kuma zan daina kadama kidaina wallahi saudiya ma zamuje mu auro masa balaraba murmudhi ummy tayi tace nasan aiba zakiyima kawarki hakanba wato bazaki ganebane ni narasa inda yarima yadosane yacika fushi dayawa harfa marina yayi ranar dija tace ahhh kila hauka kikamasa mana kawaifa dannace ni maaru nakeso shinefa yamareni kwalalo ido tayi tave aiyama raga maki dabai faffasa maki bakiba wai ummy kinkuwasan yanda maza keda kishi kuwa humm to wallahi kidaina kishifa hankalinki ki mallaki abinki ba boka ba malam sai yanda kikayi dashi ummy tace tab shI yariman inaga bakisan mekije fadaba dija tayi dariya tace lallai ummy daaauranki shi yariman har nawa yake sarkima dayaje ubanshi ammallakeshi balleshi karan kada miya to bari kiji indai kina wayamnan abubuwan to koina yaje sai yatunaki nsn tashiga bata sirrukan mallakan miji ke haka dija tasata gaba kamar wata uwarta tanamata fada ummy kuwa sai kada kai takeyi_ _sai araun 9:30 pm suka koma gida mum taje cemasu tasa anje angyara masu gidansu dan haka sutafi can suka kwana fairooz yace gaskiya mum ni nagaji yanzu saidai gobe I need to sleep yawuce sashensa mum tace ku akeji ummy kuwa har zatashiga dakinta mum tace kekuma mezangani dalla wuce gun mijinki sakarya kawai ni ummy bansan yaushe zaki gane abinda kikeyi baida kyau ko kadan kina ganin kamar ke wai daidaine zaki gane kuranki duk ranarda sarki yasan tsakaninki da yarima kinji na rantse wallahi nan take Ai auro masa wata kisamu abinda kika hadamasa ki kaimasa sumi sumui ummy tawuce mum kamar takwashe da dariya tace yaran yanzu saisu inba maganar kishiya akamasuba basa nutsuwa indomie tadafamashi da kifi sai kamshi takeyi tadauko zobo tasaka a jug tafito tanufi sashenshi baya falo tafara konkosawa dakinshi dama abinda yake jira kenam shiyasa yace bazasu koma yauba dan yasan mum dole zata turota shigo kawai yace yana kwance kan gado dagadhi sai boxer fari yayi filo da hannuwanshI duja biyu tace ga abincibam naga bakaci komaiba dadi yaji wato tadamu dashi dan karamin tebur tadauko tadora sama tadauko cup tazuba mashi zobon tace kasauko kaci tana maganarne amma bata kalleshiba kuma dauriya kawai takeyi_ _tasowa yayi yazauna kan gado yace taje takunna masa t.v tana kunnawa kuwa sai nunowa akayi cikin zee word sunata suyewa da kalamai masu dadi ummy dai ko kallo batayi amma tanajin abinda sukeyi yarima kuwa abincinshi yakeci kuma yana kalli yace ke kinci abincinne tace ehhh aa banyarda kizo muci nakoshi tace banason gardama kitaso nace yanda taga yacanza fuska yasa tatashi yasaukarda abincin kan capet gabadaya suka zauna dibowa yayi yabata taso taki amma taga ba wasa a idanshi kuma baima damuba tabude baki yasa mata daganan bawanda yace wani abu inyaci daya zaibata daya har suka kare yasha zobo itama yabata duk saitaji jikinta yayi sanyi shi bayama nuna akwai wani abun kamar dai dama sunayin hakam acikin zuciyarshi kuwa cewa yake lallai idear nan ta munir tana kawo light dahaka zaki fara sabawa dani ummy cewa take inama kanamin gaka tuntuni kika da yanzu bafara sonka amma mutum kullun cikun zuciya da fada bayan sunkare tatashi takaisu kitchen tawanke tadawo tazauna idanunshi kan t.v yace baby bazakiyi wanka bane ga kayanki cam zanyu kawai tace tamike tadauki towel da