[6/24, 13:14] my number: 21 Wannan wani irin zuciya yake dashi ne?? Mtseww mai zuciyar dalma kawai". Magana kike yi? Taji Muryar sa ta kuma katse ta...kama bakin ta tayi saurin yi kamin cikin sauri ta girgiza kai tana cewa " A'a ba magana nayi ba". Tayi maganan tana nufan dreesingmirrow don ta kimtsa jikin ta. Shafe jikin ta tayi da mayuka masu daɗin ƙamshi ,kana ta tayi saurin ficewa zuwa falo". Kallon ta yake a sace har ta fice daga bedroom ɗin yana ganin yanda take tafiya ,dauriya ce kawai irin nata , rauni biyu kenan ga hannu ga kuma wannan babban al'amari". Cigaba yayi da yin binciken sa ta laptop don bai taɓa shiga ƙasar Japan ba ,wannan shine karon sa ta farko ,amma kuma Sosai yake jin nishaɗi a wannan rana ,wanda ya rasa na meye?". Sai da yayi kusan mintuna sha biyar kamin nan tuni ya gama duk wani abu da yake Son gani,falon ya fito yana hango Zainabu a tsakiyar falon ta baje abucucuwa daban daban ,kaman wanda ta shekara guda bata ci ba . Zama yayi a kujerun falon ,yana bin kallon plsma ɗin tashar G.M.A , ita ko Zainabu bi takan sa batayi ba, tun bai bi ta kanta har idon sa ya dawo kanta ,taɓ ɗi yaga yanda Zainabu ke bige abinci ta sha lemu taci nama...kallon ta yayi kawai yana giegixa kai a zuciyar shi yana faɗin " Wannan wacce irin yarinya ce mai cin tsiya? Wai dama mata nada irin wannan cin Abincin?? . Wai bawan Allah wannan kallon fah? Ai sai ka sani na ƙware". Zainabu tayi maganan tana fiddo da idon ta cike da tsiwa". Hummm ɗan taɓa baki yayi yana kai hannun sa haɗi da shafa sajen gyefen fuskar sa ,shi sam baijin cin komai ,jin sa yake a ƙoshe tun da ya samu abun da zuciyar sa ya daɗe yana marin.... lulun idon sa ya watsa mata kamin ya buɗe baki yana murmushi da sai da Hushiryar sa ta bayyana yana cewa " ina nan ina mmki ne". Mmki ?? Na mene?? Zainabu tayi maganan tana yagar hanta tana lumtsumawa a baki". Haɗi da raunata tamkar wacce take jin haushin ci ko akayi mata dole". Gyara zaman sa yayi yana passing ɗin ta ,don ji kawai yayi yana Son yaga ya baƙanta mata. Wannan cin Abincin naki ai dole nayi mmki,ban taɓa ganin mace mai ci irin naki ba! Yayi mmgn yana mata dariyar rainin hankali . Amaimakon yaga ta ɗauke fuska ,ina sai gani ma yayi ta wani kece masa da dariyar mayar masa da Aniyar sa ,kana tace " Aiko yau ka gani akaina Ni Zainabu, shiyasa indai ƙarfi ne akwai Ni dashi kamar Shari'a". Waigawa yayi kaɗan yana kallon gyefen sa ,kamin ya taune lips da ɗan ƙarfi yana jin ba daɗi da baiga komai a fuskar ta ba. Kenan bata ji haushi ba! Yayi maganan a zuciyar shi". Hummm iska ya furzar yana saukowa ƙasa carpet ɗin da take ta tanƙwashe ƙafa , kallon ta yayi kamin yace " Wacce mai ƙarfin? . Cuno masa baki tayi don ta fahimci cin mutunci yake Son yayi mata". Ina tambayar ki ,wa ɗazu yayi ta kuka da magiya?? Haushi ne da kunya duka suka kama zainabu ,kawar masa da kai tayi tana dakatawa da cin komai". Wannan yasa shi jin daɗi da sai da fuskar sa ta nuna". Babu amsa? Ya kuma mata maganan yana tallabo Fuskarta tana fuskantar shi. To bari yanxu mu ƙara sai inga da Ni dake wane yafi ƙarfi!! . Matsawa tayi saurin yi tana ɗaga hannun ta tana shirin bugawa da royals ɗin gyefen ta. Saurin kai hannun sa yayi yana riƙowa ,kamin ta kalle shi tana jin bugu , kai kaiiii , Wayyo Ni Zainabu ,Allah ya haɗani daaaaa wai menayi maka ne a rayuwa ka tsaneni ? . Hannun shi na riƙe da nata yace " Au har kin manta , ma me kika mun?? Hummm". To baya wuce ba ko ba'a yafiya a rayuwa ,kuma Ni zafi ne dani ban yarda da wargi ko raini ba". Humm sannu mai zafi, kuma sai nagan ki ɗazu baki ya mutu ba kukan ,don kin san ko kinyi a banza. Wannan mutumin tantiri ne ,wai shi ko kunya ma bataji yake wannan maganan". Nima bari na nuna masa ƙaryar tantiranci . Ehhh ɗin wallh na tsani iskanci ". Ni kuma ina So". Ya bata amsa yana zama kusa da ita ,cikin sauri tajah baya tana cewa " Ni kuma na ba haka nake ba". Ni kuma haka nake". Mtseww ɗan tsaki tayi a hankali,wanda yasa shi kai hannun shi yana murɗe bakin ta sai da tayi ƙara sannan ya saki, cikin wani irin murya mai kama da raɗa yake ce mata" yanxu fah komai da kike ji da taƙama dashi ya ƙare , saboda na gane su kuma na mori daɗin su". Kaga bana son irin wannan maganan Habab , komai bai ƙare ba , kodon kaga nace ina Son ka?". Shiiii kar ki ƙara wannan maganan ,ai ba soyayya a tsarin lissafin rayuwar Habab". Kallon sa tayi kamin tace " Baka isa ba ,dole ka So Ni ,yanda nake Sonka". Saboda ka naƙasa mun hannu na, kuma kazo ka rabani da mutunci na , duk ya tafi a banza kake nufi?? Tayi mgnn cike da tsiwa da yarinta". Murmushi yayi kana yace " Kawai sha'awar ki nake bayan nan ba komai a zuciyata game dake ,wannan yasa ma na ɗaga maki ƙafa daga azabar dana tana da maki. Ai haka ne ?? Zainabu tayi maganan tana miƙewa daga tsaye hadi da kama kwankwaso". Murmushi yayi cike da duniyan ci yana miƙewa shima haɗi da rumgumo ta yana manna shi da jikin shi.....Duk cin da kike cewa kina dashi ,duk na banza ne ,kedai na ɗaya ba wani ƙiba ba , gashi ba ki da ƙwari". Fixgar jikin ta tayi daga nashi ,tana masa wani irin kallo , Habab ka sani indai sha'awa ta kakeji yanda kace ,to wallahi Ni kuma Zainabu ka bar ƙara taɓa jikina bare har kayi wani abu ,don dama niba haka nake ba ,nadai tausaya maka ne saboda naga kana shirin mutuwa....Saboda Son Zainabu na gab da ɗaukar rayuwar Habab wannan yasa Ni na baka kaina da jiki na ,amma ka sani daga yau wallhi ba ka isa ba,sai dai kaje ka nemi wata. Shiru yayi kaman bazai mata mgn ba ,sai kuma yace " Okay amma kin san xan samu irin ki ɗari idan naso ko? . To shknn naji kaje kaso ɗin". Ni kike mawa rashin kunya?? Yayi maganan yana shan murr fuska babu alamun wasa. Ƙwallah ne ya ciko idon Zainabu na rainin hankali n habab ,tasan ta cika matsawa zai mata komai ,hakan yasata cewa " Ai ba rashin kunya nayi maka ba ,gaskiya na faɗa maka , wallahi Habab indai baka furta cewa " Kana So na da gaske ba , kuma a gaban mutane biyu ba baxan taɓa baka jiki na ba". Tana faɗa masa hakan ta juya fuuu tana nufar bedroom ɗin ta. Tsayawa yayi yana tunani hannun sa ya dunƙula yana dukan bangon falon ,kamin ya ce da ƙarfi " Ina Baki isaba Zainab , wallahi babu ke babu wani ɗa namiji ,nine dai kuma babu inda xanje ina dake ,sai nayi maki komai na gadama koda da ƙarfi ne". Bayan ta yabi yana nufar bedroom ɗin nata,dai dai tana fitowa privacy tana kurkure bakin ta. Wuce shi tayi fuskar ta itama a ɗaure ,wanda ganin hakan yasa shi saurin kai hannun shi yana riƙo nata". Idon ta ya kallah shiru yayi wani abu ne yaji ya tsigar masa.....kuka da'alama tayi . Ganin yanda ya tsaya yana kallon ta yasa ta huce shi tana kwantawa gadon ta , tana jan blnket. Sam ta kasa baccin , idon ta ta lumshe kawai tana kama kanta , baki da kowa Zainabu sai Allah a wannan gida". Tana kwance tana wannan tunanin taji motsin fitowansa daga toilet ,shidai haka yake kaman kwaɗo kullum a ruwa?". Tana mgnn a zuciyar ta ita kaɗai". Motsin shi taji da kuma ƙamshin turaren shi da ya mamaye wurin....ita dai bataji isowan shi ba sai motsin shi da taji a gyefen ta . Zama yayi yana shafa gashin kanta a hankali kamin yace " Zainab tashi muyi magana". Banza ta masa ,sai ma ƙara rufe idon ta da tayi , ƙara kirar sunan ta yayi ,amma sai ta kuma masa banza tana ma juya masa baya". Murmushi yayi mai ƙaramin sauti kamin yakai bakin shi saman goshin ta yana kissing ɗin ta a hankali yana riƙe hannun cikin murya mai kama da ta raɗa yace " Pls Kinji ZeeHabab". Wani irin numfashi ta sauke a hankali,tana ware idon ta da suke a lumshe. Idon cikin ido suke kallon junan su". Murmushi yayi mata ,wanda yasata kauda kanta gyefe alamu har yanxu bata sauka ba. Gobe xan kai ki gidan Umma". Yayi mata maganan yana ɗagota haɗi da ƙwantar da ita bisa faffaɗan ƙirjin shi . Saurin ɗagowa tayi tana kallon shi kamin tace " Pls Habab da gaske?". Ɗaga mata kai yayi , a'a nidai haka ɗazu kace mun! Yanxu da gaske nake zan kaiki gidan Umma ki masu sallama saboda jibi xamu tafi Japan ". Wani irin dariya tasa tana miƙewa hadi da ihyuuu yeeee Zainabu a japaannnn". Dariya kawai yayi kaɗan ganin Haukan Zainabu baya ƙarewa.... Hugging ɗin shi tayi tana kwantar da kanta kamin tace " Ina Son ka Habab, I love youuu!!! . Shiru yayi mata bai bata amsa ba sai mannata da yayi da ƙirjin sa ,yana shafata a hankali. Yana kissing ɗin ta...a haka bacci mai daɗi yayi gaba da ita. Gyara mata kwanciyar yayi yana miƙewa don nufar side ɗin Sobreen ya duba ta kamin ya dawo yayi kwanta. Kasantuwar Zainabu ta riga da tasa shi a rayuwar ta a yanxu , wannan yasa yana motswa ta farka , hannun shi ta riƙe ,wanda yasa shi juyowa yana kallon ta , ina zaka je?? . Mmkin tambayan da tayi masa yayi ,amma saboda yana so ya lallamata kar ta yada masa ƙura yasa shi cewa " Xanje na duba Sobreen ne! Wani irin bugawa ƙirjin ta yayi da ƙarfi . Miƙewa tayi daga zaune muje tare to na rakaka". Kallon ta yayi yana sakin mata murmushi da bakowa yake mawa shi ba ,kana yace " Yanxu xan dawo ki kwanta kiyi bacci , idan na cika ganin ki xamu da ƙara maimaita na ɗazu". Saurin sakin hannun sa tayi tana cewa" Ai Ni na riga na gama mgn tuni". Tana faɗin haka taja bargon ta rufewa don sanyi take jin yana ratsata kasantuwar weather da ake ciki". Murmushi yayi yana cewa " Gud night". Tncuuu". Ta basa amsa tana rufe idon ta. Juyawa yayi yana barin bedroom ɗin haɗi da nufar na side ɗin Sobreen. **** Washe gari tun subahi ta farka , jin ta tayi rungume tsam a jikin shi wannan yasata fara kirar sunan shi da Soja ,Habab Sojana!! Buɗe idon sa yayi yana bin ta da kallon me kuma ya tashe ta da wannan tsakar daren?. Zee me kika tashi yi? . A'a ta basa amsa cike da Yarinta....ba asuba tayi ba ,ai gwamna in tashi da wuri na tafi gidan Umma da sassafe . Hummmmm numfashi ya sauke ,kamin yakai hannun sa yana ƙara hasken bedroom ɗin, agogo ya kalla ƙarfe 2:20am . Kalli lokaci kiga dare nefa yanxu". Biyu kuma?? Tayi mgnn cike da mmki tana bin agogan da kallo". Tab yanzu duk wannan dadewan ,nidai na gaji gaskiya bari naje na haɗa kayana to da xan saka". Miƙewa take ƙoƙarin yi nan taji ya riƙeta , cikin Muryar bacci yace " Pls Zee kiyi bacci idan kika tashi bafa zaki koma ba,don bazan barki ki koma ba ,nima baxan iya baccin ba". Ban gane ba? Tayi masa magana n tana raba jikin ta da nashi tana nufar waldrob don hado kayan ta. Kusan mintuna talatin tana yi tana ganin lokaci ,ganin lokacin yaki sauri ne yasa ta nufar bed ɗin tana kwanciya gyefen sa. Ji tayi ya rungume yana cewa " Me zakiyi yanzu?? Bacci ta basa amsa tana hamma". Bacci ya nanata !!! Kamin ya cigaba da cewa" Ai Bazaki bacci ba ,ina so in ƙara jin dadin danaji ,zuwa subahi". Eiyee taɓ Zainabu tayi maganan tana kama baki na baka isa ba................. Haba Zee na pls kinji ,bafa....wallhi ban yarda ba Ni, duk ka yi mun rauni yanxu kazo babu imani kace wai wani abuuu ,tab ko sannu baka mun ba bu maganin ka?? Ina wallahi badani ba,wato ma duk maganan dana gama yi a tatsuniya ka ɗauke shi. Wacce magana ne? Ya bata amsa hankali kwance . Ai na rantse bazan yarda ka mun wani abu ba , sai in ka ce kana So na! Kuma Ni baxan yi kaffara ba. Murmushi taji yana yi , wanda yasa Zainabu sakin baki tana kallon sa . Ashe kin isa rantsuwa ? Humm shekarar ki nawa?? Yayi maganan yana kai hannun shi yana jutsasu cikin breast ɗin ta. Janye hannun shi tayi ,kamin tace ka cika Ni ban sani ba ɗin". Zainabu akwai rashin kunya da tsiwa ,shi kuma mutum ne mara son raini ,wannan yasa shi jin zafin maganan nata ,gashi kuma bazai hakuri ba, hannun shi yakai ɗaya yana mannata da jikin shi yana riƙe ta ƙammm ɗaya kuma yana matsa nonon da ƙarfi ,don ya lura zafin su takeji bata gama girma bane ma yarinyar nan ko mene?? Yayi mgnn a sarari . Ihu Zainabu ta ƙwala tana cewa" Wayyo zan mutuuuu". Kina so nayi maki da zafi? Wannan ma ƙaramin ne akan nasa 🍌 a cikin Gindin ki..... inalillahi wa'inna ilaihir....haɗe bakin shi da nata yayi yana tsotsa wanda yasa Zainabu dakatawa daga maganan da tayi niyya. Sai da yayi kusan minti biyu kana ya zare bakin sa daga nata". Wannan salati na mene?? Kai Habab nifa ba .... shiiii ya katseta yana ɗaura yatsar sa akan Bakin ta. Bance xan maki ba ,kawai ina so ne kisani naji daɗi ba tare dana shigeki ba. Kai wallahi baxan yarda ba ,gsky Ni yarinya ne? Kawai kaje wani wurin". Murmushi yayi yana kwaikwayon Muryar ta yanda tayi kaman zata sa masa ku yana cewa to ai dare yayi"....to kaje ɗakin Sobreen". Ɗagani ". Taji yayi mata maganan cikin dakewa da zuciya". Tashi tayi daga jikin shi a hankali tana matsawa gyefe". Nidai gsky indai kuma ba haka ba ,idan naje gida gobe baxan dawo ba". Ƙurr yayi mata da ido". Kamin ya ƙara hasken fitilan. Kee Zo nan!?? Ya kirata fuskar sa a ɗaure , babu rahama. Tsoro ne ya kama Zainabu kamin ta maƙe kafaɗa tana cewa " A'a Ni baxan zo ba". Ina wasa dake ne?? Idan na tashi ,Allah kikayi mun taurin kaiiii ba shakka zan sumar dake saboda azaban da xan maki. Nace baxan shige ki ba yanxu...kizo nan zan nuna maki abun da zaki mun neee, idan kina tsoron ina taɓa nonon ki yana Maki zafi bazan yi maki ba yanxu".................. *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko kuma ta Wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank* *Mmn teddy🧸* [6/25, 14:18] my number: *🕊️ƘWARTON MNYA🕊️* 22 Nidai a'a wallahi Tsoro nakeji Ni bazan iya ba". Hannun ta ya riƙo yana murxa yatsun ta a hankali cike da wani irin salo , ita dai batayi Aune ba ne taji ya rungumo yana ɗaura hannun ta 🍌 wani irin tsorata tayi wanda yasata buɗe baki zata saka masa gigitaccen ihu,nan yayi saurin haɗa bakin shi da nata...yana tsotsar harshen ta cikin wani irin salo mai wuyar misaltuwa....Lumshe ido yake don shi kaɗai yasan yanayin nishaɗin da yake tsintar kan shi a duk lokacin da yaji ɗumin jikin ta a tare da nashi". Hawaye ne ya fara bin kuncin Zainabu ,so take ta ƙwace kanta amma babu hali,tsigar jikin ta duk a tashe yake ,ga jikin ta dake uban rawar ɗari karrr² . Jin yacigaba da ɗaura hannun ta a 🍌 yana matsa ta da hannun ta ,yana wani irin sauke numfashi , kuka Zainabu ta cigaba da yiiiii ,tana mutsu² na son ƙwace kanta....jin wani irin yarrrrr take yi a duk kan ilahirin jikin ta,bata taɓa jin tsoro da fargaban shi ba irin na yau,da taji hannun ta sosai itace ɗin fah a ƙatuwar🍌 da take bata tsoro ko a ido ,bare wai yau gashi kusa da ita a hannun ta,yana mata yawo dashi". Zare bakin ta tayi da ƙarfi tana ƙwacewa kamin cike da Muryar kuka tace " Don Allah Habab kayi haƙuri! ,Bakin shi yake ƙoƙarin ƙara haɗewa da nata wannan yasata ƙara matsar da kanta gyefe tana cewa " Habab na tuba ,bacci nake ji". Ta ƙare maganan idon ta na tsiyayar da ƙwallah". Cikin Wata irin murya mai kama da ta rarrashi yace " Meye kika mun da kke bani haƙuri? , Pls Zee ko sau ɗaya ,ina samunnnnn....aaa nidai Habab . Tayi maganan tana ƙoƙarin matsar da hannun ta daga kan 🍌 riƙewa yayi yana ƙara dannata ,wanda yasa Zainabu saurin rintse ido tana addu'oi. Zee bafa sha mun nace kiyi ba. Kawai kimun wasa dashi kina rinƙa matsamun xanji daɗi a hakan ma kinji?". Ya ƙare maganan da murya can ƙasar maƙoshin shi. Kuka Zainabu ta cigaba da yi ƙasa ƙasa tana zubar hawaye sharrr²...Zeee idan baki mun ba xan kwana ina ciwo , bazan iyaaaaa...maganan tashi ne ya hau rawa , sakamakon wani irin ɗaure masa da marar sa tayi , rintse ido yayi da ƙarfi yana komawa ragafff yana kwanciya hannun sa na marar sa da ya riƙe masa ji yake kaman zai mutu don azababben Sha'awar nata dake taso masa". Saurin miƙewa Zainabu tayi tana matsawa can gyefe tana zama ,don ta samu ya cika ta da ƙyar. Kukan nata ne ya ɗauke ganin yanda ya haɗa gumi zufa na tsiyaya masa tamkar wanda aka watsa masa ruwa ,yayi sharɓam. Wani irin numfashi yake fuzgar sa da ƙyar idon sa a rufe yake hannun sa na asaman marar sa ,jin sa yake sama². Wani iri Zainabu taji ,tabbas ciwo yake ba wasa ba,wannan karon ba mugun tan nasa bane ba...tayi maganan a zuciyar ta ,ganin yanda yake juyi duk jarumta na Habab ,amma duk ya sauya ,komai nasa ita firfitowa taga yayi kaman wanda ake shirin zare masa rai . Abun ka ga mace Tausayin sa ne taji ya kamata ,saurin matsawa tayi kusa dashi tana riƙo hannun sa haɗi da kirar sunan shi " Habab !! Ta kira sunan nasa kusan sau uku,amma sam ya kasa amsa masa. Wannan wani irin rayuwa ce Zainabu kika faɗa? Tayi mgnn tana sakin wani irin marayar kuka. Jin ya sauke wani irin numfashi yana furxar da iska yasata saurin riƙo hannun shi tana cewa " Habab zan maka kaji, Habab kamun magana?". Buɗe idon sa yayi da ƙurar da suka rine suka koma tamkar jan gautan yalo. Ganin halin da ya shiga yasata rintse idanun ta tana kai hannun ta da yake rawa tana ɗaurawa a 🍌 ...wani irin ajiyar zuciya taji ya sauke mai ƙarfi . Wanda a hankali tace " Habab?". Zee Ki taimaki Habab kinji? Yayi maganan cikin wani irin raunanniyar murya. Shafa masa ta hauyi jikin ta duka na rawa ,don tsoro ,amma ganin yana jin daɗin hakan yasata daurewa tana shafa masa yanda taji yace ta masa....ban da sauke ajiyar zuciya babu abun da yakeyi ,kusan minti talatin suna a haka ,kamin taji ya manna hannun ta da nashi akan 🍌 yana wani irin ƙanƙameta , Hjy babban nasa tana wani irin miƙa.....Sannu " abun da take faɗi masa kenan Sai kace marar lafiya ,don ita Zainabu fah a iya ganin ta Habab bashi da lafiya ,kuma a zuciyar ta tana tsayawa dole tace masa ya tafi asibiti likita ya dubasa". Ji tayi ya rungume ta a jikin shi yana kissing ɗin kumatun ta ,yana faɗin " Zee tncccuuuu ,kiyi bacci". Uhmm banza ta masa tana ɗauke kanta daga ƙirjin shi ,kana tace " Ai bacci ya ƙare kanajin shiga Masallaci fa ake shirin yiiiii". Ni ka cika Ni naje nayo alwala nayi sallah ,daga nan nayi maka addu'ar Allah ya baka lafiya". Tana gama faɗin haka ta miƙe tana ficewa daga bedroom ɗin tana kutsawa privacy . Tun da ta fara maganan idon sa yake a lumshe har ta gama abun da take yi ta fito privacy n tana ,sa kaya ,kallon sa tayi tana kuma cewa " Wai baxaka tashi ba kayi sallah?". Miƙewa yayi ganin ba kunya ya nufota ba kaya jikin sa yasata saurin sa hijab tana tada sallah ,don tasan idan ya isota ba abun da zai mata banda iskancin da ya saba mata. Murmushi yayi a zuciyar shi yana cewa " Da ki tsaya". A fili kuwa cewa yayi " Ga tsoro ga tsiwa". Tana jin shi ya fice don bin jam'i". Kamin Habab ya dawo gari yayi haske har rana ta fara hudowa, da shigowan shi ya hango ta zaune gaban mirrow tana gyara ɗaurin ta, tayi kyau ƙwarai a cikin wata atampha darkbrown mai ratsi. Kallon sa tayi da madubin tana cigaba da goge fuskar ta da powder. Toilet ya nufa,wanda da juyowa batayi ta kalle shi ba ,don kunyar Habab ɗin ma takeji .a sarari tana faɗin wannan mutumin tantiri ne , wannan abun nashi ya ishe Ni gsky". Fitowan sa da ƙaramar Towel yana goge sumar kanshi da yake ƙawance luff har sheƙi yake saboda baƙi kaman na Larabawa yasata yin shiru". Inda take ya nufa yana tsayawa gaban ta ,wanda tana ɗago kai ta ganshi gaban ta ,ƙirjin ta ne ya buga don tsoton ganin mutum dogo zabgage gaban ta ,gashi tana ɗago ido taga idon ta ya sauka a ƙiirjin shi da ƙwantaccen gashi yayi mashi rumfa'. Saurin sunkuyar da kai tayi tana kallon ƙafan ta da bata shirya yin hakan ba. Ke wakike??me kike cewa?. Ni menace ? Bance komai ba". Sunkuyowa yayi yana kallon ta ido cikin ido amma sai ta kuma kai da kanta ,sarai ya gane bata son haɗa ido dashi kunyar shi take ji ,amma sai murmushi yayi cike da rainin hankali yace " Lallai ashe baki da lafiya ,ya kamata nakaiki likita ya duba ki,kadai da mahaukaciya nake zaune. Miƙewa Zainabu tayi kunsan ba haƙuri ,shi kam juyawa yayi kaman zai tafi ,nan ko dariyar sa yakeyi don ya gama karantar Zainabu in and out. Gaban sa isa tana tsayawa haɗi da kama kwankwaso ,wacece mahaukaciya r?. Juyawa yayi nan takai hannun ta tana kama gyemun sa tana jah da ƙarfi ,wanda sai da ya rintse ido ,kana tace " da wani gyemun ka kaman Mayafin mai tsire". Ware manyan idanun sa yayi yana kallon ta ,bai taɓa jin zagi irin wannan ba. Ji yayi ta cigaba da cewa" ai kaine marar lafiyar da xa'a kai asibiti,don yau da mun fita wurin likita zamu fara zuwa....don wallahi Habab baka da lafiya.ni dai tsoro ma kake bani Allah". Ta ƙare maganan idon ta na ciki da ƙwallah tuno da halin da ta ganshi ɗazuuuu". Lumshe idon sa yayi yana buɗewa ,a zuciyar shi cewa yake " Badai yarinyar nan da gaske So na takeyi ba? Hummm lallai da ta tafka babban kuskure ...ke nine bani da lafiyan ko ke? Nima shirin na nema maki magani nakeyi ai , don baki da lafiya baki da sha'awa sam, baki damu da namiji ba ko me xa'a maki sai mutum yaci wahala sannan , Ni kuma kinga lafiyayye ne Ni ,a rana ban nemi mace ba ne na nemeta sau biyar😳🤔 . Saurin ƙasa da idon ta Zainabu tayi kamin cike