[10/27, 4:01 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 1_10...... Kulu kulu kuluwaa.. Oh wannan goggon ta cika kira. Daidae lkcn wata mata ta bankada kofar kulu ganinta a zaune tana shan rake tafara sallal lami tana matsar kwalla tace yau naga ta kaina ni ma'u yanxu kulu kina jina kikayi banza dani? Wacce aka kira d kulu ta sheke d dariya idan d sabo tasaba d halin goggo ma'u taci gaba d gabtarar raken ta tana lumshe ido alamar yana mata dadi. Goggo ta share dan guntun hawayen ta. Tace tashi ki dafa mana shinkafa medan kalar nan d mitsi mitsin abuwan nan kamar wake kinji yarinya ta. Kamar daga sama kuluwa ta barke baki tana kuka tace Allah goggo yau na gaji. Goggo ta saki baki tana kallon ta tace haba kulu. Kuluwa itama ta matse kwalla ta sheke d dariya tace nima gwadawa nayi inji ko kuka marar dalili yanada dadi. Goggo tace toh Allah y kyauta tace ameen. Bayan ta gama shan raken ta sannan ta fito a daki tafara wanke hannu d baki. Sannan ta fada kitchen ta Dora musu abincin rana. Salamu alaikum kulawa kuluwa... Wata yarinya me kaman shekarun ta ta shigo gidan. Kuluwa ta fito a kitchen tace ke Rabi wannan kiran fah kamar zaki tashi sama? Rabi tace ke dallah me kyau ke nemanki yau ma yanason kuyi hira irin ta jiya. Kuluwa tace dgske eh kiyi sauri mana. Kuluwa tace toh jirani d sauri ta shiga kitchen ta cire ruwan data Dora d niyyar abinci ta kashe wutar sannan ta shiga dakin ta hijab dinta ta dauko sannan taja hannun Rabi d sauri suka bar gidan dan batason goggo ta ganta yanxu saita hanata fita. Nuceey luv😘 [30/06, 11:39 a.m.] Pharidah kamshi: 🍇 KULUWA 🍇 11_15... Suna fita inda suka saba samun shi sukaje yana zaune tare d wasu mutane sun zagaye shi alamar masu tsaron shi ne. Da sauri kuluwa ta qarasa wajen tana washe baki tayi sallama d murmushi Wanda yake kishingide yana hutawa ya amsa mata. Kallon mutanen dake wajen yyi d ido. Ko minti kadan basu qara suka matsa daga wajen nesa d su. Guri y rage daga kuluwa sai wannan mutumin dan tun a hanya suka rabu d Rabi zata je wajen d innar ta ta aike ta. Kuluwa tayi murmushi tace mekyau kullum qara kyau kake. Sai kkemin kama d Wanda nake gani cikin mafarki ni kullum. Wanda aka kira d me kyau yyi dariya yace kuluwa kenan yanxu a mafarki kika ga me kama ta? Kuluwa tace eh. Mekyau yyi dariya yace gakyne amman wani aljanin kike gani koh. Kuluwa tayi shiru alamar tunani can tace kumafa haka ne dan baka gani yafika kyau d hanci manyan idanu d haske d... D sauri y dakatar d ita yana dariya yace is ok. Kuluwa tace dan Allah duk inda kaga Ganshi k gaishe min shi. Mekyau yafara dariya sosae. Fararan haqoran sa suka bayyana tsaf. Yana tunanin shirme irin na kuluwa. Kuluwa tasha kunu tace hala nazama shashasha ne a gaban k koh. Ta qare mgnr tana turo baki. Mekyau ya sake dariya sannan ya gimtse yace to na daina kuluwa. Kuluwa tace toh kamin alqawari zaka nemo min shi koh. Mekyau yyi murmushi yace aa kinsan girman alqawari kuwa? Dama ace na sanshi d sauki amman mutumin d kike ganin shi cikin mafarki taya zan gane shi. Kuluwa tayi kamar zatayi kuka tace dan Allah mana. Mekyau yace shikenan zan duba na gani. A take kuluwa tasa ihun murna. Tana masa godiya. Baki bude mekyau yake kallon ikon Allah shikam yarinyar ko yaushe y ganta tana bashi dariya. Kuluwa ta juya zata gyara zama. Aiko ta hango goggo d bulalar ta a hannu tana zabga sauri ta nufo wajen su. Kuluwa tana ganin haka tace na shiga uku. Mekyau yace lpy? Bata ce masa komai ba. ta suri takalmin ta, ta falfala da gudu. Nuceey luv😘 [10/27, 4:03 PM] ‪+234 803 325 6478‬: 16_20... Goggo ta qaraso wajen d masifa tace wlhy anyi ganta lalliyar yarinya saikace aljana. Xuwa tayi dab d wannan mutumin dake kishingide yana kallon wannan tsohuwar. Goggo tana huci d alama ta gaji sbd saurin d tayi. Tace kai dan samari fadamin inda wannan yarinyar tayi. Mekyau yace wacce fah? Goggo tace wannan me kama d mabur gin mana. Mekyau yyi murmushi yace kuluwa? Tace ita fa tun dazu nasata tayi mana abinci amman dake shshanci yyi mata yawa ta barni baki bude tayi ficewar ta. Mekyau yyi dariya yace ai nan tayi. Ya nuna mata hanyar d kuluwa tabi. Goggo tace toh ngd. Tana fadar haka ta mike d sauri tabi wajen. Shi kuwa me kyau Binta yyi d kallo yana murmushi. Sannan y maida kallon sa wajen wadan nan mutanen. D sauri suka matso inda yake. Sannan ya mike suka taka masa baya. Har wajen mota sukaje sannan wani yyi saurin bude masa kofa bayan y shiga suka rufe. Sauran suka shiga dayar motar sukayi gaba. Wanda y dauki mekyau a ciki yabi bayansu. Kuluwa tana bin wannan hanyar ta fada wata hanyar sanin idan ta tsaya goggo zata biyo ta hakan yasa tabi wata hanyar tacan ta bulle gida. Tana xuwa direct kitchen ta nufa ta dora abinci. Har tagama goggo bata shigo gida ba hakan yyi mata dadi tasan tana can gidan su Rabi. Aikuwa hakan ne. Goggo daga shiga duba kulu tayi zaman ta suka fara hira sai yanxu ta mike wai Bari ta sake duba gida koh kuluwa ta dawo. Inna tace ai yarinyar taki kin Santa duk inda take zuwa yanxu ta dawo. Goggo tace hakane sai anjima. Anan sukayi sallama. Koda goggo ta shiga gida ta iske gidan an share shi tas tana duba daki taga nan ma a share. Ganin kula a dakin yasa ta qarasa d Sauri. Tana budewa qamshi y daki hancin ta. Take tafara washe baki tace Allah me iko. Allah yyi miki albarka kuluwa. Kuluwa dake bayanta tun dazu ta labe ta fito tace ameen goggo. Goggo ta juya tana kallon ta. Tace tun yaushe kike gidan? Kuluwa tace kekam ci abinci goggo tah. Goggo ta mele baki sannan tayi zaman dirshan. Kuluwa ta qarasa ciki ta zuba mata a plate. Nuceey luv😘 [30/06, 11:39 a.m.] Pharidah kamshi: 🍇 KULUWA 🍇 21_25... Goggo taci abinci tayi hamdala. Kuluwa itama ta Debi abincin tafara ci. Goggo tace yauwa ke kuluwa fadamin waye wannan mutumin d na ganki dashi dazu. Kuluwa tayi banza da goggo. Goggo tace kekam bakyaji ne hala? Kuluwa ta dauki ruwa ta kora sannan ta kalli goggo tace haba goggo koba kece kikace mutum y daina mgn idan yanacin abinci ba? Idan mutum yyi zai kware. Goggo tace uhum toh gama cin abincin. Kuluwa ta juyawa goggo baya tace da yafi. Saida ta gama cin abincin sannan ta juyo baki bude take kallon goggo d ta fara gyangyadi. Kuluwa ta sheke d dariya wanda y farkar d goggo, goggo tafara zare ido tana tmbyr kuluwa koh lpy? Kuluwa tasake barkewa d dariya tace Allah goggo kina ban dariya. Kafin na gama cin abinci harkin fara gyangyadi. Goggo tace kinci gidan Ku. Maza bani lbrin waye shi? Kuluwa ta tabe baki tace goggo yanda kika ganshi nima haka na ganshi dat's ol wat I know. Goggo tace me kikace? Kuluwa tace iya kacin abinda nasani kenan. Goggo itama ta tabe baki tace shikenan. Yauma kamar kullum d wuri kuluwa tayi abincin rana tana gamawa ta leqa dakin goggo tana nan zaune tana lazimi tana dan gyangyadi. Kuluwa tayi murmushi sannan ta fice daga gidan. Cikin rashin sa'a yau bata iske mekyau ba. Ita dae tanason kasancewa dashi domin yana mata kama d na cikin mafarkin ta. Saidai wancan yafishi kyau d cikar haiba ganin mekyau yana debe mata kewar wancan na mafarki dan ita kanta tana tausayin kanta har yaushe zata ga wancan din??? Hmm Allah shine masani ta bawa kanta amsa. Ita kadae tayi jugum duk wanda ya ganta a haka zai tabbatar ta fada duniyar tunani. Kamar daga sama taji taku d sauri ta juya. Ganin mekyau yana tahowa yasa ta bata fuska alamar tayi fushi. Da sauri ya qaraso wajen ya riqe hannun ta yace sorry kuluwa. Kin jini shiru koh. Kuluwa tayi banza dashi. Yace to bari na tafi tunda bakya bukatar gani na. Da sauri ta rike hannun sa tace toh ina sauran mutanen yau na ganka kae daya? Mekyau yyi murmushi yace suna airport suna jirana. Kuluwa ta kwalalo ido tace inakuma zaku. Yace gida zan koma. Dalilin da yasa banzo d wuri b kenan. Kuma jiya naso nayi miki bayani sai kuma kika bar wajen. Kuluwa tayi narae narai d ido tace yanxu tafiya zakayi? Mekyau yyi murmushi. Yace karki damu haka Allah yaso watara insha Allah zamu hadu. Daman sallama Nazo muyi karki jini shiru. So bye. Yana kokarin tashi tace toh baka fadamin sunan k ba. Yace sunanan mekyau y fada yana dariya. Kuluwa ta bata fuska kamar zatayi kuka. Yyi dariya sannan y shafa kumatun ta yace suna na HAFIZ. Kuluwa tayi murmushi tace amman fah sunan akwai dadi. Yace ngd kekuma fah miye sunan ki? Tace HAUWA. Ya ware ido d kyau yace rlly? Tace eh. Yace wow nyc name kinada babban suna. Tace dgske? Yace opcus sunan momy na. Kuluwa ta washe baki tace naji dadin hakan. Yace koh. Tace eh. Yace ... Wayar shi ta katse shi. Da sauri ya daga. Daga daya bangaren akayi mgn. D sauri yace ohk am coming. Yana gamawa y tashi. Kuluwa tace ina zaka? Yace kin manta zan koma gida. Tace wanne gari? Yace Abuja. Take kwallar data boye y gangaro kan kumatun ta tace dan Allah idan kaga wanda nake mafarkin shi kace ina gaishe shi. Hafiz yace wanne suna zan kirashi? Kuluwa tace handsome guy. Hafiz yyi dariya yace duk shi daya? Tace eh. Yace ohk bye. Har mota ta rakashi hawaye yana ci gaba d bin kumatun ta. Shima hafiz duk yaji babu dadi. Ahaka dai tana daga masa hannu har yabar unguwar. Nuceey luv😘 [30/06, 11:39 a.m.] Pharidah kamshi: 🍇 KULUWA 🍇 June 30 at 11:46am · PHARIDAH KAMSHI N... [10/27, 4:04 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 46_50... Wasa2 kuluwa tayi kwana uku a wannan gida batare d tasan inda take ba. Tayi kukan harta gaji. Abinci kuwa kullum sai an kawo mata safe d rana. " ga fridge a dakin cike d lemu kala2 d kuma ruwa. Kuluwa gaba daya ta fige sbd babu kwanciyar hankali a tare d ita. Kuma kullum bata sanin yaushe ake kawo mata abinci. Tun abin yana bata tsoro d mamaki har tazo ta daina. Saidae tayo Alwala tayi salla tana roqon Allah y fitar ta wannan gidan. Kwance yake yasa camera a gaban shi yana kallon duk abinda ke faruwa a gidan. Yafi kae hankalin sa kan kuluwa yanason ya fara shiga dakin ta amman yafi son saita Dade a gidan yanda zata cire tunanin gida a ranta. Knocking door aka shiga yi. Yace yes come in. " Wani matashin saurayi ne ya shiga ciki suka tafa. Yace zaks kana sha'anin k fah. Wanda aka kira d zaks yyi murmushi yace sosae ma. Wannan saurayin yace ba wani bayani ne. Zaks yyi dariya yace akwai lbri sosae dogo. Dogo yace toh ina jinka shafa min. Zaks yace na samu tsuntsu daga sama gashashshe fah. Dogo yace haba., zaks yace yea. Yaci gaba d fadin. Kasan aikin mu ai. Ina zaune wata mata tazo har gidan nan ta bani hoton wata bby., d address din inda take. Wai tanason na batar d ita. Dogo ya sheke d dariya yace k batar d ita kamar ya? Zaks yaja tsaki yace kaifa wlhy banza ne toh ina nufin a kashe ta. Dogo ya sake yin dariya sosae yace toh wannan ai qaramin aikin kin ka ne. Zaks yace sosae kuwa. Toh amman kasan wani Abu? Dogo yace saika fada. " zaks yace ranar d naje duba yarinyar., hmm baka ganta ba wlhy kyakkyawar gaske. Dogo y rike baki ., " zaks yaci gaba d fadin. Kawai na yanke shawarar na turo yarana. Kusan sau uku suna xuwa basu samu nasarar kama ta b. Harma naji haushin kaina sosae. A karo na hudu ne suka kawo min ita. Dogo yace toh d ka kawo ta nan me zakayi d ita., ko k manta matar k d yaran k sun kusa dawowa daga India???. Zaks ya barke d dariya sannan yace ai ba barin ta zanyi taci gaba d numfashi ba.. Dogo yace toh me zakayi. Zaks yace saina mori yarinyar koda na sati biyu ne ., dan tunda na ganta na kwadaitu d ita. Dogo ya sa dariya y kawo hannu suka tafa d zaks sannan yace Amman fah wlhy baka d dama. Kace kanason hutawa kafin k aikata inda ba'a dawowa. Zaks yace sosae ma. Dogo yace shiyasa kke birgeni wlhy kana abunka kamar bakasan ana Sallah ba. Zaks yyi dariya yana lumshe ido. Dogo a zuciyar sa yace aikin banza an girma ba'a San an girma ba. Ace mutum koh tuna Allah bayayi Yanxu haka Allah kadae yasan mutanen d ya kashe. Zaks ne y katse masa tunanin d fadin zo k ganta fah. Dogo ya matso yana kallon kuluwa d take kwance kasan Capet tana bcci. Dogo yace wow gsky yarinyar ta hadu. Zaks yace sosae ma. A haka sukayi ta hirar su. Kuluwa tanayin sati daya a gidan tasha alwashin yau kam bazatayi bcci ba saitaga ta bar gidan nan a yau, dan haka tana yin sallar asuba taki komawa bcci. Saidae tadan rufe idon ta dan ta lura idan idon ta biyu ba'a shigowa dakin. Kusan qarfe 9 taji ana kokarin bude kofar. Aikuwa tuni wani farinciki ya xiyarci zuciyar ta. Dan tasan yau kam tabar kwanan gidan nan. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 51_52.... Ahankali aka turo qofar sannan aka fara turo kula. Kuluwa ta dan bude idon ta tana gani. " abunda y bata mamaki shine be wuce ganin wata 'Yar tsohuwa d ta gani ba ta shigo dakin. Kuluwa tadan saurara har saida wannan tsohuwar ta shigo dakin sosae tana kokarin daukar kular d ta kawo abincin Daren jiya. Sai ga tsohuwa kiiii a qasa ta fadi sharab. Ina dubawa naga ashe kuluwa ce ta turata d iya qarfin ta. Nidae na zuba ido nace ashedai kinada qarfi kuluwa., " kuluwa bata wani bata lkci ba ta fito a dakin. Tana fitowa ta Jawo kofar da qarfi. Dan karma a biyota. Ahankali ta fara tafiyar sand'a. Wata hanya ta gani 'Yar qarama. Addu'ah tayi sannan tabi wajen batare d tasan kan gidan ba. Tana ci gaba d tafiya. Sai gata a bayan falon gidan. Ta waiwaya taga babu wata hanya. Hannu tasa kamar zatayi ihu., sai kuma ta rike bakinta kar ta fallasa kanta. Jikin garu ta isa. Wata kujera ta taka sannan ta leqa waje gani tayi daji ta wajen ga shukoki masu kyau. Batare d wani tsoro ba ta kama garun ta haura. Sai gata tim a qasa. Dago idon d zatayi taga wasu mutane sun taho hanyar kayan jikinsu kamar na gidan sarki. Da Alama fadawa ne. Kuluwa tana ganin haka ta rakube a jikin garu mutanen batare d sun luruba sukaxo zasu wuce. Har sunyi gaba wani daga cikinsu yace kae. Kunga wata yarinya. Sauran suka jiyo. Sannan sukace kai me zamuyi kuma kawai mu wuce. " Wanda yaga kuluwa yace tabdin. Kun manta Hajia tana Neman baiwa? Sauran sukace toh daga ganin mutum saika kama ta? Kaga malam kawai taho mu tafi. "Yace wlhy ban barin wajen nan saina tafi d ita. Ganin zai musu gaddama sukace toh dauko tah. Kuluwa d tun dazu take jinsu cikin ta ya duru ruwa tace yau na shiga uku 🙆🏻. Meyasa wasu mutanen basuda kirki ne? Duk wanda suka dauko ni tun farko a gida Allah ya isa ban yafe b... Ji tayi an finciko hannun ta. Aikuwa d sauri ta janye hannun ta tace ance muku banda galihu ne? Wanda y rike hannun ta ya kifa mata mari yace ki nutsu kina mgn da fadawan sarki ne. Kuluwa tasa kuka tace dan Allah ku kyaleni wlhy sato ni akayi tun daga gidan mu.... Wannan mutumin ya tisa keyar ta a gaba yace dallah wuce mu tafi kina batamin lkci d ganin ki bakida gsky. Kuluwa tasa kuka ta mike tana tafiya., tana kuka ... Firgigit kamar an mintsine shi y tashi. Camera ya fara dubawa. Babban tashin hankali idanun sa suka kada sukayi ja. Cikin tsawa yace wattt??? Kuluwa ta gudu?? Mtwsss yaja tsaki yana zaga falo. Lalle ya tabka babban kuskure wanda bazai taba gyarawa ba. Yyi danasani sosae., meyasa tun wuri be kashe ta ba? Kamar yanda akace y kashe ta? Mwsss yaja tsaki saukin shi daya., anbashi kudin.... Wayar shi tayi ringing ya dauka. Daga daya bangaren tace Zaks manyan gari. Zaks yyi yake yace hajiya Zabba'u kune manya ai. Zabba'u tayi murmushi kamar yana kallon ta. Tace ai inajin dadin aikin k zaks yanxu haka nanda d 4 month zansa k kashe baban ta batare d kowa y sani ba. Zaks yace dakyau uwar dakina inaji dake wlhy. Tace koh., " yace yes. Zabba'u tayi fari d ido kamar yana Kallon ta tace bye sai munyi waya. Yace toh. Zaks y ajiye wayar yana share gumi tabbas Hajia Zabba'u ta gano be kashe yarinyar nan ba zai fuskanci tashin hankali. Nuceey luv😘 [10/27, 4:05 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 26_30... Kuluwa kewa ta dameta kullum sae tayi kuka. Tadawo Sam wannan guy din y hanta sukuni. Ko gyangyadi tayi saita ganshi. Yana aika mata d sakon nin murmushi. Sannan zai bata fure me kyau d qamshi. Goggo duk ta damu dan ta lura kuluwa ta rage walwala yanxu sosae. Goggo ta sata a gaba tace fadamin me yake damunki? Aikuwa kaman tana jira ta barke d kuka. Goggo tace yau an bani daga tmby?. Kuluwa tace goggo nidae ki kaini gida. Goggo ta rike baki tace yau kuma 'yan gida aka tuno? Kuluwa tace goggo nidae gidaaa. Goggo ta shiga lallashin ta tace haba kuluwa tah. Ki nutsu ki fadamin meye damuwar ki? Koh wani Abu na miki Wanda bakyajin dadin sa? Kuluwa ta girgiza kae. Goggo tace toh kiyi hakuri mu zauna tare koh. Kuluwa Badon taso ba. Saidan tasan goggo gsky ta fada zamanta wajen ta shine mafi sauki. Toh Amman fah tayi kewar gida sosae. goggo tace zamanki nadan lkci ne. Kafin na Mayar d ke gida kinji? Kuluwa ta qaqalo murmushi tace toh shikenan. Hijab dinta ta dauko tace goggo na fita. Goggo tace banda NISAN KIWO kinji koh?. Kuluwa har tayi nisa goggo ta kirata tace kuluwa ina zaki je? Kuluwa tace kasan bishiyar nan mana. Goggo tace toh ki kula d kanki. Kuluwa tayi 'Yar dariya tace kae goggo saikace yarinya. Goggo tace nadae fada miki. Kuluwa tace toh. Tashi tayi ta fita. Har ta fita kuma saita dawo. Goggooo ta kwala mata kira d qarfi. Goggo ta taso tace ke wannan ihun fah? Kuluwa tayi murmushi tace na manta ban fada miki b na tafi. Goggo ta kalleta sosae abinda basu saba ba. Can kuma ta kawar d tunanin tace toh shikenan Allah y kiyaye tace ameen. .gidan su rabi taje bayan sun gaisa d inna. Kuluwa ta hango Rabi tana wanki. Kuluwa tace lah gunki fah nazo mu tafi. Rabi tace ina? Kuluwa tace wajen shan iska mana. Rabi tace ga shan iska nan inayi. Kuluwa ta kalli wankin tayi dariya tace yoh ai kece d Tara wanki kamar bakida hannu. Nikam kinga tafiyata. Rabi tace toh bari na rakaki koda kofar gida ne. Kuluwa tace kin kyauta. Dakin inna ta leqa tayi mata sallama. Sannan suka fito d rabi. Rabi tace toh saikin dawo. Kuluwa tace toh ngd. Anan sukayi sallama. Kuluwa ta tafi. Wajen ta hango an karya bishiyar wajen. Tsaki taja sannan ta rasa inda zata zauna. Acan nesa ta hango irin bishiyar. Kuluwa tags ai zata iya zuwa wajen dan haka ta tafi. Tafiya take hankalin ta a kwance. Tuni tafara gajiya dan tafiyar da tsawo. Hakan yasa ta gaji sosae. Dakyar dai ta qarasa wajen bishiyar tana zuwa ta zauna tana maida numfashi yyinda iska me sanyi tana ratsa jikinta. Sosae taji dadin wajen. Kamar ance daga kanki daga gefen hagun ta., ta hango wasu qattin mutane suna tafiya d Alama wajen ta suka nufo. Juyawa tayi taga tayi nisa d gari sosai. Tsoro ne y cika ta. Dan d ganin wannan mutane basuda imani. Ganin zata batawa kanta lkci. Ta mike tarasa Inda zata nufa. Bismillah tayi ta kwashe habar wandon ta. Sannan tayi hanyar gabar ta arta a guje. Wanda suka taho din sukace kan bura uba. Wallhi ta gudu. Wani d ga cikinsu yace toh me muke jira? mu bita kawai. Aikuwa suma suka ranta a gujeee kuluwa tadan juyo. Tashin hankalin ta y qaru ganin ita suke bi. Ba shiri ta qara daga kafa sosae take gudu batare d tasan inda zata cilla Qafar ta ba... Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 31_35... Gudu take sosae yyinda sai qara nausawa daji take. Kuluwa tafara haki numfashin ta ya fara yin sama2 qareshe ma idanun ta sun fara dishi2 sai wani layi take. Can kuma tayi tuntube tafadi a wajen rajab.. Mutanen suma suka iso suna nasu hakin. Tsayawa sukayi suna maida numfashi. Babban cikinsu yafara dariya haha hahaaa suma suka biyeshi suna dariya. Yanayin shiru suma sukayi shiru. Ya dubesu ya sake kecewa d dariya yace bana fada muku ba? Ai duk gudun ta saimun kama ta. Sauran suka girgiza kai. Cikin daga murya yace Bahoo.. Wanda aka kira d baho yace yes oga. Ogan yace dauko min ita mu tafi. Yace ohk. Zuwa yyi y dauko kuluwa d ta suma tun dazu. Sannan sukabar wajen. Wata hanya sukabi. Basuyi tafiya me nisa ba. Saiga su sun iso mota. Suna zuwa wajen suka cillata boot. Sannan sukaja mota suka tafi. Gudu suke sosae basu suka isa kano ba sai 12 dare. Oh nidae nuceey ganin gate din d suka nufa saida na tsorata., kunga Kyan shi kuwa? Hmm nidae na raba ina biye dasu. Me gadi y bude gate din. Cikin wani parlo sukaje. Wani mutum zaune yana krnta jarida a wannan daren, daka Ganshi ya manyan ta sosae. Wannan mutanen suka risina gareshi sannan sukace barka d hutawa oga. Wanda suka kira d oga ya zare glass din idon shi ya kallesu. Yace hop wannan karon anyi nasara? Sukace yess. Wani kayataccen murmushi yyi sannan y ce ku shigo d ita. Sannan ku sanyata dakin can. Ya nuna da hannun sa. Sanna yace saiku dawo min d key din. Sukace ohk sir. Yanda ya fada hakan kuwa akayi. Bayan sun gama suka bashi key. Yace toh ngd gobe zamu hadu daku. Sukace toh. Sannan suka bar parlon cike d farinciki sun San oga baya wasa. Idan yasa aiki., akayi masa d kyau toh zai musu kyauta me tsoka. Nidae nuceey na baza tagumi ina rakube a kofar d aka ajiye kuluwa duk yanda naso na shiga basu barni ba. Dan haka na dawo gefe ina tunani barkatai a zuciyata. Wai me kuluwa take nufi zamanta a wajen goggo yafi mata sauki? Sannan meyasa aka dauko kuluwa daga garinsu? Toma wai waye mutumin nan? Oh karna cikaku d surutu. Ku kasance da nuceey. Wayyo masu krnta novel din nan kuyi hakuri., zan daina typing dinshi. Har saimun gama da IKON ALLAH zaku jini insha Allah. Nuceey luv😘 [10/27, 4:11 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 36_40... Kuluwa ba ita ta farka ba sai can wajajen 3 na dare. Sosae ta bude idon ta tana qarewa dakin kallo., kuka ta saki lkcn d ta tuno abinda ya faru d ita. Hankalin ta ya tashi sosae. Kamar an mintsine ta tayi hanyar kofar fita., Tana tabawa taji ta a kulle. Dawo wa tayi., tayi zaman durshan kamar ba dare b tana rera kuka me tsuma zuciya. Tace wayyo goggo na. Na shiga uku. Wayyo Allah na. Kuluwa tayi kuka har muryar ta., tafara dushewa. Can ta mike tana laluben toilet., tana buda wani labule taga kofah. Aikuwa d sauri ta shige dan fitsari takeji., daga can tayo alwala sannan ta fara sallah. Ta Dade tana addu'a Allah y fitar ta cikin mugayen mutanen nan. Anan kasan Capet ta bingire d bcci. "Misalin qarfe 5 ta farka. Alwala tayi., sannan tayi sallah. Bayan ta idar ta fara rera kr2 da kanta dan babu kur'ani. Tana cikin hakan ta tashi. Jijjiga kofar ta shiga yi tace dan Allah ku budemin kofa wai me kuke nufi d nine? Dan Allah ku mayar d ni wajen goggo nah. Asubar fari kuluwa ta cika dakinta d ihu tana dukan kofar iya qarfin ta. "Kuluwa tun tanayi d qarfi har tafara gajiya., qarshe ta zame ta kwanta a bakin kofar taci gaba d rera kuka me tsuma zucuya., "qarshe kuluwa bcci yyi gaba d ita. Wajajen 11 kuluwa ta farka a firgice., abinda y bata mamaki be wuce ganin ta d tayi kan gado ba. Kuma cikin bargo., 'tsoro ne y cika ta., tafara waige2 ya subhanallah. Ta furta sbd ganin kulolin abinci d tea flask a gefe an ajera su kan dan qaramin table. Kuluwa ta mike d sauri tayi hanyar kofah duk ilahirin jikin ta yana bari. Jin kofar a rufe ta sa hannun ta a kae." Sannan ta callara qara. Tace wayyo Allah na shiga uku na. Ta runtse idon ta sosae. Tafara krnta duk wata addu'a data zo bakin ta. Sosae kuluwa ta shiga rudu tunanin ta be wuce taya akai ita d ta kwanta bakin kofa ta tashi ta ganta kan gado? Sannan wannan abincin daga ina ya fito.? Kuluwa ganin babu mafita ga wata yunwa d take ji. Haba tuni ta sulale wajen tana addu'ar Neman taimako dan harga Allah bazataci Abincin d batasan ko na miye ba. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇KULUWA🍇 41_45 Kuluwa yunwa taci qarfin ta. Ta rike cikin ta tana juyi a kan Capet., a haka bcci kadan y fisgeta. Ko 30 mins batayi b ta farka. Tana bude ido taga paper a gefen ta. da sauri ta jawo dan ganin me nene a ciki. " abinda ta gani shiya bata mamaki. Sake krntawa tayi kamar haka. " ki nutsu kici abinci banason kimin asarar kanki kinji bbynah." Kuluwa ta qarashe krtun tana Jan tsaki. Ta share hawayen d ya gangaro kan fuskar ta. Tace wlhy Allah ya isa na azzalumai kawai. Ba yanda ta iya ta rarrafa wajen kolulin abincin. Tsayawa tayi tana tunanin ta buda ko kar ta buda? Wata zuciyar tace buda mana ko kinason kashe kanki ne? Kuluwa hannun ta na rawa ta bude kular. Bata saurari wani plate d spoon ba tasa hannun tafara cin dankali d miyar kwai. Saida hankalin ta y fara dawo jikinta., sannan ta dauki cup ta hada tea me kauri. " tasha tayi kyat. Sannan tayi hamdala. Sanda ta koshi sai kuma taja tsaki tace aikin banza. Shegu azzalumai., can kuma ta bare baki tana rera kuka. ***** WACECE KULUWA? Hauwa Auwal Tsoho., shine cikakken sunan kuluwa. 'Ya ga HAUWA'U. Auwal Tsoho fitaccen dan dan kasuwa ne. Wanda akeji d shi a wannan nayi tamu. Babu wanda besan waye Auwal Tsoho ba. HAUWA'U itace matar sa ta farko. Saidae tunda sukayi aure Allah be basu haihuwa ba. Shekara d shekaru. HAUWA'U matar sa. Tayi iya bakin kokarin ta akan y qara aure yace shi Sam besan zance ba ae haihuwa ta Allah ce. Mutane har tsegumi suke wai matar sa ta mallakeshi. Goggo itace mahaifiyar sa. Suna zaune a Mashi can wajen Katsina. Daman can ne asalin garinsu kasuwan ci. Ya dawo dashi kano. Goggo kam babu ruwanta d shiga shirgin yara. Tana kama mutuncin ta sosae. Kuma suna shiri d HAUWA'U. Ko zancen qara aure bata yiwa danta., dan a ganin ta ai haihuwa ta Allah CE. HAUWA'U kam ta damu matuka har kuka tayiwa mijinta akan y taimaka y qara shima yaga jinin sa. Auwal mijin ta yace toh shikenan zai duba. 'Cikin haka Allah y hadashi d abikiyar kasuwan cinsa. Zabba'u. Daman ta Dade d sonshi. Ba'a dau lkci ba aka fara shirin biki. Bayan anyi biki d wata hudu aka tabbatar zabba'u tanada ciki. Habawa zo kuga daga kae wajen zabba'u qarshe tafara yada baqar mgn d habaice2. Itakam HAUWA'U saidae tayi murmushi kawai. Cikin shekara uku zabba'u ta haifi yara uku. Na farko salim., na biyu ishaq, ta uku rukayya. Zabba'u sosae Girman kai y qaru domin itace d gida. A wannan lkcn HAUWA'U tafara laulayi. Zo kuga murna wajen Auwal kamar a kanta zai fara samun yara. Hakan d yyi ba qaramin kona ran zabba'u yyi ba. Dan tunda ta haifi yaranta be taba murna kamar laulayin HAUWA'U ba. Cikin shekarar Allah y sauki HAUWA'U lpy. Kuma ta wahala sosae., da awa biyu HAUWA'U tace ga garinku. Auwal yyi rashi sosae. Jaririya sae kuka take. Kowa tausayin ta yake. Yyinda zabba'u murna a wajen ta kamar ta zuba ruwa a qasa ta sha. Ranar suna aka sawa yarinya sunan maman ta. Ana kiranta d KULUWA. Goggo CE ta tare d zaman ta a gidan dan kula d KULUwa. Duk wata kulawa d so Auwal y mika shi ga tilon marainiyar 'Yar shi kuluwa. Har tayi primary. Kafin ta shiga secondary., Dad din kuluwa y fara canjawa ko kuluwa taxo wajen shi tureta yake. Koh y mata tsawa. Abun y daurewa goggo kae. Amman d ta lura sosae. Saita gano d wata a qasa. Goggo ta fara shiri gari na wayewa batayi sallama d kowa b ta dawo mashi d kuluwa har yanxu kuwa dad din kuluwa be waiwaye su ba. Shiyasa abin yake ma goggo ciwo. Kuluwa ma tun tana kewa har ta hakura. Toh wannan kenan. Nuceey luv😘 [10/27, 4:12 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 36_40... Kuluwa ba ita ta farka ba sai can wajajen 3 na dare. Sosae ta bude idon ta tana qarewa dakin kallo., kuka ta saki lkcn d ta tuno abinda ya faru d ita. Hankalin ta ya tashi sosae. Kamar an mintsine ta tayi hanyar kofar fita., Tana tabawa taji ta a kulle. Dawo wa tayi., tayi zaman durshan kamar ba dare b tana rera kuka me tsuma zuciya. Tace wayyo goggo na. Na shiga uku. Wayyo Allah na. Kuluwa tayi kuka har muryar ta., tafara dushewa. Can ta mike tana laluben toilet., tana buda wani labule taga kofah. Aikuwa d sauri ta shige dan fitsari takeji., daga can tayo alwala sannan ta fara sallah. Ta Dade tana addu'a Allah y fitar ta cikin mugayen mutanen nan. Anan kasan Capet ta bingire d bcci. "Misalin qarfe 5 ta farka. Alwala tayi., sannan tayi sallah. Bayan ta idar ta fara rera kr2 da kanta dan babu kur'ani. Tana cikin hakan ta tashi. Jijjiga kofar ta shiga yi tace dan Allah ku budemin kofa wai me kuke nufi d nine? Dan Allah ku mayar d ni wajen goggo nah. Asubar fari kuluwa ta cika dakinta d ihu tana dukan kofar iya qarfin ta. "Kuluwa tun tanayi d qarfi har tafara gajiya., qarshe ta zame ta kwanta a bakin kofar taci gaba d rera kuka me tsuma zucuya., "qarshe kuluwa bcci yyi gaba d ita. Wajajen 11 kuluwa ta farka a firgice., abinda y bata mamaki be wuce ganin ta d tayi kan gado ba. Kuma cikin bargo., 'tsoro ne y cika ta., tafara waige2 ya subhanallah. Ta furta sbd ganin kulolin abinci d tea flask a gefe an ajera su kan dan qaramin table. Kuluwa ta mike d sauri tayi hanyar kofah duk ilahirin jikin ta yana bari. Jin kofar a rufe ta sa hannun ta a kae." Sannan ta callara qara. Tace wayyo Allah na shiga uku na. Ta runtse idon ta sosae. Tafara krnta duk wata addu'a data zo bakin ta. Sosae kuluwa ta shiga rudu tunanin ta be wuce taya akai ita d ta kwanta bakin kofa ta tashi ta ganta kan gado? Sannan wannan abincin daga ina ya fito.? Kuluwa ganin babu mafita ga wata yunwa d take ji. Haba tuni ta sulale wajen tana addu'ar Neman taimako dan harga Allah bazataci Abincin d batasan ko na miye ba. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇KULUWA🍇 41_45 Kuluwa yunwa taci qarfin ta. Ta rike cikin ta tana juyi a kan Capet., a haka bcci kadan y fisgeta. Ko 30 mins batayi b ta farka. Tana bude ido taga paper a gefen ta. da sauri ta jawo dan ganin me nene a ciki. " abinda ta gani shiya bata mamaki. Sake krntawa tayi kamar haka. " ki nutsu kici abinci banason kimin asarar kanki kinji bbynah." Kuluwa ta qarashe krtun tana Jan tsaki. Ta share hawayen d ya gangaro kan fuskar ta. Tace wlhy Allah ya isa na azzalumai kawai. Ba yanda ta iya ta rarrafa wajen kolulin abincin. Tsayawa tayi tana tunanin ta buda ko kar ta buda? Wata zuciyar tace buda mana ko kinason kashe kanki ne? Kuluwa hannun ta na rawa ta bude kular. Bata saurari wani plate d spoon ba tasa hannun tafara cin dankali d miyar kwai. Saida hankalin ta y fara dawo jikinta., sannan ta dauki cup ta hada tea me kauri. " tasha tayi kyat. Sannan tayi hamdala. Sanda ta koshi sai kuma taja tsaki tace aikin banza. Shegu azzalumai., can kuma ta bare baki tana rera kuka. ***** WACECE KULUWA? Hauwa Auwal Tsoho., shine cikakken sunan kuluwa. 'Ya ga HAUWA'U. Auwal Tsoho fitaccen dan dan kasuwa ne. Wanda akeji d shi a wannan nayi tamu. Babu wanda besan waye Auwal Tsoho ba. HAUWA'U itace matar sa ta farko. Saidae tunda sukayi aure Allah be basu haihuwa ba. Shekara d shekaru. HAUWA'U matar sa. Tayi iya bakin kokarin ta akan y qara aure yace shi Sam besan zance ba ae haihuwa ta Allah ce. Mutane har tsegumi suke wai matar sa ta mallakeshi. Goggo itace mahaifiyar sa. Suna zaune a Mashi can wajen Katsina. Daman can ne asalin garinsu kasuwan ci. Ya dawo dashi kano. Goggo kam babu ruwanta d shiga shirgin yara. Tana kama mutuncin ta sosae. Kuma suna shiri d HAUWA'U. Ko zancen qara aure bata yiwa danta., dan a ganin ta ai haihuwa ta Allah CE. HAUWA'U kam ta damu matuka har kuka tayiwa mijinta akan y taimaka y qara shima yaga jinin sa. Auwal mijin ta yace toh shikenan zai duba. 'Cikin haka Allah y hadashi d abikiyar kasuwan cinsa. Zabba'u. Daman ta Dade d sonshi. Ba'a dau lkci ba aka fara shirin biki. Bayan anyi biki d wata hudu aka tabbatar zabba'u tanada ciki. Habawa zo kuga daga kae wajen zabba'u qarshe tafara yada baqar mgn d habaice2. Itakam HAUWA'U saidae tayi murmushi kawai. Cikin shekara uku zabba'u ta haifi yara uku. Na farko salim., na biyu ishaq, ta uku rukayya. Zabba'u sosae Girman kai y qaru domin itace d gida. A wannan lkcn HAUWA'U tafara laulayi. Zo kuga murna wajen Auwal kamar a kanta zai fara samun yara. Hakan d yyi ba qaramin kona ran zabba'u yyi ba. Dan tunda ta haifi yaranta be taba murna kamar laulayin HAUWA'U ba. Cikin shekarar Allah y sauki HAUWA'U lpy. Kuma ta wahala sosae., da awa biyu HAUWA'U tace ga garinku. Auwal yyi rashi sosae. Jaririya sae kuka take. Kowa tausayin ta yake. Yyinda zabba'u murna a wajen ta kamar ta zuba ruwa a qasa ta sha. Ranar suna aka sawa yarinya sunan maman ta. Ana kiranta d KULUWA. Goggo CE ta tare d zaman ta a gidan dan kula d KULUwa. Duk wata kulawa d so Auwal y mika shi ga tilon marainiyar 'Yar shi kuluwa. Har tayi primary. Kafin ta shiga secondary., Dad din kuluwa y fara canjawa ko kuluwa taxo wajen shi tureta yake. Koh y mata tsawa. Abun y daurewa goggo kae. Amman d ta lura sosae. Saita gano d wata a qasa. Goggo ta fara shiri gari na wayewa batayi sallama d kowa b ta dawo mashi d kuluwa har yanxu kuwa dad din kuluwa be waiwaye su ba. Shiyasa abin yake ma goggo ciwo. Kuluwa ma tun tana kewa har ta hakura. Toh wannan kenan. Nuceey luv😘 [10/27, 4:14 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 53_54... Kuluwa tana gaba ana tisa qeyar ta. Har suka kusa isa gidan. Tun kafin su qarasa hankalin kuluwa y tashi sosae. Ganin mutane a tsaye kayan su iri daya d alama masu tsaron gate ne. " kuluwa ta bare baki zatayi kuka. Wanda ya taho d ita y zare mata ido yace idan baki nutsu ba za a miki bulala dan nan gidan sarauta ne. Kuluwa ta maida kukan tana maida numfashi tana tunanin yanxu haka rayuwar ta zata ci gaba? Daga zaman kulle sai kuma zama baiwa oh Allah gani gareka. Ahaka suka qarasa bangaren hajia. Wata baiwa suka gani a kofar , wannan bafaden yace ta qarasa d kukuwa ciki tace injishi ga yarinya nan yaudae an samu. Baiwar tace toh. Daga nan y juya zuwa fada. Wannan baiwar ta kama hannun kuluwa suka shiga falon. Wayyo Aljarnar duniya haka kuluwa ta saki baki d hanci tana kallon wannan falon. Wacce sukazo tayi sallama. Sannan tayi saurin duqawa alamar girma. Tace Hajia sannu d hutawa. Wacce aka kira d Hajia ta kallesu batare d tace komai ba., wannan baiwar tayi saurin riko kuluwa d tun dazu take kallon wannan matar kyakkyawa d ita. Da ganin ta tana cikin Hutu. Kuluwa ta kalli wacce take jawo ta. Suka hada ido tayi mata alamar ta risina Alamar girma. Kuluwa ta xauna taci ina yini. Hajiar itama d tun dazu tana kallon kuluwa tanason gano wani Abu amman ta kawar d murmushin. Tace zauna d kyau enmata. Kuluwa ta zauna. Wannan baiwar mamaki y isheta dan tasan cewa d wuya kaga fara'ar Hajia sai dai koh tana tare d yaran ta koh wani Abu haka amman gashi lkci guda tayiwa baiwar ta murmushi batare d wani Abu ba... Hajia CE ta katse mata shurun d fadin ke Ma'u kinyi shiru kuma tayi mgnr kamar bataso., " ma'u a tsorace tace yi..yi..hakuri Hajia. Dama sale ne yace na rako wannan ta nuna kuluwa., sannan tace yace g shinan y samo miki yarinya. Hajiar ta kauda kanta kusan minti biyar ta dawo d kallon ta kan ma'u tace ok., tashi kubar nan wajen. Ma'u ta duka tana godiya tace angode Hajia Allah y ja daran zamanin ki, uwar gida matar sarki sarauniya babu wata bayan ke kune d fada Allah y raya Ameer d Arif. Hajia ta daga mata hannu. Ma'u ta sadda kanta Alamar godiya sannan ta kama hannun kuluwa sukayi fannin bayi., kuluwa kam baki y mutu dan yanxu ta tabbatar wa kanta tazama baiwa. Da gatan ta d komai an rabata d farincikin ta. Koda suka fito fannin bayi., kuluwa ta zame hannun ta daga na ma'u tana kallon ta tace ke wai inane nan? Ma'u ta kalleta d kyau ta girgiza kai. Badan kuluwa ta shiga ranta farat daya b d saita koya mata hankali." Murmushi tayi tace nan fannin bayi ne., wanka zakiyi kici abinci a kawo miki kaya irin namu ki saka. Kuluwa idon ta y kawo kwalla., batare d tace komai ba tabi bayan ma'u suka tafi. MASARAUTAR INA CE? Masarautar kano masarauta CE wacce ta kunshi dinbin tarihi a cikin ta., tun iyaye d kakanu ake dabdala a cikin ta. Masarautace ta manyan sarakuna wanda suka gaji hakuri d gaskiya har iziwa yanxu kan sarki ABDULLAHI me ci yanxu. Sarki abudullahi Allah ya bashi hakuri d kuma kyautatawa mutanen sa. Kuma yana hukunci daidae yanda y kamata babu zalunci a cikin aikin sa. Yanada amana d rikon gsky. Yanada mata daya. Wato Hajia HAUWA. Da yaransu biyu Ameer d Arif. Yaran sun taso cikin gata Sam basusan meye talauci ba. Gashi dukkansu basuda mutunci ba'a ganin fara'ar su sai wanda yyi sa'a. Ameer yanxu haka zuwa next week zai dawo daga krtunshi na Law. Sai kuma qanin shi sai nan da 2 weeks zai dawo. Hajia tana matukar ji d yaran ta. Tamkar kwai haka take lelaya su. Hmm toh wannan kenan. Kuluwa tayi wanka ta sa kaya irin na bayi. Ma'u ta tsura mata ido tana kallon ta. Kuluwa ta daure fuska tace wai lafiya kike kallo na? Ma'u tace ehmana kawai dai ina mamakin ganinki kyakkyawa haka kuma ga dukkan Alamu kina cikin damuwa gaki kuma cikin bayi. Kuluwa tayi rau2 d ido. Ma'u tace yi hakuri ai tunda naga sale ne y kawo ki nasan ba ta mutunci yazo d ke ba. Kuluwa tace taya kikasan haka? Ma'u tace nasan shi duk cikin fadawan nan babu wanda yakai mugunta bare kuma ace za'a bashi ai zai iya koma miye. Kuluwa ta girgiza kai tace Ashe ba ni daya bace. Ma'u tace uhum taso muje a baki aikin d zakiyi. Kuluwa tace aikin me? Ma'u tace oh kin fiye tmby taho kin gani. Dole kuluwa tabi bayanta. Suna fitowa ana binsu d kallo. Kuluwa tadan matso kusa d ita tace wadan nan fah duk suna kallon na? Ma'u tace suma bayi ne hala sunga kinada kyau ne shiyasa kallon ki. Kuluwa ta tabe bake sannan ta juya tana kallon mutanen da manyan idanun ta ta wurga musu harara. Ma"u tayi dariya tace kina sabuwar zuwa amman zakiyi tsokana? Kuluwa tace toh ina ruwana. Ma'u ta girgiza kai tace toh wai kekam miye sunanki? Tace KULUWA. ma'u ta rike ha6a tace kuluwa kuma? Tace eh ko bakisan sunan ba. Ma'u tace kuma asalin sunan kenan.? Tace aa sunana HAUWA shine ake kirana hakan. Ma'u tayi murmushi tace yanxu naji batu. Kuluwa tace toh ke ya naki sunan? Tace Ma'u. Kuluwa tace d gske.??? Tace ehmana. Kuluwa ta share kwallar data zubo mata., ma'u tace ke meya faru? Kukuwa tace toh ai sunan goggo na kenan. Ma'u ta girgiza kai cikin tausayawa tace eyya sorry. Ahaka suka qarasa fannin hajia. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 55_56... Tana nan zaune tana hutawa yyinda wata baiwa na gefen ta., tana mata tausa. Sallama sukayi Hajia ta basu izinin shiga. Yanxu kam har kuluwa saida ta sadda kanta qasa. Cikin sanyin muryar ta tace sannu d hutawa Hajia. Wacce aka kira d Hajia ta gyada musu kae batare d tace komai ba. " ma'u tace ranki y dade rakota nayi a bata aikin ta. Haiia ta dauki kusan 5 mins sannan ta bude baki ta kalli kuluwa tace zaki dinga gyarawa yarana part dinsu. Gaban kuluwa yabada dammm. Tashi guda ta rasa dalilin faduwar gaban ta. " ma'u ce ta kalli kuluwa d sauri saidae batace komai ba a zuciyar ta tana tausayin kuluwa dan babu me iya gyaran part din nan sai mutum y shirya., dama2 Arif d sauki ta wajen shi amman fah kadan shikuwa ameer sai a slow dan... Hajia CE ta katse mata tunanin d fadin ke ma'u tashi ki rakata part dinsu ta fara gyara tun yau dan zuwa next week yarima yana hanya. " ma'u ta sadda kanta qasa tace toh angama ranki ya dade. Toh amman... Saikuma tayi shiru. " Hajia ta tsareta d ido tace Amman me? Ma'u tace am daman key din part din za'a bamu. Hajia tayi tsaki sannan ta kauda kanta. Kallon baiwar d take matsa tausa tayi sannan tace jeki kawo musu. Wannan baiwar tace toh. Ba'a dau lkci ba saiga ta tadawo d key din. Ma'u CE ta karba sannan ta kamo hannun kuluwa suka fito., kuluwa tana kallon ma'u tace ma'u nikam na shiga uku. Ma'u tace d akayi me? Kuluwa tace bakiji b waini zan gyara wa yaran ta part dinsu qila sunyi kusan biyar yaran. Ma'u tayi murmushi tace ai su biyune kuma duk maza. Kuluwa ta kwalalo ido tace na shiga uku me zanyi a part din maza? Ma'u tace kwantar d hankalin ki ai b yara bane manya ne fah. Kuluwa tace toh ai kinji yo ta ina zan kwantar d hankali na anan? Ma"u tayi shiru sannan tace kinsan wani Abu? Tace saikin fada. " ma'u tace abinda zan fadamiki yanxu shi nakeso ki dauka. Kuluwa tace toh fadi mana. " ma'u tace kinga sunan yaran Ameer d Arif. Ameer shine babba shine zai dawo next week. Tun daga kan hada ruwan wanka d gyaran daki d abinci duk kece zaki musu. Ameer yanada kyankyani bayason qazanta. Sannan baya yiwa kowa mgn sai Wanda yyi sa'a. Idan kinji mgnr ameer toh d iyayen shi ko dan uwansa yake mgn. Kuluwa tayi saurin cewa toh ya za'ayi aiki mutum bayason yiwa mutane mgn? Ma'u tace kin fiye gaggawa ki tsaya na idasa zance na mana. Kuluwa tace toh. Ma'u taci gaba d fadin., idan yanason Abu kallon ki kawai zaiyi saiki kawo masa abinda y bukata. Ma'ana idan kikayi masa mgn memakon y baki amsa toh saidae y kalleki d idonsa yake bada amsa. Kekuma sai ki nutsu harki fahimci me yake nufi. Kuluwa tace tabdijam. Ni bazan iya aikin nan ba kana tare d mutum saikace gunki., "ma'u tace ki rufawa kanki d kaina asiri wlhy akwai 'yan gulma a gidan nan yanxu zasu kai zancen ki kuma wlhy iyayensu sunaji d yaran nan idan aka musu mgnr da bata gamshe su ba yanxun nan zakiyi kwanan waqafi., dan haka kiyi shiru. " kiluwa tace toh. Ma'u tace toh muje na nuna miki. Bayan sun shiga ciki kuluwa tace toh shima Arif din haka halinshi yake? Ma'u tace aa shi yana mgn saidae b d kowa ba. Kuluwa ta tabe baki tace toh Allah y kyauta ma'u tace ameen. Ko ina kuluwa saida suka zaga na part din. Tamkar ba'a qasar Nigeria suke ba domin ko ina yyi kyau tamkar a turai., kuma wajen y tsaru wannan shi ake kira Aljannar duniya. A wannan lkcn kuluwa tafara goge parlo sbd yyi dan kura. Ma'u ta tayata yi. Sun gaji sosae hakan yasa suka hakura d yin aikin. "Kullum haka y kasance kuluwa tana zuwa wannan part din tana gyarawa., ko yanxun ma ita kadae ce a part din dan tacewa ma'u ta huta tunda komai y zo qarshe. Sai sauke numfashi take dan daki biyu ta gyara wato na Ameer Dana Arif kowa kayan dke cikin dakin daban yake.kowa d color dinsa. Kuluwa tayi jugum tana tunanin gobe idan yarima ya dawo shikenan ta koma yiwa qaton namiji bauta koh? Wasu siraran hawaye suka fara gudana kan kumatun ta. Gashi har yau har gobe tana mafarkin handsome guy dinta. Duk yanda taso ta yakice shi cikin mafarkin ta abinda y faskara. Kullum sai tayi addu'a Allah y yaye mata wannan abun., dan har abun yafara bata tsoro badon komai ba saidan ganin guy din d take a mafarkin ta kyakkyawan gaske koh a TV ita bataci karo d me kamar sa ba abun yana damunta sosae. Goge fuskar ta tashiga yi sannan ta bar part din. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 [10/27, 4:15 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 63_64.... Ma'u tace hakane toh amman Wanda suke so a kaisu can din ai b dan Allah suke so b. " kuluwa tace toh sai dan me? " ma'u tace dan su dauko wani Abu mana " ai akwai mutanen d sukayi aiki a wajen daga qarshe a kamasu sunyi sata kinga kuwa ai baza'a sasu ba. " inaga dan kinada rikon amana d gsky yasa Hajia take mana murmushi Wanda b kowa take yiwa ba., sannan har yau ameer be kawo korafin qazanta b wacce yafi tsana a duniya kinga kuwa kin ciri tuta. Kuluwa ta tabe baki tace wacce tuta anan? " ma'u ta mike tsaye tace kinga sai surutu muke ke bakiyi aikin ki ba ni banyi nawa ba. " kuluwa ta mike jikin ta a mace tace hakane kam. Tun safe kuluwa ta Shiva dakin arif tana gyara masa, duk d bawani datti ne a ciki ba. " duk shige d ficen ta ameer yana kwance kan kujera idon sa a lumshe kai kace bcci yake nan kuwa tsaf yake kallon ta. " ita kam kuluwa ta dauka bcci yake shi yasa ta saki jiki tana aikin ta. Bayan ta gama har zata fita sai kuma ta dawo dan ta tuna Hajia ta aiko ta wajen yarima. Tsayawa tayi a kansa ta rasa yanda zatayi ta tashe shi. Ameer kuwa ganin ta taho wajen sa yasa y lumshe ido. " can yaji shirun yyi yawa ya bude idon sa tsaf y sauke su kan na kuluwa., da sauri y tashi daga kwanciyar yana bin kuluwa d mugun kallo. " kuluwa ta sadda kanta qasa tace yi haquri saqone daga wajen Hajia tace a fada maka kaje tana neman ka. " ameer y bata rai sosae. " kuluwa ta sadda kanta qasa tace ina Neman afuwa idan har mgnr d nayi maka itace ta bata maka rai. Ba lefi na bane Hajia CE tace saina gama aiki na sanar maka. " sai alkcn ameer y sauke ajiyar zuciya sannan y tashi yabar wajen., " kuluwa itama ta fice a falon. Wajajen la'asar jerin gwanon motoci su suka yi tururuwa daya bayan daya suke shigowa dan auta arif kenan ya dawo. Arif ya fito a mota fadawa sai kwasar gaisuwa suke.," shi kuma d murmushi a fuskar sa yana daga musu hannu. " fannin Hajia yaje tana nan zaune tana hutawa kamar kullum. " Arif d sauri y isa gareta sannan y rungumeta yace umma tah sannu d gida. Umman tace yauwa arid y hanya? Yace qlao umma., ina Ameer kuwa? Umman tace yana wajen me martaba. Arif yace lallema yayan nan nawa ko yaje taro koh. Daidae lkcn Ameer y shigo dakin d fara'ar sa yace sorry broth naso zuwa wlhy. Arif yyi murmushi yace toh shikenan na yafe. Umma kam dariya tayi tana mejin dadin ganin su gaba1. " Ameer y tashi y kamo hannun Arif yace taso muje k huta broth. Arid yace toh big broth. Washe gari kuluwa ta je part din su. Saida ta gyara dakin ameer sannan taje dakin Arif toilet ta shige ta hada masa ruwan wanka. Dan har lkcn Arif yana bcci. Kuluwa ta fito a dakin d sauri., " dan batason ta tashe shi. Zama tayi a falo tana jiran fitowar su. Kamar hadin baki a tare Ameer d Arif suka shirya sannan suka fito. Qarar bude kofa yasa kuluwa ta kalli inda ameer ya fito a zuciyar ta tace wannan mutumin kullum qara kyau yake.. Juyawa tayi dan ganewa idon ta waye wannan Arif din. Tana juyawa zumbir kuluwa ta Mike d mamaki tana kallon shi bakin ta na rawa tace ha.hafizzzz 👉🏻 Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 65_66.... Hafiz da mamaki shima yace kuluwa 😳. Kuluwa ta sadda kanta qasa hafiz y qaraso wajen ta d sauri yazo dab d ita. Dafa ta yyi., kuluwa ta dago kanta haka nan taji hawaye nabin kumatun ta. Ba shiri hafiz ya ciro hanki ya fara goge mata hawaye cike d damuwa yake kallon ta., be cemata uffan ba har saida ta qare kukan ta sannan y ja ta takoma kan kujera. Shima xama yyi yana kallon ta. " hafiz yace kuluwa me zan gani? Me yake faruwa? Taya kikazo kano? Meya sa na ganki cikin wannan yanayin???????. Ameer d ke tsaye tun fitowar sa dazu yaja dogon tsaki sannan y koma dakin sa. " hafiz d kuluwa suka juya suna kallon sa. " hafiz yace karki damu d wannan haka halinsa yake., " kuluwa ta sadda kanta qasa " hafiz yace ki bani amsa ta plsss. " a hankali kuluwa ta shiga bawa hafiz lbrn abinda ya faru har zuwa yanxu d take a matsayin baiwa. " hafiz cike d tausayi yake kallon ta yace kiyi hakuri kinji kuluwa., " kuluwa ta gyada kae. " Hafiz yace insha Allah zan yiwa umma mgn ta enta ki. Ki tashi matsayin baiwa. " kuluwa cike d farinciki har tana wangale baki tace kai amman da naji dadi wallahi., hafiz yyi murmushi. " kuluwa tace Allah bansan wanne hali goggo take ciki ba yanxu. " hafiz yace insha Allah ma tana lpy. " kuluwa d damuwa tace Allah yasa hakan. " hafiz y CE ameen. Kuluwa ta kalli hafiz tayi murmushi sannan tace mekyau kace min a Abuja kke., hafiz shima d murmushi a fuskar shi yace eh kr2 nake a can kuma nafi zama acan dat's y nace miki acan nake., " kuluwa ta girgiza kai. Tace mekyau abincin ku yana ready fah. Hafiz yyi murmushi yace ke ni ba sunana haka ba. Kuluwa tace oh sorry Hafiz ta qarasa mgnr tana murmushi. Hafiz yace good kinyi daedae amman anan ana kirana d Arif. Kuluwa ta ware ido tace wow nyc name. Hafiz yce tnx. Sannan y mike yace taso muci abinci mumcy. Kuluwa ta Mike tana dariya tace aa nidai sunana kuluwa.... " juyawar d tayi taga ameer yna bakin kofa y harde hannu yana kallon dariyar kuluwa. Hada idon d sukayi yasa y bata fuska sosae yana mata banzan kallo. " kuluwa ta juya fuskar ta d sauri dan itakam bata qaunar ganin yarima cikin yanayin bacin rai ji take kamar taje taji miye damuwar shi. Ameer kuwa binta yai d kallo yana tabe baki shi a dole saiya tsire banzan son d yake ma kuluwa., "harga Allah beso ace wacce yake mafarki ita ce matsayin baiwa ba. "Kuluwa kam qarasa wa tayi wajen hafiz d ya zauna tafara zuba masa abinci shikuma yana diban ta d hira. "Ita dai kuluwa saidae tace uhum ko aa. Nuceey luv😘 [10/27, 4:16 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 57_58.... Zaune yake kan daya daga cikin luntsuma, luntsuman kujerun falon., kyakkyawan saurayi ne fari tas d shi., daka Ganshi kasan ya jiqu d naira. Abinda zai baku mamaki shine duk wannan jin dadin kamar kullum yasa kanshi a sama alamar yana tunani. Har yau har gobe yarasa meke damunshi., yarasa wacce irin zuciya ce d shi. Ada y tsani y kwanta bcci sbd ita yake gani a bccin sa. Daga qarahe zuciyar shi tayi masa kamu sosae., harya fada tarkon son d besan d yarinyar a doron qasa ba. Ba kowa bane illa Ameer., ko yanxun ma ya rasa wanne irin farinciki yakeji ba akan gobe zai koma qasar shi ta haihuwa. Wata zuciyar tace toh ai kayi missing parents dinka ne., a hankali y furta yes., dukda hakan y kasa gane kansa har Allah Allah yake gari y waye... Su Kansu masu tsaron sa sunga sauyi akan kullum dan sai wani qayataccen murmushi yake Wanda hakan y haddasa musu tambayoyi a cikin zuciyar su... Dukda kullum gidan a gyare yake toh Amman yau yafi na kullum sbd dawowar yarima. Har wani decoration akayi a wajen. Gida dai yyi kyau d qamshi. Jerin motoci aka kwasa har zuwa airport dan taro Ameer... Kuluwa tunda ta tashi takejin wani nishadi d farinciki a tare d ita. Tarasa gane kan dalilin hakan., a yanxu kuma taji wata irin faduwar gaba tazo gun Hajia kenan taji kuma faduwar gaban ta y tsanan ta. Tuni ta dafe qirjinta Wanda yake barazanar ballewa. Kafin k ce me ta zube a wajen tana juyi. Haija ta kalleta d sauri ta mike tazo gunta. Jijjiga ta shiga yi amman kuluwa takasa mgn sai dafe qirjin ta d ta keyi. Hajia tasa wasu bayin suka dauke kuluwa daga wajen. Ma'u CE ta kawo mgni ciwon qirji kuluwa tasha shi Amman taji kamar xuciyar ta zata Faso waje tsabar bugawa. D kyar ta samu bcci y dauke ta. Diii Qarar motoci ne ke tashi Ameer yana daga cikin mota y dake kamar yanda y saba sai gaishe shi ake amman yyi shiru saidae y aika sakon shi d ido. Cikin takun sa na takama d kwarewa ya isa part din umman shi. Tana kwance ana mata tausa., ganin ameer bayin dake dakin suka fito. Ameer yaje gun umman shi y kwashi gaisuwa. Umma ta kalli yaron nata tana murmushi tana kuma jin dadin gama krtunshi. Hajia tace ameer y hanya. Ameer yyi murmushi yace lpy umma., "umma tace toh je k huta zuwa anjima saika je wajen me martaba. Ameer y ce toh umman yanda kikace hakan za'ayi. Kafin y fita yace umma kunyi waya d arif kuwa? Umma tace eh ai shima next week yana nan tafe. Ameer yace ohk. Sannan yasa kai y fice. Hajia ta bishi d kallo tana murmushi d godewa Allah d ya hada kan yaran ta., tana kuma gayan ya sake hade Kansu y kuma basu mataye na gari. Washe gari Kuluwa taji dadin jikin ta. Lkcn d ta je part din ameer yana dakin sa. Hakan yasa ta gyara parlo. Tana gamawa., ta tura kofar dakin shi. Ya shige blanket d gani bcci yake. Kuluwa tayi guntun tsaki a ranta tace aikin banza mutum d darajat sa d komai amman a kamoshi yyiwa qaton banza bauta. Tana shiga bayin ta shiga hada masa ruwan wanka. Ameer dake kwance y dube blanket din daya rufa har kansa. Jin qarar ruwa yasa ya Mike daga kwanciyar d yake... Ahankali y taka harya isa g bakin toilet., yana budewa kanta yana qasa jin an bude kofa Adam tsorace ta dago manyan idanun ta ta lalleshi., kuluwa tana kallon ameer tashi guda ta firgita ainun hankalin ta y fara Neman gushewa hannu tasa ta dafe kunnuwan ta dashi hade d callara Qara...... Shikuwa Ameer daskerawa kawai yyi a wajen., a xuciyar shi ya shiga karanta LA HAULA WALA QUWATI ILLA BILLAH.... Nuceey luv😘 [10/27, 4:17 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 59_60... Ameer kam kallon ta yake d mamaki a zuciyar shi yace toh wannan meye matsalar ta? d'aza ta ganshi tayi ihu yanxu kuma ta rufe ido., tabe baki kawai yyi ya wuce abin sa. Kuluwa kan jin shiru yasa ta bude idon ta. A hankalin ta furta cewa na shiga uku 🙆🏻. Yaudai na hadu d gamo na. Gefenta ta juya ganin mutum tayi ya hakimce kan kujerar dining., " hankalin kuluwa yafara rabuwa wata ziciyar tace kenan yarima kike mafarki., wata tace anya? Wata tace toh idan bashi bane waye? Sai kuma jikin kuluwa yyi sanyi tasan cewa indai wannan ne toh har Abada bazata samu handsome guy dinta ba., " d wannan tunanin kuluwa ta saita kanta sannan ta isa wajen yarima. Tsayawa tayi cikin sanyin muryar ta ta gaishe shi., " ameer ya lumshe ido sbd dadin muryar d yaji kamar ana busa sarewa., can kuma y bude dara2 idon sa y kalli kuluwa carab suka hada ido., " yarima y bata fuska sosae sabanin d da fuskar take a sake b yabo b fallasa. " kuluwa tadan firgita d ganin yanayin sa. Dan haka d sauri ta shiga zuba masa abinci. " tura masa tayi gabanshi. Sannan taja gefe ta zauna. " ameer saida y dau kusan 3mins sannan y fara cin abinci. " kuluawa kam tana zaune ta gefen ido tana kallon yanda ameer yake cin abinci tamkar mace., " cike d yanga yakeyi har y gama ci., " kuluwa ganin y tsaya d cin abincin ta taso d sauri ta shiga gyara wajen., bayan ta gama ta kwashe kayan ta fita daga fannin yarima. Abinda y bawa kukuwa mamaki shine kullum saitayi mafarkin ameer yana mata tattausan murmushi., hakan yasa idan tasamu gefe saita kifa kanta tana rera kuka. Koh yanxun ma tana zaune kasan carpet bayan ta gama gyara shi tana hutawa., kanta ta Dora kan cinyar ta tana kuka., kukan d takeyi har a fili anaji duk batasan d hakan ba. Ameer yana daki yaji kukan d sauri y fito a dakinsa. " ganin kuluwa CE yasa gaban sa ya fadi. D sauri ya qaraso inda take tsayawa yyi kawai yana kallon ta dan shi bazai yi mgn ba sannan bazai taba ta ba. " sautin kukan ta kuwa ji yake kamar ana tsaka masa mashi cikin zuciyar shi. Kuluwa cikin kukan ta taji wajen ya kaure d qamshi., tabbas wannan qamshin ameer ne. da sauri ta dago kanta., " ganin yanayin ameer ba qaramin firgita ta yayi ba. da sauri jikin ta na rawa ta mike tsaye. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KUKUWA 🍇 61_62..... Kallon sa tayi idon sa ya kada yyi jajur., fuskar nan babu alamun annuru., " kuluwa bakin ta na rawa tace yi..yi haquri.. Ameer d tun d'azu ya kafeta d manyan idon sa Wanda suka rine ya ballah mata harara sannan yyi mata alamar ta fice daga falon. " kuluwa kam d sauri ta fice har tana tuntube. " Ameer yabi bayan ta d kallo daga bisani ya zauna kan kujerar sa sannan y dafe kansa d yake Sarawa., " kukan kuluwa ya daga masa hankali sosae yaso yaji miye matsalar ta Amman bazai iya mgn d Baiwa ba dan babu amfani. Rintse idon sa yyi yana tunanin anya rayuwa zataci gaba haka? Ace kai bazaka yiwa kowa mgn ba sai Wanda ka sani? Toh ya zakayi da dunbin kaunar d kake yiwa baiwar ka? Mtwssssssssssss..... Yarima yaja dogon tsaki dan aduk lkcn da y tuna wacce yake mafarki itace baiwar sa yakan ji haushi d bacin rae. " tunani yayi kawai zai dinga addu'a Allah y yaye masa wannan son marar kan gado. Kuluwa ta rame sbd damuwa data sa a ranta. " zama tayi sannan tayi tunani mekyau. " tasan cewa ita d yarima wutsiyar rakumi tayi nesa d qasa. Lallashin zuciyar ta tayi sannan tasamu sanyi d salama. " kamar yanda aka saba kuma kamar kullum., kuluwa bayan sun gaisa d Hajia ita d ma'u. Hajia ta sanar wa kuluwa gobe Arif zai dawo so duk wani shiri ayi masa. Kuluwa ta sadda kanta alamar girma tace toh angama ranki shi dade. " Hajia tayi murmushi duk cikin bayin gidan b Wanda yake burgeta kamar kuluwa., " kuma sbd nutsuwar ta d kuma biyayya sannan uwa uba rikon Amana d gaskiya., " dan dayawa akwai bayin d sukayi aiki a fannin su yarima amman daga qarshe za'a samesu d yin sata. Kukuwa kuwa tsaf Hajia ta karance ta bata d halin irin wannan mugun halin kuma abinda y bawa Hajia mamaki shine ko sau daya yarima be kawo mata korafin kazanta ba. " dan Wanda aka kawo su kafin kuluwa wasu Sam basu iya gyara ba bare yanda zasu tafi d yarima. Kuluwa suna komawa daki ita d ma'u., saita rafka uban tagumi. Kusan sau uku ma'u tana mata mgn amman taji shiru., " ma'u ta Shiga jijjiga ta. ' firgigit kuluwa ta kalli ma'u tace lpy? Ma'u tace inafa lpy tunda ke baxaki fadawa kowa damuwar ki ba? Tun yaushe nake binki ki fadamin damuwar ki kinki gashi sai Dada ramewa kike kina kashi. " kuluwa tace aa ba kimai fah. Ma'u ta tabe baki sannan tace toh yanzu kuma tagumin me kike? " kuluwa tace hmmm tunani nake gobe idan Arif y dawo wanne irin hali ne dashi. " ma'u tace kin manta na fada miki halin wancan? " kuluwa tace dan tunamin. " ma'u tace wancan yana yin mgn amman fah ga Wanda yyi sa'a, kuluwa tace toh ai kinji duk kanwar ja CE. "Ma'u tace aa ai yafi ameer kirki. Kuluwa ta sauke ajiyar zuciya sannan tace ni wallahi na gaji d wannan bautar kawai su sallame ni. " ma'u ta kalleta tayi dariya tace toh ai ke aikin ki me sauki ne acikin saukakawa. " kuluwa tace wannan bautar itace sauki? Ma'u tace sosae ma. " mutane dayawa suna son yin aiki a fannin su yarima. Kuluwa ta tabe baki a zuciyar ta tace nida zan samu a canja min zanfi kowa jin dadi ko dan idanuwa nah zasu yi nesa d ganin yarima zuciyata kuma ta rage bugun d take min a duk lkcn data kusanci inda take. " ma'u ta dafa hannun ta tace ke kinaji na kuwa? Kuluwa tace eh to amman Wanda suke son a basu fannin su yarima meyasa baza'a basu b kinga mutane hudu sun isa suna gyara part din Amman mutum daya ai abun dayawa wallahi. Nuceey luv😘 [10/27, 4:18 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 67_68... Bayan ta gama hafiz yace toh mumcy zauna muci abinci. " kuluwa ta ware ido tace rufamin asiri dan Allah., " hafiz ya bata fuska yace ki sa hannu muci naceee... " kuluwa idon ta ya kawo ruwa tsugun nawa tayi tace dan Allah Arif kamin afuwa wlhy bazan iya ci d kai ba. " Arif yace sbd me? Kuluwa tace nifa baiwa CE karfa k manta. Arif tace toh Debi kici. "Kuluwa tace aa idan kun gama sai naci. "Duk yanda arif yaso kuluwa suci abinci qi tayi. Dan dole yasa ya haqura. Bayan sun gama cin abincin. " kuluwa ta sanar musu d cewa Hajia tana Neman su. 