kayan baccinta tashiga cikin toilet can ta tube tayi wanka fairooz kuwa tadhi yayi yana taka rawa bayan takare wanka tagoge jikinta tasa kayan baccin rigace batakai guiwaba mai hannun vase pink tada sulbi amma daga kirji kawai aka matseta kasa kuwa abude take takasa fitowa dan gaskiya yanzu kunyarshi takeji shidai yaji shiru kuma yabajin karar ruwa ya kwankwasa yace hey baby yadai da sarkewar murya tace fyn ok kawai yace yakoma yazauna yasa news yana kallo tafiti tana wani kakkate jikinta bai nuna yagantaba amma yana kallonta ta gefen ido_ *96* _tazo ta kwanta takama barko tarufe yace baby bacci zakiyi bazakizo muyi kalloba tace ehhh yace ok toilet yashiga yafito yakashe t.v yakashe fitulu yazo yakwanta bayanta ya rungumota jikinta duk makarkata yakeyi shikuma yayi kamar yayi nacci sannan itama tasamu tayi yanda yaji numfashinta nasauka yasa yagane tayi bacci ajiyar zuciya yayi yakara matseta shima dakyar baccin yadaukeshi kokafin asuba tayi ummy tadawo kanshi takwanta duk cikin bacci koda tabude idanta da asuba tanganta kan kirjinshi tatsura mashi ido motsinda tayi shima yafarka nan taruntse ido dasauri murmushi yayi yace babyna kintashi kada kai kawai tayi wata kunyarshi takeji yashafa kanta yace tashi muje muyI arwala kasa tashi tayi tasunne kanta kasa tashi yayi yadauketa sai toilet yadireta taui arwala shima yayi yawuce masallaci ita kuma tafara nafilla kafin atada sallah koda yadawo takoma takwanta amma yasan bata isayin bacciba bayanta yakoma yana shafa kanta yace my baby bakisan yanda nakesonkiba wallahi amma kinkasa ganewa maganar yakeyi yana nuna kamar yasan tayi bacci yayi hakanne dan tasan ko abayanta yana sonta ummy kuwa sai kara nokewa takeyi tana sauraronshi tana cewa ashedai dagaske yakeyi ji yanda yabude cikinshi duka yadauka bacci nakeyi darita tasoyi ta danne rungumeta yayi yana shakar kamshi ta yana cewa inasonki ummy kitausayamin kibani hakkina shaawarki na neman kasheni amma bazan maki komaiba sai kinyarda inasonki kema kina sona amma agaskiya ina cutuwa banason kikadani wani galin pls dam....dam...gabanta yafasi tace nashiga uku_ _fairoz kuwa harda gwalo yakemata dan yasan tana jinshi kuma dole taji tsoro yakara dacewa amma bakomai zanjira har ranarda kika amince dani idan naga lokacin yayi tsawo shawara dayace nakara aure dan dai bazanyi zinaba kuma bawai dan bana sonki bane dan kawai bamason bacin rankine da kuma fadawa halaka shiyasa zankara aure idan har bazan iya jirankiba amma bazanso hakamba danni naso ace sake kadai zanyi rayuwa ummy kuwa nadama da tashin hankali sun mamayeta harda hawayenta fairooz kuma dariya kamar takasheshi ya rungumeta yayi shiru ummy kuwa tadauka yayi bacci tajuyo a hankali tace Allah sarki mijina kayafemin in Allah ya yarda komi zai daidaita nasan nashiga hakkinka dayawa amma ina neman afuwarka daga nam tayi shiri tanata tunani barkatai fairooz kuwa kamar anbashi aljannah daganam sukadanyi bacci sukatashi tana kallonshi biri yana kallonta ayaba kowannensu yayo tsit kamarba abinda yafaru zuwa tayi tahada masu break takawi har dakin ta isko yafito wanka ta ajiye tace ga break dinka nam bari nima inwatsa yace ok sai kinfito sai muci tare tashiga tayi wanka tafito daure da towel yabita da kallo saitaji