da tsiwa da wauta tace " to Ni ina ruwana, meye kuma na faɗa mun? Saboda kisan waye Habab Sosai". Duk da babu buƙata , kina da daɗi fiye da zuma ,amma Ni taimakon ki nayi na faɗa maki ai ,ki nemi magani don nima yanda nake jin daɗi kema ki rinƙa ji haka....wani irin kunya ne da takaici ya kama Zainabu , rasa bakin magana ne yasa ta cewa " Baka da laifi komai ka faɗa mun ,Ni na taimake ka, daga taimako zaka ce mun haka???. Tayi mgnn tana dafe ƙirji tana girgiza kai na bakomai". Ke!! Ya kira sunan da ya na ɗa mata keee". Juyowa tayi tana masa kallon ka faɗi kome ye". Cije laɓɓan sa yayi yana comb ɗin sunan kan shi ,kana ya cigaba da ware mata lulun idanun sa yana cewa " Wakika taimaka? Muka dai taimaki juna!! Sakin baki Zainabu tayi tana kallon shi na mmki n rainin hankali irin na Habab, tana nan tsaye ne taga ya fiddo da kayan sa yana shirin cire Towel ɗin ƙugun shi a gaban ta ne yasata saurin barin bedroom ɗin tana nufan falo". *** A falo da fitowan ta sai ga Ɗaharatu ta shigo ,hannun ta ɓoye da saƙon Hjy Luba. Cikin.muryar raɗa ta marar gaskiya Ɗaharatu take cewa " Gashi ki kula inji Hjy". To bdmw, kicemata...ok bar shi ma ,ki dawo anjima, Zainabu tayi mata maganan fuskar ta sake ,cike da nuna gamsuwa ta na bin umarnin Hjy Luba. Tana ficewa ɗaharatu shi kuma yana fitowa". Kee Me kikeyi a tsaye anan??. Kallon sama da ƙasa ta masa ,kamin tace " Shaƙe Ni na faɗa maka". Tayi mgnn ƙasa² yanda bazai jiyo ta ba. Takowa inda take yayi yana kallon ta kamin yace " kike kiyi break fast . Kallon sa tayi cikin shigar sa ta wani lallasar yadi mai kyaun gaske da tsada milk. Yasa hular sa ƙube da ta ƙara fito da sihirtaccen kyawun sa. Murmushi yayi mata Hushiryar na bayyana. Wai shi nan kyakykyawa ne ko? Tayi maganan ana ta tunanin a zuciya takeyi bata son a fili tayi shi ba. Sosai ma Madam ". Ya bata amsa yana riƙon hannun ta suna nufa dirnng. Zama tayi shima ya zauna yana cewa " Kici da yawa ,kar kike ki cinye ma umma nata . Kallon shi tayi kaman xatayi masa magana sai kuma tayi shiru. A haka ta cika cikin ta duk da tana farin cikin zuwan ta gidan Umman nata amma a haka taci tayi nakkk tana faɗin yau xanje gidan Umma naci tuwon dare ,don dama na daɗe bamu haɗu ba ,a wannan gidan ba komai sai kayan ƙwalama da xakayi ta ci bazai ishekaba...kuma a isheka daa maganan wai kana da ci!! Duk Zainabu ke maganan tana tashi tana bin bayan Habab da taga bai kalle ta ba, ya ɗauki keys yana ficewa haɗi da nufan parcking space , a zuciyar shi cewa yake " Wato har ita tunanin kaiwa ma dare takeyi a can gidan Umma?". Sai ki kai mu gani". Yana shiga moton yaga tajah ta tsaya tana faɗin to Ai Ni ban iya buɗe moton ba, ka fito ka buɗe mun! Kallon ta baiyi ba sai music ya sa a hankali yana tashi a moton ,da ido ta bisa ganin bai tankata ba yasa ta buɗe moton tana shiga haɗi da yin ƙwafa". Murmushi yayi a zuciyar shi yana yin horn nan aka buɗe masa moton suna ficewa ". Hjy Luba ne da ta hango fitar su hankalin ta ya tashi da sauri ta nufi ɓangaren Sobreen da take can tana barci bata san wainar da ake toyawa ba". ****** Abun da ya ba Zainabu mmki shine har ƙofar gida ya sauke su , bai tambayeta ina ne gidan ba,ko tayi masa kwatance ,dama yasan gidan kenan? Tambayar da take mawa zuciyar ta kenan". Ganin ya tsaya yasata buɗe murfin moton tana saka ƙafarta don fita....yaran unguwar kuwa tuni suka taru suka tsaya don ganin wannan shimfideɗiyar tsadaddan moton ya shigo layin nasu. Tsaki Zainabu tajah tana cewa " zasu nuna halin ,kwa zubar mawa kanku da mutumci a wurin wannan miskilanci n mutumin wulaƙantacce. Duk mgnn take a zuciyar ta . Fita take shirin yi taji ya riƙo hannun ta, kallon shi tayi nan shima ita yake kallo ,kusan minti biyu bai mata magana ba ,kuma itan yake kallo" . Ganin shiru² bai ce mata komai ba ne yasa ta cewa " Ni idan baxaka mun magana ba ka cikani in tafi". Minti talatin zakiyi idan kin shiga, ina kuma jirar ki a nan mota,idan kin gama ganin gidan ki fito kinji". Yanxu muje na gaida umma". Eiyeee taɓ gidan namu ne xan yi minti talatin a ciki?". Taɓ wallahi bazai yiwu ba". Key taji yana mawa moton yana shirin komawa da ita , wannan yasata cewa " Haba Don Allah,to shknn ka bari xan fito a minti talatin ɗin ....tayi mgnn cikin sanyin murya". Murmushi yayi mata yana buɗe murfin moton yana fitowa". Zo kiga idon yara da manya ƴann zaman banza layi. Tuni suka hau gaishe da Habab ,wanda fuska sake yake amsa su sai dai a ciki yake mmgnn cike da miskilanci". Haushi ne duk ya isheta , ganin shi ake kallo ba ita ba,gaskiya ita kanta tasan Habab kyakykyawa ne na ƙarshe. Ɗan tsaki tajah kaɗan a zuciyar ta tana cewa" duk munin mace ,wallahi tafi namiji duk kyaun shi . Wurin Asabe ta tsaya tana ƙwace hannun ta daga nashi ,tana cewa " Bari na sai wara wurin ƙawata Asabe?". Bai mmkin maganan ta ba ,don yasan Zainabu xatayi abun da yafi haka , tsayawa yayi yana a wurin Asabe da ta ɗago tana cewa " Laaa Zainabu kece? Dariya Zainabu tasa tana cewa " Eiyi Asabe nice". Bamu awara ta ɗari". Ina su fatsuma? Yanzu tabar wurin nan tajen layin dogon koli ....lahh bani to bari yanxu naje can . Dariya Asabe tayi tana gaishe da Habab ,wanda cike da miskilanci da ya zama masa jinin jiki ya amsa mata. To ka bani kuɗin na bata? Yaji Muryar Zainabu tana masa magana". Walet ɗin sa ya ciro yana fiddo da dubu...ke Zainabu ki barshi, Asabe tace tana miƙa mata awara, aaa ba'ayi haka ba ,kafaɗan masifan mama Ziza . Mmki ne ya kama Habab ace a gaban ƴa ake zargin uwan ta ,amma saboda tsoron Zainabu Asabe shiru tayi , dubun ta bata ,tana jirar canji ,Habab ya kama hannun ta yana cewa " Muje ki bar mata". Aijin haka yasa Asabe gdy tana ƙarawa ,don wurin kowa yanajin ta yanda take ɗaga murya . Gidan su Mlm Auwalu suka nufa ,wanda a zauren gidan suka yadda baba Musa da Abba n nata. Zubewa Habab yayi yana duƙawa haɗi da gaishe da Su Abba,wanda yasa Zainabu itama gaishe dasu cike da farin ciki. Tana shigewa gida da sauri don tayi kyewar mutan gidan . Cike da farin cikin yanda Sukaga Habab da Zainabu su Abba suka hau masa Addu'a da cewa sai yaƙara haƙuri da Zainabu🥺...wanda shikam Habab kaman ba cin ƙaniyar ta yake baaa yana....... *Littafin na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko kuma ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank* _Mmn teddy🧸_ [6/25, 17:58] my number: 23 Ina ƴammata uwar gida da Amarya ku matso kusa? Ni ɗin nan da kaina taku Mmn teddy nazo mana da Adashin Sati ,duk sati ₦1000 . Gyaran jiki🍒🍉 Suplement mayuka sabulu , brest elargement girman nono da gyaran su suyi ɓul² , hip up na ƙarin girman hips da baya duka..... Zuwa bayan sallah kuma zamu yi na kaya da mayafai da dai sauran su......masu buƙata sumin mgn ta pc inshaallh a wannan satin zamu fara only 20 zamu fara dasu... *08081202932* [6/25, 17:59] my number: 23 Ina ƴammata uwar gida da Amarya ku matso kusa? Ni ɗin nan da kaina taku Mmn teddy nazo mana da Adashin Sati ,duk sati ₦1000 . Gyaran jiki🍒🍉 Suplement mayuka sabulu , brest elargement girman nono da gyaran su suyi ɓul² , hip up na ƙarin girman hips da baya duka..... Zuwa bayan sallah kuma zamu yi na kaya da mayafai da dai sauran su......masu buƙata sumin mgn ta pc inshaallh a wannan satin zamu fara only 20 zamu fara dasu... *08081202932* **** Shiga Zainabu tayi tsakar gidan bakin ta ɗauke da sallama ,wanda wannan yasa Umma da su Hansai Saurin ɗago kai suna mmkin yau Zainabu ce a gidan? , Itako Zainabu da baki yaki rufuwa ,da gudu taje tana rungume Umma Halima tana cewa " Umma nazo shine Bazaki mun Oyoyo ba". Sama'ila ne da yake zaune yana cin wainar sa ,shima yana bin ƙanwar tasa da kallon sha'awa ,ikon Allah ashe yarinyar nan xatayi hankali? Abun da yace kenan a zuciyar shi bai san maganan zuci ta fito sarari ba". Shidai kawai yaji muryar Zainabu ne tana cewa " waye yarinya? Ai yarinya itace mai shan Mama ,shekara nawa ka bani ,daga zuwa na kaga Sama'ila kar ka naimi ɓata mun rai Don Allah". Habawa Zainabu yi shiru kefa yanxu matar Aurece bai kamata ace ana jin Muryar ki haka ba. To Umma ki masa magana ya fita sabgata,dama Nasan daɗi yaji da bari na gidan nan ,shiyasa yanxu bai farin cikin gani na ba... Sauran matan gidan ne sukayi saurin cewa " Habawa Zainabu abu mai tagwayen Suna ,muko mukayi kyewan ki,ko wurin suyan kalallaɓan ki , mun bari ne bamu zo sai kun gama gurxan amarcin ku tukunna". Hansai ta ƙare maganan tana takowa inda zainabu take ,tana bin ta da kallon burgewa da ban sha'awa,don fatan tayi kyau ta murje ba wannan dattin yishi² n ƙurajen na ƙazanta da rashin wanka, har ɗan ƙiba tayi". Hummm nisawa Zainabu tayi tana nufar ɗakin Umma a zuciyar ta tana maida mawa Hansai mgnn ta da cewa" Ai fa gashinn yana ta gurxana ,Allah dai ya saka mun kawai". Biyo bayan ta umma tayi da sauran yaran gidan da matan gidan kowa na rajin Zainabu,harda wanda suke farin ciki da Tafiyar ta ,nuna mata sukayi sunyi kyawarta ,wannan yasa su kowa da ƙafarta amma ta kasa komawa ɗakin ta tayi uxurorin gaban ta ,saboda kar Zainabu tace anyi mata ba dai dai ba. Shikam Habab da su Abba tun shigar Zainabu suka jiyo hayaniyar ta da Sama'ila ,wanda Abba cewa yake " Ai dama yasan za'a rina indai Sama'ila na gidan nan to sai sunyi ,koda shekara ɗaya sukayi basu haɗu ba,ana haɗuwa sai anyi wannan faɗan. Suna a haka ne sai ga Sama'ila ya fito...ganin Habab yasa shi gaisar dashi ,kana yayi masa jagora ciki don gaida umma kaman yanda yace". *** Zainabu na zaune tana ƙwaƙurar magarya da taura ne sukajiyo sallamar Habab ,wani irin bugawa ƙirjin ta yayi ,haɗe girar sama da ƙasa tayi ,tuni matan gidan duk suka hau masa sannu da zuwa suna gaisawa haɗi da bashi wuri ya gaida umma. Kallo ɗaya yayi ma Zainabu ya kauda kansa yana jin wani abu na tsaya masa a rai ,ganin tayi wani Rasha Rasha...to nan ɗakin mijin ta ne zata zauna a haka?? Tambayar da yake mawa kansa kenan....tuno da ƴan samarin da suka tashi yanxu a wurin yaƙara ɓata masa rai". Danne komai yayi a zuciyar shi yana gaishe da umma cike da girma,don sai da Zainabu tayi mmki....cewa take Allah sarki mutum kamar na kirki nan ko mugu ne Allah kaɗai yasan halin sa. Hararar Sama'ila take tayi ganin yanda ya zage suna fira da Habab ,duk dashi ba mai yawan magana bane ,amma a haka yake bi mawa Sama'ila don shi ɗin akwai iya haba haba da mutane . Wannan yasa yaɗanyi mintoci a ɗakin Umma kamin yayi masu sallama yana kallon Zainabu a sace ya bata kuɗin da batasan iyakar su ba ,yana ce mata ina jirar ki a mota,ki ba umma asai ma yara wani abu. Kallon shi tayi kana tace " Ka tafi abunka bazan fito yanxu ba. Ina jirar ki ,abun da yace mata kenan yana ficewa daga ɗakin umma da take masa Allah tsare don Zainabu ta faɗa mata zasu bar ƙasar a duba mata hannun ta ,don ce masu tayi wai faɗi tayi a tiles 😹 . Bayan fitan Habab ne Zainabu ta ƙara ɓararrajewa an zo gida , yara kowa Zainabu maƙota har zuwa ganin Zainabu akeyi. Itakam abunka ga fara'a kowa ta wangale masa baki ,duk da kowa cewa yake a zuciyar shi faɗan Zainabu ya ragu". Fiye da awa biyu da fitan Habab ne sai ga Sama'ila ya shigo yana cewa " Habab fah yace yana jirar Zainabu , kallon umma tayi kana tayi tunani tana miƙewa , Sama'ila ina xakaje ynxu?? . Murmushi yayi yana jin daɗin yanda Zainabu tayi hankali kana yace " Shago zan tafi yanxu. To kace masa gani nan fitowa". Fita Sama'ila yayi don faɗa mawa Habab,wanda Zainabu kaman abun arxiƙi tace Umma bari inzo. Mayafin ta ta ɗauka tana ficewa daga gidan ,wanda da fitar ta ta nufi gidan ƙawar ta fatsuma ,fira suka sha kusan na minti sha biyar ,sannan ta koma gida tana cewa " Ai Habab ya tafi yace sai bayan la'asar zai zo ya ɗauke ta. A Cewan Zainabu bayan al'asar tana fitowa sai ta nemi abun hawa ai tasan hanyar gida. Haka Zainabu tayi ta cigaba da fira da mutan gida ,har baccin ta tayi bata tashi ba sai wuraren shan azuhur,tayi sallahn ta taci abincin da mutan gidan suka kawo mata. Daga nan aka cigaba da duƙara fira. Wuraren bayan la'asar Zainabu ta shirya tsaf ,har da kukan ta tayi mawa su Umma sallama tana fitowa layi da nufin neman abun hawa . Wani irin bugawa ƙirjin ta yayi ,idon ta taƙara ƙyaftawa ko idon ta , moton Habab ta hanga yana nan inda yake tun safe. Tabbas Habab mugun mai naci ne, salati take da salallami tana tunanin yau ta shiga ukun ta". Matsawa ta Hauyi a hankali tana nufar moton da ya hango ta tun fitowar ta. Don tun safe n nan da yace yana jirar ta bai motsa ba . Bin ta da kallo yake yi yana tunani n abubuwa iri² da zai mata a yau ɗin". Don yanda ta shanya shi ya ɗau alwashin itama sai ta san ta masa". Night update ne🥺 ,shknn sai safe kuma😹💃💃 *Mmn teddy🧸* [6/26, 18:05] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 24 Jikin a saluɓe Zainabu takai hannu tana buɗe moton tana shigewa... Juyowa tayi a hankali tana cewa " Dama ka daɗe da zuwa ne? Ko yanxu ka taho?". Banza yayi mata yana yi ma moton key haɗi da fara ficewa daga layin nasu". Shiru Zainabu tayi duk da ranta ya ɓaci ,amma kuma sai ta danne kaman bata ji komai ba". Habab magana fah nake maka?. Ransa ne ya ƙara tugunxuma ya ɓaci ,wai mgn take masa kaman wata uwar nan tashi . Jin zata cika shi da hayaniyar ta yasa shi cewa " Tun safe dana ce ina jirar ki ban matsa naje ko'ina ba". Fiddo da idanun ta tayi cike da mmkin mgnn tasa ,a zuciyar ta tana ƙara faɗin na shiga uku na yau". Tun da taji haka tayi shiru bata ƙara ce masa komai ba ,a haka har suka isa gidan....Fuskar sa ba Annuri ba a sake yake ba ,yayi kinini da rai da zuciya da ke ciyo masa. Ficewa tayi daga moton da sauri tun kan yayi mata mgn ,tana nufar ɓangaren su . A falo ne ta tadda Sobreen,wacce ta jefeta da wani irin mugun kallo". Sam Zainabu bata damu ba ,don bata kanta takeyi ba yanxu ,wuce ta tayi tana nufar falon ta,wanda Sobreen cewa take a zuciyar ta " Komai ya kusa zuwa ƙarshe ,tun da har kika yarda kika faɗa hannun Hjy Luba ....wani irin murmushi ta saki tana juyawa a tsakiyar falon. Shi kam Habab yana ganin Zainabu ta fita daga moton ya juya yana ficewa da moton haɗi da barin gidan ,a zuciyar shi yana lissafa irin hukuncin azabtarwar da zai mawa Zainabu....wata zuciyar ce ta ce masa " Kar ka mata komai anan ,ai gobe ne dai zaku bar Nigeria ,acan Japan ɗin sai kayi maganin ta...girgiza kansa yayi na gamsuwa da tunanin zuciya r nasa yana cigaba da drving haɗi da nufan barikin Sojojin . **** Hummm wai wannan mutumin lafiya har yanxu bai shigo ba? Kodai wani abun yake ƙullamun?? Zainabu ke maganan a zuciyar ta tana sake² tana juyi a gadon ta ,da ta riga tayi shirin bacci. Jin buɗewar gate yasa ta saurin miƙewa tana nufar ƙofan ta haɗi da masa key". Sannan ta nufi window n ta don ganin shi ɗin ne? Haɗa ido sukayi ,nan da gudu tayi saurin juyawa tana kai hannun ta haɗi da dafe ƙirji. Shikam Habab murmushi yayi yana cewa " Zaki sani ne yarinya, sai kinyi nadaman bina Japan ,acan zan azabtar dake yanda nake so ,babu mai ƙwatan ki sai Allah". A haka ya isa falon Wanda direct falon Sobreen ya nufa ,don acan zai kwana duba da gobe zai bar ƙasar ,dole ya sauke mata haƙƙin ta na matsayin mata a gare shi. Itako Zainabu gado ta koma tana jan bargo ,haɗi da addu'a , a haka bacci yayi gaba da ita . Bayan Habab ya kimtsa kansa ne ya nufo bedroom ɗin Zainabu don yaga lafiyar ta ,kamin safe...murɗa ƙofan yayi nan taji a rufe da key, dariya yayi mai ɗan sauti yana cewa " Nasan dama za'a rina .....sai dai inda naso yi maki wani abu ,ai akwai spire keys . Juyawa yayi yana cewa bacci mai daɗi yarinya". ***** Tun safe Habab ya sanar mawa Zainabu da ta shirya 8:00am zasu isa airport wannan yasa Zainabu ɗari² n da takeyi ta saki jikin ta...shirya kanta tayi cikin shigar ta , ta doguwar rigar jallabiya tana rolling haɗi da saka hill shoe mai kyaun gaske mai rufi ,farin ciki ba'a magana yau itace xataje Japan? Hummm....ai ta riga shi gaba ,don tana fitowa falon ido huɗu sukayi da Sobreen dashi Habab ɗin da ya saki baki yana mmkin yanda tayi masa wani mugun kyau ,tamkar baturiyar can ". Mmki ne da kishi ya kama Sobreen,wanda gaishe ta Zainabu take amma sai kawar mata da kai tayi gyefe ,kishi ya hanata amsawa. Ina jiran ka!! Tace da Habab tana raɓasu haɗi da wucewa". Ƙasa bata amsa yayi sai lumshe idon sa da yayi yana buɗewa jin jijiyoyin jikin sa yayi sun tsaya da aiki ....sam hankulnn sa ya karkata mawa Zainabu da tuni ta wuce ta barsu da shaƙar ƙamshin turaren sa....don saboda niman bala'i ganata amma sai tasa nasa. A bakin moton sa ne zata shiga taji Muryar Ɗaharatu nace wa " Hjy Luba tace ya maganan wannan aikin ne??? Wani irin murmushi Zainabu tayi mata ,tana mata kallon shashasha ,kana tace " Ki ce mata har yau bata san wacce Zainabu ba, na auri Habab ne don zama dashi ,badon naga bayan sa ba...don haka kiyi mata albishir dana kamu da Son Habab ,ba kaɗan ba , zazzafan So nake masa,wannan shine sakon albishir na farko ,na biyu kice mata zamu tafi Japan daga nan shima acan zai faɗa tarkon Zainabu,zai kamu da Son Zainabu kamar me ??? Ke kice mata dai Ni na tafi ,sauran feedback kuma ta jira dawowa na,nida Sojana". Duk maganan da Zainabu takeyi ɗaharatu ta ƙasa bata amsa ,bata taɓa ganin rainin hankali da wayo irin wanda Zainabu ta masu ba.....Motsin Habab taji yana isowa ,dai dai Zainabu na shigewa moton ,shima isowa yayi nan ɗaharatu ke masa Allah tsare......Mai gadi kuma ya wangale masu gate suna ficewa haɗi da nufar airport, don Sai da Habab yaje yy mawa Daddy Sallama da Hjy Luba ,sannan , Adda Raliya kuwa a waya yake sanar mata ,wanda hakan yy matuƙar mata daɗi........ A cikin mintuna sha biyar da idan su airport jirgin su ta tashi zuwa ƙasar Japan.....🛬🛬🛬 Nikam nace yau su Zainabu za'ayi kwana acan harda zubda yauuu🤣🤣 ko kuma Habab xaici ƙaniyar ta Allah masani😹😹 *Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻 *Mmn teddy🧸* [6/27, 19:42] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 25 _Amun haƙuri na jina shiru , banyi update na safe ba ,da kuma yanayin yanda zaku na rinƙa ganin update kwana ² biyu ƙaɗan, Hidimomin ne kunsan da yawa ,wallahi bana samun zama ne sam...ina godiya abisa ƙaunar da kuke nuna mun ,masu kira a waya suna tambayan lafiya na?" Suma ina gdy Allah yabar zumunci taku ce dai har kullum Aysha Mmn teddy mai maku fatan alheri a kullum a kuma koda yaushe🙏🥰 ._ *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 Tncuuu dearies🤝🏻* *Masu jirar jin ZeeHabab a Japan ,sai ku gyara zama🤩😹 .