'Arif ne kadae yace toh., dan mulkin kuwa banza yyi kamar besan ana wani Abu ba" toh daman shi ba mgn yake yiwa mutane ba. Saida suka fita kamar kullum kuluwa itama ta samu taci abinda suka rage kafin ta fitar d kuloli. Arif d Ameer zaune wajen umma bayan sun gama hirar su. " umma tace yauwa memartaba shi keson ganawa daku dan haka kuje ku same shi. " Ameer y bata rae sosae. " umma tace kai ameer lpy kke bata rai? Ameer y kauda kansa. "Arif kam murmushi yyi sannan yace umma kema fa kinsan dalilin fushin nan. " umma tace toh y za'ayi dole k rungumi abinda sarki zai CE. " Ameer d kyar y iya furta mgn yace haba umma waifa Ruky yakeson na aura ji fah. Umma tace toh kayi biyayya mana. " Ameer yace nidai gsky.. Sai kuma yyi shiru. Umma tace gsky me? Ai duk abinda y faru Kaine ka ja., inace tun wuri akace k kawo mata amman kayi biris d zancen? Ai b yanda za'ayi mu sa maka ido. "Ameer hankalin sa y tashi yana tunanin shi kuma haka qaddarar tasa tazo kenan? Shi me zaiyi d ruky? Toh b ma wannan b., taya zae iya budar baki yace baiwar sa yake so?? Kaii inaaa bazai yiwu ba., duk manyan matan d ke son shi yake sharesu., amman y rasa wacce zai qare d aure sai BAIWA., tirr d ke zuciyata...... Ji yyi umma ta katse masa tunanin d fadin ya kuma kayi shiru? Ameer yace b komi. Umma ta tabe baki sannan tace oya ku tashi ku tafi. Jiki ba kwari ameer y mike Arif ta rufa masa baya yana murmushi hade d mamakin taurin rai irin na yayan shi. " me martaba ne yake yiwa ameer zancen auren shi d ruky 'Yar aminin sa. " Ameer yace dan Allah dad amin afuwa wannan karan na sami wacce nakeso. " me martaba cikin hargowa yace aikin banza aikin wofi., ni zaka mayar qaramin yaro? Wancan karan ai haka k fadamin., " na kyale ka toh wallahi yanxu baka isa ba. " Ameer ya dafe kansa shi ba gwanin son surutu bane gashi me martaba ya sashi a gaba sai fada yake masa. "Arif ne yyi kokarin bawa dad hakuri ganin ransa y baci. Da kyar dad yyi shiru. " Ameer t dago jajayen idon sa yana kallon dad yace dan Allah ka bani dama ta qarshe dad zan kawo ma wacce nakeso. Dad yace No. Ameer kamar zaiyi kuka yace plss dad. Memartaba yace toh shikenan na baka 2 month matukar baka fito d mata ba., toh b makawa zan hada auren k da ruky 'Yar amini na Auwal. Ameer yace toh dad na gode. Ahaka suka baro memartaba. " Ameer iya tashin hankalin d Neman mafita kam y shiga amman y rasa mafita d ya dace yabi. " tmbyr kansa yake shin zai iya rabuwa da dunbin son d yake yiwa kuluwa? " can kuma y sake shawara yace insha Allah zaiyi iya bakin kokarin sa ganin ya cire son kuluwa a zuciyar sa. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad [2/10, 9:57 PM] Nuceey luv😘: 🍇 KULUWA 🍇 69_70... Duk yanda ameer yaso y cire son kuluwa a zuciyar shi abin ya faskara saima jin sonta d yake yana qara girma cikin hrt dinsa. Shikuma har ga Allah yana ganin ji d isa d sarauta bayajin zai iya auren baiwar sa. Kuluwa xaune tayi tagumi tana tunanin yanda zata cire son yarima a xuciyar ta., "tsaf tayi nisa a tunanin ta. Ji tayi an dafa ta. Kuluwa tayi saurin juyowa d sauri. " ganin ma'u CE yasa ta qaqalo murmushi. "Ma'u tace kekam kullum kina cikin tunani amman kin qi sanar min kona miye. "Kuluwa tace dole na kasance cikin tunani mana., " bansan wanne hali goggo take b., "ma'u tace eyya ki rage tunani toh. "Kuluwa ta gyada kai. Kuluwa ta mike. Ma'u tace ina zaki? Kuluwa tace wajen mekyau. "Ma'u tace kullum kina tare d Arif kodae2 kuluwa ta kwalalo ido waje tace kodai me? "Ma'u tayi dariya tace aa idan tayi tsami zamuji. "Kuluwa ta yatsina fuska a zuciyar ta tace dama d ameer nake hira kamar yanda nake d Arif da ya ragemin radadin da zucita take ciki... Ma'u ta katse ta d fadin kin wani yi shiru ko kin tafi tunanin shi ne? "Kuluwa ta jefa mata harara tace Allah ya sauwake. "Ma'u ta rike ha6a tana murmushi tace uhum Allah y kyauta. "Kuluwa tace ameen. "Har zata wuce ma'u tace laa ban baki labari ba. "Kuluwa 'Yar son labari tayi maxa ta zauna tace inajinki. "Ma'u ta harareta tace toh b yanxu ba. " kuluwa tace plss mana. "Ma'u tace uhum wai fah Ameer ne zaiyi aure memartaba zai hadashi d 'Yar aminin sa. "Tunda ma'u ta ambaci sunan ameer cikin kuluwa ya bada qululululu....."Hankalin ta yyi mugun tashi. Duk tasan ita b wata bace face baiwa amman zataso ace itace matar ameer. Take taji tana kishin wacce za'a bama ameer ranta y baci sosae Ma'u ta jijjigata tace ke dallah ina baki lbri kinyi shiru. Kuluwa cikin qarfin hali tace sorry inajin ki. "Ma'u ta tabe baki sannan tace amman fah y bashi nan d 2month y kawo wacce yakeso d kansa. "Atake kuluwa ta saki wata irin ajiyar zuciya. "Ma'u ta kalleta d sauri. "Kuluwa ta tashi dan batason ta fahimci wani Abu. Da sauri tayi fannin su yarima a hanya tana tunanin hanyar d zata bullo danta sanarwa yarima tana son shi. Har sauri., hankalin ta baya tare d ita. Dan haka tana shiga tayo karo d mutum kadan y rage ta fadi. Amman taji an riko ta. Nuceey luv😘 [10/27, 4:19 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 71_72... Da sauri tayi qoqarin zame jikin ta., dan ta lura d ameer tayi karo zuciyar ta sai dukan 3 3 take. "Ga mamakin ta sai taji an sake matse ta ai tuni daga shi har ita suka saki ajiyar zuciya. " kuluwa ta dan tura shi ya sake ta. "Yana zare ido. "Ganin haka kuluwa ta zube qasa tana bashi haquri. "Tace b burina kenan ba ace na buge dan sarki yarima guda a hanya "dan Allah aimin afuwa. "Ameer y lumshe ido sbd dadin muryar ta musamman d yaji muryar tana rawa kamar ana busa sarewa. "Bai CE mata uffan ba ya wuce yabar falon."kuluwa tabi bayan shi d kallo jikin ta yyi sanyi. " ta lura shi ko qaunar ganin ta bayayi., "tashi tayi daidae lkcn Arif y fito a daki. "Yace aa kuluwa tun yaushe kika shigo? Kuluwa tayi murmushi tace yanxun nan. " arif yace ohk. Bayan y zauna kuluwa itama tazo ta zauna suna hira kamar yanda suka saba. "Arif yace af na tuna wani Abu., "kuluwa tace mene? Yace ina handsome guy dinki kin Ganshi a fili kuwa?. "Kuluwa ta sadda kanta tana tunanin kodae ta sanar wa Arif yayanshi take gani cikin mafarkin ta? Wata zuciyar tace Nooo da na zubar d ajina gwara na mutu d son shi. "Arif yace ko kin manta? "Kuluwa ta dago kanta tace hmm har yau ina ganin sa. " Arif d mamaki yake kallon sa dan shi d wasa ya tmbyeta a zaton sa ko d din ma shirmen kuluwa ne. "Arif yace d gske? " kuluwa ta gyada kae. Sannan tace Arif dan Allah ka tausaya min k Neman min 'yancina a gidan nan na tafi wajen goggo ta.. Arif yace zakije wajenta insha Allah dan ko jiya saida na bawa umma lbrin ki tace ko zata. Barki ki tafi toh sai bayan bikin yarima. " ran kuluwa a dagule ta kalli Arif duk yanda taso ta daure kukan d ya taho mata abin y faskara. * hakan yasa ta fashe d wani matsanin cin kukan kishin ameer dan wani irin zafaffan so take masa ta tsani a ambaci ameer zaiyi aure Wanda ta Dade d mafarkin sa.,.. A rude Arid ya riko hannun ta. Yyi amfanin d dayan hannun sa yana share mata hawaye. Suna cikin haka Ameer y shigo yana qare musu kallo wani irin zafi da radadin kishi yaji y tokare qirjin sa., " idon sa y rufe ya manta d Arif qanin sa ne ya nufe su da sauri. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 73_74... Yana zuwa wajen su yaja ya tsaya cikin tsawa yace Arif meye kake haka? " da mamaki Arif y kalli ameer yace "ba komi. "Ran Ameer ya baci be sake cewa komai b ya juya ya tafi dakin sa. Arif y bishi d kallo yana tabe baki. Kuluwa kam shiru tayi kuma ta tsorata sosae dan bata tabajin voice din Ameee cikin qara haka ba. "Arif ne ya kalleta yace kiyi hakuri zan sake yiwa umma mgn kinji., "kuluwa ta girgiza kanta. Haka abin y kasance kullum idan Arif d kuluwa suna hira sai ameer yaji kamar xuciyar sa zata Faso qirji ta fito. " wani irin kishin kuluwa yakeji musamnan yaga tana yiwa arif murnushi sai yaji kamar yaje y shaqe su. Ameer y rame sosae sbd kwanaki sai matsowa suke Amman girman kai y hanashi samun abun sonsa. "Kuluwa kam zaune gaban Hajia., "hajiar tace xuwa jibi ki shirya zansa a maidaki garinku kinci darajar dana. "Arif dake wajen yace laa umma karki damu ni zan kaita. " Umma tace toh shikenan. "Kuluwa ta xube a wajen tana godiya sosae. "Da gudu ta qarasa fannin bayi. "Ma'u ta gani zaune taje ra rungumeta. "Ma'u tace ke dalla karki ballani. Kuluwa tayi murmushi tace albishir zan miki. "Ma'u tace na me fah? " kuluwa tace jibi zan bar gidan nan. "Ma'u ta kalleta d farincikk tace d gske??? Kuluwa tace yup. "Ma'u tace kai Amman na miki murna wlhy. Ana gobe kuluwa zata tafi gida., "suna zaune d Arif tace gobe kamar haka ina tare d goggo ta. Arif yyi murmushi., "sannan yace na tmbyeki mana. Tace Allah yasa na sani. Arif yace iya goggo kawai kike tare d ita? Kuluwa tace eh. "Hafiz yace toh ina iyayenki suke??? Kukuwa ta sadda kanta qasa., "Hafiz yace sorry idan tmbyr ta bata miki rai. "Kuluwa ta girgiza kae tace aa., yace to bani amsa ta. "Kuluwa tace mum dina ta rasu tunkafin a samin suna. "Dad dina kuma yana Raye. " Arif yace duk kuma a mashi suke? "Kuluwa tace aa yana kano. "Hafiz yace wot??? Toh meyasa bazaki tafi wajen sa ba sai gun goggo?. " kuluwa tace aa., yace why? Tace lbri ne me tsawo. Arif ya jinjina kai yace OK. "Tashi kije ki shirya gone d wuri zamu tafi... "Fitowar Ameer a daki yaji mgnr Arif ta qarshe. "Bayan kuluwa tabar falon Ameer shima ya zauna suna hira d ameer. " ameer zuciyar shi ta katsa nitsuwa Burin shi yaji inda kuluwa zataje gobe.. Can kuma ya kalli Arif cikin alamar hakin ko inkula ya tmbyi Arif yace " ina kuma zakaje d wacce baiwar? Arif y kalleshi sannan yace b baiwa bace tanada 'yancin ta. "Ameer y tabe baki sannan yace ba haka na tmbyeka b. " Arif yace toh gida zan kaita. "Ameer besan lkcn d yace wottt???? Arif yana shirin tashi yace yes., "Ameer hankali tashe y tashi y Shiga daki yana safa d marwa na Neman mafita dan bayason kuluwa tayi nesa d shi. Arif kam murmushi yyi yana mamakin yayanshi dan tuni ya Dade d sanin Ameer nason kuluwa saidae GIRMAN kai SARAUTA da kuma ISA., ya hanawa zuciyar shi karbar KULUWA a matsayin MURADIN sa. [10/27, 4:20 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 75_76...... A wannan rana ameer y kasa tsaye y kasa zaune., " duk wani tunanin sa yana kan kuluwa. " kuluwa ma na can tana hada kaya saidae zuciyar ta tana tare d ameer tabbas tasan zatayi missing din ganin ameer toh y zatayi? Tana buqatar ganin inna. "Da safe wajajen 9 ta gyara musu daki kamar yanda ta saba dan so take tayi musu na last "Koda taje dakin ameer a zaune bakin gado ta Ganshi y dafe kansa. "Shigowar kuluwa yasa ameer y dago bala balan idon sa d suka rine zuwa jaaa.. "A tsorace kuluwa ta tsaya kallon sa. Shima ita yake kallo ya kasa dauke ido gareta. " cikin qarfin hali kuluwa ta isa gareshi ta sadda kanta alamar girma bayan ta gaishe shi. "Tace ran yarima y Dade "a matsayi na na baiwar k Wanda nake shirin tafiya gida ina me Neman afuwa idan nayi maka b daidae b ka yafe min. "Ameer y tsareta da ido batare d yace mata komai ba. "Take ran kuluwa ya baci tunani take meyasa zuciyar ta take ingiza ta haka? Tunda be damu d ke b toh miye na shishshigi dan zaki tafi????... Wannan tunanin yasa ta mike d qarfin gwiwarta ta tafi hada masa ruwan wanka. Still binta yyi d ido., "yanson isar d sakon sa amman girman kai bazai barshi b dan bayason raini. "Uhum nidae nuceey ina mamakin yarima ace mutun yanason Abu amman shegen girman kai y hanashi fadi 😳. Lalle kuwa zaisan girman kai RAWANIN.... Idan so y kashe shi zai sani 😏. "Haka kuluwa ta gama hada masa ruwa ta fito batare d ta kalleshi ba tayi tafiyar ta. "Haka nan yarima y samu kansa d rashin kyauta mata., "koba komai ai xai so ya kula Abar son sa. " tashi yyi ya fada wanka. "Around 10 kuluwa ta shirya tsaf saidae bawani kaya gareta ba. "A falo ta tarad d Arif suna tare d ameer. "Bayan tayi sallama "Arif y amsa. "Kuluwa ta kalli Arif d murmushi tace y Arif kai nake jira. "Arif y ware ido d murmushi yace yau kuma nine yaya? "Kuluwa tace yeah harms kafi. "Arif yasa dariya yace karki fasamin kai qanwata. "Kuluwa ta juya tana daria tace nikam ina jiran k a waje. Arif yace toh. Sosae Ameer y daskare a wajen kuma ya shiga rudani matuka. "Lalle yanason yyiwa kansa tsakiyar d b ruwa. Tabbas dole y dauki mataki., dan y lura Kuluwa d Arif soyayya suke..... "Arif ne ya katse masa tunani d fadin big broth ko baka d lpy ne? "Ameer kamar y shaqe hafiz yace ban sani ba. Dariya taso kwacewa Arif dan y lura guguwar kishi ne ke kada ameer... "Amman a fili y daga kafada yace well "any way nikam zan wuce.. Saina dawo "Ameer y share Arif tamkar beji ba. Arif y tabe baki sannan yyi ficewar sa a dakin. A wajen mota y tarad d kuluwa na jiran shi dan tuni tayi sallama d ma'u d kuma Hajia. Kuma sosae Hajia tayi mata alheri. "Ya qaraso wajen ta yace sorry qanwata na Dade koh., "kuluwa tayi murmushi tace ba komai. Mota y bude mata sannan ta shiga. Shima ya bude kofa y Shiva.d kansa yake tuki dan baya buqatar dan rakiya. Yana tsaye daga window yana hango su., "ji yyi zuciyar shi ta kasa nutsuwa ai a guje y koma dakin sa. Key ya dauko sannan yyi hanyar fita...... Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 77_78.... Yana fitowa motar shi y nufa. Bayan y fito a gate cikin rashin sa'a be iske su Arif b. gashi besan inda kuluwa take b., "gefe y samu yyi parking motar shi. "Zuciyar shi na cigaba d radadi, yadau lkci me tsawo kafin y jawo motar sa y koma gida. Garin MASHI.. Cike d nutsuwa Arif yake tukin motar shi., "hira suke abinsu. "Har suka je garin mashi. "Unguwar su kuluwa suka nufa. "Abinda y basu mamaki shine gasu dae a unguwar amman babu gidan goggo. "Domin ginin zamani ne a wajen. "Kuluwa ta fara raba ido tana tunanin anya b batan hanya sukayi b?? Wata ziciyar tace kaii inaa yaushe zata manta wannan unguwar. "Arif ne yyi horn dan y lura ta tafi tunani., "kuluwa ta kalleshi. "Arif yace muje mana. "Kuluwa idon ta y kawo ruwa tana girgiza kai tace shikenan sun daukemin goggo ta. "Arif yace suwa? "Tace Wanda suka sace ni mana. "Arif yace karki CE haka., "kawai muje., kuluwa zatayi mgn., "Arif y girgixa kai yace muje ayi tmbya ko ta canja unguwa ne. "Kuluwa ta ce toh. "Koda suka fito babu kowa a wajen dake lkcn Azahar y kusa shiyasa kowa yana masallaci., "Arif yace toh kije tunda babu kowa. "Kuluwa ta ware ido tace wlhy tsoro nakeji. Arif yace yoh muje. Sallama sukayi aka basu ixinin Shiga. " kuluwa dae a tsorace ta qarasa ciki ganin wata mata ta fito a kitchen yasa kuluwa tace dan Allah nan gidan su waye? Matar tace mutane mana. "Kuluwa tayi shiru. "Matar tace gun Hajia kikazo koh me? "Kuluwa tace aa tana shirin tafiya tabar gidan. Matar tace toh ke wacece? Kamar tayi banza d ita. Amman ta jiyo kanta tsaye tace KULUWA.. Ido waje matar ta fito dasu tace kuluwa 😳. Tace eh. Ai d sauri taxo gaban ta sannan ta kama hannun ta tace dan Allah kiyi hakuri ki yafeni., da mamaki kuluwa tace akan me? Matar tace ni me aikin goggo CE alhaji ne y kawo ni nan. "Kuluwa tace kin sani a duhu wacce goggon kike nufi? Matar tace goggon ki mana. Tun bayan batan ki ta kwanta ciwo kuma... "Kuluwa ta daga hannu muryar ta na rawa tace ya isaaa ✋🏻. Kawai kaini wajen ta. Matar tace toh. Nuceey luv😘 [10/27, 4:21 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 79_80.... A kwance bisa gado suka sameta. Kuluwa ta ruga d gudu ta qanqame goggo lkci guda ta saki kuka "goggo cikin bcci taji an dafa ta., "bude idon ta tashiga yi. "Jin sautin kuka yasa ta tashi. "Kuluwa najin ta tashi dago kanta. "Baki na rawa tace kulu..kuluwa. "Kuluwa tace na'am goggo. "Goggo ta sakko a gadon sannan ta rungume kuluwa a tare suka shiga rera kuka. "Sun dau mintuna a haka. Sannan goggo ta iya control din kanta. "Tace kuluwa ina kika shiga tsawon wannan lkci? Kuluwa ta share hawayen ta., "sannan ta shiga bawa goggo lbrin abinda y faru. "Goggo ta rude matuka kuma ta tausayawa kuluwa sosae. "Goggo tace Insha Allah duk Wanda ya sace ki d mugun nufi saidae nufin shi y qare a kan sa. "Taci gaba d fadin.. Tun ranar d kika bata a wannan rana kasa bcci nayi. "Nayi kuka kamar rains xai fita. "Qarshe saida na kwanta ciwo sbd damuwa d tunani. Ba ayi sati b babanki yazo. Ya shiga tashin hankali sosae ganin halin d nake ciki d kuma batan ki. "Yyi kuma Dana sani sosae. "Dan hakuri yazo bamu., " cikin garin katsina ya kaini asibiti. A can akamin mgni. Saida na share wata guda kafin na fara jin sauki. Amman duk d haka likitoci sun CE na cire damuwa. Nikuma a gani na indae akan rashin kine toh saidae ta kashe ni dan bazan iya cire tunanin ki a raina ba.. Goggo ta share hawaye tace.. Ahaka Auwal y dinga bani hakuri dukda ban sake mishi b. Ganin banda wani aiki sai tunani shine y kawo min 'Yar aiki delu. Wata rana yace yanason canja min gida. Nace banaso. " Auwal kamar yyi kuka sannan na amince., tunda duk abinda akace asiri akayi wa mutum toh dole ayi masa uzuri., "toh lura d asirin y sake shi yasa nayi farinciki kuma na gode Allah., sannan nake addu'ar Allah y baiyana ki., kiga gatan uba. Da kika rasa shi tun kina yarinya. Kuluwa ta share hawayen ta tanajin wani farinciki a zuciyar ta. "Tasani duk yanda akace mahaifa baxaka taba fushi d su ba. Hamdala tayi. Mikewa tayi d sauri. "Gogho tace ke ina zaki? "Kuluwa tace kin manta b ni kadae nazo b. Goggo tace af yi sauri ki shigo d shi. Kuluwa tace toh. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 81_82...... A cikin mota ta same shi., d sauri ta qarasa wajen shi tace sorry., "Arif y dago kansa yace kin manta d ni., har na fara tunanin na nemo mutane mu shiga gidan kar a cire miki kai. "Kuluwa tayi dariya tace kae y arif Ashe kana d tsoro. "Arif yace injiwa😳. Kuluwa tace gashi ka nuna., "Arif yyi dariya yace nifa sadauki ne. "Kuluwa tace shi yasa kke Neman mutane su tayaka shiga gidan. Arif yyi dariya yace eh naji. "Kuluwa tace toh sauko mu qarasa ciki. Arif yace gidan ne.? Kuluwa tace eh. Arif yace wow Alhamdullah. "Sauko wa yyi a motar. "A falo suka zauna. "Delu ta kawo masa drinks d abinci d sauran su. Kuluwa ta zuba masa. "Arif ya karba y ci ya sha ruwa. Bayan y kammala goggo tazo suka gaisa. "Godiya tayi masa sosae. Arif kansa yana qasa yace b komai Hajia a yiwa Kaine. Sun dau lkci suna hira d goggo. Sannan Arif yyi shirin tafiya. "Har mota kuluwa ta rakashi sannan ta daga masa hannu harya bar unguwar. "Yana Barin unguwar kuluwa ta koma gidan d sauri dan tana tsoron a sace ta. Acan kano kuwa sai abinda y sake birkicewa domin Ameer y sake zabgewa wajen rama ido duk y fito. "Umman shi tayi masa tmbya harta gaji. 'Shikam Arif sa mishi ido yyi dan kawai yaga gudun ruwa. Sa., dukda yana tausayin dan uwanshi. Toh Amman yanso wannan son d yake y zamo silar cire girman kan sa. Yau safiyar juma'a. Ameer yana kwance kan kujera., "Arif y shigo d sallamar sa. "Ya Dade tsaye a kansa. Amman y lura y fada duniyar tunani Dafa qaafar sa yyi., "ameer y tashi. Firgigit. Arif y kalleshi sannan y tabe baki. Remote y dauka ya canja channel. "Ameer ya buda baki d kyar yace broth... Arif yana can kallon shi baijj mgnr b. "Ameer y sake cewa broth..sai alkcn arif yaji. Sannan yace na'am. Ameer y ce mgn nakeso muyi. "Arif yace inajin k., Ameer y mike daga kwanciyar d yyi yace dan Allah k bani address din KULUWA. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 83_84..... Arif ya kwalalo ido yace brothe kasan me kke fada kuwa? " ameer y girgiza kai. "Arif yace toh amman broth me zakayi a wajen kuluwa? Ko tayi lefi ne? "Ameer yace plss kabar wannan mgnr ka fadamin abinda na tmbyeka. "Arif y daga kafada sannan yace ohk. "Ameer yace ina jinka. "Arif ya sanar wa ameer address din kuluwa. "Ameer saida y sauke a jiyar zuciya dan dadi. "Arif y kalleshi yace wat happen broth? "Ameer y harare shi sannan yace nothing. "Arif yyi murmushi yace good kasamu abinda kakeso dole kace haka. "Ameer ya hade rai yace me kke tunani? "Arif y tabe baki yace nothing. "Ameer y girgiza kai yace k rama kenan? "Arif yyi shiru. "Ameer y mike ya shige dakin sa cike d jin dadi dan ji yake kamar an cire masa wani nauyi daga gefen qirjin sa. "Arif kam binshi yyi d kallo yana murmushi. Washe gari tun 9 ameer y kintsa yyi kyau kwarai d gske., "sai qamshi yake. "A falo y tarad d Arif yana kallon wani film. Tunda y fito arif ya saki baki yana binshi d kallo yasan yayanshi dan gayu ne toh Amman gayun yau yafi na kullum. "Ameer ne y taba shi. "Arif y dawo daga duniyar tunanin d ya tafi. "Ameer yace kai bro wannan kallon fah? Arif yyi dariya yace toh b dole ba? Kaga yanda k koma kamar sabon ango? "Ameer yyi murmushi yace uhum nikam sai k ganni. "Arif yace ina kuma zaka? "Ameer y yatsina fuska sannan yace MASHI. "Arif y kwashe d dariya har yana rike ciki. "Ameer yace kai meye haka? Arif cikin dariya yace nop amman idan kaje k gaishe min d swt qanwata wlhy am miss her a lot., "Ameer y hade girar sama d qasa dan kishi "cikin tsawa yace kaje k nemi messenger d zai Isar ma d sako. "Arif ya rufe bakin sa dan y hango guguwar kishi ta fara bayyana a idon ameer., "da kyar y saita dariyar sa yace sorry big broth Allah y kiyaye hanya. "Ameer rai a bace yaja tsaki sannan yabar falon. "Arif har lkcn yana dariya qasa2 yana mamakin saurin fushi irin na broth. Cike d nisha y isa garin mashi. Unguwar su kuluwa y nufa. Besha wata wahala ba aka nuna masa gidan. "A kofar gidan y tsaya d motar sa. "Wani yaro zai wuce ya kirashi. "Yaron yazo., "ameer yace yyi masa sallama d kuluwa. "Yaron yace ae basa nan. "Ameer yace wat???? Yaron yace menace? "Ameer yace aa tafi na gode. "Yaron y tafi abinsa. Wani yaron ameer y sake tmby amma d same answer y samu. Qarshe wani babban mutum y tmby dan a zaton shi shirmen yara ne. "Mutumin yace Ayya ai sun tashi a grin nan tun mako guda daya wuce. "Ameer iya tashin hankali y shiga. Mutumin yace toh dan samari k kirashi a salula mana. "Ameer y daga masa hannu yace toh. Bayan mutumin y bar wajen. "Ameer y dafe kansa hade d fadin inna lil lahi wa'inna ilahin raji'un., ina zan ganki KULUWA??? Meyasa zakiyi nesa d ni a lkcn d nafi buqatar ki?.?. Nuceey luv😘 [10/27, 4:22 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 85_86..... Ya Dade a cikin motar kansa yana sara masa y shiga rudani matuka. "Wayar shi y dauke ya dannan call., "ba'a jima b aka daga. "Hello. Ameer b tare d yace komai b cikin tsawa yace k kyauta bro. "Arif d mamaki yace na me fah? "Aneer yaja tsaki sannan y katse wayar. "Motar shi y tayar ya fige ta a guje. "Arif kam sake kiran shi yyi Amman no answer. "Kusan 20 miss call ameer yana gani yaki daga wayar dan a tunanin shi ai arif yasan komai d zai barshi yazo be sanar masa b. "Wata ziciyar tace no wonder sai dariya yake maka Ashe akwai wata a qasa. "Habawa wannan tunanin tuni yasake tunxira zuciyar ameer tabbas ikon Allah kadae y kiyaye shi a hanyar tafiya dan idon sa a rufe yake cike d bacin rae. "Bangaren arif kuwa y shiga tunani sosae dan besan lefin sa b. "qarshe hakura d kiran yyi. Ameer yana isowa gida ko daidaeta parking din motar shi baiyi b y fito a motar. Side dinsu y nufa. "Direct dakin sa y wuce. Arif kam yana side din umma. Sai dare y shiga part dinsu yasan lkcn ameer y huce. "A falo y tarad shi yana shan tea. Kujera y samu y zauna. "Arif y ce sannu d hutawa broth. "Ameer fuskar shi a sake yace yauwa. "Daga nan sukayi shiru sai qarar TV ke tashi. "Can Ameer y kira sunan Arif. "Arif yace na'am. "Ameer yace meyasa b kamin bayani b dazu? "Arif yace name fah?. "Ameer y sanar wa Arif komai. "Arif y tausayawa yayan shi. Arif yace toh bansan sun tashi b wlhy. Ameer yyi shiru. ***********/ KULUWA tun bayan dawowar ta gida abban ta yazo y nemi yafiyar ta. Kuluwa ta nuna b komi. Abban ta sosae y tsaya nuna mata so d qauna. "Ana haka y bijirowa d goggo yanason su koma kano d zama. "Goggo tace gsky bazata koma b. Abban kuluwa saida yyi d gske sannan goggo ta amince. "Lkcn d lbrin samun kuluwa y isa wajen zabba'u matar Abba. Kadan y rage ta zauce dan ta gama shafe babin kuluwa a tarihin ta. Iya kaduwa tayi. "Musamman d taga alhji y canja. "Shikam ko a jikin sa yasa aka gyarawa goggo part dinta. "Washe gari kuwa suka bar mashi cike d kewar mutanen garin domin sunyi zaman mutunci d su. Kuluwa damuwa d tunani sai abinda y qara gaba. Babban tashin hankalin ta shine bata karbi number Arif b., tasan data karba ko ta nan zataji lbrin sahibin ta Ameer. Shiyasa yanxu ta koma shiru2. Haka rayuwa ta tafi gefen masoyan biyu duk sun lalace b walwala. "Arif kam kullum saiya yi addu'a Allah y hadashi d kuluwa dan y lura ameer yana Neman ya zauce musamman da kwanakin d aka debar masa y kusa cika. "Hop baka manta alqawarin daka dauka b koh? Cewar memartaba "ameer y sadda kansa. Cikin tsawa memartaba yace wai bakaji ne?. Ameer murya na rawa yace ranka y Dade amin uxu..ri.. "Wattttt???? So kke k maidani tsohon banza? Toh bari kaji. "Zuwa gobe k tabbatar k shirya kaje wajen rukayya na gaji d Jan ranka. "Yana kaiwa nan y tashi yabar falon ransa a bace. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 87_88.... Ameer d kyar y mike y tafi side dinsu dan harga Allah daddyn sa y hada masa zafi. "Akan kujera y zauna yana maida numfashi dan ji yake kamar qirjin sa zai tsage sbd wani zafi d yake ji. "Arif ne y shigo falon. "Ganin halin d ameer y ke ciki y isa gareshi d sauri. "Dafa shi yyi yaji jikinsa d zafi. "Arif yace subhanallah meya sameka broth? "Ameer y girgiza Kansa. "Arif ya rike hannun sa yace dan Allah yaya ka cire damuwa a ranka. "Ka rage zafin son d kke yiwa kuluwa mana. "Ameer y gwale ido d mamaki tunani yake taya Arif yasan yanason kuluwa?. "Arif yyi murmushi yace yes opcus. "Nasan zakayi mamaki taya na sani koh? "Toh amman hausawa sunce ido ba mudu bane yasan kima., ma'ana kasan cewa in ba yaro bane nasan komai a kanka., meyasa baxaka cire girman kanka ba yarima? "Tun kafin Abu ya cabe kuluwa tana qarqashin ikon ka yakamata ace k nuna mata tsantsar soyayyar da kke mata. "Toh amman inaa ka shashantar d abin. "Kuma a kowanne lkci anaso dan Adam ya dinga Amfani d lkci. "Domin ance A bari ya wuce shike kawo d rabon wani. "Kuma ni b soyayya nake d kuluwa b aa kawai jinin mu y hadu ne Dan tunkafin tazo nan mukasan juna shiyasa nayi mamakin ganin ta ranar Dana dawo. "Ameer y sauke ajiyar zuciya. Lalle y tabka babban kuskure "a hankali yace toh yanxu bro miye mafita? "Arif yace itace ka yi biyayya wa memartaba. "Allah yasa hakan shine mafi Alkhairi. "Ameer y girgiza kae yace No bro bazan iya ba kona amince toh baxan yiwa ruky adalci ba domin RUHINA d ZUCIYATA d TUNANI NAH yana tare d KULUWA kaga kuwa idan an matsa to tabbas GANGAR JIKINAH ta aura. "Arif ya sauke a jiyar zuciya kuma yasan tabbas abinda ameer y fada har cikin zuciyar sa ne toh amman y suka iya?., can ya nisa ya kalli ameer yace hakane toh amman kasan cewa babu abinda yafi hakuri dadi a duniya. "Kaga kuwa dole k rungume shi. "Ameer y tabe baki. "Arif yaga dae ameer yaki yarda dole y zage yafara lallashin ameer. Kuluwa zaune tana sharce kanta. Suna hira d goggo dan bata isa taje gun Anty ba(zabba'u)., d ruky yanzu zasu fara tsangwamar ta. Barin ma Anty ta lura kamar ta kashe ta takeji. "Shiyasa tayi baya2 dasu tunda basaso su ta rabe su. Kuluwaaaaaaa......"ko ba'a fada b tasan Anty ruky CE. Banza tayi d ita. Sai goggo tace wai b kiran ki ake ba?. "Kuluwa ta tashi. "A falo ta iske ruky ga frnds dinta a wajen. "Kuluwa tayi sallama. "Ruky cikin tsawa tace dan wulaqan ci ana kiranki kinyi banza d mutane?. "Kuluwa bata tanka ta ba. Ruky ta kalli sauran frnds dinta. "Tace kun ganta nan ko acan kauye bata d mashin shini. "Gaba daya suka kwashe d dariya. Wata tace "ai d girman kujerar ki sarauniya kune d manyan gari kyawawa masu kashin arziki "ruky tayi fari d ido tace wannan kirarin dole na baki lada. "Wata kuma tace ke ruky Amman ta fiki kyau. "Kutumar uba., ke salema banason iskanci. Cewar ruky. "Salima tayi murmushi dan ita kadae CE me nutsuwar cikin su. Kuluwa tana tsaye ta cika fam badon Abba b d sai ruky ta gane kuren ta."tsaki taja. "Ruky tace ke wa kikema tsaki? Kuluwa tace Wanda y tsargu. "Ruky ta kauda zancen dan tasan halin kuluwa sarai b kanwar lasa bace., tace kinga je kitchen ki girkamin abinda na fada miki jiya. "Kuluwa ta tabe baki sannan tabar wajen. Cikin lkci kadan kuluwa ta girka abinci d soye2 ta had a drinks me dadi sannan ta kwashe takai falon baki. Wow kayi kyau fah. Ameer y daure fuska yace banason iskanci wlhy saina fasa zuwan. "Arif y ware ido d Sauri yace sorry big broth., ameer ya tabe baki. "Arif kam shiru yyi dan d kyar y shawo kan ameer y yadda y shirya. Dakin umma yaje yyi mata sallama sannan y wuce. Har bakin mota Arif y rakashi sannan fadawa suka ja mota. Wasu suka mara musu baya. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 89_90...... A kofar gidan Alhaji Auwal tsoho wannan motocin suka tsaya. Kusan 5mins akayi wa ameer jagora zuwa falon baqi. "Ruky tana can sai tsara kwalliya take. Sai wani habaici take yiwa kuluwa ita d Anty. 