tausayinshi data tuna maganganunshi shafa mai takeyi cikin romantic style yanda zataja hankalinshi dan tadau alwashin bashi hakkinshi shiko yayi kamar baiganiba tarasa yazatayiman tadauko tace yashafa mata abaya kwantawa tayi kan gado rub da ciki gabanta sai faduwa yakeyi_ _yajawo towel din dai dai duwawunta yafara shafa mata mai yana murza mata bayanta a hankali harda runtse ido takeyi hankalinshi yadauko baisan sanda yakai hannushi kan duwawuntaba yana shafawa ummy kamar takurma ihu dan kunya da fargaba juyata yayi suna kallon juna yace plals baby kibari ko romance inyi dan Allah hamdala tayi tace wai Allah nagodema ba wancan yatambayaba tadaga kai murmushi yayi yace thank you Allah maki albarka yamata peck agoshi yace I love u murmushi tayi itama amma batace kimaiba dorata yayi kan cinyoyinshi bayan yacire towel din ummy taruntse ido yace baby kunyata kikeyi kibude idanki muci break mana girgiza kai tayi yace toshikwnam yafara bata tabaci shimayanaci har suka kare yarima dauriya kawai yakeyi nan yadireta kan gado yadebe wandonshi ummy nagani tazare ido tafara ja dabaya yace baby kada kiji tsoro wallahi ba abinda zanmaki kinji narantse saida yardarki romance kawai zanyi kozan rage abinda nakeji kinji ta gyeda kai jawota yayi yaringumeta sukayi kneel down kissin dinta yakeyi kamar mahaukaci yana shafara yanda yadace malama ummy sai lumshe ido takeyi haka yasata tamashi yanda zaiji sauki kida bai kusancetaba da kunya da komai ta iya yi yarima sai samata albarka yajeyi yanajinshi sama sunyi awa biyu suna romance bayan yagamsu yarungumeta yace nagode ummyna koda haka kika daure kinamin zanji saukin abinda nakeji kinji rufe duskarta tayi da hannunta yayi murmysho yadauke cak yakaita bayi tace wallahi saita fira saida yafita yakama tsalle yana kwasar shoki da alanta......_ [3/8, 12:11 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *97* 💐 🎀 _*salm zanyi amfani da wannan daman dan baku amsa na rashin jina da kukayi kwana biyu naga masages dinku wasu bazan iya amasawaba dan sunyi yawa amma ina godiya da kulawarku gareni nagode sosai sakamakon expired da whatsapp dina yayi ne yasa kuka daina jini 2days amma yanzu insha Allah zaku rika jina kamar kullum insha Allah thank you very much for ur support💋*_ 💐Wannan page nayishine saboda meenal thank you my dear friend meenal dakika turan da MARAINIYA CE...........🎀 _bayan fitowarta bayine daure da towel ta iskoshi zaune kan gado kasa hada ido dashi wani rin kunyarshi takeji jawota yayi yaxaunarda ita kam cinyoyinshi yarada mata I love you nd thamks for today rufe fuska tayi yasa hannunshi kam gashinta yana shafawa yana lumshe ido yace ummy wallahi ina sonki bansan taya zangayamaki irinsanda nake makiba yadaura hannunta akan kirjinshi yace kinji yanda zuciyata ke bugawa itadan kanta akasa yace haba ummyna wannan kunyar taki tana cutata amma bakomai nakusa cireta yarungeta yana kissin dinta takoina dakyar yabari tashirya tafita sai murmushi takeyi mumce afalo zaune fido kuwa tana kitchen bayan tagaida mum a kunyace dan haka kawai taji tana kunyarta tashiga kitchen tave sis me ake mana ne fido tace iyye yan dadi soyayya ai nimadai nakusa zama amarya bude baki ummy tayi tace iyye sannu mara kunya waye mijin zakijine aunt