* Japan tokyo babban birni ce a ƙasar Japan ,yayin da a wannan birni suka sauka na tokyo . Ya subhanallh tun da suka sauka bakin Zainabu yagagara rufuwa". Baki wangale take bin ko ina da kallo". Wanda ganin har kar da Zee keyi yasa turawan bin ta da kallo kowa nace mata " Hyy! Ai nan itama tahau ƙara faɗaɗa fara'ar ta tana " Hyyyy"... Abunka ga Habab ba mai son mgn bane ,tun abun na ɓata masa har ya dawo ma dariya take bashi , da ita da mutanen ,a zuciyar shi yana cewa " Sun ɗauke ta mutun ne ,nan ko basu san ƙaramar yarinya bace da hauka a ƙwaƙwalwa r ta". Ehh dama ai wani yaƙika ne duniya taso ka...Zainabu ta katse shi don maganan zucin nashi bai san ya fito fili ba". Haɗe rai yayi yana kau da kansa gyefe jiyo Muryar wasu samari suna ɗaga mawa Zainabu hannu suna faɗin " U are beutiful". Tncuuuuuuuu tayi mgnn tana wani jan shi haɗi da ƙara zaƙaƙa daddɗan Muryar ta. Wani irin takaici ne ya fara lulluɓe Habab , ƙara murtiƙe fuska yayi ... Dai wasu mata na cewa " Wow !! . Ɗaga masu hannu Zainabu tayi dai dai wata ƴar iyayin tana nufo ta haɗi da cewa " Pls can be ne friend?? . Gaba Habab yayi yana barin Zainabu da wannan baturiyar da bai san mene tace mata ba , shidai kawai yasan choco skin ɗin ta ne suke rush akai . Jin sa yake kaman yaje ya daddalla mawa fuskar ta mari ,ganin yanda a ko ina sai ta tsaya tayi fasali. Wani up building taga ya hau shida wani mutum da bata san waye shi ɗin ba, wannan yasata saurin nufo inda yake tana biyo bayan su. Okay " haka su gidajen su suke anan kenan ,babu ƙofa ?? Babu tunanin ɓarayi ko ƴan fashi da makami Eiyee Sojana??? Tana maganan iya gaskiyar ta da ƙarfin ta . Wani mugun kallo Habab ya watsa mata ,wanda yasata sakin baki tana shiga daga cikin falon tana cewa " Habab me nayi maka kuma Don Allah? Nifa gaskiya bazai yiwu ka takura mun ba anan ma, bazai yiwu ba gaskiya". Tayi mgnn tana tsalle haɗi da faɗawa saman wani irin lumtsa ² kujeru tana jin wani sanyi a zuciyar ta ,bin falon take da kallo cike da burgewa ,don yanayin deco ɗin falon yayi matuƙar mata kyau...shikam Habab Amsan keys ɗin shi yayi a wurin wannan mutumin da yaga yana ta kallon Zainabu ta gyefen ido ,alamun shima ya ƙyasa". Ganin ya amsa keys ɗin yasa Baturen Japan ɗin yi masa godiya yana ficewa. Juyawa Habab yayi yana nufar hanyar da zai sada shi da Bedroom ɗin ,nan yaji Muryar Zainabu na cewa " Ohh ! Nikam Wai Habab nace ba kujeru sai yi yaka mata agan su ba? Ya naga wannan ba haka suke ba , 3str ne sai 2 ,ko su haka nasu tsarin yake yasha banban da yanayin na Nigeria , ko kaine kasa aka fita da 1¹ sitter n ??". Kallon ta baiyi ba ,don yafara jin tana masa Haukan da baya so ,shi mgnn tana idan ya cika yawa ciwon kai zai saka shi". Ganin ya shige ya barta anan ,yasata cewa " Humm ai shknn , kayi lokacin ka ne ,amma fah ka sani anan bazan ɗau wargi ba!". Juyi Zainabu keyi a falon tana cewa Allah sarki ,wallahi har sanyi AC ɗin su na dabam ne , ba irin na Nigeria ba,don Allah jubi?? Komai fari gunin burgewa, ai bari mu koma ,zan ba Habab shawara ya chanja mun wannan cyan colour ɗin kayan nawa ya koma irin haka". Knocking taji ,wanda har taje zata buɗe taji Muryar Habab da fitowar sa kenan daga privacy ya watso ruwa don yaji daɗin jikin shi yana cewa " Yessss ,tsayawa tayi don har takai ƙofa wai zata buɗe mawa mai knocking ɗin. Wata ƴar ƙasar ce da kayan ma'aikata ta shigo hannun ta ɗauke da wani abu kaman mashine tana gungurawa har ta isa dirnng...mmkin ganin wannan abun ne yasa duk gaisuwar da take masu Zainabu sam bata ji ba....Tana can tana ganin ikon Allah tana maganan zuci". Habab ne ya amsa mata yana gyara zaman rigar wankan da ya ɗauro". Wani iri Zainabu taji ,kai wannan anya mutum ne? Yaza'ayi kana ganin mace ka tsaya kana wani comb ɗin sumar ka babu abin da ya da meka". Haushi ne ya kama Zainabu ,tana tsaye maid ɗin ta gama jera masu lunch tana ficewa ". Kallon Habab tayi nan shima ita yake kallo ,wani kallon sama da ƙasa yayi mata yana ƙare mata kallo ,itako sai wurga masa harara take ,kamin ta wuce tana burguɗa masa baki da ƙarfi tace " ƘWRTO kawai!! Tana faɗin haka ta nufi inda taga ya fito ,don itama ta watsa Ruwa tazo taɓa cikin ta haƙkin sa,don har duhu ² take gani na bala'in yunwa". Mmki ne Ni kaina ya kamani ,ganin Habab ko a jikin shi mgnr data faɗa masa ,sai ma cije laɓɓan sa yayi yana cigaba da tsane ruwan jikin shi. ****** Tun bayan sun idda lunch ,Habab ya nufi bedroom yana ƙwanciya don barcin gjy. Tun Zainabu nasa ran tashin sa ,don tasan bai barcin awa ɗaya ,amma yanzu sai taga fiye da awa biyu ,har rana ya fara sanyi". Miƙewa tayi tana ficewa daga falon haɗi da tsayawa tana kallon mutun ƙasar Japan...ok shigar su irin ta turkish suke kenan ....?? Ta magann a fili ,don ganin kowaccen su riga ne irin turkish gwn iya gwiwa sai dogon wando , musulmai da ƙaramar Mayafi suyi roll ,arnan kuma a haka suke yawon su. Ɗakin su ta koma tana shiga irin tasu ,wanda sai da tagama juyi a gaban madubin bedroom ɗin ne ta kai hannu tana dukan fillon da ya tada kai tana kirar sunan shi da "Habab!! Wani irin ƙamshin turaren ta mai sanyi yaji yana shaƙa ,wanda yasa shi buɗe lulun idanun sa yana ware su a bisa kanta.... Murtsike ido yayi yana ganin tamkar ba Zainabu n da suka taho tare da ita ba". Murmushi Zainabu keyi tana cewa " Sojana ya kaganni? Nayi kyau???". Ai bai bata amsa ba ,ita dai kawai taji ya fixgota ne yana kama bakin sa haɗi da haɗewa da nashi ,yana wani irin tsotsan bakin ta....ji kake zuuuu³ tamkar wanda ya samu alawa. Hannun shi yana yawo dashi yana shafa dukkanin jikin ta , kusan minti biyar suna a haka ne , Zainabu ta ƙwsce kanta da sauri tana jah baya , haɗi da cewa " Haba don Allah Habab ? Meye hakan ? Ɓata mun ƙwalliyar xakayi ,kai na ɗaya baka ce nayi kyau ba ,kuma kana wani jan mun bra, gaskiya bana so! . Kamin ya bata amsa ne wayar sa tahau ruri.... Ɗagawa yayi wadda nidai ji nayi yace " Ok gasunan". Miƙewa yayi yana nufo ta nan tayi baya ,cafkota yayi yana mannata da jikin shi kamin yace " ki shirya ,zuwa anjima babu mai ƙwayar ki a hannun Habab sai Allah. Bari na shirya zamu je asibiti n yanxu ake sanar mun da isar Doctor ɗin ,ƙwararriya ce a fannin karaya , asibitin ma nata ne. Duk mgnn ganun da ya faɗa mata lokaci ɗaya ta manta , murmushi tayi tana cewa " To muje. Sai na shirya". Y bata amsa yana nufar waldrob. Shigar suit yayi wanda yayi masifar kyau ,ya koma tamkar Baturen ,dama idon shi irin nasu ......kissing ɗin ta yayi yana cewa " ɗauko hijab kisa". Wani irin jahh baya Zainabu tayi da sauri tana cewa " Mene?? Taɓ duk wannan inaaaa ai muje kawai ,kaga kar ma ka ɗaga mun hankulnn pls". Tayi maganan tana narke murya ta mai shirin kuka .... Ganin hakan yasa Habab kama hannun ta suna ficewa a tare. ***** SLMHAB HOSPITAL babban asibiti ne a wannan ƙasar Japan , kowani babba anan ake kawo su duk iya girman mai girma kuwa ,don itama mai asibitin babban ƴar siyasa ce a wannan ƙasa ,da ta tara masoya ,kowa yana mata fatan hairan saboda don talakawan ta.... Waiting room Zainabu ta zauna Habab yana amsan wasu files yana cike mata can ɓarayi da ban....wanda yana yi idon shi na akan ta , don duk yana lura da irin kallon ƴan iskan maxan nan ke mata ....don ya riga da yasa su a zuciyar shi kawai ƴan iska sunan su ,tun da suna kallon masa Zainabu........wucewar matar ne yasa nurses jah baya wasu na cigaba da ayyukan su ,cikin zafi don matan tabbas macace mai kamar maza....fuskar ta cikin farin medical eyeglss yake da ya mamaye rabin fuskar ta , sai dai kayan jikin ta shiga ce ta mutumci.....riga da skirt na English wears ,wasu na riƙe mata da Wayoyin ta da lapcourt. Da'alama ƴar gayu ce ta ƙarshe .... Ganin wucewar ta yasa Zainabu saurin miƙewa tana bin bayan ta da sauri ,ta na ƙwaɗa kirar " MAMA!!! , Jin hakan yasa dukkan ilahirin mutanen hankulan su ya dawo kanta ciki harda Habab , da yake shirin mata mgn kawai yaga ta fice da gudu ,wannan yasa nurses da doctors bin bayan ta don sun san patients ɗin sune akwai yiwuwar bata da lafiya....Habab ne shima ya rakata yana bin bayan ta haɗi da kirar ta "Zeee!! Amma ina wannan matan take bin bayan ta ,da ita sam bata san da Zainabu n Bama". Doctor salmhab ce taji kawai an rungume ta ta baya an ƙanƙane ƙaƙaammmm sai sauke numfashi Zainabu take a hankali..... Wanda cikin sauri da kuma mmiki Doctor Salmhab ta juyo tana kallon Zainabu cike da kallon " Aina kika Sanni". Hawaye ne ya hau bin kuncin Zainabu , cikin Muryar kuka ta ƙara cewa " Mama....!!! Kece Maman Habab ko??? Wani irin bugawa ƙirjin doc. Yayi wanda cikin sauri ta sauke glss ɗin idon ta dai dai Habab yana ƙari sowa wurin". Kece kika haifi Habab ko????................. *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank* _Masu fitar mun da littafi suna ɗaurawa a facebook da sauran wurare don Allah ku bari ,bana facebook amma ana yawon faɗa mun ,kuma Amin screen short , amma don Allah badon nuna Mmn teddy,adaina.... wannan shafin bonus ne ku yawata shi ko ina tncuuu🤝🏻🥰_ *Mmn teddy🧸* [6/28, 07:15] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 26 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 Tncuuu dearies🤝🏻* ***** Tsayawa dukkanin su sukayi kowa na kallon ɗan uwan sa , kamin cike da mmki da Muryar kuka matar ta kalli Habab tana cewa " Habab !! Wani irin kallo yake mata da Zainabu ta kasa gane ta meye". Rungume Zainabu Tayi tana kuka ,kana cikin sauri ta nufi Habab wanda fuskar sa tayi kinini ,tamkar wanda aka aiko masa da Saukar ajalinsa. Ganin Doc.Salma na Son ƙoƙarin hugging ɗin shi yasa Habab Saurin jah baya ,yana ɗaga mata hannu na kar ta iso inda yake". Tsayawa tayi cakk tana kallon shi idon ta na tsiyayar da wasu irin ƙwallah masu zafin gaske ,tana bin Habab da kallo yau shine ya girma haka? Ashe dama zata gan shi a rayuwar ta???kamin tayi magana ne taga ya damƙi hannun Zainabu yana janye ta daga gareta ,wanda yasa Doctor saurin riƙo Zainabun da itama hannun ta ta riƙe". Habab Pls Mahaifiyar kace fah? Don Allah ka barni nidai bazan bika ba!! Juyowa Habab yayi a fusace fuskar sa da hancin sa har wani jah da saukar ɗigar zufa yake yi na masifa.... Wannan yasa Zainabu saurin cika Hannun ta ,tana kuka ,itako Doctor salmhab sam ta kasa Cikata riƙe ta tayi ƙaƙammm ,don batasan waccece ba a rayuwar Habab ,amma ko ƙanwar sace ,tasan ita ta dabam ce ,bata biyo halin uwarta Hjy Luba ba". Wani irin fixgeta yayi wanda sam ya manta da hannun karayar ta , don shi ya riƙe ,kuka ta sa masa tana riƙe hannun ,jin wani irin raɗaɗin azaba take , wanda cikin sauri securities ɗin wannan asibiti suka rufe mu , cike da tuhuma suke tambayar Habab waye shi a wurin Zainabu , yake shirin illata ta ,ba patients bace??? . Cikin masifa Zainabu da Doctor salmhab sukaji ya katse su da cewa " Ina ruwan su , matar shi ce ,babu abin da ya shafe su ,duk wanda yayi ƙoƙarin wani abu , wallahi sai yayi Shari'a dashi har ƙarshen rayuwarsa .....mmkine ya kama Doctor Wanda yasata sakin baki tana kallo Habab ya tafi da Zainabu , wanda jikin Doctor van da rawa na firgicin babu abun da yakeyi....fashewa da wani irin kuka tayi tana nufar moton ta cikin sauri haɗi da shigewa tana barin farfajiyar Asibitin.... **** Wallahi bazan yarda ba ,sai mun zauna babu inda zamuje !! Kawai saboda kagaaaaa....keeeee!!!! Taji ya mata maganan yana saka mata gigitaccen tsawa ,wanda yasa Zainabu yin shiru don dole....Ki haɗa koman ki na baki minti biyar ,idan kk wuce kuma zamu koma gida a haka babu koman ki....ina ruwan ki Zee?? Mom ɗin a ce , kuma bana son ta ,bana son ganin ta a rayuwa ta". Cike da Muryar kuka tace" Me yasa Habab? Duk lalacewar Momy mahaifiyar ka ce ,baka da bayan ta , baka da kuma tamkar ta a rayuwa , itace dai! Me tayi maka a rayuwa haka? Yo ko kasheka tayi bata cancanta ba Habab, ka mance da naƙudar da tayi kamin ta haifoka zuwa duniyar nan Habab ,ita fa nata rayuwar ta miƙa shi ga Allah ,wataƙil ta rayu wqtaƙil ta koma gare sa...amma duk ta jira don kawai ta kawoka duniyar kayi rayuwa kaman saura! Habab !!! Ta kira sunan shi da ƙarfi tana tsiyar da ƙwallon mai zafin gaske....ka So Momy ka ƙaunace ta baka da kowa bayan ita a rayuwa". Kuma mgnn tafiya babu inda xani sai an gyara mun hannu na , ayau ka kira likitoci suka ɗorani ,to xan bar Japan ,amma ka sani xakayi nadamaaaaa....kamin ta ƙare maganan ne ya ɗauketa da wani shigaggen mari ,Wanda yasata jin komai yayi mata ɗifff na mintuna ,kamin ta dawo hayyacin ta ne taji yana cewa " Kar ki sa kema na ninnka tsanar da nayi maki ,akan wacce tafi ta da! Son ki nakeyi , ke ko Hjy Luba ce ta faɗa mun wannan maganan bazan ɗauka ba xan iya komai a kanta". Komawa taga yayi ya zauna a Sofa ,ita ko kuka ta rushe dashi tana zubewa gwiwowin ta ƙasa , Habab na gaji to kawai ka maidani gidan mu! Ka taimake ni , bazan iya zama da mai taurin zuciya da baƙin hali irin naka ba...wani cutan zata iya kamani marar maganin. Kallon ta bai kuma ba ,sai gani tayi ma ya aje ruwar mayen sa giya yana dubawa haɗi da ƙwalɓewa". Miƙewa tayi da sauri tana nufar innrroom ,don tana bala'in takaicin ganin shi cikin wannan yanayi...... ****** Itako Doctor salmhab tsawon lokaci ta rasa meke mata daɗi a cikin gidan ta , wannan yasata juyawa tana nufan asibitin ta haɗi da sawa a binciko mata file ɗin Zainabu....bin sunan take da kallo ,sai hawaye n da take gogewa da hankie". Zeee Habab sunan da tagani kenan , Zeee!! Ta kuma nanata sunan , bin adreess ɗin tayi tana ɗauke shi ,kamin ta koma cikin sauri ta nufar moton ta don nufar gidan su Habab , kaman yanda tagani.... Ƙarar Door bell Zainabu take jiyowa a inda take ,wanda Habab da yasha yayi tatil sai busar sigarin sa yake motsa bakin sa ya kasa saboda baƙin cikin da ke masa yawo da zuciya". Fitowa tayi tana nufar kofar ,nan taji Muryar sa yana katse ta da cewa " Gida kika ce na maidake ko? Wurin su Umma? To xan mai dake ,Ni kuma nayi rayuwata Ni ɗaya. Kuka tasa mai ban tausayi kana tace " Habab bazan iya rabuwa dakai ba , pls don Allah ka Soni ko kaɗan ne, itama Mom ka So ta....a sannu a hankali zaka gane Mom bata da laifi a komai". Meye ba laifin ta ba Zainab? Baki san komai ba!! Ƙofan ne suka ga ya buɗe ,wanda Doc salma ce ta shigo ,hakan yasa Habab juya baya don bai ma Son buɗe ido n sa akan ta". Na shiga uku na!!! Habab!!!?? Zainabu tayi maganan tana takawa zuwa inda yake". Bazan saurare ki ba Zeee har sai Mom tabar nan ". Zan fita Habab ,amma ina roƙon ka ,ka bari na gyaraa hannun Zee. Saurin kallon ta Zainabu tayi dama ta iya " Hausa?? Tambayar da take mawa zuciyar ta kenan!! Juyawa Habab yayi a fusace yana barin wurin yana barin Zainabu da doc Salma da hawaye kebin kuncin ta nan tsayeeee...... *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 ,Vip group₦500 Spc ₦1000 zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki Turo ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank* Mmn teddy🧸 [6/28, 15:34] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 27 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 Tncuuu dearies🤝🏻* [6/28, 15:35] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 27 *Night update🥱💃* *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 Tncuuu 🤝🏻".* *Don Allah ina ƙara roƙon ku mabiya kuma masoya Mmn teddy ,ku dai na fitar mun da littafin nan pls ,ina roƙon ku🙏 fita dashin da akeyi yayi yawa , ku taimaki Aisha don Allah a bari"...masu tambayar complt na littafin bani dashi ,Ni typing nakeyi ,ki biya ta hanyar da nayi bayani na saman page 👆 na saki a Paid grp ,don Allah kar ku jira isowar na bati , masu fitarwa kuma Allah ya shirya ku🥺🤣 basu karanta na bati ku dubi Allah ku bari ,munfa je islamiyya duka mun san illan cin haƙƙin da bana mu ba kawai ki zanzare aljihun ki ki biya naki , ba kuɗi ne mai yawa ba, akwai ƙaramin grp₦300 dana tsakiya₦500 sai na hajiyoyi mu kuma suna biyan ₦1000 , don haka ku biya don Allah🙏🤝🏻🥰".* ***** [6/28, 15:35] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 27 *Night update🥱💃* *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 Tncuuu 🤝🏻".* *Don Allah ina ƙara roƙon ku mabiya kuma masoya Mmn teddy ,ku dai na fitar mun da littafin nan pls ,ina roƙon ku🙏 fita dashin da akeyi yayi yawa , ku taimaki Aisha don Allah a bari"...masu tambayar complt na littafin bani dashi ,Ni typing nakeyi ,ki biya ta hanyar da nayi bayani na saman page 👆 na saki a Paid grp ,don Allah kar ku jira isowar na bati , masu fitarwa kuma Allah ya shirya ku🥺🤣 basu karanta na bati ku dubi Allah ku bari ,munfa je islamiyya duka mun san illan cin haƙƙin da bana mu ba kawai ki zanzare aljihun ki ki biya naki , ba kuɗi ne mai yawa ba, akwai ƙaramin grp₦300 dana tsakiya₦500 sai na hajiyoyi mu kuma suna biyan ₦1000 , don haka ku biya don Allah🙏🤝🏻🥰".* ***** Zeee!! Ya kira sunan ta yana shirin mata magana ,saurin ɗaya masa hannu tayi cike da Muryar kuka tace" A'a Ni wallahi ban yarda ba ,kawai ka bari ta gyaramun hannun nawa ,kuma Ni babu inda xan koma ,anan zan zauna". Kallon ta yayi yana jin kansa na wani irin sara masa , so yake ya fahimtar da ita ,amma sam ta rufe idon ta ,ta nuna masa firrrr bata yarda ba , wannan yasa Habab barin wurin a ƙufule". Juyawa Zainabu tayi tana kallon Doctor Salma kamin taga dattijuwar ta sakin mata murmushi ,riƙo hannun ta Zainabu tayi tana cewa " Mu zauna Mammy". A tare suka zauna ,wanda Duk wani magana da Take son yi mawa Zainabu daurewa tayi sam bata mata ba ,wani box ta buɗe da ta taho da kayan aikin nata .... Hannu Zainabu n ta duba tana ƙwance bandejin ,wanda ɗan tattaɓa hannun tayi nan taji karayar ta fara haɗewa saura kaɗan . Murmushi tayi tana faɗin " Sorry a hankali xan maki". Ɗaya mata kai kurum Zainabu tayi ,tana gani Mom Salama ta ke bin komai a hankali, har ta kammala mata zafin ƙalilan ne". Sam bata maida mata da bandejin ba ,don yanxu so yake ya sha iska ƙashin ya ƙarike haɗewa. Wani mai ta shafa mata...tana bata takarda da cewa " Ya sai maki wannan magungunan, ai hannun taki ma ta kusa warkewa kaɗan ya rage ,idan aka ci Sa'a nan da kwana bakwai zai iya haɗewa ... Ngd". Zainabu tayi maganan a hankali tamkar ba masifaffiyar mai faɗa ba". Tsawon minti goma suna a zaune babu wanda yace mawa ɗan uwan sa komai". Muryar Mammy ne taji ya katseta tana cewa " Zainab!! Ki riƙe mun Habab ,ki riƙe shi tamkar uwar da ta haife shi ,ki ƙular mun da shi don Allah". Tayi maganan tana share hawayen dake sakko mata. A'a Mammy komai zai dai dai inshaallh, Habab zai dawo gare ki, Amma Mammy ki dawo muje Nigeria don Allah , ki zauna damu acan ki cigaba da rayuwa kaman da!". Kuma Mammy kinsan Nigeria kinsan inda zakiga Habab da Daddy ,me yasa kika yi masu nisa? Kinsan a wani hali kika sanya su su duka kuwa? Habab fah daina magana yayi a rayuwar sa , ya koma miskilanci n da a baya kuma tare bashi da ita.... Abba kamuwa da ciwon zuciya yayi dukkan saboda rasaki da sukayi na tsawon shekaru...mammy pls ki dawo ki zauna da Daddy ,ki taimaki rayuwar mu dana mijina Habab , ya jefa kanshi cikin wasu irin halayyar marasa kyau ,tun bayar tafiyar ki Mammy , na roƙeki da Allah Ki dawo gare mu". Zainabu tayi maganan idon ta na tsiyayar da ƙwallah". Hawaye ne kebin kuncin kowan ne su kowa da irin tunanin da yakeyi .....hannun ta Dr Salama tayi tana rumgumo Zainabu jikin ta ,kana ta kai bakin ta tana mata magana ƙasa ƙasa kaman raɗa wanda nidai banji mai take ce mata ba, gani nayi Zainabu na murmushi da goge hawayen ta". Tsawon minti sha biyar tana mata maganan ,kamin naga ta miƙa tana cewa " Zainab zan tafi , ki shirya don dole da wuya kuka ƙara ƙwana ɗaya a japaan ,don Nasan waye Habab da zuciya!! Kar ki manta da abun da na faɗi maki ,kiyi ta mana addu'a kinji". Fitowan Habab yasa su duka kallon shi fuskar sa babu rahama , takawa inda yake Mammy tayi tana rungumesa tsam haɗi da kissing ɗin sa...ajiyar zuciya ta sauke ,tana ɗan shafa gyefen fuskar sa kana tace " Bye. Tana juyawa haɗi da ficewa daga falon....kuka Zainabu tasa harda sheshsheƙa. Wayyo Allah abun tausayi ,wai ka haifi ɗa a cikin ka ya nuna bai san ka ba. Zama yayi a gyefen Zainabu ,tamkar mutumin kirki ko ya tausaya mata ya kai hannun shi yana ɗago fuskar ta...wani dariya ya sa mata yana nuna ta da hannun shi yana cewa " Sannu uwar tausayi". Haushi ne ya kama Zainabu hade gira tayi tana cewa " Allah na roƙeka indai ɗa irin Habab zaka bani mai taurin zuciya marar tausayin mahaifiyar sa Allah kar ka bani ,kabar Ni na zauna juya". Keee Ni kike faɗa mawa bana tausayin Mammy??". Eh bakayi Habab , ba kayi niko na gode ma Allah ina Son Umma na!! Ni kika faɗa ma haka Zainab? Ehhhhhh......ɗaga hannun shi yayi zai mareta ,mai kuma ya tuna sai ya sauke hannun don shi mutum ne da bai son duka sam ,musamman ma ace yana dukan mace , ba namiji ba....tsaki yayi yana mata wani irin kallo...wanda a zuciye cikin Muryar masifan da bai taɓa jin Zainabu da shi ba , take ce masa ' kayi komeye Habab ,ƙarikon duka ka kashe Ni ,Ni bazan fasa faɗa maka gaskiya ba wallahi". Au haka kika ce?? Yayi maganan yana matsowa daf da ita". Haka nace". Don Allah kar ki fasa faɗin gaskiya kinji kar ki fasa......yau zan fara azabtar dake Zainab ,kuma hakan xan cigaba da maki aduk lokacin da kika ƙara dangantani da Mammy". Kayi kome ye! Ashirye nake da duk wani cin mutuncin ka". Kallon taga yayi wanda kamin tayi wani motsi ko yunƙuri taji yana matsota haɗi da haɗata da bango". Kinsan waye Habab ??? Kinsan waye Ni Zainab??? Kamin tayi masa wata magana ce taji ya kai hannun shi yana jannn rigar jikin ta nan take maɓallan sukayi ƙasa suka watse. Fincike rigar jikin ta yayi da ƙarfi yana jan bra ɗin ta da yabar ƙirjin ta ,nonuwan ta suna bayyana ,saurin kai hannun ta tayi tana rufewa haɗi da saka marayar kuka ,don ta fahimci Habab ɗan tijara ne". Jikin sa ya ƙara haɗawa da nashi yana mata wani riƙo ɗaya da motsa dukkan jikin ta ta kasa.....da ɗayan hannun ya sauke dukkan kayan jikin ta....yau zan azabtar dake da jaraba na". Zaki san waye Habab,gobe Bazaki ƙara faɗa mun magana ba". Yayi maganan yana ɗaukar ta cakkk yana wurgata cushine ɗin falon,don ko bedroom bai jin zai iya nufa da ita ,ba tare da ya fara aikin da yayi niyya ba". Wani irin hayeta yayi yana sakin mata dukkan nauyin sa,wani irin kuka ta saki tana cewa " Me nayi maka wai Habab??? Banza yayi mata wanda babu salon romamce cike da salon azabtarwa ya faɗa mata gadon gadon yana ware ƙafarta da ƙarfi yana zura Hjy babban sa.....wani irin ihu Zainabu ta saki don ta tuno da azabtar da tasha na farko......Gashi ko a yanxun saka wa yayi nan taji wani irin zafi da raɗaɗi yana mata yawo har ƙwanya". Wani irin sukuwa ya keyi akan ta ,wanda yasata mgn ta kasa masa ,sai kuka bare kuma wai ta samu bakin magiya". Cin ta yake iya ƙarfin shi cike da salon da yasan zai jigata ta....Don duk wani jaraban shi da yake dannewa a yau yafito mata dashi a sarari , kuma yy alƙawarin sai yaji daɗin nan da yake Son ji a tare da ita.....Tun tana hawaye ta dawo sai dai kawai ta rufe idon ta na azaba". Ji tayi ya juyata yana dafa Ɗuwawukan ta da hannun sa biyu ,yana zura 🍌 haɗi da fara buga mata gotso ,ai sai biyu yayi numfashin ta ya ɗauke ta sume masa gauuuuu na azaba". Ko a gyefen Mayafin sa ,don hankalin sa a ficeyake ,sam baya a hayyacin sa....jin daɗin ta yake har tsakrka, tamkar yayi ta ihun daɗiiiiiiii , a ɗaya ɓangaren kuma yana so ya hukun ta ta abisa maganan da bata taunawa take faɗa masa gatsa². Fiye da minti arba'in sannan Zainabu ta dawo hayyacin ta ,abun har tsoro ya bata ganin ya sauya masu ma wuri ne , bedroom ya kawota a hakan ma aikin Sex ɗin ta yake ,babu tausayawa yana ta facal² da 🍌 a kogon daɗin ta....ihu tasaki jin irin azabar da wurin ke mata tamkar an zuba mata barkono. Tun tana kuka ta dawo da ƙyar yi masa magiya....amma ina sai ma rufe bakin ta yyi yana cigaba da jan nonuwan ta yana lugwigwita su, wanda jin axabar take sama da ƙasa". Wayyo Umma na!! Abun da take iya faɗa kenan ,wanda cewan da take Umman ta tuno masa take da abun da y faru tsakanin su ,wannan yake sakashi ƙara ƙaimi yana cigaba da abun shi ba ƙaƙƙautawa. Wani irin xungurar Ta da yayi da ƙatuwar burar sa yasata sakin wani irin numfashi ,ji tayi kaman yana ƙara yagata......ihuuu tasa tana cewa " Shiknnn Habab ya gama da rayuwata ya kashemu mutuwa xanyi.....don ji tayi wurin yayi mata wani rami ......taɓa ƙara ihun ta kuma sumewa gau.......... *Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻* _Siyan na gari...💃💃💃_ _Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_ *Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻 _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank* *Mmn teddy* [6/29, 06:47] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 28 *G_M🥳🥳💃* *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 Tncuuu 🤝🏻".* *Don Allah ina ƙara roƙon ku mabiya kuma masoya Mmn teddy ,ku dai na fitar mun da littafin nan pls ,ina roƙon ku🙏 fita dashin da akeyi yayi yawa , ku taimaki Aisha don Allah a bari"...masu tambayar complt na littafin bani dashi ,Ni typing nakeyi ,ki biya ta hanyar da nayi bayani na saman page 👆 na saki a Paid grp ,don Allah kar ku jira isowar na bati , masu fitarwa kuma Allah ya shirya ku🥺🤣 basu karanta na bati ku dubi Allah ku bari ,munfa je islamiyya duka mun san illan cin haƙƙin da bana mu ba kawai ki zanzare aljihun ki ki biya naki , ba kuɗi ne mai yawa ba, akwai ƙaramin grp₦300 dana tsakiya₦500 sai na hajiyoyi mu kuma suna biyan ₦1000 , don haka ku biya don Allah🙏🤝🏻🥰".* ***** A wannan Rana Zainabu taji irin azabar da Habab ya daɗe ,yana faɗa mata , sumewan ta biyu tana farfaɗowa , amma ina sam bai lafafa mata ba ,bai ma san tana yi ba , sai da yayi yayi yaji ya samu abun da yake So yaji komai ya kai masa ,sannan ne fah ya barta don kansa..... Nufan Toilet yayi don ya watsa Ruwa ya kuma ɗauro alwala kasancewar tuni magriba ta shiga". Kuka kam Zainabu tayi shi har ta gode mawa Allah , Yanda Habab yayi mata ka rantse irin maza ne biyar ko sama da haka sukayi mata a lokaci ɗaya, ita bata ga maraba da wanda akayi mata fyeɗe ba , haka Zainabu ta ɗingi faɗi tana cewa " Allah ya isan ta". Tana kwance babu abun da take tunowa sai irin cin zalin da Habab yayi mata ,tabbas yau na yarda da ake cewa " Sojoji basu da imani ,musamman ma Habab Ɗin shi nashi komai na daban ne a mugun tan da zalinci". Koda ya fito sallahr sa yafara bai bi ta kan Zainabu ba , don har a lokacin a ƙufule yake da ita". Ganin Haka Zainabu ta miƙe tana ɗingisa ƙafa tana cewa " Allah zai sakayya ,gomma nayi sallahr na kai kuka na gurin Allah ya shiga tsakani na da duk wani mugu". Tana faɗin haka tayi cikin privacy n wanda Habab dake ida sallah cike da mmki yake bin ta da kallo ,wato kenan ita har abada bakin ta bazai taɓa mutuwa ba? Duk wuya?? Yake faɗin maganan a zuciyar shi....a sarari cewa yayi aiko wallahi sai na sakata tayi laushi don dolen ta, sai nayi maganin ta da rashin kunyan da take taƙama dashi". Ya kammala shirin sa kenan tana fitowa don tafi minti talatin a privacy tana gasar jikin ta...wani irin mugun kallo take bin sa dashi , kana ta wuce shiiii fuuuuuu tana murguɗa masa baki , haɗi da harar sa ƙasa². Wata dariya ce tazo masa amma sai yayi saurin dakewa yana ganin Zainabu ta tada sallah ne ya ce " Ki shirya yanxu xanje Falo nayi dinner don gaba ɗaya kin cinye mun abincin cikin nawa ,ina dawowa zamu ɗaura daga inda muka tsaya". Wani irin bugawa ƙirjin yayi.....idon ta na ciko da ƙwallah.....tana jin motsin ficewar sa tayi saurin nufan ƙofan a hankali cike da sanɗa tamkar mara gaskiya". Bin ƙofan take da kallo ,sam ba key a jikin ƙofan..... Shiknn na shiga uku na Ni Zainabu, komawa tayi ciki tana fara sallah ,wanda tana idda wa ne tayi saurin sauya kayan ta ,tana nufar falon cikin sauri . A can dirnng area ta hangosa , wanda a tunanin Habab yanda yasan Zainabu bata wasa da yunwar cikin ta ya ɗauka tazo taci abincin ne! Sai kuma yaga ta bauɗe hanya tana nufar Wayar fita....bai ce da ita komai ba har ta fice ,duk da zuciyar shi na masa kokon ton yabi bayan ta yaga ina zata nufa? Amma kuma sai ya dake yana zama haɗi da cigaba da yin abun da yake, yana nuna a jikin sa da ayyukan sa fitar nata bai damesa ba ,amma kuma acan ƙasan zuciyar sa damuwa ce fal...cewa yake yi " Wannan yarinyar da ba hankali ne da ita ba". Zata iya barin nan don ta guje masa ,amma kuma xata ɓace tabbas anan ƙasar don daɗi ne da ita....kuma bakasan hannun da zata faɗa ba. Yana zaune yana maganan.....wanda kusan mintuna sha biyar yana tunani ku iri² akan fitar Zainabu kana ya miƙa daga inda yake ,yana cewa a zuciyar shi " Dole ka bita ,idan ta ɓace anan me zaka koma kace???. Wannnan yasa Habab sa turkish suwaita kasantuwar weather da ake ciki ,sanyi ya ɗauki ko ina.... yana sawa ya ficewa daga falon........ ****** Ammie gashi ga yanda kika ce ayi anyi, yanxu wacce yarinya ƙarama ta raina mawa hankali? Gashi nan ta tafi ta nuna mana ilimin mu bashi da Amfani.....ta tafi da ita da Habab Ɗin tabar Ni sani dake ,Ni wallahi addu'a ta ma shine Allah ya ubangiji ƙasa bata faɗa masa komai da muka ƙullah mata ba akan shi". Nisawa Safiya da Shema'u sukayi suna maida hankali ga Hjy Luba ,yanxu kuma me xatace? Ya zasu ɓullo mawa al'amuran?". Wani irin numfashi Hjy Luba ta sauke tana cewa " ina Aini ina yafe komai banda yaudara, bazan kyale ƴar nan ba , wallahi sai na saka ta fitsarin wahala ,sai komai na dangin ta da ƴan uwan ta sun ƙare ,sai tayi zaman kurkuku". Idan ta san wata bata san wata ba, Sobreen dole a satin nan zasu dawo , don ya sanar mun ba daɗewa zasu yi ba....ki bari kiga irin sharrin dani Hjy Luba xanyi mata ,yanxu bana buƙatarrrrrrr............. *Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻* *Mmn teddy🧸* [6/29, 19:19] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 29 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻* [6/29, 19:29] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 29 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻* ****** Ammie tayaya hakan zata faru?? Safiya tayi maganan cike da Son ji daga bakin Hajiya Luba dake ta karkaɗe ƙafa....ku jira ku samun ido kawai za kuga yanda komai zai kasance". Nisawa Su duka sukayi ko waccen su da abun da take riyartawa a zuciyar ta". ****** Koda Habab ya fito acan wani cube ya hango Zainabu tsaye tana bin ko ina da kallo , da mutanen da suke kai kawo". Takawa yayi yana nufar gyefen ta ba tare da ya kalleta ba ,nan itama ta ƙara juya kanta ,ba tare da ta nuna wai tasan da tsayuwar sa ba". Haka sukayi ta tsayuwar shiru² ,wanda daga ƙarshe ganin ko wa na haramar shigewa gidan sa yasa Zainabu juyawa tana shigewa , hannun ta taji ya riƙo ,wanda cikin sauri ta buɗe idon ta tana ware su akan sa ,kana tace " Gud night🥱 ". Murmushi Habab ya tsinci kansa da yi mata ,kawai sai yaji kansa cikin nishaɗi ganin Zainabu n da yayi.....Lumshe lulun idon sa yayi yana buɗewa kamin ya buɗe bakin sa Hushiryar sa tana bayyana sakamakon annurin dake fita a fuskar sa yasa shi cewa " mafarki mai daɗi". Murmushi ta saki tana raba hannun ta da nashi haɗi da shigewa tana barin sa anan wurin a tsaye". Wanda shi kam Habab ta shige bai daina kallon ta ba....tabbas yarinyar nan da gaske tana So na ,but why?? Me yasa ta faɗa So na ,akasin ada baya ƙiyayya ke tsakanin mu??". Tabbas akwai dai dalilin ta nayin haka?? No Habab shi so ba ruwan shi da dalili ,Allah na jarabtar ɗan adam a lokacin da bai zato ko tsammani ba". Zee kawai tana Son ka ne...wata zuciyar ta katse sa da faɗin hakan....shiru yayi yana tuno da izayar da ya gama yi mata , da yanda yaƙi saurara mata ,kuma baiji ɓallin tausayin ta ba". Amma tuno da yanda suka rabu yanxu fuskar ta kaman bai mata wani abu ba ,yasa shi jin wani iri a zuciyar shi"..... Lumshe idanun sa yayi yana buɗe su kana ya juya yana nufar falon kansa tsaye....don ji yayi zuciyar sa na azazalar masa akan yaje ya duba lafiyar ta". A falo ya tsaya ganin bata anan ,sai kuma can yaji motsin ta a bedroom ,kutsa kansa yayi bakin sa ɗauke da sallama kamar bashi ba, wanda Zainabu dake sauya bedsheet ɗin bata ɗago ta kallesa ba , ta amsa masa ,tana gama wa dama oready ta saka sleeping drees ta koma ta kwanta". Tana rufa ma kanta bargon don jikin ta rawa yake alamun zazzaɓi ga sanyi da take jin yana shiga har jijiyoyin jikin ta yana ratsawa". Kaman zai je gareta ya dubata ,sai kuma ya juya yana ficewa daga bedroom ɗin....tana kallon shi ƙwallah taji yana sakko mata a hankali takai hannun ta tana gogewa , wanda a hankali ta furta " Allah ban san me kake nufi dani ba , kai ka jarabeni da Son Habab a lokaci ɗaya ,ban san So ba a rayuwata ,amma Nasan shi akan Habab , bai So na ; bai ƙaunata , ya tsaneni a rayuwa ,babu abun da yake So sai albarkatun jikina....Allah ka shirya mun Habab , ka saka masa So na ko kaɗan ne! Zafin zazzaɓin da ya kuma kama ta ne yasa ta jin tana wani irin fixga". Haƙoranta na karuwa da juna...Wasu irin hawaye Masu ɗumi suna bin kuncin ta". ***** Wuraren ƙarfe 9:05pm ne Habab ya dawo , direct bedroom ɗin nata ya nufa , gyefen ta ya zauna yana buɗe bedsheet a hankali ganin yanda ta rufe jikin ta baki ɗaya ,ga zufa dake sakko mata tayi gumi kasharɓannn....alamun baccin nata yayi nisa". Hannun ta ya kama yana haɗewa da nashi yana matsawa a hankali haɗi da kirar Sunan ta cikin Sanyayyar murya, don sai yanxu yake tunanin Zainabu fah yarinya ce abun da yayi mata bai dace ba, zai iya yi mata rauni da illah na har abada ,dole yayi haƙuri da duk wani tsiwar ta , a hankali zai saita mata zaman ta". Jin hannun sa take tamkar a mafarki yana ɗan matsa yatsun ta a hankali. Baccin ne ya kuma sureta mai daɗi akasin wancenn da ya ɗauke ta a zazzaɓi . Wanda jin yanda take sauke numfashi yasa Habab matsawa yana matsa mata gaɓɓan ta zuwa ƙafa don yasan ya wahalar da ita matuƙa". Motsi ta fara a hankali tana buɗe idanun ta....kana tace " Hababuuuu!! Na'am Zainabu n Hababu!! Yayi maganan yana kwaikwayon Muryar ta yanda tayi maganan cikin sanyi cikin jin jiki". Murmushi tasaki mai sauti ,kana tafara yunƙurin miƙewa , saurin tashi yayi yana kamata haɗi da taimaka mata ta na jingina da jikin gadon ...kin cigaba da cewa " Hababun ko?? Ya jikin naki?? Ya katseta yana juyowa yana kafeta da manyan idanuwan sa ,da suke kawar mata da duk wani damuwa a duk lokacin da ya sauke su bisa kanta". Gani yayi hawaye na bin kuncin ta sharrr³ ,kamin yayi magana ne yaji tace " Dama ciwo nakeyi ne??. Tsintar kansa yayi yana share hawayen nata da hannun sa , nan yaga kaman ma a lokacin ne suke saukowa...hakan yasa shi kai harshen sa yana mata abun da bata taɓa gani ko jiba ba....jikin ta ne yayi sanyi ji tayi ta kasa motsa koda ɗan yatsa.... Ji tayi yana lashe duk wani hawayen dake sako mata a haka ya dire harshen sa saman laɓɓan ta yana tsotsa cikin wani irin salo na Nuna zallar soyayya da ƙauna". Janye bakin sa yayi a hankali yana rungume ta ,kana yace " Hababun Zeee yayi mata rauni ,har maganan ta ma ya ragu, ko fushi take da Sojan nata??. Ji yayi ta sa dariya kaman da har da ƙyaƙyatawa , kana cikin dariya tace " Ohh yanxu ka yarda sunan ma ka Hababu kenan??? , Murmushi yayi don kunsan Sojan na Zeee ba gwanin yawan dariya bane ,wannan yasa shi murmusa mata ,dama shi burin shi yaga fara'a a fuskar ta ,kawai ji yayi baya son ganin damuwar Zainabun wannan yasa shi yin mata duk wani abu da zai sanya ta nishaɗi". Zane jikin sa daga nata yayi yana sauka, gani tayi ya ɗauko mata ruwa a cup yana bata , wanda babu musu ta amsa tana sha....Fried rice ne taji kayan salad da kaza an yanka ta sanka² ya fara bata da kanshi tamkar wata ƙaramar yarinya , wanda cike da mmki Zainabu ke cin abincin tana kallon shi tayi masa ƙurr da ido....a haka ya gama bata , hura mata iskar bakin sa yayi a fuskar ta ,wanda yasata saurin rufe ido ta lumshe su kana ta buɗe su a fuskar shi.... murmushi yake yana miƙa mata wasu tablets yana cewa " Kisha ,tunanin me kikeyi haka??. Abunka ga Hauka irin na Zainabu da yarinta ita sam bata ɓoye abun dake zuciyar ta , nan ta amsa maganin tana cewa " Ina tunanin ne a yaushe Sojana zai fara jin Sona a zuciyar sa". Ƙara ɓalla mata maganin yayi yana zufawa a taffan hannun ta ,kana yace " Sha magani ,ke ƙaramar yarinya ce komai nace maki Bazaki gane ba". Ni xan gane! Tayi maganan idon ta na ciko da ƙwallah. Ruwan ya kai mata bakin ta ,don baya son maganan tayi tsayi ,wanda ganin haka yasa Zainabu zuba maganin a bakin ta , tana shan ruwan , hawaye na bin kuncin ta....komawa tayi ta kwanta tana gyara ƙwanciyar ta ,shima ƙwantawa yayi yana Rungume ta tsam a ƙirjin shi ,haɗi da shafa bayan ta a hankali a lamun Rarrashi.....tun tana kukan har bacci ya ɗauke ta , jin saukar numfashin ta yasa shi...rage hasken ɗakin yana masu addu'a,kana shima bacci me daɗi ta ɗauke saa... ***** Washe gari cikin kulawa sukayi break fast ,yana nuna mata kulawa akan rashin lafiyan ta ,wanda alhmdullh yanxu jikin nata ya warware har tsamin da gaɓɓan ta sukayi mata duk sun saki... Har fita sukayi ganin gari a wannan rana ,Zeee ta kasance cikin nishaɗi ,a haka suka kwana biyu babu faɗa tsakanin su. Kuma bai ƙara yunƙurin mata wani abu ba da ya shafi sex , bar shi dai da romancin ɗin ya taɓa nan ya lugwigwita , kullum yana aikin gasa ta ,don shi kanshi ya tsorata da ganin yanda yayi mata kacha²...sunan wani magani nawa , kar ki bari ya wuce ki uwar gida idan kina buƙata yimun magana kawai ,ina haɗa kayana na gyaran jiki a zuwa ko ina ,Siyan ɗaya ko sari 08081202932. ***** A wata yammaci ne sun gama yawata wa sun dawo gida a matuƙar gajiye,musamman Zee da yau ƙafafun ta suka faɗa mata ,sai murna take wai yau taga ruwa irin na ƴan season film da ta saba gani a shagon Yah Wali mai kaset. Ƙawance take a jikin sa yana aikin shaƙar ƙamshin jikin ta ,yana kissing ɗin ta don tun tana jin wani abu har ta daina...idon ta na akan plsma ɗin falon tana kallon wani korean Film. Wayar sa ce tahau ƙara wanda a hankali yakai hannun sa cike da wani irin yanayi n da yake ji ya ɗauka . A maganan da ta fahimci Daddy sa ne...wanda bayan ya kashe ne yake sanar mata da cewa " Daddy yace su koma!! . Kallon sa tayi kamin tace " to". Duk da abun taji shi wani irin, kuma tasan tabbas da sharrin Hajiya Luba a ciki wannan maganan. Abun ka ga miskilanci irin na Habab shima shiru yayi mata tun daga nan bai kuma ce mata komai ba. Sai da zai miƙe ne yace mata "Nan da kwana biyu yace " Mu koma ". To ta ƙara ce masa tana cigaba da kallon Film ɗin ta fuskar ta tamkar ba damuwa yana nan inda yake". ***** Hango Zainabu nayi tamkar ba ita ba , sanye cikin rigar da wando ,hips ɗin ta har rawa sukeyi gasu tsam² abun ginin sha'awa da burgewa ,tayi irin shigar Mutan ƙasar Japan sai dai ita tayi rolling da Mayafi milk. Ƙafarta cikin half cover mai kyaun gaske...gyefe guda Habab ne shima cikin shigar ƙananan kaya kunsan dama shi shiga r tasa kenan .....hannun ta riƙe da ice cream tana dariya ,fuskar ta ɗauke da walwala. Don wurin na shaƙatawa ne ruwa ke sauka a hankali...a ƙasar wani rumfa suka koma suna tsayawa ita dai baki yaki rufuwa ,kunsan Zainabu da son yawo da ganin irin wannan abubuwan . Zee kin san gobe ne tafiyar mu , nayi mana ticket da komai". Jin maganan tasa yasa mata faɗuwar gaba...hawaye ne yafara bin kuncin ta , cikin wata irin murya tace " Shikenan Habab zamu tafi mu bar Momy anan?....jin yayi mata shiru yana kau da kansa gyefe yasata cigaba da cewa " pls Habab kayi hkr mu tafi da Momy itama , mu koma Nigeria tare.....Zeee ki daina mun maganan Momy pls Kinji? Ni bana so! Yayi maganan fuskar sa tana hadewa yana haɗe girar sama da ƙasa.... Kuka Zainabu takeyi a hankali tsawon minti biyar tana a haka , kamin taga ya tako yana zuwa gaban ta ɗan duƙawa yayi yana cewa" Oyah Hau in goyaki". Kallon sa tayi tana sa dariya don kunsa Zainabu da harka, nan ta matso gaban sa tana fuskantar shi kamin tace " Waye zai hau ?? Nii???....tayi maganan tana dariya". Shima dariyar yayi yana matsar da ita bayan sa yana cewa " Hau ki gani , inafa da nauyi tayi maganan tana ƙara sa dariya". Hannun ta ya riƙe tana hayewa bayan sa ,wanda hakan ya jawo hankulan sauran turawan wurin ,da suka hau bin Zee da Habab da kallon burgewa da ban sha'awa,itako dariya tasa tana kama sumar kansa tana jahhhh da ƙarfi....shima dariyar yakeyi yana cewa" To ina nauyin yake anan? Ke har wani nauyi kike dashi?? . Cin ne ba amfani!". Haɗe fuska Zainabu tayi kamin tayi mgn cike da Muryar shagwaɓa tana cewa " Mene kace??? Uhm ba komai , dariya tasa tana kai hannun ta tana ƙara ƙanƙamesa kana tace " Ka faɗi mana in ba tsoro ba................. *GOOD NIGHT🥱💃* *Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻* *Mmn teddy🧸* [6/30, 07:23] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 30 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻* ***** A wannan yammaci haka suka kasance cikin annashuwa ,duk wani abu da yasan zai kawo masu saɓani yayi ƙoƙarin kau dashi , wanda a washe gari Safiyar Alhamis Jirgin su ya ɗaga daga Japan zuwa gida Nigeria. Tun a jirgin Zainabu take kuka yana Rarrashin ta ,a haka har bacci ya ɗauke ta....Bata farka ba sai da suke gab da sauka". Wanda anan Lagos jirgin su ta sauka , tun a airport Suka cidda motocin gidan Sun taho ɗaukar su...Hannun shi na maƙale cikin nata suka nufi motocin suna shigewa , a yanxu zuciyar ta ya ƙyeƙyashe duk wani kukan da takeji ta danne shi ta dake ta daure duk wani damuwa n ta.....Tana gani suka shigo layin Alh Ahmadu billionerer don sunan mahaifin Habab kenan , kuma sunan da ake kirar wannan unguwan kenan.....Gaban ta bai faɗi ba sai da suka shiga harabar gidan ganin Hjy Luba da sauran ƴaƴan ta tsaye dukkan suna jirar isowan su, ciki har da Sobreen da Hajiya Raliya". Sobreen kam ansha ado tamkar matar Governor , jikin ta na walwalin Gwala gwalai ,fuskar ta sake ba a ɗaure ba kuma ba a harka ba.....Duk ciki fuskar Adda Raliya ne kaɗai cikin fara'a , wanda ita dai Zainabu bin su duka da kallo tayi ,kana ta yi murmushi ganin Raliya na sakin mata murmushi tana takowa gare su..... Buɗe mata moton tayi dai dai Habab na fitowa ta ɓangaren shi ,kana ta rungume Zainabu tana cewa " Brkn ku da dawowa mutanen Japaan!! Murmushi Zainabu tayi tana ƙasa da kanta don ta hango irin kallon da Hajiya Luba ke bin su dashi , da su Shema da isowan su kenan daga gidan Auren su....Ohh mata har matan masu kuɗi masu juya gidajen su da mazajen su ,ɗagani kasan da kwanciyar hankali , sunyi kyau matuƙa , dukan su farare ne ƙallll Zainabu ce kaɗai ta fita da ban a cikin su. Choco Skin ɗin ta ke sheƙi yana wani glowing...... Lallai yarinya ta samu wuri , akwana huɗu ne tayi wannan ƙiban da kyau haka?? Lallai Sobreen sai na dage a kan wannan sheɗaniyar ƴar talakawar yarinyar!! Sobreen ke maganan a zuciyar ta haɗi da nufar inda Habab yake ,yana sauke Baƙar glss ɗin idon shi ganin Sobreen ta nufo da tana hugging ɗin shi...... Kissing ɗin goshin ta yayi yana rungume ta tsam yana shaƙar Sanyayyar ƙamshin ta kana ya rabata da jikin shi ,sauran yayyun nashi kaman ba komai a zuciyar su ,suka hau hugging ɗin shi.....abun da yaba Zainabu tsoro da mamakin makircin su har da ita suke hugging.....Wannan yasata cewa a zuciyarta " Har Adda Raliya bata yarda da ita ba". *Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241 /09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻 A ɓangaren Hajiya Luba suka sauka , wanda a can ne suka ga an cika dirninng area da abicicuwa kala daban dabam. Hajiya Luba ne tace " Zainabu taje ta shirya , shi kuma Habab anan zai shirya sai suxo suyi lurnching duka anan baki ɗaya". Duk da Zainabu taji wani iri ,don tana tsoron barin Habab a ɓangaren nata ,amma haka nan ta miƙe cike da nuna rashin damuwa ta nufi side ɗin su.... Adda Raliya na biyo bayan ta tana jan ta da fira , wanda kunsan Zainabu nan ta fara ba Hajiya Raliya labarin ƙasar Japan ,a tunanin ta bata