'Anty kam cikin isa tace kee kuluwa... "Kuluwa dake daki tayi wanka dan tanason zuwa shopping siyo turare d ta tmbyi Abban ta ya barta. "Tace Na'am. Anty tace zo. Ba musu taje gaban ta. "Anty ta tsaya kallon kuluwa data yi kyau cikin doguwar riga tayi rolling d qaramin gyale tace. Ina zaki? "Kuluwa ta hade rai tace shopping., Anty tace iye? Lalle ma alhaji wato kece 'Yar gaban goshi d za'a bawa kudi tayi shopping koh? Kuluwa tayi banza d ita. "Ruky d take gaban mirror tana tsara kwalliya ta juyo tana kallon kuluwa tace kafin ki fita ki biya wajen "ameer' ki fara serving dinsa. "Ambatar ameer d ruky tayi sanda gaban kuluwa ya bata dammmm... An tabo mata sunan Wanda take kwana take tashi d zazzafar kaunar sa. "Muryar Anty taji tana fadin ke ruky wannan ai shirme ne., ya za'ayi ki bari tayi serving din husby dinki.? " ruky tace ohhhh Anty baki so nima na nuna masa inada class? "Anty ta tabe baki tace ke kika sani. "Ruky ta juya kallon ta wajen kuluwa tace je kiyi abinda nace saura kuma ki masa kauyanci. "Ko kadan kuluwa abin be bata haushi b dan haka kawai takeson ganin waye wannan Ameer din. "Juyawa tayi sannan ta nufi falon baki. "Sallama tayi cikin sanyin muryar ta. "Ameer d tun dazu y qagu ya tafi dan bayason a shanya shi. Duk ransa y baci. "Bude kofar yasa ameer y dago manyan idon sa "karaf suka sauqa kan kuluwa., kuluwa d ke bakin kofa tuni ta daskare a wajen kyakkyawan motsi batayi. "Ameer kam tasowa yyi d sauri besan lkcn d y furta kuluwa... Dan Allah wannan lkcn karki barni wlhy ina sonki ina kaunar ki. "Duk y rikice besan abinda yke furtawa ba. "Kuluwa kam kukane yazo mata kafin y qaraso wajen ta tayi saurin toshe bakin dan kuka yana Neman fallasa asirin zuciyar tah. "Juyawa tayi d sauri taja kofar bammm.... "Wata hanyar tabi tayi dakin goggo. Kan gado ta fada tana kuka me sauti. "Tunani take anya b gezo ameer yyi mata ba? To me zai kawo yarima gidan? Wata zuciyar tace shine Wanda ruky zata aura....take ta furta inna lillahi wa'inna ilahin raji'un shikenan mafarkin ta y tashi a aikin banza ???? Yo aikin banza mana tunda zai auri yayar ta. D wannan tunanin ta sake kecewa d kuka. Ameer rike kansa yyi sbd Sara masa d yaji yanayi. "A hankalin idon sa y canja color sbd tashin hankali d ya shiga. Shima fitowa yyi ya nufi mota. "Fadawa suka ja suka bar gidan. "Ruky ta fito cikin rangwada sai kurar motar ta gani. Ranta y baci ta juya cikin gida. Wai dgske ita ka gani? "Ameer yace haba Arif kasan bazan maka qarya ba. "Arif y furzar d iska me zafi a baki tabbas an shiga rudani. "Can yace toh yanxu y za'ayi? Ameer yaja tsaki yace toh miye amfanin fada maka Idan baka nemo min mafita ba? "Arif yace shikenan mafita dayace., shine kaje wajen Abban su kace kuluwa kkeso. "Ameer y gwalo ido waje yace ance maka kowa marar kunya kamarka? Arif yace oh haka zakace? Ameer yace an fadama. "Arif ya tashi yace shikenan ba sonta kke ba tunda baka shirya samo soyayya wajen kuluwa ba wani me rabon ya samu ko kuma nima na shiga layi......tassskkeji ameer y wanke Arif d mari Wanda hakan be taba shiga tsakanin su ba. "Ameer yana huci kamar wani kumirci yace wallahi ka sake cewa kanason matata saina maka abinda yafi haka. Yana kaiwa nan y shige dakinsa. "Arif y Dade tsaye rike d kunci., qarshe yyi kwafa y shige nasa dakin. Nuceey luv😘 [10/27, 4:22 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 99_100.... Yau take Friday ranar da dubban jama'a da duk sarakunan duniya suka hallari bikin dan sarkin da akeji da shi wato IBRAHIM ABDULLAHI da amaryar sa HAUWA AUWAL TSOHO., akan sadaki dubu dari ., a wannan lkcn yarima ji yake kamar an tsunduma shi a aljanna., dan ya tabbatar wa kansa ya samu kuluwa. Haka taro y watse ana taya murna har wasan dokuna anyi shi. Bangaren amarya kuwa tana can sai kuka take taqi sauraran kowa ita a dole an rabata da handsome guy dinta. Duk wani lallami anyi mata qarshe ta hakura. Bangaren su zabba'u kuwa ruky tayi kuka kamar ranta xai fita. Haka zabba'u kamar ta hadiyi zuciya dan takaici. Zuwa dare aka tattara kuluwa aka kaita gidan ta. Wow fadar tsarin gidan bata lkci ne. Don yyi kyau sosae duk inda akasan kyau irin na gidagen sarakuna toh wannan ya fishi. Bayan an watse ango ya shigo gidan abin mamaki ya taba kofar yaji shi a kulle. "Murmushi yyi sanna ya wuce dakin sa. "Kuluwa kam da gayya ta rufe dakin dan koma wa aka aura mata ta tsaneshi. Idan y gaji saiya saketa. Haka washe gari kuluwa taki bude kofar ta., dake sai taji motsin fitar shi take fitowa taci abinci. "Abin ya damu ameer kwarai duk dauriyar sa yanxu kam ya kasa. Daya fahimci sa bayanan take fitowa saiya yi tunanin mafita. Kamar kullum kuluwa taji alamun fitar mota saita fito a daki earpiece a kunnen ta. Tana tafiya tanabin wakar. "Ameer ne ya lababa ya bude falo dan yabar motar a waje. "Tsayawa yyi yana kallon kuluwa data rike apple tana ci akan kujera idon ta a rufe ga dukkan alamu tanajin dadin waqar. "Kallon sa ya koma kan jikinta tasa "Yar qaramar Riga iya nonon ta. Sai dan qaramin skirt Wanda bashida maraba da pant dan dakadan ya wuce pant. "Shima lumshe ido yyi a zuciyar shi yana tasbihi ga ubangiji. "Takowa yyi sadaf2 yabi ta bayan ta. Yana zuwa ya rungumeta. "Kuluwa ta bude ido a razane zata calla qara ya rufe mata bakin ta d hannun sa. Ba qaramin tashi hankalin kuluwa ta shiga ba. Jikin ta yana rawa. "Ameer yyi murmushi ya juyo gabanta har lkcn idonta a rufe. "Ameer yasa hannu yana shafa pink lips dinta. "Da sauri kuluwa ta bude ido... Mikewa tayi tace nashiga 3 meyakawo k nan? Kodai mafarki nake... Wayyo Allah na....tuni ta zube a wajen. Ameer y tashi d sauri daukar ta yyi ya kaita dakinsa sannan ya yayyafa mata ruwa. "Kuluwa taja numfashi sanna ta bude idon ta a hankalin "tanabin dakin da kallo taga ba nata bane tajuyo inda yarima yake shima ya zuba mata ido. "Tashi tayi da sauri jikinta yana rawa tace dan Allah k rufamin asiri ka maidani inda k dauko ni wlhy inada aure.... Ameer y mike yace wat? Kinada hankalin kuwa? Waye mijin bayan ni????? Kuluwa ta kwasa da gudu tafito a dakin ganin ta a falo hakan yyi mugun girgiza ta. Dan tayi zaton mafarkin da take da ameer yazo y sace ta. Tunanin baya tayi dataji muryar ameer na fadin "waye mijin bayan ni?????. Oh wato shine mijin ta? atke tayi hamdala tana godewa ubangiji daya cika mata burin ta. Batasan lkcb data saki wani kayataccen murmushi ba. "Daidae lkcn shima ameer ya biyota da saurin sa. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 101_102.... Zama yyi kusa da ita. "Kukuwa ta tsaya kallon sa. "Ameer be lura da kallon d take masa ba saima riqo hannun ta d yyi. "Sannan ya fara mgn qasa2 yace "kuluwa dan Allah ki janye wannan punishment din d kke bani, banason kina nesa dani nasan zakiyi mamakin kasancewa ta a matsayin mijin ki toh amman kisa a ranki IKON ALLAH ya wuce wasa ni Ibrahim,yarima,ameer., ina qaunar ki ina mutuwar sonki dan Allah ki soni koda Rabin Wanda nake miki ne kinji., ya karasa mgnr a sanyaye. "Kuluwa kam kusan numfashin ta ne y kusa daukewa dan tunda take a duniya bata taba jin me dadin murya da yanda aka iya sarrafa harshe ba sai a wajen ameer ahh no wonder yake kin yin mgn Ashe ba banza ba... "Ameer y katse mata tunani da fadin say something my princess. "Kuluwa ta ware ido sosae jin sunan d ya kirata sai taji wani sabon al'amari. Can kuma ta kalleshi taga ita yake kallo sannan tayi guntun murmushi Wanda be wuce iya labba ba saita tashi tayi wucewar ta daki batare d tace komai ba. Ameer ya dafe kansa y furta oh ma God yaushe yarinyar nn zata fahimci irin son d nke mata?. "Jikinsa a sanyaye shima y koma dakin sa. Kuluwa kuwa tana shiga daki ta fada kan gado tana juyi cike d jin dadi tana kuma godewa Allah daya bata ameer a matsayin mijin ta. Kusan kullum ameer zai yiwa kuluwa mgn amman saidae tayi masa murmushi kawai wani lkcn kuma ta share shi. Sosae abin y damu ameer. "Itakam kuluwa tanason tadan ja ajinta batason ta fallasa asirin zuciyar ta. Saida suka shafe kusan 3 weeks suna Abu daya har ameer ya saba d hakan. Ranar da dare kuluwa tana kwance taji shiru ameer bezo y duba ta ba kamar yanda y saba. Domin duk dare saiya duba lpyr ta ya kuma tofah mata addu'ah yake barin dakin ta dukda ta lura y rame sosae. Kasa nutsuwa tayi ta tashi. "Dakinsa ta nufa tayi nockn taji shiru. "Hakan yasa ta tura kofar. "Ganin kwance y rufa d bargo abin y bata mmki matsawa tayi wajen shi., tadan buda bargon. "Taga idon shi a rufe tsayawa tayi ta zubawa fuskar shi ido. Can ta shafo fuskar shi taji zafiii d qarfi ta furta subhanallah. "Ameer y bude idon shi d kyar ai tuni kuluwa ta birkice ganin idon shi yyi jaaa. "Kamar zatayi kuka tace meya sameka? A hankalin yace zazzabi. Kasha mgni? Y girgiza kansa ai d sauri ta sauka kan gadon ta dauko masa mgni d ruwa. "Wani ruwan ta samo tana shafa masa jiki d shi. Kusan kwana uku kuluwa ta ke kula d ameer. "Hakan yyi mugun bashi mmki. "Yanda ta nuna damuwa d kulawa garashe abin y birgeshi har hira take masa dukdan ta debe masa kewa., kamar b itace meyi masa murmushi kawai. "Dan hakama ya langabe sosae. Ameer y murmure sosae harma yasawa ransa cikin week din zai angwance. Sbd y lura kuluwa ta sake dashi. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 103_104... Da dare kuluwa ta fito a wanka kamar kulum ta tsaya gaban mirror ta danyi shafe2 ta. Tasa turare sannan ta dauko rigar bccn ta zata saka. "Tana daga hannun ta zata sa rigar towel din jikin ta ya zame daidae lkcn ameer ya turo kofar dakin ganin kuluwa yasa t kusa sandarewa a wajen dan babu komai jikin ta. "Kuluwa kam kunyar duniya ta isheta tayi saurin dauko towel dinta dukta wani birkice. "Tama kasa daura towel din dan data daura wani bangaren saiya zame., "ameer ne y tako kusa d ita. "Murya can kasa yace kawo na tayaki. "Kuluwa ta girgiza kanta. "Ameer yyi guntun murmushi sannan y dawo gaban ta yasa hannun shi y riko kugun ta. Suna facing juna "kuluwa d rawar murya tace dan Allah k bari zan iya da kaina plss.... "Bata qarasa mgnr b ameer y sa bakin sa a nata., sosae yake tsotson lips dinta kamar wani mayunwacin zaki. "Duk wani iya qoqarin kuluwa ta ture ameer kasawa tayi. Gaba1 kafafun su y kasa daukar su. "Qarshe ameer y jata kan gado ameer dukya birkice yana tsotson duk inda yyi masa a jikin ta., jin zai wuce gona d iri kuluwa ta calla qara amman inaaaa ameer y shiga duniyar maji dadi yyi nisa baijin kiraaa.. A wannan rana saida ameer y maida kuluwa cikakkiyar mace. "Kuluwa kam muryar ta ta dashe sbd kukan d tayi har ta suma Sbd azaba. Ameer gefe y koma yana maida numfashi., saida y saita kansa y lura d aika aikar d yyi da hanzarin sa y mike y shige toilet., bayan y fito ya dauki kuluwa yasata cikin ruwan zafi., "a take ta kankame hannun sa hawaye nabin kumatun ta tama kasa mgn. "Ameer hankalin sa y tashi y mugun tausaya kuluwa yaji kamar y cire zafin y dawo dashi jikin sa. Wasa2 saida kuluwa tayi sati biyu kafin ta warware dan tasha wahala a hannun ameer. "Ameer kam y maidata tamkar kwai duk abinda takeso shi yake mata. "Zaman kuluwa d ameer gwanin sha'wa dan kowa yana tattalin dan uwan sa. "Dukda kuluwa ta lura ameer y na d buqata toh amman ta idan tuno ranar farko saita share batun. Yauma suna kwance "murya can qasa ameer yace my princess dan Allah yau kam ki tausaya min. "Kuluwa ta tashi zaune hawaye nabin kumatun ta cike d shagwaba tace nidae Allah aa mugunta zakamin min. "Ameer yyi murmushi yace ho my princess kedin ce akwai sweet. "Kuluwa ta rufe idon ta bayan ta jefishi d filo tace Allah banso. "Ameer yyi dariya ya janyota jikinsa yace zo kiji., "kuluwa tace naki wayon. "Ameer yace Allah d gske mgn zamuyi. "Kuluwa ta matso Jikin shi sosae. "Ameer ya shafa cikinta yace inaso naga yarana sun fito daga jikin ki bbynah., ki bani hadin kai mu nemosu plsss.... "Kuluwa tayi murmushi tace karka damu ni takace har abada kanada damar sarrafa ni yanda kkeso don haka na baka dama mu nemo yara Allah y bamu sa'a. Ameer cike d jin dadi yace tnx my princess Allah y barmin ke ., tace ameen. Daga nan hirar tasu ta canja salo. Nuceey luv😘 [10/27, 4:23 PM] ‪+234 803 325 6478‬: 🍇 KULUWA 🍇 89_90...... A kofar gidan Alhaji Auwal tsoho wannan motocin suka tsaya. Kusan 5mins akayi wa ameer jagora zuwa falon baqi. "Ruky tana can sai tsara kwalliya take. Sai wani habaici take yiwa kuluwa ita d Anty. 'Anty kam cikin isa tace kee kuluwa... "Kuluwa dake daki tayi wanka dan tanason zuwa shopping siyo turare d ta tmbyi Abban ta ya barta. "Tace Na'am. Anty tace zo. Ba musu taje gaban ta. "Anty ta tsaya kallon kuluwa data yi kyau cikin doguwar riga tayi rolling d qaramin gyale tace. Ina zaki? "Kuluwa ta hade rai tace shopping., Anty tace iye? Lalle ma alhaji wato kece 'Yar gaban goshi d za'a bawa kudi tayi shopping koh? Kuluwa tayi banza d ita. "Ruky d take gaban mirror tana tsara kwalliya ta juyo tana kallon kuluwa tace kafin ki fita ki biya wajen "ameer' ki fara serving dinsa. "Ambatar ameer d ruky tayi sanda gaban kuluwa ya bata dammmm... An tabo mata sunan Wanda take kwana take tashi d zazzafar kaunar sa. "Muryar Anty taji tana fadin ke ruky wannan ai shirme ne., ya za'ayi ki bari tayi serving din husby dinki.? " ruky tace ohhhh Anty baki so nima na nuna masa inada class? "Anty ta tabe baki tace ke kika sani. "Ruky ta juya kallon ta wajen kuluwa tace je kiyi abinda nace saura kuma ki masa kauyanci. "Ko kadan kuluwa abin be bata haushi b dan haka kawai takeson ganin waye wannan Ameer din. "Juyawa tayi sannan ta nufi falon baki. "Sallama tayi cikin sanyin muryar ta. "Ameer d tun dazu y qagu ya tafi dan bayason a shanya shi. Duk ransa y baci. "Bude kofar yasa ameer y dago manyan idon sa "karaf suka sauqa kan kuluwa., kuluwa d ke bakin kofa tuni ta daskare a wajen kyakkyawan motsi batayi. "Ameer kam tasowa yyi d sauri besan lkcn d y furta kuluwa... Dan Allah wannan lkcn karki barni wlhy ina sonki ina kaunar ki. "Duk y rikice besan abinda yke furtawa ba. "Kuluwa kam kukane yazo mata kafin y qaraso wajen ta tayi saurin toshe bakin dan kuka yana Neman fallasa asirin zuciyar tah. "Juyawa tayi d sauri taja kofar bammm.... "Wata hanyar tabi tayi dakin goggo. Kan gado ta fada tana kuka me sauti. "Tunani take anya b gezo ameer yyi mata ba? To me zai kawo yarima gidan? Wata zuciyar tace shine Wanda ruky zata aura....take ta furta inna lillahi wa'inna ilahin raji'un shikenan mafarkin ta y tashi a aikin banza ???? Yo aikin banza mana tunda zai auri yayar ta. D wannan tunanin ta sake kecewa d kuka. Ameer rike kansa yyi sbd Sara masa d yaji yanayi. "A hankalin idon sa y canja color sbd tashin hankali d ya shiga. Shima fitowa yyi ya nufi mota. "Fadawa suka ja suka bar gidan. "Ruky ta fito cikin rangwada sai kurar motar ta gani. Ranta y baci ta juya cikin gida. Wai dgske ita ka gani? "Ameer yace haba Arif kasan bazan maka qarya ba. "Arif y furzar d iska me zafi a baki tabbas an shiga rudani. "Can yace toh yanxu y za'ayi? Ameer yaja tsaki yace toh miye amfanin fada maka Idan baka nemo min mafita ba? "Arif yace shikenan mafita dayace., shine kaje wajen Abban su kace kuluwa kkeso. "Ameer y gwalo ido waje yace ance maka kowa marar kunya kamarka? Arif yace oh haka zakace? Ameer yace an fadama. "Arif ya tashi yace shikenan ba sonta kke ba tunda baka shirya samo soyayya wajen kuluwa ba wani me rabon ya samu ko kuma nima na shiga layi......tassskkeji ameer y wanke Arif d mari Wanda hakan be taba shiga tsakanin su ba. "Ameer yana huci kamar wani kumirci yace wallahi ka sake cewa kanason matata saina maka abinda yafi haka. Yana kaiwa nan y shige dakinsa. "Arif y Dade tsaye rike d kunci., qarshe yyi kwafa y shige nasa dakin. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 91_92... Bayan kwana biyu Arif d ameer sun dawo nrml., "ameer yaje gun umma suna fira can y fara shafa kansa. "Umma tace ameer tun dazu na lura akwai mgn a tare d kai koh. "Ameer y danyi murmushi yace eh am daman.. "Umma tace daman me? "Ameer yace am daman wacce kukeson na aura na samo. "Umma ta mike daga zaman da tayi cikin daga murya tace kanada hankali kuwa ameer? Ya za ae angama mgn d ruky lkci kawai ake jira asa rana amman zaka kawo min shirme? "Ameer y sadda kansa qasa yace toh umma wacce nakeson din ai itama..."umma tace itama me? "Ameer yace itama diyar shi ce, "umma ta sauke ajiyar zuciya dan tun farko d diyar aminiyar ta marigayiya HAUWA'U taso a ayi auren sai kwatsam aka aiko musu d saqon an sace ta ai d kafin ameer y dawo daga kr2 anyi komai. "Jin shirun umma gaban ameer y cigaba d faduwa cikin raunin murya yace dan Allah umma Ku taimaka min wlhy ni kuluwa nakeso pls ummaah., "umma ta dawo daga tunanin d ta tafi ta kalli ameer tace kaje zanyi tunani. "Ameer d murnar shi ya rungume umma kamar ance ta yadda. "Umma tayi murmushi tace nikam dagani kullum baka girma ameer. "Ameer yace kai ummah. "Anan ameer yaci abinci. Har umma na mamakin cin abincin ameer kai d gani ya dade Rabon d yaci abinci d kyau. 6angaren kuluwa tunanin duniya ya isheta. "Ko Abba ya sata a gaba yace ta sanar masa abinda ke damun ta. Tace b komi. "Ganin ya damu yasa kuluwa ta saki ranta amman d ya fita a gidan shikenan. Ruky tare d Anty tace., "nikam Anty wanne irin miji zan aura ne? "Anty tace ban sani ba. "Ruky tace nikam wlhy na gaji d wulaqan cin yarima., "Sam baya kaunata. "Anty tace karki damu ai da anyi auren shikenan kin zama tasa kin kuma zama gimbiya. "Ruky ta tabe baki tace wai su yya salim yaushe zasu dawo ne? "Anty tace next week., ruky ta daka tsalle tace wow Allah ya dawo dasu lpy. Anty tace ameen. Kuluwa zaune tayi jigum kamar kullum ta saba d hakan. "Goggo ta shigo dakin itama ta zauna., "sai a lkcn kuluwa ta dago kanta. Goggo tace saita min nutsuwar ki mgn zamuyi. "Kuluwa tace toh. Bayan ta bawa goggo attention dinta., "goggo tace yauwa so nake a cikin samarin dake zuwa gidan nan ki taimaka ki daina korar su ki samu me nutsuwar ciknsu ayi miki aure..."kuluwa tashi tayi a razane tace aure????? Na shiga3. "Goggo tace la ha ila tana tafa hannu tace ke kamar nace ki fada wuta? Ke anya lpyr ki qalau kuwa? "Kuluwa ta zube gaban goggo tace dan Allah ki bar mgnr nan ni kr2 zanyi a samo min admission. Goggo tace anki a samo miki din. Kuma ki kwan akan takon ki aure ne babu fashi., ko kuma kema y hadaki d dan abokin sa. "Kuluwa ta Dora hannu a kai ta shiga rera kuka. Haba HAUWA'U ya zaki biyewa yaron nan. "Tunda Allah yasa angama mgn d rukayya ai shikenan koh. "Hajia tace karka CE haka alhji "a wannan lkcn ba'a yiwa yara auren dole musamman ma maza. Memartaba yace gud dole kice haka., ko ba da auren kikaso a yi masa kafin ya dawo? Alkcn basusan juna ba., oh wannan dake 'Yar aminyar ki ce bakiyi tunani auren dole ba., sai akan wannan? Toh idan ma hure masa kunne kikayi wlhy Baku isa ba., "da gemu na d daraja ta Ku maidani tsohon banza. Umma tai shiru tana sauraron memartaba sai masifa yake ta inda yake shiga ba tanan yake fita b., "saida y rage fadan sannan ta fara bashi hakuri., "memartaba jeki kiramin shi., umma tace toh. Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 93_94...... IBRAHIM., "meyasa kkeson min yawo da hankali? "Meyasa saida kaje gidan su kaga qanwar ta sannan ka dawo kace kana sonta? "Anya kana tunani Ibrahim??? Kokuma ka maidamu jarirae ne????., "kansa yana qasa zuciyar shi sae zafi take. "Memartaba yace toh bari kaji idan na sake jin xancen wata daban zan bata maka rae., wannan ai shashanci ne., "Ameer duk iya qoqarin sa saida hawaye suka fara zarya kan fuskar sa. Dago jajayen idon sa yyi kamar garwashin wuta ya kalli memartaba. "A tsorace memartaba yake kallon sa lalle duk abinda zaisa ameer kuka ba qaramin Abu bane. Amman saiya hade rae shima yana kallon sa. "Ameer a sanyaye yace shikenan daddy zanyi maka biyayya koda ace hakan zai zamemin qarshen numfashi na ne., "memartaba jikinsa yyi sanyi sosae yanajin hawayen ameer har cikin zuciyar sa., toh ma meyasa bazai yiwa ameer abinda yakeso ba." Da sauri kuma wani tunanin ya shige shi., tabe baki yyi a fili yace toh da yafi maka and tashi kaban waje. "Ameer ya mike jiki a sabule ya shige part dinsu. Hankalin Arif ya tashi sosae sbd ganin yanayin yayanshi. tunani yyi be cancanci ya zauna ba bayan yayanshi a kowanne lkci yana bukaqatar temako ta yadda zai samu Kuluwa a matsayin matar shi. "Shiryawa yyi tsaf daman tun jiya yyi waya., "dakin ameer y shiga ya ganshi a kwance idon sa yana kallon sama ga guntun hawaye a fuskar shi. "Ganin yyi sallama shiru yasa y matsa wajen ameer y shiga jijjiga shi. A firgice ameer ya tashi. "Arif yace haba broth ka kasance me hakuri d daukan qaddara mana. "Ameer ya hau jijjiga kanshi yace No bro Nooo.. Duk yanda naso na cire tunanin kuluwa abin ya faskara saima qara jin wutar sonta ke ruruwa cikin zuciyata. Wlhy bro abinda zai baka mamaki shine tunkafin naga kuluwa d ido na nake mutuwar sonta. "Arif ya ware ido yana tunanin anya yarima be zauce ba. "Ameer yace nasan zakayi tunanin na zauce toh wlhy ba haka bane. A cikin mafarki na nake ganin ta., "babu ranar d zata zo ta wuce indai zanyi bcci saina ganta. Tun ina daukar mafarkin shirme a hankali kuma sonta y fara yawo cikin jinin jikina., "Arif ya jinjina kai yana tausayawa yarima, tunani yake anya duk duniya akwai Wanda hakan ta taba faruwa dashi???? Wata zuciyar ta tunano masa "KULUWA"... ai da sauri ya kalli ameer d ya lumshe idon sa. Sosae y kafeshi d ido., tabbas wannan shine kuluwa take mafarki saima yanxu y lura d hakan. "Subhanallahi"., ameer y bude idon sa yace meya faru?. Arif yace No am inazuwa yana kaiwa nan y tashi d sauri yabar dakin [10/27, 4:23 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 95_96.... A falo Arif ya tarad dashi. "Mikewa mutumin yyi yace wlcm my son. "Arif y sadda kansa qasa yace am sorry Abba na bata maka tym. "Abba yyi murmushi yace don't worry son. "Zama sukayi Arif y kwashi gaisuwa. "Abba yace ina yarima kuwa? "Arif y shafa kansa yace yana gida kuma ma am.. "Abba ya tsura masa ido yace kuma mene son? Arif yace ai dalilin zuwana akan yarima ne. "Saidae dan Allah abba ka fahimceni sosae kuma bawai rashin kunya nazo b Allah. "Abba yyi murmushi irin nasu na manya yace., haba Arif ka dauke tmkr memartaba so go ahead. "Arif ya zayyanawa Abba abinda y kawo shi. "Abba y jinjina lamarin yana murmushi yace yaro man kaza toh akan dan wannan abun kuka sa kanku cikin damuwa? Ai rukayya d Hauwa duk yarana ne kaga inada iko akan kowaccen su. Kuma ma ai tun farko da kuluwa akaso yin auren sai kuma aka samu matsala. So karku damu indae kuluwa CE na bawa Ameer ita halak malak sannan na janye zancen rukayya. "Ai atake arif ya zube yana godiya saikace shi za'ama auren. Abba yyi murmushi yace oh Arif kamar d kai za'ayi. "Arif yyi murmushi. Yace Abba kozan samu mu gaisa d kuluwa. "Abba yace sosae ma bari nasa a turo maka ita. Arif yace toh. Anan Abba yabar dakin. Kuluwa tasa hijab dinta dan bata musu d Abba tuni tayi hanyar falo. Tana shiga ta tsaya kikam tana kallon Arif dake murmushi. "Kuluwa ta taho wajen sa d sauri tace yau mekyau ne a gidan namu? Arif yace oho kinsan dae kinyi laifi. "Kuluwa ta ware ido tace a ina? Yace kinsan zaku bar gari baki fadamin ba. Ko kuma tunda kinsan kano kika dawo kuma kinsan dae anan nake baki nemeni ba koh. "Kuluwa tayi murmushi tace am sorry yayana. Nayi lefi saidae kasan banda number dinka. "Arif yace hakane., sun Dade suna hira can Arif yace kuluwa kinyi rashin lafiya ne? "Kuluwa tace meka gani?. Arif yace kin rame sosae. Kodae Wanda kike mafarkin ne yake wahalar d ke. Kuluwa tayi shiru can tace uhum. Arif a zuciyar shi yace haka dae zaku qare ke zurfin ciki shima hakan., gwara dai ayi bikin nan Ku huta. "A fili yace toh shikenan Allah yasa mafarkin ki yazama gaskiya., "da sauri kuluwa tace ameen. Arif dariya CE taso kubce masa amman a fili yyi murmushi kawai. Lkcn da lbri yaje kunne ameer ji yyi kamar y Goya arif dan dadi. "Ameer yace gsky Arif banda kamar k duk duniya kamin abinda bazan manta ba. "Arif yyi murmushi yace yaya kenan idan inada hali toh meye amfanina nakasa tallafo maka idan k shiga wani hali? Ai 'yan uwan takan kenan. Ameer yyi murmushi yace haka ne. Bayan kwana biyu akasa ranar auren kuluwa d yarima. Duk wannan bidirin 'yan gidan su kuluwa kaf basusan d zancen ba . "daga Abba sai goggo suka sani., "shiyasa kullum goggo sai ta bawa kuluwa 'yan magunguna., dake kuluwa sarkin kwadayi CE ba ruwanta sha take sosae. Gacin fruits d take kamar dacan tasaba. Nidae nuceey nace muje zuwa zakiyi bayani.... 😃 Nuceey luv😘 Like · Reply · Report · Jun 30 Pharidah Ahmad 🍇 KULUWA 🍇 97_98... Musamman goggo tayi waya a sokkoto aka kawo me gyaran jiki. Sam kuluwa bata kawo komai ba dan dama tun tuni tace tanason gyara fatar ta goggo tayi watsi d mgnr shine take tunanin ko goggo ta sakko ne., harta nemo mata me gyaran jiki. "Kowa yaga kuluwa yasan tayi kyau d haske tamkar zinariya qirjin ta kuwa kamar zai yaga riga gabada sun sake tsayawa tsaf ita kanta idan tana wanka har mamaki take dan fatar nan tayi kyau d haske ga santsi. "Zabba'u da ruky suna mamakin kyan d kuluwa ta sake. Ganin babu fuska yasa suka tsuke bakinsu., dan goggo sam bata sake musu. "Ameer yaso yazo gun kuluwa sai umma tace aa sbd wasu dalilai ba yanda ya iya haka ya haqura ya sawa sarautar Allah ido. Kwanaki sai tafiya suke har Allah ya kawo yanxu saura sati daya a daura auren kuluwa da ameer. "Abin mamaki sai kuluwa ta dinga jin faduwar gaba tarasa dalilin hakan. Ana saura kwana uku ayi biki goggo ta sa kuluwa a gaba. "Kuluwa tace goggo kince naxo kuma kin tsaya kallon na ta qarasa mgnr tana turo baki. Goggo tayi murmushi tace inaso ki budemin dukkannin kunnen ki. "Kuluwa dason lbri tace toh na bude. "Goggo tace Hauwa., kuluwa tace na'am. "Goggo tace kinsan dae ke ba yarinya bace. "Inaso ki kasan cewa shi aure ba abin wasa bane., yi nayi bari na bari shine zamantakewar aure. "Ki kula da mijinnki ki basa haqqin sa d ya rataya a wuyanki ki kuma yi masa biyayya., sannan ki kasance me tsabta dukda nasan me me tsabta CE toh Amman inaso ki qara zage damtsen ki., hauwa inaso ki girmama iyayen mijin ki tmkr su suka haifeki sannan...... "Kuluwa ta dafa goggo tace bawai na katse ki toh Amman goggo ai ba aure zanyi b koh. "Goggo ta girgiza kai tace aure za'a miki nanda kwana uku. "Kuluwa ta tashi tsaye cikin rawar murya tace aure.. Kuma? Nan da kwana uku? Yau na shiga uku shekenan na rasaka har abada handso...... Bata qarasa tafara fadin inna lil lahi wa'inna ilaihin raji'un...... Sharab ta zube a wajen sumammiya... Iya tashin hankalin goggo kam ta shiga "da sauri ta Kira Abba. Allah yaso yana gidan y taho part din goggo a rude. Bawani bata lkci yadauke ya kaita mota sukabar gidan. Suna isa aka wuce dasu emergency., Goggo da Abba hankalin su yatashi sosae. Basuyi qoqarin kiran kowa ba. "Haka suka duqufa addu'ah Allah ya tashi kafadin kuluwa. Kusan 2hrs wani doctor ya fito yana share zufa. "Abba d goggo sukaje wajensa. "Yace su bishi office. Doctor yace yarinyar Ku tana tare d damuwa a ziciyar ta. Sanna a daina fada mata abinda zai tayar mata da hankali. Abba yace toh za'a kiyaye. Saida ta huta aka sallamesu. A hanya Abba y balbale ta d fada., abinda be taba yi mata ba. Yace aurne dae babu fashi. Kuluwa kam sai share hawaye take babban tashin hankalin ta shine batasan dawa za'a mata auren ba. Nuceey luv😘 [10/27, 4:23 PM] ‪+234 803 325 6478‬: KULUWA 🍇 105.... Haka rayuwar kuluwa da ameer sukaci gaba d gudana cikin farinciki d annashuwa., kuluwa tayi kyau ta murmure ta dawo SARAUNIYA sak matar Dan SARKI. Yau Friday tana zaune a falo dan ameer taje gun memartaba taji ana sallama. "Hijab tasa sannan ta bude kofa. Ganin goggo CE kuluwa ta fasa ihun murna tana fadin oyoyo goggo nah. "Goggo tace keni cika ni kin wani makalkale ni bakya ganin jikin tsufa. Kuluwa tace hoo goggo nah., bayan ta zauna ta kawowa goggo ruwa d abinci. "Goggo taci tayi hamdala tace me gidan naki kuluwa? "Kuluwa tayi murmushi tace yana nn lpy. "Goggo tayi murmushi ganin kuluwa tayi kyau d haske tace 'Yar jakar uba kikace bakyaso ko harkin hakura? "Kuluwa ta ware ido tace kae goggo nidai bance ba. Goggo tayi murmushi. "Sun dade suna hira goggo ta bawa kuluwa kayan mgn d turaren tsugun no., sannan ta ce tafiya zatayi. "Kuluwa ma cika goggo d tsaraba "tace AF goggo yasu Anty fah? "Goggo tace uhum anyiwa ruky aure d tsohon saurayin ta sale ai daman wannan zabbuwar take ko zabbi ko zabba'u kuluwa ta kwashe d dariya tace kai goggo., goggo ta tabe baki tace "tuni bbnku y korata gida kuluwa tace innalil lahi meya faru kuma? "Goggo tace ai abun duniya baya buya Ashe ita ta tura a saceki Wanda tasa y kasheki taje ta zageshi akan be cika aikinsa ba tace kuma saita kashe shi., shine yazo y samu Auwal y sanar dashi komai bayan y roki gafara. "Kuluwa ta jinjina lamarin tace kai duniya ace kashe mutum ba komai bane a yanzu? Goggo tace uhum Allah y mana tsari tace amin. A bakin kofa suka hadu d ameer. "Har qasa y gaida goggo. "Goggo taji dadi sosae. Nan ma y sake hadata d tsaraba ta tafi. Bayan wata Tara Kuluwa ta haifi 'yarta mace., "ranar suna akasa wa yarinya suna ALEESHA. Inda dubban mutane suka zo bikin jikin sarki Wanda akeji d shi a fadin duniya. Aleesha tayi wayo sosai dan yanxu shekarar ta biyar d haihuwa idan k ganta kamar k saceta k gudu. Ameer d kuluwa suna saga falo d sunan wasa. "Akayi nockn ameer yaje y bude kofar kuluwa kuma ta koma daki ta sako hijab. "Tana dawo falo taga Arif zaune suna hira d ameer. "Da murmushi ta karaso itama ta zauna tace sannu d zuwa manyan gari saukar yaushe. Arif yyi murmushi yace ai kune manya Kuluwa hira suke sosae. Daga bisani Arif y musu sallama har y kai kofa ya juyo yace AF na manta. "Ameer y ce meya faru.? "Arif y kalli kuluwa yace na samo miki handsome guy dinki fah. "Kuluwa t zaro ido tace a ina.? Arif yyi dariya yana kallon daya daure fuska yanason jin wa suke nufi. "Yace gashi nan a gefen ki. Kuluwa ta kalli ameer taga ita yake kallo saita yi murmushi. "Ameer cikin daga murya yace kuyi mgn mana kunsani gaba kuna kallo. "Arif yyi daria yace toh maida wukar. Anan Arif y zaiyanewa ameer komai akan mafarkin kuluwa. "Ameer yyi al'ajabin wannan lamari., arif y tafi. Kuluwa ta dora nata tace haryau har gobe sonka ne yake yawo cikin jinin jikina. "Ameer yace lallama shine kika barni nasha wuya koh. "Kuluwa tayi dariya. Ameer yace kin dauki bashi kuma yanxu nan. Zan fanshe., be jira cewar ta ba y shige d ita daki. "Kafin na qarasa ya rufe dakin. Nidai nuceey haka naja qafata nabar gidan. ALHAMDULILLAH Godiya me yawa ga Allah madaukakin sarki daya bani ikon gama dan littafin