wallahi sai kinyi mamakin waye mijina saidai inaso kisa aranki komai mukaddarine daga Allah ummy tace Allah yanuna mana ameen nantaje tahada masu cips takaimadhi har yashirya cikin jins and t.shirr yayi kyau ainun bayan sunkarya sai zuba mata fira yakeyi yanda yaje mutuwar sonta ita sai taje ganin kamat ba yariman data saniba bayan sungama suka dauki akwatunansu suka saka amota suka shiga sukawa mum bankwa suka koma gidansu ummy tadaura masu girki yana falo shiko yana kallo kamshi yakaimasa koina yamike yashige kitchen dim yana cewa madan mezan tayaki dashi ummy tayi murmushi tace haba bro kaje kazauna mana ke tsaya nifa banasom wannan sunam kodai har yanzu bansamu matsayi bane murmushi tayi aranta tace kaine kuwa da babban matsayi_ _rungumeta yayi tabaya yace daga yai acanzamin suna kuma kishirya ancima zancire wannan kunya taki runtse ido tayi dasauri yashiga kissin dinta tsayuwa tana neman gagararsu ummy takwace kanta wani mugun kunya da tsoro yakamata wai yau itace da yarima a inuwa daya Allah kenam haba my love yazaki katsemin jin dadina hah kamar zaiyI kuka tace dan Allah kayi hakuri kafita inkarasa aikina murmushi yayi yace bakomai wannan kunyar anjima zan fitarda ita itadai batace komaiba yafita tayi ajiyar zuciya to meyaje nufi da anjima nashiga ukuna bayan takare tajera a dinning duk inda ta gifta idanshi na kanta yaukam gaskiya bazai iya hakuraba yanda yakeji bayan sunci abinci yace zai damje yadubo wani freind dinshi zaidawo yanzu bayan yakare abinda yakeyi yayi dai dai da kiran sallah yawuce masallaci akayi sallar magrib yazauna yana jiran ishai ummy kuwa wani sukuku tawuni tanajin tsoron haduwarsu da yarima yau bayan takaee sallah tashiga wanka tafito tayi shafe shafenta tadauko nyt gown tasa iya cinya tatsaya kuma irin mai mannewace ajiki fara tas tahaye gado takwanta kamar mai bacci dan tsoro takeji bama zata dakimshiba shikuma a janyarshi yasiyo kaji biyu masu rai da lafiya mai har diga yakeyi dazafinsu yawuce gida yana dawowa baigantaba yasan tana daki haka yashiga dakinshi yawatsa ruwa bayan yan shafe shafe da goge goge yasa shortnikker yafiyo kitchen yadauko plate da drinks yadaura kajin kan tirw yayi hanyar dakinta yashiga can ya hangota kudundune kan gado_ _murmushi yayi yaajiye yace my ummy nasan idanunku biyu kisauko muci abinci kinji taui kamar batajiba yace kasai nazo na daukekine zunbur tamike dariya yayi yace dadai kinbari na iskoki oya sauko jikinta har makarkata yakeyi tasauko aiko taji dadin kajin yana bata harta loshi shima yaci saida yayi dam suka kora da fresh milk yatattara yamayar kitchen saura kuma yajefoma maman fairuza yaga yanda tatsuramashi Ido kamar mayya yakoma dakin inda yatarar hartakara kwantawa yace ummy kitashi kiyo arwala muyi sallah murya na rawa tace nayu sallah ai nasani nafila zamuyu kitashi kiyo arwala kinji tashi tayi yabita da kallo yana lashe baki bayan sun idarda sallah rakaa biyu kamar yanda manzo ya karantar damu yayi masu adduar zaman lafiya da zuria dayyiba yamata tambayoyi gameda su wankan tsarki da dau sauransu masha Allah dukta iya sai hamdala bayan tacite hijabonta takoma takwanta shima kwantawa yayi yamatso kusa gareta yatu gumeta lumshe ido yayi yana shakar kamshin turarenta yace ummy tace