taɓa zuwa bane.....da zata shiga toilet ne take cewa " humm kedai Adda Raliya kuma Allah ya kaiku ,wallahi ƙasar akwai daɗi kaman inyi zamana acan..... Dariya Raliya tasa kana ta kalli Zainabu tana cewa " To ai tunda kinji daɗin ƙasar idan zaki haihu sai mu kai ki can ki haifa mana bbyn namu a can..... murmushi Zainabu tayi cike da rashin fahimta don kunya ma maganan Hjy Raliya ya bata ta nufi toilet , don ta watsa Ruwa. Koda ta fito nan taga Hjy Raliya ta aje mata komai da xata buƙata har kaya , murmushi tayi tana godiya ,kamin ta cigaba da shirya kanta....Muryar Adda Raliya taji tana cewa " Baki ce komai ba ,ko ba anan zaki haifa mana bbyn namu ba ?. To Adda Raliya Ni ina naga ciki a tare dani yanxu ?? Kuma fah.....sai kuma tayi shiru tana gyara zaman rigar jikin ta , dariya Raliya tasa cike da jin daɗi tana miƙewa tsaye ......Muryar Zainabu taji ya katseta tana cewa " Yowa Adda Raliya mun ga fah Momyn Habab acan ,ita ta gyaramun karayar hannu na...!!!! Cikin sauri Raliya ta juyowa tana kallon Zainabu kana tace cike da mmki da kuma ɗan ɗaga murya " Mom Salama????". *Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻* *Mmn teddy🧸* [6/30, 11:26] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 31 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻* _*Wannan shafin naki ne Adda kuma Aminiya ta Rukyn Jalal (UMSAD INCENSE) Allah yaƙara kare ki Aduk inda kike ya shirya zuri'a ya rayasu mana su bisa tafarki madaidaiciya.....Ina maki Son So fisabillh😄🥰*_ ***** Ganin yanda Hajiya Raliya ke maganan cike da mamaki fuskar ta na fitar da annashuwa yasa Zainabu takowa inda take tana cewa " Ƙwarai kuwa Adda Raliya , wallahi mun gan ta , amma Habab bai da kirki". Dafe kai Raliya tayi tana cewa " Subhanah shiknnn Allah yasa bai yi mata tijarar nasa ba". Uhmm To Adda Raliya me zai fasa wannan, zuciyar shi ta dalma ce ,sam babu alamun tanƙwara ,abun da yace yayi masa kawai shine ,babu wanda ya isa ya hana shi , sai idan yaso". Shiru Adda Raliya tayi idon ta na kaɗawa , wannan wacce irin rayuwa ce Ammie ta jefa Habab? Taasa masa tsanar mahaifiyar sa ,baya marmari n ta irin na uwa da ɗa, anya Ammie abun da take tana kyautawa kuwa??". Duk Adda Raliya ke maganan a zuciyar ta ,kamin taji Muryar Zainabu ya katseta tana cewa " Adda Raliya na shirya mu tafi ko??? . Miƙewa Adda Raliya tayi jiki a sanyaye ba ƙwari suka nufi side ɗin Hajiya Luba". A falon suka tadda su kaman yanda suka bar su , sai dai a wannan karon ba Habab ba Sobreen. Zama Zainabu tayi tana gaishe dasu Hajiya Luba da Shema ,wanda dukan su a fuska sake suka amsa mata tamkar ba wani abu a tare dasu....Mmkin wannan sauyin Zainabu keyi kana ta tsinkayi muryar Hajiya Luba tana cewa " Zainab hau sama ki kira Habab da Sobreen ,su sauko haka nan". Miƙewa Zainabu tayi a hankali su duka suna bin ta da kallo, a zuciyar su suna cewa " Shegiya ƴar matsiyata ta samu wuri ai dole ta buɗe ba abun da ya dameta, wato mu ta barmu ga ƴan iska , zaki san waye Hajiya Luba". Ita dai Zainabu dake juya jiki tamkar ɗawisu don ita kanta tana ɗan jin yanda jikin nata yayi mata nauyi. A hankali ta haye stairs ɗin falon tana nufan up don ta shaida masu kirar Hajiya Luba". Wani irin dammm yaji ƙirjin ta ya buga mata , gani tayi Habab ƙawance a 3strr na falon da ya ƙawatu matuka , gyefe Sobreen ce zaune tana kissing ɗin bakin shi..... Shima yana nata , ji tayi tamkar ta juya ,amma kuma babu yanda ta iya , Cikin zazzaƙar Muryar ta tayi masu sallama, wanda babu wanda ya amsa mata , sai dai dakatawa da sukayi da yin komai ". Hajiya ce tace nayi kirar ku ƙasa". Kauda kai Sobreen tayi sai Habab ne yace " Okay! Ficewa tayi daga falon tana sauka don faɗa mawa Hajiya Luba , nan taga babu kowa a falon sai Adda Raliya.... Zama tayi gyefen Hjy Raliya tana cewa " Adda Raliya ina Ammie??. Tana ɓangaren Daddy jeki dubata can . Ita dai ji tayi kaman an cire mata laka , a haka ta nufi ɓangaren Alh Ahmadu , a falo ta tadda Shi da Hjy Luba ,wanda ganin haka yasa ta zubewa saman carpet ,kamin tayi magana yana murmushi don ita har mmkin fara'ar shi take , duka ƴaƴan shi babu wanda yayo sa. Mutanen Japan Zainab ɗiyata kinga dai gari ko? Bai rufe ki a gida ba don Nasan halin Habab sarai". Dariya Zainabu tasa har da ƙyaƙyatawa , kaman ba sirikin ta ba ta matsa kusa dashi tana cewa " Eiyee Daddy munje wallahi ƙasar tana da kyau gaskiya". Nan Zainabu ta hau Bama Daddy labrn japaan da yanda Suka yawuta da Habab. Fira sosai suke da Daddy har sun manta da Hajiya Luba dake zaune tamkar wacce aka dasata ji take tamkar ta kashe ɗayan cikin su ta huta. Miƙewa tayi ne zata fita don baƙin ciki ya nata sukuni har ɗigar zufa take yi . Muryar Zainabu taji tana cewa " Daddy aiko na faɗa maka munga Mahaifiyar Habab a Japan! Wani irin jiri ne ya ɗibeta , wanda yasata saurin dage bango tana shirin faɗi taimakon ta bangon da ta riƙe. Saurin aje jaridar hannun shi yayi yana kallon Zainabu jikin sa har rawa yake yana cewa " Zainab a ina kike ga Salma?? Ina take tare kuka zo?? A'a Daddy , Habab yaki.... inalillahi wa'inna ilaihir raji'un wannan wani irin yaro ne??? Bai taho mun da Salma ba ?? Daga can yasan inda zata tafi ! Ƙoƙarin miƙewa yakeyi yana dafe ƙirjin shi da yakejin tayi masa nauyi yana fara tari.....Saurin matsawa gareshi sukayi cikin sauri , wanda kamin ta isa Hjy Luba ta dafe shi tana zaunar dashi ,cikin wani irin murya mai kama da kuɗu tace " Zainab maza jeki falo ki ɗauko mun ruwa na basa.....Ruɗu da firgicin yasa Zainabu sam ta manta da wani fridge ,wannan yasata nufar falo da sauri don ta ɗauko ruwar". Minti biyu ta dawo da ruwa a hannun ta , wanda hango Daddy tayi a kujerar babu alamun rai a tare dashi , kumfa mai kaman jini na fita ta bakin shi, sam ba Hajiya Luba a wurin....sakin ruwan tayi tsana nufan sa da sauri tana riƙo hannun da kirar sunan shi " Daddy ga Ruwan , daddyyyy!! A bayan ta ne taji ihun Shema'u tana faɗin " Inalillahi wa'inna ilaihir raji'un mun shiga uku ta kashe mana uba , Kuzo Safiya Adda Raliya shiknnn Zainabu ta kashe Daddy!!! ,Wani irin bugawa ƙirjin Zainabu yayi , wanda kamin kice kobo duka sukayo falon har da Habab da Sobreen da suka nufo inda Zainabu da Har a lokacin take riƙe da hannun Daddy". Girgiza Alh Ahmadu Habab keyi yana kirar sunan sa ,Sobreen ko ta ɗaura hannu aka tana tsala ihu....dai dai Hajiya Luba na sakkowa da gudu hannayen ta asaman kanta....kallon Zainabu tayi kamin tace " Zainabu me mukayi maki?? Me mukayi maki kike Son rusa duk wani farin cikin mu..mijina zaki kashe waye ke??? Habab ka ɗauko mana guba , kinyi yunƙurin kashe Habab bai yiwu maki ba shine zaki kashe mahaifin sa , kika sa da yaudara ??? Hawaye ne ya hau bin kuncin Zainabu sharrrr ³ ba ƙaƙƙautawa , buɗe baki tayi da ƙyar kanta yayi mata nauyi ,Hajiya wallahi bani ba....ji tayi tassss² Safiya tana wanke fuskar ta da wani irin gigitaccen mari, wanda yasa maganan nata ta ɗauke.....Baƙa mai baƙar aniya shiknnn lahaula walahhh Zainab me mukayi maki a rayuwa? Wayyo Daddy !!!! Safiya tayi maganan tana baya rigijajaaaa wai adole ta sume ..... Shema ne da Hajiya Luba suka hau ihu suna riƙe ta shiknnn za'ayi biyu...... Zee me Daddy yayi maki zaki kashe shi? Ta tsinkayi muryar Habab da yake takowa inda take kamar kumurci , a wannan lokaci n duk tsoran sa ta fice mata,tsayawa tayi ji take kawai ya kasheta itama ta huta da wannan rayuwar! Ka yarda kai ma Ni Zainabu xan iya kisa?? Kisan na wai na kashe Daddy??. Wani mari ya ɗauketa dashi da sai da cikin ta ya murɗa mata tana ganin tartsatsin wuta..... Tun da kika ce kina Son na , Nasan da wata abun da kke kulawa , sai ki nemi kashe mun Mahaifi?? Wani marin ya ɗauke ta dashi da sai da ta kira ,bakin ta na fashewa da jini ,fuskar ta shatin hannayen sun fito raɗa raɗa". Gaban sa Adda Raliya tayo tana cewa " Habab ka natsu tayaya Zainabu zata kashe Daddy??? . Adda Raliya Daddy ne fa, sai kace ba mahaifin ki ba , to waye zai kashe shi anan gidan...kuma sawa aka same shi??? Shema'u tayi maganan cikin Muryar matsanancin kukan karya.....wanda jin haka n yasa Adda Raliya fashewa da kuka ,ita dai tana jin kokonto a zuciyar ta ,amma kuma waye zai kashe masu mahaifi?? ....yanda kika kashe mun Mahaifi wallahi kema yau sai na sa bindiga na harbeki ,ko na kasheki da duka. Habab yayi maganan fuskar da duk ta sauya ya koma Habab ɗin ɗan da a lokacin suma kansu tsoran sa sukeji ,don sun san zai iya komai. A wannan karon sam Zainabu takasa kukan sai hawaye....Ina ai mu kira jami'ai su fita da ita...daga baya ayi bayani n komai ,Cewan Hajiya Luba tana goge hawayen fuskar ta". Ina ne xa'a tafi da Zainab ɗin ?? Sukaji wata Muryar da basu san ta wacece ba ya katse su daga bayan su". Cikin sauri su duka suka waigawa don ganin wacece ke faɗin wannan magana". Wani irin razana Hajiya Luba tayi kana cikin wata irin murya ta ce " Salma??". Bata amsa ta ba sai cewa tayi " Ina a raye Sirikata matar Habab wai a yari? Abun da kikeso kenan ,to koda komai nawa da na mallaka xai ƙare sai dai ya ƙare ,baxan taɓa barin hakan ta faru ba. Aiko wallh ba'a isa ba ,ta kashe mana Daddy kice ba za'a ɗau mataki ba, dama ƙila ke kika saka ta! Shema ke maganan cike da ƙunar rai...ji take kaman ta haɗa su su duka ta kashe . Tsayawa Habab yayi cakkk yana kallon Zainabu da lokaci ɗaya kamanin ta sun sauya saboda marin da suka dingi zagba mata , jin tsanar ta yake a kowani sekan , Jinin yaga yana bin ƙafarta , wanda kamin yayi magana ne yaji Muryar Momy tana cewa" Ai mahaifin naku bai mutu ba , da kanshi xaiyi bayani in Zainabu ce take yunƙurin kashe shin zai faɗa. DPO taji tayi kirar DPO wanda cikin gaggawa suka shigo da mutanen sa , kuɗauki Alh Ahmad akai shi asibiti mafi sauri kuma mai tsaro sosai....Ni xan tafi da Zainab ...Habab wallahi sai kayi nadama ,ko nace tun daga yau zaka fara nadama , Zee ce xata iya aikata wannan abun ,har kake marin ta , saboda tana ƙaunar ka a rayuwa , to Ni daga yau na rabaku da Zainab har abada babu kai babu ita....kaje kayi rayuwar ka da matar da kake so mai son ka da gaskiya. Tana faɗin haka tana takowa inda zainabu ke riƙe da marar ta da taji yana wani irin juya mata, numfashi ta sauke da ƙarfi ,wanda ya maido hankula n su Hjy Luba nan suka ga jini na bin ƙafarta ,alamun ɓari tana da ciki yana shirin fita ko ma ya fita.....baya tayi luuuuuu idon ta na rufewa ,wanda yasa Mom Salma saurin riƙe ta ,tana ƙara kirar police da sauri Hjy Raliya ta kama Zainabu suna ficewa da ita daga falon haɗi da nufar farfajiyar gidan ,wanda Tuni aka nufi da Daddy asibiti don ceto rayuwar sa.................. *Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241 /09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻 *Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻* *Mmn teddy🧸* [6/30, 14:39] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 32 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻* Mutane da yawa na tambaya na littafai na , akan wai na basu ko a tunanin su free books ne ban dai sani masu ba , Ni abun ma sometimes dariya yake bani wallahi🤣🤣 wai sai kawai kizo mun na baki code ɗin littafin ,nace maku na kuɗi ne , wasu ƴan anacen sai su rinƙa cewa " Ai suna dashi password ɗin kawai xan faɗa masu😹😹 to ke kika rubuta littafin ko Ni?? Haba don Allah , maganan gaskiya littafan Mmn teddy na kuɗi ne duka kaman su: Ƴar aikina Ƴar waye Dijama ƴar Fulani Bafullatanan Ruga Siyasata Kawaliya Walijaam Gidan ƙwarata Habibi da'iman Bintoto Gidan zaurawa Da dai sauran su ,Gamai buƙatar samun su ,zai iya mun mgn ta private . Gasunan dai da wanda ma ban faɗo su ba, duk dai na kuɗi ne plz... ****** Haka Hajiya Salma da Adda Raliya suka nufi asibiti da Zainabu cikin gaggawa. Tuni akayi emargency da ita ,wanda kamin ƴan mintuna tuni likitoci suka rufa mata , kowa na ƙoƙarin ganin sun ceto rayuwar ta....don a halin da take ciki komai ka iya faruwa da ita". Kai komo Dr Salma keyi kamin ta buƙaci ruwa don tayi alwala takai kukan ta ga Allah , yayi masu maganin duk wata damuwa". Ɓangaren Alh Ahmadu kuwa duba da ƙwararrun likitocin da suka rufa masa ne yasa nan da nan suka shawo kan matsalar tasa ,tuni suka samu dai dai ruwar numfashin sa ,sai dai Oxcygen da aka saka masa sakamakon Guba da Hajiya Luba ta basa , wannan yasa numfashi n sa da ƙyar suka samu daidaituwar komai". Habab bai dawo hankalin shi ba sai da aka ce masa mahaifin sa ya farfaɗo kuma zai iya cigaba da rayuwa inshaallh". Wannan yasa shi sauke ajiyar zuciya yana hamdala ga Allah . Abun da ya ɗaure masa kai shine tun da suka isa asibitin ba Hajiya Luba ba labarin ta , haka ma ba Sobreen , Shema'u ce da Safiya ,wanda suna suna jin ance Zai iya cigaba da rayuwa nan suka silale suna guduwa daga Asibitin. ***** Inalillahi wa'inna ilaihir raji'un ,shikenan Ammie wallahi kin cuce mu! Yanxu ya zamu yi ,gashi kinyi yunƙurin kashe san ,amma bai mutu ba , kar mu tashi ba tsuntsu ba tarko mana , mu bamu ci dukiyar mahaifin namu ba ,kuma bamu ci na Habab ɗin ba ,Shema tayi maganan cike da hasala . Jikin Hajiya Luba tuni yayi sanyi ta rasa ta ina zata fara ,tabbas tasan ƙarshen duk wani sharrin ta ne ya zo". Sobreen ne cike da kuka tace " Ammie me yasa to baki haɗa su su duka kin basu guban ba? , Kalli fah Zainabu har cikin Habab take ɗauke dashi , yanxu ya zamu yi Daddy ya rufa asiri komai kar ya tona???. Cewan Sobreen tana juyawa ga Hajiya Luba dake girgiza kai cike da jin ɗaci tace " Ban taɓa sa hannu a abu ba'ayi nasara ba , amma shigowa r wannan yarinyar ta ruguxani ta lalatani, wallahi bazai sabu ba , dole cikin ɗaya za'ayi ɗaya.....Dole Nasan duk yanda xanyi Alh Ahmadu ya mutu a yau ,ko da nawa ne xan biya don ganin hakan ya faru". Habab ne ya shigo falon fuskar shi a haɗe wani irin gumi ke karyo masa , mamaki ne ya kama sa , ganin sa yasa su duka miƙewa kowa tana rarraba ido na mare gaskiya". Ammie da gaske kece kike ƙoƙarin kashe Ni da Daddy? Wai ba mafarki nakeyi ba ,Ammie kece dai?? Yayi Magana n cikin wata irin murya ,kansa na sara masa ji yake tamkar zai fashe.......shigowa Hjy Raliya tayi tana goge hawayen idon ta kana ta dafa Habab tana cewa " Kayi kuskure Habab daka yarda da Ammie , Ammie bazata taɓa Sonka ba , tun da ba ita ta haifeka ba, kuma bata ƙaunar Mom Salma". Ka koma ka ba Momy haƙuri akan abun da kayi mata , haka yarinyar mutane da bataji ta gani ba , kayi mata wannan tijara". Ke Raliya zan tsine maki ,yanxu da maƙiyana ne kika haɗa kai Raliya? Wallahi yau ina baki wasa ba zan tsine maki ". Tsinuwar ki bazata taɓa kama ta ba Luba!! Suka ji Muryar Daddy ya katse su da basu san ta ina yazo ba.....a keken marasa lafiya a ka ƙariko dashi tsakiyar falon. Hajiya Luba na riƙe ki tsakani da Allah ,ashe dama tuni don wani abu nawa kike zaune dani ,kina jirar wata dama ce , sai yau kika samu kika aikata ,kuma saboda zalunci ki kika laƙaba mawa yarinya bataji bata gani ba. Kije Hajiya Luba bana son ganin ki dake da duk wa'annan yaran naki , sunemi uba ba Ni ba , Kallon DPO Bashir yayi kana yace " Ku tasa su subar mun gida na ,bance gomnati tayi masu komai ba ,amma Allah zai masu don zasu ga sakayya inshaallh". Kasa motsawa Habab yayi kaman an Dass shi ,wasu irin ƙwallah ne kebin kuncin sa ,wanda rabon da yaji su ya manta a rayuwa . Haka Cike da ihu aka tasa Hajiya Luba da gayyar ta suna ficewa daga gidan Alh Ahmadu , kaman wasu korarru.... Kamin su fice ne Ɗahatatu da taji labarin komai tuni ta shirya kayanta tana bin hanyar ƙauyen garin su". Haka ma'aikatan gidan kebin Hjy Luba da ƴaƴan ta da Allah tsine ,da jin haushin su akan abun da suka aikata ,ana masu alawadai....kamin kace kobo gaba ɗaya Lagos ta ɗauka kan abun da mata sukayi mawa wannan shahararren Attajiri wato Alh. Ahmadu Billionerer. Kowa da abun da yake cewa " kafofin sadarwa ba abun dake kai kawo sai hotunan Hjy Luba da faɗin abun da ta aikata mawa mijin ta da ƴaƴan ta , har maganan Dr Salma sai da ya shigo kowa na binsu da ala wadai..... Tsawon kwana biyu Habab ya kasa fita ko nan da can , kullum yana ɓangaren shi abun duniya ya ishe shi....Saif yazo shida Sadeeq ba adadi amma ina ,ba halin da suke ganin shi sai a na shan barasa da busa sigari kullum yana cikin wannan yanayi . Bashi da aiki sai na tunanin wani hali Zainabu ke ciki? Duk da Adda Raliya ta shaida masa da tana lafiya sai dai tayi miss carriage... So yake yaje yaga su amma kuma bai san wani magana zai faɗo bakin su su duka ba , don yasan tabbas a yanxu ko so hauka ne Zainabu sai tayi fushi dashi , addu'a r da ma itace Allah yasa bata daina Son shi ba a zuciyar ta. A ranan rahadi ne Adda Raliya ta tsare shi akan cewa " Ya yake ciki maganan auren sa da Sobreen ,bai bata amsa ba fache miƙewa da yayi yana nufar bedroom ɗin sa ,can sai gashi da takarda yana miƙawa Adda Raliya , na sake ta tun a ranan bana jin xan iya zama da ko wacce mace in dai ba Zainab ba". Ita kaɗai nake So Adda Raliya,ya xanyi ta dawo gareni ? Ina Son Zeee ina jin komai zai iya faruwa da Habab indai ya rasa ta a rayuwar shi . Rarrashin sa Adda Raliya ta hauyi , don ita kanta ta rasa tayaya zata shawo kan Mom Salma . ****** Yau Safiyar Laraba Tun safe Mom Salma ta haɗa mawa Zainabu komai kaman yanda ta saba , don gyara ta take sosai tana haɗa mata magunguna dana wanko dattin da duk yayi saura". Sosai Zainabu ta ɗan yi rama tayi haske na masu rashin lafiya....Rintse idon ta tayi tana zama a cushines ɗin falon tana tunanin ya xatayi ta cire Don Habab ta yaƙice ta huta a rayuwar ta! Mom Salma ce take jan ta da fira ganin duk ta chanja ,tamkar ba ita Zainabu n ba ,mai yawan surutu amma a yanxu sai tafi awa da awannin shiru ba uhm ba umh'uhm . Wannan yasa Momy ke ƙoƙarin jan ta ajiki da fira . Ƙamshin turaren sa ta ji tana shaƙar shi ,kana taji bugun ƙirjin ta ya daɗa ƙaruwa. Saurin miƙewa tayi tana kallon Hajiya Salma da itama ita ɗin take kallo. Momy Habab!! Miƙewa Momy tayi tana takowa inda take tsaye haɗi da kamata ,tana cewa " Waye Habab ki mance dashi a rayuwar ki Zeee , ki natsu ki rabu dashi zaki samu miji mai Sonki fiye da Habab , na bari ki warware ne sosai , ƙasar ma zaki bari kike kiyi karatun ki hankali ƙwance ". Momy ina ji ajikina kaman yana cikin gidan nan? Zainabu tayi magana hawaye na bin kuncin ta. Kamata Dr Salma tayi tana buɗe baki xatayi magana taji shigowar sa bakin sa ɗauke da sallama. Dakewa Zainabu tayi itako Momy wani haɗe rai tayi , kaman batasan Habab ba a rayuwa. Wuce wa Zainabu tayi fuuuuuu tana yin ciki ba ko waiwaye ,wanda hakan sosai yayi mawa Mom Salma daɗi. Bata tanka shi ba ,har ya iso gabanta yana zama a ƙasa capet. Gaishe ta yafara ,wanda babu walwala take amsa masa...jin shirun sa ne yasa ta cewa " Lafiya wani abu ya kawo ka???. Rintse idon sa yayi yana jin wani iri ,kana yace " Momy don ki yi hkr akan abun da ya faru , ki ba Zeee haƙuri ,na kasa sukuni rashin ta a tare dani , kice mata tazo tabi Ni mu koma gida! Sakin baki Momy tayi tana kallon sa cike da mmkin rainin hankali irin na Habab, wanda cikin ɗaya murya ta kira sunan Zainabu .....wani irin sanyi yaji a zuciya r shi a tunanin shi Zainabu n ta kirata ne ta bashi kaman yanda yace ". Zainabu ce ta fito fuskar ta a sake ,don tuni ta dake da komai. Momy !! Ta yi mgnn tana zuwa inda take ". Maimaita abun da kace ?? Tace ma Habab tana ware lulun idanun ta da ya ɗebo ta. Ɗago idon sa yayi da suka kaɗa cikin wani irin sanyi yace " Don Allah Zee ki taho mu koma gida ,na kasa jin daɗin rayuwa ta baki bazab iya zama ba tare dake ba a rayuwa ta , inaaaa". Eiyeee lallai malam , na rantse Habab bani babu kai ,baxan zauna dakai ba wallahi. Momy don Allah kar ki yarda da maganan da wallahi na koma kasheni zaiyi wallh". Ai bari kuka Zainab ,babu inda zaki je ,to ko ita tace zata cika sai nace bata isa ba ,bare kai ƙaramin mutum ,kai Habab !! Babu ma inda zaka tafi sai ka rubuta mun takardar rabuwar ka da zeeee Baxan bari nasa ido ka cigaba da cutar musu da yarinya ba!!!!! Wani irin bugawa ƙirjin Habab yayi wanda sai da yakai hannun shi yana dafe wurin ,don ji yake kaman zai ɓalle ya fito wajeeeeee!!!! *Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻* Mmn teddy🧸 [7/1, 08:44] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 33 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻* **** Ɗago da lulun idanun sa yayi da suka rine suka sauya daga fari zuwa jah". Ehh kaji abun da nace maka ko?? Cikin wani irin jiri da ƙyar ya iya cewa " Momy! Mom bazan iya rabuwa da Zainab ba ,Momy kiyi hkr itama ki bata haƙuri pls". Bazan lamunta komai daga gareka ba. Abu ɗaya zan yarda na kuma lamun ta shine Ka bata takardar ta ,tun da ba Son ta kake ba , ka Aureta ne don wani manufa taka ta dabam...Saboda taurarriyar zuciyar ka , Yau duk ya ƙare kaji ai?". Ta ƙare maganan tana wurga masa littafin gaban ta da biro . Sallaman Adda Raliya ne ya katse masu abun da sukeyi , Wannan yasa Habab kallon inda Hjy Raliya take tana takowa cikin takon ta na manya mata . Zama tayi gyefen Inda Habab ke zaune tana dafa shi , idonun sa ya ɗago yana kallon ta kana yace " Adda Raliya kiba Momy haƙuri ta bani Matata! Ware ido Zainabu tayi tana mmkin ashe ba ita bane kaɗai yake mawa rashin kunyar ,duk da wannan kaɗan ne akan wanda yake mata don ita harda ma tsantsan rainin hankali. In banda rainin hankali a gaban sune yake ce mata wai Abashi matar shi?". Murmushi Adda Raliya tayi tana shafa kansa kana ta juya da kallon ta zuwa ga Momy da ta haɗe rai , Zainabu tana bin shi da kallon wallh baka isa ba". Momy kiyi haƙuri akan dukkan abun da ya faru mu ɗauke shi matsayin mu jarabbi ƙaddara bata wuce kan kowa". Kuma Momy mun zo biko ne muna sake roƙon ki akan ki dawo gidan Daddy da zama , ki cigaba da kulawa da mu kaman da baya". Haɗa ido su duka sukayi suna kallon juna , kana Habab ya miƙe yana ba Zainabu takardar da bata san na meye ,wani irin bugawa taji ƙirjin ta yayi da ƙarfi ,amma sai ta dake tana kai hannun ta tana amsa.....juyawa yayi yana nufar ƙaramar falon Momy ,wanda su duka suka tsaya bin sa da kallon me yake nufi??? Ma'aikatan gidan ne suka ga suna shigo maasa da kayan sa ,wanda cikin sauri Momy tace wannan kayan kuma fah na waye??? . Ɗaya daga cikin su ne yace " na Soja ne ya dawo da zaman sa nan gidan ,yace a yi masa gyara yanxu!!!! Eiyeeeee!!!!! Zainabu tayi mgnn tana kama kwankwaso ,wannan wani irin rainin hankali ne da wayo ???????? Mmn teddy🧸 [7/1, 11:36] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️* _*Mmn teddy*_ 34 *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* **** Murmushi Adda Raliya keyi cike da jin daɗin yanke shawarar da Habab yayi ,kinga dole idan suka ganshi a cikin gidan ya nasu sukuni ,Momy zata bashi matar sa ,kuma itama zata koma gidan mijin ta. To ina zai zauna anan? Taɓ Momy zama da wai xaiyi anan gidan?? Zainabu tace tana kallon Mom Salma da ta tsaya tunanin ya zata ɓullo mawa lamarin Habab". Jin shirun nata yasa Adda Raliya amsan takardan da yaba Zainabu ,tana buɗewa murmushi suka ga tanayi kamin ta sa dariya tana cewa " ZeeHabab kenan! Wani irin dammm yaji ƙirjin ta ya buga ,wanda yasa Zainabu saurin shigewa falon tana nufar inda Habab ya shiga". Tsaye ta taddashi jikin window ɗin falon ,idon sa na akan ƴan tsirarun ma'aikatan dake ƙular mawa Mom Salma da gidan nata.... Tsayawa tayi bayan sa tana bin sa da wani kallo , haushi n sa takeji na mamaye ta ,musamman tuno da kala kalan ixiyan da yayi ta mata , hannun ta ta kalla da yanxu bakace da karaya a hannun ba , sai shafa gyefen fuskar ta da tayi tana tuno da marin da tasha marar adadi a hannun shi....ɗan tsaki tajah mai sauti , wanda kamin yayi magana yaji muryar ta tana cewa" Malam mai kuma kazo yi mana anan? Gaskiya ka koma inda ka fito ,don bana ƙaunar buɗe idanuwan na ga fuskar ka ,bana Son ka bana Son ganin ka Habab". Tayi maganan tana zubda hawaye dake sakko mata. Duk maganan da take masa ko motsawa baiyi ba , sai ma haɗe hannayen sa da yayi wuri biyu". Ganin yana shirin maida ta zauwatacciyya yasa ta ƙara matsawa garesa tana cewa " kaji mai dai nace maka ko?? , To ka sakennn.....Juyowa yayi yana bin ta da wani irin kallo da yasa ta yin shiru sai bin sa da harara take yi .... Me kike cewa ? Na rabu dake ,bakya sona ?? To Naji ,amma Ni ba zan rabu dake ba Zainab , Saboda ina Sonki , idan kuma kika matsa zaki rabu dani , wallahi da ƙafar ki sai kin dawo ,saboda Ni ɗin nan da kika ganni mugu ne ,xanyi maku mugun tan da dole ki dawo gareni ,idan kuma kika sa kafiya kika ƙi to sai dai mu ƙare rayuwar mu a haka ,ke ba miji Ni ba mata. Sakin baki Zainabu tayi tana kallon sa da mamakin ƙiƙirarin da yake mawa kansa na shi mugu ne , zai yi mata mugun tan kenan?? Na shiga uku ,abun da Zainabu ke faɗi kenan tana bin sa da kallo da cigaba da sauraren sa. Ki zaɓi ɗaya ko rabuwa dani ko cigaba da zama dani?....yayi maganan fuskar sa ba wasa a ciki? Yana matsowa dab da ita". Haɗe rai Zainabu tayi kaman bata tsorata da maganganun sa ba tace " Mai ya kawo ka ? Ka fice Habab don Allah ka bani... Ji tayi ya rungume ta yana haɗe bakin shi da nata mutsu² take tana Son ƙwatar kan ta ,amma ina sam ta kasa sakamakon wani riƙo da yayi mata... Mom Salma ce ta shigo don itama tayi masa nata faɗan ,nan taga ya riƙe Zainabu da take son ƙwatar kanta ,amma ta kasa". Kirar Sunan sa Tayi da ƙarfi " Habab! Wanda anan ne ya tsagaita badon ya soba yana cika ta daga jikin shi . Saurin baya Zainabu tayi tana goge ƙwallahn da ya taru mata tana cuno baki gaba da cewa " Wallahi Allah ya isa! Dariya taga yasa mata sam bai damu da ganin Mom Salma ba da itama ta tsaya tana ganin rashin kunya irin na Habab . Kice mawa Mom ta tabani ke,idan ba haka ba kene da kunya , don inaaaa.... Nufo sa Mom tayi nan yayi baya da sauri yana tsagaitawa da maganan tasa yana dariya". Habab fice mun daga gida! Mom tayi maganan fuskar ta ba wasa . Murmushi yake yana cewa " To ai Mom Ni ɗan ki ne , kuma nan gidan Momy na ne anan zan kwana". Ehhhh ka kwana a ina? Allah shi kyauta ,ka hanani sukuni da Zainab kenan fita!! Murmushi yayi yana tuno da inama momy ta barshi ya kwana a gidan da tabbas cikin dare sai ya turmushe Zeee don ya gaji da haƙuri ,ƙwartancin dai ya daina yi ,tun da ya samu Zee ya kuma ɗan ɗani zuman ta". Momy na tuba don Allah ki barni na zauna ,zan ƙoƙari na kauda kai na akan Zainab indai wannan ne tunanin ki . Kai baka isa ba ,ai ka girma nemi gidan ka ,nan gida na ne nida Bby na". Tom Momy ki tambayi Zainab inda bata So na ,ta faɗa maki sai in tafi . Ban gane ba? Mom Salma tayi maganan tana kallon shi ,itako Zainabu sunkuyar da kanta tayi ƙasa tana wasa da ƴan yatsun hannunta. Ehh Momy ki bari ki tambayi Zainab in tace " Bata so na sai ki rabamu in kuma tace tana Sona to sai ki barni na zauna anan tare da Matata". Humm numfasawa Mom tayi tana cewa Ok shikenan". Zainab kina Son Habab ? . Ƙirjin Zainabu ne ya buga , shiru tayi tana sauke kanta ƙasa ta kasa ce mawa Momy komai". Kar kiji nauyi na Zainab , kar kuma ya baki tsoro faɗa mun kina Son komawa gidan shi??? Ƙasa bata amsa tayi sai hawaye n da ya fara zuba mata. Shikam Habab Murmushi yake don yasan ya riga ya gama tsorata Zainabu da maganganun burgar da yagama yi mata , wanda a yanda yake jin kansa yake zai iya aikata komai akan duk wanda yayi yunƙurin Rabashi da Zainabu. Zainab baki ce komai ba?? Yaji Muryar Momy yana katse ta. Dariya yasa yana cewa " Mom tana jin kunyar ki ne bazata yi maki magana ba ,amma ina mahaukacin Son Zee itama kuma haka take So n Habab. Shiru Momy tayi sai kawai ta saki murmushi tana rungume Habab shima Rungume ta yayi , fuskar su su duka na fidda Annuri ....hannu takai tana matso da Zainabu da tayi shiru har lokacin kanta na a ƙasa , haɗa su tayi su duka tana Rungume su tana tsakiyar su.... murmushi Zainabu tayi tana ƙara riƙe hannun Momy. Ɗago da fuskar ta tayi ,nan taga idon Habab na akan ta , kashe mata 1 eye yayi wanda yasa ta saurin ƙasa danata idon". Momy ne ta goge ƙwallahn dake zubowa daga idon ta , tana ƙara godiya ma Allah". Ganin haka yasa Habab kai hannun sa yana sa hankie yana goge mata hawayen....kallon sa tayi tana murmushi ,nan suka ƙara Rungume junan su...tana riƙe da hannun Zainabu dake bin su da murmushi sosai suka burgeta , A wannan yanayin Adda Raliya ta shigo ta tadda su... Kissing ɗin Momyn nasa yayi yana Rarrashin ta... Murmushi Momy tayi tana waigawa ga Adda Raliya kana tace " Na amince Zainab zata koma ,amma ba ayau ba ,shi kuma ya koma ba bu wurin kwanan sa anan! Rintse ido Habab yayi don ya fahimci Momy ta gane shi sosai tasan akwai abun da yake nufi. Dariya Adda Raliya tasa tana cewa " Ai ko a hakan muna godiya'. A tare suka nufi falo ,ban da Zainabu da tayi bedroom ɗin ta ,ji tayi duk jikin ta yayi mata sanyi , gaba ɗaya Habab ya sauya , tabbas ba yaudara a tare dashi duk abun da ya faɗa xaiyi hakan ne har a zuciyar shi..............zama tayi a gyefen ƙayataccen bed ɗin nata tana sa hannun tana.... *Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻* Mmn teddy🧸 [7/3, 15:58] Matar Doctor: *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* Tana gyara Fillon dake bayan ta ...lumshe ido tayi tana tunanin abubuwa da yawa da suka faru tun daga farkon haɗuwar ta da Habab da yanda ta sharara masa mari a mall wai taje siyayya da kuɗin hannun ta da basu kai sun komo ba... Dariya ta keche dashi tana girgiza kai kurum. Ɓangaren Safiya kuwa tun da wannan abun ya faru labari yayi tangwarma har gida jen Auren su ,yanda kowa labarin da yake bada wa akan su daban....Masu cewa sun haɗu zasu kashe mahaifin su saboda son abun duniya su suka fi yawa. Wanda jin hakan yasa a lokaci ɗaya mazajen nasu suka basu takardan sakin su da cewa " Suma da suke zaune dasu ba don Allah bane , Suna samun wata dama zasu idda nufin su akan su. A kwana uku Hjy Luba da mabiyan ta sun rasa inda zasu saka kansu ,duniya tayi masu faɗi matuƙa ,kullum a cikin zullumi da fargaba suke , ga baƙin cikin tijarar da Mahaifiyar Sobreen tayi masu , don koda suka je gidan ta da sunan ta basu mafaka , sai korar cin mutunci tayi masu kaman bata taɓa sanin ɗayan su ko su duka a rayuwa ba . Cewa ma tayi a subar mata gida tana lallaɓa auren ta kar su zo su kashe mata , hummm tabbas Hajiya Luba a lokacin tasan meye rayuwa ? Musamman idan kana dashi ka dawo babu! , Shema'u ce mai'aikaciyar asibitin gomnati under federal wannan yasa ta sama masu gida a cikin Staff couters . Don babu ɗayan su da ya mallaka gida na kansa, a tunanin su kawai Alhaji Ahmadu na mutuwa zasu danni arxiƙi ,gida jen sa da koman sa nasu ne. Sai dai yanxu duniya ta juya masu...wannan yasa a ɗan kwanakin nan har rama sukayi na wahala da tashin hankali. Ana haka a satin aka kori Shema'u daga aikin nata , wanda wannan yasa Hajiya Luba har suma tayi nan take gauuuuu....a dai asibiti ta farfaɗo tana kukan nadama da baƙin ciki na rasa inda zasu nufa kuma! ****** Bayan Mom Salma ta amince da komawar Zainabu ga Habab ne , kwatsam a wannan dare akayo ƙirar su daga Lagos zuwa KD duba ga wasu miyagun da suka fara addaban mutanen Nigeria , wannan yasa akayi masu kirar gaggawa don ɓadda wannan ɓarakan". Da subahi bayan fitowar sa masallaci yake sanar mawa Daddy , haɗi da sanar masa da tafiyar tasa kamin gari yayi haske , duk da jirgi zai bi zuwa Kaduna". Nan Daddy sosai yayi masa Addu'a Allah ya kaishi lafiya ya cimma abun da ya tafi nema". Gari bai gama Haske ba ya nufi Gidan Mom Salma da fitowan ta kenan falo daga bedroom ta ganshi zaune cikin shigar sa ta kaki , komai nasa a ready yake ,alamun tafiya ". Wani sanyi taji a ƙirjin ta ganin sa cikin shigar da tafi So tun yana yaro take da burin ganin shi a hakan ,kuma gashi yanzu Allah ya cika mata burin ta .. ɓangare ɗaya ne na kuma zuciyar ta ke mata fargaba da tambayan ina Habab zai tafi da wannan sanyin safiyan??". Sojana kai ne da wannan safiyar lafiya dai ko? Ko kazo ɗaukar Zee ne ,don Nasan ka da naci da axuza. Murmushi Habab yayi yana gaishe da Mom da mata bark da safy , kana yake sanar mata da tafiyar da ta taso masa ta gaggawa". Tsammmm Momy tayi kana tace " To Allah ya dawo dakai lafy Habab ,kaje ka duba matan naka , ina tunanin ta koma bacci gaskiya ,amma kaje ka duba ta". Murmushi yayi mawa Momy kana ya miƙe don ganin Zainabu n da dama hakan yake buƙata". Koda ya shiga bedroom ɗin ta can tsakiyar gadon ya hangota ta rufa da bargo da alamun tana jin daɗin baccin a wannan lokacin. Ƙarasawa yayi yana takawa zuwa inda take kwance yana sa gwiwowin sa ƙasa. Hannun ta ya riƙe a hankali yana matsa mata su ,ko zata buɗe idanun ta ,amma sai ajiyar zuciya ta sauke tana ƙara sauke numfashi a hankali , murmushi yayi don ya lura baccin yayi mata nisa sosai...wannan yasa shi kai bakin shi yana kissing ɗin saman goshin ta , yana shafa fuskar ta ....kusan minti goma yana a haka kamin ya miƙe da ga tsaye yana gyara mata abun rufa yana fitowa falon Momy don bai son tashin Zainabu n a yanda take jin daɗin baccin nata". Momy taso ya tsaya yayi breakfast amma sai yace " Lokaci zai ƙure masa ,wannan yasa ta bin sa har wurin da yy parking tana masa addu'oi ,kana ya fice daga gidan cike da farin cikin ganin yanda Komai na rayuwar sa ya koma masa tamkar da baya cike da jin daɗi ya nufi airport. Ita ko Momy har ya fice ta kasa komawa ,kawai sai jin ƙwallah tayi na bin kuncin ta , kewan Habab da tausayin sa suka rufe ta , falon ta juya tana komawa , don haɗa masu break fast ,tasan jiya Zainabu kwana tayi tana zazzaɓi ,sai da ta taimaka mata da magunguna sannan taji dai dai , wannan yasata koda ta farka da asuba tana sallah ta koma baccin ta....haka dai Momy tayi ta aikin ta ,tana murmushi haɗi da cewa a zuciyar ta" Allah yasa abun da nake hasashe ya zama gaskiya". ***** Tafiya sukeyi idon su rufe basa ko ganin gaban su...kashe mun ke zaiyi?? Ina bazai yiwu ba ,ga tukwicin saki ga kuma shi yana shirin kashe mun ke Sobreen?? Tabbas sai na kaisa kotu ,kotun ƙoliii kuwa, muje sobreen ,nemo mana keke mu hau yanxu zamu tafi kotun ƙoli....Ammin Sobreen ke tafe tana sambatu na mahaukata , wanda nesa na hango Sobreen tana gudu haɗi da ƙwala kirar sunan ta Ummma!! Amma ina gaba tayi tana shiga titi wannan abun hawa ya kauce mata ,wancenn ya kauce mata". Isowan Sobreen yasata saurin jan hannun ta tana kauda ita daga titin ,kana tace " Umma sati nawa da barin mu gidan Abba , muyi hakuri komai ya faru damu mu muka jah mawa kanmu". Tayi maganan tana goge hawayen fuskar ta , da tayi baƙi wannan farin fatan da ake ƙafulle dashi ya jeme ta lalace tamkar ba ita ba. Sobreen!! Taji an kirata cike da mmki ta juya ganin su Shema'u da Hjy Luba suma a wulaƙance ". Kunya ne ya kama Sobreen wanda yasata kasa haɗa ido da su sai sunkuyar da kanta ƙasa tayi tana cigaba da zuban hawaye". Mai ya sameta ??? Hjy Luba tayi maganan tana nufar inda Mahaifiyar Sobreen take ta duƙa tana ta tsintar ledoji . Cike da Muryar kuka Sobreen take basu labarin sakin da mahaifin ta yayi mawa Umman nata , da kuma dukan da yayi mata tamkar zai kashe ta ....wanda ruɗun rabuwar su yasata haukacewa...... Salati Hjy Luba tasa tana rushewa da kuka , wanda suna tsaka da hakan ne Suka ga Umman Sobreen ta razana tana jah baya da cewa " Ni ne Alh nafi'u zai saki?? Bazai yiwu ba sai na kai sa kotun ƙoli tana maganan haɗi da fallawa da gudu tana nufar titi , bin ta sukayi suna cewa " Taimako a kamata a riƙe , amma ina tuni ta shige ma titin , wani babban moto ne yayo kan babban titin ,wanda jah baya su Hjy Luba sukayi suna sakin wani gigitaccen ihu ganin moton yabi takan Umman Sobreen.... Sobreen kuwa ganin hakan yasata zubewa wurin gwiwowin ta ƙasa tana tsaga ihu.... Mutane ne suka rufe wurin ciki harda Alh nafi'u mahaifin ta da dama yake neman ta ta bashi ƴar sa . Da ita kenan masa wato Sobreen ya ɗauki alƙawarin aura mawa koma waye koda kuturu ne". [7/3, 16:01] Matar Doctor: *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* **** [7/3, 16:44] Matar Doctor: *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* Mutane kuwa daga masu kama kai sai masu ihu ganin irin daga dagan da Umman Sobreen tayi ta haɗe da kwalta , inalillahi wa'inna ilaihir raji'un shine kaɗai abun da Hjy Luba ke cewa " ruɗu iya ruɗu tashi ga a wannan rana .. Alh Nafi'u ne ya kama hannun Sobreen da take ihu kaman ranta zai fita ,yana jefa ta a moto yana jahh haɗi da barin wurin , don ko a jikin sa ganin wannan haɗari , cewa ma yake hakkin mahaifiyar sa ne , da ta raɓasu tsawon shekaru. Don haka can zai kai Sobreen garin Adamawa ta koya mata tarbiya kaman sauran ƴaƴan da ya saba gani. Zainabu kuwa sam bata farka ba sai wuraren 9:00am ,wanda da addu'a a bakin ta ta miƙe , tana kirar sunan Habab , sai da idon ta yaƙara buɗe wa ne ta tabbatar da mafarki tayi". Dafe ƙirjin ta tayi da yake harba mata da ƙarfi tana cewa " Meke shirin faruwa da Habab ?? Allah kasa mafarki ne ba gaskiya bane . Kasa nufar toilet tayi sai kawai nufan falon tayi don ganin Momy a wani hali take ciki don tasan jiya a kanta ta kwana". Cike da murmushi Momy take bin Zainabu da kallo da tayi wani dama² tayi kyau ta murje sai ƙiban ta take mai sukuni da natsuwa. Cike da harka Zainabu ta ke yin mata an tashi lfy? Kana ta nufi kitchen don taimaka mata aiki. A'a Zainab koma kije ki huta , na kammala komai ai , yanxu ke nake jira ki shirya kizo kiyi breakfast sai kisha maganin ki". Nisawa Zainabu tayi tana murmushi da mata sannu da aiki ,kana ta juya don ta watsa Ruwa ta sauya kayan jikin ta daga na barcin zuwa na zaman gida". Cike da jin ƙaunar Zainabu n Mom Salma kebin ta da kallo , tabbas abun da take hasashe hakan yake , juna biyun jikin ta na nan bai fita ba ,Allah kenan! Allah ya raba lafiya". Mom Salma tayi maganan tana cigaba da shirya dirnng area n. Motsin Zainabu ne yasata ce mata " Bismillah zauna dai da lura! To Momy". Zainabu tayi maganan tana zama a hankali duk jikin ta nauyin shi take ji a kwana biyu sai tana rinƙa jin ba daɗi a harshen ta ,kome xata ci bata jin daɗin shi....nan tafara break cike da gode mawa Mom Salma don iya girki da karamci ba baya ba". Gaskiya Mom Komai yayi daɗi". Zainabu tayi magana tana dariya. Dariya itama Momy tayi tana cewa " mashaallh to tun da Zee ta yaba saura ɗan ƙaƙƙwafi Habab! Ohhh!! Ɗazu fa Habab yazo gidan nan kina bacci tfy aiki ya kamasa a yau ɗin nan yanxu ma ina tunanin jirgin su ya ɗaga gasky". Wani irin bugawa ƙirjin Zainabu yayi , wanda sakin cup ɗin tea tayi tana cewa " Momy meyasa kika bar sa ya tafi?? Wallh tsoro nakeji nayi mafarki Momy ki kirasa ya dawo!!!. Ganin Zainabu ta ruɗe lokaci ɗaya yasa Mom Salma saurin dafata tana ɗan bubbaga kafaɗan ta da cewa " Shiiii... Ya isa ai zai dawo yace baifi 1 mount zaiyi ba , kuma mafarki Zainab ba gaskiya bane ba kinji ,Allah zai dawo maki da Habab lafiya inshaallh". Nisawa Zainabu tayi ji tayi komai ya fice mata a rai. A hankali ta ce " To Momy Allah yasa". Amin abun da Mom Salma tace kenan tana cigaba da matsar mata da irish gaban ta. **** Kwana uku da tafiyar Habab Daddy da Kanshi yazo bikon Mom Salma ,wanda iyaye sun shiga cikin maganan sosai da ƴan uwa da suke ta zuruntu garuruwa kuwa ,wannan yasa don dole Mom Salma ta kuma amincewa , a satin a ka maida auren su da Daddy ,duk da ba wani taro akayi ba,manya ne a dangi suka taru...a kuma ranan Mom Salma da Zainabu da baki yaƙi rufuwa saboda farin ciki suka koma gidan Daddy. Da komai na gidan sai da aka sake , niko nace sabon gwamnati kenan shi aka kafa". A ɓangaren Zainabu ke zaune ,kula da gata iri iri take gani a wurin Momy da Daddy kowann su na ƙoƙarin ganin sun faran ta mata ,sun kawar mata da dukkan wani damuwa . Wanda a yanxu kusan wata ɗaya kenan da tafiyar Habab . A yau ne Zainabu ta shirya don zuwa gidan Umman ta ,wanda a yanxu idan kaga Zainabu komai na alamun masu ɗauke da juna biyu ya bayyana mata , gashi bai fara girma ba ,amma ya sata tayi kyau matuƙa ,duk da da hutu da kula irin na Mom Salma da take bata". Farin ciki da taje gidan ba'a magana wurin mutan gidan da su Abba ,bana har da Sama'ila anan nan da ita ,wanda sosai taji daɗin hakan , Zainabu fah anyi hankali don har da tsaraba takai mawa su Umma da sauran yaran gida. Anan take jin ashe Habab sai da yazo sukayi sallama sannan ya wuce. Wurare n yammaci ta tattara tana komawa gidan Daddy. A falo ne take jin kukan mutane da magiya na ban haƙuri ,wanda yasata kutsa kanta cikin sauri , idon ta ne ya sauka akan Hjy Luba da Shema safiya dukan su a falon gaban daddyy ,gyefe guda kuma Mom Salma ce itama fuskar ta ɗauke da damuwa......... *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* [7/4, 16:55] Matar Doctor: *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* Jiki a sanyaye Zainabu ta isa tsakiyar falon tana zama gyefen Adda Raliya da itama ke share ƙwallah ganin yanda Uwar tasu duk ta mozan ta ,duk da da halin ta amma kuma uwa uwace ! Zama Zainabu tayi a ƙasa a hankali tana jin yanda Safiya da Shema'u keba ma Alh Ahmadu Haƙuri harda Hjy Luba , wanda cike da Muryar girma Alh Ahmadu ke cewa " Ya yafe masu Allah shi yafe mana baki ɗaya". Jin hakan yasa Su Hjy Luba juyowa ga Momy da Zainabu da kanta ke a ƙasa suna bata haƙuri akan abubuwan da suka ai ƙata da yanda ta kori Momy da hannun ta duk don kishi da masifa". Cike da nuna komai ya wuce suka ce Allah ya yafema na baki ɗaya". Wani irin Zainabu taji ganin wai Hjy Luba ce take yi masu sallama zata bar gidan ita da su Safiya. , Wanda ganin hakan yasa Momy kallon Daddy tana cewa " Ya kuma zaka barsu su tafi? Don Allah dai kayi haƙuri akan komai mu ɗauke shi muƙaddari