naam inaso kiyi hakuri kidaure kibani hakkina muryarshi narawa kar zaiyi kuka gabanta yafadi batace komaiba sai hawaye dake zuba jin haka yasa yarima yajuyo da ita yahada bakinsu yafara aikamata hot kiss duk tarudashi murzata yakeyi takoina ummy baiwar Allah ko motsin kirki batayi kinjinya kamar yatsage san firgiji yarima kuwa gabada yagigice yafita haiyacinsa baimasan wacce duniya yajeba dayakai hannunshi kan kirjinta wayyo makatkata yafayi yana kankameta abinka da gauro wanda yadade bai biya bukatarsaba ummy kuwa tashiga rudani da taji yarima yacire mata rigarta tasa kuka amma ina yariya yaza kurma shima yayube gabadaya ainam ummy takara rikecewa ta runtse ido tana kuka tana cewa kamin rai dan Allah kayi hakuri wallahi tsoro nakeji shiiii shiiii yaje cemata kinutsu bazan maki dajarfiba kinji muryarshi ko fita batayi sosai ummy kuwa sai daga kai rayi dan tasan tata takare dan yarima irin mazan nanne da abinnasu sai aslow ko wacce tasaba dolene tajita amatse insuka shiga ciki_ *98* _yafi ahawa daya yana romancing dinta gabadaya tarude can taji yabude kafafunta yama addua daga nam yakorani waje bakin kofa nataradda su maman fairuza suna guiguyar kashi sai zarar ido sukeyi itada zee baby sukace maman ahmad kikoma kidaukomana rahoto nace ba inda zani yarima ya kakkaryani nam muka jiyo ihun ummy tana neman agaji yatima kuwa nishinshi kawai mukeji yana sama ummy albarka bawanda ummy bata kiraba har muka danijin ihinta tausayinta yakani na leka ta hamdle din kofa naga har yanzu yarima bairabuda itaba itakuma hawaye kawai takeyi muryatta kofita batayi saida yajishi zam sannan yakyaleta saidai yadawo haiyajinshi sannan yaga aika aikarda yayi yazare ido yarugumeta yana am sorry I dont mean to hurt you baby u are too sweet das y sungumarta yayi zuwa toilet yataimaka mata yaduko yadaura kan gado yasa torch yaware kafafunta yana haskawa yaga yanda yabarkata yace ohhhh no whats wrong with me kayan aiki yadauko yace baby am sorry dole saina maki dinki kinji kiyi hakuri ba ciwo allura zammaki kinji itadai komai bataceba tasan zaa rina dan itakadai tasan abinda takeji_ _bayan yakare cikin kwarewa sai sry yake mata harda hawayenshi yadauko magunguna yabata abinka da likita komai yamata duk abinda take bukata bayan yakarene ya hau gadon yatabata hakuri bacvi yadauketa shima haka asuba tagari garina wayewa yawuce masaallaci baima tasheta dan yasan tanajin jiki koda yadawo kan dadduma ya iskota tanajinshi tadakarda kai kasa mirmushi yayi yace dasaura kenam gababta yaje yazauna yana lekem fuskarta yace yau kuma fuskar ake boyemin baby yajikinki hop kindanji sauki batace komaiba yarungumeta yace thank you very much for yesterday Allah yamaoi albarka kin cancanci yano kinkawo abinda ba kwace mace kekaiwa gidan mijintaba nagode sosai Allah yamaki albarka wani dadi ke ratsasu su duka nan yace tatashi tashiga ruwan zafi daga yanda take tafiyama yasan taji ciwo sosai dan haka yadauketa cak yahada mata ruwa dole yafito dan kin shiga tayi wai saiya fita murmushi yayi yace wannan kunyar zancireta ne dam naga har yanzu da sauranta yafita_ _bayan sati biyu haka yatima yayita riritata yana bata kulawa ba abinda yakara shiga tsakaninsu saidan abinda baa rasaba kamar romance haka ummy tun tana kunyarshi hartafa sakin jinkinta tana mutuntashi sosai yanajin dadi yanda take kaffa kaffa dashi kwance suke yadaurata kan kirjinshi suna fira wayar ummy tayi kara tadaga batamakalli wanda ke kiraba saijitayi ance my sweet heart I miss you yasakeki ko? Kina ina yanzu namatsu bangankiba dam dam gabanta yafadi tace MAARUF????? Yarima najin haka zuciyarshi tafara tafasa nan da nan idanshi yacanza kala ya karbe wayar ga hannunta yace kai wane iron jahiline kake kiran matata da sweet heart maaruf yace niba jahilo babe kaidaine jahali nace wata uku mukayi dakai zaka sakarmin mata yo.mekake jira dariya yarima yayi yace au waikai zaman jiranta kakeyi asheko kanada aiki dan banga ybanda yaisa yasa nasaki matataba stupid kawai yakashe wayar yayi kyari da ita sai wuci yakeyi ummy kam diyan hanjinta har juyawa sukeyi agurin maaruf kuwa cewa yayi wallahi baka isaba kota tsiyane saika saki ummy yadauki keys dinsa yaja mota dagudu yafita daga gidanshi rai bace yawuce gidan sarki duk abida zaayi yau zaayita takare_ [3/8, 12:12 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐 💐🎀💐 *_NA MAMAN AHMAD_* *_(MARDIYA KAOJE)_* 🎀 💐 *99* 💐 🎀 _yana shiga gidan yakira sarki yace yaiso nan yalabartama sarki duk yanda sukayi dasu yarima tunfarko har karshe sarki ya jinjina yace lallai maaruf kabani mamaki shine da girmanka da kuma hankalinka zaka yarda dasu haka kiraminshi yariman nan taje kuwa suka hallara kowa na falon yarima ko ajikinshi harda iyayen maaruf da mum kowa mamaki yakeyi mai martaba yace ummy yanzu waye zabinki acikinsu dan gaskiya baku kyautaba hardai kai yarima ummy ta dukarda kanta kasa tana hawaye tana tausayawa maaruf mum tamatsi kusa gareata tace kifada WAYE ZABINKI murya narawa tace ni mijina nakeso maaruf da kadan zuciyarshi tabuga yace ummy ninefa maaruf dinki ko kin manta yanzu duk jiranda nayi abanza kenam amma kuncuceni wallahi idanshi jajur sarki yace kowa yayi shiru tunda ga yanda alamarin yakasance zai yanke hukunci abarma yarima matarshi tunda harta furta da bakinta tace shitakeso kaikuma maaruf dayaje nasan kai dana nagari kuma dakai da yaruma duk data kuke nabaka auren kanwarka firdausi murna gurin yarima baa magana har wani murmushi yakeyi maaruf kuwa wani banbara kwai shibaimasan firdausinba shifa ummy yakeso yazza mashi haka alhj adam saleh baban maaruf yanisa yace a gaskiya yarannam akwai shirme yaushe kukaji hakan tafaru ne haba kamar wasu yan wasan kwaikwayo kuma agaskiya naji dadin da kaba dana auren yarka Allah yabar zumunci shidai maaruf komao baiceba sai zufa yakeyi sarki yave yanzuma inkunxo da sadaki a daura aure mum tace haba alhj akatsaya adanyi shirye shirye aa mezayi illa duk randa yatashi yadauki mayarsa kumani nasan fiddausi bazataki zabinaba kawai adaurama ko mekukace nam baban maaruf yazaro bandir na yan dari biyar yabayar aka dauran Auren fiddausi da maaruf akan sadaki dubu hamsim maaruf kodamuwa baiyiba danshi yarigada yayi tawakkalo ga Allaj yasan ummy ba rabanshibace_ _saidai firdaisince baisani kozai karbeta a matsayin mata wacce ko sau daya bai taba hanintaba niko nace aa maaruf kadai manta amma ai ita tasanka kuma twnasonka haka taro yawatse du yarima harda raka ango yana wani bubbudawa na ummy bada lanka asare itakuma duk kunya ta isheta ko kallon maaruf batasonyi dan gaskiya yanzu yanda takejin yarima bataga zata iya son wani canba kuma mum nashiga gida takira fido tagaya mata ta kuma bata sadakinta maimakon taga taba fuska sai murmushi takeyi mum kam tace to yaran zamani kenam kodama sonshi takeyi bayan sari biyu aka kawo lefe akwati tara amma har yau ango baizoba iyaka su gaisa awaya a lokacin kuma yarima yasamu abonda yakeso baya kwana biyu baI lallashi ummy ba ya karbi hakkinshi yanzun kam sunzama cimgam kullum suna like da juna suna son junansu sosai_ *bayan wata daya* _aka kai firdausi gidantan wanda yahadu sosai inda angonta yadaukota tun amota kamshin turarenta kawai yagigitashi kafin yakaiga ganinta yamatsu su isa yanude fuskarta yagani aikuwa haka akayi suna isa falo yace to amaryata sai abudemin fuska ingani kosaina biya zuwa yayi yatsugunna yabude masha Allah yace kai ba abinda ummy ma tafita kawai dai dan yafisan ummyne amma wannan ma tahadu zama yayi kusada ita ya rungumota fido kuwa kamar tazuva ruwa kasa tasha nan zancen yacanza duk yarude dan mum ba kananam kudi takashe gurin gyara yartataba saida yadakatarda kanshi dakyar yaja hannunta suka wuce daki sukayi arwala sukayi sallah bayan addua yadauko kajinda yadiyo yabude kadan taci tace takoshi gogan kuwa cin abinshi yayi yanata lallabata amma takasa sakinjiki yaji bayan yakarene yake cemata shifa aurw dan hakurine sai sunyi hakuri da juna kuma shi har zuciyarshi daya ganta yaji yanasonta hakadai yata mata dadin baki har yasamu abinda yakeso sai albarka yake samata fido kuwa taci boni saida yagasata haka maaruf da fido sukeczaune daso da kaunar juna suna mutumta juna sosai yanzu yama manta ko yataba son ummy_ *100* _tsakanin ummy da yarima sai dai ace sam barka dan kuwa ummy yanzu tanda juna biyu na wata biyar kuma takare makarantarta abindai yayi daidao yarima baisanbinda zai dora ummy ba da abinda ke cikinta ummy har mamakinshi takeyi tana kuma tausayamashi dan tasan yafi sonta zaune suke adaki suna kallo ummy tana kwance kan cinyoyinshi yana shafa kanta yace ummyna idan kika haifamin mace zansa sunan umma kuma sunan matata SAILUBA ummy tayi dariya tace to idan namijine fa zansa sunan abba tayi dariya tace to ai harkasa kacika zagwadi heart beat wallahi dariya yayi yace zaki gane yanzu nan yafara kissing dinta nan suka birkice suka lula duniyar maaurata_ *BAYAN SHEKARA BIYAR* _barister ummy yayanta da yarima uku maza biyu mace daya dija kuwa yayanta hudu maza uku mace daya fiddausi kuwa yayanta biyu duka mata duk suna cikin jindadi da mazajensu kankurus kan kusu_ *ALHAMDULILLAH* NAN NAKAWO KARSHEN LITTAFINA MAI SUNA *MARAINIYA CE* idan mukayi.kuskure Allah yagafarta mana ameen idan mukayi daidai Allah yamu ladarsa ameen........ _*ina matukar mika gaisywata ga duk wani ko wata masoyiyar littafaiba da gundumuwar agareni ina godiya sosai sai muhadu a sabon littafina mai suna KI YARDA DANI*_ DAGA MARUBUCIYAR 1. *HUKUNCIN ALLAH* 2. *RASHIN SANI* 3. *RAWAR GANI* 4. *SANIN GAIBU* 5. *DA BAZAR KA* 6. *ZANYI BIYAYYAH* 7. *WATA DUNIYAR* 8. *DAN MARAYAN ZAKI* 9. *MARAINIYA CE* sai littafi na gaba wato *KI YARDA DANI*........ SAI MUN HADU TAKU HAR KULLUM *maman ahmad* *(mardiya kaoje)* Thanks thanks thanks thanks💋💋💋💋💋