dama rubuta ce ne Allah ya tsara xaya faru. Maganganun Momy ne yayi tasiri a zuciyar Daddy , wanda sai da suka fita ne yake ce mawa Adda Raliya ta kai su ɗaya daga cikin gidajen sa na High low cost , ya bama Hjy Luba har muddan rai , su Safiya su zauna can , har Allah ya basu bazajen aure ,idan kuma auren nasu ya dai daita Alhmdullh". Ba Adda Raliya ce kaɗai tayi godiya ba , har da Zainabu da farin ciki yaki ɓoyiwu a fuskar ta , don ganin Hjy Luba a wannan hali ba ƙaramin ɗaga mata hankali yayi ba". Godiya sukayi ta mawa Daddy har ya shige side ɗin shi ,kana Adda Raliya ta fice da sauri don sanar mawa su Hjy Luba da kyautar da karamcin da Daddy yayi mata... Momy ne ta kalli Zainabu tana murmushi kana tace " Har kin dawo yasu umma?? Suna lafiya Momy sunce a gaishe ki". Cike da jin daɗi Mom Salma tace " to mashaallh ina gdy. Tun daga nan shiru ne ya biyo bayan su tsawon lokaci ,kamin Zainabu ta katse shirun da cewa " Momy wai don Allah nayi maki wata tambaya ,Allah yasa bazai ɓata maki ba , don a kan rayuwar ki ne Momy da na Habab! Murmushi Mom Salma tayi kana tace " Haba ɗiyata faɗi maganan ki mana ? . Gyara zama Zainabu tayi tana kama hannayen ta kaman mai shirin bada labarin wani abu ,kana tace " Har yau Habab bai san daliln barinki gidan Daddy ba , anai meki an rasa , kin rabu dashi da Daddy ,wanda ada baya akan su ki rabu da komai naki ƴan uwa ƙasar ki da kowa naki ,amma Momy lokaci ɗaya da rana tsaka aka neme ki aka rasa wai meyasa??? . Nisawa Mom Salma tayi tana girgiza kai kurum na tana lumshe idon ta haɗi da buɗesu lokaci ɗaya ta fara tuno da komai na rayuwar ta da ya shuɗe". Zainab tabbas kaman yanda kikaji haka yake , Ni Asalinsa baturiya ce ta england , wanda acan nayi rayuwata da ƴan uwa na , Alh Ahmadu yazo ƙasar akan kasuwancin sa ne sanadin riƙon amanan sa yasa naji ya burgeni kuma har naso mu ƙulla mu'amala da shi ,wanda da ga hakan har addinin iyayena na bari na zaɓi na zauna dashi na bar ƙasa ta ,kuma iyayen shi basu taɓa nuna mun wani ƙiyayya ko hantara ba...sai dai ba mutaɓa samun ƙyaƙyatawa r mu'amala da Ita ba. Kullum a cikin yada mun da maganganu da gori tana kirana da tubabbbiya ,wanda hakan ke ɓata mun rai matuƙa , kullum ina hƙri don Ni macace marar son hayaniya bare faɗa ,aranan dana bar gidan ban taɓa mantawa a yammacin ranan ne Hjy Luba da ƙanwarta suka zo suka tsaya mun aka suka zageni zagin tijara da cin mutunci wanda fushin zuciya yasani barin gidan , a daren ,wanda a washe gari na bar Nigeria na sauka a ƙasar Japan na cigaba da rayuwata tsawon lokaci , duk da rayuwar bata mun daɗi kullum ina cikin kewa na ɗana da halin da na bar sa ,ga kuma mijina Wanda sanadin shi na shiga addinin Musulunci ,wanda zai kaini ga Allah da Manzon sa. A kullum ina hƙri da wannan rashin ashe mahakurci mawadaci yau gashi na dawo ina zaune da ɗana da kuma mahaifin sa...ga ƙarin sarika har ina gab da samun jika ta ƙare maganan tana sa dariya da gode mawa Allah. Cike da kunya Zainabu ta rufe idon ta tana miƙewa haɗi da shiga ciki da sauri. Dariya Mom Salma keyi sosai . Kana itama ta miƙe tana nufar ɓangaren Daddy" Haka rayuwa yayi ta tafiya , kullum Zainabu na fama da lallaulayin ciki don sai da cikin ya fara girma ne sannan take jin jikin ta , yanxu kusan 5 mount kenan , tun da Habab ya tafi Basu taɓa waya ba ,kullum in ya kira wani abu zai gifta tsakanin su ,wanda shikenan Muryar natan da baxaiji ba kenan , don bacci ne take yawon yin shi ,shi kuma duk idan yaji tana bacci sai yace Mom ta rabu da ita basai an tashe ta ba. Tun Zainabu na nuna rashin damuwa ta , har tafara tunani ita dai har ga Allah tsoro n aikin soja takeyi musamman irin nasu Habab ɗin ... Zaune take a falo cikin atampha brown tayi ɗinkin doguwar riga ,don juna biyun jikin ta ya fito sosai duk wani siffa ta mai cike ya bayyana mata , gaban ta dafaffan ƙwai ne a bowl da Mom Salma ta kawo mata , don a yanxu kullum ta samata sai ta ci shi , kunsan abunka ga likita musamman in abu nasu. Ruwa tasha tana ƙara vol ɗin tv da take kallo . Bin Agogan falon take da kallo ganin har 5:pm Mom Salma bata dawo ba ,don tace " bazata daɗe ba". Amma kuma har yanxu shiru. Can taji horn ɗin motoci wanda yasata nisawa a zuciyar ta tana cewa" Momy ta dawo kenan , miƙewa tayi daga tsaye don ta yi mata " Barka da dawowa , wanda dai dai tana isa falon ne tafara jin takon sa wanda take jin sa da kuma ganin sa a mafarkin ta na kullum idan ta kwanta . Bugun zuciyar ta ne ya ƙaro jiyo ƙamshin sa wanda baya taɓa bace mata koda kuwa sunyi nisa da juna. A hankali ta ɗago da idanun ta da suka kosa da ganin sa , tana watsa su akan fuskar sa ,wanda yake fitar mata da Annuri yana sakin mata ƙasaitacciyar murmushi n sa ...mmki ne yasata tsayawa cakk ta kasa motsawa , Mom ne dake gyefe itama tana murmushi tace mata " Suprice!!! Dariya Zainabu tasa wanda kamin tayi magana Habab ya da yayi mata ƙurr yana bin ta da kallo ,gani tayi ƙiba tayi kyau ga ciki a gaba ,da bai san dashi ba , wani irin farin ciki ne ya ninnku a zuciyar sa ,wanda cikin sauri ya ware hannayen sa biyu yana kirar ta da take gare shi". Tsayawa tayi tana kallon sa idon ta na ciko da ƙwallah , a zuciyar ta cewa take " Ji yanda yayi kyau yaƙara wani kamala , hummm wata uku a haɗu da tafiyar sa to da wacce macen ma ya zauna can, don Nasan Habab bazai taɓa iya kwana ɗaya ba tare da yayi Sex da mace ba....tana wanna n tunanin ne taji ya rungume ta yana dariya , haɗi da jan kumatun ta da suka yi suɓu³ dariya tasa tana ƙara shige masa , wanda ba ko kunya , Habab ya ɗaga ta cakkk yana juyi da ita , dariya take yana ƙyaƙyatawa ,ita ko Momy cewa take kuyi hankuli dai da Bbyn?? . Diree ta yayi yana kama hannun ta yana rungumota a tare suka zauna a falon , itama Mom Salma tana zama a ɗaya daga kujerun falon. *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* *Mmn teddy* [7/5, 08:37] Matar Doctor: *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* Ko wannen su ka kalli fuskar sa zaka ga yana ɗauke da matsanancin fara'a , musamman Momy da a kullum take mafarkin ganin familyn nata cikin wannan yanayi...Ita dai Zainabu tun da ta zauna ba tace masa komai ba sai Mom ce take ta jan sa da firar tafiyar tasa har zuwa dawowan sa". Kusan minti sha biyar suna firar sai dai hankalin sa na akan Zainabu da tayi shiru yawan zuban ta ya ragu ,kodon cikin jikin ta ne ? Tunanin da yake kenan kamin ya miƙe daga tsaye yana cewa " Momy yau fah zamu koma da Zee gidana , mun bar gidan Daddy daga yau .... Saurin kallon sa Mom tayi cike da mmkin wani gidan kenan ,ita ma Zainabu a wannan karon shi take kallo , kaman wanda ya bincika zukatan su ne ya cigaba da cewa " Gidana da Daddy yace " Bazan koma ba sai yaga hankali na a gaban sa tukun , ai yanxu nayi hankalin ko Momy tun da ga Zee nan ta kusa haifo mun da bby". Yayi maganan yana dariya haɗi da ɗan sosa ƙyayarsa na jin kunyar Mom Salma". Sakiyi kawai wuce ka bani wuri , ai Ni wannn maganan ba dani ba lokacin da kukayi ban sani ba ,kaga ko bana shiga haka kurum ba , dole sai dai kayi haƙuri zuwa nan da kwana biyu Daddy zai dawo daga tafiya sai muji mai zai ce ? idan ya amince to!! . Habab ne ya dawo da baya don har yafara tafiya zuwa side ɗin sa don ya watsa Ruwa kamin ya fito , jin maganan Momy yasa shi tsayawa babu kunya yana haɗe rai kana yace " Wane ne zai zauna Mom sai dad ya dawo? . Habab! Ta basa amsa kamin taji mai zaice". Murmushi yayi na ina ma haka zai faru dashi". Humm Mom ai tun kamin na sauka a Lagos Daddy yasan da ina tahowa zan tafi da matata , don haka Mom kisa ta ta shirya ,komai ma na tarkayar nawa na yafe nayi a gidana. Tsayawa Mom Salma tayi tana kallon sa cike da mmki....wanda Habab da yazo wuce Zainabu ne yayi magana ƙasa² wanda daga shi sai ita zataji yace " Ai na ƙara kwana ɗaya ba tare da Zee ba ,tabbas a washe gari mutuwa xanyi ". Ɗago idanun ta tayi tana masa wani kallo da ya fahimci inda ta nufa , tabbas yasan da daru a zuciyar ta game da shi. Murmushi yayi yana hayewa up stairs ɗin falon yana barin Zainabu da Mom Salma da ta tafi duniyar tunani ,don tabbas tasan Habab kaifi ɗaya ne ,idan yace abu to fah sai yayi zaiyi sukuni. Hummm numfashi ta sauke a hankali kana tace " Zainab je ki shirya ki fito daga dinning sai ku wuce kawai". Kallon Mom Salma Zainabu tayi kana tace " Taɓ Mom tayaya zan bishi kawai daga dawowar sa ? Kuma fah Daddy anan yace mu zauna". Takowa zuwa inda Zainabu Mom Salma tayi tana dafata kamin tace " Zainab babu yanda zamuyi ba mu da wurumin hana Habab ke ,saboda shi ya ajeki ,ba mu ba , shi yake da iko da komai , kiyi haƙuri kinji kije ki kimtsa . Kallon Mom Salma Zainabu tayi kana tace " Momy Ni a shirye nake ba wani kimtsa da xan ƙara ". Tana maganan haɗi da gyara zaman ta a kujerar falon , suna a haka ne Habab ya sauko kallo ɗaya yayi mawa inda suke ya fahimci durgar dake tsakanin Mom da Zainabu. Dinning area ya nufa ,wanda Momy ta nufesa don shirya masa komai . Sai murmushi yake don yasan Zainabu matsoraciya ce da zullumn kar yazo yayi mata mugun ta irin na da baya ne yake sata yin hakan da takeyi na rashin Son bin sa da takeyi. Kallon inda suke Zainabu tayi tana kauda kai , ganin yanda Mom Salma sai wani nan ² dashi takeyi kaman wani yaron goye, baki san waye shi ɗin bane Momy! Abun da take cewa kenan a zuciyar ta , tana ji Mom na masa nasihar ya kula da matar sa...ita dai Zainabu tana jin su har ya miƙe yana cewa " Momy ina jirar ta a moto. Da ido ta bisa Zainabu kana cike da haushi da mmki tace " A'a wai ma Momy baxaki zo ba ,shine zai tafi dani ɗagani sai shi?". Murmushi Mom tayi kana tace " zana zo mana Zainab zan zo ki kwantar da hankali n ki , babu abunda zai faru tsakanin ki da Habab inshaallh sai alkhairi ,Nasan fargaban da kikeyi , kisani yanxu Habab ya chanja bazai maki abun da yayi a baya ba...Habab na Sonki ba kaɗan ba , Ni dai ma a yanxu sai dai nace Don Allah ki ƙular mun dashi ,don ko wani hali Habab ya shiga to sai dai sanadin ki Zainab ga habab nan a hannun ki...tana maganan haɗi da gyara mata Mayafin ta , tana kama hannun ta suna ficewa zuwa farfajiyar gidan , ɗaya hannun ta jakar Zainabu ne da duk wasu abubuwa n ta da zata buƙata. Habab ne da isowan su ya buɗe mata moton yana tana shiga haɗi da ɗaga mawa Momy hannu . Hugging ɗin Momy yayi yana mata sallama kamin ya zagayawa mazaunin sa yana ma moton key haɗi da fara ficewa a hankali . Har suka bar gidan Mom tana ɗaga masu hannu. Sai a lokacin hawaye yafara bin kuncin Zainabu ,wanda lokaci bayan lokaci take sa hannun ta tana ɗauke su . Yana kallon ta ta gyefen idon shi ,amma sai yasa cool music yana tashi a hankali a moton. Takaici ne duk ya ishi Zainabu , wanda ganin yanda yake tafiyar kaman baxaiyi ba , ga waƙar dake tashi yasa ta dafe kai , tana juyowa tana kallon sa kana tace " Ni karatun Al-kur'ani kunnuwa na suke son ji ba wannan ba , ka kashe mun!! Tayi maganan kaman wata boss". Hannun shi yakai yana kashewa kamin ya cigaba da drving hankulin sa kwance yana jin wani irin nishaɗi da farin ciki a zuciyar shi yau shine da Zee ɗin shi , da ya daɗe yana kisimawa da irin so da tattalin da zai nuna mata a lokacin da suka zamana daga shi sai ita. Gani tayi tafiya suke kaman baxasu kai ba , don batasan ina ne gidan nasa yake ba. Hakan yaasa bacci fara ɗaukar ta ,don titir a cikin shi take . Juyowa yayi yana kallon yanda baccin ya ɗauke ta , rungumo ta yayi a hankali yana kwantar da ita tana yin fillo da kafaɗan sa . A haka har suka isa gidan nasa ,wanda ganin girman gidan da tsaruwar sa yasa Ni kaina ƙara buɗe ido. Tun daga farkon gidan CCTV camara ka masu wlcm. Ga sojojin da suke gadin gidan gaba da baya , ta ko ina. Wangale katafaren gate ɗin akayi suna shiga . Wanda har ya tsaya bata san i ba. Fitowa yayi a hankali yana zagayawa ɓarayin ta , don nannauyan bacci ne ya ɗauke ta . Wannan yasa shi ɗaukar ta cakkk kaman bby yana nufan babban falon gidan da ita". Wanda bai direta a ko ina ba sai a kasaitaccen master bedroom ɗin sa. Wanda faɗin ƙayatuwar da yayi bazai faɗu ba . A can tsakiyar bed ɗin nashi ya kwantar da ita. Wanda ƙamshin turaren bedroom ɗin yasa Zainabu fara buɗe idon ta a hankali , Habab ta hango can wurin waldrop yana sauya kayan jikin shi zuwa Short knicker da ƙaramin t.shirt. saurin rintse idon ta tayi ,wanda sai da ya gama kimtsa kansa ne sannan ya ɗauko kaya marasa nauyi yana nufo inda Zainabu ke kwance . Tana jin sautin karatun Alqur'ani yana tashi a hankali ,kaman yanda ta nuna masa tana so.... Hakan yasata jin sanyi a zuciyar ta. Tana ji ya ɗagata yana kwantar da ita jikin shi yana wani sauke nannauyar ajiyar zuciya. Kissing ɗin lips ɗin ta yayi yana faɗin a hankali cike da murya mai kama da raɗa da cewa " I love my Zee". Yana tsotsan bakin ta cikin wani irin salo , da yasa Zainabu saurin buɗe ido tana ƙwace bakin ta , haɗi da son tashi daga jikin shi . Hannun ta ya riƙe yana haɗawa da nashi kana yaƙara manna bakin shi da nata yana haɗewa yana cigaba da tsotsan laɓɓan ta cikin wani irin rikitacciyar salo da yasa [7/5, 14:34] Matar Doctor: Ta yin lamo tana jin jijiyoyin jiki n ta na saki , takasa ɗaga hannun ta bare tayi yunƙurin dakatar dashi daga abun da yake yi mata tamkar wani mayunwacin zaki , lumshe idon ta kawai tayi tana zaman jirar lokacin da zai cika ta don kansa , Janye bakin sa yayi daga nata a hankali yana kallon fuskarta da ta buɗe idanun ta tana kallon sa ..murmusa mata yayi ,kana ya matsa daga gareta yana riƙo hannun ta haɗi da miƙar da ita daga zaune". Ganin yanda yake kasheta da ido yayi mata ƙurrr yasa Zainabu yin ƙasa da nata idon , don ita har yanxu tana jin nauyin Habab ɗin . Ina Son ki Zee na ZeeHabab". Saurin kallon shi tayi jin lamarin take tamkar almara ,so take ta gasgata mawa kanta da zuciyar ta ,wai shin da gaske Habab ɗin ne ke cewa " Yana Son ta a yau? Kullum jin abun take tazo mujita ,tamkar tatsuniyar yara. Ganin yanda ta lula duniyar tunani hawaye na taruwa a ƙwarmin idon ta ,yasa Habab Rungume ta yana mata magana a hankali dai dai kunnen ta " Zee da gaske kar ki kokon to , Habab naki ne kekaɗai ,ina mahaukacin Son ki Zeee! Murmushi tayi tana raba jikin ta da nashi kana tace " Ban san Habab da ƙarya ba ,amma Nasan shi da faɗin komaiye indai yazo bakin sa a lokacin da yake buƙatar jin ɗumin ko albarkatun Zainabu! Kuka ta farayi a hankali tana riƙo hannayen sa duka , kana ta cigaba da cewa" Habab kayi komai da Zainabu ,amma kar kayi ƙarya wai da cewa kana Sona , duk don ka samu biyan buƙatar ka , Ni Zainabu baxan hanaka ba ,ai komai nawa naka ne ,kaine dai banawa ba...Zee meyasa kika ce haka? I'm totally change ,na sauya Zainab ke kaɗai nake so a yanxu ,ki yarda da Habab pls?". Hummm murmushi Zainabu tayi na to yana iya? Kana ta buɗe baki a hankali cike da sanyin murya r ta tace " taya xan yarda da kai Habab? Nafasan ka ,Nasan yanda yini ɗaya kakeyi idan baka tare da mace ,to tayaya hankalina zai yarda acan inda kaje bakayi mu'amalan ka da matar da ka saba ba?". Hhuuuuu iskar bakin sa ya furzar da ƙarfi yana dafe kansa da yaji tayi masa nauyi lokaci ɗaya , so yake ya fahimtar da Zainabu amma ya rasa ta ina zai fara. Jin sautin kukan nata ne yasa shi ,cike da Muryar rarrashi yace " Zee wallahi ki yarda da Habab ,tun ranan dana ɗanɗani daɗinn ki nakejin sauran mata Salam ,kin fisu Zainab ke kaɗai na cigaba da mu'amala nadaina komai , na bar neman mata , yanxu ma har ƙwaya na daina sha....pls ZeeHabab ki yarda dani don Allah". Na daina komai , nafi Maraya maraici rashin ki a tare dani Zee , nayi mawa Mom magana akan zan Turo a taho dake ,taƙi amincewa da hakan , amma yanxu ba gashi na dawo ba , kuma nayi maki alƙawari duk inda zan tafi ko wacce tafiya ce ta kamani dake xan tafi Zeee pls ki yardaaaa.......saurin kai hannun ta tayi tana rufe masa baki ganin yanda yake mata magiya kaman wata uwar shi ,duk yana neman ya susuce lokaci ɗaya. Murmushi tayi tana cewa " Na yarda da miji na ,tuni Nasan Sojana baya ƙarya koda kuwa mutuwa zai gani abun da ya tunkara baya taɓa saka shi yin baya". Ina Son ka Habab! Tayi maganan tana narke fuska tamkar wacce take shirin fashewa da kuka . Murmushi yayi mata cike da jin daɗi ya kama hannun ta yana kissing yana kawar mata daga bakin sa da ta rufe yana shafa gyefen fuskar shi da sajen sa...wani yarrrrr taji wanda hakan yasata saurin kauda hannun nata ,tana miƙewa tsaye ,shima miƙewan yayi yana cewa " Ina zakije...Kallon shi tayi cike da tsantsan nuna soyayya tace " Privacy ina so nayi wanka na ɗauro alwala sai naci abinci ,fatan dai gidan namu da abincin ko sai na shiga kitchen?. Murmushi yayi yanda tayi maganan ta burgesa ƙwarai , har yanxu Zee tana da cin abinci kenan ,humm bare kuma yanxu da abu ta zama biyu...A'a komai yana nan yanda Zee na take so , da cook mai mana girki ,yanxu komai ma is ready ...Zo na goyaki na kai Privacy". Dariya tasa masa tana maƙale masa kafaɗa". Allah baki isa ba sai kin hau ! Dariya tasa mai sauti tana zille masa don taro ta yayi nan tayi privacy n da gudu yana biyo bayan ta. Ko a privacy a tare sukayi komai yana fitowa yasa jallabiya yana ficewa don nufan masallacin dake kusa dasu. Yana ɗaya daga cikin dalilin da yasa Zainabu ke Ƙara Son Habab a zuciyar ta kenan , ko a wani hali yake indai yana gida to a masallaci yake jam'i . Haka ta shirya kanta tsaf kana tasa hijab dogo tana shimfiɗa sallaya haɗi da fara tada kabbarar yin Sallah... **** A falo ya tadda ta wuraren ƙarfe 8:30pm na dare batayi wahalar zuwa dinning area ba , a tsakiyar falon ta baje tuwon shinkafa miyar wake da ganda tana ci tana santi ,tana faɗin kai gaskiya kings ka iya girki ,gashi ka girma favourite dish ɗina...Shidai kings sai murmushi yakeyi yana cigaba da jera mata , ita kuma na zuba kaman faffan redio. Habab ne yajah ya tsaya da tuni ya shigo falon wani irin kishi na ciyo sa , ganin zuban Zainabu ya yi yawa yasa Habab daka masu duka razanan tsawa ,wanda yasa Zainabu sakin loman tuwon ba tare da ta sani ba . Kaman yanda kings ya miƙe haka itama tayi saurin miƙewa...kai maka da hankali ne ,dan uban da matar nawa zaka tsaya kana magana? Ita sa'ar kace ko kuma Ni ?? .sorry sir !! Kings yayi maganan yana ƙamewa irin na sojoji , buɗe baki Zainabu tayi tana cewa a zuciyar ta " Soja kuma da iya girki? Kai habab wannan wani irin masifa ne ,daga yayi mun mgn. Juyawa yayi yana ficewa daga falon ,yyn da kingsili shima yabi bayan sa jiki na rawa. Mtseww komai dai faɗa ? Abun da Zainabu tace kenan tana komawa haɗi da zama tana cigaba da cin tuwon ta ,tana korawa da lacasera . Tana a haka kaman minti biyar Habab ya shigo falon ,kallon ta baiyi ba , ya wuce master bedroom ɗin shi , wanda jikin Zainabu sanyi yayi, to me nayi masa kuma? Tambayar da take mawa kanta kenan kamin ta yunƙura tana miƙewa haɗi da bin bayan sa. Kan ta tsaye ta shiga ,tana ɗan gunguni a ƙasan zuciyar ta , a wurin bed ta hangosa can yana cire jallabiyar sa ,ya zamana daga shi sai boxer bako singlete. Ganin irin power ɗin sa yasa Zainabu jin ƙirjin ta ya buga don tsoro ,kaman wani ɗan rasiline , kasa ƙarikawa inda yake tayi har sai da yazo ya wuce ta yana nufan waldrob , ya koma yana kwanciya a gadon sa haɗi da rage hasken ɗakin. Shiru tayi tsammmm sai kuma ta daure tana takawa zuwa inda yake a hankali , kasa tsayawa tayi kawai sai ta zauna ƙasan capet ɗin gaban gadon tana miƙa hannun ta tana yaye bargon da ya rufa dashi...Habab! Ta kira sunan shi a sanyaye...jin yayi mata shiru yasata ƙara kirar sunan sa Habab ba xakaciiiii...kamin ta ƙarika ne yace " Na ƙoshi kije abinki! . Shiru tayi masa , kana tace " To ina ne bedroom ɗin a naje na kwanta?? ,Banxa ya ƙara yi mata ,a zuciyar shi yana cewa " Wato ita wannan Rarrashin miji Bama ta iya ba ,komai sai an koya mata??". Jan bargo yaƙara yi yana juya mata baya . Wanda yasa Zainabu jin takaicin wulaƙantatan da yayi , miƙeea tayi tana sharar ƙwallah tana juyawa don barin masa bedroom ɗin ba kuma tare da tasan ina ne natan ba". Ganin haka yasa Habab kai hannun shi yana murgino ta haɗi da jawota kusa dashi . Blnket ɗin ya buɗe yana shigo da ita ciki , wanda ba musu ta shiga tana cigaba da goge hawayen fuskar ta...matsawa tayi daga jikin sa ,nan shi kuma ya riƙe ta yana ƙara mannata da jikin shi..... Kin yi mun laifi amma bakisan ki bani haƙuri ba , kuma kina mun kuka ? Kukan meye ? Shagwaɓa ?? . Haushin maganan tasa ne ta kamata , kana cike da Muryar kuka tace " To Ni ai ban san nayi maka wani abu ba , kayi hƙri to! . Murmushi yayi a hankali yana ƙara mannata da ƙirjin shi kana yace " A'a Ni bazanyi haƙuri ba sai na rama! ,Kalli fah yanda kika zauna a falo da kayan bacci ,wai kuma kina magana da wancen ɗan iskan inyamurin , uhmm kuma kice inyi haƙuri ??? No dole sai na rama , sannan xan ji daɗi ....nifa ban Sanni ba wallh ,kayi haƙuri bansan zakaji haushi ba". Bakin shi yakai zuwa kunne ta kaman zai mata magana taji ya ɗan cije ta ,wanda yasata sakin ƙara tana cewa " Washhhhhh . Kinji zafi ?? Yayi maganan Muryar sa ta rasa gane inda ya nufa ,Ɗaga masa kai tayi tana ƙara matso ƙwallh" . Ji tayi ya rungume ta da ƙarfi yana wani irin murgina² da ita akan bed ɗin ,yana hayeta...cikin gentle voice ɗin shi yake ce mata" naji zafi fiye da wanda kk ji a yanxu ,humm ji nake kaman naga baya numfashi a lokacin da na ganku ,tamkar na rufe shi da duka sai yabar numfashi , amma kinzo kina mun kukan shagwaɓa , ina jin kishin ki tun kamin na fara Sonki Zee , pls ki rinƙa kularmun da kanki ,zanyi iya komai akan ki ,indai ban kai zuciya nesa ba". Duk saboda Son da nake maki xan iya hakan...I luv You Zee". Murmushi tayi tana nishi a hankali kana tace " Kamun nauyi ka ɗagani". Bakin shi yakai saman laɓɓan ta yana manna mata kiss kana yace " Sai kince wani abu sannan xan ɗagaki". I love you too Habab!! Kamin ta rufe bakin ta ne taji ya cafki harshen ta yana wani wasa dashi haɗi da ja mata cikin wani irin rikirkitacciyar salo da yake gab da xauta ta". Wani iriinnnn zuuuu takeji har ƙwaƙwalwar ta chaji ya ɗauka . Zare bakin sa yayi daga nata ,wanda abun da bata taɓa shi tayi masa ƙara kama nasa bakin tayi tana tsotsa kaman yanda taga yana yi mata. Lumshe ido yayi yana cigaba da shafa jikin ta tun daga fuskar ta har zuwa nonuwar ta da yake sauke rigar baccin nata ƙasa . Matsasu take yana lailaya nipples ɗin ta da suka cika suka ƙara girma , ita sam mata manta da cikin jikin ta.... Wani irin numfashi tajah da sauri da ajiyar zuciya jin yanda yake shirin birkita mata lissafi.... murmushi yayi ganin yana shirin rikita ƴar mutane yasa shi zamewa daga jikin ta yana ɗagota da ƙwantar da ita jikin saa....ƙanƙame sa tayi tana jin wani irin huuuuu zuuu yuuuu na bin ta ,ga wani ƙaiƙayi da takeji a ƙasan ta , tabbas itama a hannu take. Kuka take shirin sa masa , wanda jin haka yasa Habab yi mata rumfa da ƙirjin shi don yasan tana jin sassaucin hakan ne, amma kuma a yanxu da cutarwa duba ga juna biyun dake tare da ita ...gashi baƙarami ba . Yana ji tana bin jikin shi tana shafa masa , son shi take ji yana ratsa duk wani sassa da kafa na jikin ta...kanta ta cusa cikin ƙirjin shi tana shaƙar ƙamshin sa haɗi da kama breast ɗin shi tana sha masa cikin wani irin salon da bai san ta iya shi ba....tuni yafara jin hajy babban sa na masa sallaman nazo! Hannun shi yakai yana ƙara manna ta da ƙirjin shi yana mgn cikin Muryar sa da ke rawa don daɗin yafara kai masa cewa yake " woww!! Tncuuu ohhhhh!!! Tncuuu Zeee ahhh!! . Matse ƙafarsa yakeyi kana cikin sauri ya matsa gyefe ganin yana danneta da ita sam bata ta kanta ,ta ma manta da nauyin jikin ta. Ganin yayi baya yasata cike da Muryar shagwaɓa dake ƙara rikitashi cewa " Habab!! Lumshe idon shi yayi yana buɗewa kana yace " Zee kin manta da Bbyn mu ne?? Kar mu yi wani abun mu cutarrr......A'a nidai nidai nidaiii kawaiiii tayi maganan tana cuno baki da shirin sa masa kuka don takasa ƙarike me take son. Juyar da kansa yayi gyefe yana sauke numfashi a hankali , wanda ganin hakan yasa ta matsawa kusa dashi hannun sa ta riƙe tana fara masa kuka". Ji tayi ya ɗagota mmki da hannu ɗaya yana ɗaurata bisa jikin shi yana kallon fuskar ta da ta rufe idon ta hawaye na bin kuncin ta". My Zee bar kuka xan maki mai daɗi ,nina fara tsokano ki ko?? Zan sakiji daɗi kinji Zee ɗin Habab?? Yayi maganan yana goge mata ƙwallahn dake zubo mata ,don ji take ana tsikarar ta tun daga sama har ƙasa , murmushi yayi don yasan shi ya rikita ta tun farko . Kuma yayi hakan ne don suji daɗin a tare duka,ba shi kaɗai yanda ya saba yi mata ba. Nonon ta ya fara taɓawa yana murxasu a hankali ,nan ta fara matswa baya ,wanda ganin haka ya tarota da ƙafarsa yana kwantoto tana sunkuyawa kusa da fuskar sa ,nonuwan ta na sauka a fuskar shi,bakin shi yasa yana tsotsan su ,cikin salon jaraba ,da yasa Zainabu fara kuka tana jin wani irin ƙaiƙari na damun ta ƙasan ta....washhh ahhhh Habbb... Habab....ta kira sunan shi tana cigaba da kukan ...ɗago da idon sa yayi kana yace mene ??? Daɗiii?? Kuka take masa takasa basa amsa , hakan yasa shi dai daita natsuwar sa yana bin ta da kallo don gano inda yake paining ɗin ta. Ganin yanda take matse ƙafarta tana mutsu² yasa shi fahimta , murmushi yayi mata yana cewa " Tun ynxu?? Kasa fahimtar inda xancen nasa ya dosa ne yasata cewa "Ni dai...rufe bakin ta yayi yana matsar da ita gyefe wurin cinyoyin sa ,a hankali ya ɗaga yana zura Bananan sa ciki a hankali yana fara cikin ta...wani irin numfashi ta sauke tana rintse ido tana jin daɗin hakan yana kuma ƙara rikitata....kuka tasa tana kirar sa , Habab ina jin wani iriiiiii!!! Dariya ya kusa kuɓce masa , lallai Zee sai yayi da gaske ,wato bazata ce masa daɗi ba sai dai wani iriiii".... *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* *Mmn teddy* [7/6, 07:44] Matar Doctor: Cigaba yayi da bin da salon da yasan zai yi mata daɗi , don yayi ma kansa alƙawarin shayar da ita zumar daɗin sa...Tun Zainabu na daurewa tafara masa kukan daɗi don salon da yake bi da ita ya girme ma kanta...Shi da kanshi yake sarrafata duk yanda taso don motsi ƙwaƙwƙwara ta kasa , A wannan Dare sun jiyar da kansu daɗin da basu taɓa ba , sun kasance cikin matsanancin Farin ciki da so da ƙaunar junan su...Habab bai wahalar da ita ba ,yy ƙoƙarin lafafa mata ,saboda duba ga yanayin jikin ta ,Yana samun biyan buƙatar sa ya rungume ta suna rufawa ,kamin lokacin ƙanƙani bacci yayi awon gaba da su duka". Nikam uwar teddy nace Asuba ta gari Zeehabab". A haka rayuwar su ke tafiya kullum cikin jin daɗi da walwala tare da zazzafan Soyayya r juna suke .a ɗan zaman da sukayi tuni Zainabu ta fahimci waye Habab ? , Don ta lura akwai shi da masifaffan kishi ,anan ne taga suna samun matsala tsakanin su ,wannan yasa ta ƙoƙarin ganin ta kauce mawa duk wata matsala da zai kawo masu tarzoma a cikin gidan , zaman Aure take kuma dama shi ɗan haƙuri ne ,wannan haka yake". Fita ko falo xatayi sai tasa Mayafi ko hijab tun ranta baya So har ya zama mata jinin jiki ,duk don kauce mawa masifan Habab". Ga masifaffan Damu kullum a buƙace yake baya gajiya sam...Amma da haka take haƙuri ganin ta faranta masa ,itama ya faranta mata don Habab ba baya ba wurin iya Soyayya musamman ga Abun da yake So da ƙauna ". Anan ne Zainabu ta gane ashe duk iskanci ne cewan da yake shi baya Soyayya kuma bai iya tattali da rarrashin mace ba". To akanta dai wannan ƙirarin nasa ya ƙare ,don kullum a cikin bata kula da tattali yake ,idan tana kitchen da kanshi zai shigo suyi aikin tare , don kishin sa yasata cewa " Ita sam wani mai masu aiki indai maza ne suyi tafiyar su kawai zata rinƙa abun ta...matan ma su bar shi ,ita xata iya komai a gidan Umma ita take koman ta". Wannan yasa Habab dakatar da duk wasu masu aiki maza na ɓangaren shima sai a sannan ya samu natsuwa". A Cewan shi Soja babu wanda yakaisu Son mata da ƙwartanci . Kunsan dayake shima ya san kanshi ai😅 . A haka cikin Zainabu ya tsufa haihuwa yau ko gobe ,kullum Umma a aikon Sama'ila take yana kawo mgnun naƙuda da sauran abubuwa da yake rage zaƙi. Haka su Yau Yaya Radiya kowa yazo yana duba Zainabu da jikin ta...da a yanxu duk ta tasa cikin jikin ta shi kake fara gani kamin ita idan ta dumfaro... Yau an wayi gari Safiyar Alhamis , Zainabu ita kaɗai ta kwana a cikin gidan ta kasantuwar kunsan aikin Soja , yau ka ganshi a gidan gobe ko zuwa anjima kaji ya bar garin ko ƙasar . Tun sha biyu na dare Zainabu takejin yane marar ta na ɗaure mata, abun ka ga yarinta haka ta tashi tsaye tana ta kaiwa da komowa , yana lafa mata sai ta koma ta kwanta ....Daga ji dai tasan haihuwa ne naƙuda takeyi ,amma kuma tace ita sam baxata faɗa mawa kowa ba sai Taji haihuwar yazo mata sosai ,wai baxatayi irin na wata mata a gidan su ba Rabi , da tana jin sansanin naƙuda zata ɓalle zani ta fara kuka tana kururuwa gata ita mai dogon naƙuda sai ta yi wanni bata haihu ba ,ga rakin tsiya . Tuno da wannan yasa Zainabu daurewa tana ta cije laɓɓa don azaba a Cewan ta kar ma'aikatan nan su raina ta ,akan haihuwar da rayuwa ne ko mutuwa🥹 . Ai tun Zainabu na iya kaiwa da komowa ta koma ɗaga ƙafar ta kasa , Zama tayi dirshan taana jin shiga sallar Asuba , a haka gari ya fara haske ....da ƙyar ta iya kai hannun ta tana lalubar wayar ta haɗi da kirar Momy Don sun fi kusa da ita fiye da Gidan su . Ai da jin yanayin ta Momy ta aje wayar da sauri tana ɗaukar mayafin ta haɗi da sanar mawa Daddy tana nufowa gidan cikin gaggawa". Kashe kirar da Zainabu tayi kaman mintuna biyar tafara lalubar numbern Habab ,don ji take xatayi sallama da duniya bazata fah iya rayuwa ba... Wannan yasata bugu ɗaya Habab ya ɗauka da dama yake cikin gidan tun tsakiyar dare ya dawo ,bai shigo bedroom ɗin ta bane Don kar ya dameta . Cikin sauri tuni jikin sa ya basa ba lafiya yake tambayar ta " kin tashi ne ??. Yanda yaji tana jan numfashi da ƙyar yasa shi jifa da wayar yana saurin fitowa dai dai Momy na isowa falon , a tare suka shiga bedroom ɗin Zainabu da tafara ficewa a hayyacin ta...tabbas yau tasan ashe rabi na ƙoƙarin ne ba kaɗan ba, haihuwa wani irin tsiraɗi ne ga ƴa mace. Yau dai Zee ta fidda mawa kanta ƙara rayuwa a gidan duniyaaaaaa........ Zanin da take ta kucuciye shi ne Momy ta cire shi ,don a yanayin Zainabu tasan nan da Moto baxasu isa ba zata iya haihuwa,don komai yazo mata gadon gadon .....shikam Habab Rungume ta yayi yana ƙoƙarin ɗaukar ta. Momy tace................ *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932* *Mmn teddy* [7/6, 15:11] Matar Doctor: Ina masu buƙatar mallakar littafan uwar teddy duka... 1) Bafullatanan Ruga 2)Ƴar Aikina 3) Walijaam 4)Ƴar waye 5)Siyasata 6)Gidan ƙwarata 7)Ƙwaryar sama 8) Bintoto 9)Ƴar maula 10)Habibi da'iman 11)Gidan zaurawa 12) Dijama ƴar Fulani 13)Kawaliya 14)Ƙwartn mnya 15)Zuma da maɗaci Duka zaku samu complt document ɗin su akan farashi sassauƙa...idan kuma duka kuke buƙata 2k zaku biya ta wannan account deatails mohammed Aisha keystone bank 6037312299 thnkyouuuuu lovers🥰. [7/6, 15:12] Matar Doctor: *🕊️ƘWRTN MNYA🕊️* *Finale page Alhmdullh* _Mmn teddy_ *Masu buƙatar complete document ɗin wannan littafi ₦500 ne via Mohammed Aisha keystone bank 6037312299...masu buƙatar Turo da kati kuma MTN zasu tura ta wannan number 08081202932* _Siyan na gari...💃💃💃_ _Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin ne da yazo daga hannu na mai inganci , yawancin manyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo² duk lalacewar su sai sun koma gunin sha'awa , idan baki da nono ne akwai wanda zamu baki su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwanta ne jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 08081202932_ **** Da taimakon Mom Salma da Habab dake tsaye akanta hankalin shi a matuƙar tashe gani yake kaman Zainabu mutuwa xatayi ta barshi ...ganin haka yasa Mom Salma cewa ya basu wuri ,amma ina sam ya kasa matsawa ko nan da falo , bai yi sukuni ba sai da yaga faɗowar ɗan nasa duniya". Hamdala su duka sukayi suna godiya ga Allah da ya sauke Zainabu lafiya , wanda cikin sauri Momy ta amshi Bbyn da tuni Habab ya riƙe shi ƙam yana manna shi da ƙirjin shi ,don bai duba ga Ƙazantar jikin shi ba. Naɗe bby boy ɗin tayi tana goge masa dattin jikin sa ,kana ta miƙa mawa Habab ɗan zumuɗi shi , da yake duƙe gaban Zainabu yana ta aikin mata sannu ,a tunanin shi shiknnn ta haihuwa ,don uwa bata biyo ba...ita dai Momy addu'a take don ta lura lamarin yana Son mata gardama . Miƙa mawa Habab Bbyn tayi tana cewa " Ku jirani a falo. Ficewa yayi cike da jin farin ciki marar misaltuwa a zuciyar shi....wanda fitan sa ne Momy ta cigaba da fafatawa , alhmdullh shine kaɗai abun da xamuce domin ko Allah yayi fitowan ta lafy. Sosai Momy ta jinjina mawa dauriya irin na Zainabu , da anan ta gyara ta tsaff bata rage komai ba ,sannan ta chanja mata wuri tana tsaftace wurin . Fitar Habab kuwa tuni ya fara sanar nawa ƴan uwa da abokan an arxiƙi ,ciki harda su Adda Raliya da yaya Radiya wanda dajin haihuwar ko minti talatin basu ƙara ba suka iso gidan...Kowa sam Barka yakeyi yana sannu ma Zainabu ,don basu ga Bbyn ba amma sunji labarin irin ƙaton da ta haifa tabarakallh". Shikam Habab da Saif da tuni ya halirci gidan , can sai ga Sadeeq riƙe ɗa sukayi suka hana kowa , Cewan suke akwai ƴan kambun ido ,don sai yara kyaun Bbyn suke yi , hak Uban shi kaman yayi kaki ya aje". Jin sunƙi kawo masu yaron yasa Adda Raliya da kanta nufar inda suke tana amsan yaron da cewa suke " Adda Raliya ki kula fah?? Juyowa tayi tana hararar su ta kana cike da dariya tace " in kula mana ,wayaga su Sadeeq yau anyi ɗa??? Dariya su duka suka sa tana ficewa haɗi da nufar bedroom ɗin da Zainabu da sauran ƴan uwa ke anan. A kwana a tashi babu wuya ga mai nisan kwana da rai da rayuwa....ranaku watanni na tafiya kaman almara , hango Zainabu nayi kwance saman ƙasaitacen bed ɗin ta , gyefen ta Habab ne shima ƙawance sun tasa bby boy ɗin su a gaba suna kallo , da yaci sunan Daddy Ahmed". Ɗaga ƙafan yaron Zainabu tayi tana cewa " Ohh yanxu nan gaba zai ƙara girma ko Sojana?". Kallon ta yayi yana murmushi kana yariƙo hannun ta data ɗaura akan ƙafan yaron da baifi 1yr ba yana cewa " Da ai kema haka kike! Saurin kallon shi tayi tana hura hanci xatayi masifa ,nan yasa hannun shi yana jan hancin nata yana dariya Hushiryar sa na bayyana kana yace " Kin haifa mun bby bai kama dani ya kamata a wannan shekarar ki haifa mana mai kama da kene! Kallon shi tayi tana cewa " aa sai bby ya ƙara wayo nsn da 3yrs. Wani kallo ya yi mata ,wanda yasata murmushi tana kauda kanta gyefe. Gani tayi ya miƙe yana ɗaukar Ahmad yana nufa dashi wurin mai rainon sa...can sai gashi ya dawo , ji tayi ya kwanta yana rungumo ta jikin shi kana yace " Yau zaki sama ma Bby boy ƙanwa ...zaro ido tayi tana fiddo dasu waje , kamin tayi magana ne taji ya haɗe bakin shi da nata yana tsotsan 🫦 laɓɓan ta cike da gwanewa .....ƙara shigewa jikin shi tayi tana shafa fuskar shi har zuwa faffaɗan ƙirjin shi zuwa ƙasa ƙasa ƙasa....😉 Ku komai sai an faɗa maku don Allah kubar su haka suyi sukuni komai nasu sai an fallasa😕 , nidai nayi nan🚶‍♀️ sai dai nace ALHMDULILLAH ZeeHabab fatan Allah yabaku zaman lafiya mai ɗorewa amin🥰😄 . To kuskure n da ke cikin labarin nan Allah ka yafe mana , abun da yake mai kyau Allah kabamu ikon aiki dashi. Idan kunga wani kuskure ko abin da na manta afuwan kunsan ɗan adam ajixi ne ....Ina makowa fatan khairan ....Sai kuma mun haɗu a sabon littafi na inshaallh nan kusa ba daɗewa ba mai taken TSANANTA NAYI , ngd matuƙa da nuna mun soyayya da kukayi a wannan littafi nawa na ƙwartn mnya ,na gaba na ina roƙon anunamun wannan soyayya n ko ma wanda yafi wanda kukayi mun a wannan....Kar ku manta sunan littafin TSANANTA NAYI sai kunzo😍🕊️🕊️ Ina masu buƙatar mallakar littafan uwar teddy duka... 1) Bafullatanan Ruga 2)Ƴar Aikina 3) Walijaam 4)Ƴar waye 5)Siyasata 6)Gidan ƙwarata 7)Ƙwaryar sama 8) Bintoto 9)Ƴar maula 10)Habibi da'iman 11)Gidan zaurawa 12) Dijama ƴar Fulani 13)Kawaliya 14)Ƙwartn mnya 15)Zuma da maɗaci Duka zaku samu complt document ɗin su akan farashi sassauƙa...idan kuma duka kuke buƙata 2k zaku biya ta wannan account deatails mohammed Aisha keystone bank 6037312299 thnkyouuuuu lovers🥰. *Mmn teddy* [7/6, 15:14] Matar Doctor: *🕊️ƘWRTN MNYA🕊️* *Finale page Alhmdullh* _Mmn teddy_ *Masu buƙatar complete document ɗin wannan littafi ₦500 ne via Mohammed Aisha keystone bank 6037312299...masu buƙatar Turo da kati kuma MTN zasu tura ta wannan number 08081202932* _Siyan na gari...💃💃💃_ _Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin ne da yazo daga hannu na mai inganci , yawancin manyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo² duk lalacewar su sai sun koma gunin sha'awa , idan baki da nono ne akwai wanda zamu baki su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwanta ne jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 08081202932_ **** Da taimakon Mom Salma da Habab dake tsaye akanta hankalin shi a matuƙar tashe gani yake kaman Zainabu mutuwa xatayi ta barshi ...ganin haka yasa Mom Salma cewa ya basu wuri ,amma ina sam ya kasa matsawa ko nan da falo , bai yi sukuni ba sai da yaga faɗowar ɗan nasa duniya". Hamdala su duka sukayi suna godiya ga Allah da ya sauke Zainabu lafiya , wanda cikin sauri Momy ta amshi Bbyn da tuni Habab ya riƙe shi ƙam yana manna shi da ƙirjin shi ,don bai duba ga Ƙazantar jikin shi ba. Naɗe bby boy ɗin tayi tana goge masa dattin jikin sa ,kana ta miƙa mawa Habab ɗan zumuɗi shi , da yake duƙe gaban Zainabu yana ta aikin mata sannu ,a tunanin shi shiknnn ta haihuwa ,don uwa bata biyo ba...ita dai Momy addu'a take don ta lura lamarin yana Son mata gardama . Miƙa mawa Habab Bbyn tayi tana cewa " Ku jirani a falo. Ficewa yayi cike da jin farin ciki marar misaltuwa a zuciyar shi....wanda fitan sa ne Momy ta cigaba da fafatawa , alhmdullh shine kaɗai abun da xamuce domin ko Allah yayi fitowan ta lafy. Sosai Momy ta jinjina mawa dauriya irin na Zainabu , da anan ta gyara ta tsaff bata rage komai ba ,sannan ta chanja mata wuri tana tsaftace wurin . Fitar Habab kuwa tuni ya fara sanar nawa ƴan uwa da abokan an arxiƙi ,ciki harda su Adda Raliya da yaya Radiya wanda dajin haihuwar ko minti talatin basu ƙara ba suka iso gidan...Kowa sam Barka yakeyi yana sannu ma Zainabu ,don basu ga Bbyn ba amma sunji labarin irin ƙaton da ta haifa tabarakallh". Shikam Habab da Saif da tuni ya halirci gidan , can sai ga Sadeeq riƙe ɗa sukayi suka hana kowa , Cewan suke akwai ƴan kambun ido ,don sai yara kyaun Bbyn suke yi , hak Uban shi kaman yayi kaki ya aje". Jin sunƙi kawo masu yaron yasa Adda Raliya da kanta nufar inda suke tana amsan yaron da cewa suke " Adda Raliya ki kula fah?? Juyowa tayi tana hararar su ta kana cike da dariya tace " in kula mana ,wayaga su Sadeeq yau anyi ɗa??? Dariya su duka suka sa tana ficewa haɗi da nufar bedroom ɗin da Zainabu da sauran ƴan uwa ke anan. A kwana a tashi babu wuya ga mai nisan kwana da rai da rayuwa....ranaku watanni na tafiya kaman almara , hango Zainabu nayi kwance saman ƙasaitacen bed ɗin ta , gyefen ta Habab ne shima ƙawance sun tasa bby boy ɗin su a gaba suna kallo , da yaci sunan Daddy Ahmed". Ɗaga ƙafan yaron Zainabu tayi tana cewa " Ohh yanxu nan gaba zai ƙara girma ko Sojana?". Kallon ta yayi yana murmushi kana yariƙo hannun ta data ɗaura akan ƙafan yaron da baifi 1yr ba yana cewa " Da ai kema haka kike! Saurin kallon shi tayi tana hura hanci xatayi masifa ,nan yasa hannun shi yana jan hancin nata yana dariya Hushiryar sa na bayyana kana yace " Kin haifa mun bby bai kama dani ya kamata a wannan shekarar ki haifa mana mai kama da kene! Kallon shi tayi tana cewa " aa sai bby ya ƙara wayo nsn da 3yrs. Wani kallo ya yi mata ,wanda yasata murmushi tana kauda kanta gyefe. Gani tayi ya miƙe yana ɗaukar Ahmad yana nufa dashi wurin mai rainon sa...can sai gashi ya dawo , ji tayi ya kwanta yana rungumo ta jikin shi kana yace " Yau zaki sama ma Bby boy ƙanwa ...zaro ido tayi tana fiddo dasu waje , kamin tayi magana ne taji ya haɗe bakin shi da nata yana tsotsan 🫦 laɓɓan ta cike da gwanewa .....ƙara shigewa jikin shi tayi tana shafa fuskar shi har zuwa faffaɗan ƙirjin shi zuwa ƙasa ƙasa ƙasa....😉 Ku komai sai an faɗa maku don Allah kubar su haka suyi sukuni komai nasu sai an fallasa😕 , nidai nayi nan🚶‍♀️ sai dai nace ALHMDULILLAH ZeeHabab fatan Allah yabaku zaman lafiya mai ɗorewa amin🥰😄 . To kuskure n da ke cikin labarin nan Allah ka yafe mana , abun da yake mai kyau Allah kabamu ikon aiki dashi. Idan kunga wani kuskure ko abin da na manta afuwan kunsan ɗan adam ajixi ne ....Ina makowa fatan khairan ....Sai kuma mun haɗu a sabon littafi na inshaallh nan kusa ba daɗewa ba mai taken TSANANTA NAYI , ngd matuƙa da nuna mun soyayya da kukayi a wannan littafi nawa na ƙwartn mnya ,na gaba na ina roƙon anunamun wannan soyayya n ko ma wanda yafi wanda kukayi mun a wannan....Kar ku manta sunan littafin TSANANTA NAYI sai kunzo😍🕊️🕊️ Ina masu buƙatar mallakar littafan uwar teddy duka... 1) Bafullatanan Ruga 2)Ƴar Aikina 3) Walijaam 4)Ƴar waye 5)Siyasata 6)Gidan ƙwarata 7)Ƙwaryar sama 8) Bintoto 9)Ƴar maula 10)Habibi da'iman 11)Gidan zaurawa 12) Dijama ƴar Fulani 13)Kawaliya 14)Ƙwartn mnya 15)Zuma da maɗaci Duka zaku samu complt document ɗin su akan farashi sassauƙa...idan kuma duka kuke buƙata 2k zaku biya ta wannan account deatails mohammed Aisha keystone bank 6037312299 thnkyouuuuu lovers🥰. *Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/ 09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻* *Mmn teddy*