*BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 1* *tsarki ya tabbata ga Allah daya sake bani daman sake rubuta wannan Labarin yanda na Fara lafiya Allah yasa in gama lafiya* *GARGADI WARNING* ~DAN ALLAH BAN SON KORAFI IN MUTUM BAZAI KARANTA BA YABARI PLZ PLZ BANCE KAR AYI MUN GYARA BA BUT IN ZA'AYI AYI TA HANYAR DAYA DACE~ *KADUNA MARABAN JOS* Garin kaduna gari ne mai tarin mutane Kala Kala Wanda yake da kabilu iri daban daban, wata yarinya ce tsaye a kofar wani shago tasha wando 3quater tasa wata top d'amamma kanta yasha attachment brown da ba'ki, kallon mai shagon tayi tace Garba bani sigari kwali d'aya, yace wani iri? Tace bensin mana kasan ita nake sha, dariya yayi yace hakane zee, d'aure fuska tayi tare da fad'in mai kace? Yace au afuwa bariki na fito, kai ta d'aga alaman jin dad'i domin yakira ta da Sunan da tafi so, mi'ka mata sigarin yayi ta amsa tare da bashi kud'in tayi gaba abunta, mutumin dake zaune kusa da Garba, yace Kai duniya Ina zaki damu? Garba yace maika gani? Mutumin yace kalla yarinya karama wacce bata wuce shekara Goma shaba amma ta bata rayuwanta, Garba yace Kai dai Bari ai Indai kana cikin wannan anguwan zaka ga wacce bata ma kaita ba Wlh, duniya yanzu ta lalace, mutumin yace Kai Allah ya shirya mana zuri'a, Garba ya amsa da Ameen. Tafiya take tana kad'a ledan da akasa Mata sigarin a ciki Tana y'ar wa'ka, wata yarinya ce tazo da gudu tana fad'in bariki na fito, yanzu driver din wannan alhaji dinnan naki ya wuce, ya dad'e yana jiranki baki dawo ba, kallon mai fad'a mata sa'kon tayi tare da fad'in gwara daya tafi domin inda yana nan na dawo bama binshi zanyi ba, taci gaba da fad'in laurat kin San wacece ni Indai kikaga nabi mutum sau d'aya ban kara kulashi ba Kema kin San dalili, dariya laurat ta saki irin ta y'an bariki tare da sakin shewa jin ta saki dariya wani dan daudu dake nesa dasu yazo yana fad'in, ah wannan shewan da gani na k'aruwa ne, miye nawa kason? Laurat tace Kai kaji Mayan kud'i, yace ke daka miye wani mayen kud'i sai kace namiji ne a gabanki, kice mayyar kud'i, laurat ta d'aka Mai duka a kirji tare da fad'in afuwan na tuba Ashe y'ar uwace tazo, fari yayi da ido tare da fad'in yanzu kikai magana y'ar uwa, kallon bariki na fito yayi tare da fad'in Kedai Wlh bariki baki da mutunci, tun dazu nake kiranki kinki d'aukan wayata, yanzu fisabilillahi kin kyauta kenan, ki dinga zubar min da mutunci, tun dazu driver din alh madu yake nan, yana jiranki amma shuru, kisa ya maidani karamar mace kin kyauta kenan? Yana maganan yana kama kugu alaman ranshi ya baci, bariki na fito ta kalleshi tace haba Hajiyata Kema fah kin San tunda naki dawowa akwai dalili, yace miye dalilin naga dai kaman gudun wannan mutumin kike, yana sonki da alkhairi kina gudu, ki duba kiga yau saida yaba driver dinshi dubu d'ari yaban, amma saboda bura uba irin naki kiki d'aukan waya, tace Kai hjyta kefa kin San haka kawai bazan dinga gudunsa ba haka Wlh ayabarsa karama ce yanda kika san karamin yatsata, salati ya saki tare da fad'in nashiga uku Nayi gamo, kice tsinken nashi karama ce? Ah bakya koma ba, Yooo Mai ake da maza, ah wai bari zan baki wani, fari tayi da ido tare da fad'in yanzu naji Batu ta wuce cikin gidan da take zaune inda matane Kala Kala gidan babba ne d'akuna a kalla sun Kai hamsin wani akwai toilet a ciki wani kuma babu sai dai suyi amfani dana waje wato general toilet kenan, wannan gidan ba gidan kowa bane saina wata tsohuwar y'ar duniya wacce suke kira da magajiya, matane masu zaman kansu a gidan, duk wacce ta fito bariki Indai tana da kud'i magajiya zata bata Haya, sannan Idan kika had'u da d'aya daka cikin y'an daudun gidan zasu dinga baki costumers Wanda zasu dinga zina dake suna baki kud'i, a cikin y'an daudun gidan akwai Hjy babba, Wanda bariki na fito take cemai hjyta, sannan akwai habib, sai jamil, su uku ne y'an daudun gidan Idan suka saki gaba kin bani, bariki na fito farkon zuwanta gidan da Hjy babba ta Fara had'uwa sai yasa shine Uwar d'akinta, bariki na fito kyakyawa ce ajin Farko ga diri Wanda ya amsa sunanshi diri, Doguwa ce tana da kyau na bugawa a jarida, alh madu Sanata wanda Hjy babba ya had'a bariki na fito dashi wanda haduwansu na farko dashi bata kara bari sun had'u ba, domin a ce warta ayabarsa tayi mata karama tafi son babba wacce zata jita canciki wannan kenan. Koda bariki ta shiga d'akinta toilet ta fad'a tayi wanka, tun tana bayi take jin nocking, amma bata fito ba saida ta gama wanka, ta fito d'aure da towel a jikinta Wanda ya tsaya dai dai cinyarta, kofar ta nufa ta bud'e taga d'aya daka cikin y'an daudun gidan ne, tace habib lafiya wannan bugun kofar haka? Yace nifa ban son rashin mutunci miye wani habib d'an A din da zaki kara kice Habiba shine kike kyashi gaskiya bariki na fito ban San diban albarka, dariya tayi tare da fad'in haba kawata shigo daka ciki mana, shigowa yayi tare da zama yace Kinga ni abun karuwa ya kawo ni, wlh wani ba'ko ne yazo nan daka abuja shine yace in had'ashi da yarinya kyakyawa Mai tsafta, toh yana fad'in haka nace bari inzo Wajanki dan kaf matan gidan nan kin fisu, tashi dan Allah ki shirya muje in kaiki danshi wannan mutumin da lokaci yake aiki, tashi tayi tare da d'auko Mai dinta kallonshi tayi tace Bari in shirya to sai in fito, tabe baki yayi tare da tashi yana fad'in naga ai duk abu d'aya garemu miye na wani boye boye, fita yayi tare da fad'in kiyi sauri dan Allah, ta amsa da Toh bata wani dad'e ba ta shirya cikin wani shegen less Mai Kalan red wanda akayi mishi wani tsinannan dinki, gaba d'aya rabin nononta a waje yake domin kayan yayi mugun kamata riga da skirt ne, duk wani sura dake jikinta ya fito, wani karamin Gyale tasa a kanta sannan ta fita, inda ta sami habib yana jiranta, tana zuwa suka nufi titi inda suka hau keke napep har zuwa Bafra hotel inda ba'kon ya sauka, direct number din d'akin daya fad'ama habib suka nufa, sukai nocking ya bud'e kofar, bayan sun shiga idonshi nakan bariki wacce ta gama tafiya da hankalinshi, bayan sun gaisa da habib d'auko kud'i yayi yaba habib tare da fad'in wannan tayi, dariya habib yayi tare da amsan kud'in ya wuce, mutumin matsowa yayi kusa da bariki da take taunan cingam, yace y'an mata baki ce komai ba, murmushi tayi tare dakai hannunta kan ayabarsa, shikam cak ya tsaya dan tunda ta shigo yaji mugun sha'awan yarinyar ya kamashi, a hankali ta furta abun naka babu laifi, dariya yayi tare da fad'in ai sai kinma jita ta shige ki, dariya itama tayi tare da fad'in sau nawa kakeyi a lokaci d'aya? Yace Inayi sau biyu sau uku, tace ok kayi kokari amma Kafin nan Waye Kai dan sai nasan mutum nake yarda dashi, yace sunana salis dan Majalisan tarayya ne ni, tace yyi tashi tayi ta Fara cire kayan jikinta saida tayi tsirara sannan ta kalleshi Wanda Ya kafeta da ido kaman Maye, tace nayi kuwa tana magana tana juyawa, tashi yayi ya kamo nononta dake tsaye kyam ya fara shafasu lokaci d'aya idonshi yayi ja Dan tsabagen sha'awa, shafa mata nono yake yana murza mata kan nono din duk wannan abunda sukeyi a tsaye suke, jin ayabarsa tayi tana harbawa kamo shi tayi ta Fara wasa dashi lokaci d'aya ya jefata kan gadon d'akin..... *MASARAUTAR ZARIA* Kwance yake a makeken gadonshi Wanda kallo d'aya zaka ma gadon ka gane an kashe naira wajan had'ashi, an kashe millions of naira wajan kayan gyaran d'akin domin ya had'u sai juyi yake akan gadon daka gani mafarki yakeyi, tashi yayi a furgice duk yayi zufa duk da kuwa akwai AC a d'akin, ruwa ya d'auko yasha tare da ajiyan zuciya ya rasa mai yasa yake mafarkin yarinyar nan a kullum ya kwanta bacci Wanda mafarkin da yayi yau ya ganta tana fad'in yarima na Kai nake jira kullum dan Allah kazo ka fitar dani daka cikin wannan 'kangin kokarin matsawa yayi kusa da ita dan yaga fuskanta amma Kafin yakai inda take ta ruga da gudu, ya fara binta kenan wata mota tazo da gudu saura kad'an ta bigeta shine ya farka, abunda yake bashi mamaki shine kullum yana mafarkin yarinyar amma bai taba ganin fuskanta ba, yana yawan ganin yarinyar cikin hijab da nikaf, wani zubin kuma cikin duhu, abun yana damunshi amma koma dai miye dole ya sami limam ya mishi bayani abunda yake faruwa.... Waye wannan guy din ku biyoni domin jin ko Waye ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 2* Yarima Aliyu d'ane d'aya tilo wajan Mai martaba Alh Murtala, sai mahaifiyarshi Khadija, bawai Ina nufin shine kawai d'ansa ba a'a shine d'a namiji kwaya d'aya damai martaba yake dashi, yana da y'an uwa Mata su biyar, akwai rukayya tana aure a garin katsina, sai salamatu Tana aure a garin adamawa, sai Fatima wacce take aure a garin kaduna, sai Aliyu shine d'a na hudu wajan Mai martaba, sai aysha wacce take aure a garin abuja, sai Hafsat wacce ita bata da aure domin bata dad'e da zana waec ba, Aliyu dogo ne amma ba Sosai ba sannan kuma ba gajere ba, yana da tsawo dai dai misali, shiba fari ba kuma ba ba'ki ba, saboda hutu fatar jikinshi har walkiya takeyi tana wani shinning da she'ki, yana da faffadan kirji ga idonshi fari Sol kaman madara yana da kyau na kin karawa, Aliyu yayi bala'in had'uwa ya wuce tunanin duk mai karatu, mahaifinshi duk yafi sonshi cikin y'ay'ansa kodan shi d'aya ne d'a namiji oho, Aliyu bai cika son magana ba gaba d'aya rayuwanshi a kasar waje yayi, a nan yayi karatu tun daka primary har zuwa degree dinshi inda ya karanci doctor a fannin mata, sai yasa yake kallon ko wace mace a d'age dan yasan komai dake jikin mace sai yasa har yau baiyi aure ba duk da mahaifinshi Ya bashi kashedi na karshe akan yaje katsina yaga y'ar sarkin katsina su daidaita da y'ar sarkin katsina, domin wajan sau uku ana zaba mishi mata yace baya so, Aliyu yana da bala'in kishi Sosai tun yana karami koda kaya aka siya Mai yaga wani mai irinshi Toh har abada bai kara saka kayan, abun ya had'e Mai biyu ga kishi ga jinin sarauta Wanda yasa mutane suke ganin yana da wulakanci, sannan magana bai dameshi ba, in kuka ga yana magana harda dariya toh yana wajan mum dinshi ko Mai martaba ko y'an uwanshi, amma inka ganshi zaka d'auka baya dariya, Aliyu yana da kwarjini Sosai Mata da yawa suna burin samunshi a matsayin miji domin guy din ya had'u Sosai. Aliyu tunani yaita yi akan wannan mafarkin da yakeyi, tun yana secondary school yake wannan mafarkin, tun yarinyar bata girma Sosai ba yake ganinta sai dai har yau bai taba ganin fuskanta ba, abun yana matukar damunshi, har Abun yakai ya kawo ya fara zana yarinyar jikinta da suranta Mai kyau da diban hankali sai dai fuskanta ne dabai gani ba, ido ya lumshe tare da tashi ya shiga toilet, shower ya saki akanshi ya dad'e ruwa na dukanshi Kafin yayi wanka ya fito, kimtsawa yayi cikin kaftan tare da malin malin yasa rawaninshi domin zashi wajan Mai martaba ne, yayi kyau Sosai ga kamshi na tashi na fitan hankali, fita yayi daka d'akin inda fadawa suka zube a kasa suna zuba mai gaisuwa baiko kallesu ba, suka tashi suna binshi tare dayi mishi kirari Allah ya taimaki Yarima d'an sarki jikan sarki kaima gobe sarki ne, an gaida Yarima Mai jiran gado, takawanka lafiya, Yarima, haka sukai tamai kirari har ya shiga cikin inda mahaifin nashi yake, koda ya shiga yaga abban nashi shida wazirinsa waziri ganin Yarima Aliyu ya shigo yasa ya tashi ya basu waje, Yarima Aliyu zama yayi inda ya fara mi'kawa mahaifin nashi gaisuwa cikin girmamawa, mai martaba amsawa yayi tare da fad'in ina fata kaji sa'kona wajan Waziri? Yace eh naji Abba, amma Abba dole goben zan tafi? Mai martaba yace eh domin haka muka tsara da sarkin katsina dan haka a goben zaka tafi, yace Toh Abba Allah ya kaimu lafiya, mahaifin nashi ya amsa da Ameen, tashi yayi tare da fad'in bari in shiga gefen mum, fita yayi direct har wajan mahaifiyarshi inda kuyangi keta mata hidima, ganin d'an nata yasa tace su fita su bata waje, fita sukayi su duka Aliyu zama kusa da ita yayi tare da d'aura kanshi akan kafad'an mum din, murmushi tayi tare da fad'in waya tabamin dan lelena? Yace mum Abba yace gobe zani katsina ganin y'ar sarkin katsina, mum ni Wlh bana son zuwa kwata kwata, ni nafi son inga wacce tamin in aura ban San auran hadin nan, mum tayi murmushi tare da shafa Mai fuska tace son kasan nan gidan sarauta ne dole auran hadi za'ayi maka sannan inaso ka sani Indai bason ganin fushin mahaifinka kake ba dole gobe ka tafi katsina, yace mum dan Allah kiyi min wani abu mana ni akwai wacce nake so, mum tace wacece a ina take y'ar wacece? Duk a tare da jefo Mai wannan tambayoyin, shuru yayi domin bai San sunanta ba Toh y'ar wa zaice ma mum tunda bai taba ganinta ba sai a mafarkin shi, shuru yayi tare da lumshe ido yana mai jin zafin abun, mum ce ta katse shi da fad'in ya naji kayi shuru? Bakinshi ya tsinta da fad'in mum yarinyar karama ce bata gama karatu ba saita gama za'a mta aure, mum shuru tayi can tace toh Kaga mahaifinka bazai Bari kace zaka jira wata ba, dole ka tafi kt gobe kuma Kaga yayi ma sarkin katsina magana, yace mum ya....... Dakatar dashi tayi tare da fad'in ban son rigima kawai kayi abunda mahaifinka yace ni nayi maka alkawari duk Sanda ka kawo wacce kake so din zan tsaya maka har sai ka aureta, rungume mum dinshi yayi cikin jin dad'i, Sun dad'e suna fira Kafin ya fita, d'akinshi ya koma inda ya d'auko zanan yarinyar da yake gani a mafarki Wanda yayi ya d'auko yana ta kallo, a cikin ranshi yake fad'in kina da kyan jiki Allah yasa haka Fuskanki yake da zuciyarki, murmushi yayi tare da ajiye zanan domin jin karan wayanshi. Ganin haske ya bud'e yasa bariki ta tashi tare da kallon Hon salis Wanda yake bacci abunshi gashi ya wani manneta a jikinsa kaman ance Mai zata gudu, d'an kokarin Fara jan jikinta daka nashi tayi, a hankali ya furta haba ina zaki ina son wannan fatan naki Mai laushi, tace sakeni inje inyi wanka sallah zanyi gashi har rana ya fito Banyi sallah ba, zumbur ya tashi yana 'Kare mata kallo yace kina nufin kina sallah? Wani irin kallo ta watsa Mai tare da fad'in maika daukeni? Tana maganan ne tana tafiya, toilet ta fad'a tayi wanka sannan ta fito tasa kayanta sannan ta bud'e jakarta ta d'auko hijab tasa, sallah tayi Bayan ta idar Hon salis yace amma bariki Zanzo insan koke wacece, tace ba abunda ya kawo ni ba kenan, na riga Na baka abunda kake so tun jiya duk ka tsotse min ruwan jiki, dariya yayi tare da fad'in ai ruwan jikin ki bazai taba karewa ba, domin fita yake kaman famfo, har wani kara yake Tsit Tsit dariya bariki ta saki tare da fad'in kaga lokacin tafiya na yayi zan wuce, yace haba ki zauna mana gobe zan bar garin saiki tafi gaba d'aya, tace inada uzuri amma inda hali zan iya dawowa, d'auko check yayi ya rubuta mata 500k mi'ka mata yayi tare da tashi ya matseta a jikinsa yace komai naki yayi Ina jiran dawowanki, ayabarsa ta kamo Wanda yaji wani zir har saida taji jijiyar ayabar na harbawa sannan ta saki ta fita, dariya yayi domin ya gane tsokanan shi tayi gashi ta tafi ta barshi da sha'awa. Koda ta fita bank taje aka bata kud'in sannan taje bakinta tasa kud'in a ciki, direct gida ta koma inda Tana sauka a mota taga driver din alh madu har zata wuce komai ta tuna kuma oho yasa ta nufi wajan driver din, tace Yadai? Yace oga yace inzo in d'auko ki yana son ganinki kaman Kar taje sai kuma ta zaga ta shiga tace muje inji lafiya yake turoka kullum naga dai jiki nawa ne Sai naso zan bada, shidai driver baice komai ba sai tuki da yakeyi dan zuwa guest house din mai gidan nashi....... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *AYSHA BAGUDO* *PAGE 3* Bayan sun shiga cikin guest house din, driver ya faka motar fita tayi ta shiga falon gidan, a nan taga alh madu Wanda ya zauna ya saki tumbi yana waya, ganin bariki ta shigo yasa ya saki murmushi tare da kashe wayan da yakeyi, tashi yayi ya nufeta yana dariya rungumeta yayi yana fad'in ganinki sai an yanka ticket, wai Mai yasa kike gudu nane haba bariki, kefa kin San duk namijin daya dan dani zumarki bazai so ya barki ba, d'an bata fuska tayi tare da fad'in hakane domin na saba jin haka, toh amma Bari kaji nifa gaskiya kaje ka gyara gaban ka, d'an shuru yayi can ya matsa kusa da ita yace haba bariki, ni yanzu gyaran Mai zanyi? Nasan ayabata karama ce, nida kaina na sani, toh duk gyaran da zanyi ai bazan kara mata tsawo da girma ba yanda zai shiga cikin Gindinki, yana maganan ne yana kallonta, yanzu nasa a nemo kine dan Ina son zani London kuma tare nake so muje, Idan muka je can sai in sai miki ayabar roba Kinga Idan nahau ki na gama saiki kara da ita, dariya tayi tace hakane, cikin jin dad'i ta yarda yasa yace yane muje daka ciki, tace cikin Ina Wlh jiya an cini na ciwu yau babu Mai cina, d'an bata fuska yayi tare da fad'in sai yasa kike gudu na, haba bariki Mai yasa kike bin kowa ne, kizo ki zauna dani komai kike so zan baki, tace kasan jiki da jini bazan iya zama kai d'aya kake hawana ba dan na fad'a maka matsalata dakai, ni damuwa ta ba kud'i bane kawai a'a ina bukatar ayabar da nake so, sannan taya zan samu mijin da zan aura in banbi wasu ba,yace kaman ya? Tace ko Kai inda ayabarka tamin dana aureka babu ruwana da kyau ko tsufan namiji Indai ayabarsa tana aiki sannan jijiyar ta Tana harbawa yanda nake so zan auresa, alh madu yace bariki tace Shina fito, yace muje mana kiban kin San nifa ba wani dad'ewa nakeyi ba, tace nace maka babu Mai cina yanzu, hakuri yaita bata akan ta yarda harda tsugunna mata a kasa dakyar ta yarda, ta Fara cire kayan jikinta janta yayi sukai bed room, suna shiga ya fara murza mata nononta baiyi ko minti biyu ba yasa y'ar karaman bananarsa cikin Gindinta, ido ta lumshe domin wannan abun na alh madu haushi yake bata kwata kwata baya wasa sai dai yasa ayaba kawai, bai san yayi romancing mace ba, tana cikin tunanin taji y'ana fad'in shafa min nono na zan kawo shafa min nono na, hannu tasa ta Fara shafa Mai nono, lokaci d'aya ya kankameta yana waiyo waiyo dadi dad'i waiyo dad'i, sakinta yayi alaman ya kawo yayi realising, janyota yayi jikinsa yana mai jin kamshin jikinta, ita kam gaba d'aya ya jagula mata lissafi gashi ya janyo mata sha'awa shi yayi realising ita kuma koh oho, cire hannunshi tayi daka jikinta ta tashi ta sauka 'kasa tare da jefar da filo tasa kanta akai tare da nan nad'e karamin gyalenta tayi kaman shape din ayaba dashi, ta ajiye dai dai saitin Gindinta ta wajan pin dinta wato d'an tsaka, Fara goga dan tsakanta tayi a wajan tana nishi ta d'auki lokaci Mai tsawo tana haka Kafin ta matse filo din Sosai ta saki wani irin nishi zufa ya ji'ka mata jiki duk da kuwa akwai AC, bacci ne ya dauketa a wajan, alh madu duk yana kallonta ya rasa mai yasa yake son yarinyar da yawa wanda yayi jika da ita, murmushi yayi sannan ya tashi yayi wanka ya fita dan yana da meeting rufeta yayi a gidan dan Karta gudu inta tashi dan yana son magana da ita, kuma yasan inta gudu Kafin ya ganta aiki ne, ita bata ma San yana yiba Dan tayi nisa cikin baccinta. Yarima Aliyu ne cikin shiri, domin tafiya katsina, wajan mahaifinshi Ya nufa, inda ya samu mum dinshi a wajan, zama yayi tare da gaidasu, cikin girmamawa, amsawa sukayi cikin sakin fuska, mai martaba yace har an shirya? Yace eh Abba yanzu nake son tafiya, mai martaba yaita saka mishi albarka tare da fatan alkairi, haka itama mum dinshi tayi mishi addu'a sannan ya tashi ya fita inda motoci har biyar ke jiranshi, fadawa suka bud'e Mai mota ya shiga sannan suka rufe, hanya suka kama motoci har biyar domin Indai zai fita toh dole da fadawa ne, tafiya suke suna Sharara gudu, wajan karfe biyu suka isa katsina inda aka tarbesu cikin mutunci da girmamawa, wani hadaddan falo aka sauke Yarima Aliyu, inda cikin mintuna kad'an aka cika mishi gaba da kayan abinci dana ciye ciye, ko kallon abincin baiyi ba domin bata su yake ba, d'an tsaki yayi tare da fad'in inta kara minti d'aya bata fito ba zan tafi, yana cikin wannan tunanin saiga Gimbiya zinatu, ita da kuyanginta zama tayi akan kujeran dake kallon nashi, kallo d'aya yayi mata ya kauda kai, cikin muryanta Mai za'ki tace Barka da zuwa masarautar katsina, kai ya d'aga alaman yauwa, mamaki abun ya bata domin yanda take ji da kanta harta mishi magana amma Mai makon amsa saiya d'aga mata kai, daurewa tayi ta kuma fad'in bismillah naga baka ci komai ba, yace na gode bashi ya kawo niba, inason inyi miki magana wanda wannan ne karo na farko da zan nemi alfarma wajan wata, kallonshi takeyi Wanda tunda ta ganshi taji ta kamu, yace nazo nan ne bisa tursasawan mahaifina, bada son raina nazo ba, inaso kice ban miki ba, tashi tayi tsaye cikin hawaye tace kalleni ta Fara juyawa tace miye banda shi da zaka ce haka? Maina rasa inada nasaba asali takama iko ina da kyau miye banda shi, yace kunya baki da ita, ina son mace Mai kunya Mai boye jikinta ban San mace Mai nuna tsiraicinta, kallon kanta tayi taga miye illar kayanta da tasa doguwar riga ce tasa alkyaba akai, amma alkyabban ya bud'e ana ganin kayan jikinta Wanda dinkin ya matseta Sosai har ana ganin nononta, tashi yayi tare da fad'in zan koma, kiran sunanshi tayi da fad'in Yarima alfarman ka bata amsu ba domin kamin, murmushi yayi tare da fad'in in kin shirya zaman hakuri da takaici bismillah yana fad'in haka ya fice, direct wajan sarkin katsina aka kaishi suka gaisa sannan suka kamo hanya.... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 4* Bariki sai wajan 2 ta tashi, da sauri tayi toilet tayi wanka, tare da dauro alwala tayi sallah azahar, Bayan ta idar ta tashi ta nufi falo a nan taga alh madu, dariya yayi tare da fad'in yau gaskiya kinsha bacci harna fita na dawo kina bacci, baki ta tabe tare da zama tace yunwa nake ji, abinci ya nuna mata akan dinning Wanda ya siyo Mata takeaway yace gashi can na siyo miki, tashi tayi ta nufi dinning din ta bude ledojin fried rice ne da kaza, sai su snack, Fara ci tayi shida kanshi ya tashi ya nufi fridge ya d'auko mata Su drinks, taci abincin Sosai sannan ta tashi Tana mi'ka alaman ta koshi, kallonta yayi yace bariki Wai Mai zai hana ki aureni ne? Bata fuska tayi tare da fad'in dan Allah mubar wannan maganan zan wuce gida, murmushi yayi tare da fad'in toh ya maganan tafiyan mu? Tace zamu je tunda nace zanje inna fad'a magana bana canzawa, yace dakyau driver dina zai kaiki gida, amsan account number dinta yayi nan take ya Mata transfer din 1mil, murmushi tare da fadin thanks, fita tayi driver din alh madu ya kaita har gida, koda suka karasa sanda ta fito saiga Hjy babba yazo yana wani tale kafa a dan dole shiga mace, wajan bariki yazo yana fad'in oh duniya Kaga Abu, kodai dadiron da Habiba ta had'a miki jiya da alh madu ne? Tace a'a da wani ne, Bayan na dawo daka can na hadu da driver din alh madu shine na bishi, Hjy babba tace toh mai kike kullawa ne kodai ya gyara kayan aikin nasa ne? Tace hjyta hjyta wani gyara yayi abu kaman gindin yara, manage kawai nakeyi, Hjy babba tace ai gwara kiyi ta maneji kina gwagurawa kiyi ta tasan kud'in dan banzan, dariya bariki tayi tace Kai hjyta ai baki San wani abuba nifa kud'i bai daman ba nafi son banana babba yafi min komai, bari kiga inje in huta jiya na ciwu na had'u da Maye, dariya Hjy babba yayi tare da fad'in ai irinshi ya dace dake, bata ce komai ba tayi ciki, tana shiga d'akinta ta rufe tare da d'auko sigarinta ta Fara zu'ka. Yarima Aliyu sai wajan isha'i suka dawo daka katsina, kai tsaye gefenshi ya nufa dan yayi mugun gajiya, yana bukatar hutu, bayan ya shiga toilet ya fad'a yayi wanka sannan yasa wata jallabiya Fara, kwanciya yayi akan lallausan gadon d'akinshi, lumshe ido yayi lokaci d'aya yayi tsaki tare da fad'in akan wannan mummunar aka sa na bata lokaci na, har zuwa garin katsina, jin karan wayanshi yasa ya tashi d'auka yayi yaga mum, dannawa yayi tare da fad'in mum, tace ka dawo shine baka shigo ba? Yace Wlh mum nagaji ne, tace maza kazo Mai martaba yana jiranka, tashi yayi tare da fad'in ganinan zuwa, manyan kaya yasa yana fita fadawa suka mara mishi baya suna mishi kirari har gefen mahaifin nashi, bayan ya shiga Ya gaida iyayen nashi, mai martaba fuska a d'aure yace haba Aliyu Mai yasa daka zuwa zaka dawo yau, mai yakon ka zauna kayi kwana biyu, amma babu damuwa tunda Kun dawo lafiya sannan sarkin katsina yace yarinyar ta amince toh kasan wannan karan ba yardanka nake nema ba dan haka saika Fara shiri domin zani katsina dakai na cikin wannan satin dan a tsaida maganan aurenku, kanshi na k'asa yace Toh Abba Allah ya taimaka, mai martaba ya amsa da Ameen tare da sama d'an nashi albarka, Yarima Aliyu tashi yayi yabar d'akin tare dayi musu saida safe, d'akinshi ya nufa yana ta faman sintiri domin shi harga Allah baya son wannan auren danshi yarinyar batai mishi ba kwata kwata, amma babu yanda ya iya dole ya yarda ya amsheta a matsayin mata, domin wacce yake so ta cikin mafarkinsa bai ma sani ba ko Tana cikin wannan duniyar tunda har yau bai taba ganin fuskanta ba. Mai martaba yaje katsina ya nema ma d'ansa auran Gimbiya zinatu, sarkin katsina yaji dad'i sosai, inda akace an basu nan aka tsayar da watan biki nan da wata d'aya, domin dukansu a shirye suke, koda Gimbiya zinatu taji wannan Labarin ranan saida ta y'anta bayi hamsin dan tsabagen murna zata samu Yarima Aliyu a matsayin miji, shiko ango takaici ne ya cika shi domin ya d'auki auren da za'a mishi a matsayin auren dole, tunda bawai so yake ba, amma tunda an Mai dole babu yanda ya iya dole hakuri zaiyi har sanda Allah zai nuna mishi yarinyar da yake mafarki, kwanciya yayi bacci ya d'aukeshi ganinshi yayi cikin wani d'aki Wanda akwai duhu jin motsin tafiya yayi wanda kobai tambaya ba yasan mace ce ke tawo wa, jin kamshin jikinta yasa ya fara magana Mai yasa kike boyemin kanki? Mai yasa bakya son in ganki? Magana ta Fara cikin muryanta Mai dad'in ji tace Yarima na Ina tsoran Kaga yanda nake ka gujeni, nasan Idan ka ganni zaka tsaneni matsawa ya farayi kusa da ita yana fadin bazan gujeki ba ina sonki bazan barki ba saura kad'an ya karasa inda take da sauri ya farka yana salati duk ya had'a zufa Sosai jin karan wayanshi ne yasa ya tashi tsaki yayi tare da daukan wayan yaga number ne kashewa yayi tare dayin jifa da wayan....... *Naji korafi akan ina typing kad'an insha Allah zan kara yawan rubutu, domin farin cikin masoya na shine nawa, nima saiku faranta min ta wajan comments da sharhi* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 5* Jin an kashe wayan yasa abun ya bata mamaki tare dayin takaicin kiranshi, amma wata zuciyar tace kiyi mishi uzuri dan baisan number dinki bane, kara kira tayi harya tsinke bai d'auka ba, message ta mishi tare da fadin *slm Gimbiya zinatu ce Nasan baka kusa ko kana wani uzuri nakira inji kun koma lafiya tunda ka dawo ba muyi waya ba, ni nace bari in kira* bayan ta tura sa'kon sai kuma ta tsinci kanta dajin haushin kanta kamanta ace tana kiran namiji bai d'auka ba harta wani tura mishi message, takaici duk ya cika ta, nikam nace aikin gama ya gama. Yau sati duk ranan sati gidan karuwan magajiya jumai dake maraban jos suke wasa, wanda karuwai ne harda na wani anguwanni suke zuwa aita kid'a ana shaye shaye masu cin ayaba nayi masu rawa Nayi, kaman yau wajan ya cika makil da mata da maza, bariki kam tana d'akinta tana shiryawa dan ita a duniya Tana kaunar rawa, wata tsinanniyar riga tasa wanda ya tsaya mata dai dai cinyanta nononta tsun bullu'ko sun cika rigan dan dama Allah ya bata su, gashinta ta saki Dan batai kitso ba, inka ganta zaka d'auka aiswariya rai ce, tayi mugun kyau, kud'i ta d'auka y'an d'ari biyu biyu bandir uku, tasa a karaman jakarta ta fita, Karo sukaci da habib tace ah sai ina? Yace Wlh Wajanki zanje Kedai bariki baki da kirki, dama Hjy babba tasha fad'amin yanzu Hon salis ya kirani yace tunda kika tafi kika daina d'aukar wayanshi, gaskiya kin iya rashin mutunci kinje kin d'ana mishi zuma sai ki gujeshi, murmushi tayi tana rawa dan kid'an ya fara tsumata tace habib ka..... Yace dakata ban son rashin mutunci miye kuma wani habib y'ar A din kike kyashin karasawa Mai yakai mace jin sin maza gaskiya ban so, tace Habiba Ayi hakuri yanzu dai kin San babu inda zani dan yau ranan rawan gwatso ne, tabe baki yayi tare da fad'in arziki yana kiranki kina wani rawa kina bangare duwaiya, dariya tayi tace Aini bariki kud'in namiji baya rud'ata abunda har yau basu gane ba kenan, suna ganin in sun ban kud'i da yawa zai sa in koma, murmushi tayi tace ba kud'i na fito nema ba, bariki nazo Nayi danshi ya fito dani, tana gama fad'in haka tayi gaba tabar habib baki sake, tabe baki yayi yace Kedai kika sani, ni in banda iskanci ai duk wacce ta fito bariki kud'i take nema, Muma nan shiya fito damu neman kud'in, shima gaba yayi. Bariki tana zuwa ta shige filin rawan tana kad'a duwawu tare da girgiza nonuwa, wasu maza dake zaune suka fara mata liki, sauran matan suka fara jin haushi dan da yawansu haushin bariki suke ji, domin ta had'u ga fatar jikinta fresh gwanin sha'awa, rawa takeyi nawakin ya fara mata kirari bariki in kin doso sauran mata matsawa suke, binki ake kina wulakanci bariki tafi karfin ko wani shege, bariki mai daukanki sai yayi Sa'a bariki in Mata sun ganki kishi suke saboda kyanki... Jin dad'in kirarin da yake mata yasa ta Fara mishi liki tare da rawa tana wani karkad'a mai duwawu har tana dan tabo shi,jin ayabarsa kaman tana taba Mata duwawu yasa tayi gaba dashi kad'an, laurat itama shiga tayi tana ma mawakin liki tare da bariki, gaba d'aya kudin da bariki ta d'auko ta like ma mawakin nan, fita tayi daka filin rawan duk tayi zufa, zama tayi akan wani benci tana kallon masu rawa, wani ne yazo kusa da ita ya zauna tare da fad'in bariki kallonshi tayi sama da 'kasa sannan tace Shina fito, murmushi yayi yace hakane sai yasa nazo dan nima Shina fito, murmushi tayi tare da fad'in sai dai kuma kayi rashin Sa'a domin bariki bako wani namiji take biba, tana fad'in haka ta tashi ta koma filin rawan tana karkad'a jiki tare da girgizawa sai wajan d'ayan dare bariki ta nufi d'akinta, koda ta koma wanka tayi tare dayin alwala dan yin sallah nafila bayan ta idar taji ana mata nocking, cikin siririyan muryanta tace Waye? Jin shuru yasa tayi tsaki tare da bud'e kofar, jamil ne abokin su Hjy babba shida Mai kid'an da yayi musu kid'a, bariki tace lafiya? Tabe baki jamil yayi tare da fad'in inda ba lafiya ba ai bazaki gammu ba, ba'ko na kawo miki yazo ya dibe miki kewa, yana maganan yana nuna mata Mai kid'an, kallon mai kid'an tayi sama da kasa shiko murmushi yayi tare da fad'in haba bariki kinzo kina goga mun duwawa kinsa ayabata ta tashi sai kuma ki gudu ai tunda kika tasar da ita yanzu saiki kwantar min da ita, jamil yace oh ni wannan zance yafi karfina zaku lalata ni y'ar karamar yarinya dani kunga tafiya ta, gaba jamil yayi yana wani rangwada shi'a dole mace, bariki kallon mai kid'an tayi tace kalleni dakyau, yace Aina ganki sai yasa nazo, murmushi tayi tare da girgiza nononta tana kallon yanda bananarsa ke tashi ta cikin wando wani irin murmushi ta kuma saki tare dakai hannunta kan ayabar tasa, janta ta farayi har wani irin nishi yake tare da lumshe ido, tureshi da karfi bariki tayi tare da rufe kofarta tana dariya, shiko buga mata kofar ya farayi tare da ro'kanta akan dan Allah ta bud'e suyi Koba yawa, tana jinshi tayi banza dashi tana ta dariya ganin bazata budeba ga maranshi ya fara kullewa ruwan daya taru a wajan yana bukatar fita, yasa yaja kafa ya fad'a d'akin wata karuwan dan biyan bukatarsa, jin ya daina buga mata kofa ta kwashe da dariya tare da fad'in karamin d'an iska an gaya maka barikin y'an tasha nake, tashi tayi ta Fara had'a kayanta cikin akwati domin gobe zata gidan Alh madu jibi Monday zasu wuce. Koda Yarima Aliyu ya d'auki wayarsa yaga message din da aka masa, karantawa yayi tare da dan sakin tsaki a hankali ya furta Kalman I hate u, saboda ke yasa banga fuskan da nake burin gani ba, karan wayan ne ya kara shigowa dubawa yayi yaga lil sis, d'auka yayi fuskanshi dauke da murmushi yace Hafsat how far? Tace not too far gani na dawo gida, yace haba zo in ganki lil sis, dariya tayi tace bros ban dawo ba har yanzu Ina kaduna sis Fatima ta hanani dawowa, plz kazo gobe ka tawo dani bros, yace OK zan gani in zan iya zuwa, tace plz bros kaine kawai zaka zo ta yarda in dawo, murmushi yayi tare da fad'in ina nan tafe toh insha Allah, cikin jin dad'i tace that may bros I love you so much. Kashe wayan tayi tare da fad'in lil rigima, Aliyu yafi sabawa da Hafsat kaf cikin y'an uwanshi kodan ita kanwarshi ce oho, wanka yayi yasa kananan kaya yayi kyau Sosai fita yayi fadawa suka bishi sashin mum dinshi ya nufa inda ya sameta ita da jakadiya suna magana kuma duk akan maganan bikin nashi ne, zama yayi akan kujeran falo din, yace Barka da wannan lokacin mum, tace yauwa my son, muna nan muna ta tsara yanda bikinka zai kasance, murmushin Ya'ke yayi, jakadiya tace gaisuwa Magajin sarki, kai ya d'aga mata alaman ya amsa, kallon mum yayi tare da fad'in mum ya kamata in fara aiki a hospital dina, mum tace toh kaine ai Aliyu babu abunda ba'a saba amma kaki bud'e asibitin, yace cikin week dinnan nake gani ya kamata in bud'e, mum tace ko kaifa, yace gobe zani kaduna zanje d'auko lil sis, daka nan zan biya in 'kara ganin hspt din, mum tace hakan yayi zadai kaima Fatima tsiya, zaka d'auke mata Hafsat, yace mum haba yau wajan satinta biyu a can fah aita Mata kokari, mum tace Kunfi kusa Allah yasa ta yarda ku tawo taren dariya yayi wanda ya kara fito mishi da kyanshi yace zan tawo da ita, mum tace toh yanzu Mai kake gani ya dace Ayi a bikin ka? Jin mum ta kawo maganan aurenshi yasa ya tashi tare da fad'in mum Inna dawo daka kaduna sai muyi maganan, mum tace toh shikenan fita yayi dan baya son wani maganan bikin shi. Washe gari wajan karfe 1 bariki ta fito da d'an karamin akwatin ta, yau dressing din da bariki tayi yaba ma kowa mamaki domin wando tasa saita saka hijab, abunda basu taba ganinta dashi ba kenan hijab, habib ne yazo ya tare ta, yace Mai zan gani haka? Oh ikon Allah bariki wani ustazun kika samu haka? Hararanshi tayi tare da fad'in maika gani? Yace naga kinsa hijab kin rufe komai, tace naga tunda na fito ake ta kallo na ashe dan nasa hijab ne, kaida gulma take cinka a tsuliyarka shine saida ka fad'a abunda ke cikinka, yace Wlh bariki zan miki bura uba, damme zaki dinga kaini jinsin da ba nawa ba, Kina wani cemin kai y'ar ke dince ba zaki iya fad'a ba, tace ni ba wannan bane a gabana muje karaka ni bakin titi inhau mota, yace muje mi'ka Mai akwatin tayi tace dan taimaka min mana, tsayawa tayi tare da fad'in taya ina mace zaki ban Abu Mai nauyi sallan in d'auka ya bud'ani in rasa d'an budurci na a'a bada niba, bariki dariya take Sosai tare da fad'in wani budurcin bayan an gama bulaki, habib yace wa Rufamin asiri in mutu maza su kaini, yace ni baki fad'amin inda zaki ba, tace Wlh zanje wajan wani saurayi nane gobe zamu bar kasar, habib yace shine babu sallama? Tace tafiyan na sirri ne shiya sa, tabe baki yayi sukaci gaba da tafiya har bakin titi kiranta akayi a waya Wanda yasa ta d'auki wayan tana magana, dai dai lokacin motar su Yarima Aliyu tazo wucewa, baka jin karan komai saina jiniya ga fadawa sun ri'ke bulala, jin karan jiniya din yasa hankalin bariki yayi kan titi din, Yarima Aliyu yana mota yana karanta news paper kaman ance ya d'ago idonshi ya sauka akan bariki wacce take waya tana murmushi...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *RIGAR K'AYA FANS GROUP* *wannan page din naku ne ina jin dad'in comment dinku gaisuwa gareki sis hauwa* *PAGE 6* Gabanshi yaji ya fad'i domin sak yarinyar da yake gani a mafarki, dan irin jikinta da yake gani, gashi yau dinma cikin hijab take bai san lokacin da yace ma driver dinshi su tsaya ba, driver din tsayawa yayi ganin motar da Yarima yake ciki ta tsaya yasa sauran motocin da suke binshi suma suka tsaya, bai jira Sun bud'e Mai motar ba dakanshi ya bud'e kofar, koda ya fita baiga bariki ba bai ga Mai kama da ita ba, d'an shuru yayi yana d'an tunani kodai imagination ne nakeyi, kai ya girgiza kai no ita na gani lumshe ido yayi yana ganin fuskanta tana murmushi, yayi wajan minti biyar a tsaye a wajan sannan ya shiga mota suka fara tafiya, gaba d'aya yarima Aliyu ya rasa mai yake mishi dad'i toh mai yake damunshi? Kai Anya kuwa? Ban yarda ita bace gizau ne kawai inda itace sanda na fita Aida na ganta, wannan tunanin da yayi yasa yaji cewan ba ita bace kawai imagination ne GARIN ABUJA Magajiya jummai ce zaune a wani dangareren falo, da alama tana jiran fitowan Mai gidan ne, tayi a kalla 30mnt tana jira saiga wata mata ta fito kallo d'aya zaka ma matan kasan babbace a kalla zata Kai 40yrs, matar cikin wata jallabiya mai shegen tsada ga hannunta sun sha zobunan zinari, ganin matan tana nufo ta yasa magajiya jummai ta mi'ke tsaye tana fad'in Barka da fitowa Hjy, matar murmushi tayi tare da fad'in zauna mana magajiya, bayan magajiya ta zauna matar tace kwana da yawa? Magajiya tace Hjy Habiba Wlh kuwa tun sanda mukai waya kika ce zaki nemeni, Hjy Habiba tayi murmushi tace Wlh kuwa magajiya kin san kiran da nayi miki akan matsalata ne, magajiya tace har yanzu Hjy habiba wannan matsalan bata kawar ba? Hjy habiba tace Hmmm kedai Bari Wlh abubuwa sun jagule, ina tsoran hulda da naza Wlh kwanaki saura kad'an Asirina ya taunu, magajiya tace garin ya hakan ta faru? Hjy habiba tace Wlh muna cikin d'aki nida yaron da kika had'ani dashi muna tsaka da soyayya saiga Mai gidan ya dawo, kuma bai fad'amin zai dawo ba ranan, jin kaman karan an rufe kofa yasa na tashi da sauri na bud'e kofa na hangoshi yana haurowa, da sauri na boye yaran cikin wardrobe, koda ya shigo ina mishi oyoyo kallona yayi yace lafiya kike zufa haka? Nace mishi banda lafiya ne bai san zufan cin ayaba bane, magajiya tace Kai kin tsallake Rijiya da baya, Hjy Habiba tace Kedai bari, yanzu kiran da nayi miki na yanke hukunci zan daina mu'amala da maza dan wata kawata taban shawara akan in fara hulda da Mata, Kinga duk namijin da yaga mace bazai maka zargin komai ba, magajiya tace hakane Hjy amma zaki ji dad'in macen kuwa? Naga da maza kika Fara, Hjy habiba tace toh ya zanyi miji ne Allah ya baka ga tarin dukiya ga komai amma babu kayan aiki, ni kuma gani mabu'kaciya ce, magajiya tace gaskiya Indai miji baya gamsar dakai ai gara ka nema ma kanka mafita yanzu dai tunda kin bar harkan Maza zan had'aki da yarinya d'aya, inna koma yau gobe zata tawo, Hjy habiba tace a'a yanzu driver zai tafi dake sai ya tawo min da ita, sannan dan Allah ban son kazama Mai tsafta nake so, magajiya tace karki samu damuwa zan baki Mai tsafta, bayan ta sallami magajiya da kudi mai yawa tare da atamfofi da less sannan tasa driver ya kaita, koda magajiya ta koma garin kaduna Haulat ta had'a driver dashi suka koma garin Abuja. Yarima Aliyu sun karasa cikin kaduna direct gate din gidansu sis dinshi suka nufa inda Mai gadi ya wangale gate, da gudu Hafsat ta fito ta rungume Yarima Aliyu tana fad'in Wlcm bros, dariya yayi tare da fad'in thanks my lil sis, shiga cikin falon gidan sukayi, inda Hafsat take cemai yau dai Allah yayi zan bar gidan nan in koma wajan mum dina, yarima murmushi yayi tare da fad'in ina sis Fatima take? Kafin Hafsat tayi magana suka ji muryan Fatima Tana fad'in babu inda zaki, Yarima Aliyu yace karki zama mai son kanki mana, yau satinta nawa a nan? Yau kafata kafarta, dariya Fatima tayi tace ai nima na gaji da zama da ita, Hafsat ta zaro ido tare da fad'in bros ka zama shaida daka yau na daina zuwa gidan nan, dariya Yarima yayi yace Kunfi kusa ai, tace dagaske nake bros muje kaci abincin dana dafa maka sai mu wuce, daka Yarima har Fatima dariya suka saki dan jin yanda Hafsat ta d'auka da zafi, Yarima yace Kinga ni bana jin yunwa zomu wuce kawai dan zan biya hspt dina, fatima tace haba Aikam sai kaci abinci kiran masu aikinta tayi tace su d'iba abinci sukai ma fadawan Yarima amsawa sukayi da toh ranki ya dad'e, Hafsat jan hannun Yarima tayi sukai kan dinning abinci ta Fara zuba mai Chinese rice da pepper chicken, yarima ba wani abinci mai yawa yaci ba, ya tashi ya koma kujeran falon ya kalli Fatima yace Ina yaran ban gansu ba? Tace suna gidan kakarsu, yace ok tace ya maganan bikin ka Wai? D'an tsaki yayi tace Yadai lafiya? Yace nifa wannan auren bawai Ina sonshi bane, fatima tace shine ka yarda har aka tsaida rana? Yace nifa bada yardana akai wannan abunba Mai martaba ne ya yanke hukunci, tace ikon Allah, ai tunda aka tsayar da komai hakuri za kayi musha biki jin Fatima nason damunshi akan maganan bikin yasa ya kalli Hafsat tare da fad'in tashi mu tafi, dariya Fatima tayi tare da fad'in au bazaka zauna mu tsara abunda za'ayi da bikin ba? Fita yayi daka falon ba tare da yace Mata komai ba Hafsat itama binshi tayi dan dama already ansa Mata kayanta a mota, sunyi sallama da Fatima sannan suka wuce, direct u/sarki suka nufa inda asibitin Yarima yake, ginin babbane gashi gidan sama Mai hawa biyu , duba asibitin suka farayi, saboda girmanshi Hafsat tace Kai bros na gaji Bari in huta, murmushi yayi tare da fad'in muje kawai tunda naga inda ya kamata in gani, tace bros yaushe zaka Fara aiki a hspt din? Yace nan da sati biyu insha Allah tace Kai gab da bikin ka? Ka Bari Bayan aurenka mana, yace Nop saboda ban son zama da matar da ake kokarin li'kamin sai yasa nake son Fara aiki yanda bazan dinga ganinta kullum ba, Hafsat tayi dariya tare da fad'in ni Nasan Abba ma zaice ka tawo da matarka, murmushi yayi tare da fad'in ta ina zomu wuce Kar yamma yayi. Kama hanya sukayi koda sukaje wajan da yaga bariki dazu sai waige yake ko zai ganta amma baiga koda Mai kama da ita ba, Sai wajan karfe shida suka shiga Gida, koda suka sauka gefenshi ya wuce direct, d'auko drawing dinshi yayi ya fara zana fuskan bariki a wajan fuskan jin ana kiran sallah magrib ne yasa ya dakata da zanan ya nufi masallaci bai dawo ba saida yayi sallah isha'i, koda ya dawo gefen mum dinshi yayi suka gaisa sannan ya Mata saida safe tare da fad'in ya gaji, tayi murmushi tare da fad'in Allah ya kaimu, but kayi dinner Kafin ka kwanta. Yace Tom mum tare da fita, d'akinshi ya shige yaci gaba da tuna fuskan bariki yana zanawa cikin lokaci kad'an sai gashi ya zana fuskan bariki sak harda murmushin da takeyi da wayan data ri'ke tanayi, A hankali ya furta itace fuskan ya zauna a jikinta, d'aukan zanan yayi yasa ata wajan gadonshi inda zai dinga hango hotan, rataya zanan yayi tare dayin baya yana kallon hotan, shuru yayi na wani lokaci tare da fad'in she is d one, I have to find her, irinta nake son aure mace Mai suturta jikinta Mai kame kanta. Bariki koda ta karasa guest house din alh madu baya nan, shiga falon tayi ta cire hijab din tare da fad'in kai kaman dole zafi duk yabi ya daman, kunna AC din falon tayi, bata dad'e da zuwa ba saiga Alh madu ya dawo, wajan bariki ya nufa yana dariya tare da fad'in Wlh duk wayan da mukeyi jinki kawai nakeyi ban yarda zaki zo ba, tabe baki tayi tace bariki bata magana biyu, janyota yayi ya rungumeta tare da fad'in muje ki taimaka Kimin wanka, jan jikinta tayi daka nashi tare da fad'in a'a Kar muyi haka, gwara Kar kasa ma kanka komai dan babu abunda zai shiga tsakani na dakai har sai mun siya ayabar roba, dan Wlh na gaji kai inka biya taka bukatar Niko oho, kai ya girgiza tare da fad'in bariki bariki baki da dama baki tsoran fad'an abunda ke ranki, tace ai bazan cuci kaina ba, amfanin zunubi Romo, ciki yayi dan ya samu yayi wanka tace mutum sai jaraba shiba komai ya iya tsinanawa ba, ko minti biyar bayayi yayi realise, yabar mutum da wahala tsaki tayi jin karan wayanta yasa ta nufi kujeran data ajiye jakanta, bud'e jakar tayi tare da d'auko wayan ganin Sunan Hon salis yasa tayi dan tsaki tare da fad'in daka wannan sai wancan, wayan tsinkewa tayi bata dad'e da tsinkewa ba saiga wata number ana kiranta dashi kaman Karta d'auka sai kuma ta d'auka, tare da fad'in hello, daka can gefen akace haba bariki Wlh kinyi kuskure ni zaki wulakanta Wlh tunda na Kwadaita dake saina sha zumarki, dariya tayi tare da fad'in kayi mistake babba na fad'amin wannan maganan zan nuna maka ni nawa barikin na fad'a da cikawa ne wlh sai nasa an horar dakai, an gaya maka bariki ko wani shege da d'an iska take bi, ai bariki tafi karfin d'an tasha irinka, wlh gindin bariki bako wani namiji ba, kashe wayar tayi tana huci alh madu daya fito duk yaji abunda take fad'a yasa yace bariki Wlh bakya ji, sau nawa nake fad'a miki kibar wannan gidan da kike kizo ki zauna a nan, tunda sai lokaci lokaci nake zuwa, kallon alh madu tayi tace zamana a inda nake yana da dalili wanda ba kowa zai san da hakan ba, kawai ka barni inda ka ganni, yace bariki in gida nane baki son zama zan kama miki wani gidan ki zauna koma in sai miki, tace Alh madu mubar wannan maganan dan Allah, yace shikenan kin dai shirya ko? Dan abuja zamu tafi yanzu tacan zamu tashi, tace eh a shirye nake, haka ta fita ba tare da tasa hijab dinba kanta babu d'an kwali, alh madu ne yake ja mata akwatin Bayan sun fita driver dinshi ya amsa yasa a mota suka kama hanyar abuja. Bayan su Haulat Sun isa abuja cikin dare, Hjy habiba ta tarbi Haulat cikin girmamawa, domin taga Haulat babu laifi gaidata tayi ta amsa tare da fad'in muje kiyi wanka sai kizo kici abinci, Haulat tace toh, har toilet takai Haulat tare da fad'in ko inyi miki wankan Haulat tace a'a na hutarshe ki, bari inyi dakai na sai inzo a Fara aiki, dariya Hjy habiba tayi tare da shafa fuskan Haulat tace tunda na ganki naji ruwa ya fara zubar min domin kinyi min Ina fatan zaki ri'keni hannu biyu? Haulat tace karki samu damuwa, fita Hjy habiba tayi Haulat wanka tayi sannan ta fito tasa wata rigan bacci gaba d'aya jikinta ana gani, falo ta nufa inda Hjy habiba Ke zaune tana jiranta, ganin Haulat yasa Hjy habiba ta Fara tsuma tashi tayi ta karasa wajan Haulat din tana zuwa tasa bakinta cikin na Haulat ta Fara kissing dinta itama Haulat din martani ta Fara mayar Mata tare da tsotsan harshenta, Hjy habiba gaba d'aya ta rud'e domin tana cikin muguwar sha'awa da bukata, hannunta tasa akan nonon Haulat Tana murza Mata su duk wannan abunda suke a tsaye suke dan jan jikinta Haulat tayi tare da fad'in yunwa nake ji Hjy, Hjy habiba tace haba ya zaki min haka ki bari mu gama mana, Haulat tace Idan na koshi zaifi armashi dakyar Hjy habiba ta Bari taci abincin, tace ma Haulat in kin gama ga d'aki na can ki sameni ciki, Haulat ta amsa da toh, koda Hjy habiba ta shiga d'aki tsirara tayi tare da d'aga kafa Tana jiran Shigowan Haulat...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 7* *wai Mai yasa wasu mutanan basu da adalci ne? Jiya nayi posting din page 6 amma har wasu sun Fara korafi, tun Farko saida nace ban son yawan complain nace in Littafin baima mutum ba yabar min kayana bance dole mutum ya karanta ba, sannan duk Wanda yaji Sunan novel dinnan yasan akwai wani sa'kon da nake son isarwa, wlh Wlh zagin wata bazai sa in daina rubuta abunda nayi niya ba, in bai miki ba saiki barmin kayana wasu yayi musu, masu cewa yara zasu lalace waya mutu waya tashi, ai wani baya lalata wani sai dai dama can a bace yake, marubuci bamai bata tarbiya bane, sai dai yayi kokarin gyarawa tare da fadakarwa ta hanyoyi da dama, na fad'a zan kara fad'a duk wata mai Ji da tashan balaga ni zata nema gaba da gaba ta fad'i abunda ke ranta bawai a group ba, wlh zagi da cin mutunci bazai ma maryam komai ba dan ko a jiki na, novel dai nawa ne bana wata ba, so In bazaki karanta ba barshi inda kika ganshi dan Wlh bazan d'auki rainin mata ko yarinya ba, dan badan ku nake rubutawa ba dan Masoyana ne, so ina jiran duk wacce take ganin ta isa ta sameni gaba da gaba, In baki da number na ki tambaya a baki, wlh duk wacce ta kara karanta novel dina ta zageni Allah ya isa tunda bance mutum ya karanta ba ehem* Haulat abinci taci ta koshi, ga nama nan Kala Kala, jin cikinta ya cika yasa ta tashi tai d'akin Hjy habiba, koda ta shiga tsirara ta ganta ta wani tale kafa alaman tana jira, Haulat murmushi tayi tare da fad'in Hjy baki kashe wuta ba? Hjy habiba tace dan Allah zo muyi abunda za muyi Ina matukar bukata, Haulat hawa gadon tayi, tun Kafin ta karasa hawa Hjy habiba ta janyota jikinta, tare da kokarin cire mata rigan bacci, bayan ta cire mata rigan baccin idonta ya sauka akan kirjin Haulat wanda babu laifi tana da nono amma ba wani Sosai ba, bakinta takai kan nonon ta Fara sha, tare da lumshe ido, harshenta take sawa tana wasa da nonon tun Haulat nadan basarwa harta Fara biye mata domin itama ta Fara kamuwa, Haulat hannu tasa ma Hjy habiba a gabanta Tana sawa Tana turawa baka jin karan komai sai nishin Hjy Habiba, lokaci d'aya ta d'an janye Haulat tare da kwanciya ta d'aga kafa sama, alaman tana son Haulat tayi sucking dinta, ganin hakan yasa Haulat ta gane abunda take nufi, dai dai saitin pin dinta wato d'an tsaka Haulat tasa bakinta ta Fara tsotsa Hjy habiba bata komai sai nishi tare da gurnani kaman wata zaki, hannunta nakan Haulat tana ri'ke da gashin Haulat din, Haulat tayi a kalla 20mnt Tana tsotsan mata pin dinta, lokaci d'aya Hjy habiba ta saki ihu Mai sauti tare da mikar da kafafuwa tayi saurin cire bakin Haulat daka gabanta, zufa ne yake ta keto mata alaman tayi realise, nishi Hjy habiba ta dinga saki kaman wata mara lafiya, tayi wajan minti biyar Kafin nishin nata ya tsaya, ganin haka Haulat yasa ta saka hannunta a gaban Hjy habiba Tana mata wasa dashi, Sun d'auki lokaci Mai tsawo Kafin Hjy habiba ta cire hannun Haulat a gabanta Tana fad'in Kai ashe haka abun yake, kai Hjy Umaima tayi gaskiya, janyo Haulat tayi tace naji dad'in yau, dan Allah ki ri'ke Amana Kinji? Murmushi Haulat tayi alaman Toh, dukansu bacci ne ya daukesu. Bariki sun shigo garin abuja, Sun sauka a hotel, alh madu duk yanda yaso yayi wani abu da bariki taki yarda haka ya hakura ya barta badan yaso ba, Washe gari jirgin karfe Goma suka bi, dan zuwa kasar London. Washe gari Yarima Aliyu tunda yayi sallah asuba, bai koma bacci ba, karfe 8 ya shirya cikin manyan kaya Wanda yake kara mai kyau, fita yayi fadawa suka bishi, suna Mai kirari direct wajan mahaifinshi ya nufa, yana shiga zama yayi a kasa kaman yanda ya saba, gaida mahaifin nashi yayi cikin girmamawa, amsawa mai martaba yayi cikin murmushi tare da fad'in ya gajiyan hanya? Yace Alhmdlh Abba, d'an shuru sukayi su duka can Mai martaba ya kira sunanshi da Aliyu, amsawa yayi tare da fad'in Allah ya taimakeka, mai martaba yace Aliyu zaka tafi garin katsina zakai sati d'aya a can danka saba da matarka da zaka aura,kaman yanda al'adan masarautar can take, sannan gobe nake son kayi tafiyar, Aliyu ranshi yaji ya baci amma babu yanda ya iya tunda umarnin Mai martaba ne bawai shawara ba, amma duk da haka saida yayi karfin halin fad'in Abba mu irin namu al'adan naga bama haka, mai martaba yace eh hakane amma su irin tasu al'adan kenan dole kuma mubi, Aliyu yace hakane Abba amma da naso in bud'e asibiti na a cikin satin nan, mai martaba yace maganan bud'e asibitin nan ka Bari sai Bayan aurenka, yace Toh Abba tashi yayi tare da fad'in Allah ya kara maka lafiya, amsawa da Ameen Mai martaba yayi sannan Yarima Aliyu ya fita ranshi a jagule, koda ya fita gefenshi ya shiga inda yaga an jera Mai breakfast a dinning zama yayi kuyangi sukayi saving dinshi, tea ne da chips nd egg sai sandwich da meat ball, dasu pepper soup din kayan ciki, tea din kawai yasha sau d'aya ya ajiye cup din tare da tashi yayi cikin bedroom dinshi, koda ya shiga kayan jikinsa ya canza zuwa Kananan kaya, wajan hotan bariki yaje daya zana, ya kafa Mata ido, jin son yarinyar yake har cikin ranshi, d'aukan wayanshi yayi ya d'auki hotan zanan, fita yayi yana fita fadawa suka bishi dakatar dasu yayi tare da fad'in ku tsaya a nan ban son ku bini, key din mota ya amsa ya shiga gaba wajan mazaunin driver yaja motar ya fita, tuki yake yana sharara gudu akan titi, cikin minti 30 ya Iso inda yake son isa, a dai dai wajan da yaga bariki ya tsaya, kallon mutane masu shiga da fita daka anguwar ya dingayi, shiga cikin anguwar yayi wanda farkon Layin da yabi tanan ne gidan dasu bariki suke gidan magajiya jummai, ganin mata marasa kamun kai suna shiga da fita daka gidan da yake hangowa yasa ya tsaida motarshi, matan ganin mota kiran Prado yasa suka fara sintiri dan suna ganin ko Waye yazo d'aukan mace ne, yana nan cikin mota abun yana bashi mamaki irin wa Innan matan marasa tarbiya, hango habib yayi yana shiga keke napep Yarima tunanin inda yasan yaron yake, lokaci d'aya ya tuna ai ranan da yaga yarinyar da yake tunanin gizau ce ya ganshi a gefenta, tada motarshi yayi dan ya tsayar da habib din amma su habib sun bace Mai dan bai San ko wace mota ya shiga ba tunda akwai masu keke napep da yawa a wajan, ganin Sun bace Mai yasa Yarima Aliyu bugun sitiyarin motar tare da fad'in shet, y'a dad'e a wajan lokaci d'aya kuma ya fara tunani toh tunda na ganta tare da wannan yaron kuma kalli daka gidan daya fito Anya babu wani abu kuwa? Kai ya girgiza tare da fad'in Kai no Nasan ba haka take ba, ko daka yanayin shigarta zai nuna maka yarinyar Kamila ce May be tazo gidan y'an uwanta ne koma a nan gidansu yake dan yaga akwai gidan mutane Sosai a anguwan, tada motar yayi ya kama hanyar gida tunanin inda zaiga yarinyar yai tayi domin gaba d'aya bashi da wani burin daya wuce yau ace ya ganta sunyi magana, bayan ya shiga gida direct wajan limam yaje dan suyi magana, bayan yaje wajan limam sun gaisa yace Allah gafarta Malam akwai wani abu da yake damuna, nan Mlm yace name fah Yarima? Nan Yarima ya fara bashi Labarin abunda yake faruwa dashi da irin mafarkin da yakeyi tare da fad'a ma Mlm tunda yaga yarinyar a zahiri bai kara mafarkin ba tun daka jiya amma koda baccin minti biyu zanyi saina ganta amma daka jiya ban kara ganinta ba, Mlm yace shikenan kaje zan nemeka, tashi Yarima yayi tare da fad'in ngd Malam. Washe gari Yarima ne cikin shiri, dan tafiya garin katsina, kallo d'aya zaka mishi ka gane yana fushi Sosai, fuskanshi a d'aure ya fito, karo yaci da Hafsat tace yauwa bros wajanka dama Zanzo naji ance yau zaka tafi katsina? Yace eh ya akayi? Ganin yanda ya Mata maganan tasan ranshi a bace yake, tace haba my bros zuwanka katsina bashi bane an d'aura auren ba, sannan Idan kayi auren bashi bane zaisa ace ba zaka kara aure ba, yace hakane lil sis, muje inma Abba sallama da mum, direct gefen iyayen nashi suka nufa inda ya gaidasu cikin girmamawa, nan sukai tasa Mai albarka, mai martaba yace tashi kuje ban son rana ya fito baku tafi ba, tashi Aliyu yayi shida Hafsat suka fita, Hafsat itama sallama tamai sannan Aliyu ya wuce. Bariki ce zaune a wani dangareren falo Wanda fad'an tsaruwan falon bata lokaci ne, tasa wani 3quater tare da wata top Shara Shara duk ana ganin jikinta tare da Kalan bra din da tasa, idonta a lumshe daka gani tana tunani ne, jin an tabata yasa ta bud'e ido, ganin alh madu tayi da ayabar roba wajan Kala hudu, da Doguwa siririya da Doguwa Mai kauri, sai y'an kanana guda biyu, amsa tayi tana dariya tare da fad'in wow, tashi tayi da sauri tayi cikin d'aki, tana shiga ta Fara cire kayanta Tana cikin cire kayan saiga Alh madu ya shigo yana murmushi yace Bari in farayi sai kiyi naki, d'an daure fuska tayi dan haushin ayaban alh madu takeji, ganin yanda tayi kicin kicin yasa yace haba bariki gafa ayabar roba na baki kince saina sai miki za muyi wani abu, tsaki tayi tare da karasa cire kayanta tahau kan gadon d'akin tace sai kazo kaci ai, da sauri ya tube kayan jikinshi yahau gadon kamo y'ar karamar cillanshi yayi yana kokarin sa mata, tace dakata alh madu Wai kai baka san kayi romancing mace bane haba dan Allah, yace haba bariki Wlh ni duk ban iya wannan abun ba, bata lokaci ne bawai, dan Allah barni in shiga marana ya fara murd'awa, bata kara magana ba sai fuska data tamke, haka yayi abunda zaiyi ya gama ko minti hudu baiyi ba Ya fara sakin nishi, bariki kam saboda takaici ko ayabar roban batai amfani dashi ba, bayan ya gama tayi tsaki ta shiga toilet tayi wanka ta koma falo tana fad'in Wlh ita dole ma su rabu da wannan tsohon banzan dabai iya komai ba, kwata kwata abu kaman nasa yatsa na a ciki wlh na gaji, koya matanshi suke dashi oho, Suma Nasan shegun bawai jin dad'in Abun nashi suke ba, kawai kwadayin dukiyarsa yasa suke zama Wlh domin babu macen da zata ga ayabar alh madu ta zauna dashi Indai lafiyayyar mace ce, tsaki ta saki jin muryan alh madu tayi yana fad'in haba bariki wannan tsakin haka? Hararanshi tayi tare da fad'in gaskiya alh madu Wlh na gaji kai ayabarka karama gashi baka wasa da mace sai dai kasa ayaba kawai, nifa gskiya mutum ce ba dutse ba, inaga gwara mu hakura mu rabu kawai, murmushi yayi tare da fad'in bariki kenan Aida zan iya rabuwa dake da tuni nayi kodan cimin mutunci da kikeyi kina kiran ayabata karama, ke kina tunanin zan iya barinki ai cikin biyu za'ayi d'aya koki aureni ko in kinyi aure muci gaba da abunda muke, kuma wlh dole ki zabi d'aya, tashi tayi tana kallonshi........ ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 8* Murmushi tayi tare da ri'ke kugu, tace dole kace fah? Bari kaji ni bariki ba irin matan da ake tursasa su bane, wlh Idan banso ka ganni ba duk yanda kaso daka ganni bazaka ganni ba, in banda abunka taya zan aureka kai ba babban banana ba, inda kana da banana babba dasai in yarda in aureka, gashi Kai inka tashi baka wasa sai dai ka shige kaman ka sami jaka, sannan kace in aureka, haba wannan maganan wasa kake, sannan Allan musali koda nayi aure toh Wlh nabar ka kenan, kaga cikin zabin ka babu wanda na d'auka, Alh madu dariya yayi yace yaro man kaza, wlh bariki bazan barki ba, miye bana miki? Mai kika ce in miki na kasa? Ko kin tab.... Tace ya isa haka dakata, taci gaba da fad'in duk abunda ka bani cina da kakeyi shine ka biya ni, sannan kuma ban taba ro'kan ka wani abuba, so dan haka baka da daman fad'amin magana, sannan ina so ka sani daka yau na barka har abada, dama bason mu'amalan mu nake ba, kaiba gamsar da mutum ba sai jaraba kabar mutum yaita fama da sha'awa in banda bala'i irin naka kasan abunka karami ne Aida ma sexy doll ka siya sai kayi ta cinta Ina ga da yafi mak...... Tas taji saukan Mari ya wanketa da Mari da sauri ta ri'ke wajan tare da fad'in nika mara? Kara mata wani Marin yayi tare da fad'in kisan da wanda kike magana, kodan Kinga ina sakar miki kike neman cimin mutunci sai insa a kawar dake, murmushi tayi tare da fad'in mutunci baka dashi a wajena tunda ka tube tsirara na ganka tumbur kaga kuwa babu maganan inga mutuncinka har abada, yace dama haka halin karuwa yake so ba'a bun mamaki ne dan kince haka amma zan nuna miki Waye alh madu, dariya tayi tare da tafa hannu tace babu abunda zan gani bariki sunana fah, ko ka manta ne? Dama kace zaka sa a kawar dani Toh Ina jira tana fad'in haka tayi d'aki, Jim kad'an sai gata da akwatin ta tana ja, tsayawa tayi tace sai kasan bariki ka mara ai Kai dan siyasa ne nida kai mu zuba mai karamin ayaba kawai tana fad'in haka ta fice, koda ta fita tsaki tayi tare da fad'in gashi visa din sati d'aya Allah yasa ATM dinta master card ne ciran kud'i tayi haka ta dinga yawo inda taga wani hotel ta shiga ta biya kud'i ta kama d'aki na dai dai kwanakin da zatayi, koda ta shiga d'akin kwanciya tayi akan gadon d'akin Mai shegen kyau, ido ta lumshe tana mai jin tsanar alh madu tare da fad'in dan iska mutum ya kusa mutuwa amma yana neman mata tsohon banza mara mutunci sai Nayi maganinsa wlh, sai na yanke masa wannan Shegiyar karamar ayabarsa dinnan kowa ya huta munafuki, duk wannan surutan bariki ita d'aya take yinsa, kana kallonta kasan ranta a bace yake domin ba karamin haushin Marin da alh madu yayi mata taji ba, tsaki ta saki tare da fad'in Wlh saina wulakanta ka dan iska kawai, saboda takaici ko abinci ta kasa ci. Shiko alh madu ya shiga Tashin hankali da yaga ta tafi dagaske domin bai San mai yasa ba, Allah ya saka mishi son bariki yana son yarinyar Sosai sannan zai iyayin komai danya mallaketa, fita yayi ya dinga nemanta amma babu ita babu Mai kama da ita, haka ya dawo cikin kunci, gashi bai riga dama ya sai Mata sim din kasar ba daya kirata. Yarima Aliyu sun isa masarautar katsina wajan karfe 3 dan saida yasa suka biya maraban jos ko zaiga yarinyar da yake burin gani amma baiga koda Mai kama da itaba ba, gashi yau baiga habib ba, haka suka 'kara juyawa don tafiya katsina, bayan sun isa an tarbi Yarima Aliyu cikin mutuntawa, yaso yaje hotel ya dinga kwana Wanda mum dinshi tace karya Fara dan irin al'adan masarautar katsina ne, Indai zaka auri y'arsu sai kayi sati d'aya a masarautar su dan ku saba da matar da zata aura, Yarima Aliyu bai so hakan ba amma babu yanda ya iya, tunda an tursasa shine, kuma bazai iya yima iyayensa musu ba, Yarima Aliyu na zaune akan kujera a cikin bedroom din d'akin da aka daukeshi ba komai yake tunani ba sai yanda zaiyi rayuwan aure da Gimbiya zinatu shidai yasan ba Sonta yake ba, gashi yana yinta da irin maganan ta ya nuna mishi ko ita wacece, inda Tana da kamun kai abunda tayi tun ranan Farko da suka had'u da batayi ba, wai a hakan ma dan akwai jinin sarauta a jikinta, yana cikin wannan tunanin yaji an bud'e kofar d'akin an shigo, d'ago dakai yayi Gimbiya zinatu ce ita da kuyanginta kuyangin sun ri'ke tray da kayan fruit ajiyewa sukayi akan center table sannan suka fita, Gimbiya zinatu zama tayi a kujeran da Yarima Aliyu yake, kallonshi tayi tare dayin murmushi tace ina maka Barka da zuwa masarautar mu, baiko kalleta ba balle ya amsa, taci gaba da fad'in ina son ka sani Gimbiya zinatu bata magana aki bata amsa, amma tunda ina Sonka kuma naga sarautar taka ita ke hanaka magana, muyi wani abu mana, ni in Ina gabanka mantawa nake dako ni wacece, kaima kayi haka, kallonta yayi sannan yace baki da wannan matsayin, na farko keba kyau ba balle ace don kyanki mutum ya manta dako shi Waye, banga abunda kike dashi ba Wanda zaisa ni Yarima Aliyu in manta dakai na in Ina gabanki, sannan ina so ki sani wannan auren tursasa ni akayi bada son raina bane, so ina son kisa wannan abun a ranki, ina fatan kin fahimta? Shuru tayi ba tare da tace komai ba ganin haka yasa ya tashi daka kan kujeran da take ya koma kan gadon d'akin, tashi tayi tazo har inda yake ta zauna gab dashi tace Yarima naji baka sona an tursasa Kane ka aureni, amma ina son ka sani baka da wani zabi face kasa ma ranka so na tunda ni zaka aura, kuma karka manta gidan sarauta ba'a saki sai an kama mutum da laifi babba na kisan Kai ko zina.... Murmushi tayi sannan tace Kaga kuwa dole ka soni ba..... Yace really? Kai ta d'aga alaman eh hakane, murmushi yayi tare da fad'in gidan sarauta ba'a saki amma ina da ikon in auro wacce nake so, ke kuma saiki zauna cikin kunci tunda baki da soyayyan miji, hawaye ne ya fara zubar Mata a ido tace Yarima Ina Sonka karka manta da matsayina ni Gimbiya ce inada jinin sarauta amma duk na ajiye nake fad'a maka irin soyayyan da nake maka, dan Allah Yarima karka sa wata mace a ranka sai ni, Wlh bazan iya juran ganin wata tare dakai ba, tana maganan tana kuka, jin kukan nata yayi yawa yasa zuciyarshi ta karaya, gashi baya son sautin kukan nata, yace look zinatu bazan miki karya ba ko in yaudareki bani da burin tara Mata, ni tsari na shine in zauna da mace d'aya, toh amma yanzu what will I do? Iyayena sun bani ke, and ni kuma bana son wannan auren but tunda Abun yazo da haka dole Nayi accepting sai dai karki sama ranki bazan kara aure ba, domin ke zabin iyayena ce, nima nan gaba kad'an zan aura zabina insha Allah, jin maganan nashi take kaman ana buga mata Rodi akai, wai yau itace namiji yake fad'ama wannan maganan ita da maza da dama sunzo neman auranta taki yarda Yarima Aliyu ne kawai taji tana so, amma kuma sai akai rashin Sa'a shiba ta ita yake ba, kallonshi tayi tace Yarima zan yarda in zama baiwarka har karshen rayuwa na, amma dan Allah ka daina tunanin Karin aure ni Gimbiya zinatu bazan iya had'a kishi dako wace mace ba, ina nufin ko wace mace, Yarima Kai ya girgiza dan yaga alaman tayi nisa, sannan komai zai fad'a mata bazata gane ba yanzu sai yasa yace Mata Ina bukatar hutu zaki iya tafiya, kallon shi tayi tace zan tafi yanzu amma ina son ka sani ni d'aya ce matarka har abada tana fad'in haka ta fita daka d'akin cikin fushi, shiko dariya ma maganan nata ya bashi yace mad girl. Gimbiya zinatu na shiga d'akinta ta Fara fashe fashe tana jifa da kayan d'akin tana kuka, mai yasa na Fara son wanda baya sona? Miye banda shi? Maina rasa? Kuka take Sosai duk ta fashe kayan glass din d'akin gaba d'aya, idonta yayi ja, tace zan iya juran duk abunda Yarima zai min bayan munyi aure amma bazan jura yace zai kara aure ba, inko Yarima dagaske yake zai kara aure inya aureni Wlh sai dai nida shi da amaryan mu mutu, bazan jura ba bazan jura ba, duk wannan abunda take kuyanginta suna kofar d'akin suna jinta, jin tayi shuru yasa sukai tunanin shiga cikin d'akin suga ko lafiya, suna shiga sukaga komai ta fasa ita kuma tana zaune a kasa tana hawaye, cikin sauri suka fara kwashe kayan daya fashe bayan sun gama suka nufi wajan mahaifiyarta suka fad'a mata halin da gimbiyar ke ciki, bayan mum dinta tazo cikin Tashin hankali ta kalli y'ar tata Wanda hannunta duk taji ciwo, mamanta tace zinatu lafiya maiya sameki? Rungume mamanta tayi tana kuka tace mum Ina son Yarima Aliyu Ina sonshi bazan iya juran in ganshi da wata mace ba, maman tace kaman ya? Tace mum cewa yayi In munyi aure zai kara auran wata, maman tsaki tayi tare da fad'in Toh sai me? Danya kara aure laifi ne? Dama akan wannan abun kikai wannan haukan? Wlh ban taba sanin baki da hankali ba sai yau ke matan babanki nawa, kin taso Kinga mu biyu ne, danme zaki ce mijinki bazai kara aure ba inya aureki, wlh ki shiga tai tayinki tun wuri karma ki bari Mai martaba yaji wannan zancen dan Wlh sai yayi mugun saba miki, maza ki tashi ki bada umarni a kawo miki wasu kayan tunda kin fashe wannan mara tunani kawai, fita maman tayi cikin takaicin y'ar tata, Gimbiya zinatu tashi tayi ta koma wani falo bayan ta bada umarnin a kawo mata wasu kayan, zama tayi tana tunanin yanda zata bullowa Abun. Washe gari Bayan su Hjy habiba da Haulat sun tashi daka bacci, bayan sun kimtsa, Haulat tana manne a jikin Hjy habiba tace amma wannan ne yin lesbians dinki na farko koh? Hjy habiba tace mai kika gani? Haulat tace akwai abubuwa da yawa wanda baki min ba nima ban miki ba, Hjy Habiba tayi murmushi tace kaman me fah? Haulat dariya tayi tace naga baki bari nahau ki ba, Hjy habiba tayi murmushi tace gaskiya na yarda kin dad'e kina wannan Abun Toh amma ni maganan gaskiya jiya na farayi ban taba yiba, sai dai Inbi maza, ganin in naci gaba dabin maza Asirina zai iya taunuwa ga mijina sanannan mutum, sai yasa kawata taban shawara akan in daina neman maza gara Mata domin duk Wanda ya ganki bazai kawo komai a ranshi ba, mijina minister of finance ne yana da mahaukatan kud'i, komai nake so ina samu amma bashi da lokaci na, inya ya sami lokaci na toh baya gamsar dani, ni kuma bazan iya rabuwa dashi ba sai yasa na fad'a wannan harkan, kawaye na duk suna lesbians domin duk matsalan mu d'aya mazajanmu suna da kud'i amma basu da lokacin mu, ina da yaro d'aya yana kasar Canada yana karatu, sai inyi wata wani zubin banga mijina ba, Kinga ai ni mutum ce ba dutse ba, Haulat tace hakane Hjy, Hjy habiba tace daka yau Momy zaki dinga kirana Kinji? Haulat tace eh mumy, murmushi Hjy habiba tayi tare da fad'in kinsa naji dad'i dama Hjy Umaima tasha fad'a min love da mace akwai dad'i ni Wlh kinfi min duk mazan da Nayi hulda dasu, Haulat dariya tayi tace damma ban hauki ba Aida kinfi jin dad'in abun, Hjy habiba tace toh muyi na safe mana tare da kashe ma Haulat ido, Haulat tace Momy muje muci abinci tukun na mana, dakyar Hjy habiba ta yarda sukaje sukai breakfast, tun a wajan cin abincin take ta wani shafa Haulat tana romancing dinta, bayan sun kammala sukai ciki inda aka fara wani sabon Abu. Kwanan Haulat biyar a Abuja tace ma Hjy habiba zata dawo kaduna, Hjy habiba tace ta Bari ta kara mata kwana biyu mana, Haulat tace zata dawo amma tana son tafiya yau akwai abunda za tayi, badan Hjy habiba taso ba ta sallami Haulat tare da bata kud'i masu yawa tasa driver ya tafi da ita har kaduna din. Lokacin dasu Haulat suka karasa maraban jos tana fita direct d'akin magajiya ta nufa inda taga magajiya tana waya ko bata tambaya ba tasan ita da Hjy habiba ne dan sanda ta shigo taji magajiya na fad'in Kinga y'ar halak din har sun Iso, bayan magajiya ta gama wayan cikin dariya tace kinja kaya koh? Haulat tace naja kaya kuma nasha wuya Wlh magajiya wannan matar jarabbiya ce mata koda yaushe tace Ayi love kai Wlh duk ta tsotse ni, magajiya dariya tayi tace hakuri za kiyi da ita dan Wlh matar akwai kud'i gashi bata da rowa Kinga in kina Mata abunda take so zaki ja kud'i Sosai, Haulat tace haka zanyi ta hakuri, amma fah akwai jaraba Kut gata babbace amma tana son harka, bari kiga inje d'akina in huta, magajiya tace toh ki kunna wayarki dan tace ta kira a kashe, tace toh, aiko tana kunna wayar saiga kiran Hjy habiba d'auka tayi tare da barin d'akin magajiya, Hjy habiba tace daughter kin koma lafiya? Tace lafiya kalau Momy, Hjy habiba tace Wlh Nayi missing dinki Sosai ji nake kaman ki dawo wlh, dan Allah ki tawo gobe mana, Haulat tace Momy Ina zuwa zan kiraki, kashe wayan tayi tare da fad'in Kut wannan matar harija ce Wlh karo sukaci ita da Hjy babba, yace na shiga uku miye haka? Ganin Haulat ce yasa yace oh ke kuma daka ina? Nasha ko wani gardin ne ya bigeni Ashe yar uwata ce mace wai ina kika je kwana biyu? Tace Hmmm Hjy babba Abuja Naje Hjy babba yace kice kin ja kaya, tace naja kaya nasha wuya kuma ba, tabe baki yayi tare da fad'in kodai kin samu Mai plantain ne? Tace ai in big banana ne Aida sauki, wajan wata tsohuwar kilaki Naje duk ta tsotse ni, Hjy babba yace oh sai yasa naga duk kin fige kin rame Ashe kin had'u da jarabbiya tace Kedai bari Hjy babba, tace bariki fah? Yace bata nan amma Nasan zuwa jibi zata dawo itama inji inda taje take boyemin zata Mai dani karamar karuwa, gaba yayi yana wani tale kafa tare da turo duwawu baya Wai shi a dan dole mace ..... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *BARIKI NA FITO FANS 1 GROUP* *AND* *BARIKI NA FITO FANS 2 GROUP* ~ina matukar jin dad'in comments dinku tare da addu'an da kuke min Ina yinku irin Sosai da Sosai din nan one love~ *PAGE 9* *NOT EDITED* *plz kuyi hakuri da typing error banda lokacin editing* Bariki ce cikin shiri tasa riga da wando Sun kamata ta saki gashin kanta fuskanta na d'auke da glass ba karamin kyau tayi ba, d'an karamin akwatinta ta d'auko ta Fara ja domin zuwa airport, tana fita tahau taxi don a kaita airport, lokacin data shiga har an fara shiga itama shiga tayi sanda ta shiga ta hango alh madu tayi sauri ta zauna dan karya ganta, tace tsinanne da wani katon tumbinsa, jirgi d'agawa yayi bayan an gama jawabi akan kowa ya kashe waya tare da fad'in Koda jirgi zaiyi hatsari ga yanda za suyi, dai dai karfe 2 a kasar Nigeria suka sauka domin lokacin mu da nasu ba d'aya bane, bayan jirgi ya tsaya aka fara fita, bariki ce a gaban alh madu bai samu ya ganta ba, koda ta fita taxi tahau tace ya kaita garage, direct gareji aka kaita, inda tadau tashar mota golf dan a kaita kaduna. Yarima Aliyu ne cikin shiri dan zuwa gaida sirikin sa wato sarkin katsina, fita yayi inda fadawanshi suka bishi direct inda sarki yake yaje a kasa ya zauna ya gaida Mai martaba, sarki amsawa yayi cikin sakin fuska a kullum yana kara son Aliyu saboda tarbiyanshi, Mai martaba yana ta dan jan Aliyu da surutu, ya d'auki lokaci Mai tsawo inda yayi ma Sarki sallama tare da fad'in gobe zai koma tafiyan safe zaiyi hala ba zasu had'u ba, nan sarki yaita sa mishi albarka, direct d'akin da aka saukeshi ya nufa, bai dad'e da shiga ba sai ga Gimbiya Wanda tunda abunda ya faru ta daina zuwa wajanshi sai dai Inya fito zashi wajan mahaifinta su had'u kuma taga yanda yake d'aure Mata baya bata fuska yanzu, zama tayi kusa dashi tare da fad'in Barka da Safiya, bai kulata ba tace Yarima nazo in baka hakuri akan abunda ya faru, wlh Sonka yasa nayi hakan, sai Bayan nayi kuma nayi dana sani dan Allah kayi hakuri, murmushi yayi tare da fad'in babu komai ina son mutum Wanda in yayi laifi ya bada hakuri, murmushi tayi tare da fad'in ngd Sosai daka hakura, tace ya kamata mudan zagaya tare kaga gidan koh? Bai musa Mata ba yace ok tashi muje, ganin haka yasa Gimbiya taji dad'i Sosai, fita sukayi suka fara zagaya gidan fadawa na binsu a baya, Yarima Aliyu binta kawai yake amma shi matsalanshi tafi karfinshi dan baida wani buri Illa gobe ya ganshi a kaduna dan a goben yake son zuwa maraban jos ko Allah zaisa yaga yarinyar da yake nema, ita kam Gimbiya idonta nakan Yarima tana kallonshi tana murmushi cikin jin dad'i ta rasa mai yasa take son Yarima Aliyu Sosai, bata kallon gabanta sai Yarima tun tube taci zata fad'i tayi dan kara da sauri Yarima Aliyu ya rukota, tare da d'agota ganin haka yasa ta wani kankame shi, tana sauke ajiyan zuciya, d'an janta yayi daka jikinshi tare da fad'in ki dinga kallon gabanki, kai ta d'aga alaman toh, yace zan koma ciki Inci gaba da shiri gobe da safe zan koma, yana fad'in haka yayi gaba, binshi tayi har d'akinshi din tace haba taya zan bar Yarima da kanshi yayi aiki, wannan ba aikin kowa bane sai nawa, bai ce mata komai ba, ta bud'e wardrobe din d'akin ta Fara zuba mishi kayanshi cikin akwati, tanayi tana kallonshi tace zanyi missing dinka Sosai ji nake kaman in bika, ya rasa mai yasa kwata kwata Gimbiya zinatu bata kama bakinta ta cika surutu, ido ya lumshe domin jin haushin maganan ta yake, sai dai wani lokacin takan dan bashi tausayi, jin bai bata amsa ba yasa tace kayi hakuri na cika ka da surutu koh? Ido ya bud'e tare da fad'in a'a kawai Ina bukatar hutu ne, shuru tayi Kafin tace ok nama gama had'a maka kayan, saida safe, har zata fita ya kira sunanta, waigowa tayi tare da fad'in na'am, yace zoki zauna muyi magana, zama tayi kusa dashi, yana takaicin irin halinta domin yaga kwata kwata bata kunyan son zama gab dashi, yace zinatu Ina son ki sani in kara fad'a miki wannan auran bada son raina bane, amma nayi accepting dinshi lokaci kad'an zaki zama matata in Allah ya yarda, but akwai abubuwan da kike yi Wanda ya dace in fad'a miki ni Yarima Aliyu daka ranan da aka d'aura mana aure zaki fara saka hijab zaki daina sa duk wannan kayan masu fito miki da tsiraici kina ketawa cikin maza, koda bana son aurenki dole In kara mutuncin iyalina da kaina, Gimbiya zinatu tace insha Allah zan daina daka yanzu Indai hakan zai faranta maka, kai ya d'aga alaman yaji dad'in maganan ta, yace zaki iya tafiya gobe tafiyan safe zanyi ba lallai mu had'u ba, tace dan Allah Yarima karka tafi sai munyi sallama dan Allah, yace OK in zaki iya tashi 7 dan lokacin zan wuce, tace insha Allah tare da fita, koda ta fita dariya ta saki tare da fad'in muje zuwa da haka zan mallake zuciyar ka, sai dai irin kayan da nake sawa bana tunanin zan daina amma zan gwada inna mallaki zuciyarki sai yanda nayi dakai, ranan kwanciya tayi cikin nishad'i domin Yarima yayi dogon magana da ita, ta gefen Yarima kam yaji dad'in yanda Gimbiya zinatu bata da girman kai sai dai bata da kame bakinta amma a hankali zai seta ta. Habib ne da Hjy babba tsaye a kofar gida suna tattaunawa, Hjy babba ya hango bariki tana fitowa daka mota da sauri ya nufeta tare da fad'in ah ikon Allah, yana ganki a golf Ina jeep din? Tace hjyta dan Allah ki barni a gajiye nake, Hjy babba tabe baki yayi tare da fad'in ai dole ki gaji tunda kin tafi daka ke sai shi cin safe daban na rana daban na maraici ma daban, habib shima karasowa yayi yana fad'in ah oyoyo oyoyo tauraruwan gidan ta dawo, yana maganan ne yana bangare kirji, bariki shuru tayi bata ce musu komai ba, habib yace yau naga sabon iskanci ke bariki ana magana kinyi shuru, sai kace wani ne ya danneki, Hjy babba tace gane min hanya y'ar uwa, bariki tace Hmmm in kuna son jin matsalan muje amma ba'a nan ba, binta suka farayi suna rangwada har d'akinta zama tayi katifarta su kuma suka zauna akan carpet, Hjy babba yace wai bariki da wani sabon iskanci kika dawo ana magana kina wani tamke fuska kaman ba'kin hadari, filo ta jefa ma Hjy babba tare da fad'in ai duk kai kaja min ka had'ani da dan iskan mutum, Hjy babba ya fara salati tare da fad'in na shiga uku an fasa aurena, wa kike nufi? Tace Mai ayabar yara mana, habib yace oh ni habiba karku lalatani, bariki ta wurga Mai harara, Hjy babba tace maiya miki haka? Tace ni ya Mara Wlh saina nuna mishi ni y'ar iskance ta gaske, Hjy babba yace Mari? Oh ni Wai Mai yasa mazan nan basu da tausayi ne su kama mata suyi ta duka, habib yace ai maza basu da mutunci Sun Mai damu kaman bayinsu, in sun tashi biyan bukatarsu sai Kaga y'an banzan sun zo, Hjy babba yace Aini sai yasa Wlh nida maza sai nesa nesa tunda basa tausaya mana kuma sun San mu Mata rauni garemu, wayar bariki ne yayi kara dan dama bata canza sim ba, bud'e jakarta tayi taga alh madu, kin d'auka tayi tare da sakin tsaki, har wayan ya tsinke ya kara kira, ganin zai dameta yasa ta saka wayan a silent, Hjy babba tace uhm Kaga Abu Kala Kala tabe baki yayi tare da fad'in ki d'auki wayan mana, tace bazan d'auka ba dan Wlh sai n..... Shigowan Haulat yasa bata karasa abunda tayi niya ba, Haulat rungume bariki tayi tana fad'in bariki Ina kika jene? Bariki tace nayi tafiya ne, bariki ta kalli Haulat tace gobe sati koh akwai rawan gwatso Haulat ta tashi ta Fara kad'a duwawu, habib yace dad'in Abun Muma muna dashi, Haulat ta saki dariya tare da tura duwawunta dai dai wajan fuskan habib ta girgiza sannan tace amma ba irin wannan ba jin karan ihu kaman ana fad'a yasa suka fita su duka da gudu, dan suga maike faruwa, wata karuwa ce ita da saurayinta suke fad'a sai jibganta yake yana fadin dan ubanki Mai kika nema kika rasa? Yar iska kawai harta d'akin da kike zama ni nake biya abincin da kike ci ni nake baki amma sai kije kina kula wasu maza zabga Mata Mari ya kuma yi yana fad'in karuwar banza karuwar hofi ni nafi karfin wulakanci, bariki ce ta nufeshi tare da ture shi ta d'aga yarinyar wacce ya mata jina jina amma duk da haka bakinta bai mutu ba sai fad'i take aurena kayi dan iska aiba sadaki na ka biya ba, balle ka hanani hulda da wasu mazan shege karamin dan iska sai naci Uwar babanka, zabura yayi zai kuma cafko ta bariki ta tareshi tare da fad'in haba mlm ai wannan ba girmanka bane kaita dukan mace, Hjy babba tazo tana fad'in na shiga uku an fasa aurena Wai y'an mazan nan Mai yasa kuke mana hakane ku kamamu kuyi ta jibga kalli yanda ka fasa mata baki ni Wlh Ina takaicin halin maza, jamil da habib suma suka karaso suna fad'in oh sai kace ana ya'kin duniya, habib yace gaskiya Malam baka kyauta ba ka kama y'ar uwarmu mace kaita jibga sai kace ka sami gardin namiji irinka gaskiya mazan nan bakwa mana adalci, jamil ya tabe baki tare da fad'in ai wannan wulakanci ne wlh maza kuna cin zarafin mu haba dan Allah mutumin ganin Sun mishi ca yasa ya fita tare da kallon yarinyar yace zan kamaki yar iska mayaudariya, tace kaine dan iska shege dan zina, Hjy babba tace la na bani daman dan zina ne oh Kaga Abu in baka mutu ba, shewa suka saki tare da fad'in sawa suka had'a duwawu suka buga, bariki ta kalli yarinyar tace haba khairat mai yasa zaki biye mishi harki Bari ya duke ki? Khairat tace haba bariki Dan kawai yaga wani yana cina sai ya fara duka na sai kace mijina Aiba aurena yayi ba ina da ikon duk Wanda naga daman ya cini in yarda, bariki tace hakane khairat amma da baki biye mishi ba jiba yanda ya ji miki ciwo, khairat tace ai Wlh shi zai biya kud'in magani, habib yace oh kunji bariki ya jibgeki sannan kice ya biya kud'in magani? Wucewa khairat tayi tana fad'in ai dole ya biya dan uwarshi, Haulat data gama waya tazo tace kuban labari maiya had'asu? Hjy babba yace sai kije gidan radio a baki labari, Haulat tace Kai dai ka sani, yace dakata Waye Kai? Haulat tace wanda ya tsargu, Hjy babba yace caf durun uwa Wlh zan miki rashin mutunci, Haulat tace kaima kanka dai Hjy babba yace Wlh Haulat kinfi kowa sanin halina nafi y'ar iska iya iskanci ganin Hjy babba tayi zafi yasa Haulat tace haba kawata wasa fa nake miki Hjy babba tace banso gskya banso taya zaki dinga kaini jinsin daba nawa ba, Haulat tace bazan kara ba Hjy babba gaba yayi yana fad'in iskancin banza Mai za'a nuna min, Haulat jan hannun bariki tayi sukai gaba tace muje inada magana dake. Washe gari Yarima Aliyu ne cikin shiri mota ya shiga dan dawowa garin kaduna, fita sukai daka cikin masarautar suna fita saiga Gimbiya zinatu ta kirashi d'auka yayi yace hello, tace Yarima Ina hangoku kuka fita dan Allah ka tsaya muyi sallama, yace kiyi hakuri in muka karasa za muyi waya, inna fito bana komawa, babu yanda ta iya dole hakura tayi, Yarima Aliyu sun Kai garin kaduna wajan karfe 11 da wani abu na safe, direct maraban jos suka nufa inda suka shiga cikin anguwar basu karasa gidan ba Yarima yaga habib yana tafiya yana rangwada, yarima yace ma driver dinshi tsaya da motar, bayan driver din Yarima ya tsaya yasa sauran motocin suka tsaya tunda suka shigo anguwar idon mutane ke kansu, yarima ya nuna ma driver dinshi habib yace ka kira min shi, driver din ya fita tare da fad'in angama ranka ya dad'e...... Muje zuwa ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 10* Driver din direct wajan habib ya nufa yace bawan Allah Yarima na son ganinka. Habib waige ya farayi yaga dawa mutumin yake magana dan yaji yace Kai ba ke ba, habib yace dawa kake? Mutumin yace dakai mana, yarima ke magana, Habib yace dakata Aiba namiji ka gani a gabanka ba, mace ce a gabanka kalleni dakyau ko Kaga na maka kama da namiji? Driver din Yarima yace ikon Allah, kai yanzu kana gansamemen kato ka dinga kiran kanka da mace? Habib yace dalla Mlm dakata Wlh sai in rufe idona in sharta maka rashin mutunci. Ganin haka driver din yace a'ah Allah ya baki hakuri Hjy, yarima na son ganinki, Shuru habib yayi yace wani yarima? Nuna Mai motar driver din yayi tare da fad'in yana cikin mota. Habib yace oh dama tare kuke Aida kamin bayani tun Farko muje. Yarima duk wannan abunda suke yana kallonsu amma baya jin abunda suke fad'a, danko bai tambaya ba yasan habib dan daudu ne domin yanda yaga yana abu, sannan kan Yarima ya fara kullewa domin ganin irin mutanan dake sintiri a wajan., Toh miye tsakanin yarinyar daya gani da wannan dan daudu din? Jin bud'e motar yasa Yarima ya dawo daka duniyar tunanin daya Fara. Habib ne ya shigo motar sanyin AC ya dukeshi ga kamshi na tashi, yace oh aljannar duniya Mai kud'i bai kwana da haushin kowa ba. Kallon Yarima yayi wanda yaga ya mishi kwarjini, yace ranka ya dad'e barka da zuwa, ina fatan dai lafiya? Yarima Aliyu yace lafiya, ina da tambayan da nake son maka ne. Habib kasa cewa komai yayi duk da yarima yace mishi Kai ba ke ba, sai fad'i yayi Ina ji. Yarima Aliyu yace kwanakin baya nazo wucewa na ganka tsaye kaida wata yarinya tasa hijab a bakin titi.... Tun Kafin Yarima ya karasa magana habib yace bariki kake nufi? Yarima yace what bariki kaman ya? Ganin yanda Yarima ya shiga da yaji yace bariki yasa ya gane badan hannu bane, saiya wayince yace Ina nufin gidan duniya kaman bariki ne zaka ga mutane da yawa sai yasa nace bariki kake nufi ina nufin ni inada mutane Kala Kala. Jin haka yasa Yarima hankalinshi ya kwanta dan da har yaji kirjinshi ya fara bugawa da karfi Yace baiyi sati biyu ba na ganka kaida wata tasa hijab ta ri'ke akwati daka gani bakuwa ce. Habib yace au kodai Zainab kake nufi? Tasa hijab blue koh? Yarima yace eh itace Habib yace Zainab baiwar Allah Aiba a nan take ba, gidansu yana cikin gari, tana zuwa wajan y'an uwanta ne a nan. Yarima yace ko zaka iya kaimu gidansu? Habib yace Kai Anya zata kulaka kuwa? Inaga ka bani number dinka inna mata magana sai in tura maka number dinta, sai ku Fara magana koh? Yarima yace hakan yayi bashi card dinshi yayi tare da dauko kud'i bandir d'aya y'an dubu d'aya d'aya ya bashi dubu d'ari kenan. Habib amsa yayi tare da zabga Mai godiya yace saika jini ranka ya dad'e. Kai yarima ya d'aga tare da fad'in ka tsaya a baka babban riga, inka fita kama driver dina magana. Habib sai murna yake tare da godiya. Habib fita yayi ya Kalli driver din Yarima, tare da Galla Mai harara yace ana magana dakai. Driver din bud'e motar yayi Ban San mai yarima yace Mai ba sai gashi ya rufe motar tare da bud'e booth din motar da wasu fadawa ke ciki ya d'auko kaya a Leda ya mi'ka ma habib tare da fad'in gashi Hjy. Habib amsa yayi tare da fad'in dan rainin wayau. Murmushi driver din yayi tare da fad'in Allah ya shirya, mota ya shiga suka wuce. Shiko habib gidan ya koma, cikin murna, direct d'akin bariki ya nufa. Nocking yayi tace Waye? Yace bud'e mana. Jin muryan habib yasa ta bud'e kofar. Shiga yayi yana fad'in bariki bariki gskya inda ban sanki ba, da Nayi Asara. Kallonshi tayi tace maiya faru haka? Wannan ledan fah? Dariya yayi tare da fad'in kyauta aka ban duk saboda ke. Tace ni? Waya baka? Zama yayi tare da ajiye ledar yace d'an Sarkin Zazzau Yarima, shida kanshi yazo nemanki. Tace kaman ya? Labarin abunda ya faru ya bata, tare da fad'in Kinga kyautar da yamin ya nuna mata kud'in da Yarima ya bashi, tare da bud'e ledar shadda ce dinkakku har Kala biyu kuma duka gezna, habib yace oh Kinga Abun arziki, ni Ina mace anban kayan y'an maza. Bariki dariya tayi tare da fad'in wato shi ustaziya yake so? Dariya ta kuma saki oh hijab ya gani shi'a dole yaga Kamila matar aure, dariya take Sosai harda hawaye lallai sai yanzu na gane maganan nan da ake cewa karka taba shaidan mutum domin baka san maike zuciyarsa ba, lallai inda yasan wacece ni da bai kawo kanshi ba. Habib yace Kedai kina da matsala kin ganshi ne? Wlh ya had'u na tabbata irin mijin da zaki burin aure bee, sai dai gskya ina tsoran Idan yasan koke wacece ban tunanin zai aureki. Bariki dan shuru tayi can tace, toh ai nima ba aure nace ina so ba, bariki na fito, . Habib yace oh ni habiba rabo na kiran mutum yana gudu, wlh zaki ci dukiya iya dukiya ga sarauta, ga guy din ya had'u, amma naga akwai miskilanci. Bariki tabe baki tayi, tace habib kasan n........ Dakata Mlm habib ya Katseta, wlh zan miki bura uba, wai mai yasa kike min haka y'ar A dince kike kyashin karasawa, gaskiya banso yana maganan yana wani daure fuska tare da hararan bariki shi'a dole ranshi ya baci. Bariki tace yakuri kawata Tabe baki yayi tare da fad'in hakuri kaya ne. Bariki tace kawata babu abunda na tsana kaman in yaudari mutanan kirki, kince wannan badan hannu bane, aurena yake son yi? Habib yace kwarai dagaske. Bariki tace bazan iya soyayya dashi ba, yafi karfina. Habib ya tabe baki, tare da fad'in kaman ya yafi karfin ki? Haba bariki ai babu namijin da yafi karfin ki, kalli madubi ki gani mana kina da kyau na bugawa a jarida. Bariki tace hakane, niba mutuniyar kirki bace, bazan yaudari mutanan kirki ba, hawaye ne ya zubo mata a ido, da sauri ta goge dan Kar habib ya gani, but is too late dan ya riga da ya gani. Yace Mai zan gani haka? Bariki Kece kike hawaye? Babban magana, toh amma miye dalilin ki na cewa ba zaki yaudari mutanan kirki ba, aiba ke kika ce kina sonshi ba. Bariki tace kawata mutanan kirki suna da kyakyawan zuciya, suna saurin yarda da Abu, in zaki fad'i gskya kawata keda kanki kin San mutumin kirki kamili bai dace dani ba. Habib yace a'ah Wlh. Bariki tace nidai yanzu bazan ganshi ba dan ban shirya aure ba. Habib yace ban son bariki Mlm, Kar kisa ya maidani karamar mace, mai magana biyu, dan kawai nace miki kamili ne, Aiba daka nan yake ba, ki bari ki had'u dashi sai ki gane ko Waye shi. Bariki shuru tayi tana nazari, can tace hakane zan had'u dashi, ka bashi number dina zan gane koshi Waye. Habib yace yanzu naji Batu. Bariki tace yau wani mai kid'a ne zaiyi wasa? Yace masu kid'an kwarya yau muka gayyato. Bariki tace Kai yau zamu ra'kashe. ************* Yarima ya koma Gida, koda ya isa gefenshi ya shiga domin yayi matukar gajiya, yana shiga bedroom dinshi kwanciya yayi akan gadon d'akin tare da lumshe ido, yau yana cikin farin ciki domin nan bada dad'ewa ba zaiga yarinyar da yake burin gani wajan shekara da shekaru. Ya dad'e yana kwance yana tunanin bariki, son yarinyar yana kara shiganshi koda yaushe, d'auko drawing dinshi yayi yana ta kallon fuskanta yanda take murmushi saiya kara mata kyau, jin karan wayanshi yasa ya ajiye hotan tare da d'aukan wayan, limam ya gani da sauri ya danna tare da d'auka, ban San mai limam yace mishi ba naji yace OK gani nan zuwa, tashi yayi tare da shiga toilet yayi wanka Jim kad'an sai gashi ya fito, shiryawa yayi cikin wata shadda Mai ruwan sky blue ba karamin kyau yayi yasa hula ya fita domin gidan sarauta Indai zaka wajan Mai martaba ko Yarima dondole sai mutum yasa hula, fita yayi dan zuwa wajan limam. Koda Yarima ya karasa suka gaisa da limam cikin girmamawa. Limam gyaran murya yayi tare da fad'in Nakira ka kaman yanda nace zan nemeka. Yarima yace hakane Allah gafarta Malam. Limam yace akan maganan da mukayi dakai kwanaki akan yarinyar daka fad'amin, Nayi istahara naga akwai alherai da dama a tare da ita, sai dai abunda ban gane ba shine akwai wani boyayyan abu a tare da ita wanda in ba'ai wasa ba zai iya hana ka samunta, inaso ka dage da addu'a akan zabi mafi alkhairi. Yarima shuru yayi yana nazari, can yace nagode Mlm tare da tashi yabar wajan. Direct gefen mum dinshi ya nufa inda ya sami Mai martaba yana nan, zama yayi sannan ya gaida iyayen nashi, mai martaba yace ya hanya? Yace lafiya kalau Abba Mum tace ansha hanya ya sirikar tawa? Kai ya dan Sosa cikin jin kunya yace tana lafiya. Tambayan mum yayi tare da fad'in ina Hafsat? Mum tace Tana d'akinta. Tashi yayi ya fita, d'akin lil sis din nashi ya shiga inda ya ganta tana karanta wani novel, fisgewa yayi da sauri ta d'ago ganin dan uwan nata yasa ta saki kara tare dayin hugging dinshi Tace saukan yaushe? Yace ban dad'e da dawowa ba, inata magana kinyi shuru kinyi nisa wajan karanta littafi. Tace bros Littafin ne akwai dad'i. Murmushi yayi tare da zama inda suka fara fira cikin so da kauna. Hafsat tace ya sister dina hope Tana lafiya? Jan Hancin Hafsat yayi tare da fad'in kije katsina saiki tambaye ta. Dariya Hafsat tayi Sosai sannan tace bros sai dai muje tare kafata kafar ka. Tashi yayi tare da fad'in inna zauna dake saiki samin ciwon kai bye. Dariya tayi shiko fita yayi ya nufi gefenshi koda ya shiga sintiri ya dingayi a d'aki yana tuna abunda limam yace, toh miye boyayyan abun? Ya kamata in sani, tunawa yayi da gidan da yaga habib ya fito ko bai tambaya ba yasan gidan karuwai ne, Toh miye dangartakar yarinyar da wannan dan daudu din? Kai something is fishy I have to find out. Wata zuciyar tace karka manta ance gidan y'an uwanta tazo Kar kayi Mata mummunan zato, ka had'u da yarinyar farko Kaga yana yinta Kafin ka zurfafa tunani, wannan tunanin da yayi shine yasa yaji duk wani tantama da yakeyi ya kawar, yace bana tunanin zaki Aikata hakan domin Fuskanki ta mutanan kirki ce. ******** Bariki ce cikin wani crazy jeans da wata Shegiyar top Wanda saman ya kama kasan kuma ya bude, gaba d'aya duk wata sura dake jikinta kayan Ya bayyana su, tayi mugun kyau duk da batai makeup ba, kanta ko d'ankwali babu, fita tayi zuwa wajan da ake kid'a karuwan gidan suna ta rawa, ita kam tsayawa tayi tana kallo, habib ne yazo inda take tare da fad'in bariki ya naga baki shiga cikin rawan ba? Bariki tace kid'an ne bai tsuma ni ba. Suna tsaye suka hango khairat ita da mutumin da suka gama fad'a jiya sukai ma juna zagin kare dangi sai gasu yanzu suna tare suna ta dariya. Habib yace oh in kana bariki zaka ga Abu iri iri Kinga y'an iska jiya Sun gama kwasan y'an kallo yau kuma gasu can suna soyewa oh ni habiba. Bariki tace toh yana zuwa ana bashi gindi yana ci ai dole ya manne Mata. Habib yace ah naga alama hala ta wanke mai ne yasha wannan rashin mutunci da suka tsunduma jiya amma har ya dawo yau, yana maganan ne yana kama kugu. Ya kalli bariki yace na turama Yarima number dinki dazu, Nasan koda yaushe zai iya kiranki inya kira saiki nuna mishi keta Allah ce, mi'ka mata card din Yarima yayi yace ga Katin shi numbers dinshi suna ciki duka, dan karya kiraki ki d'auka ki kwafsa, amsan card din tayi Mai kyau taga an rubuta Yarima Aliyu ga tambarin sarauta ansa a card din ga numbers dinshi guda uku da email dinshi a jiki, murmushi ta saki tare da tsintar kanta da son ganin wannan Yarima din, taga Ya yake domin yanda habib yake kozan tashi abun yayi yawa, suna nan tsaye saiga Hjy babba shida Haulat Sun zo. Hjy babba yace wace wainar kuke toyawa ne? Haulat tace tambayesu dai, ni naga kwana biyu suna makale ita da habiba, Hjy babba ya tabe baki tare da kallon habib yace wani dadiron kika had'a mata da taji dadinsa yasa ta manne miki ? Habib yace ah yau naga idi zindir, wannan tambaya sai kace ina zaune gidan Radio ana interview dani, gaskiya bana so ance damai dami tayi sata. Haulat tace in tayi wari maji ai. Habib yace Toh Uwar kini bibi aiko fasa gurbi yayi baki ji. Bariki tace kanku ake ji shiga filin rawa tayi ta Fara kad'a duwawu Tana juyashi ganin haka yasa Haulat itama ta shiga nan Suka fara li'ka ma masu kid'an kud'i Anata ma bariki kirari, bariki na rawa Hjy babba yazo yaja hannunta tare da fad'in tawo akwai magana, bayan sunje wajan da babu hayaniya ya kalleta tare da fad'in alh madu yanzu Ya kirani yace in fad'a miki ki d'auki wayarsa yana son magana dake. Bariki tace in dauka inyi mishi Uwar me? Wlh Hjy babba kibar wannan dan iskan mutumin babu ni babu shi kuma Wlh saina rama abunda yayi min, shi ayabarsa karama ba dadinta nake jiba, gashi babu y'an wasanni balle in rage zafi sai dai kawai ya saka maka ayaba cikin gindi yanda kasan ana Wasan yara, ni Wlh babu abunda zai kara had'ani dashi tsohon banza yana gaf da rami amma yana bin jikokin sa, matsiyaci. Hjy babba yace ah Abun har yakai haka? Toh fah Tashin hankali, nidai ki dubi mutunci na kiyi hakuri Wlh mutumin nan sonki yake duk yabi ya damu. Bariki tace yana dai son kayan dad'i Hjy babba shewa ya saki tare da fad'in kaji tsohon banza har yasan dad'i, au Ashe sulhu nake, nidai bariki kiyi hakuri yace ran Friday zai shigo kaduna kuma danke zai zo, ki daure ki d'auki wayarsa. Bariki tace shikenan zan d'auka tunda kince amma fah saina rama abunda yamin dan sai na nuna mishi niba Kalan karuwan da ake duka bane inyi shuru. Hjy babba yace oh waike bariki Abu bai wuce wane a Wajanki ,ki duba fah kiga wannan mutumin da girmansa yake lallabaki aiko darajan girman nashi kya hakura. Tace wani girma? Ai tunda ya tube tsirara a gabana naga komai kallonshi nake kaman Sa'a na, ni a wajena bashi da girma dan ya zubar dashi. Hjy babba yasa hannu a baki tare da fad'in ah yau Ina ganin sabon salo, nima kam bari in fara rufe nawa jikin Kafin ki gane min komai. Dariya bariki tayi tare da fad'in hjyta Aini dake duk abu d'aya garemu inna gani ma ai babu damuwa. Hjy babba yayi gaba yana botsare duwawu tare da fad'in karki lalata ni. Tana tsaye tana dariya taga ansa Mata wani abu a hanci tun daka lokacin bata san inda kanta yake ba. Koda ta farka ta ganta cikin wani d'aki Mai datti duk yayi kura waige waige ta farayi tare da fad'in inane nan? Jin karan kaman za'a bude kofar yasa ta tashi mai kid'an nan taga ya shigo, tace dama kaine ka kawo ni nan? Yace kwarai kuwa, dama na fad'a miki, Kinga nan babu kowa, zanyi abunda nake so inyi dake kuma Bari kiji bazanyi amfani dake da condom ba saboda ina son in saka miki cutar dake jikina wato HIV. Bariki tace karka fara yin wannan kuskuren, kai baka isa ka taba koda yatsa na bane balle gindina. Dariya yayi tare da fad'in bari in nuna miki, matsowa kusa da ita yayi tare da cafko ta, yace gashi na taba ki, tureshi ta farayi amma ina taga ya Mata ri'kon gaske, kokarin cire mata riganta yake yana fad'in ai koda mutuwa za kiyi yau sai naji irin naki zumar Wlh tunda na ganki na mutu da sha'awar ki, cire mata rigan yayi daka ita sai brezia da jeans din dake jikinta yace Kai kalli nono masu kyau yau zansha dad'i bariki tace kana aikata kuskure wani Wawan Mari ya sakar mata Wanda saida taga stars yace kuskuren uwarki ai Wlh yau saina ciki tunda na kawo ki nan gwara ma ki bani hadin kai tun Kafin in illataki...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 11* Jefata kasa yayi tare da kokarin cire mata brezia, ganin dagaske yake... Yasa bariki fad'in ka tsaya zan baka ta dad'in rai basai kasa min karfi ba. Dariya Ya saki tare da fad'in hakan shiya dace kiyi ba taurin kai ba tunda baki da wani zabi daya wuce ki yarda dani. Tashi tayi tare da janyoshi jikinta tana shafa Mai fuska a hankali tana Mai tafiyar tsutsa har wani kashe ido yake. Yace bariki kin had'u yau zanci dad'i. Murmushi tayi tare da fad'in hakane, haka ake fad'a toh amma a cikin d'akin nan Mai datti za muyi? Haba gskya d'akin yayi kazanta da yawa, Indai a nan za muyi baza muji dad'i ba ko kad'an. Yace kuma fah hakane, toh yanzu miye Abun yi?.... Kai Toh muyi a tsaye mana? Tace haba a tsaye kuma? Gskiya a tsaye ba wani armashi zaiyi ba, gwara muyi a kwance zaune a tsayen ma, mu dinga canzawa. Dariya yayi tare da rungumo bariki har tana jin harbawan da ayabarsa take, yace Kai bariki baki kama da sauran karuwan ba, kwata kwata bakya wari, wlh kamshin jikinki dad'i. Tace dagaske tana maganan ne tana dan kawar dakai domin shidai in banda wari Babu abunda yake, amma har yana da bakin cewa wasu na wari. Katse mata tunani yayi da fad'in bariki dan Allah muyi haka in mun gama sai muyi wanka, Kinga tunda kin yarda da condom zanyi. Tace wow shikenan Toh saika tube kayan jikin ka. Fara tubewa yayi cikin sauri. Bariki kallonshi tayi tare da fad'in wow haka ayabarka take da girma? Irinta dama nake so cafkota tayi tare da shafa Mai. Shiko kashe ido yake yana wani sauke numfashi tare da fad'in Ashhhhh bariki kinyi wlh Bariki murmushi tayi saida ta bari ya gama fad'awa ya birkice sannan ta d'aga giwanta na kafa ta buga Mai a ayabarsa. Wani uban kara ya saki tare dayin kasa yana zunduma ihu. Riganta ta d'auka tare da fita zuwa kofar d'akin tace wawa mara tunani, na d'auka Kai kana da dabara tunda harka iya d'auko ni, ashe kai shasha Shane karamin dan iska sai kaje kayi jinya ai tafiya tayi ta barshi yana ihu, gashi tsirara ya cire kaya babu daman binta🤣 Bariki kam fita tayi daka gidan, bakin titi tayi inda taga mota ana fad'in kawo kawo, tambaya tayi nan ina ne? Aka ce mata hayin rigasa, babu shiri ta shiga mota dan a kaita kawo daka nan taje gida. Haulat ce tsaye ita da habib tana faman fad'a Mai ta had'u da wani dan iska wai shi baya cin mace ta gaba saita baya, habib yace oh ni y'asu, so yake ya rarikeki? Haulat tace bar dan iska. Yace wai ina bariki tun jiya wajan rawa ban kara ganinta ba, gashi yanzu har d'aya da wani abu. Haulat tace nima naje d'akinta bata nan, hala taje gidan wani kwartonta ne. Habib ya tabe baki tare da fad'in bariki ai akwai salon iskanci, toh amma naga in zata fita dole ko ni ko Hjy babba wani yana Sani, itama Hjy babban dazu take tambaya na Ina bariki, nace ban ganta ba tunda ba gadinta nake ba. Haulat tace na kirata ma bata d'auki waya ba hala tana can ta samu babban harka. Habib shewa ya saki tare da fad'in ai bariki akwai jaraba yarinya sai son babban ayaba yan..... Bai karasa abunda yake son fad'a ba ya hango bariki ta fito daka keke napep duk tayi datti kaman wata sabuwan hauka, salati habib ya saki tare da tafa hannu ya nufi bariki yana fad'in Mai zan gani haka? Haulat itama zuwa tayi tana mamaki tare da fad'in bariki lafiya kuwa? Maiya sameki? Tace ku barni inje in huta tukunna, gaba tayi suka bita har d'akinta, tana shiga ta fad'a toilet tayi wanka, sai gata ta fito da d'an towel ya tsaya mata dai dai Giwa. Habib yace wai bariki maiya faru kin barmu cikin duhu? Zama tayi sannan tace hmm Wlh na tsallake Rijiya da baya, Labarin abunda ya faru ta basu,. Habib yace na shiga uku an fasa Aure na, amma wannan Mai kid'an ko ri'ke'ken dan iska, yau naga iskanci, yanzu yana can kin barshi a kwance kin kwashe mai kayan aiki? Bariki ta jefa ma habib filo tace ban son iskanci. Haulat tace oh Barka kice daya saka miki HIV oh ni haulatu da mun bani, wlh kisa a kame dan iska. Nan sukai ta tattaunawa yanda zasu bullowa Abun. ****** Yarima Aliyu yana zaune a bukka shi d'aya, hannunshi ri'ke da news paper yana karantawa, yaji wayanshi yayi kara alaman Shigowan sa'ko, d'auka yayi danya duba, ido naga ya zaro tare da furta yes Alhmdlh, ba komai ya gani ba sai sa'kon da habib ya tura mishi wato number din Zainab dinshi, bariki kenan. Dialing din number din yayi harya tsinke batai picking ba, kara kira yayi shima shuru, mamaki abun ya bashi Wai yau shine da kiran wani fiye da d'aya kuma duk anki dauka, d'an shuru yayi yana nazari can yace Bari ya kara kira, dialing din number din yayi yaji ance switch off, tashi yayi tare da mamaki toh mai ya sami wayar kuma? Jin karan wayan yasa ya duba da sauri number ya gani d'auka yayi dan yana tunanin bariki ce ta kira, amma yana d'auka sai yaji sabanin haka domin muryan Gimbiya zinatu yaji,. Tace Yarima Barka da wannan lokacin. Amsawa yayi da yauwa. Tace ina fatan ka dawo lafiya? Yace Alhmdlh. Murmushi tayi tare da fad'in nayi missing dinka Sosai wlh, harna kosa in ganni kusa dakai a matsayin matarka . Yarima Aliyu shuru yayi yana tunanin maganan gimbiya kwata kwata bata da kunya irin na y'ay'a mata, komai ya fito mata fad'a take bata tauna zanje. Tace hello, Yarima Yarima kana jina kuwa? Uhm kawai yace Mata alaman eh. Ganin tana son damunshi da surutu yasa yace Mata sai anjima tare da kashe wayan. Gimbiya jin ya kashe wayan yasa tayi murmushi tare da fad'in duk ka gama abunda kake lokaci kawai nake jira. Yarima kam dan gajeren tsaki ya saki, tare da fad'in maiya hanata d'aukan waya? Kuma har yanzu bata kira ba? Kara kira yayi harya kusa tsinkewa aka d'auka. Assalamu'alaikum Yarima Aliyu dam yaji gabanshi ya fad'i domin jin muryanta da yayi Mai dad'in ji Jin shuru yasa ta karayin sallama. Amsawa yayi tare da fad'in Barka da wannan lokacin. Tace yauwa, wa yake magana? Murmushi ya saki Wanda bai san yayi ba, yace sunana Yarima Aliyu, ina Nasan tunda kika ji Sunan kin ganeni? Murmushi tayi tare da fad'in eh habib yayi min bayani, gaidashi tayi tare da fad'in am so sorry ban san kai bane tun Farko, sai yasa bamu gaisa ba, dan banso inyi magana da wanda ban sani ba a waya,domin ba mutunci na bane. Yarima Aliyu yaji dad'in maganan ta, yace hakane ana son mace ta zama mai kamun kai, Zainab akwai magana da dama da nake son fad'a miki amma ina son sai kin bani dama mun had'u. Tace Anya kuwa? Gaskiya akwai matsala, Cikin damuwa yarima yace matsalan me? Tace ba'a Bari na Ina zance da kowa, Idan dad dina ya gammu zai ce ka fito, ni kuma ba zanso hakan ba. D'an murmushi Yarima Aliyu yayi yace Zainab Aini haka nake so, kin San tun yaushe nake son ki kuwa? Bani da wani buri daya wuce in aureki. Gabanta taji ya fad'i, tace a ina ka sanni? Yace in my dream. Murmushi tayi tare da fad'in kaban dariya Sosai. Yarima yace am serious sai yasa nake son in ganki akwai alot of thing da zamu tattauna, kuma a gidanku nake son mu had'u dan a sanni. Tace eh nima zanso hakan amma sai dai gaskiya ban tunanin haka, domin inaso Kafin in auri mutum in san halinsa shima ya san nawa mu fahimci juna, Kafin yaga iyayena, domin na tabbata Idan aka baka dama a gidanmu ko bamu fahimci juna ba dad dina zai baka ni. Yarima Aliyu murmushi ya saki tare da fad'in, Zainab inaga ganin iyayen naki shiya dace, amma tunda kince kina son mu fahimci juna, babu damuwa a ina zamu had'u? Tace zanyi tunani sai in fad'a maka amma ba yanzu ba. Yarima Aliyu yace duk abunda gimbiya tace hakan za'ayi. Murmushi tayi tace toh har an bani sarauta? Yace matar Yarima gimbiya ce ai. Kashe wayan tayi alaman wai taji kunya. Yarima Aliyu murmushi yayi tare da mamakin kansa Wai yau shine yake fira da mace haka, d'aga hannu yayi yana ma Allah godiya daya had'ashi da mace ta gari,.. Hmm Allah sarki yarima😞 Bariki tana kashe wayan ta Fara dariya Sosai harda hawaye, habib dake zaune kusa da ita, yace ke dawa haka? Tace Yarima wanda kika had'ani dashi. Habib yace oh ni habiba Wlh Abun yaban mamaki naji yanda kike wayan kaman wata ustaziya Ashe da Yarima kike, kai bariki. Dariya tayi tare da fad'in hmm so nake in gwadashi in naga dagaske badan hannu bane in rabu dashi, in kuma dan hannu ne sai mu Shana, nidai fatana Allah yasa babban ayaba garesa. Habib yace kaji salo, amma dai bariki da iya shege kike, toh Inba dan hannu bane kuma yana da banana babba taya zaki Shana dashi? Bariki tace haba nice fah, sunana bariki koh ba dan hannu bane Indai naga yamin sai munyi love, Danni ba aure a tsari na, shima dan bai San koni wacece bace yake fad'in yana son ya aureni. Habib yace hmm toh yaushe zaku had'u? Tace gobe Abuja zani nida Haulat zata wajan kwartuwarta ni kuma zani wajan kwartona Hon salis, inna tafi sai Thursday zan dawo sai inga Yarima Aliyu Friday ko Saturday inga wani irin mutum ne shi da kake kuzanta shi. Habib tashi yayi ya kama kugu yana fad'in Wlh bariki banda mutunci sai in tube inyi tsirara mu daku, akan me zaki dinga cemin kai, gskya banso. Kuyi manage da wannan yau kwata kwata bana jin dad'in typing din saboda kaunarku da kuke nuna min yasa na muku😍 ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *🌈 KAINUWA WRITERS INA MATUKAR YINKU OVER ANA TARE HAR GOBE SIS FAUZH YAR AMANA ALLAH YABAR KAUNA😍* *PAGE 12* *OH MY GOD🤦‍♀ WAI INA RUWANKU DA DUK ABUNDA NASA A NOVEL DINA EH NASA BATSA NASAKA DIN KUYI ABUNDA ZA KUYI NASA NACE NASA AIKIN BANZA AIKIN WOFI, WLH NI NAFI KARFIN WATA SHEGIA TA ZAUNA TA DINGA FADAMIN MAGANA, BATSA KOH? NACE NASA KUMA ZANCI GABA DA SAWA IN KUKE DA WUTA SAI KU SANI MUNAFUKAN BANZA DANA HOFI, AI IHU KUKE BAYAN HARI DUK WATA SHEGIYAR DA TAKE GANIN ITA TA ISA TA NEMI NUMBER DINA A BATA, INA DAI DAI DA KO WACE GUNTUWAR MUNAFUKA, NASAN ABUNDA NAKEYI BAWAI BAN SANI BA, KU DUBA SAURAN NOVELS DINA KUGA IN AKWAI WAJAN DA NASA BATSA , WANNAN LITTAFIN YA BAN BANTA DA SAURAN, WLH DUK WACCE TA ISA KO TAKE GANIN ITA WATA CE TA SAMENI TA PRIVATE TA FADAMIN ABUNDA BA DAD'I TA GANI, LITTAFI DAI NAWA NE BANCE KU KARANTA BA BALLE KUJE KU WARE GROUP KUNA ZAGINA, KUMA BADAN KU NAKE RUBUTASA BA, SO IDAN KUN ISA KO KUMA INCE IN KUN HAIFU KUMIN MAGANA TA PRIVATE INA JIRA MUNAFUKAN BANZA DANA WOFI Y'AN GABA DA FATIHA😡* Bariki dariya tayi tare da fad'in Kut, tube toh, tube sai inga girman nononki kiga nawa. Habib fuska d'aure yace gskya banso, Inba rashin mutunci ba, ina kika ga Nayi siffa da maza? Bariki tace matso in nuna miki. Habib yace au iskanci zaki min? Dariya tayi tare da fad'in haba kawata Habiba, wasa nake miki fah. Habib ya tabe baki tare da zama yace gskya ban son wannan Wasan, ina d'iya mace ki dinga kirana da gardi Mai yakai mace jinsin maza? Bariki tace Kedai magana bata wuce miki, Kin cika mita, kaman wata tsohuwa. Habib yace ai dole inyi ance da tsohuwa tayi zina, tace bana haka. Bariki dariya tayi Sosai, sannan tace kawata amma wannan Yarima din ina fargaban had'uwa dashi, kawai Ina ji a jikina akwai wani abu a tare dashi. Habib tabe baki yayi tare da fad'in wani irin Abu kuma? Tace shine mutum na farko daya ganni a cikin bariki yace zai aureni. Habib yace dakata, waya gaya miki yasan kina bariki? Tun rannan na miki bayani. Tace dazu fa da muke waya cewa yayi ya sanni, dana tambayeshi a ina sai yace min in his dream. Habib yace oh ni habiba ke yanzu bariki dan yace haka shine kike wannan tunanin? Toh Bari kiji Wlh bai San kina bariki ba, ranan da yake mini kwatancenki nace kodai bariki? Baki ga yanda yayi shock ba, da naga haka saina wayince. Bariki tace toh fah, amma yana da aiki, dan nasan Indai badan hannu bane Indai yasan wacece bariki bazai kara nema na ba. Habib yace Toh ke Bari zakiyi yasan koke wacece? Aini Wlh inda za kiji shawarata ki aureshi mu samo iyayen bariki in kin shiga kin tatsa ki gudu. Bariki dariya tayi tace haba kawata, ai wannan cuta nayi, in gudu inje Ina? Bayan bai sakeni ba, ai babu inda zani da igiyar auran wani a kaina, sannan bazan iya auran shiba Indai dagaske mutumin kirki ne domin bai dace dani ba. Habib yace kyaji dashi tare da tabe baki, yace ai Muma mutanan kirkin ne. ********** Haulat da bariki sun tafi Abuja tare inda suka hau drove din mota, gidan Hjy habiba suka nufa inda Mai motar zai sauke haulat ita kuma bariki ya kaita hotel din da Hon salis yace Mata, bayan sun shiga gidan Hjy habiba Haulat tace ma bariki ta shigo su gaisa da Hjy habiba mana. Bariki tace Kai Wlh sauri nake, baki ga yanda Hon keta kirana ba, ki bari zansa ya kawo ni, koda zuwa gobe ko jibi. Haulat tace shikenan sallama sukai akai gaba da bariki domin zuwa hotel din da Hon salis yake. Bayan Haulat ta shiga gidan Hjy habiba a falo ta ganta zaune daka ganin alama zuwan haulat din take jira. Ganin Haulat din ta shigo yasa Hjy habiba tashi da sauri ta rungume haulat tare da fad'in I miss you so much my baby. Haulat dariya tayi tare da fad'in mum I miss you too, yau gani a gabanki zaki murje duk wata kawata da kikayi. Hjy habiba idonta nakan Haulat tace hakane, Kinga muje ciki dan Wlh a matse nake bazan iya jira ba. Haulat dariya tayi sannan tace muje mum Bayan sun shiga d'aki Hjy habiba rungume haulat tayi tare da fad'in nayi missing din bakin ki, Kafin haulat tayi magana Hjy habiba tasa bakinta cikin na Haulat ta Fara tsotsa kaman tana shan lollipop, tana kamo harshen haulat tana wani tsotsa tana saki tare da tsotsan lebanta. Haulat kokarin cire kayanta ta farayi amma ta kasa domin Hjy habiba kissing dinta take Sosai, ganin haka yasa ta hakura da cire kayan yasa itama ta Fara mayar Mata da martani, kamo nonon hjy habiba tayi ta Fara murza Mata su, sun d'auki lokaci suna haka Kafin Hjy habiba ta cire bakinta a cikin na Haulat tare da tube kayanta Kallon haulat tayi tare da fad'in kalla yanda ruwa yake zuba a gaba na? Haulat kallo tayi tare da sakin murmushi tsugunnawa tayi takai bakinta ta Fara sucking dinta, shan gaban Hjy habiba take Sosai baka jin karan komai saina nishin Hjy Habiba hannunta nakan Haulat tana kara tura mata kanta ciki alaman ta dinga tsotsan mata Sosai. Ganin hjy habiba ta fita hayyacinta yasa Haulat cire bakinta daka gindin hjy habiba tare da janyota sukai kan gadon d'akin, d'aga kafan hjy habiba d'aya tayi sama ta shigeta suka had'a gindinsu waje d'aya suka fara murzawa hjy habiba bata komai sai sakin ihu tare da gurnani Tana fad'in wayyo dad'i Ashhhhh zan mutu lokaci d'aya tayi sauri tayi baya, tare da sakin nurfarfashi alaman tayi realise. Bariki ta karasa hotel din da Hon salis yake Mai suna SV CHROME, tambaya tayi a reception no din d'akin. Sukace suna zuwa, kiranshi sukayi tare da tambaya ko Yana da Bakuwa? Ban San mai yace musu ba naga Sun kashe wayan. Tare da nuna mata lift suka ce mata second floor zata ga d'akin, lift ta shiga Ya kaita second floor din, inda taga number din d'akin, nocking tayi. Ya bude kofar tare da rungumo ta yana fad'in ganinki sai anyi sa'a. Murmushi tayi tare da cafko Mai banana dinsa tace na danyi missing ayabarka duk da tana da naci. Dariya yayi tare da fad'in bariki ai Kece akwai dad'i inna Fara cinki har banso in tsaya wlh Tace toh fah, ban taba ganin mutum irin haka ba. Yace gashi kin ganni tare da kashe mata ido ya janyota sukai bedroom domin d'akin hotel din akwai falo akwai bedroom anyi falo dinne koda kayi ba'ki suna son magana dakai sai su zauna a nan. Hon salis shafa nonon bariki yake yana fad'in nononki gwanin sha'awa, gasu a tsaye kyam dasu. Kallonshi tayi tana murmushi tare da fad'in gashi kana son zubar min dasu sai murzasu kake Yace haba ai nonon nan naki ba masu zubewa bane. Hannunta tasa akan banana dinshi Tana shafawa a hankali tare da murzawa tace koh? Gira ya d'aga mata alaman eh, tare da fad'in nifa na kosa in shigeki. Tashi tayi ta tube kayan jikinta Idon Hon salis na kanta tare da aiyana abubuwa da dama, yarinyar tana da kyan jiki Sosai gata da dad'i komai...... Katse Mai tunani tayi tare da hura Mai iska a fuska, janyota yayi ya fara romancing dinta, shafa mata nono yake yana murzawa ta dai dai saitin kunnanta yace nononki yana rudani. Murmushi tayi ba tare da tace komai ba. Hannunshi yake kokarin sa mata cikin Gindinta tayi sauri ta ri'ke tare da fad'in ban son kayi fingering dina kawai ka shigeni. Tashi yayi tare da fad'in kice kin kosa kiji ayaba cikin Gindinki Dariya tayi Sosai ************ Yarima Aliyu yana zaune ba komai yake tunani ba sai bariki wacce tayi gaba da zuciyarshi, jin ansa Mai hannu a fuska an rufe Mai ido yasa yayi murmushi tare da fad'in lil sis. Dariya Tayi tare da fad'in taya kasan nice bros? Yace turaranki da kuma wannan dan karamin hannun naki. Dariya tayi tare da fad'in bros tun dazu nake nemanka yau bikin ka saura sati d'aya da kwanaki amma baka ce ga abunda kake son yiba. Tsaki yayi tare da fad'in lil sis na baki dama kiyi duk abunda ya dace Hannunshi ta ri'ke tare da fad'in babu damuwa, jibi usman zai zo sai muyi tare, Usman dan waziri ne yaje wani course ne a kasar Japan abokin Yarima ne Sosai Yarima yace ok tare da tashi ya nufi gefenshi, domin so yake yaji muryan bariki Koda ya shiga kiranta yayi amma harya tsinke ba'ai picking ba, kara kira yayi shima dai batai picking ba jefar da wayan yayi tare da kifa kanshi akan filo. ********* Bariki kam ana can ana shan love ita da Hon salis bata ma San ana kiranta ba, bayan sun gama taje tayi wanka sannan ta d'auki wayanta taga kiran yarima domin duk numbers dinshi tayi saving da Yarima na. Doka Mai kira tayi, kashe wayan taji anyi Tana cikin mamaki sai gashi ya kirata ta fahimci baya son ci mata Kati ne sai yasa data kira ya kashe. D'auka tayi tare da fad'in salamu alaikum . Amsawa yayi tare da fad'in gimbiya ta. Murmushi tayi tare da fad'in ina wuni? Amsawa yayi tare da fad'in jiya kuma babu sallama sai a kashe waya? Tace kayi hakuri Ina islamiya yanzu ganin kiranka yasa na fito dan in d'auka,. Yace eyya sorry ki koma I will call u later. Tace OK tare da kashe wayan, ture hannun Hon salis tayi daka kan nononta tace banso baka ga Ina waya bane? Yace na gani danki kashe wayan yasa na miki haka Yarima kam murmushi yayi cikin jin dad'i domin ya sami irin matar da yake son aure ba irin gimbiya zinatu ba mara kamun kai, amma ita zainab kunyan magana take dashi in suna magana ma dakyar takeyi, ido ya lumshe tare da fad'in I really love you my angel , a hankali ya furta I can't wait to see you. *plz ku kara hakuri Nasan ina muku kauran rubutu 2dyz dinnan sai a hankali I dnt knw why ban son typing daka na Fara kaina yake ciwo, amma yanzu na yanke ba lallai in dinga typing kullum ba Indai kuna son rubutun yafi haka in kuma muci gaba a haka toh😉* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 13* Bariki kallon Hon salis tayi tace oh, toh na kashe wayan, sai kuma me? Dariya yayi tare da fad'in ai kin San abunda nake so. Kallonshi tayi tare da fad'in yaushe muka gama? Bamu dad'e da gamawa ba fah, gskya a'a. Janyota yayi jikinsa tare da fad'in come on, bariki na rasa mai yasa Idan ina sex dake daka nayi realising sai inji Ina son in kara inna wuce. Bariki tace uhm, kawai dai kace kana da jaraba, ai bazan iya zama dakai har ran alhamis ba Wlh gobe zan koma. Yace haba bariki taya zaki koma gobe Bayan ba haka mukayi ba? Tace bazan iya da jarabanka ba, kana da naci, kafi son kaita cin mutum kaman tuwo, a'ah gskiya gobe zan tafi ina da abunda zanyi ma inna koma. Hancinta yaja tare da fad'in babu damuwa, tunda hakan kike so. Bariki fuskanshi ta shafa tare da fad'in ina son mutum Mai fahimta. Haka sukai ta shan love ranan, Washe gari wajan 12 bariki ta gama shiri duk yanda Hon salis yaso tayi hakuri amma taki, kiran haulat tayi akan zata zo inda take Kafin ta wuce. Haulat tace sai tazo, Bayan sun gama wayan haulat dake manne jikin hjy habiba ta kalleta tare da fad'in kawata zata zo yanzu, hjy habiba tace Allah ya kawo ta, wayan hjy habiba ne yayi ringing d'auka tayi naji tace shigo mana hjy Umaima, tana fad'in haka ta kashe wayan. Bariki shiryawa tayi cikin wata black jallabiya, tare da yafa gyalen jallabiyan, zo kuga kyau iya kyau. Hon salis janta yayi jikinshi tare da fad'in you are so cute, kin ganki kaman balarabiya, d'aukansu hoto ya farayi, bariki na manne akan kirjinshi yake d'aukan hotan, ya d'auka da yawa sannan suka fita dan ya kaita inda ta fada Mai zata. Bayan Hon salis ya Kai bariki ya sallameta, da kud'i masu yawa tare da fad'in zai shigo kaduna next week, ina fatan zan ganki? Tace in kazo muyi waya kawai, tare da fita daka motar, kiran haulat tayi akan ta fito. Bayan haulat ta fito, suka rungume juna, sannan haulat ta amshi akwatin bariki tace muje tare da fad'in bariki Kinga yanda jallabiyan nan tayi miki kyau kuwa? Ni dama ki bani ita. Bariki murmushi tayi tare da fad'in ngd, inna cire zan baki. Haulat tace Kai ngd gskiya Sosai. Bayan sun shiga dangareren falon gidan, haulat ke gaba bariki na binta a baya, direct wajan dinning suka nufa inda Hjy habiba da kawarta suke zaune suke cin lunch Gaba d'aya idon su hjy habiba dana hjy Umaima yana kan bariki. Hjy Umaima cikin ranta tace Masha Allah, har wani lashe baki take kaman tsohuwar mayya. Bariki gaidasu tayi suka amsa cikin murmushi, hjy habiba tace sannu da zuwa, zoki zauna mana tare da nuna mata kujeran dinning din. Bariki zama tayi tare da fad'in ngd. Hjy Umaima ta kalli Haulat tace wannan kawar taki kyakyawa kaman balarabiya. Murmushi bariki tayi tare da fad'in ngd, inda ni balarabiya ce Aida naji dad'i. Hjy habiba tace bariki tasa abinci mana. Bariki Fara zuba abinci tayi,. Hjy Umaima tace haulat ya Sunan kawar taki? Haulat tace Zainab zee. Da sauri bariki ta d'ago tace haulat miye haka? Taya zaki canza min suna? Kallon hjy Umaima tayi tace sunana bariki, domin tunda na fito bariki na canza ma kaina suna zuwa bariki. Hjy Umaima murmushi ta saki domin taga yarinyar y'ar hannu ce, zata samu abunda take so, Jan bariki tayi tayi da fira, inda daka karshe tace bariki ta bita gidanta ta kwana mana gobe saita wuce. Bariki tace yau take son tafiya kaduna. Hjy Umaima taita bata baki haba bariki kwana d'aya dai. Bariki tace shikenan na yarda. Jin bariki tace ta yarda yasa Hjy Umaima fad'in Toh tashi muje dan dama yanzu nake son tafiya. Bariki tashi tayi suka ma Hjy habiba sallama ita da haulat sukai waje. Hjy Umaima ta kalli hjy habiba tare da fad'in Kai yarinyar tayi, duk yaran da nake love dasu kawai Inayi ne, amma wannan daka ganinta naji Ina Sonta. Hjy habiba dariya tayi amma bawai takai zuci ba, domin dai itama hala dinne ta gefenta domin bariki ta Mata amma tunda tana da haulat zata hakura, Bawai hakura da bariki ba, a'ah sai tasa sunyi love koda sau d'aya ne, domin nonon bariki yayi matukar burgeta abu a tsaye kyam. Hjy Umaima tace kawata na tafi na kosa muje Gida. Fita sukayi inda driver din hjy Umaima yasa ma bariki akwatinta cikin booth din motar hjy Umaima Mai kiran jeep . Ita da bariki suka shiga baya driver yaja sukai gaba. Bayan sun karasa dangareren gidan Hjy Umaima, sai taga gidan Hjy habiba ma ba wani had'uwa yayi ba, domin gidan Hjy Umaima yaci uban na hjy habiba had'uwa nesa ba kusa ba. Kamo hannun bariki tayi tace muje in kaiki dakinki. Binta bariki tayi, inda ta kaita wani hadaddan bedroom, Wanda gado ne a ciki dai wardrobe da AC da kujeru guda biyu sai karamin table a tsakiyan kujerun kaman dai d'akin hotel. Hjy Umaima fita tayi tare da fad'in saiki huta ga tv nan in zaki kallo ga system can ma. Bariki tace ok. Wayan bariki ne ya fara kara bud'e jakarta tayi ta d'auka, ganin Sunan Yarima na, yasa tayi murmushi domin ita dai ta rasa mai yasa Yarima yake bata dariya tare da sata nishad'i tunda taji irin kallon da yake mata ba yanda sauran mutane ke mata ba, shine mutun na farko da yake mata kallon Kamila Bayan ba haka take ba, jin wani kiran ya kuma shigowa yasa ta d'auka tare dayin sallama. Amsawa Yarima yayi tare da fad'in gimbiya Zainab Anya ba zaki bari in ganki ba yau? Murmushi tayi tare da fad'in saurin Mai kakeyi haka? Zaka ganni insha Allah kaman yanda nace maka, so nake ranan da bamu da islamiya inzo maraban jos gidan y'an uwan mamana sai mu had'u. Yarima yace ok, izu nawa kike? Murmushi tayi tace ba Bari Idan muka had'u sai kayimin tambayoyi. Murmushi yayi tare da fad'in hakane, tunda gimbiya ta Mlm ce daka yanzu zaki fara koyamin karatu. Dariya tayi tare da fad'in ni kuma? Yace eh ke mana. Tace taya zan koyama yarima karatu? Murmushi yayi tare da fad'in da inje in koya a wani waje ai gwara gimbiya ta, ta koyamin, yace Zainab ku y'an wani gari ne? Dam taji gabanta ya fad'i domin batai expecting zai Mata wannan tambayar ba,. Yace hello Zainab ya kikai shuru? Jin murya yayi kaman ana mata magana, yace I will call you later. Hjy Umaima ce ta shigo mata da akwatin ta tare da fad'in gashi kin barshi a mota, jin muryanta yasa Yarima ya kashe, Bayan hjy Umaima ta ajiye mata akwatin fita tayi. Bariki ajiye wayar tayi ta Fara kuka domin tambayar da Yarima yayi mata Wanda batai tunanin zai Mata shiba, ido ta lumshe tare da fargaban had'uwa da Yarima dan taga Idan harta bari suka had'u ko taci gaba da mu'amala dashi zai sa ta tuna baya kota canza ra'ayi akan abunda zuciyarta ta kudiran Mata, a hankali ta bud'e ido tare da fad'in no it will not happen, I have to stop all dis thing zan had'u da Yarima zan nuna mishi koni wacece Indai badan hannu bane zai rabu dani inko dan hannu ne bazan bashi fuskan yasan daka inda na fito ba, sannan daka ranan zan rabu dashi. Bariki dai haka taita zama a d'aki sai dai in taji kiran sallah tayi, koda dare yayi Bayan sunyi dinner Sun gama duk ta Lura da hjy Umaima tasan abunda take nufi, kallonta kawai take, koda bariki ta koma d'aki wanka tayi tasa night gown dai dai giwarta komai na jikinta ana gani, gadon d'akin ta hau Bayan ta kunna AC, jin an shigo d'akin yasa tayi kaman tana bacci. hjy Umaima ce ta shigo itama gadon tahau tare da rungumo bariki ta baya, hannunta tasa akan nonon bariki tana shafawa tare da murza Mata su, wani irin ajiyan zuciya take sauketa tare da kara kankame bariki. Bariki ganin tana son wuce gona da iri yasa ta saki ihu mai karfi tare da fisge jikinta ta Fara surutai, kaman mai aljanu tayi baza baza da gashin kanta tana ihu. Hjy Umaima wacce cikinta ya diba ruwa dan tsoro ta tashi zata gudu Bariki kamota tayi tare da Jefata kan gadon, tace ina zaki? Tana mata maganan ne da tsawa, tace nace ina zaki? Tunda kika tada mu sai kinyi abunda kike son yi, amma bada bariki za kiyi ba, damu za kiyi, dariya bariki ta saki mai sauti. Iya tsoro hjy Umaima ta tsorata domin ta gane ba bariki bace aljanu ne suke mata magana, hjy Umaima harda sakin fitsari dan tsoro, tare da hawaye tana bama bariki hakuri akan tayi Mata afuwa . Ganin ta saki fitsari yasa bariki ta waiga tana dan dariya Don Abun yayi mugun bata dariya, ganin ta juya baya yasa Hjy Umaima tayi d'akinta da gudu tare dasa key. Bariki kam ganin ta fita ta kwanta tana ta dariya tare da fad'in tsohuwar banza har abada bariki bazata aikata lesbians ba, wani hawaye ne mai zafi ya zuban Mata tare da fad'in na tsani wannan abun, kuka take Sosai tare da burin Safiya yayi tabar garin ta koma inda ta fito. Washe gari koh hjy Umaima bata jira fitowanta ba bariki tabar gidan, dan bata ma tunanin zata fito Indai har tana cikin gidan dan ta tsorata Sosai da bariki, bariki drove din mota ta d'auka har kaduna karfe Goma da wani abu bariki takai gida d'akinta tayi direct dan tana bukatar hutu. Saida dare bariki ta fito shima dan taji yunwa na kokarin kasheta ne, direct shagon Garba tayi ta siya madara dan nata ya Kare, dasu bread, tare da had'awa da sigari, tazo zatai cikin gidan sukaci karo da hjy babba. Hjy babba yace lah na shiga uku wani gardin ne yake kokarin hada jikinshi da nawa? Bariki tace Kai hjyta ta. Yace au dama Kece ai nasha ko y'an mazan nan ne, kin San haka suke sai su bugeka da gangan dan kawai Su taba jikinka. Bariki dariya tayi tace Allah ya kyauta musu. Yace Ameen tare da fad'in jibi fah mutumin ki zaizo kuma yace ranan yake son ganinki. Bariki tace hjyta haba nafa fad'a miki bazan ganshi ba. Baki hjy babba ya saki tare da fad'in OH ni, bariki amma baki da mutunci Wlh, Bayan na fad'a mishi zaki ganshi sai ki watsa min kasa a ido kisa ya dinga min kallon karaman mace, da mutunci na kisa ya daina gani. Bariki tace naji Toh zan ganshi saboda ke amma fah Indai dan yazo ne yasa wannan karaman ayabar tasa cikin gindina karma ya fara. Hjy babba yace oh ni zata lalatani Kinga Bari inyi gaba tunda sauran mutunci na, gaba yayi yana rangwada. Bariki dariya tayi can kuma tayi shuru tace gobe alhamis jibi jumma'a alh madu zai zo jibi, gobe Ya kamata inga Yarima, Tana shiga d'akinta ta doka ma habib kira tare da fad'in kawata zo d'akina dan Allah tare da kashe wayan. Ba'a wani dad'e ba saiga habib yazo yana fad'in lafiya wannan kiran kaman na kashe miki wani. Bariki tsaki tayi tare da fad'in kawata kina da matsala Habib tabe baki yayi tare da fad'in tsaka ma da tayi Allah tsine Mata yayi. Bariki tace Ka dai ji dashi. Tashi yayi tare da ri'ke kugu yace bariki Wlh kina kaini bango zan miki tujara a cikin d'akin nan, yana maganan ne tare da hararan bariki Bariki tace sorry kawata zauna kiji abunda yasa na kiraki, Zama yyi tare da fad'in wlh bariki Kar ki bari in miki tujara dan banda mutunci, akan wani dalili zaki dinga had'ani da y'an maza Ina mace na. Bariki tace Kedai baki da hakuri Yace zawo ne ni. Tace ni bari kiji kiran da nayi miki akan maganan Yarima ne, ina son gobe mu had'u a wani Gida zamu hadu? Habib yace ah Allah sarki kice dan mutunci, karki damu kawai goben ki bashi dama zan shirya komai Tace an gama, message tayi ma Yarima tare da fad'in gobe insha Allah zamu hadu da yamma. Habib yace bariki harna kosa goben yayi ki ganshi kiga yanda ya had'u kai inama ni yace yake so Aida na aureshi da yaga yanda ake zuba soyayya🤣🤣 Bariki dariya take Sosai har tanayin kasa dan dariya...... 🤣🤣🤣🤣🤣 ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 14* *PLZ KUYI HAKURI DA TYPING ERROR, BANI DA LOKACIN EDITING, NASAN KUNA GANEWA* Ganin bariki na dariya. Habib yace miye kike dariya haka? Naga kin samu dama kina son wasa dashi, wlh dani yace yana So da yaga yanda ake zuba soyayya, baki ga yanda ya had'u ba, kai akwai y'an maza kyawawa fah, kaman yanda muma muke jerin kyawawan Mata. Bariki taci dariya Sosai, sannan ta tsagaita tace yanzu miye Abun yi? Yace kawai ki zama ready goben, zamu wani Gida saiki fito daka cikin gidan kaman nan ne gidan y'an uwan naku. Bariki dariya ta saki tare da fad'in Kai kawata kanki naja fah Sosai. Habib yace Toh an fad'a miki nita wasa ce, wai mai kika kawo mana ne? Yunwa nake ji wlh. Bariki tace tea nake son sha, Bari in had'a mana. Habib tabe baki yayi tare da fad'in sai kace wasu 'konannu, Musha tea da wannan daran, bada niba sa lallan kaza. Bariki tace toh mai kake so? Ni tea din kawai garan indomie nama ta Kare. Habib yace tashi za kiyi muje wajan mai shayi ya soya mana indomie da kwai. Tace Kai kawata kije ki siyo mana Wlh na gaji, ni zan fara shan tea Kafin ki kawo indomie din dan Wlh bazan iya jira ba, wani irin shegen yunwa nake ji, kaman hanji na zasu fita. Tashi habib yayi tare da fad'in kyaji dashi yanzu inda wani tsohon kwarto zai kiraki ai nasan tashi za kiyi ki tafi. Bariki mi'ka ma habib kud'i tayi tare da fad'in zani mana da gudu Indai ayabarsa tamin, ki siyo mana da kaza. Habib yace oh Ina mace santaleliyan budurwa zani siyan nama, salan kisa su kwa'kuleni. Bariki tashi tayi tasa ruwa a heater tare da fad'in dan Allah kije ki dawo. Fita yayi yana fad'in sabon salon iskanci, sai kace Nina aikeki kije tama d'id'i. Bariki had'a tea tayi tana sha, jin karan wayanta yasa ta d'auka taga Yarima ne, da sauri ta danna tare da sawa a kunne. Sallama tayi cikin sanyin murya. Amsawa yayi tare da fad'in Barka da dare, hope baki Fara bacci ba na tada ki? Tace a'a bacci tun yanzu, karatu ma nakeyi yanzu Ina shirin in ajiye qur'ani sai ga kiranka. Yarima murmushi yayi cikin jin dad'i domin duk Sanda zaiyi magana da Zainab dinshi wato bariki sai yaji tana abun islamiya abun addini dai, yace yanzu naga message dinki, so gobe around 2 zaki ganni. Tace Allah uban giji ya nuna mana goben lafiya. Ya amsa da Ameen, tare da fad'in ta ina gidan yake? Tace karka damu Idan kazo bakin titi ka kirani zansa habib ya kawo ku dan ban san yanda zan maka kwatance ba. Yace ok babu damuwa gimbiya Zainab Dariya tayi tace Yarima niba Mai sarauta ba amma kaban sarauta. Yace mijinki ai mai sarauta ne, Kinga Kema sarauniya ce koh? Uhm kawai tace alaman taji kunya..... Nocking aka fara Mata, Yarima jin kaman ana nocking yace ba'ki kikai cikin daren nan? Tace ba'ki kuma ina tunanin mum ce, take nocking Bari in gani. Yarima yace ok take care tare da kashe wayan. Tashi tayi ta bud'e kofar. Habib yace bud'e kofar ma sai an batamin lokaci? Tsaki tayi tare da fad'in waya nake kin zo kina buga kofa kaman nayi sata. Habib tabe baki yayi tare da ajiye ledan kayan daya siyo, yace kyaji dashi, bud'e ledan yayi ya d'auko indomie ya fara ci. Ita kam bariki Naman ta d'auka tana ci tare da fad'in Yarima na yanzu ya kira. Habib dariya yayi yace amma bariki Keko y'ar duniya har wani suna kika samai Wai Yarima na. Bariki tace eh mana Yarima na Mai son ustaziya Dariya suka saki Sosai Sannan habib yace ai Wlh har na kosa goben yayi ku had'u ku tattauna inga yanda zata kaya. Bariki murmushi tayi tare da fad'in Nasan muddin na fad'a Mai gskya koni wacece Zaima gudu ne, dan bazan bari ma muyi nisa ba. Habib yace amma dai Keko anyi mara wayau, akan wani dalili zaki fad'a Mai koke wacece? Bariki tace kawata ban son in cutar dashi in..... Habib ya Katse bariki da fad'in ya isa dan Allah ni Kinga saida safe kiyi duk abunda ya dace tashi yayi ya fita yana gantsaro duwawu. Bariki rufe kofarta tayi tare da fad'in shege kana son in cuta mutum, kai ai saika aureshi, Bayan ta gama abunda take ta kwanta abunta. *********** Hjy Umaima tunda ta shiga d'aki ta tsure Sosai dakyar nutsuwa ta dawo mata tare da fad'in yau na d'auko ruwan dafa kaina, oh Allah ya soni na tsallake Rijiya da baya, wannan kyan nata ai dole aljanu su shigeta, kasa fita tayi dan tsoro ranan ko bacci ta kasa, tana tsaye wajan window da safe taga bariki ta fita, tana ganin haka ta kira security tace karsu bari yarinyar nan data fita yanzu ta kara shigowa. Suka amsa da ok ma. Kiran Hjy habiba tayi tare da fad'in kawata jiya naga bala'i yarinyar nan dana tawo da ita ashe aljanu gareta, baki ga yanda tamin ba Wlh nayi mugun tsorata. Hjy habiba tace Innalillahi, ya kuka kaya? Labarin abunda ya faru hjy Umaima ta bata. Hjy habiba tace Allah ya kyauta ga yarinya kyakyawa, toh amma sai naga kaman y'ar hannu ce, kawai dai Nasan an sami matsala ne aljanunta suka tashi, amma bari in tambayi daughter na, tashi tayi ta nufi falo inda haulat ke zaune tana breakfast, tace haulat Wai bariki kawarki tana da aljanu ne? Haulat dariya tayi tare da fad'in injiwa? Hjy habiba ta bata Labarin abunda hjy Umaima ta fad'a mata. Haulat taci dariya Sosai sannan tace bariki ko y'ar iska, toh Wlh bata da komai, nidai Ina tunanin bata lesbians dan zama na da ita ban taba ganinta tayi ba, ita kawai barta da bin mazanta. Hjy habiba tace kenan tayi ma Hjy Umaima hakan ne danta kwaci kanta, Allah ya kyauta itama Hjy Umaima ta cika jaraban tsiya Wlh tana da y'an mata kala Kala, amma daka taga wasu ta dinga rawan jiki kenan Allah ya kara mata Kinga aita had'u da cikakkiyar y'ar bariki tayi maganinta ta rage zari ai yanzu.... Haulat ganin hjy habiba nata surfa bala'i yasa ta tashi ta nufeta tare da saka bakinta cikin na hjy habiba ta Fara tsotsa sunyi wajan minti biyar sannan haulat ta cire bakinta cikin na hjy habiba tace mumy wannan fad'an fah haka? Hjy habiba data fara tsumuwa tace Wlh baby raina ne ya baci ta cika kwashe kwashe, tace muje d'aki daughter sha'awar ki nake Sosai haulat tace muje mum tun daka nan suka fara she'ke ayarsu. ******** Habib ne bakin titi daka gani yana jiran wasu ne, sai faman tabe fuska yake da baki a dan dole shiga mace, yana nan tsaye yaga jerin motoci har biyar kobai tambaya ba yasan Yarima Aliyu ne, gyara tsayuwa yayi da kyau yana d'an murmushi, dai dai inda habib din yake motar da Yarima Aliyu ke ciki ta tsaya, glass din motar aka bud'e driver din Yarima ya gani d'aure fuska habib yayi tare da fad'in mai ba'kin hali. driver din murmushi kawai yayi tare da fad'in kaje motar gaba danka nuna mana gidan. Habib bai kuma cewa komai ba yayi gaba aka bud'e Mai motar ya shiga, dai dai kofar wani Gida suka karasa gidan ginin kasa kana ganin gidan kasan basu da karfi. Idon Yarima ya sauka a kofar gidan, gaba d'aya yaji jikinshi yayi sanyi da ganin gidan, tare da fad'in my princess bata dace da zama a nan ba, Sosai yaji tausayinta tare da kara Sonta. Bayan sun tsaya habib ya fita ya nufi motar Yarima inda driver din Yarima ya fito ya bud'e Mai, habib shiga cikin motar yayi a gaba ya zauna dan Yarima yana baya, kallon Yarima yayi yana wani murmushi tare da fad'in Barka da zuwa Bari inje in kirata. Yarima amsawa yayi da yauwa, da fatan kana lafiya? Habib har wani fari yake da ido yace eh ranka ya dad'e, tare da bud'e motar ya fita, kallon driver din Yarima dake tsaye yayi ya banka mai harara tare da fad'in munafuki. Yarima Aliyu yana mota yana kallonsu ya rasa mai yasa baya son habib, kodan yana hulda da wacce yake so ne oho, kuma ya tabbata badan uwanta bane.... Yana cikin wannan tunanin ya hangota ta fito ita da habib cikin hijab, idon Yarima na kanta yana kallon kyakyawan fuskanta duk da batai makeup ba dan dama ita ba ma'abociyar yin kwalliya bace, Yarima Aliyu kallonta yake har suka karaso inda yake habib ya bud'e mata motar alaman ta shiga. dan cijewa tayi alaman bazata iya shiga ciki ba. Habib yace Zainab kiyi hakuri ki shiga yanzu kawu zai dawo, kuma Kinga ba mutunci bane ku tsaya a waje koh? Shiga tayi ta zauna gabanta taji ya fad'i da taga Yarima, wani irin mugun kwarjini taga yayi mata, zuciyarta ta Fara buga mata da karfi, duk kallonshi da takeyi ta gefen ido takeyi..... Yarima Aliyu yace tsarki ya tabbata ga Allah da yayi wannan halittar. Kanta tayi kasa dashi tana wasa da y'an yatsun hannunta alaman kunya, tace Barka da zuwa, ina wuni. Yarima idonshi na kanta yana kallon bakinta yanda take magana cikin nutsuwa yace lafiya kalau my princess, d'an shuru yayi yana kallonta wani irin sonta yaji yana fusganshi... A hankali ya kira sunanta da zainab D'ago dakai tayi suka had'a ido da sauri tayi kasa da kanta. Murmushi yayi tare da fad'i cikin ranshi tana da kunya Sosai, yace Zainab da farko dai sunana Aliyu mu biyar ne wajan dad dina nine namiji guda d'aya da iyayena keda shi, zainab na dad'e Ina sonki tun ina secondary school.... Da sauri ta d'ago ta kalleshi domin abunda yace ya bata mamaki Sosai, Anya Yarima bai sanni ba kuwa?.... Katse mata tunani yayi da fadin tun ina skul nake ganinki cikin mafarkina tun ban d'aukan abun da muhimmanci harna Fara d'auka har takai ta kawo na Fara zana hotan jikin ki, dan ban taba ganin Fuskanki ba, domin kina zuwa min cikin duhu ko kuma kizo min sanye da nikabi, danna wayanshi yayi yace kalla ki gani..... D'ago dakai tayi tare da kallon wayan gabanta taji ya fad'i nuna mata hotan yake amma duk babu fuskanta akai sannan duk colour din hijab din duk tana dasu, harda wani farin hijab Wanda take dashi Mai leshi a wajan kan, tana kallo tana mamaki ya fara nuna mata Wanda akwai fuskanta akai, da sauri ta kalleshi ganin idonshi na kanta yasa tayi kasa dakai sannan tace duka duk Kalan hijjabai nane, abun yaban mamaki. Yarima yace Zainab Nayi imani had'uwa na dake had'in Allah ne, tun sanda nake mafarkin ki nake ta fama da sonki tare da burin ganinki, sau d'aya na ganki a bakin hanya na tabbata Kece domin da jikin ki na ganeki. Bariki tace hakane Abun yaban mamaki Yarima Aliyu yace ba'a mamaki da ikon Allah Zainab, ina son in San koke wacece. Bariki shuru tayi ga gabanta dake ta faman fad'i...... Muje zuwa muji bariki gaskiya zata fad'ama Yarima Aliyu ko akasin haka...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 15* Jin tayi shuru yasa Yarima Aliyu fad'in, lafiya kuwa? 'kago murmushi tayi tare da fad'in sunana Zainab musa haifaffiyar garin kaduna, gidan mu yana u/kanawa mahaifina yana sana'ar rini, duk da bashi da karfi ya bamu tarbiya dai dai gwargwado sannan har yau yana kokari wajan bamu tarbiya, mahaifina Talaka ne amma yana da Kawa zuci, zaiyi abunda wani mai kud'in ma bazai iyayi ba, mu biyu iyayena suka mallaka sai yasa duk wani burinsu da kudirunsu yake kammu nida dan uwana, wajan ganin mun sami rayuwa mai in ganci kuma Alhmdlh tunda yau saukan mu ranan sati mai zuwa insha Allah zan haddace al'qur'ani Mai girma, shi yayana mai suna Saddiq ya dad'e da sauke al'qur'ani, sannan fannin boko inada matakin secondary domin mahaifina bazai Bari Inci gaba da karatu a gidansa ba sai gidan mijina, wannan dai shine labari na. Yarima murmushi yayi sannan yace y'an Zaria ne kenan ku? Gabanta taji ya fad'i dan in tace su y'an Zaria ne toh a wace anguwan? Kai a'a da sauri tace a'a mahaifina dan Kano ne domin a can aka haifeshi, tun yana dan shekara Goma sha biyu ya dawo kaduna shida iyayensa har Allah ya musu rasuwa inda mahaifina ya fara buga buga har yakai da yayi aure aka haifemu a garin kaduna, toh Kaga inda aka haifa mutum toh nan ne garinsa. Murmushi Yarima Aliyu yayi tare da fad'in hakane,. Yace Zainab naji dad'i Sosai da naji tariyin ki, babban abunda ya kara burgeni daya kasance princess dita maddaciyan al'qur'ani ce, Allah yasa ya amfana al'umma Tace Allahumma Ameen Yarima na..... Shuru tayi domin jin Kalman daya fito daka bakinta.... Yarima da sauri ya kalleta domin irin Sunan take kiranshi cikin mafarkin shi, yace Zainab plz say it again Jin tayi shuru kanta na kasa yasa ya kamo hannunta da take wasa dashi ya ri'ke hannun duka biyu tare da fad'in plz say it again plz. Ri'ke mata hannu da yayi yasa komai dake jikinta ya tsaya wannan ne karo na farko da namiji ya taba, taba mata jiki taji wani abu, danko mazan da take iskanci dasu bawai tana jin wani abu bane kawai tana dai yine, amma shi Yarima hannunta ya ri'ke yasa tana jin wani abu tun daka tsakiyar kanta Kar kasan kafanta, kokarin Fara Jan hannunta tayi daka nashi, amma ta kasa. Murmushi yayi tare da fad'in sai kin fad'a min abunda nace zan sake ki, a hankali tace Yarima na, ido ya lumshe cikin jin dad'i tare da wani kara jin Sonta har cikin ranshi. Muryanta da yaji tana fad'in plz ka sake min hannu shine ya dawo dashi daka duniyar tunanin daya fad'a, ido ya bud'e tare da d'auko wani Leda, ciro wani karamin kwali yayi anyi raping dinshi, bud'ewa yayi ya d'auko wani diamond ring, saka mata yayi a hannunta das ya shige kaman an gwada, yace this ring is my heart, ina fatan zaki ri'ke min shi dakyau? Murmushi tayi tare da saka hannunta a kafanta tana kallon zoban mai shegen kyau Wanda Yarima Aliyu ya kira da zuciyar shi ce. Ganin idonta nakan zoban tana kallo kobai kara cewa komai ba yasan ya samu shiga. A hankali tace Yarima wannan ring din bai dace dani ba, hawaye ne ya fara zuban Mata Sosai Ganin haka hankalin Yarima Aliyu ya tashi Sosai tare da fad'in Zainab mai yasa kika fad'i haka? Cikin kuka tace Yarima ni dakai bamu dace ba baka dace dani ba kafi karfina ba Irina ta dace dakai ba nasan in..... Dakatar da ita yayi tare da fad'in ya isa haka zainab. Tissue ya d'auko ya fara goge mata hawayen da takeyi yace kalla yanda kika batamin Fuskanki da hawaye, yana maganan ne yana kallon ta, yace Zainab shi so babu ruwanshi dako Waye mutum, Zainab ina sonki dagaske bada wasa ba, tun Kafin in ganki nake sonki tun cikin mafarki na, bana tunanin akwai abunda zai saka in daina sonki, zainab yau had'uwa na dake da nayi na fuskanci abubuwa da dama, kina da addini kin fito gidan mutunci iya wannan ya isheni, zainab duk irin yanda nake son matar da zan aura ta kasance kina dashi, ina da kishin abunda nake so, ina son mace Mai suturta jikinta Wanda ke gashi ko a cikin mafarki na da hijab kike zuwa har a zahiri ma da hijab na ganki, wannan abubuwan ya isa duk wani namiji yayi burin samunki a matsayin matar auransa kuma Uwar y'ay'ansa, I don't care ko daka ina kika fito ke nake so bawai wani abuba, inda kin San yanda nake jinki a raina da baki tunanin wani abuba so plz karki kara fad'in ni dake bamu dace ba, d'an matsawa yayi kusa da ita yace kalleni kiga bamu dace ba? Ganin taki d'ago kai yasa yayi murmushi yace ban taba ganin couple din da suka dace ba kaman ni dake. Bata san lokacin da dariya ya sakar mata ba domin maganan shi ya bata dariya. Ganin tayi dariya shima yayi murmushi tare da fad'in yauwa na saki dariya am happy now. Murmushi tayi tare da fad'in babu kyau son Kai, ai bakai zaka fad'a ba wani ne zai fad'a yace mun dace ko bamu dace ba. Murmushi yayi tare da fad'in Toh Kema ya akayi kika san bamu dace ba? Kanta na kasa tace saboda naga haka dinne. Shima yace nima na fad'i hakan ne dan Ina ganin mun dace Murmushi tayi Sunanta ya kira yace Zainab Ina son fad'a miki magana Mai muhimmanci. Gabanta taji ya fad'i, amma saita daure tace inaji. Yace biki na ranan Friday din nan rana ita yau. Dam taji gabanta ya fad'i Wanda bata san dalili ba tare da kallonshi da sauri ganin Sun had'a ido domin shima ita yake kallo yasa tayi kasa dakai. Yace Zainab iyaye na sun sha bani mata amma naki yarda burina kullum in ganki dan muyi aure sai yasa bana yarda da duk wani zabin iyayena, mahaifina ya gaji da zama na haka babu mata, musamman daya kasance nine d'ansa namiji guda d'aya yana bukatan ganin jikansa, sai yasa ya yanke bani auran y'ar sarkin katsina gimbiya zinatu, bayan na amince da auran domin ko ban amince ba dole Ayi tunda mahaifina bada wasa yake ba, kawai sai na ganki keda wancan guy din ya nuna mata habib dake waje yana hararan driver dinshi, Zainab na fad'a miki wannan maganan ne saboda ina sonki ban son boye miki komai dake tare dani , ina son Kema ki fad'amin abunda kike ji a game dani. Bariki kanta na kasa tunda Yarima ya Mata maganan auranshi rana ita yau, ta shiga damuwa wanda ta rasa dalili, ganin yayi shuru ita yake saurara yasa tace ina son ka bani lokaci kad'an inyi tunani akai Yace Zainab when no one's around but you and me. A lokacin zaki iya tunanin mai kike ji a kaina. Kiran sunanta yayi cikin wani irin murya d'ago dakai tayi suka had'a ido da sauri ta sauke idonta ta rasa mai yasa bata iya kallonshi gabanta faduwa yakeyi Sosai, jin hannunshi tayi akan nata..... Yace my princess zan baki lokaci amma fah bamai yawa ba, kwana biyu kawai na baki kiyi tunani akai na Zanzo inji amsa daka gareki. Kasa motsi tayi sai gabanta dake faman dukan uku uku, Mai yasa na kasa fad'a mishi abunda Nayi niya Mai yasa bana jinshi kaman sauran mazan da nake hulda dasu? Mai yasa ya banbanta dasu? Ga hannuna a ri'ke da nashi amma na kasa yin abunda nayi niya ido ta lumshe domin ta rasa amsan wannan tambayan nata . Ganin tayi shuru yasa yace my princess karki manta kwana biyu na baki Zanzo inji daka gareki jibi kenan, sannan Saturday shine ranan waliman ki koh? Kai ta d'aga alaman eh. Yace Allah ya nuna mana ranan, jin kiran sallah la'asar yasa yace bari muyi sallah sai mu kama hanya. Tace toh Bari a kawo maka ruwa, bud'e motar tayi ta fita cikin gidan ta shiga da sauri habib yabi bayanta.. Tana ganin habib tace yauwa Kai ma Yarima ruwa yayi alwala, amsa yayi ya fita tare da kaima yarima ruwan Sannan ya koma ciki, inda ya sami bariki na sallah itama, zama yayi yana jira ta idar, Bayan ta gama. Habib yace ya kukayi? tace Kai baka je masallacin ba, d'aure fuska yayi tare da fad'in in banda rashin mutunci kin taba ganin mace a masallaci? Gskya banso. Bariki tace Allah ya shirya, jin wayanta yayi kara alaman sa'ko ya shigo yasa ta duba taga Yarima ne yayi mata message *come out my princess* murmushi tayi tare da tashi ta d'auko jakarta ta fesa turare sannan ta fita, motar ta bud'e ta shiga inda ta ganshi zaune yana waya taji yana fad'in lil yanzu zan dawo nace kuyi komai keda usman Kafin in dawo, kashe wayan yayi sannan ya kalli bariki Yace my princess zan tafi, sai nake ji kaman mu tafi tare. Murmushi tayi tare da fad'in in lokacin hakan yayi zamu..... Da sauri tayi shuru dan maganan da taji tana niyan fad'a Ganin tayi shuru yasa Yarima Aliyu yayi murmushi tare da fad'in ina ji karasa abunda kikai niya. Hannunta tasa a fuska alaman jin kunya Yarima dariya yayi Sosai abunda bai taba yima wani ko Wata ba sai yau, d'auko wani card yayi ya bata tare da fad'in plz in kin shiga Gida ki turomin Abokina habib Tace toh har zata fita ya kira sunanta waigowa tayi Yace Zainab Waye habib a wajan ki? Tace d'an uwana nane yaron kanwar mama nane. Yarima yace ok na gane I love you Dariya tayi tare da fita da sauri tayi cikin gida. Ko minti biyu batayi da shiga ba saiga habib yazo, yarima wani Leda ya bashi babba tare da fad'in kaba ma my princess wannan, wata karaman Leda ya d'auko tare da bama habib yace ga naka. Habib amsa yayi yana ta godiya sannan ya fita Su Yarima hanya suka kama yana kallon gidan da zainab dinshi take har suka wuce. Koda habib ya shiga gida bama bariki sa'kon da Yarima ya bata yayi, bud'e nashi yayi yaga agogo Mai shegen tsada da kud'i dubu d'ari biyu ihu ya saki tare da fad'in oh wannan koh dan arziki. Ganin bariki tayi shuru kaman mai tunani yasa yace bariki lafiya kuwa? Bariki tayi firgit tare da kallon habib tace ina son fad'a mishi gaskiyan koni wacece amma na kasa, mai yasa baiyi min kaman yanda nake ganin sauran maza ba, ya banbanta dasu, na rasa gane mai nake ji a kansa, na tsinta kaina da tsoran fad'a mishi koni wacece, Nasan zai tsaneni..... Habib yace bariki kin kamu da sonshi Kai ta girgiza alaman a'a tace ba sonshi nake ba, ina mamakin kasa gaya mishi abunda Nayi niya ne Bayan daka ni sai shi, tunda na fito bariki ban taba had'uwa da mutum Wanda naji ya cika min ido ba sai yau, Indai bazan iya gaya mishi koni wacece ba ya zama dole inyi nesa dashi Kar in kara Bari mu had'u...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *TO ALL MY FANS INA MATUKAR JIN DAD'IN COMMENTS DINKU SOSAI DA SOSAI ALLAH YABAR KAUNA MASU TURU MESSAGE SUCE AITA TURAWA HAR YAZO INDA NAKE INA GANIN SA'KON KU INA MATUKAR YINKU IRIN SOSAI DIN NAN* *PAGE 16* Habib kallonta yayi yace bariki Wlh son Yarima kike. Bariki hararan shi tayi tare da fad'in tunda ni na fad'a haka koh? Kawai daka had'uwa na dashi sai in fara sonshi. Habib tabe baki yayi tare da fad'in, toh mai yasa kike cewa zaki gujeshi saboda kin kasa fad'a Mai gaskiya? Bariki shuru tayi tana nazari.... Habib ya Katseta tare da fad'in in bakya sonshi Mai yasa kike tsoran fad'a mishi gaskiya? Saboda kina tsoran ki rasa shi koh? Da sauri ta kalli habib Murmushi habib yayi tare da fad'in Kinji na fad'a miki abunda ke ranki koh? Toh Bari kiji gwara da baki fad'a mishi koke wacece ba, domin na tabbata dan gidan sarauta bazai auri karuwa ba, balle ke da kikai suna cikin wannan anguwan Bariki tace nace miki auranshi zanyi ko cewa nayi ina sonshi? Dan Allah tashi ni mubar wannan gidan in koma d'aki na Ina bukatan in huta. Habib dariya yayi tare da d'aukan Mata ledan da Yarima ya bata, yace duk dai boye boyen mai ciki dole wata rana ya fito, fita yayi tabi bayanshi har d'akinta habib yakai mata kayan sannan ya fita tare da fad'in ina da ba'ko zanje in Kai mishi yarinya sai na dawo nazo mu tattauna. Bariki tace toh tare da rufe kofarta.. Habib yace bariki ki gama Munafuncin ki, Danni tuni na baro jirgin soyayya ta kama ki, yana tafiya yana magana tare da bokare duwawu Wai shi a dole yana rangwada. Bariki kwanciya tayi tare da lumshe ido duk abunda ya faru ita da Yarima Aliyu yake dawo mata, da sauri ta bud'e ido tare da tashi d'auko card din daya bata tayi ta bud'e wanda yake ta faman kamshi Fara karantawa tayi kaman haka........ I have liked many but loved very few. Yet no-one has been as sweet as U. I would stand and wait in the worlds longest queue. Just for the pleasure of a moment with U. Ido ta lumshe Bayan ta gama karantawa a hankali ta furta so romantic, ledan daya bama habib ya bata, ta Fara bud'ewa, kwalin waya ta farayin karo dashi iPhone Xmas, sai su turare masu tsadan gaske kuma duk Arabian perfumes ne, a kalla sun Kai Kala goma sha biyar, banda su body spray, murmushi tayi domin a duniya tana son kamshi, d'aukan kwalin wayan tayi ta bud'e tare da sawa a caji, ba karamin jin dad'in kyautar tayi ba, wannan ne karo na farko da namiji ya bata kyauta harta yaba kuma taji dad'i Sosai, d'aukan wayanta tayi tare da shiga wajan message ta Fara rubutu kaman haka.... Naga sa'ko nagode Sosai ban San wani irin godiya zanyi ba, Allah ya biyaka da gidan Aljanna, amma wannan kayan kaman sun min yawa Yarima na. Tunani tayi ta tura mai ko Karta tura, tayi wajan minti biyar tana tunani sannan ta tura mai. Harga Allah ansha yi mata kyauta Kala Kala, toh mai yasa bata jin dad'i irin haka sai wanda Yarima ya Mata? Ido ta lumshe tare da fad'in kodan shi ba irin sauran samari na bane? Kai ta d'aga alaman hakane shine wanda ya fara min kyauta tunda na fito bariki ba tare daya nuna yana son wani abu daka gareni ba. Murmushi take tayi tuna firanta dashi ga kamshin turarenshi da har yanzu yana hancinta yaki tafiya, lokaci d'aya kuma ta dan gimtse fuska data tuna yace Mata auranshi rana ita yau, tabbas ya kamata inyi gaggawan rabuwa dashi tun Kafin ya zaman min matsala a cikin rayuwa na, tashi tayi ta d'auki wayanta tare da dannawa taga har yayi mata reply da cewa.... My princess I really miss you, komai na baki u deserve it, so ban son daka yau ki karamin godiya, love you so much, I will call you when I arrived home, take care. Ido ta lumshe lokaci d'aya kuma ta bud'e idon tare da kashe wayanta.... Tace Yarima bazan cuceka ba,nasan da kyakyawan zuciya kazo min, rayuwa ta abun kyamace ga duk wani namiji mai kishin kanshi, na tabbata rabuwa dakai shine Alheri a tare dani, domin bazan iya fad'a maka wacece ni ba, infact ma babu tsarin aure a rayuwa na, Indai har zanyi tunanin haka burina bazai cika ba, bazan so hakan ba kuma wani hawaye mai zafi ya zubo mata, lokaci d'aya tasa hannu ta goge tare da fad'in Yarima na Barka daka yau bazan kara sauraranka ba, dan had'uwa na dakai na rana d'aya yana kokarin canza min tunani..... ********* Yarima Aliyu ya karasa gida gab da magrib, bai shiga ciki ba, masallaci ya shiga inda yayi alwala dan yana jira a kira sallah sai ya shiga gaba d'aya, har sai da akayi sallah isha'i sannan ya shiga gida, direct gefen shi ya shiga ya fad'a toilet, shower ya saki ya dad'e ruwa yana dukanshi ba komai yake tunani ba saina gimbiyarsa ya dad'e a haka Kafin ya fito, jallabiya ya saka, dan shirin kwanciya, falo ya nufa inda yaga an jera Mai abincin dinner a table, zama yayi kuyangi har biyar suka zo domin zuba mai abinci, zuba mai abinci sukayi suka gama, sannan sukai dan nesa dashi, bai wani ci da yawa ba ya tashi yabar wajan domin yana bukatar jin muryan princess dinshi..... Yana shiga d'aki ya doka Mata kira, amma sai me? Yaji ance number din a kashe, abun mamaki ya bashi dan haka ya kara kira amma switch off, d'an shuru yayi alaman damuwa, tare da fad'in maiya sami wayanta? Kiran Layin habib yayi Habib d'auka yayi tare da fad'in Allah ya taimaki Yarima. Yarima Aliyu amsawa yayi da ngd, maiya sami wayan zainab I try her line but switch off. Habib yace Wlh Yarima na fita ,amma anjima kad'an zan koma, ina tunanin babu wuta ne, hala bata da caji. Yarima yace ok bari in kira a kawo muku yana fad'in haka ya kashe wayan. Habib tashi yayi daka inda yake domin ya koma yaga lafiya bariki ta kashe waya dan yasan haka kawai ta kashe badan bata da caji ba, sallama yayi ma mutumin da yakai ma mata har biyu zai kwanta dasu, d'auko kud'i yayi yaba habib sannan yayi gaba. Yarima Aliyu shugaban Nepa na kaduna state ya kira, bayan ya d'auka sun gaisa da Yarima Aliyu, yarima yace Ina son a kaina maraban jos wuta, yanzu akwai..... Sai kuma yayi shuru..... Shugaban Nepa yace ranka ya dad'e ai suna da wuta, banyi ko minti biyar da gama waya da wani dan uwana dake Jaji ba, kuma duk hanyar su d'aya tun daka Barakallahu birnin yaro har zuwa jaji. Yarima Aliyu yace ok nagode tare da kashe wayan, d'an shuru yayi cikin mugun damuwa, maiya sami wayanta? Kara kiran layin habib yayi. Habib ya d'auka tare da fad'in Allah ya taimaki Yarima, ina hanya na kusa zuwa Gida. Yarima yace ok am worried Sosai na kira ance akwai wuta, na damu da naji wayanta a kashe. Habib yace Ina zuwa zan kira in bata. Amsawa Yarima yayi da fad'in OK tare da kashe wayan. Yarima Aliyu shuru yayi yana tunani wai yau shine yake kira akan mace, dan kawai ya jita shuru, ido ya lumshe, yana tuna yanda take magana cikin nutsuwa, tunawa yayi sanda tace mishi Yarima na. Bai san lokacin daya saki murmushi ba....... Habib Bayan ya karasa gida, direct d'akin bariki yayi, nocking ya fara mata Bud'e kofar tayi daka ita sai rigan bacci dai dai cinyarta tace wannan bugun kofar kaman ana bina bashi. Habib yace kyaji dashi dai, in banda iskanci kya tashi ki kashe waya Bayan kin San sarai za'a nemeki Bariki tsaki tayi tare da fad'in ai duk mai nema na sun San inda nake, kai baga shi kazo ne........ Dakata habib ya Katseta ke dawa? Naji kina kai Waye Kai a nan? Wlh bariki sarai kin San banda mutunci akan me zaki dinga danganta ni da maza? Gskya bana so wlh, sannan da kike maganan masu nemanki sun san inda kike aishi Yarima bai San inda kike ba.... Tace kaman ya? Labarin yanda sukai da Yarima ya bata tare da fad'in yanzu ki kunna waya domin Wlh Indai baiji muryanki ba yanda ya damu zaki iya ganinshi yanzu. Bariki tace na shiga uku na had'u da bala'i, gskya nifa ban son takura. Habib yace Mai kike nufi? Toh Wlh bari kiji wannan daman ba kowa ke samu ba, ki kalli mutum kaman Yarima Yaro Mai Kyau ga sarauta ga kud'i da iko har yace yana sonki ki dinga gudu, kalli duk wannan Abun nashi baki ga yanda yaita kirana ba. Bariki tace kawata ba gudunsa nake ba, nasan duk ranan da yasan wacece ni, zai barni, ban son sama kaina abunda zai daman, Nasan Yarima yafi karfina rayuwa na da nashi ba iri d'aya bane. Habib yace ke har kina tunanin zai gano gaskiya? Toh ta ina zai gano gaskiyan? Bari kiji kawai kiyi abunda nace miki Wlh Indai kikayi yanda nace Yarima zai zama naki sannan bazai taba sanin gaskiya ba. Bariki tace taya hakan zai faru gaskiya bazan iya ba. Habib yace Toh ko ayabarsa karama ce? Bariki duka takai ma habib tare da fad'in uhm ni inama na Lura baki ga yanda ya cika min ido ba ban ma sami daman Lura ba, amma ai duk Wanda yaga Yarima yasan jarumin namiji ne dan yana yinshi kawai ya isa ya gamsar da mutum . Habib dariya yayi tare da cewa ahaye nanaye Bariki tace harda waya Yaban kin ganta iPhone Xs mas Habib sakan baki yayi tare da fad'in Kinga harkan arziki? Oh wannan Yariman ko dan arziki ke bariki arziki na kiran ki kina gudu, jiba dubu d'ari biyu yaban ba tare da nayi mishi aikin komai ba, wlh Idan kika bari Yarima ya kubuce miki saina tsine miki. Bariki dariya ta kwashe dashi, tare da fad'in sannu uwata wacce ta kawo ni duniya. Habib yace Aini haiyuwarki ne kawai Banyi ba, amma ina baki shawaran arziki, wlh bariki ki kunna waya yanzu tun Kafin ya diro cikin daren nan. D'auko wayanta tayi tare da kunnawa tana fad'in oh ni bariki ina ganin abu ni Wlh ban son harka da mutane masu kokarin canza min tunani, aiko tana kunnawa saiga kiran Yarima ya shigo, nuna ma habib tayi.... Habib yace ce dan halak. D'auka tayi tare da sawa a kunnenta sallama tayi Amsawa yayi tare da fad'in my princess maiya faru kika kashe waya, kin san yanda na damu kuwa? I thought wani abune ya faru. Tace na kashe ne nasa a caji, sai bacci ya daukeni, yanzu habib yazo yasa aka tashe ni, shine na kunna Ina son kiranka sai gashi ka kira. Yarima yace eyya sorry my princess nasa an tashe ki . Murmushi tayi tare da fad'in ya hanya da fatan ka koma lafiya? Yace Alhmdlh sai dai gskya I really miss you, Anya zan iya jira jibi kuwa? Murmushi tayi tace ai kaman yau ne Yarima yaufa kazo muka had'u kuma ka ganni Yace hakane amma ban gaji da ganinki ba.... D'an shuru yayi Kafin yace Zainab za'a iya bani auranki a wata biyu?? Dam taji gabanta ya fad'i amma da yake y'ar duniya ce saita wayince tace haba Yarima Wlh har kaban dariya. Yace am serious Zainab, ina son insha Allah nan da wata biyu in aureki inda so samu nema da nan da wata d'aya zan ce, so plz ina son ki bari inga iyayenki nayi miki alkawarin Indai na gansu suka bani izini Indai bamu dai daita ba zan hakura, bazan bari ayi miki dole ba. Kasa magana tayi, domin bata san mai zata cemai ba. Yace Zainab nasan yanzu ba Abu bane mai sauki ki yarda dani lokaci d'aya ba, but Ina son kiyi trusting dina bazan taba cutanki ba, so plz ki bari inga iyayenki Tace shikenan zaka ga iyayena amma sai bayan bikin ka, Kafin nan ka sami nutsuwa. Murmushi yayi tare da fad'in duk yanda kika ce haka za'ayi, bari in barki ki huta sai munyi magana gobe. Tace Allah ya kaimu. Ya amsa da Ameen tare da fad'in I love you Murmushi tayi tare da fad'in nagode. Yace Nop ba haka zaki ceba, amsa nake bukata nace I love you sai kiban amsa. Tace shine nace nagode ai. Murmushi yayi tare da fad'in in baki bani amsa ba in nazo sai nasa kin ban Tace uhm tare da fad'in I love you too, tana fad'in haka ta kashe wayan. Yarima wani irin nishad'i yake ji, tare da mamakin kansa Wai yau shine yake fira da mace haka ikon Allah. Habib ganin bariki ta kashe waya yace Wlh bariki keba karamar yar duniya bace, jiba yanda kike waya da Yarima kaman wata baiwar Allah. Bariki tace eh naji din, kin san mai yace kawata? Wai aurena zaiyi nan da wata biyu yake son muyi aure. Habib yace an gama, inma wata d'aya yace ke ko gobe yace Wlh zamu aurar dake. Bariki tace taya? Habib yace kaman yanda muka je gidan mutane kika fito a matsayin nan ne gidan y'an uwanku haka ma za'a ma auran iyayen bariki zamu samo..... Bariki tace iyayen bariki kina ganin babu matsala? Habib yace koh d'aya kawai kiyi yanda nace Bariki murmushi tayi domin wannan ne kadai hanyar da take ganin ya dace..... Kai Anya zan iya kuwa? Babu tsarin aure a rayuwa na. Murmushi kuma ta kuma saki tunawa da tayi yace in basu dai daita ba bazai Mata dole ba...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *MY KAWAR KIRKI MEELAH INA MATUKAR YINKI MY FRIEND ALLAH YABAR KAUNA* *PAGE 17* Ganin bariki na murmushi yasa habib gane ta yarda da abunda ya fad'a mata, yace ko kefa, wlh bariki wannan babban dama kika samu, yanda kike da kyau din nan, dama irin su Yarima suka dace dake. Dariya tayi tare da fad'in Allah koh? Habib yace kwarai dagaske, daka yanzu sai ki dinga taka tsantsan domin gudun Kar asiri ya tonu. Bariki tace hakane, Amma Kin San in za'ayi aure ana bincike koh? Habib yace na sani, nasan ana bincike, karki damu zanji da komai kud'i ne kawai za suyi magana. Bariki shewa ta saki tare da fad'in kanki naja kawata. Habib dariya yayi tare da tashiwa yana fad'in Toh ni na wasa ne, Kinga Bari inje Inba katifa ta, hakkinsa, yana maganan yana hamma Bayan habib ya fita bariki kwanciya itama tayi ba komai take tunani ba sai yau ace Yarima ya gano gaskiya ko ita wacece, lallai tasan ranan akwai drama, d'an tsaki tayi tare da fad'in inma ya gano Nasan rabuwa zaiyi dani, inya barni kuma ba komai bane tunda dama ba sonsa nake ba.... A haka bacci ya dauketa. ************** Hjy habiba ce kwance tsirara ta d'age kafafuwa sama tare da bud'esu, haulat kuma tasa bakinta cikin hq dinta tana tsotsa ta wajan (pin) dinta wato d'an tsaka, hjy habiba bata komai sai gurnani da sakin nishi, tare da kara tura ma haulat kanta cikin hq din alaman ta kama mata wajan, surutu take ta saki Ashhhhh wayyo dad'i baby shamin dakyau...... Gaba d'aya Hjy habiba ta d'imauce, ganin tana kankame kafa alaman zata kawo, za tayi realising yasa Haulat ta cire bakinta daka hq din dan bata son tayi realising da wuri. Haulat bakinta takai cikin na hjy habiba Tana kissing dinta Sosai. hjy habiba data kusa realising gashi haulat ta cire bakinta daka hq dinta, yasa take ta goga hq dinta a jikin haulat domin tana son taga tayi realising. Haulat ganin haka yasa ta sauka daka kan hjy habiba amma bakinta na cikin nata. Ganin haka yasa Hjy habiba ri'ke kan haulat ta Fara mayar Mata da martani itama, shan bakin junansu suke Sosai. Haulat tsotsan harshen hjy habiba take tare da had'awa da kasan lips dinta, yanda kuka san ta sami swt Lokaci d'aya kuma tasa ma Hjy habiba hannunta cikin hq tana fingering dinta, ta wajan dan tsakanta tasa hannunta Tana shafawa, Wanda gaba d'aya tsinin wajan ya bullo'ko. Ganin haka yasa Hjy habiba sakin wani nishi har wani tsalle take tana d'ago hq dan ta samu tayi realising. Haulat ganin yanda takeyi yasa tayi murmushi, tare da cire hannunta daka hq din takai bakinta kan pin din hjy habiba daya fito gaba d'aya dan ta kusa yin realising cafkan pin din haulat tayi ta Fara tsotsa..... Hjy habiba wani irin ihu take saki da nishi mai karfi tare da mimmi'ke kafafuwa kaman kaza ta kusa mutuwa in Tana birgima din nan, haka hjy habiba ta dinga yi, lokaci d'aya tasa hannunta ta cire bakin Haulat daka hq dinta, tayi sauri ta juya tana sauke numfashi da sauri, ga zufa dake ta faman keto mata kaman ta shiga river Niger tayi wanka duk da kuwa d'akin akwai AC. Haulat ce ta matsa kusa da kunnenta tace mum kinyi realising ne? Hjy habiba kasa magana tayi domin har yanzu bata gama dawowa dai dai ba, kai kawai ta d'aga ma haulat alaman eh. Ganin haka yasa Haulat ta janyo hjy habiba jikinta tare da kankameta a haka baccin Asara ya d'aukesu ******* Bariki ce cikin wata riga y'ar kanti ta tsaya mata dai dai giwa, duwawun nan nata duk sun fito tare da hips dinta, domin rigan robber ne, kuma ya kama daka kasan, duk wata sura dake jikinta ya fito, kanta ko d'ankwali babu ta fita waje domin siyo abu, had'uwa tayi da hjy babba da jamil suna tafiya suna rangwada..... Hjy babba karasawa wajan bariki yayi yana fad'in, Kaga y'ar gidan Alh madu Mai babban ayaba. Bariki dariya ta saki tare da fad'in aishi da babban ayaba sai a lahira In yana da rabo. Hjy babba yace ah ke kika sani Abu na Allah, hala yaje an kara mishi girmanta. Bariki tace hjyta wani girma sai dai in badai baka aka yanka ba aka dasa Mai a c........ Hjy babba yace dakata bariki ai wannan rashin mutunci ne, mai za'a yanka a jikina ni Ina naga ayaba ni da nake da hq, gaskiya ban so ki daina kaini jinsin da banawa ba, ai wannan cin fuska ne nida nake da abu a kwance maiya had'ani da zandariya gskya ban so, yana maganan ne yana wani bubbude hanci shi'a dole ranshi ya baci Sosai ance mai yana da ayaba🤣🤣 Bariki tace yakuri hjyta tsokananki fah nake ai nasan ni dake duk d'aya ne tare da kokarin Kai hannunta wajan ayabar hjy babba..... Da sauri yayi baya yana fad'in na shiga uku yau, bariki amma ke ko ri'kakkiyan y'ar bura uba, mai zaki min? Yau na had'u da bala'i fyade kike shirin Yimin? Yana maganan ne yana tafa hannu alaman mamaki bariki zata mishi fyade Bariki matsawa kusa dashi ta farayi tare da fad'in haba hjyta danna taba hq dinki Aiba komai bane, Kema basai ki taba nawa ba. Hjy babba ganin haka yasa yace tsaya inda kike, Aini bariki kin fini iskanci, ina ni Ina ke, keda kanki kin san bana bin y'an mata bana lesbians haka kawai in wage kafa a dinga turamin yatsa, aje a bud'ani barni inkai budurcina gidan mijina yana maganan ne tare da tabe baki. Bariki dariya take Sosai Jamil dake gefe yana magana da wata ganin abunda suke yasa ya karaso yana rangwada tare da fad'in mai zan gani haka? Hjy babba yace jamila gane min hanya, bariki ke kokarin min fyade da safiyar nan ko karyawa Banyi ba Jamil ya rafka salati tare da fad'in haba bariki duk y'an mazan da kike ci sai kin had'a da Mata, gaskiya bama haka ance da tsohuwa tayi zina Bariki tace toh ke jamila naga ai taimakekeniya za muyi ku Mata ni mace komai nake dashi kuna dashi, ni kuma yanzu sha'awa nake ji Sosai sai ku taimaka min tunda ance ciwon y'a mace na y'a mace ne. Jamil bud'e baki yayi tare da fad'in oh bariki aiko munfi karfinki danmu bama harkan mata, taya ina mace kina mace kice zaki wani abu damu,.... Toh mai za muji gaskiya ni wannan maganan tafi karfina Bari inyi gaba tun Kafin ki danneni a wajan nan ki batamin suna 🤣🤣 Hjy babba yace jirani Nima ai ba tsayawa zanyi ba domin Wlh bariki sai ta mana fyade. Jamil yace da mun shiga uku muje gidan aurenmu miji yaji mu a wangale yana kokarin bude kofa yaji shi a gate. Hjy babba yace oh da ranan anyi Uwar watsi, har sunyi gaba hjy babba ya tsaya tare da kallon bariki tace mutumin ki yace karfe hudu dan Allah ki shirya,.... Gaba tayi tare da fad'in sai nayi tunani Hjy babba yace kyaji dashi hq dai ban baki, y'ar duniya🤣🤣🤣 Jamil yace so take ta lalata mu, gaba sukayi suna rangwada. Bariki shagon Garba taje mai saida kayan provision, siyayya tayi sannan ta juya zata tafi wai gawan da zatayi sukai ido biyu da Mai kid'a, d'aure fuska tayi.... Matsowa yayi kusa da ita, yana wani sakin shegen murmushi, saida yazo gab da ita ya tsaya yace bariki kinyi kokari kin tsira a harin dana Kai miki na farko, na yaba miki.... Bariki kawar da hancinta take domin babu abunda yake sai tsami.... Yaci gaba da fad'in wlh bariki saina ciki, tunda na kwallafa raina a kanki saina d'ana irin zumarki, tunda na ganki miyau na ya tsinke..... Marinshi tayi tare da fad'in dan Kaga ban d'auki mataki akanka ba tun Farko shine har kake da izzar da zaka kuma nufana gaba da gaba, bari kaji Wlh ni bariki bako wani Kare ya isa yayi haushi in kulashi ba, ni bariki nafi karfin mutum irinka karamin dan iska..... Murmushi yayi tare da fad'in bariki wannan ne kuskuran da kika aikata min na uku, wlh bariki Indai Ina Raye saina ciki, ke har kina da bakin magana kice ba kowa kike biba, karki manta tunda kika fito bariki dole kowa ya nemeki, inaso ki sani ki rubuta ki ajiye sai na kwanta dake nasa kin kashe min ayabata inko hakan bai faru ba daka ranan nabar sana'ata ta kid'a har abada domin na kasa ciki abunda nayi niya. Bariki dariya tayi tare da fad'in challenge, ina son haka, bari kaji ni bariki nafi karfin d'an iska irinka Kazami irinka Wlh duk ranan da kayi gigin aikata wani abu na rashin hankali saina kashe ka har lahira rannan na bige maka ayaba.... Matsawa tayi kusa da kunnenshi tace wannan karan yanketa zanyi da wuka tana fad'in haka tayi gaba. Jin haka yasa yayi saurin saka hannunsa akan ayabarsa..... Ganin tayi gaba yasa yace saina nuna miki ni d'an halak ne Bariki tana shiga d'akinta taga wayanta na huta, da sauri ta nufi wayar tare da d'auka, taga an Mata 2miscall duka kuma Yarima ne ga message din daya mata kaman haka.... I'm thinking of u wonder where you are tonight I wish that I could hold u tight I'm thinking of u Wish u could stay But u r so far away, so far away Baby I can't wait to see our marriage I really love you so much...... Bazan yi magana da kowa ba sai naji voice dinki.... Ta karanta message din wajan sau uku tana murmushi, bata san lokacin data danna mishi kira ba, jin an kashe line busy yasa ta kalli wayan kiranshi ne ya shigo wayan *YARIMA NA* da sauri ta d'auka tare dakai wayan kunnenta tayi sallama.... Amsawa yayi tare da fad'in morning stolen princess. Tace stolen princess? Tayi maganan ne kaman zatai kuka. Murmushi yayi tare da fad'in yes u stole my heart... Nd u don't want to give me urs Bata san lokacin data sake wani murmushi ba tare da lumshe ido.... Yace Zainab u r d first girl dana ke zama da ita inyi fira haka, nd Kece mace ta farko dana Fara rubuta ma Text messages in my life, Zainab what I knw iz dat sonki yasa nake miki haka, and I can't do anything just to have you. Bariki jin maganan Yarima take har cikin ranta da duka gangan jikinta, takan rasa mai Yarima yake dashi da yafi sauran samarinta, ita dai tasan bawai tana sonshi bane, amma shine kadai yake magana da ita taji bata son ya Bari sannan takan sami nutsuwa Idan suna waya, takan rasa mai yasa ko wace kalma Indai ya fito daka bakinshi take jin dadinta ba, ta rasa dalilin hakan ga wani irin kwarjini da yake mata Sosai...... Katse mata tunani yayi da fad'in my princess ya ake ciki da maganan saukan ki? Mai kike son shiryawa? Gabanta taji ya fad'i, domin tama manta data mishi karyan zatai sauka, tace Yarima babu abunda nake shirin yi, kawai ana sallaman mu a islamiyya Indai na amshi shada ta, shaidan tayi sauka kenan, shikenan. Yace no Ina son kiyi wani abu, karki manta koke matar Waye, I knw ur friends zasu zo miki gida, so zaki shirya musu Walima. Tace Yarima bani da burin inyi h...... Yace enough my dear, gobe in nazo zami arranging, so amma ina so kisa a ranki dole zaki Walima domin a tayaki murna, al'qur'ani fah kika haddace, ba karamin abu bane, ake murnan birthday ba balle wannan mai dalili. Murmushi tayi tare da fad'in hakane Yarima. Yace yau baki ce Yarima na bah? Tace uhm sai kazo zance Yace shikenan babu damuwa Ina zuwa shi zaki fara fad'a min..... Dan shuru yayi sannan yace my princess Mai kike ji a kaina? Shuru tayi ba tare da tace komai ba domin ta fad'a duniyar tunani, Yarima bazan iya cewa Ina jin wani abu a game dakai ba, nd kuma bazan iya cewa bana ji ba, dan a halin da nake yanzu Ina cikin rudani a game dakai..... Katse mata tunani yayi da fad'in tell me dear. A hankali tace Yarima our promise is 2moro koka manta ne? Gobe kace ka bani in fad'a maka mai nake ji. Murmushi yayi tare da fad'in u r right, hakane, Bari nayi hakuri zuwa goben. Murmushi tayi tare da fad'in Allah ya kaimu. Ya amsa da Ameen, tare da fad'in bari inje inga mum da Abba, I will call you later. Tace OK ka gaida mun su. Yace insha Allah tare da kashe wayan. Bariki kallon wayan tai tayi domin ta rasa mai yasa Yarima Aliyu ya banbanta da sauran mazan data Sani, shi d'aya ne yake mata abu taji dad'i Sosai, sannan shine mutum na farko tunda ta fito bariki wanda tayi ma karya, ido ta lumshe tare da tambayan kanta Mai yasa? Mai yasa kodan shi bada iskanci yake nema na ba? Yarima Aliyu Bayan ya kashe wayan tashi yayi ya nufi gefen mum dinshi, inda ya sameta tana waya da sister dinshi rukayya dake aure a garin katsina, yaji mum Tana fad'in rukayya tun gobe zaku tawo, mai yakon ku bari saura kwana uku biki? Ban San mai take fad'ama mum dinba naji tace eh hakane bikin yarima na guda, Allah ya kawo ku lfya. Bayan mum ta kashe waya ta kalli Yarima da yake ta wani cin magani. Tace lafiya kuwa Yarima? Yace mum kin tuna alkawarin da kika min? Tace name fah? Yace kince Indai na sami wacce nake so zaki tsayamin? Mum tace ban manta ba Ina sane yarinyar an yarda tayi aure ne yanzu? Yace eh mum Ina son yarinya ya...... Mum tace ya isa Yarima ban son shirme, ai sai kayi hakuri har a gama bikin ka sai Ayi wancan maganan, Indai an bincika yarinyar tana da hali Mai Kyau tunda inda sun yarda tun Farko aida da ita za'ayi. Yace mum halinta yana da kyau domin ranan Saturday dinnan ma zata haddace al'qur'ani Mai girma. Mum tace Masha Allah, hakan bada kyau, ashe hafiza Yarima na zai auro kai Masha Allah naji dad'i Sosai sai dai Ayi fatan Allah yasa karatun nata ya amfani al'umman musulmai baki d'aya. Ya amsa da Ameen. Sannan mum din tace Indai kana son inyi maganan auranka da ita, sai ka bada hadin kai wajan wannan bikin naka, kasa hannu Ayi komai dakai, ni kuma Na maka alkawari bayan bikin ka da wani lokaci zansa Ayi bincike Indai babu matsala sai ayi komai. Hugging mum dinshi yayi tare da fad'in babu ma matsala insha Allah my mum, Nasan zaki yima Mai martaba bayani. Murmushi tayi tace insha Allah, kai dai kawai ka saki jiki Ayi komai dakai..... murmushi Yarima yayi domin yasan tunda mum tace haka kaman ya gama samun Zainab dinshi ne, dan yasan koda anyi bincike bata da wani mugun hali, yarinyar dako magana kunyan yinta takeyi..... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 18* *GAISUWA GA DUKA MASOYA NOVEL DIN BARIKI NA FITO, HARGA ALLAH BANYI NIYAN CIGABA DA RUBUTA WANNAN LABARIN BA, BUT A RAYUWA YAU IDAN AKACE MAKA ALLAH DA ANNABI WLH AN GAMA DAKAI, YAU KODA MARINKA MUTUM YAYI YACE DAN ALLAH YA KURI KASAN CUTANKA YAYI AMMA TUNDA YACE ALLAH TOH YA KAMATA KA HAKURA, ALHMDLH DA FARKO RAINA YA BACI SOSAI AKAN ABUNDA WASU TSIRARUN MUTANE SUKAMIN, BUT DAKA JIYA ZUWA YAU NA GANE CEWA MASOYA NOVEL DINA SUNFI MAK'IYANSHI YAWA, A YAU LARABA TABAWA RANAN SAMU NI MARYAM NA DAU D'AMARA WAJAN D'AUKAN ALKALAMINA WAJAN CI GABA DA RUBUTA MUKU LABARIN BARIKI NA FITO, KUMA INSHA ALLAH BAZAN TSAYA BA HAR SAI NA DIRE, INDAI INADA RAI DA LAFIYA, MASU ZAGINA KUMA KOFA A BUD'E TAKE DAN ALLAH KUCI GABA, BARIKI DAI YANZU NA FARA, DUK WANDA BAI MISHI BA ZAI IYA BARI KAMAN YANDA NA FAD'A TUN FARKO AM WARNING OOOO COZ DIS TYM BAZAN D'AUKI NONSENSE BA DOMIN DUK ABUNDA ZAKU FAD'A SAI NA RUBUTA BAZAN BARI BA EHEM🤷‍♀ SANNAN INA MAI BADA HAKURI YANZU BA KULLUM ZAN DINGA POSTING BA SABODA WANI DALILI NAWA BUT ZAN DINGA KOKARI INAYI INDAI NA SAMI LOKACI* Mum ta kalli Yarima da yake ta murmushi, itama murmushin tayi domin tasan d'an nata yayi nisa cikin son yarinyar da yake son aura, cikin ranta take wannan tunanin tace Allah ka bashi ikon yin adalci a tsakanin matayen nashi. Tashi Yarima yayi tare da fad'in bari inje inga Usman lil sis tace yana ta nemana. Mum tace ok ni kwana biyu Ina kake zuwa ne? Yace mum inada wani abune da nake zuwayi yana maganan ne tare da Sosa Kai. Murmushi mum tayi. Fita Yarima yayi direct wajan sister dinshi ya nufa Hafsat. tana ganinshi ta tashi da sauri tana fad'in bros kasan fah komai saida taimakon ka zamu iya, amma kana ta share mu. Yace lil mai kuke shiryawa? tunda gani nazo ai komai ya wuce Tace bros event din da za'ayi mun shirya komai harta kayan da bride din zata saka da wanda kai zaka saka duk an shirya. Yace taya kukai haka? Dariya tayi tare da fad'in ai kace mu shirya komai, tunda ka bamu power ai kasan zanyi maka komai my bros tare da saka hannunta a wuyanshi tana ja. Dariya yayi tare da fad'in Kar kiji min ciwo plz, gobe zanje wajan princess dita. Tace katsina zaka gobe kuma? D'aga gira tayi tare da fad'in bros bazaka iya hakuri har a kawo ta bah? Ja mata hanci yayi da karfi, ihu ta saki mai kara tare da fad'in bros akwai zafi fah. Yace sorry my lil Turo baki tayi alaman bazata hakura ba Yace lil am so sorry, yanzu gani nazo inaso mu had'a hannu muyi komai tare. Tace yauwa bros yanzu gobe zaka katsina din? Yace Nop ba katsina zani ba, kaduna zanje. Tace kaduna kuma? Gidan sis zaka? Yace so much question, na wajan kowa zani ba, wajan new bride dina zanje. Tace new bride how? Yace Idan aka gama wannan bikin very soon zan kawo ta Hafsat tace what? Bros mata biyu? Kai gaskiya bros kayi hakuri, baka ga mum ita d'aya bace wajan Abba ba, kuma na tabbata gimbiya zinatu bazata ji dad'i ba. D'an bata fuska Yarima Aliyu yayi tare da fad'in are you my sister or what? Tace bros am your sister infact am your favorite sister. Yace OK so support me if you are my sister, the gal that am talking about she is my choice, nd gimbiya zinatu zabin su Abba ne, ko bakya son in samu tawa zabin? Tace inaso mana my bros kawai naga ko wannan ba'ayi ba and u r talking t..... Yace enough Ina Usman? .tace dazu mukai waya yace gashi nan zuwa. Tashi yayi tare da fad'in in yazo ki fad'a mishi ya sameni tare da barin d'akin. Hafsat tace Kai bros baka da dama yanzu ko auranka ba'ayi ba amma kana maganan wani auran, any way am ur sister Ina son abunda kake so, am in ur side...... ********* Hjy babba ne tafe yana rangwada tare da sharba hannu yana watsa su shi'a dole yana yanga, jefo mishi abu yaji anyi akai, yace na shiga uku zasu kashe ni. Wani dan takashin uba ne wanna, yake neman kassarani ya rage min farashi. Jin an jefo mutum kanshi ya fad'i kasa yasa Hjy babba sakin ihu tare da fad'in sun kassarani, khairat ya gani an jefota kanshi ita da wannan saurayin nata da sukai fad'a kwanaki. Tashi hjy babba yayi yana fad'in oh ni zasu min Illa haba bawan Allah ai wannan rashin mutunci ne, taya zaka turo mace haka, gashi ka turota ta fad'o kaina innta illatani Kai zaka aureni? Mutumin ya kalli hjy babba yace dallah Yimin shuru dan bura uba, in aureka kana gardi ta ina zan cika, oh ta duwawu K...... Hjy babba yace Kai Mlm Wlh kalleni tun daka sama har kasa kasan duk inda ri'kkiyan karuwa take mara mutunci Toni nakai, wlh Idan ka kara kirana dakai sai Nayi tsirara munci Uwar juna.... Su habib ne da jamil suka karaso suna fad'in lafiya y'ar uwa keda wa? Hjy babba yace nida wannan mara mutuncin nake, yana magana yana nuna mutumin Habib ya kalli mutumin dake ta faman huci kaman zaki, yace gskya Mlm baka kyautawa akan me zaka dinga fad'a da Mata kafa San mu rauni garemu, wlh wasu mazan basa tausaya mana..... Jamil ya cafe da fad'in ni na rasa irin wannan dalili, sannan in suka kwaso guntun sha'awan su wajanmu suke zuwa, ayaba na rawa suna kad'a ta sai sun shige cikin hq suke samun sa'ida, shewa suka saki tare da tafa hannu sannan suka juya suka buga duwawu.... Mutumin ya kalli su habib da hjy babba da jamil, yace kattan banza dana hofi, kallon khairat tayi yace ke kuma zamu had'u y'ar iska fuuuuuu yayi gaba Habib yace oh kunga dan iska mu ka gaya mana iskanci wani irin iskanci ne bamu Sani ba Mai karaman ayaba, kallon khairat tayi yace amma ke kam Kinyi Asara ni yaushe zan yarda ka dinga dukana Bayan nike d'ibe ma sha'awa, haka rannan kukayi kodai ayabar tasa babbace da kika li'ke masa? Hjy babba yace Atoh taya ni tambaya ai wannan iskanci ne, kuma mu babu wanda bamu Sani ba. Khairat tace Kubar dan iska ina dai dai dashi Allah yasa ya dawo yaga yanda zan Mai Dan tsinanna Habib yace Mai zaki Mai ya wuce ki jashi d'aki ya danneki, karki kawo mana wani sabon salo, da cika baki gaba habib yayi yana rangwada Jamil da hjy babba ma sukai gaba hjy babba tana fad'in aiko anyi Asara ni ayaba duk girmanta in naga iskanci yayi yawa ai na barta, shewa suka saki Hjy babba d'akin bariki yayi ya Mata nocking ta tashi ta bud'e, tana hamma,. Baki hjy babba ya saki tare da fad'in mai zan gani haka? Bariki da bacci ke idonta tace kaman ya? Yace amma dai bariki baki da mutunci, karfe hudu fa nace ki shirya zamu wajan alh madu. Tsaki tayi tare da fad'in inje in mishi me, ni hjyta dan Allah ki barni in koma bacci na. Hjy babba yace oh yau naga sabon salon iskanci, so kike mutumin nan ya daukeni karaman mace? Yanzu in baki zo munje ba zai dinga min kallon karaman mace gskya maza ki shirya muje, yana maganan yana bud'e hanci alaman bariki ta bashi haushi. Tsaki ta kuma saki tare da fad'in bari in shirya in Naje ai abunda yake so ba samu zaiyi ba. Hjy babba yace kyaji dashi lokacin da zaku shige ciki ku kunshe ana baki ayaba Aiba sani zanyi ba, dan Allah kiyi sauri dan appointment din hudu ya bamu. Bariki tace toh yaushe kuma ya fara aiki da lokaci? Hjy babba yace in Kinje kya tambayeshi Bariki jallabiya tasa tare da yafa gyalen rigan, ta feshe jikinta da turare sannan suka fita. Bakin titi sukai inda suka hau mota suka nufi guess house din alh madu. Bayan sun karasa suka shiga ciki, nocking hjy babba yayi Jim kad'an aka bud'e Alh madu ne ya bud'e kofar yana Washe baki ganin bariki yace Kaga manyan mata maganin kanana bariki kina abunda kike so Fuskan bariki a murtuke domin tunda taga alh madu taji ranta yana baci Sosai. Alh madu ganin fuskan bariki a murtuke yasan har yanzu tana fushi, kallon hjy babba yayi yace Bari in sallameka tunda ka kawo min abunda nake so. Shiga ciki yayi ganin ya shiga yasa Hjy babba ya kalli bariki yace miye haka kin wani d'aure fuska kaman bakar kumurci. Hararan hjy babba bariki tayi tace nifa gskya tafiya zanyi Hjy babba yace dan Allah Kar kimin haka, ai wannan tozarci kike shirin yimin..... Ganin alh madu yana nufosu yasa Hjy babba yayi shuru, mi'ka ma Hjy babba kud'i yayi tare da fad'in ina godiya sai munyi magana Tafiya yayi yana godiya Alh madu janyo bariki yayi dake tsaye ta tamke fuska yace haba bariki ke bakya yafiya ne? Nasan nayi laifi kuma ana fushi dani kin San rashinki kin San ya naji kuwa? Dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce ni na rasa mai zanyi ki Fara so na. Bariki ta tureshi daka jikinta yace so fah kace wani irin so? Yace na aure mana Wlh bariki Ina son in aureki Tace dan Allah mubar wannan maganan raina yana baci Sosai, mai kake son fad'amin.? Hannunta yaja sukai waje tare da rufe Mata ido tsayawa sukayi sannan ya bude Mata ido mota ta gani kiran matrix mi'ka mata key din yayi yace plz am so sorry a daina fushi dani domin bazan iya hakura dake ba. Bariki murmushi tayi tare da amsan key din tace wow gaskiya na gode, kallon motar tayi ta rasa mai yasa kowa ya Mata kyauta bata jin wani dad'i amma yarima Idan ya Mata har cikin ranta take ji..... Alh madu ne ya Katseta tare da fad'in ina fatan an huce yanzu? Kai ta d'aga alaman eh komai ya wuce, tace amma saina rama Marin da nasha. Murmushi yayi tare da fad'in ga fuskanta mara Indai zaki huce. Tsaki tayi tare dayin murmushi tace ba yanzu ba sai nan gaba. Gira ya d'aga mata tare da fad'in muje ciki ko dan Wlh Ina mugun sha'awan ki, Kinga ayabata tunda ta ganki take harbawa. Kallon wajan ayaban tayi tace d'an iska inda Mai babban ayaba ne da yanzu ta cika wandon amma Abu ko ganinta Banayi kuma yace a tashe take..... Katse mata tunani yayi da fad'in muje koh. Tace muje Ina, ai hakuri za kayi domin jini nakeyi sai na gama. Alh madu shuru yayi amma kallo d'aya zaka mishi ka gane ranshi ya dan baci domin ga dukkan alama a matse yake. Yace bariki dan Allah muyi a haka Wlh I..... Tace dakata dakata dan Allah mubar wannan maganan taya zaka cini Ina jini ai zunubin sai yayi yawa, amma inada mafita muje ciki.... Binta yayi sukai ciki, ita ta tayashi tube kaya, sai da yayi tsirara ga yar karaman cillanshi a tsaye Bariki ciro Condom tayi cikin jakarta tare da mi'ka mishi Tana murmushi tace gashi kasa sai muyi Kar kasa haka in sami ciki Alh madu amsan condom din yayi tare da ciro d'aya a cikin kwalin ya bud'e zama yayi akan gadon d'akin ya bud'e kafa yar ayabanshi ya kamo yana kokarin sa condom din amma daka yasa sai yaga ya shige inya tashi condom saiya fad'o domin condom din yama ayaban girma Bariki na tsaye tana kallonshi tana dan dariya ciki ciki, tare da fad'in tsohon banza ai yau duk nacinka baka cina. Alh madu yace bariki wannan Abun babu dai dai size dina ne? Wannan yayi min girma yaki zama Bariki tace yaki zama fah kace wannan size din sukayi kuma ko wani ayaba yana shiga Indai bata yara bane, Tana maganan tana dan murmushi kasa kasa. Alh madu yace nidai dan Allah muyi haka Wlh marana har ya fara murdamin Tace in kamin ciki fah, ince Sanata madu yamin ciki? Shuru yayi yana nazari Tace kawai bari insa a siyo kanwa kasha koh tare da d'aga Mai gira. Alh madu kai ya kifa yana Mai jin zafi domin cikin shi ya fara ciwo dan ruwan sperm ya taru kuma yana bukatar fita Ganin yanda yayi yasa bariki take ta dariya kasa kasa tace d'an iska an tsufa amma ana cinye y'ay'an mutane ganin yanda yakeyi yasa ta nufeshi tare dasa hannunta Tana mishi wasa da ayaban ta dad'e tana Jan ayabar tare dayi mishi tafiyar tsutsa har sperm ya fito da yawa nishi ya fara tare da fad'in Kai yau naga abu Ganin ya kawo yasa bariki ta tashi domin taji karan wayanta, nufan wayan tayi taga Yarima na, daburcewa tayi tare dajin tsoran d'auka wanda ta rasa dalilin hakan...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 19* Kasa d'aukan wayan tayi, harya tsinke wani kiran ne ya kuma shiga cikin wayan, tsoran d'auka take sai take ganin kaman zaiga inda take, da sauri ta juya ta kalli alh madu dake kwance yana nishi kaman jakin Kano..... Tace zan wuce yanzu D'ago dakai yayi dakyar yace ki bari gobe mana, ko kin kwana ai babu abunda zai faru tunda kina jini. Tace inada uzuri ne sai yasa kuma dole inje in aiwatar dashi, tana maganan ne cikin gadara Alh madu yace ok ai kin iya tuki koh? Tace eh Allah yasa motar akwai mai? Yace akwai full tank ma, d'auko mata Leda yayi ya bata yace ga ayabarki kin barta acan baki tawo da ita ba, ya kara bata wani ledan yace ga tsarabanki. Amsa tayi tana fad'in Kai shine ka kawo min? Tana maganan ne tare da bud'e ledan, ta d'auko ayaban roba d'aya tace ngd tare da maidawa suka fita tare. Motar ta shiga wanda sit din motar duk Akwai Leda, key ta mata tana murmushi Alh madu yace gskya bariki ya kamata kibar gidan da kike ki dawo nan inma bakya son nan zan baki wani gidan kiyi ta zaman ki zai f...... Tace mubar wannan maganan nan gaba za muyi zan tafi. Yace OK Fita tayi tana tuki cikin kwarewa, sakin motar take tana sharara gudu domin Alla Alla take taje gida danta kira Yarima, dan bata son ta kirashi yaji tana hanya. Koda bariki ta karasa gida, rasa inda zatai parking din motar tayi, domin yau sati sai kid'a akeyi Wanda kwata kwata ta manta yau akeyin wasa, dan haka daka baya ta faka motar ta d'auki ledojin da alh madu ya bata tayi cikin d'akinta, tana shiga ta ajiye ledojin tare da doka ma Yarima kira, harya tsinke bai d'auka ba, d'an jinkirtawa tayi kozai kara kira amma taji shuru kara kira tayi ba'a d'aga ba dan haka ta Fara tunanin ko lafiya, haka ta zauna a d'aki taki fita wajan wasa domin Kar Yarima ya kira Kafin ta koma d'aki kuma ya tsinke, haka taita zama shuru shuru Yarima bai kiraba, gaba d'aya duk sai taji babu dad'i ko kadan nocking taji ana mata cikin murya irinta kasala tace Waye? Muryan habib taji yana fad'in Waye in banda ni. Tashi tayi ta bud'e Mai kofar Shigowa yayi yana karema d'akin kallo kaman wanda yake neman wani abu, zama yayi tare da tabe baki yace oh Aina d'auka keda wani ne a d'akin kika rufe kofa nake jin muryan ki kaman an danneki. Bariki tace kaji dashi .... Fuska ya murtuke yace ke dawa? Tace dakai mana Yace Toh ai wannan rashin mutunci ne, mai yakai mace jinsin maza, gskya ban so, ke din shine ba zaki iya fad'a ba. Tsaki tayi tare da fad'in kyaji dashi. Habib yace in Kinje wani ya bata miki rai ai saiki sauke musu tun a can ba'a nan ba, ana magana kina wani bo'karewa kaman budurwa taga saurayi Bariki tace ni bama wannan ba, Yarima ya kiraka kuwa?.. Yace na shiga uku an fasa aurena yace zai kirani ne? Maiya faru badai kin bata Abu ba? Duk a tare ya jefo mata wannan tambayan. Tace a'a naga kiranshi ne kuma na kira bai d'auka ba, gashi har yanzu bai kira ba. Habib yace au Ashe fushin akan soyayya ne. Tace kaman ya? Yace bariki son Yarima ya dad'e da kamaki, har Abun yakai danya kira baki d'auka ba sannan kin kira bai d'auka ba abun ya dameki? Wannan Shi ake kira soyayya .... Bariki shuru tayi tana d'an nazari, domin maganan habib yana neman sata cikin damuwa again ga rashin kiran Yarima ga habib yana son sata tunani.... Habib yace wani uzurin Nasan ya ri'ke shi, amma Nasan ai bazai ga kiran bariki yaki d'auka ba. Murmushi tayi tare da fad'in toh Allah dai yasa lafiya Habib yace Ameen tare da janyo ledan dake gabanta Yana fad'in miye wannan kuma? Bud'ewa yayi yaga ayaban roba da sauri ya saki sukai k'asa yace Mai zan gani? Namiji da suna Hajara Bariki tace abunda idonki ya gani, ko kina sone in baki d'aya? Habib yace inyi me dashi barni in mutu maza su kaini Bariki tace inda nake sawa Kema nan zaki sa, tunda duk abu d'aya garemu. Habib baki ya saki tare da fad'in, bana haka ance da tsohuwa tayi zina. Bariki dariya tayi tare da fad'in kyaji dashi in banda son ganin gulma daka ganin abu a Leda sai a kama a bud'e ai gashi Kinga abunda bai dace ba. Habib yace ah na gani kam wannan zandariya haka naga abu babba da karama Kala Kala, d'auko katuwar ciki yayi yana tabawa yace wannan ai sai takai ma mutum har cibiya Bariki tace zo kisa mu gani Habib yace wai miye haka ne? Naga ke burinki kiga tsiraicina? Toh niba haka nake ba, nono ne kina dashi ina dashi hq gareki shike garan, kowa yaga nasa mana, in banda sabon salon iskanci mutum saiya dinga harin na wani. Bariki dariya tayi tace toh miye dan naga abun y'ar uwata mace, Aiba komai bane Habib ya ri'ke kugu yace oh ni habiba yau naga takai na, bariki Wlh in baki fita hanyar tsiraicina ba zan Karta miki guguwan iskancin dake kaina. Bariki tace oho dai koma dai miye in an isa a bud'e in gani Habib yace bariki kodai Kema kin Fara neman mata ne? Naga kin d'age sai Kinga tsiraicina, toh inma kin Fara ni bana haka dan bana cin mata ni sai maza inji ayaba tana shiga tana fita Bariki tace ta ina zata shiga tare da sakin dariya Habib yace bariki Wlh zan Karta miki rashin mutuncin dake kaina yanzu, Tace yakuri kawata, gobe yarima zai zo zamu gidan nan Yace an gama kice mijinki zai zo gobe tare da sakin gud'a Bariki tace au har ya zama mijina? Habib yace insha Allah ai wannan a rubuce yake Wani irin murmushi ta saki cikin jin dad'i Wanda bata san tayi ba, tace taya zan aureshi ba tare da wani matsala ba? Habib yace Aina fad'a miki dattawa zamu samu, masu ruwan mutunci su zauna a matsayin iyayenki, Kinga Idan akai haka an wuce mataki na farko sannan sai a sami gida a anguwan kanawa irin dai na Talakawa a matsayin nan ne gidan ku. Bariki tace toh Idan akai bincike fah? Kasan fah dole suyi bincike Wlh ban son a sami matsala Habib yace ah da naga ni d'aya nake wannan Abun yanzu harda ke, gskya Yarima ya mamaye zuciyarki, karki damu nasan koda za'ayi bincike ta wajan sarkin anguwan za'ayi zan shirya komai Bariki murmushi tayi tace Allah yasa Kar Abu ya kwabe dan Ina tsoro naga wannan Yariman kaman zaiyi bin kwakwafi. Habib yace ai koma dai miye karki damu ni zan shirya komai Indai da kud'i ai an wuce wajan Bariki tace hakane Habib yace yau bazaki rawan bane? Tace Wlh babu inda zani Kar in fita Yarima ya kirani. Habib yace ah toh ni bari inje in dan karkad'a duwawu in girgije inji dad'in rayuwa, fita yayi Ganin ya fita bariki yasa ta rufe kofarta tare da d'auko wayarta ta danna taga har yanzu Yarima bai kira ba, tunani ne Kala Kala suka cika ta tare da tambayan kanta kodai wani abu ne? Kwanciya tayi dan tana fashin sallah, tunanin maganan habib take da yake ce mata soyayyan Yarima ya kamata, ido ta lumshe tana tuna haduwanta da Yarima murmushi taita saki lokaci d'aya tace gskya Yarima ya had'u, amma hakan bashi bane yake nuni da ina sonshi ba, toh mai yasa kika damu dashi Sosai haka duk wannan maganan tana yinta ne cikin zuciyarta. Jin karan wayanta alaman kira yasa ta tashi da sauri ta d'auka... Ganin Sunan Hon salis yasa ta saki tsaki dan a zaton ta Yariman ta ne, sai kuma taga akasin haka Har wayan ya tsinke bata d'auka ba, wani kiran ne ya kuma shigowa, d'auka tayi tare da fad'in hello Yace bariki manya, bariki ganinki sai anyi Sa'a inma an ganki sai kinso ki zauna. Murmushi tayi Mai kama da Ya'ke tace ya akayi? Yace lafiya just call to say hi Tace nagode ya abuja hope komai lafiya? Yace lafiya sai dai I miss dat ur sexy body nd ur swt hq Murmushi tayi tare da fad'in dama Nasan kiran kenan Yace Toh bariki Kece ai saida haka, kin San Allah ya miki baiwa Sosai, kullum Indai mutum zai ciki ruwa zuba yake baki da bushewan hq kina da ni'ima Sosai gskya Kinji dad'i kyanshi ai mutum ya sameki ya killace ki waje d'aya, yaita cinki shi d'aya Murmushi tayi tare da fad'in bariki ba haka take ba, inda ina bukatar hakan da baka cini ba. Yace hakane, yaushe zan ganki ne? Tace yaushe nabar abuja? Kai Hon salis kaima fah kana da jaraba Yace haba bariki kina zuwa fah kika wuce kema kin San banji wani dad'i Sosai ba, inda so samu ne mu zauna harna sati d'aya ko biyu Ina baki ayaba Kinga ai in kika min haka zan gamsu Sosai Tace uhm Toh yanzu dai zan kwanta inna samu lokaci Zanzo. Yace godiya nake sai na jiki tare da kashe wayan Bariki shuru shuru Yarima bai kirata ba, abun ya d'aure Mata kai tayi mugun shiga damuwa kodai an gayama Yarima wani abu ne? Kai Anya kuwa? Mai yasa Bai d'auki wayata ba Mai yasa bai kuma kirani ba? Anya ba'a sami wasu y'an iskan da suka fad'ama Yarima ko ita wacece ba? Inko hakanne tasan Yarima har abada ya barta tashi tayi ta Fara sintiri a d'aki kaman wata soja Mai parade, mai yasa ban fad'a mishi koni wacece ba tun Farko Mai yasa na mishi karya? Gaba d'aya ta kasa sukuni sai kaiwa da komawa takeyi. Jin karan wayanta tayi alaman sa'ko ya shigo dan haka da sauri ta d'auka taga Yarima ne ga abunda yace..... Baby are you still awake? Da sauri tayi mishi reply da yes am awake. Ko minti d'aya ba'ayi ba sai ga kiran yarima ya shigo wayan ta, da sauri ta d'auka tare dayin sallama Amsawa yayi da fad'in my princess sorry u call me bana kusa Wani irin kishi taji hala yana can wajan wacce zai aura, wata zuciyar ce tace Aiba a nan take ba ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in eyya babu komai, tace ya shirye shiryen biki Murmushi yayi yace Alhmdlh muna tayi, Kema ya kamata kizo ki tayani Ranta taji yana mata zafi, wato shi har murna yake zaiyi aure, harda wani inzo in taya shi, Toni miye matsayi na a...... Katse mata tunani yayi da fad'in ya naji kinyi shuru, hope lafiya? Tace uhm Ina jinka Yace OK ya shirye shiryen Walima? Ina fatan kin Fara inviting friends dinki koh? Tace a'a ai kace in jira kazo mu tsara komai, dama ina jira ne kazo muyi magana ni nafi son a fasa Walima din I... Yace OK as you wish good night, naga kaman u r tired so go nd rest gobe zan aiko miki da sa'ko tunda bakya son yin Walima din so basai nazo ba take care yana fad'in haka ya kashe wayan.... Bariki sororo tayi tana kallon wayan tana mamaki, mai Yarima ke nufi kodai yayi fushi ne????? ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 20* Ta dad'e tana kallon wayan tare da tunanin mai yake nufi? Mai yasa zaice bazai zo gobe ba? Tsinta kanta tayi da kiranshi..... Yana ganin kiranta ya kashe tare da kiranta baiyi magana ba..... Tace Yarima lafiya kuwa? Yace kaman ya? Tace naga yanda kake magana yau, kaman kana fushi, nd kuma ni naga Banyi maka laifi ba akan maganan Walima ne K..... Ya Katseta tare da fad'in wannan shine laifinki, you know what? Tunda nake ban taba cewa Ina son ayi abuba ace min a'ah ba, duk abunda na fad'a hakan akemin but I don't know why ke kike cemin a'ah.... Tace Yarima kayi hakuri dama naga.... Shuru tayi ta kasa magana Yace Ina jinki . Tace babu komai zanyi abunda kace tunda kana so inyi. Murmushi yayi tare da fad'in good haka nake so, in nace abu a amsa min, ban son musu, ni mutum ne wanda ban cika son Ayi ta magana akan Abu d'aya ba, so plz my princess komai nace zan miki just accept it plz Tace insha Allah daka yau komai kace Indai bai sabama Shari'a ba zanyi na'am dashi Yaji dad'in maganan ta, yace my princess na kosa In ganki gobe I really miss you alot Wani irin dad'i taji, tunda goben zai zo, amma saita ce cikin murya kaman namai son yin kuka ba kace baka son ganina ba Murmushi yayi tare da fad'in ni na isa, ai bazan iyaba dole inzo inga my princess. Tace Allah ya kaimu goben lafiya. Ya amsa da Ameen tare da fad'in gobe a ina zan ganki? Gidanku? Tace a'a inda ka ganni nan zamu sake had'uwa. Yace but gobe akwai islamiya right? Har zaki iya zuwa ki koma? Tace insha Allah, gobe ma ba zani islamiyya ba, saboda bama komai sai shirye shiryen Walima. Yace ok Allah ya taimaka Ta amsa da Ameen Yace Mai za'a tanadar min? Murmushi tayi tare da fad'in mai kake bukata? Yace kiss..... Kit Ta kashe wayan tana dariya tare da fad'in lallai Yarima kace wani abu, ai bazan taba nuna maka yanda nake ba.... Kiranshi ne ya kara shigowa wayanta murmushi tayi tare da d'auka Yace haba my princess ya zaki kashe without giving me answer? Tace Yarima banda wannan Mai kake so inyi maka? Murmushi yayi tare da fad'in for now only kiss nake bukata sauran sai an bani ke. Bariki tace nifa maganan abinci nake maka Tana maganan ne a shagwabance Yace Indai na sami kiss from you am OK bana bukatar komai. Tace Yarima good night ina jin bacci. Dariya yayi cikin ranshi ya gane bata son yana mata maganan kiss dinne shi yasa tace Tana jin bacci, yace ok baby get ready 2moro insha Allah if I came I will get my kiss take care yana fad'in haka ya kashe wayan ba tare dajin Mai zata ce ba, bayan ya kashe wayan hotanta ya d'auko dake manne a d'akinshi yana ta Kare ma fuskanta kallo hannunshi yasa wajan lips dinta wanda ya zana shafawa yayi tare da fad'in sonki ya kamani da yawa, my princess I really love you so much you are my happiness, your love change me, sonki yasa na Fara magana Sosai how I wish Kema ki soni haka, da nace am d luckiest guy in the world. Bariki kam tunda ta kashe wayan take wani irin murmushi Mai cike da nishad'i wanda gaba d'aya abunda Yarima yace yake sata nishad'i dajin dad'i, lokaci d'aya kuma ta gimtse fuska tare da fad'in kodai dagaske ina son Yarima ne? Kai Anya a'a kawai dai shi yasan yanda ake magana da mace ne kuma shi ba d'an iska bane, tunda yau yace Mata yana son kiss shi kawai yake bukata, sauran kuma sai an bashi ita.... Ido ta lumshe tare da fad'in Yarima na yarda da son da kake min, amma ina tsoran kasan koni wacece na tabbata bazaka aureni ba.... D'an shuru tayi tana nazari Mai yasa zan boye ma Yarima gaskiya? Anya nayi mishi adalci kuwa? Gaskiya gobe Idan yazo zan fad'a mishi gaskiya koda zai barni zan jure duk da kuwa bana son ya barni, gwara in fad'a mishi tun Kafin lokaci ya k'ure da wannan tunanin bacci yayi awon gaba da ita....... *Yarima ne tsaye cikin fushi, bariki kuma tana tsaye ta bayanshi ya juya mata baya, tana kuka tana fad'in dan Allah Yarima kar kace ka fasa aurena danna fad'a maka koni wacece dan Allah Yarima Wlh na kamu da Sonka sai yasa na fad'a maka koni wacece Nasan zaka fahimc..... Daka mata tsawa tayi tare da fad'in keep quiet, macuciya fasi'ka, Allah na gode maka da kasa ban auri mace mazinaciya ba wacce ko wani dan iska ya gama da ita, tir da irin halinki Wlh I never hate someone in my life kaman yanda na tsaneki yanzu, I hate you bana son ganinki tafi kiban waje.... Nufanshi tayi tare da ri'ke Mai hannu tana kuka tare da fad'in dan Allah Yarima kayi hakuri Wlh bazan iya rayuwa ba tare dakai ba nas...... Tas ya sakan mata wani mari.......* Da sauri bariki ta tashi duk ta had'a zufa, Kalle Kalle ta farayi da sauri ta tashi ta d'auko ruwa cikin karamin fridge din d'akin tasha Tana sauke numfashi dakyar tare da fad'in Allah na godema da kasa mafarki ne ba gaskiya ba...... Lokaci d'aya kuma ta fashe da kuka mai ban tausayi, Yarima Ina son fad'a maka koni wacece amma yanzu tsoro ya kara kamani na tabbata bazaka iya aurena a haka ba kuka take Sosai Mai cin rai lokaci d'aya kuma ta share hawayenta tare da fad'in bazan iya juran rashinka ba Yarima kaman yanda raina yake fad'amin in fad'a maka gaskiyan wacece niba, dole cikin biyu inyi d'aya..... Ranan dai bariki kasa bacci tayi kawai burinta gari Ya Waye Yarima yazo suyi magana duk da tana fargaba akan abunda zata fad'a Mai a halin yanzu tasan tabbas tana son Yarima tunda har ta tabbata bazata iya juran rasa shiba, haka kuma tana son ta fad'a mishi wacece ita dan tana son tayi aure tsarkakakke. ******* Hjy Umaima ce zaune a falon hjy habiba Tana fad'in habiba Wlh bazan iya rabuwa da bariki kuke ce mata ko wa? Wlh Ina son yarinyar zan nema mata maganin aljanu Indai ta warke ai Kinga ni shar, Kai yarinyar tana da jiki Mai Kyau ga nono a tsaye. Hjy habiba dake zaune akan kujera haulat na kwance akan kujeran tasa kanta a cinyar hjy habiba, Hjy habiba na wasa da gashin Haulat, tace lallai Umaima yanzu duk abunda ya faru baki daddara ba. Hjy Umaima tace naji tsoro amma duk matan da nayi hulda dasu ban taba ganin wacce naji Ina Sonta ba har nake burin muyi soyayya kaman bariki ba, wlh ko nawa zan kashe zan kashe in nema Mata magani sannan in biya bukata ta. Hjy habiba tace toh Idan aljanun suka ki fita fah? Hjy Umaima tace dan Allah bar min mugun baki malamai manya zan samu, suyi mata addu'a, nasan komai zai wuce Kinga daka nan saita dawo gidana inda zata yarda Aida na biya sadaki ma munyi aure.... Hjy habiba tace aure? Ke kina da miji ita inta sami mijin fah? Hjy Umaima tace AI sai yasa nace zan aureta Kinga bata babu namiji saini d'aya zata zauna a gida na kaman y'ata nifa Wlh Kinga habiba koda asiri saina mallaki yarinyar nan Wlh dan tayi min Haulat dai tana kwance tana jinsu bata ce musu komai ba Hjy Habiba tace gaskiya In kikai haka baki kyauta ba, taya zaki hanata aure Bayan ke kina gidan mijinki? Hjy Umaima tace Sonta da kuma kishinta shi zaisa inyi haka, Dan bazan iya juran inga wani yazo inda take ba da Sunan love... Hjy habiba tace lallai kam amma duk maganan da hjy Umaima take haushi take ji dan itama son bariki take tunda ta ganta kuma itama tayi alwashin saita cita, tunda haulat ta fad'a mata bata da wasu aljanu, sonda take ma bariki shiya hanata fad'ama hjy Umaima cewa bariki bata da wasu aljanu, dan ta tabbata Indai hjy Umaima ta sani Wlh sai tasa an kawo mata bariki kuma sai tayi abunda takeso yanzu tana d'an tsoro ne sai yasa take cewa zata nema Mata magani, kuma tasan hjy Umaima dabin bokaye koda ba'a d'auko mata bariki ba ita da kanta barikin zata kawo kanta dan tana hulda da malamai na fitan hankali Haulat dai shuru ta musu amma cikin ranta tana fad'in Indai bariki ce maganin ki za tayi dan ta wuce yanda kike zato, nima kaina inda naga dama zan nemeta amma sanin halinta yasa na boye maita ta, in takamarki kud'i bariki bashi bane a gabanta...... Hjy Umaima tashi tayi tana fad'in bari inje gida inada Bakuwa ta taso daka Lagos Hjy habiba tace kuma? Wai ke Mai yasa baki zama da mace d'aya yau kici wancan gobe kici wancan? Hjy Umaima tace ai shine yanzu nake son in zauna da mace d'aya inna sami bariki aita isheni Hjy habiba tace adai rage cin mata Kala Kala Kar ki d'auko Mai warin hq. Dariya Hjy Umaima ta saki tace haba ai Kema kin San irin wanda nake ci fita tayi tana fad'in Kinga Bari inyi sauri. Bayan ta fita haulat ta kalli hjy habiba, tace mum Mai yasa baki fad'a mata cewa bariki karya take ba, Aida kin fad'a mata bariki bata da aljanu Hjy habiba tace kyaleta bata da alkibila Haulat cikin ranta tace nikam zan fad'a mata danna tabbata zata bani kud'i Sosai dan naga bata da rowa, number dinta yanzu zan nema amma bazan bari mum ta sani ba.... Yau Nayi muku typing din rowa😹😹😹 amma da babu ai gwara babu dad'i koh😝😝😝😝 gobe zan biya ku 😍 ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAUWA A USMAN* *JIDDERH* ~kawata Ina matukar yinki Sosai da Sosai wannan page din duka naki ne kiyi yanda kika ga dama dashi much love my fwnd~ *PAGE 21* Bariki ce zaune idonta duk sun kumbura alaman taci kuka, sannan kallo d'aya zaka mata ka gane tana bukatar bacci Sosai, amma saboda damuwa yasa kwata kwata bata ji, domin burinta shine anjima Yarima yazo, ta fad'a mishi komai taga yanda zasu kaya, wani hawaye ne ya silalo mata Mai zafi, tunawa da mafarkin da tayi jiya tayi wanda tsoro ya kamata take ganin kuma kaman hakan ne zai faru inta fad'a mishi, kaita girgiza alaman bazan iya juran rasaka ba Yarima, tashi tayi dakyar tayi toilet dan tayi wanka ko zata ji dad'i tun tana toilet take jin nocking sauri tayi ta gama wankan ta fito daka ita sai towel ta nufi kofar Tana fad'in Waye ne? Muryan hjy babba ne yace nice Bud'e kofar bariki tayi tana fad'in hjyta wannan uban nocking haka kaman zaki ballamin kofar Hjy babba yace kedai bariki kin iya iskanci dama kina jin.... Bai karasa ba yayi shuru yana kallon fuskanta hannu ya fara tafawa tare da fad'in mai zan gani haka? Tace maika gani? Yace kodai alh madu ne ya kuma marinki? Ji yanda Fuskanki yayi sintin kaman biredi bugun k'ato. Bariki tace Wlh babu abunda ya faru kawai bacci ne da Banyi ba, shi yasa fuskan ta kumbura. Hjy babba tabe baki yayi tare da fad'in baki kwana wajan alh madu din ba kenan? Tace ko d'aya ban kwana ba, tunda period nake inna zauna uban Mai zan masa.... Hjy babba yace kyasha masa ayaba mana Bariki dariyar da batai niya ba tayi tare da fad'in wace ayaban zansha? Dariya ta kuma saki tare da fad'in dan Allah hjyta kibar maza suyi magana alh madu ai baida ayaba sai tsinke Abu yanda kasan ayaban yara, ni Wlh matarshi ma take ban tausayi, koya take dashi oho. Hjy babba yace haka zatai ta cinye kayanta tana jin dad'i AI abincin wani guban wani. Bariki tace tab aiko Indai ayaban alh madu ne toh Wlh babu mace Mai lafiya da zata ji dad'inta hjyta Kinga ayaban ne kuwa? Niko damai zanyi miki kwatance..... Dariya bariki ta saki tace Wlh Kaga karamin yatsa ta? Toh da kad'an ayaban alh madu ya fishi. Dariya Hjy babba ya saki tare da fad'in na shiga uku Nayi gamo, kice ba banza ba kike gudunsa? Bariki tace Ashe kin gane gashi babu y'an shafe shafe da tsotse tsotse sai dai kawai ya kamo y'ar ayabarsa yasa yanda kasan ya sami kayan wanki dan iskan tsoho Dariya Hjy babba yayi yace ah toh wannan ai iskanci ne, taya yasan sarai abunshi karami ne,, kuma bazai dinga shafaki da tsotse kiba sai kawai ya Saka miki ayaba gskya da sake an Kama ango da Uwar amarya. Bariki dariya tayi tare da cewa Toh hjyta ai na dad'e Ina fad'a miki ni yanzu aure ma zanyi in huta Hjy babba salati ya saki tare da tafa hannu yace bariki aure dai? Tace shifa Yace keda alh madu din? Tsaki tayi tace koma da Waye zaki ji hjyta lokaci nayi Hjy babba yace adai gama rufa rufa din zai fito kuma zamu ji. Bariki tace toh sai a Bari lokacin yayi...... Habib ne ya fad'o d'akin ganin hjy babba da bariki suna fira, yace wace wainar kuke toyawa ne haka kuke k'asa k'asa da murya Hjy babba ya kalli habib yace Wlh dad'i na dake habiba kin cika zargi, shikenan babu daman aga mutane suna fira sai a fara zargin su. Tabe baki habib yayi tare da gwale kafa ya zauna yana fad'in kwaji dashi, kallon bariki yayi wacce fuska take a kumbure ga ido yayi ja, yace Mai zan gani dambe kikayi da wani? Tace Ya'ki Nayi ba dambe ba. Habib yace ah daka tambaya? Ke kika sani ina Fata dai kin San yau kina da ba'ko saiki tashi ki shirya muje inda zamu tun Kafin lokaci ya kure, ni Mai kika dafa ne yunwa nake ji wlh. Tace ban dafa komai ba, nima saida kayi m..... Yace dakata Mlm ban son iskanci miye wani kayi? Mai ya had'ani da wannan Kalman ina mace Bariki tace Kai Allah ya kyauta Habib da hjy babba suka amsa da Ameen Habib yace dan Allah tashi kisa kaya mu fita daka nan maci abinci dan y'ay'an hanjina har kugi suke Kaya ta d'auka tayi toilet tasa sannan ta d'auki Wanda zata canza anjima tasa a akwati karami suka fita Bayan sun fita Hjy babba yaga mota sabuwa fil tana walkiya yace oh ji wannan motar Mai Kyau Bariki kallon motar tayi ita harga Allah ma ta manta da ita.... Tace Alh madu ya bani ita jiya..... Hjy babba yace shine baki fad'a mana ba amma dai baki da hali Tace ni nama manta da ita Wlh sai yanzu dana ganta na tuna Habib yace bariki Anya Kema baki Fara d'an taba shaye shayen nan ba? Taya zaki ce kin manta da motar da aka baki? Tabe baki tayi tare da fad'in saboda ban d'auki kyautar da wani muhimmanci ba S....... Hjy babba ne ya Katseta da fad'in amma dai gaskiya bariki baki da mutunci, wannan motar Mai Kyau matrix cefa, gata Sabuwa fil da ita, mutumin nan yana sonki amma kina mishi tsiya.... Tace hjyta yanzu saboda yaban mota kike wannan abun? Bayan kin San matsalan. Tabe baki hjy babba yayi tare da fad'in Indai da kud'i ai sai Ayi hakuri haka.... Bariki tace bashi bane damuwa ta, hjyta inna dawo za muyi magana...... Gaba sukayi ita da habib Habib yace bariki Wai wani tsohon ne ya baki mota kike kushewa? Tace wani Sanata ne, mai karamin ayaba kaman na jarirai yaban. Habib yace na shiga uku Nayi gamo karamin ayaba? Kuma kaman na jarirai Toh ya yake cinki da ita?oh ni habiba Bariki tace ci kodai gogawa dan banjinta ako ina Habib yace tunda ya baki mota ai Kinji dad'i yanzu dai kin San yakamata kiyi taka tsan tsan dan Kar Yarima ya gane wani abu, in kuma sanatan zaki aura Toh yana kaiwa nan ya sake shewa tare da fad'in sai kuje kuyi ta goge juna, tunda baida abun kwarai Bariki duka takai ma habib tare da fad'in Rufamin asiri, in aureshi ince ma mutane Nayi me? Wai dana bani miji babu kayan harka Habib ya saki shewa tare da fad'in shi Yarima yana dashi? Duka takai ma habib tare da fad'in ban son iskanci Habib yace karki kassarani, ai gaskiya ne shi yana dashi Mai girma ko ya Kar sai Kinje kiga wacce bata Kai ta jarirai ba D'aure fuska tayi tare da fad'in habib Wlh ka daina dan ban son ana kushe min Yarima I....... Habib yace ke zance ma ki daina miye kuma wani habib Toh Waye habib din? Taya zaki dinga kirana da Sunan maza Ina mace karki kuma in ba zaki cemin habiba Toh ki bari ban son iskanci yana maganan ne yana bud'e hanci alaman yayi fushi Bariki gaba tayi tana fad'in ni Nayi gaba in Kaga dama ka zauna a nan Binta yayi yana fad'in Wai bariki Mai kike nufi dani ne wai? Kalleni sama da k'asa miye a jikin ki wanda babu a nawa? Dariyan da bariki batai niya ba ta saki tare da fad'in taya zan sani tunda kaya Sun boye muje kowa yayi tsirara sai a gani Habib yace Aini ba y'ar iska bace in zaki zo muje kizo muje dan zaki iya ganin yarima ya fad'o koda yaushe Gaba sukayi Dan zuwa gidan y'an uwan bariki na karya😹 ******** Karfe hudu da wasu mintinoni motocin Yarima suka tsaya a kofar gidan su zainab wato bariki, message ya Mata tare da fad'in ina kofar gida Bariki dake kwance akan tabarma taji wayanta yayi kara, d'auka tayi ta duba ganin sa'kon Wanda tun dazu take jira yasa ta tashi da sauri ta kara feshe jikinta da turare tare da shafa powder, fita tayi Tunda ta fito idonshi ke kanta harta karaso matsowa yayi ya bud'e Mata kofar ta ciki Tana kokarin bud'ewa taga an bud'e murmushi tayi sannan ta shiga da sallama tare da rufo kofar dan AC a kunne yake Amsawa Yarima yayi tare da fad'in maiya sameki? Kina ciwon ido ne? Kai ta girgiza alaman a'a Yace Toh maiya sami idonki naga kaman sun kumbura? Ko kuma kikayi? Tace Yarima wani mafarki nayi Wanda Yaban tsoro cikin mafarkin Wai nida kai muna fad'a har kace bazaka aureni ba saboda an fad'a maka mugayen Abu a Kai na kum........ Hannunta ya ri'ke Wanda yasa tayi shuru daka abunda tayi niyan fad'a, yace my princess bana tunanin akwai abunda wani zaice a kanki in fasa auranki Abu d'aya za kiyi wanda ko a masarautar mu babban laifi ne kuma yana d'aya daka cikin laifin Wanda Idan ka aikata dole kabar masarautar shine zina, wannan abun ne kad'ai zaki aikata na fasa auranki domin ni namiji ne mai kishi Sosai ina da kishin abunda nake so, wanda na tabbata ke bakya d'aya daka cikin masu aikata alfasha sai yasa a kullum nake kara sonki, ban kasance mazina ciba sai yasa a kullum nake ro'kan Allah ya bani mace tagari wacce ta tsare kanta daka rudin zamani Wani hawaye ne ya silalo daka fuskan bariki wanda bata san sun zubo ba ..... Jin hannun Yarima tayi akan fuskanta yana share mata hawayen tare da fad'in baby maiya faru?? Ki daina wani tunani ina tare dake nazo jin amsa kona karbu Ashe an dad'e dayin accepting dina. Murmushi tayi cikin sanyin jiki ba tare da tace komai ba, domin gaba d'aya maganan Yarima yasa ta fita hayyacinta tare da neman hanyan mafita, tabbas Idan Yarima yasan ita wacece bazai taba auranta ba, kenan mafarkinta gaskiya ne?..... Katse mata tunani yayi da fad'in my princess tell me Mai kike ji a kaina? Murmushi tayi tare da fad'in ai kace ka sami amsa Yace eh but Ina son in kara tabbatarwa Tace Yarima tabbatarwa ya wuce yardan da nayi za muyi aure Tana maganan ne tana rufe fuska alaman kunya take ji Matsawa yayi kusa da kunnenta ya fara mata magana cikin rad 'a tare da fad'in I need my kiss... Tana jin haka tayi saurin matsar da kunnenta Tana fad'in zan koma Gida Murmushi yayi tare da fad'in yau babu inda zani har sai anyi min abunda nake so, sannan kema kina nan babu inda zaki Tace Yarima ko gaisawa ba muyi ba. Murmushi yayi dan yasan Tana son su canza zancen ne sai yasa tace basu gaisa ba , yace oh hakane fah bamu gaisa ba Tace eh Ina wuni? Da fatan kazo lafiya Murmushi yayi tare da fad'in lafiya qalau, toh mun gaisa yanzu koh? Tace eh cikin murmushi Yace Toh am waiting for it Tace what??? Yace kiss Ido ta lumshe ba tare da tace komai ba, wani irin son Yarima yake fusganta sai yau ta kara tabbatarwa da tana sonshi tunda ta ganshi taji wani irin sonshi na fusganta Shima haka ta gefenshi wani irin sonta yake ji har cikin ranshi ji yake kaman ya tafi da ita ace yau mallakinshi ce da yafi kowa murna, daya nuna mata so Wanda bazata taba samun wanda zai Mata shiba, amma dai a kwana a tashi burinshi insha Allah zai ciki, ya tsara musu abubuwa da dama shida ita ya tanadar mata soyayya tsantsa Wanda zai nuna mata inya mallaketa Bariki ido ta bud'e ta kalleshi ta gefen ido taga ita yake kallo, da sauri ta kara lumshe ido, tare da tunanin abubuwa da dama, lallai Idan Yarima yasan wacece ni Toh daka ranan na rasa shi, maiya kamata inyi? Hawaye ne ya silalo mata a fuska...... Janyota yayi jikinsa tare da share mata hawayen yace mai yake damunki ne yau my princess? Tunda ya janyota jikinshi ya saka mata kanta a kirjinshi ta lumshe ido domin gaba d'aya jikinta ya mutu ga kamshin turarenshi dake dad'a tayar mata da hankali, yau ce rana ta farko da namiji ya Mata haka taji har tana sha'awa da sauri ta Fara kokarin Jan jikinta daka nashi amma saiya kara manneta dakyau Ta gefen Yarima kam shima jinshi yake wani iri, ya rasa wani irin so yake mata, kwata kwata baya son ganinta cikin damuwa ko kad'an baya son yin nesa da ita akan dole yake tafiya ya barta, yau ne rana na farko daya kosa ayi bakinshi da gimbiya zinatu dan Ayi maganan auranshi da zainab dinshi.... Bariki ce ta katse shi da fad'in Yarima wayanka na wuta kaman ana kira. D'aukan wayan yayi yaga gimbiya zinatu ce, murmushi yayi tare da d'auka har yanzu bariki na manne dashi yaki sakinta. Yace gimbiya Barka da yamma... Yana maganan ne yana Satan kallon bariki dake manne a jikinsa ban San mai gimbiya tace mishi ba naji yana fad'in saura kwana nawa a kawo ki kaman jibi ne koh? Tunda anan za'ayi komai..... Bariki dake kwance a kirjinshi taja jikinta da karfi har wayan tayi kasa ta silale daka hannunshi, kallonta yake tayi yanda yaga ta murtuke fuska abun yaso ya bashi dariya amma saiya dake dama da biyu yayi hakan, wayan yake kokarin d'auka bariki kuma tana kokarin bud'e kofar, hannunta ya ri'ke Bayan ya d'auko wayan kashe wayan yayi gaba d'aya, ya kalli zainab dinshi yace Ina zaki? Tace zani gida in d'auko Abu ne tunda naga kana waya Yace Toh yanzu na gama Tace ina zuwa yanzu zan dawo Yace OK tare da sakar mata hannu, Fita tayi tana shiga cikin gidan ta fashe da kuka, yanzu dan wacce zai aura ta kirashi nake wannan kishin shifa Idan yaji na bayar da mutunci na ga wasu mazan ya zaiyi? Kuka ta kuma saki Sosai tare da fargaban abunda zai faru in Yarima yaji wannan zancen....... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 22* Kuka tayi Mai isarta, sannan ta wanke fuskanta tare da shafa powder dan Kar Yarima ya gane, saida ta tsaya ta seta kanta sannan ta fita..... Tunda ta fito yake kallon fuskanta wanda dama tunda ta shiga idonshi nakan kofar gidan, tun Kafin ta karaso ya gane tayi kuka domin idonta yayi ja, dan farar mace Indai tayi kuka sai an gane dan fuskanta zata canza tayi ja ja...... Isowarta ne yasa tunanin da yake ya kawar Bayan ta bud'e motar ta shiga da sallama muryanta a dashe.... Amsawa yayi tare da fad'in my princess yau kwata kwata na rasa gane maike damunki? Mai yasa kikai kuka da kika shiga ciki? Gabanta taji ya fad'i ya akai yasan nayi kuka toh kodai ya biyoni ciki ne kai Anya a'a Toh y...... Katse mata tunani yayi tare da kiran sunanta da zainab Da sauri ta d'ago ta kalleshi dan tasan magana zai Mata Wanda yake bukatan hankalinta tunda ya kirata da sunanta.... Yace I don't know why yau kaman you are not happy, plz Idan kina da wani matsala ko damuwa let me know, ban son kiji shakkan fad'amin wani abu da kike bukata ko kunya, plz tell me maike damunki? Muryanta na rawa tace Yarima Ina son inyi maka wata tambaya, ina son Kuma ka bani amsa... Murmushi yayi tare da fad'in go ahead.... Tace kasan al'amarin aure yana da abubuwa da dama, yau Idan akace mutum zaiyi aure sai ayita kushe shi, ko kuma azo ana ya'da Labarin karya akan mutum yan..... Dakatar da ita yayi da fad'in enough my princess it seem like wannan mafarkin da kikayi yasa kike wannan maganan, na fad'a miki zina ne kawai zaki aikata in fasa aurenki..... Bayan haka banga abunda zaki aikata ba ince na fasa auranki ba, sannan ina so ki sani sonda nake miki ba Wanda wani zaizo ya fad'a magana akanki bane in yarda I trust you nasan bazaki taba bani kunya ba A hankali tace in fah wani yazo yace maka ni karuwa ce ya Z........ Yace ya isa haka ya isa yana maganan ne cikin jin haushin abunda tace, yace karki kara danganta kanki da wannan Kalman infact ma ban son ki karamin wannan maganan plz..... Let change the topic Shuru tayi ba tare da tace komai ba, Satan kallon Yarima tayi wanda taga gaba d'aya yana yinshi ya canza alaman ranshi a jagule yake..... Katse mata tunani yayi tare da fad'in Zainab kinsa naji babu dad'i, mai yasa zaki damu da mafarkin da kikayi haka har kike zargin wani abu? Har kike dan ganta kanki da wannan mummunan Kalman, Zainab duk Wanda ya kiraki da wannan Kalman sai Nayi karanshi dan ba haka kike ba, I trust you more than my self, ina jin kaman na sanki tun tuni karki manta tun a mafarki na Fara ganinki ban taba ganin Fuskanki ba a mafarki ba sai a zahiri na ganki sannan na gane Kece..... Hannunta duka biyun ya ri'ke yace Zainab nasan had'uwa na dake had'in Allah ne, babu wani abu da wani zaice a kanki yayi tasiri a wajena Indai ba gani nayi da ido naba, so inaso ki daina duk wani tunani akan sonda nake miki Wani hawaye mai zafi ne ya fito mata daka ido, gaba d'aya jikinta yayi sanyi, tana son Yarima kuma tana son fad'a mishi ko ita wacece gashi ta d'auko hanyar fad'amai ya dakatar da ita, lallai in Yarima yasan wacece ita bazai aureta ba, zan Bari saiya aureni in fad'a mishi koni wacece na tabbata zai fahimce ni S........ Katse mata tunani yayi tare dasa hannunshi yana goge mata hawayen idonta, yace Zainab bana son ganin wannan hawayen naki, kina min asaransu..... Murmushi tayi tare da fad'in na daina Yarima na daina bazan kara ba. Hancinta yaja tare da fad'in yauwa my princess Murmushi ta saki Yace ya maganan Walima dinki? Mai zamu shirya? Tace banda wani Abun cewa sai yanda kace. Yace Nop ina son in San mai kike so..... Yauwa you never tell me what you like nd dislike Tace Yarima komai kake so shi nake so Murmushi yayi tare da fad'in toni ke nake so.... Dariya tayi tare da fad'in ni kuma? Yace eh ke nake so,duk wannan abunda suke hannunshi na ri'ke da nata Sakin hannunta yayi tare da matsawa ya d'auko wani karamin akwati ya bata yace gashi sai kiyi abunda ya dace, sannan akwai check a ciki nasa iya kudin da za'a cira amma ban sa suna ba Wanda zai cira sai yasa sunanshi, kiba ma islamiyya din, gudun mawarki.... Tace Yarima nagode Allah ya saka maka da gidan Aljanna ban San wani.... Ya dakatar da ita tare da fad'in ya isa haka my princess Tace Yarima amma kaman hidiman yayi yawa Sosai Yace komai na miki baiyi yawa ba, u deserve it Tace ngd Ido ya kura mata yana kallonta ko kyaftawa bayayi Ganin irin kallon da yake mata yasa tayi saurin yin k'asa dakai Hannunshi yasa ya d'ago Mata fuskanta yace my princess d'ago ki kalleni.... Ido ta rufe domin bazata iya kallon idonshi ba, dan yana mata wani irin mugun kwarjini Sosai Ganin ta rufe ido yasa yayi murmushi tare dakai bakinshi kusa da kunnenta yace I want my kiss now, Bayan ya fad'a mata hakan yayi baya tare da kallon fuskanta yaga har yanzu idonta a rufe, iska ya hura mata a fuska tayi saurin bud'e ido, murmushi ya sakan mata idonsu duka yana kallon na juna, fuskanshi ya fara matsawa kusa da nata kaman zaiyi kissing dinta ganin haka tayi saurin rufe ido, murmushi yayi yakai mata peck a goshi jin a goshi yayi mata yasa ta sauke ajiyan zuciya har yana ji, baya yayi tare da fad'in I don't want the kiss now Kallonshi tayi suka had'a ido da sauri tai k'asa dakai Murmushi yayi yace wannan kunyan yayi yawa but very soon zan rage miki shi Murmushi tayi ba tare da tace komai ba Yace Zainab very soon you will be mine Ganin taki magana yasa yace bari inzo mu wuce tunda my princess ta k'osa in tafi Da sauri tace nifa bance haka ba... Murmushi yayi yace kina son in zauna? Murmushi tayi tare da fad'in wannan tambayar.. Sai kuma tayi shuru Yace Ina ji fad'a min? Tace Mai zance? Murmushi yayi yace say you love me Itama murmushin tayi tare da fad'in yaushe zaka tafi?.. Dariya yayi yace oh saboda karki fad'a kike korana koh? Tace a'a nifa ba haka nake nufi ba Yace anyway ya kamata inzo in gudu naga yamma yayi Sosai gashi an kusa kiran sallah magrib... Tace toh ka Bari in kukai sallah saiku tafi. Yace OK my princess, yace banga mutumina ba yau? Tace habib? Yace eh Tace baya nan amma zaka iya ganinshi ya fad'o yanzu Yace OK.... Dan shuru yayi Kafin yace naso inzo saukan ku but I will try in samu inzo Tace a'a Yarima basai kazo ba, ka Bari kawai duk abunda akayi zan turo maka, ranan fah shine Washe garin auranka kaga karka shiga hakkin amarya Idonshi na kanta yace Kema ai tawa ce, sannan Idan abun murna ya sameki dole inzo in tayaki Tace Yarima plz basai kazo ba Wlh na yafe maka, abunda bazan so ya faru akaina ba banso Ayi ma wata akai na Yace really? Tace eh Yace Sai yasa nake sonki, but amma duk da haka Zanzo Tace shikenan tunda haka kace, but Ina son Yarima na ya zama mai adalci, tunda ni nace na yafe Murmushi yayi tare da fad'in shikenan Yarima dinki zaiyi adalci insha Allah tare da ja mata hanci Tace akwai zafi fah Murmushi yayi yace am so sorry my princess, jin ana kiran sallah yasa ya fita dan yayi sallah Itama gidan ta shiga tare da ajiye jakan da Yarima ya bata, zama tayi tana tunanin firansu Tana murmushi, Yarima I promise ranan daka aureni zan fad'a maka koni wacece Bazan bari ka aureni ba sai Nayi istabra'i zama tayi tana ta tunani dan tana fashin sallah, karan wayanta yasa ta d'auka ganin Sunan Yarima tayi ta danna tare dakai wa kunnenta Yace come out in ganki mu kama hanya Tace OK tare da kashe wayan tana murmushi fita tayi a waje ta ganshi a tsaye Inda yake taje yana ta murmushi a tsaye suka tsaya yace my princess zan wuce sai yaushe kuma? Tace sai Bayan bikin ka Murmushi yayi yace bazan iya ba, Kema kin sani Tace Yarima daka jibi fah zaku Fara abu Yace how did you know? Tace naji Ai kana fad'ama amaryanka Yace hakane na k'osa ma a kawo ta, yana maganan yana kallon bariki Ganin ta d'an bata fuska yasa yaci gaba da fad'in bari inje in samu muyi waya ma.... Gaba tayi tana fad'in saida safe tana fad'in haka tayi cikin gidan Murmushi yayi tare da girgiza kai kiranta yayi amma taki d'auka Message ya Mata tare da fad'in haka za muyi sallama din? Ganin batai reply ba kuma bata fito ba yasa ya shiga mota yace suje, kara tura mata message yayi yace ok na tafi kin San hanya zamu kama but kinsa na tafi ba tare da munyi sallama Mai Kyau ba, may be ma wannan ne last maganan mu...... Tana ganin message din ta fito da sauri amma ina motocin sunyi gaba... Yarima yana kallonta murmushi yayi tare da fad'in I love you my princess Bariki komawa tayi ta doka ma Yarima kira amma yaki d'auka, message ta tura mishi Tana fad'in plz pick my call I need to talk to you Yarima yana ganin sa'kon yayi murmushi tare da kashe wayan dan yasan zata kara kira kuma bazai d'auka ba har sai yaje gida, domin bazai iya waya da princess dinshi ba a gaban driver domin sarautar shi bazai Bari driver yaji Kalan kalaman da zaima baby dinshi ba Bariki kara kira tayi taji wayan a kashe kanta taji ya Sara, jiki a sanyaye ta had'a kayanta tabar gidan dan zuwa d'akinta, tana zuwa d'aki ta ajiye kayan tare da had'a tea tasha, jakar da Yarima ya bata ta bud'e kud'i ta gani makil da yawa dubu d'aya d'aya bandir bandir har guda ishirin million biyu kenan, ido ta d'an zare tana mamaki check din ta d'auka shima taga million uku ya rubuta, a hankali tace Yarima kud'in yayi yawa har 5mil, hawaye ya zuban Mata tace yanzu duk wannan Abun karya nayi maka ka d'auki wannan kud'in kaban, ba tare daka nemi jikina ba lallai Yarima inna Bari na rasaka Nayi babban rashi, duk yanda zanyi dole In boye koni wacece har sai ka aureni zan fad'a maka Nasan zaka fahimce ni, wani hawayen ne ya kuma zubo mata....... Muje zuwa muga ko Asirin bariki zai rufu ko kuma akasin haka ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 23* Kuka tayi Sosai lallai Yarima shine mai Sonta na gaskiya, duk namijin da zai maka hidima ba tare daya nemeka ba, shine masoyinka, mazan yanzu basa abu dan Allah sai dai in Sun miki Suma suna so kiyi musu, mata Kwadayi maza kuma shegen sha'awa, daka ya baki abu kin amsa in baice miki wani abuba toh gobe zaice dan ba'a banza yayi miki ba, wannan shi ake kira trade by barter, wani irin son Yarima yake kara shigarta, ido ta lumshe mai yasa na kasa fad'a ma Yarima gaskiya? Saboda ina tsoran in rasa shi, saboda ina sonshi..... D'aukan wayanta tayi da sauri ta kira Layin Yarima amma still switch off, d'an shuru tayi tana tunani kallon lokacin data kirashi tayi dazu taga wajan 39mnt, tace ya isa ace yakai gida yanzu coz daka kaduna zuwa Zaria 30mnt ne, kara kira tayi amma a kashe tayi mugun shiga damuwa, mai yasa Yarima ya kashe waya Bayan yasan zata kira, sannan yasan sa'kon daya tura mata dole hankalinta zai tashi, gashi na kira yaki d'auka daka karshe ya kashe waya..... A hankali ta furta Yarima plz ka kunna waya ina cikin damuwa.... Yarima Aliyu Bayan sun karasa direct masallaci yayi cikin sauri dan yin sallah isha'i, duk da sanda suka isa an idar da sallah din, direct gefenshi yayi toilet ya fad'a yayi wanka sannan ya fito yasa jallabiya, falo ya fita inda yaga an jera Mai abinci zama yayi kuyangi suka zo suka suba Mai sannan suka bar wajan, Fara ci yayi yana cikin cin abinci saiga usman d'an waziri ya shigo Usman zama yayi kusa da Yarima yana fad'in Wai kwana biyu Ina kake zuwa ne haka? Yarima baiko Kalli usman ba balle yasa ran samun amsa. Usman bai damu da hakan da Yarima yayi mishi ba dan dama yasan hali, inda Sabo ya saba, ganin Yarima bazai yi magana ba yasa yaci gaba da fad'in Yarima ya kamata ka rage fita kasan Idan gimbiya tazo jibi maganan fita ya Kare sai kuma Bayan aure.... Yarima ajiye spoon din dake hannunshi yayi tare da fad'in akan wani dalili? Usman yace domin haka shine al'adan masarautar Yarima yace thank god al'ada ce ba addini ba, da za'a rufe mutum a hanashi fita like a prison person Usman murmushi yayi tare da fad'in Yarima kasan wannan masarautar bata wasa da al'ada domin an dauketa da muhimmanci, kuma ina mai baka shawara daka bi wannan al'adan Indai bason ganin fushin Mai martaba kake ba Yarima Aliyu tashi yayi tare da fad'in nifa ban son takura a Bari inji da wannan auran da ake kokarin cusa min mana haba kodan Anga nayi shuru Usman yace shurun shine Alheri Yarima, kuma ina mai baka shawara daka girmama zabin da iyayenka suka maka, Indai kana son ganin farin cikin su, kuma kana son Kaga dakyau Yarima Aliyu yace naji zaka iya tafiya Usman yace Allah ya huci zuciyar Yarima, dama nazo ne akan kazo muje Kaga gefen ka, domin ance tunda aka fara aikin baka le 'ka ba, ya kamata kazo muje ka gani in yayi maka Yarima Aliyu yace basai Naje ba, komai akayi yayi dai dai Usman yace Yarima Mai martaba da kanshi yayi min magana akan muje in kaika ka gani. Jin umarnin mai martaba ne yasa Yarima fad'in muje Fita sukayi har zuwa gefen da akama Yarima dan gajeren ginin gidan sama, tsarin ginin ya had'u falo suka fara shiga wanda yana da girma Sosai, kofofin da suka gani a falon suka bude bedroom ne guda biyu a k'asa da kuma kitchen da dinning area, sai sama kuma d'aki uku ne da falo d'aya, ko wani d'aki yana da girma Sosai gidan dai yayi kyau Sosai Usman yace ya Kaga gidan ina fatan yayi maka kyau Yarima yace babu laifi Usman yace gobe za'a zuba kaya domin da mai martaba yaso Asa sarkin katsina yace abarshi domin shi zai saka komai, duk da Mai martaba ya nuna a barshi amma sarkin katsina yace yariga yasai komai, d'azu masu deco suka zo suka duba komai gobe zasu zo su saka kayan Yarima bai ce komai ba sai waje da yayi... Ganin haka usman ya bishi yana fad'in Yarima gaba d'aya kayan da zaka saka an kammala su, ranan da gimbiya zata zo nan akwai kayan da zaka sa.... Tsayawa Yarima yayi tare da kallon usman yace akan wani dalili? Kayan da zansa ma sai an zaba min? Ni Mai yasa za'a kawo ta jibi, a Bari sai an d'aura auren mana Usman yace Indai zaka auri y'ar gidan sarauta toh dole haka za'ayi wacce ba y'ar gidan sarauta bace za'a kawo ta Bayan an d'aura aure Yarima yace I don't know why kuke d'aukan al'ada kaman addini Usman yace haba Yarima ai dad'i ya kamata kaji, gimbiya ce fah za'a kawo maka Yarima bai kulashi ba yayi gaba abunsa Usman dariya yayi dan yasan Yarima baya son auren kawai dauriya yake Yarima na shiga d'akinshi wayanshi ya kunna, yana kunna wayan sa'ko ne sukai ta shigowa bud'ewa yayi yaga na mutane ne Kala Kala sai kuma na princess dinshi, nata ya shiga ya fara karantawa..... Yarima kasan hankali na a tashe yake? Ka d'aga min hankali shine ka kashe waya dan Allah Yarima ka kunna waya bazan iya bacci ba yau har sai...... Bai karasa karanta message din ba kiranta ya shigo Murmushi yayi tare da kashewa sannan ya kira ta.... Tana ji ya d'auka ta fashe mishi da kuka Yarima hankalinshi yayi mugun tashi dan jin Zainab dinshi na kuka Yace my princess what happen? Plz stop it. Batai magana ba sannan bata daina kukan ba Ido ya lumshe dan baya son kukanta ko kad'an, yace tunda ba zaki shuru ba gani nan zuwa yanzu Da sauri tace ni karka zo, kasan zan damu shine ka kashe waya kasan tun yaushe nake cikin damuwa, dan Allah Yarima karka karamin irin haka bazan iya jura ba Ina Sonka Yarima ban son wani abu ya sameka n.... Shuru tayi cikin jin nauyin abunda taita fad'a gashi ance magana zaran bunu Yarima kam jin kalmanta na karshe yasa shi jin wani irin dad'in da bai taba jiba, ina Sonka Yarima, ban son wani abu ya sameka, murmushi yayi tare da fad'in ina jinki.... Kit ta kashe wayan domin wani irin kunya taji, tana kashe wayan ta Fara dukan kanta kai na kwafsa... Shuru kuma tayi tana mamaki yau itace take jin kunya dan tace Tana son wani, ikon Allah ita da take tubewa tsirara gaban namiji duk bata ji kunya ba sai dan tace Tana son Yarima. Kai gaskiya Yarima kai daban kake Sonka a jini na yake. Yarima kam jin ta kashe wayan yasa ya saki wani irin murmushi mai cike da farin ciki kara kiranta yayi.... Ido ta bud'e dake lumshe tare da d'auka bata ce mishi komai ba Yarima yace kara fadamin abunda kika ce d'azu Tace Mai nace ni na manta Yace oh I see, bari in tuna miki... Da sauri tace Yarima saida safe bacci nake ji Murmushi yayi dan yasan so take ta zille bata son ya tuna mata... Jin ana mishi nocking yasa yace ok baby good night dream about me, nd tell me tomorrow yana fad'in haka ya kashe wayan tare da tashi dan yaga Waye ke mishi nocking Bariki bayan ya kashe wayan, murmushi tayi tare da fad'in ina Sonka Yarima gaba d'aya kasa na canza daka abunda na fito ina fatan kaima zaka amshi kaddara Kar kaki amsa kaman yanda akaki amsanta a baya hawaye ne ya zubo mata ..... Ganin tunanin da bata son yi yana son tayi shi yasata tashi tayi waje dan bata son tunawa da baya ko kad'an Yarima bayan ya bud'e kofa sisters dinshi ya gani su duka, wani irin murmushi ya saki cikin jin dad'i tare da fad'in saukan yaushe? Hafsat tace bros tun dazu suka zo, suna ta jiranka baka dawo ba Salamatu tace wai ina kaje ne Yace Kai sis wannan tambayar ai sai ku Bari a gaisa dariya duka suka saki tare da shiga falo din suka zauna Yarima kallon y'an uwanshi yake yana jin dad'i, yau gasu su duka sun had'u, rukkaya, salamatu, Fatima, nd lil Hafsat dinshi, yarima yace shine kuka zo da wuri haka? Fatima tace bikin fah saura kwana biyar Aini da naso inzo tun yana sati biyu Dariya Yarima yayi Sosai kaman ba shiba, yace sai kace Kece maman ango ba Tace ai yayar ango kaman uwa ce Yarima murmushi yayi Zama sukayi suna ta fira cikin so da kauna tare da tsara irin abubuwan da za ayi duk da dama sun shirya komai, Shidai Yarima jinsu kawai yake dan baya son ana firan bikin kwata kwata ******* Katsina Gefen amarya wato gimbiya zinatu Anata shirye shirye Sosai musamman ma ita amaryan inda take ta gyaran jiki Gimbiya zinatu ce a d'aki daka ita sai wata kawarta kallo d'aya zaka ma kawar ka gane itama suna da sarauta domin yana yin shigarta da kuma yanda takeyi alaman akwai giyan sarauta akanta, y'ar sarkin bauchi ce yarinyar gimbiya Amina Kallonta gimbiya zinatu tayi tace my love kina ganin duk abunda na tsara zai bada matsala kuwa? Gimbiya Amina tace bana tunani amma Idan kika wuce gonarki zai iya bada matsala dan haka kiyi taka tsan tsan Murmushi gimbiya zinatu tayi tace karki damu, baza'a samu matsala ba, tare da d'aga ma gimbiya Amina gira Gimbiya Amina wacce take magana kaman bata son yi tace ina fatan haka, dan Idan aka sami matsala daka Wajanki toh karki ce ban fad'a miki ba Murmushi gimbiya zinatu tayi tace, haba haba ai ko d'aya na iya taku na Gimbiya Amina tace da sauranki dai domin naga kina ta rawan kai nidai ki kiyaye tana fad'in haka ta tashi tayi toilet dan tayi wanka Ganin ta shiga toilet yasa gimbiya zinatu fad'in my love ko rigima..... Toh fah wannan wani abu ne ake cewa gimbiya tayi taka tsan tsan???? ********** Gaba d'aya masarautar Zazzau ta kidime wajan hidiman bikin tilon d'anta guda d'aya wato yarima Aliyu d'a d'aya namiji a wannan masarautar mai albarka Yau za'a kawo gimbiya zinatu cikin wannan masarautar ita da y'an uwanta har sai Bayan an d'aura aure zasu wuce abar amarya a nan, an ware musu gefe guda . Yarima ne zaune akan gadon d'akinshi yana ta faman yin tsaki ga kayan da zaisa an ware Mai, gashi yana ta kiran gimbiyarshi Zainab wato bariki taki d'auka message ya Mata tare da fad'in Pick my call Reply ta mishi da fad'in Sorry I can't pick your call now har sai bayan bikin ka karmu shiga hakkin amarya Yana karanta message din ya buga hannunshi biyu domin yana bala'in son jin muryanta, gashi daka yau babu inda zashi har sai an d'aura aure, tashi yayi tare da fad'in Indai bazaki d'auki wayana ba dole In Karya wannan al'adan inje in ganki tunda ba addini bane.... Shuru kuma yayi ance gimbiya nan da 30mnt zasu karaso kuma shi zai tarbeta... Dan shuru yayi yana nazari d'aukan key din mota yayi daka gani shi kadai zai fita yace I have to see my princess ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 24* Fita yayi ya bud'e kofarshi ganin fadawa a wajan yasa yayi tsaki, domin ya tabbata bazasu Bari ya fita shi d'aya ba and inya fita dasu akwai matsala, dan shuru yayi sannan ya dake tare da fitowa, nan suka zube suna gyara kimtsa Allah ya taimaki Yarima Mai jiran gado takawarka lafiya..... Dakatar dasu yayi alaman ya isa, gaba yayi suka tashi suna kokarin binshi ya dakatar dasu tare da fad'in bana bukatar ku bini. kansu na k'asa suka amsa da fad'in komai Yarima yace dole mubi Murmushi yayi cikin jin dad'i tare dayin gaba, mota ya shiga kiran VENZA gaba d'aya motar tinted ne baka ganin wanda ke cikin motar saboda tinted din but na motar na ganinka, harya tada motar saiga Usman nan kaman daka sama bud'e motar yayi ya shiga, tare da fad'in ina zaka? Gimbiya ta karaso kai ake jira Yarima Aliyu tsaki tayi tare da kashe motar ya fita cikin takaici Ganin ya fita yasa usman binshi a baya Direct d'akinshi ya shiga kayan da akace shi zaisa in gimbiya tazo shiya sa, sannan ya fito a falo yaga usman baiko kulashi ba yayi waje abunshi Ganin haka yasa usman ya bishi a baya yana murmushi. Koda Yarima ya fito fadawa suka bishi direct wajan motocinshi ya nufa suka bud'e Mai ya shiga, usman shima da sauri ya shige aka ja dan zuwa gidan sarkin katsina dake nan domin suje su tawo dasu. Koda suka karasa duka mutane suna mota, gimbiya ce ta fito fadawa suka mata Iso har motar da Yarima Aliyu yake ta shiga ta zauna a baya, usman kuma ya koma wata motar Gimbiya zinatu Bayan ta shiga ta kalli Yarima cikin murmushi tare da fad'in wow my handsome.... Ido ya rufe cikin takaici, jiba yanda take abu a gaban driver Jan motar akayi suka fara tafiya, hannunta tasa cikin na Yarima Kallon hannun yayi tare da kallonta ya watsa mata wani irin kallo da sauri ta cire hannunta ganin irin kallon da yayi mata, ganin yanda ya d'aure fuska yasa taji ya bata tsoro yasa ta kame bakinta tayi shuru Bayan sun karasa masarautar tasu, aka bud'e musu Mota suka fito, su mum ne a tsaye dasu fadawa domin tarban su, gimbiya da Yarima suka fito tafiya suke a tare har inda aka ware musu, wajan babba ne gefen gimbiya da kawayenta babba ne sannan gefen danginta shima daban, Bayan gimbiya zinatu ta shiga ciki zama tayi Yarima fita yazo.... Tayi caraf tace Yarima ba yanzu zaka fita ba sai wani ya shigo Yace Aiba gadinki aka bani ba yana fad'in haka yasa Kai ya fita a falo yaga su mum suna kokarin shigowa ciki Mum ganin ya fito tamai wani irin kallo alaman ya koma, ranshi a jagule dole ya koma ciki, tare suka shiga gimbiya zinatu gaida mum tayi cikin girmamawa Mum amsawa tayi tare da fad'in tubarkallah, su Hafsat zama sukayi suna dan Jan gimbiya da fira duk da tana yi tana d'an jin kunya kaman dagaske, mum ita da Yarima suka fita Mum d'akin yarima sukayi tace Yarima Wai mai yake damunka ne? A haka kake son in bari ka kara aure jiba yanda kakema wannan ma Anya zakai adalci kuwa?.. Da sauri yace mum kiyi hakuri, yau raina a bace yake amma ai kin San your son zaiyi adalci mum Murmushi mum tayi tace waya batama Yarima rai? Dan shuru yayi Kafin yace mum Zainab taki picking calls dina, wai sai Bayan biki na, gashi babu inda zani Har sai an d'aura aure Murmushi mum tayi danta gane itace wacce d'an nata yake so, tace bani number dinta in kira maka ita.. Kaman yana jira da sauri ya karanto ma mum number din, dialing mum tayi ringing biyu bariki ta d'auka tare dayin sallama dan tunda taga number din take tunani dan taga special number ne sai yasa tayi sallama Amsawa mum tayi tare da fad'in my daughter, Yarima ya kawo karanki kinki d'aukan waya. Jin haka yasa ta gane mum dinshi ce, da sauri ta gaida mum cikin girmamawa. Amsawa mum tayi tare da bama Yarima wayan sannan ta fita Yarima yace my princess do you know how worry I am right now? Wannan wani irin punishment ne haka? Kin San zan shiga damuwa Sosai na rashin jin muryanki Bariki tace shine kasa mum ta kirani koh? Murmushi yayi tare da fad'in Aida Nasan hakane dama tun dazu na fad'a mata, Zainab am so worried about you, harna fito Zanzo aka kirani.... Tace Yarima amma kace bazaka fita ba sai Bayan aure koka manta kace haka al'adan yake? Yace ban manta ba, dama Nasan saboda kina tunanin bazan zoba yasa kika 'ki d'aukan wayana, ai inda Banyi magana dake ba yau Toh da komin dare sai nazo na ganki Murmushi tayi Yace I miss you my princess, ya shirye shiryen Walima? Tace Alhamdullilah muna tayi, ga Kai yayi zafi, sai naga anyi an gama Kafin in huta. Yarima yace Allah ya taimaka, gaskiya Kina bukatar hutu Tace hakane idan muka gama zanyi tayin bacci har na sati d'aya in kashe waya na in huta Yarima Aliyu yace joking, ban yarda da kashe waya ba Murmushi tayi tare da fad'in ina amaryan mu? Yace Tana nan yanzu ma zani in ganta. Bariki tace uhm toh sai ka dawo Tana kokarin kashe wayan.... Yace karki kashe min waya ban gama magana dake ba.. Tace Yarima amarya na jiranka fah Yace I know ita da zamu kwana gida d'aya Bariki wani abu taji ya tokare mata a rai, amma saita dake tace uhm Yarima jin tayi shuru yasa ya canza maganan da fad'in my princess very soon za'a turo gidanku so plz next ganin da zan miki a gidanku nake son in ganki, tunda har kin amince min inaga dan nazo babu wani laifi, sannan a ranan da Zanzo Zan nemi izini wajan baba Tace Allah ya kaimu lokacin da zaka zo Ya amsa da Ameen tare da fad'in my wife to be insha Allah Murmushi tayi cikin jin dad'i Sun dad'e suna fira cikin so da k'auna Kafin sukai sallama, tare da fad'in inya kirata ta d'auka ko ya fad'ama mum, dariya tayi tare da fad'in zan d'auka ******** Hjy habiba ce zaune daka ita sai rigan bacci haulat kuma na kwance akan cinyarta tana danna waya Wayan hjy habiba dake ajiye kusa da ita ya fara kara, d'auka tayi taga son da sauri ta d'auka tare da fad'in ya naga number dinka na Nigeria? Dariya yayi tare da fad'in mum Ina airport plz turo a d'auko ni. Hjy habiba tace what a surprise, Bari in turo yanzu tashi tayi tana fad'in haulat tashi kisa kayan mutunci d'ana ya dawo yanzu za'a dauko shi a airport. Haulat tace wow mum kice bros dina, tashi tayi itama ta nufi toilet dan tayi wanka dan basu dad'e da gama she'ke ayarsu ba suka zauna a nan Hjy habiba tasa aje a d'auko mata gudan d'an nata daka airport inda itama tayi wanka tasa riga da zani na atamfa ya Mata kyau dan dama tana da kyan jiki, zama tayi a parlour tana jiran zuwan d'an nata... Haulat ce ta fito itama cikin wata doguwar rigan less dinkin yayi mata d'as a jiki tayi kyau Sosai nufan hjy habiba tayi tare da manna mata kiss a baki Hjy habiba taja baya tare da fad'in a'ah dakata mubar wannan abun sai a cikin d'aki any moment d'ana zai iya fad'owa so ya kamata mu dinga taka tsan tsan Haulat tace Kai mum naga kin min kyau ne dana ganki harna Fara sha'awanki so nake miyi love plz mum Hjy habiba tace sorry my daughter Bari farhan yazo inya shiga d'akinsa sai muje muyi abunda za muyi Haulat tace ok mum Suna cikin fira saiga wani saurayi ya shigo falon Da sauri hjy habiba ta tashi ta nufeshi tare da rungume shi tana fad'in welcome son Yace mum I really miss you tare da kara rungumeta Idonshi ya sauka akan haulat dake tsaye tana ta murmushi, ido ya kura mata na wani lokaci sannan ya d'an saki mum dinshi tare da fad'in mum Bakuwa kikayi? Hjy habiba tace eh sun tare da fad'in haulat ga farhan Haulat tace sannu da zuwa Murmushi ya sakan mata tare da fad'in yauwa nagode Hjy habiba janshi tayi sukai sama direct d'akinshi suka nufa, suna shiga yace Kai mum wannan yarinyar tana da kyau Sosai Hjy habiba bata fuska tayi tare da fad'in toh inma kana tunanin wani abu ka Bari domin bikinta ya kusa Dariya kawai yayi sannan ya shiga toilet dan yayi wanka Ganin ya shiga toilet yasa Hjy habiba fita danta jirashi a dinning yazo yaci abinci, A falo taga Haulat tana waya tana murmushi tun Kafin ta karasa ta d'aure fuska domin ganin yanda take wani murmushi, kusa da haulat taje tana fad'in ke dawa kike waya? Kashe wayan tayi tare da fad'in mum nida wani guy dina ne Hjy habiba tace OK dan a zaton ta haulat na waya da wata mace ne sai yasa take wani kanne murya Farhan ne ya fito cikin Kananan kaya yayi kyau Sosai dan dama babu laifi yana da kyau dogo ne bashi da jiki Sosai ga idonshi manya...... Kallon haulat yayi wacce take danna waya yace Mata haulat come let eat together Tashi tayi suka nufi dinning din Wanda hjy habiba ke zaune na jiran fitowan nashi Hjy habiba ce ta zuba mai abinci, Fara ci yayi yana yi yana kallon haulat duk hjy habiba na Lura da hakan wanda take ganin ya kamata ta d'auki mataki tun da wuri.... Hmmm muje zuwa dai ******* Yau ake shirya mothers day Wanda mum din Yarima ce ta had'a, a cikin masarautar za'ayi, karfe biyu na rana aka saka mutane har Sun Fara hallara Amarya ce cikin wani shegen less Wanda kallo d'aya zaka masa kasan Mai shegen tsada ne, anyi mata kwalliya na Kece raini babu laifi tayi kyau Sosai, bayan an gama shiryata da zata fita aka saka mata wata alkyabba akan kayanta nan kawayenta suka jeru gaba kuyangi baya ma kuyangi har wajan da aka tanada dan zaman amarya. Yarima Aliyu kam yana gefenshi cikin bedroom dinshi shida usman falon abokananshi ne, Usman dake zaune a gefe yace plz Yarima ka tashi ka shirya mana kasan zamu je muyi mata koda 5mnt ne sai mubar wajan plz ka tashi ka shirya K...... Kiran mum din Yarima cikin wayar usman shine ya Katse Mai magana tare da fad'in Kaga mum ce ka tashi muje D'auka usman yayi ban San mai mum tace ba naji yana fad'in ga munan ranki ya dad'e Usman kallon Yarima yayi yace mum tace maza maza muzo yanzu Tashi yayi rai a jagule ganin ya tashi yasa usman fita danya bashi waje ya shirya Yayi wajan 30mnt sannan ya fito cikin wata Shegiyar shadda tare da malin malin ba karamin kyau Yarima Aliyu yayi ba kamshi kawai ke tashi ganin fitowanshi yasa abokananshi suka tashi dan tafiya wajan mothers day din tun a nan wasu suka fara d'aukanshi hoto, suna fita fadawa suka fara kirari har wajan mothers day din suka je, inda Yarima ya zauna kusa da amarya wato gimbiya zinatu, sunyi matukar kyau Sosai ana ta d'aukansu hoto Nan aka saka wa'ka inda aka bu'kaci amarya da ango su fito, Yarima tashi yayi inda suka jero tare gimbiya ta sa'kale hannunta cikin na Yarima har filin inda za suyi ranan inda suka fara rawa tana manne a jikinsa, duk da Yarima yana dan basarwa baya son yi, nan abokananshi suka fito suna musu spraying, kawayenta ma Suma suka fito suna musu liki, abun dai gwanin sha'awa ana ta d'auka a hoto har y'an gidan tv Suma sun zo suna d'auka, Anata watsi da naira kaman ba gobe Yarima ko 1hr baiyi ba yabar wajan ya samu ya silale ango ya gudu sai a bokanan ango kawai, ganin Yarima baya wajan yasa Suma suka bar wajan Yarima d'akinshi ya shiga inda ya kira bariki har sau uku batai picking ba, yace where did she keep her phone ? K'ara kira yayi amma still batai picking ba jin karan bud'e kofarshi yasa bai kara kira ba friends dinshi ne suka shigo suna fad'in saika tafi babu wanda ya Sani Shuru yayi ba tare daya tanka musu ba danshi rashin d'aukan wayan zainab yana sashi cikin wani hali Bariki kam tana kallon kiranshi taki d'auka domin wani irin azabban kishi take ji, danya fad'a mata yau za suyi mothers day tasan muddin ta d'auka sai taji wani abun ta rasa mai yasa ta kasa controlling kanta tana matukar kishin Yarima, wani hawaye ne ya zubo mata tare da fargaban duk ranan da Yarima yasan tana bin maza ta shiga uku, kirgawa ta farayi rabonta dana miji tace dole ina gama istabra 'I muyi aure karya ja wani lokaci Kafin a sami masu bakin jaba su fad'a ma Yarima ya fasa auranta, tunawa tayi sanda yake fad'a mata zina kawai zaki aikata in fasa auranki.... Lallai Yarima in yasan nabi maza bazai aureni ba, dole insa Ayi bikin da wuri in yaso Bayan bikin zan fad'a mishi komai da baki na tabbas dole auran ya zama na sirri ba kowa zai san da auran ba sai an d'aura a hankali ta furta karuwanci baiyi ba yaune rana ta farko da tayi data Sani tare da biye ma zuciyarta data ingizata tace mai yasa na yanke hukunci cikin fushi kuka ta saki mai taba zuciya ..... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 25* *INA MIKA SA'KON TA'AZIYA GA UMMU ABDALLAH TARE DA SAURAN MEMBERS DIN GROUP DIN BARIKI NA FITO FAN'S 1 WANDA TAYI RASHIN D'ANTA GUDA D'AYA TILO ABDALLAH😭😭😭😭ALLAH UBAN GIJI YAJI QANSHI YASA MAI CETO NE ALLAH YA BAKI HAKURIN RASHI🙏🙏🙏🙏* Babu abunda take a halin yanzu saida na sani, duk da abunda aka mata yasa ta aikata hakan ido ta lumshe tana kokarin tuna baya, da sauri ta bud'e idon dan bata son tuna abun ba'kin cikin daya faru da ita, lallai mutane basa ansan kaddara Idan ya faru akan wani sai dai in akansu ne mai yasa ba'a amshi abunda ya faru da ita a matsayin kaddara ba kuka ta saki mai sauti, ina gatan da aka nuna mata ina kulawan da aka nuna mata Mai yasa da kaddara ya fad'a mata ba'a amsheta ba n....... D'an tsagaita wa tayi da kukan da takeyi tare da fad'in lallai shima Yarima ban tunanin zai amshi kaddara tunda iyayena sun kasa amsa lallai Yarima shida ya ganni daka sama bazai amshi kaddara ba Mai yasa na rayu Mai yasa ban mutu ba tun ranan dana had'u da wannan mummunan abun Mai yasa naci gaba da rayuwa kuka ta kuma saki mai sauti... Kuka take Sosai lokaci d'aya idonta ya kumbura tare dayin ja, duk duniya babu wanda yakai mahaifinta Sonta inta cire mum dinta, haka shima mahaifinta duk duniya yafi Sonta cikin yaranshi amma shine mutum na farko daya Fara kyamarta da mummunan kaddara ta sameta Wanda bata san Ya akai ya sameta ba, mahaifinta shine mutum na farko daya Fara nuna mata kyama saboda gudun kunyar duniya duk da mutum ne mai sani amma baiyi amfani da sanin shiba la.... Jin karan wayanta yasa hankalinta yayi kan wayar Sunan Yarima ta gani harya tsinke bata d'auka ba kara kira yayi shima bata d'auka ba Ido ta lumshe son Yarima Aliyu yayi mata yawa tana matukar sonshi sai dai bata tunanin shima zai amsheta a yanda take Dan yanda yake ta nanata mata bazai auri mace mazinaciya ba ido ta lumshe mai yasa son Yarima yayi saurin shigana? Mai yasa so yayi min shigan sauri tana maganan tana kuka Jin karan wayanta alaman sa'ko yasa ta d'auka ta bud'e ganin Yarima ne yasa ta bud'e dan taga Mai yace.... Zainab maina miki? Yau true out kinki d'aukan phone dina, kin San yanda nakeji kuwa? And I know kina ganin kirana in baki d'auki phone dina ba zaki ganni cikin daren nan. Tana karantawa ta Fara kokarin kashe wayanta saiga kiranshi nan ya kuma shigowa k'in d'auka tayi dan a halin da take jinta yanzu bata tunanin zata iya magana gashi inta d'auka yaji muryanta saiya tambaye ta Mai yasa take kuka, wata zuciyar tace in yazo fah? Da sauri ta doka Mai kira k'in d'auka yayi sannan bai kirata ba ganin haka ta kara kiranshi amma ya'ki d'auka hankalinta ne ya tashi cikin sauri tasa dogon hijab tare da d'aukan wayanta tayi waje tana fita koh tayi Sa'a taga habib shida jamil suna zaune da sauri ta nufesu taja hannun habib sukai gaba Habib yace lafiya kuwa? Kike jana kaman wata kububuwa? Bariki cikin dashewan murya tace yarima, yarima Habib yace maiya sami Yariman? Tace yana hanya zai iya fad'owa koda yaushe Habib yace na shiga uku cikin wannan tsohon daren karfe Goma saura fah yanzu Mai zai zo yayi miki kodai shima kin bashi zumar ne yasha? Bariki tace a'ah saboda ya kira naki d'auka S..... Karan wayan habib ne yasa bariki yin shuru Ciro wayan habib yayi cikin wata karaman jaka daya rataya yace lah Kinga d'an halak Wlh shine ke kira na, d'auka habib yayi ban San mai Yarima yace Mai ba naji yace eh Tana nan maraban jos, tare da kashe wayan. Habib kallon bariki yayi yace toh Yarima dai yana hanya dan haka saimu karasa gidan da yake ganinki Bariki tace dare yayi bari in kara kiranshi banso yazo yanzu Kar wani abu ya sameshi..... Kiran Yarima tayi harya tsinke bai d'auka ba message ta mishi tare da fad'in Plz Yarima pick my call, plz am begging you pick my calls Kara kira tayi baiyi picking ba, gaba d'aya ta shiga damuwa message ta kara mai Plz Yarima karka zo dare yayi karka biyo hanya plz Shima shuru babu reply Kallon habib tayi tace ina tsoran ya taso yanzu dare yayi karfe nawa zai zo Ya koma dan Allah kirashi kace karya zo..... Habib yace nifa bariki ban son rashin mutunci na fad'a miki ki daina kaini jinsin da banawa ba Bariki tace yakuri dan Allah ki kira min shi Tabe baki yayi tare da fad'in yanzu kikai zance tare da Doka ma Yarima kira harya tsinke bai d'auka ba, habib yace Kinga Ya'ki d'auka nasan yana hanya dan haka sai kizo mu karasa Babu yanda ta iya dole gidan suka karasa inda suka shiga ciki dan gidan na wata tsohuwa ne da y'arta guda d'aya itama y'ar duniya ce amma tana da aure basu yi koda 20mnt ba saiga Yarima yana kiranta da sauri ta d'auka.... Kafin tayi magana ya rigata da fad'in come out Ina waje yana fad'in haka ya kashe wayan Kallon habib tayi da yake ta fira shida masu gidan tace ina zuwa yazo yana waje Habib yace ok bari in jiraki a nan Fita tayi amma abun mamaki bata ga motocin Yarima ba sai wata mota data gani kiran jeep tana shek'i gashi motar gaba d'aya baka ganin wanda ke ciki, har zata koma taji ana mata horn ganin haka yasa ta gane Yarima ne a ciki motar ta nufa tare da bud'e baya taga ya'ki buduwa gaban motar taga an bud'e gaban ta shiga tare da mamaki ganin shi yayi tukin yazo ba tare da kowa ba... Kallonta yai tayi idonta duk ya kumbura yayi wajan 3mnt yana kallonta ba tare da yace komai ba, haka itama tunda ta shigo bata ce mishi komai ba Hannunta ya kamo tare da janyota jikinshi yayi hugging dinta, baka jin karan komai saina motar dan a kunne yake saboda AC yana kunne, sai kuma sautin numfashin su.... A hankali yace my princess Mai yasa kika k'i d'aukan wayana? Kin San yanda na damu kuwa? Mai yasa kike son d'agamin hankali? Kin San yanda nakeji Idan na kiraki baki picking ba? Dame kike son inji da auran da ake kokarin...... Shuru yayi tare da d'agota daka jikinshi yace my princess tell me maiya faru yasa kika k'i d'aukan wayana? Tell me Kokarin magana takeyi amma ta kasa domin muryanta a dashe yake ganin haka yasa ta fashe da kuka.... Yarima Aliyu gaba d'aya ya shiga damuwa, yace Zainab plz stop it, mai yake faruwa? Ganin taki magana kuma taki daina kukan yasa ya d'aura hannunshi akai cikin damuwa kanshi yaji yana juya Mai ga sautin kukanta da baya son ji..... Matsawa yayi kusa da ita ya rungumota tare da fad'in plz stop it bana son jin kukanki tell me maike damunki plz my princess... A hankali tace Yarima Ina tsoran abunda zai faru gaba Ina Sonka ban son in rasaka, ina tsoran kaki amsan kaddara Nasan ban dace dakai ba m..... Dakatar da ita yayi tare da fad'in wani irin kaddara? Kalli idona tell me maike damunki nd i promise zanyi accepting dinki a duk inda kike saboda ina sonki Tace you promise komai nace zakai accepting dina koda nace na taba zina.... Ido ya lumshe cikin bacin rai yace my princess I have tell you so many times ki daina danganta kanki da wannan kazaman Kalman, karki manta na fad'a miki zina kawai mace zata aikata in fasa aurenta domin masarautar mu bazatai accepting haka ba, let me tell you something Idan mace tayi aure a masarautar mu bama saki har sai kayi laifi biyu shima sai an ganka zina da kisan Kai wannan laifin shine zaisa a saki mace, Kinga zina tana d'aya daka cikin manyan laifi ko a addinance bazan iya auren macen data bada mutuncinta a waje ba na tabbata Zainab ke bakya d'aya daka cikin wannan matan marasa kamun kai kin samu tarbiya.... Ina da matukar kishin abunda nake so, Zainab mai kike son fad'a min? Bariki jikinta yayi sanyi, domin jin kalaman Yarima lallai Indai masarautarsu basa saki ya kamata ta aureshi kaman yanda ta tsara tun Farko fad'a mishi yanzu babu abunda zai haifar sai dai ma yasa ya tsaneta ko kuma ya barta har abada, lallai ya kamata in boye komai sai bayan auranmu in bashi Labarin kaina..... Katse mata tunani yayi da fad'in ina jinki.... Tace Yarima Ina tsoran Kar y'an uwanka Suki yarda dani a matsayin matarka iyayena basu da karfi, na shiga damuwa Sosai Yarima kafi karfina sai yasa nake son ka amshi kaddara kayi hakuri dani ta karasa maganan cikin kuka Ho ho ho ho zo kuga yanda Yarima ya rud'e tare da fad'in my princess saboda wannan abun kike ta saka kanki cikin damuwa, yace kalli idona, bata ko motsa ba balle ta kalli idon nashi Dan bama iya kallo za tayi ba D'ago Mata da fuska yayi suka had'a ido tana kokarin kawar dakai ya ri'ke mata fuskan tare da fad'in don't move, yana magana yana kallon idonta yace I can't live without you my princess you are the girl that I love in my life, ki daina tunanin akwai abunda zai sa in fasa aurenki how I wish aurenmu za'ayi jibi, dana nuna miki how much I love you, but lokaci kad'an nake jira soon u will be mine forever, ke nake so only you ba wani abu ba, bana bukatar komai sai ke. Tunda yasa idonshi cikin nata gaba d'aya ta daburce, domin ta rasa mai yasa Yarima Aliyu yake mata kwarjini Tana jin abubuwa da dama akanshi Wanda bata ji a sauran mazan da tayi hulda dasu, ido ta lumshe domin bazata iya juran kallonshi cikin ido ba . Ganin ta lumshe ido yasa ya saki murmushi tare da fad'in my shy Princess Bride to be Mrs Yarima Aliyu insha Allah Bud'e ido tayi tana murmushi Yace baby ina bukatar inzo Walima dinki, u say ranan Saturday right? Baki bani Kati bama ko am I not invited? Murmushi tayi tare da girgiza kai tace u r invited but amma na yafe basai kazo ba, tunda I promise zan tura maka komai na wajan, Walima din Yarima yace hakane but ranan dole In ganki coz Nima zan tayaki murna tunda an hanani zuwa wajan walima Murmushi tayi tare da fad'in ai yanzu ni ban isa ince karka zo ba inma nace sai dai in ganka Dariya yayi tare da fad'in toh ya zanyi your love drive me crazy bana ji bana gani, Indai Anga nutsuwan Yarima Toh yaga zainab dinshi Dariya tayi tare da fad'in Rufamin asiri Yace ai a rufe yake my princess Tace Yarima dare fah yana yi, wlh Ina tsoran dare Kaga kuma kai d'aya kazo ko in had'aka da habib ku koma tare? Murmushi yayi tare da fad'in ashe you care for me Uhm kawai tace Yarima yace my princess karki damuwa zan koma ni d'aya, tare da danna wayanshi yaga 11:15 yace Kai dare yayi Sosai ashe har 11:15 Bariki tace toh kazo ka koma Mai yasa kazo kai d'aya? Yace ke kika sani mana tunda bakya d'aukan wayana, ai dole inzo in ganki inga ko lafiya Tace Bari in shiga ciki saida safe koh? Murmushi yayi yace korana kikeyi? Tace a'a ni inda babu damuwa Aida ban Bari ka kama hanya ba, saboda ina tsoro Yace Toh ko zaki raka ni? Ido ta zaro alaman ni kuma, lokaci d'aya kuma tace a'ah kaga saida safe tare da kokarin bud'e motar d'ayan hannunta ya kamo Yace korana dai kikeyi yau Tace Yarima ba haka bane dare yayi kuma you are alone Kaga yanzu lokaci tare da danna wayanta 11:20 tace dan Allah Yarima ban son ka kara bata lokaci a nan Yace OK my princess peck ya Mata a hannu tare da fad'in good night saura in kira k'iki picking Tace dole inyi Murmushi yayi tare da jan motar yayi gaba. Saida ta Bari ya fita daka Layin Kafin ta shiga cikin gidan Tana shiga tace ma habib muje tare da yima masu gidan sallama. Bayan sun fita habib yace wai bariki ya kuke ciki ne da Yarima? Tace kawata ai yanzu abunda muke ciki shine ka nema min wanda zasu tsaya a matsayin iyayena sannan a anguwan kanawa kasan nace mishi nake, ina son gidan da zamu zauna ya zama na talakawa Sosai sai mu kama haya Habib yace an gama karki damu zan sami dattawan mutunci masu kamala su tsaya a matsayin iyayenki sannan zani wajan sarkin anguwan kanawa muyi magana saiki tanadi kud'i dan kin San abun na kud'i ne Bariki tace indai kud'i ne Babu damuwa ko nawa zan kashe Indai zan sami Yarima na Habib yace ah Yarima yayi sa'ah ayabarsa tama bariki Duka takai ma habib tare da fad'in ban son iskanci, yauwa Ina son in dan had'a Walima amma fa na mutunci dan hijab za'a saka Habib yace na shiga uku an fasa aurena miye wani hijab za'a saka kice wannan ba namu bane yana maganan yana bud'e hanci ,wlh bariki naga kina neman komawa ta Allah Tace toh da ni ta wacece Habib yace kin fini Sani Tace Yarima na kira na kaga nayi gaba da gudu tayi gaba dan ta isa Gida Kafin kiran ya tsinke..... Not edited😄 ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 26* Gudu bariki take amma Kafin ta shiga cikin gidan kiran ya tsinke, bayan ta karasa ciki ta shiga d'akinta ta rufe sannan ta doka Mai kira harya tsinke bai d'auka ba sai daka baya ya kirata ta d'auka tare dayin sallama Yace my princess gudu kikayi naji kina ta nishi Tace a'a Yarima gudu cikin wannan daren, ka kai gida ne? Murmushi yayi tare da fad'in sai kace a duniyar aljanu yaushe na tafi kawai nace bari in kiraki kiyi ta tayani fira har inkai gida Tace driving fah kakeyi taya za muyi tayin waya haka plz kayi hakuri in kaje gida muyi waya plz Yarima Kaga yanzu dare ne gashi kana hanya Yace karki damu na had'a wayan da ox so ba'a kunnena wayan yake ba Tace OK but Aida ka Bari in.... Yace OK tunda bakya son magana dani no p Da sauri tace kayi hakuri Yarima na tuba Murmushi yayi tare da fad'in an amshi tubarki my princess bakya laifi ai Haka sukai ta fira harya isa masarautar su sukai sallama Yarima bayan ya faka mota babu kowa sai fadawa dake takaiwa da komowa, suna ganin Yarima suka zube suna gaidashi tare dayi mishi rakiya har gefenshi Duk wannan abunda akeyi a idon gimbiya, domin lokacin dazai fita ta ganshi gaba d'aya ta kasa sukuni tare da tambayan kanta Ina zashi cikin dare? Bayan yasan shida fita sai bayan an d'aura musu aure, mai Yarima yake nufi? Lokaci d'aya kuma ta tuna daya tafa fad'a mata zai kara aure kodai tad'i ya tafi? Da sauri ta rufe ido tare da fad'in Kai no Nasan ya fad'a ne kawai but ban yarda zai kara aure ba...... Kallon wayarta tayi taga 12:03 tace toh Ina yaje tun dazu ya dawo cikin wannan daren?..... Gimbiya Amina dake kwance daka ita sai rigan bacci dai dai Giwa, farkawa tayi taga gimbiya zinatu a tsaye wajan window, tace zinatu lafiya kuwa? Mai kike yi a nan? Gimbiya zinatu tace my love Yarima naga tun d'azu ya fita.... Gimbiya Amina tace fita kuma? Bayan babu inda zashi sai an d'aura aure, kai Anya shi kika gani kuwa? Tace Wlh shina gani yanzu ya dawo naga fadawa sun raka shi, kuma my love shi d'aya naga ya fita Gimbiya Amina tace lallai Indai koh shine dagaske Yarima ya karya al'ada inko har zai karya wannan al'adan bana tunanin babu wata al'adan da bazai iya karyawa ba, dan haka saiki kiyaye domin gudun bacin rana, tana fad'in haka ta kwanta tare da fad'in Kema kizo ki kwanta ki kashe mana wuta plz ban son haske. Gimbiya zinatu jiki a sanyaye ta kashe wuta tare da kwanciya lallai maganan gimbiya Amina hakane Indai kam Yarima zaiyi watsi da al'ada bata tunanin zai iya ri'ke sauran al'adun dan ta tabbata yasan Indai d'an gidan sarauta zai auri y'ar gidan sarauta akwai irin abubuwan da sukeyi ciki harda rashin fitansu sai bayan aure Yarima kam yana shiga d'aki toilet ya nufa Kai tsaye wanka yayi sannan ya fito yasa jallabiya, wayanshi ya d'auka ya tura ma bariki sa'ko Good night my princess Koda ta karanta batai mishi reply ba dan tasan inta mishi bazai kwanta ba hala su canza zancen daka nan, gashi tana son ya huta danta tabbata ya gaji Sosai Ganin bata bashi amsa ba yayi murmushi tare da fad'in may be she fall asleep, tunaninta yai tayi tare da fad'in ana d'aura aurena zan fara neman auranki my princess insha Allah da haka bacci ya sace shi ******** Laurat ce zaune ita da farhan a falo, farhan yace laurat ya kamata kiban number dinki fah. Murmushi tayi tare da fad'a mishi yasa yana murmushi Bayan ya gama sawa ya kalleta tare da fad'in da wani suna zanyi saving?? Dariya tayi tare da fad'in duk Wanda kaga ya maka Yace OK bari insa my love Dariya tayi Sosai tare da fad'in your love fah kace? For where Zaiyi magana kenan saiga Hjy habiba ta fito fuska a d'aure Wanda yasa dole yayi shuru Kallon haulat tayi wacce take danna waya tace haulat jeki shirya zamu gidan Hjy Umaima. Da sauri ta tashi domin dama tana neman hanyar da zata had'u da hjy Umaima danta fad'a mata bariki karya ta mata bata da wasu aljanu da sauri tayi d'aki danta shirya Ganin Haulat tayi ciki yasa Hjy habiba ta kalli farhan tace waiba na maka magana akan ka daina shigema haulat ba?? Yace mum saboda me? Tace saboda bana so, na fad'a maka ta kusa aure Yace and so what? Mum plz I don't know why kike irin haka, koda fira kikaga Inayi da ita saiki ta bata fuska Hjy habiba tace saboda bana son kana shige mata Yace laifi ne danna shige mata miye illan haka cewa nayi ina Sonta kince ta kusa aure toh miye kike damuwa, in tana da wani abu ki fad'amin mana, naga a gidan nan take infact ma a d'akin ki take kwana, so miye dan nayi fira da ita? Hjy habiba tace farhan na fad'a maka bana so, ni ban son koh magana kana Mata Yace sorry mum, bazan iya abunda kike son inyi ba, Indai tana cikin gidan nan dole muyi magana akan wani dalili zaki hanani magana da ita? Nasan inda Tana da wani hali bazaki Bari tazo miki gida ba harta zauna dake ta dinga kwanan miki a d'aki ba Hjy habiba ranta a bace ta tashi ta nufeshi tare da zama kusa dashi tace son ka fahimce ni mana...... Yace mum zan fahimta amma sai kin fad'amin miye matsalan Shuru tayi tana nazari lallai ya kamata tasa ya koma, domin gaba d'aya ta fahimci d'an nata son haulat yake da sauri ta girgiza kai tare da fad'in no never in hakan ya faru bazan iya gani ba...... Haulat ce ta katse mata tunani da fad'in mum na shirya muje koh. Tashi hjy habiba tayi tace OK har zasu fita farhan yace mum wait Nima bazaku barni a gida ba, muje muyi dropping dinki haulat ke kuma zaki rakani wani waje Hjy habiba tace babu inda zata raka ka, Kaga farhan Ina warning dinka Toh, kallon haulat tayi tace muje Haulat tace mum ki bari in raka shi mana, in yaso inkin gama sai mu dawo mu daukeki Hjy habiba babu yanda ta iya amma kana ganinta kasan ranta a bace yake haka suka fita haulat na gaba farhan na tuki hjy habiba na baya har gidan Hjy Umaima suka sauketa sannan suka wuce Hjy habiba cikin takaici ta shiga gidan nocking tayi Mai aikin hjy Umaima ta bud'e kofar ganin hjy habiba ce yasa ta gaidata cikin girmamawa tare da fad'in madam na d'akinta Hjy habiba d'akin Hjy Umaima ta haura kofar a bud'e dan haka ta shige tana shiga taga hjy Umaima tsirara ana tsotsan mata hq tana wani kame katifar gadon alaman tana jin dad'i Sosai Hjy habiba tace oh dama kuna ciki shine kuka bar kofa a bud'e zama tayi tana kallon yanda ake tsotse ma Hjy Umaima hq wacce tayi nisa ko ansa ta kasa bama hjy habiba dan ta kusa yin realising kuma bata son a tsaya Hjy Umaima sumbatu ta Fara tare da fad'in Ashhhhh baby suck me well I love it..... Yarinyar dake faman tsotse mata hq ta gefen dan tsaka tasha uban attachment hannunta tasa akan nonon hjy Umaima tana shafa mata su ga harshenta dake yawo akan dan tsakanta Hjy habiba dake zaune itama nata tsumin ya tashi domin gaba d'aya ji tayi hq dinta ya fara yo-yo ruwa na zuba kafa ta Fara mak'ewa tare da matse su Sosai ido ta lumshe dan gaba d'aya wani irin mugun sha'awa ya taso Mata jin ihun hjy Umaima yasa ta bud'e ido ganin hjy Umaima tayi a gefe tana nishi kaman wata tsohuwar zaki, alaman tayi realising Ganin haka yasa Hjy habiba tayi toilet din d'akin da sauri dan in bata bar wajan ba komai zai iya faruwa tana shiga toilet din tayi tsarki dan ruwan daya tarun mata ya fita saida tayi wajan minti Goma Kafin ta fito taga hjy Umaima a zaune yarinyar kuma bata d'akin Hjy Umaima tace kawata Yadai naga idonki ya kad'e kodai kina bukata ne? Hjy habiba basar wa tayi tare da fad'in ko d'aya Hjy Umaima tace ina haulat dinki kota koma ne? Hjy habiba tace a'a sun fita ita da farhan, ni Wlh Ina cikin damuwa Kinga yanda farhan yake shige mata, gashi na mishi magana akan ban son yana shige mata amma ya'ki ji. Hjy Umaima tace toh miye a ciki, har kike sama kanki damuwa? Hjy habiba tace wani abu ne mana dan naga Wlh kaman Sonta yake Dariya Hjy Umaima tayi tace Kinga koh da abu yayi kyau saiya auro miki ita inya cita da dare ke kuma kici da safe ta karasa maganan cikin dariya Kinga tuwo na Mai na....... Hjy habiba tace wannan wani irin abune ke har kina tunanin zan Bari ya aureta haba never Wlh, taya zan bar d'ana ya auri haulat? Hjy Umaima tace toh miye danya aureta ni banga illan hakan ba Hjy habiba tace ina tunanin kin manta miye tsakani na da haulat koh? Karki manta love muke nida ita, sannan har kiyi tunanin in d'auki d'ana na ciki na in bashi aurenta Kema kin san wannan abun bamai yihuwa bane har abada Hjy Umaima tace ki roki Allah Kar ace yana Sonta domin na tabbata inma baki yarda ba mijinki toh zai yardan mishi ya aureta Hjy habiba tace mubar wannan maganan dan Wlh duk yanda zanyi sai Nayi Kai Tashin hankali AI Wlh koda zan rasa shi ban tunanin zan Bari ya auri haulat dole in korashi ya koma inda ya fito Wlh inya gama karatun ya dawo gaba d'aya Hjy Umaima murmushi tayi tace amma kam habiba kaman kinso kanki da yawa ,amma dai bari inyi shuru kawai ki roki Allah Kar abunda kike tunani ya zama gaskiya dan na tabbata bazaki iya juran rashin tilon d'anki ba Hjy habiba tace Kinga mu canza firan a ina kika samo wannan yarinyar kuma Uwar kwashe kwashe? Hjy Umaima tace Kedai bari daka Kano tazo min jiya a instagram muka had'u, hotunan ta na gani sukai min kyau shine na gayyato ta, gashi kuma babu laifi ta iya love, Bari in kirata ku gaisa Tana yana yi da bariki naga kaman suna dan kama Hjy habiba dariya tayi tace kawai bariki dince a ranki sai yasa kike ganin kaman suna kama, wlh ki rage kwashe kwashe Inba haka ba wata rana sai kinci mushen hq sai kin had'u damai warin hq kuma haka zaki ci tunda kin jajibo Hjy Umaima dariya tayi tare da fad'in Wlh bazan ciba Tashin hankali AI Ina jin wari zan korata Wlh Ina zan iya AI ban son harkan wari Dariya suka saki su duka tare da shewa ******** Karfe 7 dai dai amarya ce zaune gimbiya zinatu cikin wani shegen material dinkin doguwar riga kasan yayi fad'i saman ya tsuke anyi rigan kaman wedding gown gashi daka Bayan yayi tsawo dole sai an ri'ke shi kayan ake ta kokarin gyara mata anyi mata makeup tayi kyau Sosai, bayan an gama gyaran suka fara shirin fita dan zuwa hall din da za'ayi dinner UKBRIDE a nan za'ayi dinner din, kuyangi ne suka kama ma gimbiya zinatu kayanta ta baya su duka sunsa kaya iri d'aya fita sukayi inda mota ke jiranta Bayan an bud'e Mata kofar taga Yarima a ciki shiga tayi ta zauna ko kallonta baiyi ba aka tada motar sukai gaba Yarima yasa suit fari domin kayanta black ne sunyi matukar yin kyau Sosai koda suka karasa a mota suka zauna Kafin abokanan shi da kawayenta suka zo inda suka fito suka jera tare dan shiga cikin hall din Wanda yayi mugun had'uwa Bayan sun shiga aka dinga watsa spray sama abun gwanin sha'awa aka saka musu cool music saida amarya da ango suka zauna a wajan da aka tanadar musu sannan suma abokanan ango da kawaye suka zauna a inda aka tanadar musu domin wajansu daban an rubuta bride friends na abokan ango kuma ansa groom friend, harta wajan dangin ango daban dana dangin amarya, ciki harda team din gimbiya zinatu Suma an basu nasu wajan daban dan na hango ummu Muhammad Anata zura abinci ita a dole biki nasu 😹😹😹 sai dai banga team din bariki ba da alama suna can suna tayata dannan kirji ko kuma suna can suna shirye shiryen Walima suda su hjy babba da habiba y'an mata😹😹😹😹 Watsi ake da naira kaman babu gobe ga abinci nan Kala Kala sai Wanda kaga daman ci, amarya da ango sun fito dan suyi rawa fuskan yarima dai a d'aure suna rawan gimbiya na manne a jikinshi tace Yarima plz ka sake fuska mana mutane suna kallo kodan mutane plz yanda kuka san ta kara zugashi akan ya tamke fuska ganin haka yasa taja baki tayi shuru an raba abubuwa Kala Kala Anci ansha kowa ya kama hanyar gida a mota gimbiya taita ma Yarima kuka wai ya kamata ya sauko tunda gobe za'a d'aura musu aure Nasan baka so na amma tunda Allah yasa saika aureni aiko dan darajan mutane zaka sake..... Ganin tana ta zuba surutu ga driver a motar yasa ya janyota jikinshi tare da fad'in ya isa haka plz ki bari in munje gidan muyi magana..... Bayan sun karasa mota na fakawa yayi gefenshi gimbiya ganin haka ta saki kuka tayi nasu gefen inda aka saukesu Yarima yana shiga d'aki bariki ya kira wayanta a kashe tsaki yayi tare da jefar da wayan akan gadon d'akin Koda Gimbiya ta shiga gefensu Tana hawaye gimbiya Amina tace lafiya? Gimbiya tace Wlh Yarima na rasa mai yasa yake min haka Tsaki gimbiya Amina tayi tare da shiga toilet Yarima kam ranan haka yayi bacci cikin rashin jin dad'i wayan bariki a kashe gashi ya kira habib yace ta koma gidansu Bariki kam ba komai yasa ta kashe wayan ba sai kishi domin gani take yana can suna soyewa da amarya ita kuma ko oho ranan taci kuka tare da fad'in yanzu ana d'aura auren Allah kadai yasan Mai yarima Zaima amaryanshi Kut kunji bariki fah Toh masu iya magana dai sunce rana bata karya sai dai Uwar d'iya taji kunya a yau juma'a aka d'aura auren Yarima Aliyu da gimbiya zinatu akan sadaki naira dubu hamsin domin ance karanci sadaki shine albarkan aure...... Toh andai d'aura auren Yarima Aliyu da gimbiya zinatu zamu ga yanda zata kaya in an bama Yarima Aliyu gimbiya zinatu a matsayin mata 😄😄 Not edited ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *PAGE 27* *END OF PART 1* *DAN TSOKACI GAME DA MASU CEWA YARIMA BAI KAMATA YA AURI BARIKI BA TA ZUBAR DA MUTUNCINTA YANZU INDA YARIMA NE YAKE DA HALIN BARIKI NA TABBATA ZAKU DINGA CEWA YA AURI BARIKI INDA UZTAXIYA CE, ZA'A SAMU MASU CEWA INTA AURESHI ZAI SHIRYU DA SAURANSU WHAT A FUNNY WATO SHI NAMIJI KARYA AURI Y'AR ISKA MACE KUMA TA AURI D'AN ISKA DAN TAYI SANADIN SHIRIYAN SHI KOH? HABA WAI MAI YASA MU MATA BA'A MANA ADALCI NE? BAWAI INA MAGANA AKAN INA SON BARIKI DA YARIMA SUYI AURE BANE, NOP INA MAGANE NE AKAN RASHIN ADALCIN DA BA'A MANA MU MATA, HABA MUMA FAH MUTANE NE, KUDAI KAWAI KUCI GABA DA BINA* Yarima Aliyu Bayan an d'aura auren da mutane yaita gaisawa ana tayashi murna duk yanda yaso yabar wajan babu dama domin mutane ga kuma Mai martaba dake wajan haka ya hakura yana ta murmushin Ya'ke, bashi ya sami kanshi ba sai Bayan sallah la'asar yana idar da sallah ya samu ya silale a motar usman ya nufi hotel ya kama d'aki danya huta kuma yaji muryan bariki duk da bai tunanin zata d'auka inya kirata. Toilet din hotel din ya shiga dan yayi wanka, domin yayi mugun gajiya dan tsaki yayi tunda aka fara wannan bikin mutum bai huta ba, wanka yayi Bayan ya fito ya kuma sakin tsaki dan babu kayan da zai canza dole wanda ya cire zai maida, boxers da singlet yasa sannan ya kwanta tare da d'aukan wayanshi ya kira princess dinshi yaci Sa'a a kunne ringing biyu ta d'auka tare dayin sallama Amsawa yayi tare da fad'in baby kina ban wahala Murmushi tayi tare da fad'in congratulations ango Allah ya baku zaman lafiya da zuri'a dayyiba. Amsawa yayi da Ameen my princess Ido ta lumshe Wanda yake a kumbure cikin kishi domin amsan daya bata yana nuna mata alaman yaji dad'in addu'an data mishi, uhm maza kenan yanzu yazo yana mata wani dad'in baki anjima kuma ya nuna ma matarshi soyayya..... Katse mata tunani yayi Da fad'in my princess Wai Mai yasa kika kashe waya? My princess kin San sonki yasa Ina Karya al'adan masarautar mu koh kina son Mai martaba yasa a rufe nine? Dariya tayi tace a'ah baza'a rufe Yarima ba Ai sai dai a rufe ni a madadinka Yarima yace Kai taya za'a rufe gimbiya Zainab, ya shirin Walima gobe ne koh? Tace eh insha Allah, harna kosa ayi Wlh hankali na duk ya tashi sai naga an gama zan sami nutsuwa Yarima yace hakane Allah ya taimaka amma ki nutsu ki kwantar da hankalinki komai zaiyi dai dai Tace hakane insha Allah Yace baki fad'amin dalilin kashe wayanki ba jiya Tace Yarima banda caji ne shi yasa Yace OK nasha ko Nayi laifi ne ai Tace a'a koh d'aya baka laifi ango ne fah Kai Murmushi yayi tare da fad'in hakane fah, kina ina? Tace ina gida yanzu nake son inje kasuwa in siya wasu abubuwa da zanyi amfani dasu gobe Yace ki tura wani yaje miki mana, ban son shiga kasuwan nan, Kar kije ayita kallonki Dariya tayi tace haba Yarima Waye zai kalleni Bayan Ina da K..... Shuru tayi tana murmushi Yace karasa mana my princess Uhm kawai tace Ajiyan zuciya yayi sannan yace when zan ganki? Tace sai Bayan biki Yace wani bikin kuma? Tace naka mana Yace bikin da aka gama, na fad'a miki rannan gobe zan zo in ganki so ki zama ready ki bani address din gidanku Tace toh zan tura maka anjima, amma inaga tunda muna waya Ai basai ma na tura ba Yace Nop ban yarda da hakan ba inna kira sai Anga dama ake d'auka balle gobe kina fama da mutane ai ban tunanin ma zaki d'auki waya Murmushi tayi tare da fad'in zan d'auki wayan Yarima mana, amma tunda kace haka anjima zan tura maka address din Yace ok bari in kwanta in huta for now Tace bacci yanzu? Babu kyau fah yin bacci Bayan la'asar Yace my princess hakane amma na gaji ne Sosai yanzu hotel na gudo dan in huta tunda aka fara bikin nan ban huta ba gashi Kema kina samin tension inta kira k'ik'i d'auka Tace nifa ina d'auka sai dai in bana kusa Murmushi yayi tare da fad'in in kika samin hawan jini ai shikenan Da sauri tace dan Allah Yarima mubar wannan maganan bazan saka maka komai ba sai dai so na Murmushi yayi tare da fad'in really A hankali tace yes tare da fad'in bari in Bari ka huta Yace OK tare da fad'in I love you Tace thanks Ya kara cewa I love you Dariya tayi dan tasan yana son itama tace I love you too ne ba thanks ba .... Dan haka tace I love you too tare da kashe wayan Murmushi yayi yana jin Sonta na kara shiganshi Bariki fita tayi Bayan sun gama waya d'akin habib ta nufa tana nocking fitowa yayi duk yayi zufa, bariki tace lafiya kuwa naga duk kayi zufa?? Yace bariki Wlh ban son iskanci akan me zaki dinga kaini jinsin da ba nawa ba Tace yakuri naga kinyi zufa kaman ana cinki Habib yace inma cina ake Ai hq dina ne bana wata ba Bariki tace kyaji dashi muje ciki muyi magana tare da shigewa d'akin habib Habib na kokarin tsaidata amma tayi wuf ta shige Tana shiga taga jamil tsirara ayabar nan tashi a tsaye, bariki kallon ikon Allah take wato dama cin junansu suke jamil da habib sai yasa habib ya fito duk yayi zufa da yake y'ar bariki ce saita basar tare da fad'in ke kuwa jamila kin saki hq kaman wacce akama fyade? Da sauri jamil ya tashi yana saka wando tare da fad'in wannan ai iskanci ne zaki shigo d'aki babu sallama gashi kinzo Kinga min tsiraici da mutunci na Bariki tace naga Ai habiba Mai d'akin tasan na shigo kuma miye dan nagani ai duk abu d'aya garemu Habib dake tsaye yace maiya faru kika fad'o mana kaman saukan Aradu Bariki tace sa kaya muje muyi magana a waje Jallabiya yasa sannan sukai waje Bayan sun fita tace ya maganan gidan kin basu kud'in? Habib yace na basu mana Sun amsa har anyi fenti sai ki shirya muje kiga gidan, sannan ssuma iyayen bariki na musu magana na sami wani Dattijon da wata mata itama sune iyayenki saina miji guda d'aya shine yayanki anjima sai muje ku tattauna Bariki tace yauwa hakan yayi Toh maganan Walima fah ka sami mutane da zasu zo kasan hijab nake son su sa Habib yace bariki sanin kanki kin San banda mutunci akan me zaki dinga kaini jinsin y'an maza Ina mace Bariki tace yi hakuri dan Allah kin sama min mutanan? Habib yace ai naga abun naki ne yafi karfin kakata naji kina hijab sanin kanki ne ban hulda da irin mutanan nan inda masu 3quater kika ce ko mini skirt Aida kin gansu Kala Kala amma kyace masu sa hijab Mai ya had'a doya da manja?? Bariki tace kin fa San duk wannan Abun yana cikin tsarin aurena da Yarima naga Ina kaiki gabas kina yamma Habib yace Toh shi Yariman zuwa zaiyi Aiba zuwa zaiyi ba inma yazo muda muke ciki kuna waje, muna ciki muna karkad'a duwawu da nono tunda ba ciki zai shigo ba, zaki wani kakaba mana sa hijab kaman wasu y'an makaranta , gaskiya ni bana haka ance da tsohuwa tayi zina Tsaki bariki tayi Habib yace tsaka ma da tayi Allah tsine Mata yayi Bariki tace Wai Mai yasa kike son bada matsala ne dan Allah? Kin fah san saboda yanda nake sa hijab Yarima yake sona kuma gashi nace gobe zanyi sauka ai nasa kawayena suyi shigan mutunci tunda har kud'i Yaban inyi Walima ni bama mutane da yawa nake so ba kaman mutum goma ko shabiyar sun isa su zo mu d'auki hoto in an gama Inba ko wacce dubu biyar tasai abinci shikenan an wuce wajan Habib yace yanzu naji Batu kodan kud'in da zaki basu zasu zo sannan zasu sa hijab din ko nikaf kika ce zasu sa tunda aikin kud'i za suyi Bariki tace toh mutum shabiyar sunyi yanzu sai muje muga gidan dan Asa kayan d'aki daka nan kasuwa za muyi Habib yace muje toh A motar bariki suka je tana tuki habib yana gaba suna tafiya har unguwar kanawa inda habib ya kama mata Haya. Bayan sun karasa bariki taga gidan tace Wai gaskiya gidan ya tsufa da yawa. Habib yace dakyar ma na sami gidan Wlh Allah yaso ma mutum uku ne a ciki kune na hud'u zaki iya yima wajan gidan fenti ai Bariki tace gaskiya hakan ya kamata dan gobe yarima zai zo gwara yaga gidan da fenti zai d'auka saboda murnan saukana akayi fenti din mu shiga inga d'akin in yaso saiki kira mai Fentin yazo yayi Habib yace an gama Kinga masu gidan za suji dad'i Gidan suka shiga d'akuna hudu ne amma gidan fes dashi duk da babu plaster an share gidan yyi kal dashi ko wani d'aki ciki da falo ne akwai Rijiya a gidan sai bayi biyu na wanka dana bahaya, d'akin suka shiga yayi kyau anyi mishi fenti d'akin siminti ne kasan sai silin din da dinnan duk ya tsofe, bariki tace babu laifi muje kasuwa musai kujerun hannu da gado na hannu haka suka nufi kasuwa bariki tasai kayan hannu harda tv karami da ledan d'aki sai karamin fridge shima na hannu Bayan sun gama akasa kayan a mota su bariki na gaba mota na binsu har gidan aka shigar da kayan aka saka d'akin sai yayi kyau da aka sa kayan d'aki y'an gidan suna ta le'ke Bayan an shirya kayan suka rufe d'akin sukai gaba Bariki tace saura wajan iyayen nawa na bariki koh Habib yace eh can zamu nufa yanzu Bariki sunje Sun tattauna da iyayenta na bariki sunyi na'am kuma taga babu laifi sunyi kama da mutanan kwarai sai dai maganan yayanta tace a Bari zata ma Yarima karya akai dan gwara mama da baba sunfi muhimmanci, sunyi akan gobe za su zo su daukesu su kaisu gidan da bariki ta kama ******* Gimbiya zinatu ce zaune a cikin dangareren ginin da aka Mata, gefenta gimbiya Amina ce sai kuma wasu kawayenta. Gimbiya Amina tace zinatu tashi muje can d'akin muyi magana. Tashi tayi suka fita ita da gimbiya Amina, bayan sun shiga d'akin taba gimbiya zinatu wani kwalba tace ki tabbata Yarima yasha Indai yasha Toh shida kanshi zai rud'e yaji yana Jin sha'awa sannan bazai gane wani abubuwa dan naga kina tsoro rungumeta gimbiya zinatu tayi tana fad'in Kai my love nagode Dan Jan jikinta tayi daka na gimbiya zinatu tace karki gode min yanzu thank me later Murmushi suka saki sannan suka koma inda kawayensu suke Basu dad'e ba saiga ango ya shigo shida abokanan shi, yarima Aliyu fuska a murtuke, zama sukayi inda abokanan ango suka musu yar nasiha daka karshe suka rufe taron da addu'a sannan suka musu sallama aka bar amarya da ango sha lugude😝 Ganin Sun fita yasa gimbiya zinatu tashi tazo inda Yarima yake zaune akan kujeran d'akin cikin tafiyar kasaita zama tayi akan kafanshi tare da d'aura hannunta a wuyanshi tace Allah yayi yau na zama taka kaima ka zama nawa yanzu Alhmdlh saimu Gode ma Allah. D'agota yayi daka jikinshi tare da tashi yace ban taba jin Labarin amarya irinki ba, today is your wedding night amma ko kunya bakya ji kinzo kina fad'in wannan maganan..... Tace haba my love yanzu fah we are husband and wife miye abun kunya a ciki Tsaki yayi tare da nufa fridge din d'akin dan yasha ruwa amma babu komai a ciki Gimbiya tace Bari in kawo maka ruwan fita tayi da sauri danta d'auko mai ruwan koda ta shiga kitchen bud'e ruwan tayi ta juye abunda gimbiya Amina ta bata, murmushi tayi tare da fad'in Yarima zaka shiga rud'ani Indai kasha wannan ruwan dama Nasan zaka iya neman ruwa sai yasa na kwashe na fridge din d'akin, daukan cup tayi ta nufi d'akin Tana shiga ta Fara zuba mai ruwan a cup Bayan ta gama ta bashi ya amsa tare da shanyewa mi'ka mata hannu yayi alaman ta bashi sauran ruwan da sauri ta bashi baki yasa a goran ya fara sha yasha da yawa sannan ya ajiye sauran.... Tana ganin haka tayi toilet da sauri tayi wanka tare da saka wata night gown duk jikinta ana ganin komai koda ta fito Yarima idonshi na kanta wanda yake zaune yana ganin jiri jiri tunda ta fito sai yake ganin kaman bariki ce da sauri ya tashi ya nufeta yana fad'in my princess let me show you how much I love you Gimbiya kam dad'i ne ya kamata dama Yarima yana Sonta shine yake mata wulakanci gashi yanzu Allah ya kamashi yana fad'a da bakin..... Tana cikin wannan tunanin taji yasa bakinshi cikin nata domin gaba d'aya bariki yake gani a wajan ba zinatu ba kissing dinta yake Sosai yana sha Mata harshe itama martani take miyar mishi, tun suna tsaye har sukai k'asa hannunshi yasa akan nononta Wanda suke a make brezia suka sa yayi girma jin ba nonon ya kamo ba yasa ya cire mata brezia din ya fara taba nonon duk da baya cikin hayyacinshi Sosai daya taba nonon saida Ya dan tsagaita ya kalli fuskanta sannan yasa bakinshi akan nonon ya fara sucking din nonon babu abunda gimbiya take sai nishi tare da kankame Yarima.... Yarima ganin inya tsaya romancing dinta ciwon maran da yake ji zai iya sumar dashi yasa yayi mai gaba d'ayan tunda ya shigeta ya farayi a hankali ya cire ayabarshi daka hq dinta yace you cheated me you are not a virgin yana fad'in haka ya sume domin maganin yayi mishi karfi da yawa Ganin haka yasa Gimbiya zinatu tashi da sauri cikin tashin hankali tare da d'aukan wayanta tayi falo da sauri ta doka ma gimbiya Amina gira bugu uku ta d'auka tare da fad'in zinatu lafiya Zinatu kuka ta saki tare da bama gimbiya Amina Labarin abunda Ya faru tace ban taba sanin d'a namiji ba a rayuwa na lokacin da naji ance abunda nakeyi zai iya zubar min da kimata zai iya sa in rasa budurcina tun daka lokacin na daina Ashe Nayi babban kuskure sai kuma ta fashe da kuka yanzu Idan Yarima ya farka wani hukunci zaiyi akai na na shiga uku Gimbiya Amina tace ki nutsu ki bani Aron kunnenki bana tunanin koya farka zai gane komai kuma Kema kin cika mishi maganin ai bance ki juye duka ba amma yanzu ki bari ya farka mu gani nasan bazai tuna komai ba Gimbiya zinatu tace Wlh tsoro nake ji baya cikin hayyacinshi fah ya gane am not a virgin kina ganin Idan ya farka zai manta komai? Gimbiya Amina tace kwarai dagaske maganin tunda ya mishi karfi nasan inya tashi zaiga kaman mafarki yakeyi ki kwantar da hankalinki Bani minti biyu zan fad'a miki yanda za kiyi bazai gane ba Gimbiya zinatu tace toh Ina jira dan Allah Kafin ya farka...... Hmmm ALHAMDULLILAH A NAN NA KAWO KARSHEN PART ONE OF DIS NOVEL BARIKI NA FITO ku biyoni a part 2 Bayan sallah insha Allah don jin Mai yake faruwa ya akai gimbiya ta rasa budurcinta Bayan bata bin maza? Yarima Idan ya farka zai gane koya? Yarima dai ya sume amma gimbiya Tana tunanin yana bacci shin zai farka koma dai Mai nene mu had'e a part 2 Inda za muji Labarin bariki sannan Yarima zai aureta asirinta zai tonu duk ku biyoni Bayan sallah inda zan warware muku komai insha Allah Happy sallah in advance aci nama lafiya 😹😹😹 Sannan ina jiran Barka da sallah dina😝😝 ~MARYAM OBAM~ BOOKS 2 START *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 1* *HAPPY EID AL'KABIR TO OL MY FANS WANNAN PAGE DIN GORON SALLAH NE GA DUK MASOYA NOVEL DIN BARIKI NA FITO INA MATUKAR YINKU SOSAI DA SOSAI* *HUKUNCIN WANDA YA AIKATA ZINA MACE KONA MIJI DUK D'AYA NE, IDAN NAMIJIN AURE YA AIKATA ZINA HUKUNCIN JIFA NE A KANSA HAKA IDAN MATAR AURE TA AIKATA ZINA HUKUNCIN JIFA NE A KANTA, IN BUDURWA TA AIKATA ZINA BULALA NE HUKUNCINTA HAKA IN SAURAYI YA AIKATA ZINA HUKUNCIN BULALA NE A KANSA....DUK LAIFIN D'AYA NE MACE DANA MIJI, MAI YASA AKE GANIN IDAN MACE TAYI ZINA ITACE MAI BABBAN LAIFI? MAI YASA WASU MUTANE SUKE GANIN KOMAI NAMIJI YAYI ADO NE? SHIFA LAIFI BINKA YAKE DUK INDA KAKE WLH DUK WANDA YA KAUCE HANYAR ALLAH SAIYA GANI, DUK WANDA YAI SANADIN LALATA Y'AR WANI KAIMA SAI AN LALATA NAKA, IN BA AURAN YARINYA ZA KAYI BA KARKA ZAMA SILAN LALATA TA, DOMIN KAIMA KAR AYI MA NAKA* gimbiya zinatu sai kaiwa da komawa takeyi a cikin falon kallo d'aya zaka mata ka gane tana cikin tashin hankali, ba komai take jira ba sai kiran gimbiya Amina jin karan wayanta yasa ta d'auka da sauri Gimbiya Amina tace zinatu ki sami jini kisa a zanin gadon d'akin yanda inya farka zai shiga rud'ani Gimbiya zinatu tace a ina zan sami jini? Kuma Aiba a gado mukayi ba a k'asa mukayi na shiga uku Gimbiya Amina tace eh duk da haka ki sami jini ki zuba a wajan sannan kisa a jikin ki Gimbiya zinatu cikin tashin hankali da damuwa tace a ina zan sami jini my love dan Allah ki taimaka min mana Gimbiya Amina tace ina zuwa zan kiraki tare da kashe wayan Wajan 30mnt saiga Gimbiya Amina ta kira zinatu tace le'ko bakin kofa ki amsa sa'kon dana bada a kawo miki Da sauri ta nufi kofar taga wata kuyanga Wanda suka zo da gimbiya Amina din, k'asa ta zube tare da mi'ka ma gimbiya zinatu sa'kon da aka bata, amsa tayi wayan na hannunta tace na amsa sa'kon Gimbiya Amina tace Maza kije kiyi yanda nace Gimbiya zinatu ta amsa da toh tare da kashe wayan ta bud'e ledan taga jini a cikin Gora, cikin ranta tace wannan jinin miye??? Lokaci d'aya kuma ta kawar da tunanin dan bata tunanin zai Mata amfani yanzu d'akin ta nufa tana lambo kaman wata munafuka, ganin har yanzu yana kwance inda ta barshi yasa ta bud'e murfin goran ta zuba jinin a k'asa da riganshi, tare da zubawa a jikinta tasa a zanin gadon kad'an sannan ta zuba a hannunta tasa mishi a wajan banana dinshi sannan tayi sauri ta rufe goran ta tura karkashin gado tare da hawa gadon ta wajan jinin ta kwanta, gaba d'aya bacci ya gagari idonta dan tana tsoran inya farka mai zai faru, lokaci d'aya kuma ta Fara mamaki dama namiji yana gane mace Inba virgin bace koda bashi da Mata?? .... Toh ya akai yasan macen daba virgin bace?? Wata zuciyar tace kin manta Yarima Gynecologist ne? Tabas hakane Yarima likitan mata ne duk wani abu dake jikin mace shiya karanta lallai dole yasan macen da take virgin da kuma wacce ba virgin ba ******* Bariki kam Bayan sun koma Gida d'akinta ta nufa inda ta watsa ruwa ta fito tana saka kaya Wayanta ya fara kara murmushi tayi dan tasan Yarima ne, bata kula wayan ba saida ta gama saka kayan wani kiran ya shigo d'auka tayi ga mamakinta sai taga ba Yarima bane Alh madu ne tsaki taja tare da ajiye wayan, kara kira yayi tace tsohon dan iska zaka gaji ka daina domin Wlh bazan d'auka ba dan nida kai kuma har abada shege mai karamin ayaba..... Jin kara alaman sa'ko ya shigo yasa ta d'auki wayan taga alh madu ne yayi mata sa'kon ga abunda yace..... Bariki manya Ina aka shige ne inata kira shuru? Ina nan tafe gobe sannan Zanzo a matse dan Ina matukar bukatar ki zan turo driver dina yazo ya d'aukeki in nazo saiki zama ready...... Wani uban tsaki taja tare da fad'in mahaukaci akan wani dalili zan bika ai yanzu ba barikin daka Sani da bace komai ya canza yanzu bariki ta koma Zainab ta Yarima Aliyu....... Dan shuru tayi Mai yasa Yarima har yanzu bai kira niba?? Uhm yana can Nasan yanzu ana tare da amarya wani abu taji ya tokare mata a wuya lallai tana kishin Yarima Aliyu Sosai wani irin hawaye ya zubo mata Mai zafi tare da fad'in Yarima Sonka yamin yawa sonda nake maka yasa na zama mai son kaina ina matukar kishinka..... Idan kaji ni abunda nake aikatawa zaka amsheni kuwa? Wani hawaye ne ya kara zubo mata tare da fad'in na bata rayuwa na duk da ina aikata abunda nake bada son raina ba, ina ilimi na yake Ina sani na yake Bayan nasan hukuncin aikata zina shine na aikata saboda in kuntata ma wasu kuka ta saki mai sauti inna mutu ina aikata zina Mai zan fad'ama Allah? Lallai na cuci kaina..... Ga Yarima wanda yake burin ya aureni yana mun kyakyawan zato in yaji ba yanda yake tunanin nake ba ya zaiyi? Wani hukunci zai yanke a kaina?...... Lallai na tabbata Yarima bazai barni ba duk kuwa irin son da yake min ido ta lumshe cikin jimami lallai Indai Yarima zai aureni ya zauna dani koda zai dinga yankan Naman jikina zan hakura in zauna dashi domin Ina sonshi, shine mutumin daya shigo rayuwa ta yasa na canza daka yanda nake tare da tuna abunda na manta..... ********* Hjy habiba suna zaune ita da Hjy Umaima suna fira bini bini hjy habiba ta kalli agogo taga karfe nawa Hjy Umaima tace lafiya naga kinki sakin ranki? Hjy habiba tace taya zan saki raina su haulat shuru har yanzu basu dawo ba, Nasan Mai sukeyi Hjy Umaima tace Kedai dasa abu a rai kike Wlh, kwata kwata ko awa d'aya kinyi a nan kuwa? amma duk kinbi kin damu Hjy habiba tace bazaki gane bane Wlh Hjy Umaima tace zan gane muddin kika fahimtar dani, nidai abunda na fahimta bawai Kar yace yana Sonta bane kodai kina kishi ne Kar wani abu ya shiga tsakaninsu?? Hjy habiba tsaki ta saki tare da fad'in kina da matsala Wlh akan Mai zanyi kishi d'ana ne fah farhan sannan haulat cinta nake fah Kinga dole in damu, taya zan cita sannan d'ana shima yace zaici ai bazan taba barin haka ta Faru ba never ........ Yarinyar da suka gama lashe lashe ne da Hjy Umaima ta shigo shine yasa Hjy habiba yin shuru tana kallonta domin Yarinyar babu laifi kyakyawa da ita.... Yarinyar gaida hjy habiba tayi sannan ta nufi hjy Umaima ta kwanta a jikinta tare da fad'in my dear kina bukatar Kari ne?? hjy Umaima tace a'a Bari in Bakuwa ta, ta tafi sai mu kara, Kinji my jamcy Hjy habiba tace Kai basa kama da bariki gaskiya amma itama wannan din tana da kyau komai Alhmdlh Hjy Umaima ta kalli jamcy tace my dear dan bamu waje ki koma d'ayan d'akin Zanzo in sameki Jamcy tashi tayi tare da manna ma Hjy Umaima peck a goshi sannan ta fita Da ido hjy habiba ta bita saida ta fita sannan tace Kai Masha Allah komai yaji Hjy Umaima dariya ta saki tare da fad'in bake kin makale ma mace d'aya ba ai sai tasa miki hawan ruwa wlh, sai yasa nida kika ganni bana love sai dai in kin min in ciki in an rabu a ranan shikenan tunda naci na miyar da yawu bariki ce kadai nake jin zan iya love da ita in tace miyi aure ma sai muyi amma saina nema mata magani dan Ina tsoran Mai aljanu Kar ace su kake ci........ Dariya Hjy habiba ta saki tare da fad'in ai in son gaskiya ne koda da aljanun kikayi tunda a jikinta suke ai babu komai Hjy Umaima tace wa? Rufamin asiri ai in kin ganni a lahira kaini akayi Hjy habiba tace nima gskya ya kamata kiban wannan Inci dan Wlh tayimin dan sanda naga kuna cin juna hq dina har rawa yake dan sha'awa, ni yanzu mara na zafi zafi yake min gashi haulat da farhan shuru ni Wlh yau sai a hankali nake jin kaina ina cikin damuwa ga sha'awa Hjy Umaima tayi dariya sannan tace Allah sarki kawata ai kawai ki cire ranki akan wannan zargin da kikeyi akan haulat da farhan gwara kiji dad'in rayuwa, yanzu kikai magana zan baki ita saita tsotse miki hq kaman an lashe kwano, ta iya cin mace matsalan kawai ni bana love bana dad'ewa da mace kuma ni bariki ce a raina wannan nonon nata abun sha'awa abu a tsai tsaye wlh Ina burin inga Ina shan su tare da murzasu Hjy habiba na kokarin magana saiga haulat ta shigo d'akin tare da fad'in mum we are back, gaida hjy Umaima tayi sannan taci gaba da fad'in mum farhan na waje yace ince kizo mu tafi Da sauri hjy habiba ta tashi tare da kallon hjy Umaima tace Kinga Bari muyi gida sai munyi waya Hjy Umaima tace Kai kawata muna fira zaki gudu Mai yakon ku tafi anjima? Hjy habiba tace Kawa gwara inje gida zan kiraki Haulat ta kalli hjy Umaima taga hankalin hjy habiba baya wajan da sauri ta jefa mata takarda wacce ta rubuta number dinta a ciki Hjy Umaima da yake itama y'ar bariki ce a fannin neman mata ta gane takun kafa tasa ta take takardan danta Lura haulat bata son hjy habiba taga takardan Hjy habiba da haulat waje sukayi itama Hjy Umaima ta bisu Bayan ta d'auki takardan da haulat ta jefa mata Har wajan mota hjy Umaima ta rakasu inda suka shiga suka wuce Bayan sun fita Hjy Umaima ta bud'e takardan da haulat ta bata taga number din waya, a hankali tace number kuma? Mai zanyi dashi? Number din Waye? Koma dai na Waye zan kira Inji, cikin gidan ta shiga inda suka had'e da jamcy Tana saukowa daka sama Jamcy tace Ba'kin naki har Sun tafi? Hjy Umaima tace eh Wlh Sun tafi Jamcy tace zamu koma second round ne tare da kanne ma Hjy Umaima ido.... Hjy Umaima tace Kai Bari in huta ai kin tsotse ni dakyau, inna koma second round ai sai numfashi na ya tsaya musamman in kika kamamin (pin) dan tsaka kenan ai sai inji ni wani iri, kai amma taya akai kika san wannan wajan?? Naga ke dai dai wajan kike kamo wa kiyi ta tsotsa?? Jamcy tayi dariya tare da fad'in ai duk wata mace Indai tasan kanta Toh tasan inda d'an tsaka yake, ni kin ganni ko wace mace naga hq dinta yanzu zan d'ago Mata shi,ina mamakin matan da suke cewa basa realising, ai in Kina son mace tayi realising kama mata wajan kisa harshe ko yatsa yanzu kyaji gurnani..... Hjy Umaima kai ta gyad'a alaman ta yarda da maganan jamcy, ta Kuma yarda yarinyar tasan kanta tunda har take zayyano mata wannan abun, Daba ko wace mace ta sani ba, gashi jamcy ta iya love Sosai dan murmushi Hjy Umaima tayi cikin ranta take fad'in zata iya hakura da jamcy Kafin ta sami bariki inta mallaki bariki daka ranan sai su rabu da jamcy in kuma taji bariki bata iya harka yanda take so ba saita ci gaba da Hulda dasu su biyu jamcy da bariki din..... Jin hannun jamcy akan nononta yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a...... Da sauri hjy Umaima tasa hannunta ta ri'ke na jamcy tare da fad'in wai Wlh bazan iya tabuka komai ba yanzu gaskiya na Lura ke harija ce Dariya jamcy ta saki tare da fad'in shikenan Bari in shirya inje inga wata friend dita, but da driver zaki had'ani dan ban san kan abuja ba Hjy Umaima tace ok saiki shirya ina fatan dai ta baki address dinta koh? Jamcy tace eh tare da haurawa dan taje ta shirya Itama d'akinta Hjy Umaima tayi danta kira number din da haulat ta bata, tana shiga ta doka ma number din kira.... Haulat a lokacin Sun karasa gida tana fita daka mota taga kira d'auka tayi jin muryan hjy Umaima tana fad'in hello yasa haulat fad'in zan kiraki bani minti biyu tana fad'in haka ta kashe dan Kar hjy habiba taji danta Lura da ita akwai shegen kishin tsiya yanzu saita d'aure fuska ta Fara tambaya keda wa, kuma gashi maganan da take son fad'ama hjy Umaima bazata so hjy habiba ta sani ba danta san hjy habiba bata son hjy Umaima tasan bariki karya tayi mata wanda haulat din ta rasa dalilin hakan Ciki suka shiga farhan ya d'auko ma haulat ledojin daya sai mata abubuwa har d'akin mum dinshi yakai ya ajiye tunda yaga a nan take kwana duk da Abun sometimes yakan d'an d'aure Mai Kai ace duk yawan d'akunan dake gidan ace suna kwana tare da mum cikin d'akinta but sai yake danganta abun da ganin yanda mum din take ma haulat ta dauketa kaman y'arta sannan bata da d'iya mace sai yasa mum din take janta a jiki wannan tunanin farhan yake.... Allah sarki baka san tsiyar da uwarka take aikatawa ba Allah ka kara tsarkake mana zukatan mu 🙏🙏 Haulat kam d'akin da kayanta yake nanta shiga dan tayi waya domin tasan inta shiga d'akin Hjy Habiba zata iya shigowa, bayan ta shiga d'akin ta kulle da key tare da kiran Hjy Umaima Bayan hjy Umaima ta d'auka haulat tace hjy nice haulat Ina son magana dake Hjy Umaima tace dama number d'inki ne wannan toh fah maganan me?? Kafin nan dama ina son in ganki ya kamata nima kiban taki zumar in d'ana inji abunda hjy habiba keji Dariya haulat tayi tare da fad'in ai baki da matsala Indai haulat ce amma yanzu dai na kiraki inyi miki magana akan bariki..... Hjy Umaima tace bariki maiya faru da ita? Aljanun nata ne suka kuma tashi?? Haulat tace hjy Wlh bariki bata da wasu aljanu iskanci kawai tayi miki.... Hjy Umaima tace what? Kina nufin karya tayi min kenan bata da komai? Haulat tace kwarai dagaske Wlh Hjy Umaima tace Hmmm bariki kinyi kuskure da kikai wannan game din dani Wlh tunda na ganki naji Ina sonki saina ciki sannan keda kanki zaki kawo min kanki...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 2* *KIRA GA Y'AN MATA MASU TURA MA MAZA HOTAN TSIRAICINSU TA SOCIAL MEDIA ZANYI DAN TSOKACI KAD'AN AKAN WANNAN MATSALAN DAKE FARUWA.... WLH MATA MUJI TSORAN ALLAH MU DINGA TUNAWA ZAMU MUTU, DAKA KIN HAD'U DA MUTUM A ONLINE BAKI SANSHI BA BAI SANKI BA, BAI TABA GANINKI BA DAKA YACE MIKI BANI ACCT NO YA TURA MIKI Y'AR 20K KO 50K KO KUMA YA TURA MIKI KATIN 1500, SHIKENAN YA SIYE IMANINKI DAKA YACE TUROMIN HOTAN NONONKI KO HQ DINKI JIKI NA BARI KIN TURA KAI WANNAN WACE IRIN RAYUWA CE BAMA A NAN MATSALAN TAKE BA NA FARKO BAKI SAN KO WAYE BANE IN KINA TAKAMA YA TURO MIKI PIC DINSHI KIN TABBATA SHI DINNE? WASU MAZAN BAYAN AN TURA MUSU DAI DAI KAN NONON KO HQ DIN, SAI SUBI SUNA FAD'IN TUROMIN HARDA FUSKANKI, KE KUMA WAWIYA DANYA BAKI KUD'IN DA BAI KAI YA KAWO BA JIKI NA BARI SAIKI D'AUKA KI TURA, BAYAN YACE MIKI INYA KALLA ZAI GOGE KAI BAKI SAN KO WAYE BA, TOH WLH ZAN FAD'A MUKU DA BABBAN MURYA DUK WACCE TAKE WANNAN ABUN TA DAINA DOMIN WLH NAGA CASE UKU DA IDONA WANDA AKAI BLACK MAILING DINSU, D'AYAR MIJIN DA ZATA AURA AKA TURA MAWA BIKI BAIFI SATI BIYU BA MIJIN FASA AURANTA YAYI GASHI KOWA YASAN LABARIN KUNGA SON ZUCIYA YAJA MATA BARI IN BARKU HAKA NIDAI NA BAKU SHAWARA DUK MAIYI TA DAINA WLH* Tace haulat zan kiraki mu had'u zuwa gobe ko jibi Haulat tace babu damuwa sai na jiki hjy amma fah kin San Nayi miki aiki Mai Kyau dan haka ya kamata Ayi min kyauta Mai d'an tsoka Hjy Umaima tayi murmushi tare da fad'in turomin account dinki yanzu kam zan miki kyauta dan Ina son bariki Sosai Haulat tace ina godiya hjy, yanzu zan turo miki acct no din ************ Yarima dai har yanzu yana sume a inda yake Ita kam Gimbiya zinatu baccinta take domin bata ma San lokacin daya saceta ba gashi har gari ya Waye hasken rana ya fara fitowa Kwan kwasa kofar bedroom din ake, karan bugun kofar yasa Gimbiya farkawa, bud'e ido ta farayi ta hango yarima inda yake tun daren jiya, da sauri ta dira kasa tana mamaki tare da tambayan kanta maiya sami Yarima? Ta gefe d'aya kuma gashi Anata mata nocking, ganin bugun kofar yayi yawa yasa ta Fara kokarin ta rufe rigan baccinta danta bud'e....... Bud'e kofar akayi jakadiya ce ta shigo ganin rigan gimbiya zinatu duk jini ga kuma Yarima kwance Wanda a zatonta bacci yakeyi kuma kusa dashi ga jini nan duk da ya bushe da sauri jakadiya ta fita Tana rangad'a bud'a gimbiya zinatu ta Kawo budurci gidan mijinta bata zubar ma masarautarsu da kima ba, gidan sarauta in kayi abu babu sirri nan labari ya fara bazuwa ai gimbiya ta kawo budurci, iyayenta sunji dad'i Sosai koda labari ya iske mahaifiyar Yarima tace ai wannan ba abun shaila bane sirrin Mata da miji ne, duk da itama taji dad'in hakan Gimbiya gaba d'aya hankalinta yayi kan Yarima domin dai taga yanda ta barshi haka yake, cikin tashin hankali ta tashi da sauri ta nufi toilet cikin tashin hankali ruwa ta fito dashi a cikin wani karamin roba, yayyafa Mai tayi a fuska, ganin ko gezau baiyi ba yasa ta kuma yayyafa Mai ruwan lokaci d'aya ya fara numfashi da sauri da sauri wanda da zata iya cewa bata ji, ganin haka yasa ta kara samai ruwan..... Yarima ido ya fara bud'ewa a hankali yana ganin dishi dishi, akan gimbiya zinatu idonshi ya Sauka wanda yake ganin yayi mafarkinta yana kokarin sex da Zainab dinshi saida ya shiga yaga ashe gimbiya ce..... Dan shuru yayi tare da sauke numfashi da sauri da sauri ba komai ya tuna ba illar mafarkin da yayi ya sadu da gimbiya zinatu yaji ba virgin bace...... Idonshi ya kara kaiwa kanta inda ya ganta cikin rigan bacci duk jini ya bata rigan gabanshi yaji ya fad'i tare da tambayar kanshi Mai ya faru tsakaninshi da gimbiya???? Kodai ba mafarki yayi ba? Kai she is not a virgin a mafarkin da nayi so how come?? Naga jini a jikinta alaman jinin budurci ne?? Lokaci d'aya yaji kanshi ya fara mishi ciwo domin tunanin da yaita yi ya akai yayi wani abuda gimbiya bai Sani ba anya yana lafiya kuwa? Mai nasha Toh dahar na kasa tuna komai?? Ganin inya ci gaba da wannan tunanin ciwon kan da yakeji k'aruwa yakeyi sai yasa ya basar da tunanin, tare da tursasa ma zuciyarshi ta yarda da cewa yayi wani abu da gimbiya kuma ya sameta a budurwa....... Gimbiya zinatu ganin irin kallon da yake mata yasa gabanta yaita dukan uku uku gashi baice mata komai ba sai ido daya kura mata, wanda a duniya idon Yarima Aliyu yana sata cikin wani yanayi Indai ta kallesu..... Ganin ya tashi ya fara tafiya yasa ta kura Mai ido har ya kusa kofar toilet yayi taga taga kaman zai fad'i da sauri ta nufeshi tare da taro shi tana fad'in Yarima lafiya kuwa??? Yarima Aliyu wani irin jiri yake gani ga kanshi dake faman Sara mishi Wanda yake ji kaman zai fita dan ciwo, dakyar ya iya fad'in help me with my phone..... D'an sakinshi tayi amma ganin ya kasa tsayuwa yasa tace muje in kaika toilet sai kayi wanka May be kaji karfin jikinka Yarima Aliyu bai musa ba haka ta taimaka Mai sukai toilet tare da zamar dashi akan toilet, kallonshi tayi tace zaka iya wankan da kanka? Oh should I help you?? Dakyar ya d'aga kanshi ya kalleta, sannan ya girgiza mata kai alaman taje zaiyi da kanshi Murmushi tayi sannan ta fita, bayan ta fita ta rufo Mai kofar toilet din, ta buga wani uban tsalle cikin jin dad'i domin abunda gimbiya Amina tayi Mata yasa Yarima kasa gane komai akanta, ta tabbata Yarima yana kallonta a matsayin budurwa ya sameta a hankali ta furta Kalman Alhmdlh in Allah ya rufa maka asiri babu wanda ya isa ya tauna shi...... Toh gimbiya dai kiyi a hankali karki manta Allah yana yafe laifi tsakanin bawa dashi, amma baya yafe laifin bawa da bawa har sai wanda ka cuta yace ya yafe maka...... Kuma shi Allah ba azzalumin kowa bane sai wanda ya cuci kanshi, da kaji kunyar lahira gwara kaji ta duniya...... Jin karan wayanta alaman sa'ko ya shigo yasa ta nufi wajan wayar da sauri,d'auka tayi taga gimbiya Amina ce da sauri ta bud'e sa'kon kamar haka.... Hey Wat up? Komai ya tafi dai dai kuwa ta wajan Yarima? Gashi a nan ana ta fad'in kin Kai budurci Murmushi gimbiya zinatu tayi tare da bata amsa kaman haka..... Eh komai ya tafi dai dai domin dai Yarima bai gane komai ba, jinin da nayi amfani dashi yasa yake tunanin ni budurwa ce, baki ga yanda yake ta kallona ba ko mamaki yake oho, amma fah tun jiya ashe a sume yake, ina tunanin maganin dana bashi yayi mishi karfi, saida nasa mishi ruwa ya Farfado, sannan har yanzu baya jin dad'in jikinshi, dan dakyar yake tafiya saida na taimaka na kaishi toilet dan yayi wanka.... Gimbiya Amina tayi Mata reply da fad'in Alhmdlh tunda shima ya yarda karki damu Idan ya sami bacci Sosai zai daina jin jirin, ki barshi ya kwanta ya huta inda so samu nema ki kashe wayanashi yanda zai samu yayi bacci Sosai Kar a dameshi, sannan kije ki tayashi wanka din....... Tana gama karanta sa'kon Gimbiya Amina ta ajiye wayar tare da neman wayar Yarima danta kashe a kan kujeran d'akin taga wayoyinshi har guda biyu d'auka tayi taga yana da misscall da message bata tsaya duba waya mishi ba ta kashe wayoyin duka tare da ajiyesu inda bazai gani ba, toilet din ta nufa tare da bud'ewa inda ta barshi haka ta ganshi sai dai yanzu yasa hannunshi akanshi alaman yana mishi ciwo Sosai, ganin haka yasa ta karasa da sauri tana fad'in Yarima maike damunka? Bai kulata ba balle ya d'ago dakai ganin haka yasa tace Bari in maka wankan bai musa Mata ba dan yana son yayi sallah dan baiyi ba, Gimbiya ta taimaka mishi yayi wanka tare da alwala, Bayan sun fito ta d'auko mai jallabiya tasa Mai Yarima a zaune yayi sallah dan jiri yake gani bazai iya tsayuwan ba, yana idarwa ya fara kokarin tashi..... Nufanshi tayi tare da kamo shi ta kwantar dashi akan gadon data canza zanin gado dan wancan tasa jini akai,. A hankali yace give me my Phne Tace ban San inda ka ajiye ba ka kwanta ka huta, Kaga baka jin dad'i Ido ya lumshe tare da tunanin maike damunshi shidai tun jiya ya kasa gane komai, ga zainab dinshi da yake son gani...... A hankali yace yau Walima dinta and I promise to see her today, yun kurin tashi yayi amma ya kasa dole ya hakura tare da cema gimbiya ta duba mishi Phne dinshi ta kira Mai Dr ko kuma tama jakadiya magana a kira mishi Dr yanzu, yana maganan ne hannunshi na kanshi tare da cije lebe Gimbiya tace ok bari inyi wanka insa kaya sai inje in fad'a a kirashi Ido ya lumshe sannan ya bud'e alaman OK Toilet ta nufa tana murmushi Yarima kam ido ya bita dashi, ya rasa mai yasa duk yanda yaso ya yarda da gimbiya zinatu ya kasa, maiya sameshi jiya da daddare? Indai yayi sex da gimbiya zinatu tabbas abunda yake ganin mafarki ne gaskiya ne gimbiya ba budurwa bace... Toh Inba budurwa bace taya naga jini a jikinta sannan Nima gashi jinin ya batamin riga??? Yarima kanshi yaji ya kara Sara Mai da sauri ya kawar da wannan tunanin domin lafiyanshi yafi Mai komai a halin da yake ciki gashi ya rasa mai yasa tunda ya farka yake jin sha'awa gashi baya tunanin zai iya tabuka komai dan jikinshi babu kwari sannan uwa uba yana son ya gane maiya faru tsakaninshi da gimbiya zinatu Kafin ya kara kulata dan Indai bai gano komai ba baya tunanin zai iya yarda da ita harya saki jikinshi da ita, yanzu burinshi Dr yazo ya dubashi yaga mai yake damunshi da yasa jikinshi yayi weak yake ganin jiri daka nan yaje yaga zainab dinshi, ido ya lumshe domin tunawa da yayi rabonsu da waya tun jiya da rana sanda yake hotel, hakoranshi ya cije da lebenshi tare da fad'in nasan may be tana ta expecting call dina, Allah yasa Kar tayi fushi......... Gimbiya zinatu ta d'auki lokaci a toilet Sosai koda ta fito cikin shiri tasa wata doguwar riga yayi mata kyau, gani tayi Yarima yana bacci, daka gani baccin saceshi yayi bawai yana son yi bane, dan yanda ya kwanta ya nuna mata alaman haka, dan haka saita Fara komai a hankali dan karya farka daka karshe ma d'akin ta Bari tayi falo inda taga an jera kayan abinci a dinning..... ******* Kaman yanda habib da bariki suka tsara hakan ko akayi habib ya kawo mata duk sunsha hijab da nikaf, kaman dagaske gidan su bariki sukayi da suka kama haya a u/kanawa harda iyayen bariki din anyi ma kofar gidan fenti yayi kyau Sosai kaman bashi ba. Barika kam gaba d'aya ta shiga damuwa na rashin samun Yarima a waya, toh maiya faru dashi Anya yana lafiya kuwa? Na tabbata akwai wani abu haka kawai Yarima bazaiki kirana ba sannan bazai kashe waya haka ba...... Habib ne ya Katse Mata tunani da fad'in bariki kizo Ayi hotunan mana dansu samu su wuce Tashi tayi jiki babu kwari habib yaita d'aukansu hoto da aka gama bariki ta sallamesu suka wuce ya rage daka habib sai iyayen bariki na karya Habib kallon bariki yayi tare da fad'in wai lafiya naga yau duk kinyi wani sororo kina tunani kin kasa sakin jikinki? Bariki tace uhm Yarima rabona da muyi waya tun jiya da rana gashi wayanshi tun dazu nake kira a kashe Habib tabe baki yayi tare da fad'in toh yana can wajan amarya ana soyewa yaushe zai tuna dake..... Bariki kirjinta taji ya fara mata zafi tare da bugawa da karfi, lokaci d'aya taji wani irin kishi na taso Mata, lallai Yarima tabbas saboda hakan ya kashe waya Inba haka ba ai baya kashe waya wani hawaye ne ya siraro mata Mai zafi........ *Hmmmm rayuwa kenan, wai Mai yasa komai mutum yaga yana samu a sama ba tare da kwabon sisin shiba sai kuga yana wulakanta abun, inda mutum kud'i yasa ya siya novel dinnan a kasuwa na tabbata babu Mai zagi na, saboda mutum yasa kudinsa ya siya, haka zalika a online akwai wanda novel dinsu ba free bane saika biya ake saka a group, Suma bana ji ana zaginsu saboda ka biya kud'i ne ka shiga yau a media abunda na Lura dashi muda mukeyin novel a free mu ake zagi kowa yake samun daman fad'a mana magana Hmmm inaga nan gaba zan daina posting sai mutum ya biya May be zan huta da zagi da kuma cewa ban San abunda nakeyi ba, ikon Allah Wai mutum yana karanta Littafin wacce bata san abunda takeyi ba🤣🤣🤣 Indai mutum zai karanta Littafin wacce bata san abunda takeyi ba Toh shi miye🤔🤔 inaga May be Idan mutum ya fara biyan kud'i zai gane nasan abunda nakeyi wai ni maryam nice zan lalata wasu oh ni mairo kunji sharri Toh ku Masu fad'amin hakan ku a shirye kuke kenan Mai yasa ban lalata kuba?? Ikon Allah Wlh wasu suna bani mamaki daka dawo wana daka hutu yau na fara posting har an fara sai kace jirana akeyi ai kwayi hakuri inyi kwana biyu Ina posting Kafin a fara zunduma min ashar din ance Ina saka batsa kunga kenan, maryam na rubuta batsa kuna tsine Mata kuna rage mata zunubi 🤣🤣 maryam Obam da rubuta batsa ku kuma da kwasan zunubi 😎 .......* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 3* *A DUNIYA BABU ABUNDA YAKAI KYAUTATA MA IYAYE DAD'I, WASU SUNA FATAN DAMA IYAYENSU NA RAYE DA SUNGA GATA, WASU HAR KUKA SUKE SUNA FAD'IN SAIDA SUKA ZAMA WANI ABU GASHI IYAYENSU BASA RAYE, AMMA KAI KE NAKU IYAYEN SUNA RAYE BABU ABUN WULAKANTAWA SAI SU,😭😭 IYAYE SU SUKA KAWO MU DUNIYA MUSAMMAN UWA MAHAIFIYA DATA D'AUKI CIKIN MU TSAWON WATA TARA TAITA FAMA DA LAULAYIN CIKI YAU CIWO GOBE LAFIYA, BATA TABA TUNANIN CEWA ZATA ZUBAR DA CIKIN BA DANTA HUTA DA WANNAN CIWON LAULAYIN BA, ITA BURINTA KAZO DUNIYA SHINE BABBAN FATAN TA D'ANTA YAZO CIKIN KOSHIN LFY, HAKA MAHAIFI TUNDA KAZO KOMAI SHI YAKE SIYA MAKA NAJIN DAD'IN RAYUWA YA BIYA MAKA KARATU IN BAKA DA LFY YAITA FAMA DAN YA SAMO KUD'IN MAGANI, MAMANKA HANKALINTA YA TASHI HAR SAI KA SAMI LFY WANDA A LOKACIN INDA ZA'A FADA MA MAHAIFIYARKA ANA SON RAYUWARTA DANKA SAMU LFY WLH A IRIN SOYAYYAR DA UWA TAKE MA D'ANTA ZATA IYA RASA RANTA DAN D'ANTA YA SAMU LFY..... AMMA KASH KAI KUMA A DUNIYA BABU WANDA KA RAINA BAKA GANIN KIMARSU KAMAN IYAYENKA😭😭😭 WLH DUK WANDA YA WULAKANTA IYAYENSA YAYI ASARAN DUNIYA DA LAHIRA, SANNAN ABUNDA KAMA IYAYENKA KAIMA INKA HAIFA HAKA NAKA YARAN ZA SUYI MAKA, DUK DUNIYA IYAYENKA SUNFI SONKA SO NA GASKIYA BABU ZAMBA....* Habib salati ya saki tare da tafa hannu yana fad'in na shiga uku an fasa aurena, bariki mai zan gani haka??..... Oh ni habiba yau ga bariki na kuka akan namiji wanda maza ke binta Tana musu iskanci...... Amma dai gaskiya bokan yarima ya iya aiki..... Bariki sauri tayi ta share hawayen fuskanta tare da fad'in babu wani boka, sone kawai Ina son Yarima, bazaka gane irin sonda nake mishi ba Wlh habib in...... Ke dakata miye kuma wani habib y'ar A din da zaki sa kice habiba shine bazaki iya ba? Gskya banso Wlh bariki Ina miki kawaici ban son in nuna miki koni wacece kar nan gaba azo bincike zanyi aure ki fad'a mugun abu a kaina inda badan tunanin haka da nakeyi ba Aida na dad'e da Karta miki rashin mutunci Wlh, karki kara kirana da wani habib dan ba sunana bane in bazaki cemin habiba ba, kice min y'an mata..... Bariki ta Katse shi tare da fad'in Allah ya kyauta..... Habib yace na gaba.... Dan wannan ya riga ya faru ni Wlh kin bata min rai Bariki tace Allah ya baki hakuri Kinga tashi kije ki siyo mana abunda za muci yunwa nake ji.... Habib yace in zaki tashi ki tashi mu fita gaba d'aya zaifi mana Tace inna fita muka had'u da Yarima fah? Habib yace taya zaku had'u Bayan bai san gidan ba Bariki tace na tura mishi address ai, amma Bari in tashi muje sai muhau keke napep Kar muje a mota ya ganni Ina tuki Habib yace da an bani tashi muje Tashi tayi tasa hijab tare da kallon iyayenta na bariki tace ni zan fita sai mun dawo ga kayan abinci nan in zaku dafa, kud'i ta dauko ta basu sannan ta fita *********** Yarima bacci yake Sosai Gimbiya zinatu kam tunda ta fita falo taci abinci ta koshi ta kwanta akan kujeran falon ta Fara chatting ita da gimbiya Amina...... Gimbiya Amina tace Kinga komai ya tafi dai dai dan haka saiki daina tsoro saiki cika alkawari koh? Gimbiya zinatu ta bata amsa da fad'in karki damu my love dole In cika miki alkawari ai kin nuna min kina sona tsakani da Allah, tunda gashi ta dalilinki ansa ana min kallon budurwa Wanda nida kaina na zubar da budurcina cikin rashin sani..... Gimbiya Amina tace Kai zinatu ai kinfi kowa iya aikata barna, kawai ki sami yatsa ki dinga turawa cikin hq, da candle ai dole ki zubda budurci Gimbiya zinatu tace Kedai bari ai rashin sanin abunda zai jawo min yasa nayi hakan, kuma Wlh sha'awa yaja min, Wai ace aure da zakayi baka da zabi sai an zaba maka, ni duk cikin masu zuwa neman aurena babu wanda zan yarda in had'a jiki dashi dan basu min ba, sai yasa nake biya ma kaina bukata da yatsa ta ko Kindle da ayabar roba da naje China na siya karama a zato na babu abunda zaiyi ashe shine ma worst din zai kara bud'ani, saida kuraje suka daman Dr tazo tana dubani tace infection ne nan na mata bayanin komai tare da ja mata kunne Kar inji a bakin kowa, na nuna mata ayabar roban, tace min wlh zai iya sa in rasa budurcina har ta tabbatar min a lokacin nama rasa domin saka Kindle da yatsa uwa uba ga ayabar roba, na tsorata Sosai a lokacin tun daka ranan na daina ashe ban tsira ba na riga na rasa har abada ba tare da wani namiji ya sanni ba..... Gimbiya Amina ta bata amsa da fad'in Hmmm Allah ya kyauta, sai yasa ni nake Mai gaba d'ayan budurci dai Nasan na rasa gwara Inci gaba tunda bazai dawo ba Gimbiya zinatu tace my love yanzu in bikin ki yazo ya zakiyi? Koda yake Nasan zaki shirya komai tunda Nima gashi kin taimaka min Gimbiya Amina tace ai dole in taimaka miki tunda ina sonki, komai zan iyayi miki Gimbiya zinatu tace hakane nima very soon zan biyaki abunda kika min..... Ltr Bari inje in duba Yarima inga ya yake ciki..... Tana tura mata ta tashi tabar wajan dan zuwa d'aki taga wani hali Yarima ke ciki. Koda ta shiga bacci taga yanayi murmushi tayi tare da fita tabar d'akin Tana fad'in ai gwara kayi baccin Dan inka kira Dr zai gane kasha wani abu, shikenan asiri na ya taunu in shiga uku Yarima bashi ya farka ba sai wajan 5, da salati ya tashi, yaji duk jikinshi yayi weak amma haka Ya daure yayi toilet yayi wanka, bayan yayi wanka yaji karfi a jikinshi, agogon dake manne a bangon d'akin ya kalla yaga 5:06 da sauri ya koma toilet yayi alwala tare da fad'in wani irin bacci nayi haka? Sallah Yarima yayi azahar da la'asar Bayan ya sallame yasa wata farar shadda tare dasa ba'kin hula yayi kyau Sosai sai gashi ya fito falo gimbiyar na kwance akan kujera tana danna waya.... Jin motsin mutum tare da kamshin Yarima yasa ta tashi da sauri ganinshi tayi cikin shiri..... Kallonta yayi tare da fad'in where is my phone? Ganin jikin nashi ya watsake yasa tace Bari in d'auko maka, sama ta haura Jim kad'an sai gata da wayoyin Yarima, bashi tayi ya amsa ..... Tare dayin gaba ya fara tafiya... Da sauri tace Yarima Ina zaka? Ga abinci a dinning... Yace Nop am not hungry yana fad'in haka yayi gaba abunshi domin babu inda yake son zuwa sai kaduna wajan Zainab domin yasan yanzu tana can tana tunanin ko lfya may be ma tayi fushi dashi koda ya fita fadawa suka zube suna Mai gaisuwa tare dayi mishi kirari, ganin yayi gaba yasa suka tashi suka bishi direct wajan motocinshi ya nufa tare da shiga wacce ake fita dashi in zasu fita amsan key din yayi tare da fad'a ma fadawanshi bana bukatar ku biyoni yana fad'in haka ya tada motar yayi gaba abunshi Gimbiya kam ita a halin yanzu bata damu da fitan Yarima ba tunda bai gane ita ba virgin bace farin ciki ne fal cikinta kiran gimbiya Amina tayi tare da fad'a mata ta shigo dan Allah Yarima ya fita ******* Bariki na zaune ita da habib wajan cin abinci, bariki dai ci kawai take amma ba dad'in abincin take jiba, dan gaba d'aya bata jin dad'in komai a bakinta, burinta kawai taji yarima ya kirata....... Shi kam habib ci yake cikin jin dad'i da kwanciyan hankali, ganin bariki bata ci yasa ya tabe baki tare da fad'in iska na wahalar damai kayan kara, ni Wlh yanda nake dinnan banga saurayin da zaisa in dinga shiga wannan halin ba , haba bariki dan Allah kici abinci mu tashi mu tafi kin San yau akwai wasa zamu gwaggwaje duwai Bariki tace Kai gskya ba tare zamu koma ba, dan Yarima yace min zaizo kuma na tabbata zaizo... Habib yace kince wayarshi a kashe? Taya zaizo Kinga in zaki tashi ki tashi muje yanzu karfe nawa da har kike tunanin zai zo dan Allah tashi muje yau y'an nishad'i aka kira Wasan zaiyi dad'i yau. Bariki tace uhm nifa yanzu kasan ban cika....... Habib yace miye wani ka? Waye ka Ina mace akan wani dalili zaki dinga kaini jinsin da ba nawa ba ? Gskya banso yana maganan yana bata fuska..... Zatai magana karan da wayarta ya farayi yasa hankalinta yayi wajan wayar tare da d'auka da sauri dan taga Sunan Yarima ne akan screen din wayar.... Tasa a kunnanta tare dayin sallama Amsawa yayi har tana jiyo ajiyan zuciyarshi alaman yaji dad'i data d'auka yace my princess Ina gab da gidanku plz ki zauna da Phne dinki dan bazan gane ba ko kisa wani yazo bakin titi ya tawo dani Tace ok bari habib yazo muna tare shima yazo tayani murna mumma fita amso Abu ne yanzu zamu dawo saiya tsaya ya jiraka Yace OK tare da fad'in saina karaso Bariki kallon habib tayi tace Yarima na hanya muyi sauri zaka tsaya a titi ku karaso gidan tare Habib yace oh ni habiba yanzu Ina gansamemiyar budurwa in tsaya a bakin titi sai kace na fito good evening, tabe baki yayi tare da fad'in hakanan zanyi hakuri in tsaya tunda Yarima ne zai zo, zadai kisa y'an Maza suyi ta kallo na Bariki dai bata ce komai ba tayi gaba ganin haka shima ya bita kud'in abincin ta biya sannan suka fita suka hau keke napep direct u/kanawa sukayi inda aka sauke habib a bakin titi ita kuma aka karasa da ita Koda suka isa ta biya kud'in Keken tayi cikin gidan inda taci Sa'a duka iyayen bariki din data samo suna nan harda namijin yana zaune yana kallo zama tayi ta musu bayanin Yarima yana nan tafe, ta kalli mahaifin nata na Bariki Mlm musa tace dan Allah kayi komai yanda na fad'a ma ban son a sami matsala Mlm musa yace baki da damuwa zainabu daka yanzu Ina son ki dinga cemin Abba ita kuma ya nuna Uwar bariki ta Karya yace ita kuma ki dinga ce mata Umma dan Kar mutane su gane kin San Gidan akwai mutane, sannan Idan Yarima din yazo ya tafi akwai wasu shawarwari da zan baki Bariki tace hakane Abba ngd..... Suna cikin haka saiga habib ya shigo yana fad'in tashi kije yana waje yana jiranki Tashi bariki tayi ta feshe jikinta da turare sannan ta kalli habib tace karka manta kayi komai yanda muka tsara Habib yace babu damuwa komai zai tafi dai dai amma ki daina cemin kai kice min ki Bariki dai fita tayi tunda ta fito idon Yarima Aliyu yake kanta ya rasa wani irin so yake mata da baya ji baya gani, tabbas yana son zainab wanda Abunda yasa yake kara Sonta harda irin shigar mutuncin da takeyi komai nata a rufe, ba irin y'an matan yanzu ba da suke nuna tsiraici a waje ba a gniñsu hakan shine Wayewa koyin haKan shi zaisa su sami mazajan aure,Wanda duk wani namiji mai kishi bazai auri macen dake fito da tsiraici waje ba sai dai yayi lalata da ita inma kikai shigan mutunci mutumin banza shakkar yi miki magana zaiyi dan baiga fuska ba domin yana yin shigarki zai bashi tsoro, duk namiji mai kishi bazai auri mace Mai fidda tsiraici waje ba, mace Mai tallan kanta waje ba..... Zuwan bariki ne ya Katse mishi tunani Da sallama ta shigo cikin motar tare da rufe kofar motar, Amsawa Yarima yayi tare da fad'in my princess Barka da yamma? Ya taro? A hankali tace Alhmdlh tare da fad'in ya amarya? Murmushi yayi tare da fad'in amarya tana lafiya. Bariki ta d'anji haushi amma saita dake dan karya gane tana kishi Yace nasan my princess ta gaji yau Sosai Cikin ranta tace uhm maza kenan, Allah kadai yasan irin abunda yayi da matarshi Kafin yazo nan amma yazo yana mata dad'in baki yanzu..... Karan wayanta ne ya Katseta kallon wayar tayi taga Alh madu ne da sauri ta kashe karan, tare da tunawa yace Mata yau zai zo, idon Yarima na kanta yace pick your call Kafin tayi magana wani kiran ya shigo kallon Yarima tayi taga shima ita yake kallo, kara kashe wayan tayi karan ya d'auke..... Hannu ya bata alaman ta bashi Phne din Gabanta taji ya fad'i, sai tayi kaman bata ga hannun ba Duk abunda takeyi idon Yarima na kanta murmushi yayi tare da fad'in Zainab mai kike boyewa bani phone dinki...... *plz kuyi min hakuri ba kullum zan dinga muku posting ba saboda wani dalili amma inna sami lokaci zan dinga kokari Inayi kullum din* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 4* *MAZA KUJI TSORAN ALLAH LOKACIN DA KAKE NEMAN MACE KOMAI TACE TANA SO SAIKA MATA, WANI ABUN MA BATA TAMBAYA KAKE MATA, IN ANYI AURE DUK HIDIMAR DA KAKE MATA SAIKA DAINA, KUMA BAWAI DAN BAKA DA HALIN YI DIN BANE, IN BAKA KYAUTATA MA IYALINKA BA WA ZAKA KYAUTATAMA, SAI KAJE KANA FAD'A AI BATA KWALLIYA BATA MAKA ABU KAMAN DA KAFIN KA AURETA, HMMM TAYA ZATA MAKA KWALLIYA TAYU KUD'IN POWDER DINMA BAKA BATA, KO KUD'IN KITSO A INA KAKE SON TA SAMI KUD'I TAYI??? DA LOKACIN DA TAKE GIDANSU TANA DA KYAU KOMAI NATA ABUN SHA'AWA AMMA KA AURETA KA MAIDATA TSOHUWAR KARFI DA YAJI, BABU KUD'IN LALLE, BALLE NA TURARE😫 HABA MAZA MAI YASA KUKE HAKA?? IN KAJE GIDAN ABOKIN KA YA BAKA ABINCI MAI DAD'I SAI KAZO KANA ZAGIN MATARKA BATA IYA GIRKI BA, BAYAN KAINE BAKA BATA KUD'IN CEFANE WANDA ZAI IYA HAR AYI MAI DAD'IN BA, WLH KUJI TSORAN ALLAH MAZA MASU IRIN WANNAN HALIN DAKA RANAN DA AKA BAKA ITA A MATSAYIN MATARKA KOMAI NATA YA RATAYA AKAN KA, ABUNDA MUTUM YAKE GANIN BA KOMAI BANE ZAI IYA KAISHI GA HALAKA, IN KANA DA HALI KA FARANTA MA MATARKA YANDA INTA FITO ZA'A CE MATAR WANCAN NE SABODA AN GANTA FES, AMMA IN AKA GANTA SABANIN HAKA ZAGINKA ZA'AYI TUNDA ANSAN KANA DASHI PLZ MAZA KU GYARA DOMIN ALLAH ZAI TAMBAYEKU TUNDA KANA DA HALI DAMA BABU NE SAI AYI HAKURI* Kallonshi tayi cikin tsoro tare da fad'in Yarima plz ka barshi Kawu nane yake kira, so yake Inba ma Abba, wayan Abba ne ya sami matsala in an kira yana ji amma ba'a jinshi, inna d'auka nace bana gida zai iya zuwa har gidan ya sami Abba da Umma yayi musu fad'a akan Mai yasa zasu dinga bari Ina fita da yamma, kuma yanzu inna shiga Gida Umma bazata Bari in fita ba, dan yanzu tana tunanin ina d'akin makwabciyan mune..... Yarima Aliyu ajiyan zuciya ya sauke, lallai Zainab gidansu gidan tarbiya ne, sabanin yanzu da iyaye suke sakin y'ay'ansu suna abunda suka ga dama, har ma wasu zaku ga kaman su suke juya nasu iyayen sai abunda sukace iyayen nasu keyi..... Amma a fili sai yace Mata my princess na fad'a miki tun Farko ai ki bani dama inga Abba kinki, yanzu Idan yazo ya gammu ya kike so inyi??? Cikin sanyin murya tace bazanji dad'i ba, domin na tabbata Abba zaiyi fushi Sosai, amma Yarima tunda harna yarda yau kazo gidanmu hakan ya kamata ya nuna cewa Ina son Kaga Abba din..... Wani irin murmushi Yarima ya saki cikin jin dad'i tare da furta Kalman Alhamdullilah cikin ranshi, domin wannan maganan da Zainab tayi mishi yasa shi cikin farin ciki Sosai..... Kallonta yayi cikin ido tare da fad'in my princess kin tabbata kina son inga Abba.??? Ganin bazata iya juran kallon cikin idonshi ba yasa ta kawar dakai gefe tare da fad'in eh Ina so ka ganshi, domin hakan ya kamata Ayi tun Farko Murmushi yayi tare da fad'in zan iya ganinshi yau? Tace eh amma sai dai ka tura wani yaje ya maka sallama dashi duk da ban tunanin ya dawo amma kuma hala ya dawo din dan lokacin dawowarsa yayi ..... Dariya Yarima yayi tare da fad'in am joking bazan iya zuwa ni d'aya ba, but zuwa jibi Zanzo da Usman da wasu friends dina sai mu ganshi mu nemi izinin zuwa zance Kafin manya su shiga Murmushi tayi tare da fad'in Allah ya taimaka Ya amsa da Ameen, tare da fad'in where is my promise? Kallonshi tayi taga shima ita yake kallo da sauri ta kawar da kanta gefe tare da sakin murmushi sannan tace wani promise?? Yace abunda ya faru wajan Walima. Dariya tayi wanda ya kara mata kyau sannan tace Yarima ban samu daman d'aukan komai ba saboda jama'a Wlh kunya duk ta hanani gashi mune masu saukan..... Amma munyi hoto a gida da kawaye na Wanda mukai saukan tare Yace OK Nasan duk kinfi yin kyau Tace a'a tare da danna wayarta tace na tura maka ta whatsapp Murmushi yayi ya d'auko wayanshi ya fara dannawa, yace my princess duka sun sa nikaf Kema Aida kinsa ko so kike ayi ta kallemin ke Dariya tayi tace a cikin gida nefa babu Mai kallo na sai Kai ta karasa maganan tare da rufe fuska Murmushi yayi tare da fad'in my princess yunwa nake ji banci komai ba tunda safe..... Da sauri ta kalleshi tare da fad'in mai zakaci in kawo ma? Yarima taya zaka zauna har yanzu bakaci komai ba ulcer zai kamaka plz mai zaka ci?? Murmushi yayi cikin jin dad'i domin ganin yanda ta nuna kulawanta akanshi, ya tabbatar mishi da cewa tana sonshi Sosai...... Katse mishi tunani tayi da fad'in Yarima ko in kawo maka tea kasha Kafin in dafa maka wani abu?? Yace a'ah ki barshi zanje Inci abinci yanzu Shuru tayi tana d'an nazari can tace ko in kira habib yaje ya kawo ma wani abu kaci? Hannunta ya koma tare da ri'ke mata su duka biyun yace my princess karki damu zanje wani waje Inci, ko zaki raka ni? Da sauri tace eh muje Kafin Abba yasa Umma ta kirani a d'akin da take tunanin ina ciki inya dawo Kar yasa a kirani yaga bana nan koda yake Nasan ma ya dawo ganin habib Nasan bazai damu daya ganni ba. Murmushi yayi yace Nop Bari inje alone banso Ayi miki fad'a my princess Tace Yarima plz muje kaci abinci habib na nan bari in kirashi sai muje tare zance ma Abba zani maraban jos In kwana bazai hana ba sai muje kaci Yarima yace ok my princess Fita tayi ta shiga cikin gidan Jim kad'an sai gata ita da habib da abbanta na Bariki Sun fito daka gani ya fito raka habib dinne a yanda Yarima ya fahimta kenan🤣 har bakin titi ya rakasu sannan ya dawo ya shiga gidan yarima yana kallonshi cikin ranshi yace wannan daka gani Dattijo ne yana yin kamalan shi ya nuna ma Yarima hakan🤣🤣🤣 kai ana abu a duniya sai yasa akace sometimes abunda ka gani bashi bane gaskiya...... Yarima tada motar yayi shima ya nufa titi bai gansu ba kiran Zainab dinne yasa ya dauki waya tare da fad'in my princess where are you? Tace muna gaba wajan NDA Abba saida muka shiga mota ya koma shine muka sauka a nda Yarima yace ok ga ninan zuwa, Yarima juyawa yayi ya nufi nda din ya d'aukesu ta shiga gaba habib kuma baya, Yarima ya kalleta yace Ina zaki kaini Inci abinci?? Ido ta d'an zaro tare da fad'in ni Ina na sani tunda ba zuwa nake ba Habib dake Bayan motar yana jinsu cikin ranshi yace bariki ko y'ar iska ke inane baki Sani ba cikin garin kaduna yanda kuka san map din garin ne a kanta amma yanzu tana wani nuna ita ta Allah ce..... 🤣 Yarima wani babban restaurant ya faka motarshi wajan yayi mugun had'uwa gashi babu irin tarkacen mutane a wajan, daka ganin alama wajan ba kowa ke zuwa ba sai y'an gayu na gaske, private waje suka zauna, shidai habib cewa yayi cikin mutane zai zauna danya dinga ganin masu shiga da fita Bariki tace muje tare mana Yace ke barni in zauna nan ko zanyi kasuwa Bariki dai dariya tayi sannan ta nufi ciki inda Yarima yake domin yace baya son su zauna inda akwai mutum ko d'aya dan baya son ana kallon mishi ita....... Yarima ya fad'a abunda za'a bashi bariki kam tace ta koshi Yarima yace dole taci wani abu, babu yanda ta iya tasa a kawo mata snack dan a koshe take shima takeaway tace tana so, yarima yace abar snack din in Sun tashi fita zata zaba abunda take so. Wajan 15 mnt aka kawo ma Yarima abinci lokacin ana ta kiran sallah magrib tashi yayi ya Kalli bariki tare da fad'in bari inyi sallah. Tace OK tare da kallon Wanda ya kawo abincin tace maida kayan inya dawo sai kayi warming din abincin ka kawo. Mutumin yace ok ma, Yarima bai tafi ba saida yaga mutumin ya fita dan ya Lura dashi yanda yake kallon zainab kaman yana son yi mata magana..... Yarima Aliyu na fita kam saiga mutumin ya dawo da sauri yana fad'in ma plz I need to talk to you. Bariki tace lafiya maiya faru? Yace ma ance in amso phone number d'inki ne Tace what? Are you mad da aurena inzo da mijina kazo kace min in baka phone number dina get lost frm hare Kafin mijina ya dawo ya ganka Mutumin yace sorry ma Nima na fad'a mishi kina da aure saboda irin shigarki amma yace babu damuwa koda kina da aure in amso mishi number d'inki Bariki tace Waye zan iya ganinshi?? Yace let me go and ask him in yace in kawo ki sai kizo Bariki tace ok yana tafiya saiga Yarima ya dawo Allah yasa bai ganshi ba Bariki tashi tayi tare da fad'in har an idar kiran mutumin tayi da baiyi nisa ba yazo tace Kawo Mai abincin Yace OK ma Bai dad'e ba saiga abincin ya kawo, Yarima coffee ya fara sha sannan ya kalli bariki yace my princess feed me plz Dariya tayi tare da fad'in feed ur self u r not a baby Yarima kallonta yayi tare da fad'in oh really? Ni baby dinki ne Ido ta rufe alaman jin kunya Hannunshi yasa yana kokarin cire mata hannunta da tasa ta rufe fuskanta ..... Muryan Wanda ya kawo abincin ne yazo yana fad'in ma he said that you can come he is waiting for you...... *Plz kuyi ma my hrt addu'a Allah ya bata lfya my princess my queen phareejay, Allah yasa kaffara ne🙏🙏😫😫* *kuyi manage plz Nima ba wani lfya gareni ba Nayi muku ne dan kusa my hrt a addu'a plz 🙏🙏* *plz ku dinga hakuri da typing error banda tym din editing* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 5* *Y'AR UWA KOMAI MUJINKI YAYI MIKI AMSA KIYI GODIYA TARE DA NUNA FARIN CIKIN KI DUK KANKANTAR ABUN KARKI RAINA, DOMIN YAU IDAN MIJINKI YA KAWO MIKI PURE WATER YAGA KINA TA MURNA TOH GOBE SWAN WATER ZAI KAWO MIKI YAGA WANI IRIN MURNA ZA KIYI, BABU ABUNDA NAMIJI YA TSANA KAMAN YAGA YA KU'KE YAYI MIKI ABU AMMA KI NUNA MISHI HALIN KO IN KULA, Y'AR UWA IN KINA MA MIJI HAKA WLH KO YANA DASHI BAZAI DINGA YI MIKI BA ZAICE BAKYA GODEWA IN YAYI MIKI GWARA KAR YAYI KI ZAGESHI DA HUJJA, NAMIJI YANA DA SAUKI IN KIN IYA TAFIYAR DASHI DUK DA NASAN WASU MAZAN KOYA KA MUSU🙆🙆 BASU CANZAWA, AMMA ANA CEWA IN KASAN HALIN MUTUN SAI KASAN YANDA ZAKA ZAUNA DASHI, RAYUWAR AURE DUKA HAKURI NE IN KINCE MIJINKI YAYI MIKI KAZA, TOH WATA ITA NATA MIJIN YAYI MATA ABUNDA YAFI NAKI MUNI KUMA HAKA TAKE ZAMA DASHI BABU YANDA ZA TAYI, AURE BAUTA NE KUMA DUK ABUNDA AKACE BAUTA TOH SAI ANJURE DAN HAKA MATA KUYI TA HAKURI DUK MAI HAKURI YANA TARE DA ALLAH, SANNAN WUYA BAYA TABA DAUREWA HAKA JIN DAD'I DAN HAKA HAKURI DAI SHINE ZAMAN DUNIYA* Yarima cire hannunshi daka fuskanta yayi idonshi ya sauka akan yaron, ganin irin kallon da yake Mai yasa yaron Ya daburce..... Tare da fad'in sir aikoni akayi na fad'a mata shine tace zata taga Waye, shine yace ince taz..... Bariki ta Katse shi da fad'in ya isa haka, kallon Yarima tayi wanda fuskanshi ke d'aure alaman bacin rai tace Yarima na yazo yace in bashi number dina shine..... Labarin abunda ya faru ta bashi.... Yarima Aliyu baiyi magana ba sai d'aukan wayarshi da yayi ya danyi danne danne sannan yasa a kunne yana fad'in ina restaurant dinka kazo yanzu coz ina sauri, yana fad'in haka ya ajiye wayar.... Ganin haka mutumin daya kawo abincin ya zube a k'asa ya fara ro'kan yarima danya tabbata Mai wajan ya kira, yace plz sir forgive me Wlh Aiko ni akayi saida nace bazan zoba matar aurece, amma yace dole sai Naje ko yasa Mai wajan ya koreni, sir In baka yarda ba kazo muje ka ganshi.... Tashi Yarima Aliyu yayi yace muje..... Da sauri ya tashi ya shiga gaba amma suna zuwa wajan da yace mutumin na ciki suka ga wayam, babu kowa. Yarima Aliyu ya kalli mutumin yace yana Ina? Mutumin yace sir Wlh a nan yake sai dai in fita yayi, hakuri yaita bama Yarima.... Bariki tace Yarima kayi hakuri kazo muje..... Jan hannun bariki yayi sukai waje Bayan ya biya kud'in tare da cema habib dake zaune ta waje muje..... Bayan sun shiga mota Yarima tuki yake cikin bacin rai domin shi gaba d'aya laifin Zainab din ya gani damme zata tsaya Tana magana dashi har tace tana son ganin mutumin yanzu inda ban dawo ba zuwa za tayi..... Wani irin gudu ya saki.... Habib dake baya yace cikin ranshi Kar yaje ya kasheni ina cin gajiyar kuruciyata da sauri yace Yarima zan sauka a kawo zan amsa sa'ko... Yarima yace ok suna zuwa kawo Yarima ya faka habib ya fita tare da fad'in a gayas haka kawai aje a kashe ni ban shirya ba...... 🤣🤣 Yarima bai tsaya ba sai maraban jos, da yake yau sati mutane nata kaiwa da komawa cikin shigar banza, Yarima shidai ya rasa mai yasa baya son wannan anguwar shi inda so samu ne baya son tana zuwa kwata kwata domin anguwar bata Mai ba, ga motoci dake ta shigowa waima damma ba tanan bane Layin da bariki take ba...... Bariki kallon Yarima tayi da fuskanshi babu alaman wasa..... Tace haba Yarima kofa abincin baka ciba, aiya kam...... Yace ya isa Zainab plz, ban son dogon magana, sauka kije zan tafi..... Kallon mamaki take mishi ganin yanda yake mata magana duk da hakan ya bata tsoro amma saita dake tace haba Yarima, wannan fushin fah, karka manta kazo tayani murna ne bai kamata ka sani cikin damuwa ba Shuru yayi ba tare da yace Mata komai ba, a tunaninta ya sauko ne, dan haka tace yanzu Mai zaka ci in n..... Ya dakatar da ita da fad'in Zainab plz leave my car.... Tace Yarima Mai..... Yace I said leave my car plz Hawaye ne ya fara zubo mata, garin yayi duhu, baya ganin hawayen da takeyi jin Tana sheshekar kuka yasa ya gane kuka takeyi..... Bud'e motar yayi ya fita domin bazai iya sauraranta Tana kuka ba uwa uba kuma abunda tayi ya bata mishi rai, a duniya babu abunda ya tsana kaman yaga ana taba abunda yake so, wanda yake ganin kaman Zainab din ta raina shine tunda har tayi magana da wani ya tabbata inda bai dawo ba zata iya sauraranshi tunda harta yarda Tana son ganinshi din, wata zuciyar tace amma tayi maka bayani.... D'an tsaki taja tare da nufa masallacin dake kusa da wajan dan yin sallah isha'i da ake kira...... Bariki kam tana cikin motar tana kuka, wanda ba kukan komai take ba saina tausayin kanta, musamman abunda taga ya faru yau, jiba yanda Yarima yayi fushi har yake nuna kishinshi a fili, tabbas Idan Yarima yasan wacece ni ban tunanin zai ragamin ko kad'an, lokaci d'aya taji kanta ya fara mata ciwo, lallai Ina son Yarima bana tunanin zan iya rayuwa ba tare dashi ba, sonshi yasa na daina aikata zina sonshi yasa na daina aikata abunda Nayi niya dan inga na kuntata ma iyayena, wani sabon kuka ta kuma saki..... Yarima ne ya shigo cikin motar jin Tana kuka Sosai yasa yaji jikinshi yayi sanyi, duk da ranshi har yanzu a bace yake, domin Yarima namiji ne mai mugun kishi ya wuce duk yanda Mai karatu yake zato..... Janyota yayi jikinshi tare da fad'in plz stop it, bana son jin kukanki, Zainab Ina fushi dake inda kin San yanda nake sonki da kuma kishin ki da Idan wani namiji yazo inda kike zaki nuna mishi ke kurma ce, yanda ma bazaiji sautin muryanki ba, inda banzo a time ba only god knows what will happen...... Bariki cikin kuka tace Yarima Wlh abunda na fad'a maka gaskiya ne, nace mishi ya fad'a ma mutumin inason ganinshi tunda nace ni matar aurece yace duk da haka a bashi number dina, nayi hakan ne in kazo muje tare dakai amma badan wani ab........ Yarima Aliyu yace ya isa haka mubar maganan yanzu kije gida ki huta, Nasan yau Kin gaji Sosai.... Cikin sanyin murya tace toh amma Yarima baka ci abinci ba?? Yace don't worry, zanci in naje gida.... Kai ta d'aga alaman Toh, tare da fad'in Yarima hope u trust what I said? Nd ina fatan ka hakura? Yace Zainab plz nace mubar maganan go and rest, muje in raka ki bud'e kofar motar yayi.... Ganin ya fita itama ta bud'e kofar motar ta fito har kofar gidan da tace mishi na y'an uwanta ne ya rakata saida ya Bari ta shiga ciki sannan ya dawo ya shiga motarshi yayi gaba cikin gudu Bariki kam tana ganin ya wuce ya fito danta nufi inda take, tafiya take tana tunani domin ita bata yarda Yarima ya hakura ba, dan inda ya hakura da baiyi reaction haka ba, lallai Yarima yana da kishi, duk ranan da yasan wacece ni ban tunanin zai zauna dani a matsayin matarshi koda ya aureni..... Wata zuciyar tace mata kin manta gidan sarauta basa saki, sai an Kama Ka da laifi biyu? Bata san lokacin da tayi murmushi ba wannan tunanin da tayi shi yasa taji karfin giwa tare da kara d'aura dammaran rufe sirrinta har sai ta auri Yarima dan tana sonshi kuma tasan indai ya sani Bayan aure bazai saketa ba tunda ba'a saki...... Yarima Aliyu na tabbata kai mutumin kirki ne, soyayarka a gareni gaskiya ce kaman yanda nima nake maka, Idan na tuna abunda ya faru dani Ina takaici, tabbas Yarima ni Nasan baka dace dani ba, kafi karfina domin irin rayuwar mu ba d'aya bace, duk shirin da nakeyi na auranka Inayi ne kawai amma bawai dason raina ba, ina ganin kaman zan cuceka ne Sonka yasa na zama mai son kaina, ban taba tunanin duk duniya akwai wanda zan boyema halin da nake ciki ba tunda har iyayena sun sani kuma sun kasa yin komai akai, duk da ransu yana baci amma babu yanda za suyi domin burina in rama abunda sukai min na rashin d'aukan kaddaran daya fad'amin...... Jin ana mata magana yasa ta waiga Driver din alh madu ne yake mata magana, yace sannu hjy tun dazu nazo ai inata jiranki, mai gida yace ya kira baki d'aga waya ba, gashi hjy babba wayanshi shima baya d'aga wa. Bariki tace Indai wajan hjy babba kazo yana filin rawa Nasan zaka iya dubashi a can , Tana fad'in haka tayi gaba ...... Binta driver din yayi yana fad'in a'ah Wajanki nazo oga yace inzo in d'auko ki sai yasa nazo....... Bariki tace kaje kace Mai nace bazan zo ba, and kuma daka rana irin tayau karya kara kirana domin ni yanzu Allah ya shiryar dani na daina wannan banzan rayuwar aure zanyi Driver din alh madu yace Kai Alhmdlh Wlh naji dad'i Sosai, dama Wlh tunda na ganki naji Ina takaicin wannan rayuwar da kikeyi gaki yarinya karama amma babu daman inyi magana karki fad'ama oga ya koreni, wlh Ina takaicin wannan abunda yakeyi Wlh sai muje garin abuja muyi wata biyu uku amma baije yaga iyalanshi ba, sai dai wancan macen tazo wancan tazo ta sameshi a guest house dinshi, ni Kece ma naga yana bi kina Mai wulakanci, gashi mutum ya girma Mai yakon yabi Allah yaita istigfari amma shi ina kullum hanyar bata ita yake bi Bariki tace Allah dai ya shirya, nidai ka fad'a mishi sa'ko na, Tana fad'in haka tayi gaba Driver din alh madu yace Kai Alhmdlh Wlh naji dad'i Sosai, yanzu kam zani in fad'ama wannan tsohon banzan sa'kon yarinyar nan ********* Yarima Aliyu saboda gudun da yayi kaman zai tashi sama 20mnt ne ya kaishi Zaria, Allah ya taimakeshi ya sauka lafiya, domin gudun fitan rai yayi yana tuki yana tuna abunda wanna yaron yazo yana cewa *he said that you can come he is waiting for you* Yarima Aliyu Wanda yaga Abun a matsayin kaman Zainab ta raina shine dan taga yana Sonta da yawa tsaki yaja tareda shiga gefenshi inda yaga gimbiya zinatu a falo tana zaune tana danna waya tasha wata doguwar riga y'ar kanti yayi mata kyau Sosai, kauda idonshi yayi daka kanta kaman bai ganta ba... Tashi tayi da sauri ta nufeshi tare da rungume shi tana fad'in Yarima inata kiranka baka d'auka ba, tun dazu nake cikin damuwa tare da fargaban Allah yasa lfya D'an janyeta yayi daka jikinshi tare da fad'in plz allow me to go and rest ,gaba yayi abunshi Gimbiya zinatu binshi tayi da ido alaman Mai yake nufi, kodai ya gano gaskiyan al'amarin ne? Kai a'a bazai taba ganewa ba domin jinin daya gani zai sa ya tabbatar da ita budurwace, kafada ta d'aga alaman shiya sani Nasan wani wajan ne aka bata mishi rai, chatting dinta taci gaba dayi ita da gimbiya Amina. Yarima kam yana shiga bedroom dinshi wanka yayi tare dasa jallabiya, ya fito yaga gimbiya nata danne danne dan tsaki yaja mara sauti yakan yi mamaki Idan yaga mutum yana bama waya muhimmanci fiye da komai, danya Lura da gimbiya zinatu Tana son bama waya lokacinta Sosai, dinning ya nufa dan yayi dinner.... Gimbiya ganin ya zauna akan dinning yasa ta tashi ta danna wani abu saiga kuyangi nan sun shigo, sun San abunda za suyi dan haka shi suka farayi zuba ma Yarima abinci, Bayan sun gama suka bar wajan, Yarima Fara ci yayi amma baya jin dad'in abincin dan ranshi a bace yake, yau princess dinshi ta bata mishi rai Sosai, gimbiya zinatu zama tayi itama akan dinning din tare da kura mishi ido tana kallon yanda yake cin abinci kaman baya son ci...... D'ago kai yayi yaga tana kallonshi a hankali yace stop starring at me like that, Gimbiya zinatu tace in ban kalleka ba wa zan kalla? Yarima shuru yayi ba tare daya kuma cewa komai ba, ya rasa mai yasa yake tantama akanta Sosai, abunda yasa har yanzu yake ganin kaman akwai wani abu tare da gimbiya zinatu shine lokacin da yayi sex da ita bai San sanda ya fara ba,hakan yana nuna mishi baya cikin hayyacinshi, yaga Abun kaman mafarki har yake ce mata ita ba virgin bace, abun daya d'aure mishi kai kuma shine yanda ya farka yaga jini a jikinta alaman she is virgin, wannan Abun yana d'aure ma Yarima kai, ido ya d'an lumshe lallai gimbiya she is a virgin Inba virgin bace taya zanga blood? Bai kamata Ina tantama akanta ba, I have to believe in what I see, tunda if she is not a virgin bazanga blood ba, duk da Nasan bako wace mace bace take zubar da jinin budurci kuma budurwa ce, but da yake Allah yana son nuna min sai gashi ita gimbiya Tana d'aya daka cikin masu zubar da jini a daren farkon su, sabanin wasu matan dasu baya zuban musu kuma suma virgin ne, ba lallai bane Idan jini bai zuba ba ace mace ba budurwa bace, wata baya zuba wata yana zuba, shi budurci ba daka jini yake ba, yanda kaji cikin mace Idan ka shiga zaka jishi a matse tun daka farko har ciki, wannan shine budurwa, wacce kuma ba budurwa ba koda tayi matsi ana ganewa, domin wajan ne zai matse cikin kuma yana shiga yaji kaman ya fad'a rami, dan haka y'an mata ku daina rud'an kanku kuce AI akwai magani dana miji bazai gane cewa ni budurwa bace wannan maganan karya ne wlh, domin budurci budurcine in kika rasa shi har abada kin rasa shi bazai taba dawowa ba komai zaki ma wajan, domin abun daka Allah ne, kuma budurci shine kimarki wajan mijinki daka yaji ya sameki kofa a bud'e kin bani domin wlh har abada bazai dinga ganin kimarki ba sai dai in a bisa tsautsayi kika rasa budurcinki tayu yaji tausayinki ya d'aga miki kafa, shima ba lallai ba domin in bakiyi wasa ba wata rana saiya goranta miki Indai namiji ne, sai yasa yana da kyau duk wani waje da zaki Indai kin San wajan ba tsaro ki guji wajan Kar ki jaza ma kanki bala'i....... Yarima tashi yayi dan baya jin dad'in abincin d'akinshi ya nufa ya kwanta, jin karan wayanshi yasa ya d'auka yaga zainab ce kashe wayan yayi gaba d'aya dan baya bukatar magana da ita a halin yanzu......... ~haba masoya novel's din bariki na fito, yanzu dan Allah har sai kun Bari anzo ana tambaya na akan in tura ma mutum novel daka page kaza zuwa kaza😫 taya akayi kuka bar haka ya faru plz in an tambaya ku dinga badawa tura ma mutum novel yana mun wuya Wlh, sai inji gwara ma inyi typing da in tsaya turama mutum novel~ *NGD SOSAI DA ADDU'A* ~ina matukar yinku Sosai Alhmdlh my hrt taji sauki, a rayuwa babu abunda yake min dad'i irin addu'ar da kuke min koda Banyi niyan yin typing ba sai inji Ina son yi muku badan komai ba sai dan addu'ar da kukeyi min daka bakunan ku masu albarka, Ina matukar yinku masoya na one luv~ ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 6* *Y'AR UWA KI GUJI FAD'AMA KAWAYE SIRRIN MIJINKI, BAMA KAWAYE BA HARTA IYAYENKI DA SUKA HAIFEKI KODA KUN SAMI SABANI DA MIJI, KARKI KALAMAN BATANCI AKAN MIJINKI, KICE YA MIKI KAZA YA MIKI KAZA, SAI KIN GAMA BATASHI DAKA KARSHE ACE KIYI HAKURI KI KOMA, BAYAN KIN KOMA KE KINA CAN KUN SHIRYA KUNA ZUBA LOVE DA MIJI, AMMA IYAYENKI NA NAN NA KALLONSHI DA ABUNDA KIKA FAD'A MUSU, Y'AR UWA KI GUJI BATA MIJINKI WAJAN IYAYENKI DOMIN IYAYE BA KOMAI SUKE D'AUKA BA, YA KAMATA KI ZAMA MAI HAKURI DA RUFE SIRRIN MIJINKI INDAI BA ABUNDA YA SABAMA SHARI'A YAYI BA, SANNAN FAD'AMA KAWAYE SIRRIN MIJINKI ZAISA SU RAINA KI SU DINGA MIKI KALLON SAUNA MARA WAYAU, GABA D'AYA ZAMAN AURE HAKURI NE ZOMU ZAUNA ZO MU SABA, SANNAN CIKI BADAN TUWO KAWAI AKAYI SHIBA.......* *RASHIN SANI* *KAWATA HAUWA A USMAN JIDDERH* ~ina tayaki murnan kammala novel dinki Mai cike da abubuwa da dama, a gaskiya kinyi namijin kokari wajan rubuta novel din rashin sani, Littafin yayi dad'i Sosai tare da Ma'ana, kin zuba basira a cikinsa Allah ya baki ladan fadakarwa yanda kika gama lfya Allah ya baki ikon Fara wani lafiya~ Bariki ganin yayi rejecting kiran yasa tayi murmushi dan tasan dama inta kirashi baya d'auka sai dai ya kirata koya bari ya tsinke ya kira koya kashe ya kira, minti d'aya minti biyu har biyar Yarima shuru bai kirata ba, d'an murmushi tayi tare da fad'in may be yana wani abune Nasan for sure zai kirani, jiran kiran Yarima tai tayi taji shuru, d'aukan wayanta tayi ta duba time din data kirashi taga wajan 44mnt tace lafiya kuwa? Kar dai ace har yanzu yana fushi ne? Kai no Nasan bazaiyi fushi irin haka ba.... Kara dialing number dinshi tayi taji ance mata switch off, tace haba daman Nasan haka kawai Yarima bazaiki kirana ba, may be yasa caji ne koh yana wani Abun...... wata zuciyar tace ko kuma yana wajan amarya ba, yana zuba mata tsantsar soyayya..... Da sauri ta girgiza kai tare da fad'in no..... Jin ana mata nocking yasa ta Fara fad'in Waye ne? Muryan habib taji yana fad'in bud'e mana, ba kwarto bane da kike zunduma ihun Waye ne...... Bud'e kofar tayi habib ya shigo ,zama yayi yana fad'in Washhhhh Na gaji, d'anzo ki matsamin baya na Bariki tsaki tayi tare da fad'in Koba baya ba? Habib yace eh shi nake nufi...... Ke bama wannan ba wai maiya faru tsakaninki da Yarima ne? Naga yanda yake fushi yana ta gudu dama kaman zai tashi sama, sai yasa Nayi mishi karya ya saukeni Kar yaje ya jefamu kan trailer mu mutu, ban ajiye Mai min addu'a ba, ko d'an auren da mata keyi koda shiga ki fito ne ace kadai taba koshi Nayi ai babu laifi...... Bariki tace Hmmm Allah ya kyauta, tare da fad'ama habib abunda ya faru....... Habib yace amma da iskanci kike akan wani dalili zaki bama wani dama, ai gashi yanzu kinja ma kanki sai ki nemi mafita, ni naga kaman ma nafi son ki auri Yarima domin in Ina wajan da yake Mai kamun kai nake zama, amma ke in banda tsaban iskanci har kice zaki ga wani kuma kin San da wanda kika je wajan..... Bariki tace ai ka tsaya ka....... Habib dakatar da ita yayi tare da fad'in Wlh bariki ban son bura uba, akan wani dalili zaki dinga kaini jinsin da ba nawa?... Gskya banso Bariki tace kwantar da jijiyoyin cillarka..... Tashi yayi tsaye tare da kama kugu yana fad'in bariki sanin kanki kin San wacece habiba, wlh banki inyi tsirara ba ni dake mu daku...... Bariki tace ah zauna kawata Ina ni Ina fad'a da babbar kawata Allah ya baki hakuri Hjy habiba ikon god.... Zama habib yayi yana fad'in ah toh in banda iskanci taya zaki dinga had'ani da maza har ki dinga cewa in kwantar da jijiyon cilla ta, ni Ina naga jijiya ni da nake da Fata, ai jijiya sai y'an maza ya karasa maganan yana dariya Itama bariki dariyan ta saki tare da fad'in nidai Wlh na k'osa Yarima ya turo ayi bikin mu Ina gama istabra'i..... Habib yace yauwa Ina jinki kina ban labari..... Bariki tace Hmmm nifa Wlh nace ina son ganin mutumin ne saboda muje tare da Yarima amma Yarima yayi min mummunan tunani, yana ganin inda bai dawo ba a tunaninshi zanje wajan mutumin ne..... Habib yace Kema maiya kaiki?? Ni Wlh ba tun yau na Lura da wannan Yarima dinba akwai shegen kishi Wlh bariki naga kaman kina wasa, samun Yarima Aliyu ba karamin Sa'a bane, inko kika bari ya kubce miki Wlh kinyi Asara, Kut Aina sha fad'a miki inda ni yace yana So Wlh da yaga yanda ake soyayya amma keda yace yana So kina iskanci, namiji har namiji wlh Yarima ya had'u so handsome....... Bariki tace uhm, waya ce ina wasa da Yarima?? Ni kam duniyar nan banga Wanda nake jin tsoro ba tare dajin tsoran yasan koni wacece ba sai Yarima Aliyu, Kinga kawata inda bana son Yarima yaushe zan damu yasan koni wacece? Tabe baki habib yayi tare da fad'in ai gashi yanzu kina kokarin ki nuna mishi halin naki ke gindi babu control daka Kinji ance ana son ganinki kin yarda, Allah yasa ba fushi yayi ba sai yasa ya kashe wayoyin nashi ba. Bariki tace uhm.... Habib yace kyace uhm mana tunda kin shuka tsiya...... Ni tashi muje muyi rawa ko naji sanyi kwana biyu ban girgiza duwaiya ba..... Bariki tace wa? Rufamin asiri Aini inka ganni a lahira kaini akayi haka kawai tsautsayi ya kaini Yarima yazo a'a Wlh bada niba wai ance da tsohuwa tayi zina...... Shewa habib ya saki tare da fad'in kunji salo nidai Kinga tunda banda tsayayye balle in takura kaina nayi gaba dan yau sai na karkad'a kayan alatu Bariki tace nan akafi auki....... Lah mota ta na barta a u/kanawa Wlh Yarima ne ya caza min Kai sai yanzu na tuna, Habib yace tsiyar y'an mazan nan kenan ai sai yasa ni naki yarda Nayi aure, suna auranka suna kaika ciki ka zama nama, sai yasa nake tatsan su a waje... Ke gaki ko ciki baki shiga ba har an fara miki duk da Kece da laifi Bariki tace uhm bari in kira ubana na Bariki ince a kulan min da motar ni saida ta zanyi ma gobe inna fita Habib dariya Ya saki tare da fad'in ni sai naga kaman ma kina kama da mutumin Wlh..... Bariki dariya tayi tare da fad'in amma Allah ya isa...... Habib fita yayi yana fad'in sai da safe zani wajan wasa Yana fita bariki tasa ma kofarta key ta kwanta tare da kiran babanta na Bariki ta fad'a Mai ya kula da motar, sannan ta kara da fad'a Mai Yarima zai zo jibi dan neman izinin zance..... Tace Bari koma dai miye gobe mayi magana in nazo Abba. ****** Driver din alh madu koda ya koma abunda bariki ta fad'a haka Ya fad'ama Mai gidan nasa,. Alh madu dariya yayi tare da fad'in yaro man kaza, yaro yaro ne yaro bai San wuta ba saiya taka, lallai Bariki har yau baki San Waye alh madu ba, amma naga kina son in fito in nuna miki Waye ni dan naga kanki yana rawa very soon zanyi maganin ki, sannan Indai bani zaki aura ba sai dai mu zauna muci gaba da mu'amala yanda mukeyi, dan bazaki aura kowa ba inba niba. D'aukan wayanshi yayi ya doka ma Hjy babba kira, duk da yasan ba lallai bane ya d'auka domin tun dazu yake ta kira bai d'auka ba, harya kusa tsinkewa aka d'auka...... Hjy babba ya d'auka tare da fad'in Allah ya taimaki Sanata alh madu daka majalisan dattawa sai Villa insha Allah Alh madu yace kana ina duk inda kake kazo yanzu sannan ina son kazo min da bariki kota wani hali kafarka kafarta yau nake bukatar ganinta cikin daren nan a guest house dina ...... Hjy babba yace an gama ranka ya dad'e yanzu zaka gammu Bayan alh madu ya kashe wayan, hjy babba yace Toh fah hala bariki ta kara Karta Mai rashin mutunci ne Bari inje d'akinta inji y'ar bura ubar itama har mota ya bata ita da bata iya cin arziki ba inda Tana mishi yanda yake so Aida tafi karfin abunda yafi wannan motar duk da tace baida kayan aiki abu kaman ayabar yara kona jarirai ne tace ma oho ni na manta..... Gaba yayi tare da nufa d'akin bariki data fara bacci nocking yaita mata da karfi....... Tashi tayi tare da sakin tsaki tana fad'in Waye ne?? Muryan hjy babba taji yana fad'in nice bud'e kofar Bariki tashi tayi ta nufi kofar tana murza ido, bud'e kofar tayi taga hjy babba dinne tace lafiya cikin wannan daren??? Hjy babba yace lafiya mana, ko 12 bai karasa ba kike cewa cikin wannan daren sai kace nazo miki da karfe biyun dare, Kinga ni bama wannan ya kawo niba, nazo ne muje wajan alh madu dake yanzu ya kirani yace yana son ganinki dan Allah shirya muje...... Bariki tace hjyta babu inda zani domin wlh ni aure zanyi kuma istabra'i nakeyi dan so nake inyi tsarkakken aure..... Hjy babba yace au me????! Tace aure....... Yace gaskiya banji dad'in wannan maganan ba Wlh Ina ke ina wani aure yanda kike da kyau da lafiya ga kuruciya, gskya banji dad'in jikina ba wai mahaukaciya taji duka...... Gaskiya bariki ki canza shawara ai yanzu ne kike da dama kuma shi komai na duniyar nan lokaci ne gwara kici naki lokacin daka baya kyayi auren in kin daina tashe amma haka kawai tsigai fiyau kina tashe ki wani cuta kanki Muma ki cucemu dan abunda muke samu saboda ke mu daina samu, ki makale waje d'aya da Sunan kinyi aure gskya raina ya baci Bariki tace hjyta nidai bacci nakeji yanzu wlh kuma shi nakeyi kika tasheni dan Allah hjyta ki bari in koma bacci Hjy babba yace oh yau naga ikon Allah, amma dai wlh bariki kin canza kuma Nasan yanzu bakya d'aukan maganan kowa saina Shegiyar habiba Dan naga yanda take shige miki, karki manta Nina Fara saninki Kafin habiba kuma saboda ni kike nan gidan..... Bariki tace hakane hjyta kena Fara sani Kafin habiba, and kuma kinmin hallaci Wanda bazan manta dake ba, sai yasa har gobe nake mutuntaki hjyta Hjy babba yace bariki Indai kina ganin mutuncina kizo muje wajan alh madu ni koda bazaki yarda dashi ba, dan Allah kizo muje Yadai ga na kawo mishi ke domin yana ganin mutuncina ko so kike ya daina, sannan inma Kinje shida kika ce ayabar tashi kaman ta yara Aiko yayi ba komai za kiji ba.... Bariki tace nifa hjyta gskya babu inda zani domin na riga na yanke hukunci kuma na fad'a ma driver dinshi sa'ko ya bashi, wato shine daya fad'a Mai shine ya Aiko ki, Toh wannan karan zaisha mamaki domin babu inda zani kuma na fad'a Hjy babba yace oh na shiga uku an fasa aurena haka gasau kike fad'a babu inda zaki??.... Amma kam in kikai haka baki hallaci ba bariki ki duba fah har kyautar mota yayi miki...... Bariki tace Aiba ro'kansa nayi ba shiya d'auka ya bani Dan haka kuma ta bayu,. Hjy babba yace dan Allah bariki Kar kisa nidai ya daina ganin mutuncina ki daure kizo muje koda zaginshi za kiyi nidai yasan na kawo ki, sannan in Kinje kya fad'a mishi abunda ke ranki Kinga tayu ya barki ya nemi wata...... Jin haka yasa bariki tace muje, inji uban Mai yasa ga mata Nan a gari wanda suka fini iya zuba bariki bai nema ba sai ni, muje inji dalili Danni Wlh na gaji da wannan iskancin nashi.... D'akin ta koma tasa hijab dogo har k'asa akan rigan baccinta tare da rufe d'akin tace ma Hjy babba muje....... Bakin titi suka nufa da yake garin yau ake wasa akwai mutane birjit, samun Abun hawa bai musu wuya ba, inda suka sami Mai keke napep suka shiga, direct gidan alh madu ya kaisu hjy babba ya biya kud'in sukai nocking Mai gadi ya bud'e dan yasan hjy babba da bariki, kofar falon alh madu a bud'e yake dan haka suka shiga baya falo bariki bedroom dinshi tayi taganshi tsirara yana video call daka gani da wata mace yake, alh madu waya yake bai Masan bariki ta shigo ba saida yaga hasken wayarta alaman an d'aukeshi hoto...... Da sauri ya tashi yaga bariki ce murmushi ya saki tare da fad'in Kaga manyan mata maganin kanana, nufanta yayi tare da janyota jikinshi Wanda babu kaya yace Bari in d'auke mu kit kit ya fara d'aukansu a wayarshi bariki kokarin Jan jikinta ta farayi tare da fad'in miye haka ne Dallah sakeni, andai ji kunya wlh kaje can ka karata da sauran y'an iskan y'an matanka badai bariki ba womanizer kawai fuuuuuu ta fita ta barshi yana kiranta ganin ta fita yasa ya fara saka kaya da sauri dan ya cin mata dan yasan Indai ta zille Mai shida ya kuma ganinta sai anji jiki tunda yanzu tazo yau yake son sanin Mai take nufi domin ya shirya Mata kota yarda ta aureshi kota fasa maganan auren da take fad'in za tayi suci gaba da cin juna babu aure, kuma yayi alwashin cikin biyu dole ta zabi d'aya....... *Ina masoya novel's dina ina muku albishir da novels din da nayi baya wanda babu su a Wattpad zan fara sa muku su wanda na fara sa muku AMINIYA TA CE ,inna Gama sashi zan d'aura muku wani shima insha Allah* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 7* Alh madu riga kawai ya iya samu yasa ya fito..... Bariki fuuuu ta fita Hjy babba ya bita yana fad'in bariki Yadai Anya lafiya kuwa? Bariki bata kulashi ba taci gaba da tafiya cikin sauri Yace bariki Wai Mai ya faru koya mutu ne Alh madun ??? Bariki tace Aidama mutuwar yayi da nafi kowa murna dan iskan tsoho tsinanne..... Hjy babba yace oh ni amma gaskiya bariki baki da hali..... Hango Alh madu tayi yana nufosu da sauri ta fita daka gidan.... Hjy babba ya bita yana fad'in ta tsaya mana ga Alh madu dinnan ya fito yana kiranta.... Ko kallon hjy babba batayi ba ta wuce abunta tako yi Sa'a taga wani mai mashin da sauri ta tsayar dashi tahau, tana fad'a Mai inda zai kaita, mai mashin yace dubu d'aya bata musa ba dan itama tasan dare yayi ba kowa bane zai kaita maraban jos yanzu a mashin ba...... Hjy babba wajan Alh madu ya koma wanda shima alh madu ya koma yasa wando ya fito...... Alh madu bayan ya fito ya kalli hjy babba yace tana Ina?? Hjy babba yace aita wuce ta sami Mai mashin tahau. Kai Alh madu ya d'aga alaman yaji tare da cema hjy babba ina zuwa, bedroom ya shiga sai gashi ya fito da bandir din dubu d'aya dubu d'ari kenan yaba ma Hjy babba tare da fad'in kaje zan nemeka..... Hjy babba amsa yayi yana ma alh madu godiya tare da fita........ ********** Bariki ce kwance a d'aki tana ta kiran number din Yarima ya'ki d'auka Dan tsaki taja tare da fad'in bazan kara kira ba, in kaga dama ka kirani, sa wayar tayi a silent ta fad'a toilet tayi wanka ta fito ta shirya cikin wata jallabiya yayi mata kyau ta yafa gyalen jallabiyan ta d'auki jakarta da wayanta ta danna ko zataga miss call din Yarima amma shuru babu ma wanda ya kirata, tsaki taja sannan ta fita cikin damuwa, had'uwa sukayi da hjy babba...... Ja yayi da baya ya kama kugu kaman wanda zaiyi dambe, yace amma ke kam bariki ko ri'kakkiyar y'ar iska, in banda iskanci da wulakanci ki k'ekashe ido kici min mutunci, Nina rasa mai yasa kika tsani wannan mutumin yana sonki kina gudunshi kaman Kinga kashi...... Bariki tace haba hjyta wannan jaraban fah da tujara da sassafe? Hjy babba yace aike kika so wlh bariki baki da hali, gwara ki canza wannan ba'kin halin naki tun wuri..... Yana fad'in haka yayi gaba yana ta surfa bala'i shi'a dole bariki ta bata mishi rai gwara yayi gaba karma ya tsaya bata ma kanshi lokaci wajan magana da ita..... Bariki ganin haka ta girgiza kai tare dayin gaba tana fad'in kaji dashi wai anyi ma mai dami sata..... Bama Alh madu ba babu wani namiji da zai kara sanin ko ita wacece domin ta tuba abunda ta aikata baya shima tana ro'kan gafaran uban giji akan ya yafe mata duk da itama inta zauna wani zubin takanyi mamakin irin abunda ta zuba a matsayinta na y'a mace Mai shegen kunya a da, amma lokaci d'aya ta sauya Wanda har yanzu ta kasa gane dalili, sai dai wani zubin takan kalli abun a matsayin Tana son musguna ma iyayenta ne sai yasa take hakan, duk da shima hakan bawai ya tabbatar mata a rai bane kawai inta fad'i hakan ne take ganin hakan shine silan fad'awanta wannan mummunan harkan..... Bariki u/kanawa tayi inda ta d'auki motar da Alh madu ya bata ta siyar wajan y'an motocin dake u/kanawa ta wajan NDA, bata amshi kud'in cash ba transfer tasa suka mata, sannan ta wuce gidan iyayenta na bariki, inda abbanta na Bariki ya bata shawara akan ta dawo nan da zama domin d'an gidan sarauta zata aura Karta sami matsala dan inta sami matsala suma suna ciki tunda har dasu a cikin aikin..... Bariki tace hakane nima nayi wannan tunanin amma tashi na daka can zaiba wasu dama su Fara bincike akan abunda nake shiryawa amma zan dinga kwana a nan camma ina kwana zan dinga diban kayana da kad'an Ina kawo su nan har lokacin bikin yayi a wuce wajan, Ranan bariki a gidan ta wuni tana ta jiran kiran yarima amma shuru babu kira babu sa'ko, gaba d'aya jikinta yayi sanyi ta kasa sukuni dan tsaki taja tare da kiran Layin Yarima taji line busy alaman yana waya..... Ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in kenan da nice bazaiyi waya ba Hmmmm, babu damuwa ai gobe kace zaka zo wajan Abba zan gani in zaka zo, dan nasan baka karya alkawari saida wani dalili...... Bariki wajan 6 tabar gidan ta koma maraban jos akan cewa gobe zata zo da sassafe insha Allah dan Yarima tana tunanin zai zo...... Bariki koda ta koma ta kasa sukuni gaba d'aya, domin rashin jin muryan Yarima ya sata cikin wani hali, sai yanzu ta kara tabbatar ma kanta tana son Yarima Sosai, kuma zata iya aikata komai akan sonshi Indai Abun bai sabama Shari'a ba duk da tasan wannan auran da zatayi da Yarima bai dace tayi ta wannan hanyar ba, toh amma yata iya tunda haka tata kaddaran tazo Mata, yanzu inta koma Gida AI Yarima zai gane karya ta shirya mishi tun Farko, wani hawaye ne mai zafi ya silalo mata tabbas duk Wanda yabar Allah...... Allah shima ya barshi...... Ta fad'a wannan halin ne duk saboda aikata sabon Allah, gashi Allah ya jarabceta da son Yarima wanda bata son ta rasashi, saboda son da take mishi yasa tana kokarin kara jefa kanta cikin wani bala'in ta tabbata koda Yarima Aliyu ta bashi Labarin ta ya hakura ya amsheta a matsayin mata, toh iyayenshi fah? Ya zasu d'auketa da sauri ta tashi tsaye domin bata taba tunanin iyayenshi a duk cikin wannan abunda take shiryawa ba, ya iyayen Yarima zasu d'auki abun, gidan sarauta gidan Kima da daraja, gidan da babu wasa a cikinsa, kuka ta fashe dashi Mai sauti lallai ina kara jefa rayuwata cikin halaka....... Kuka take Sosai tana surutai ya iyayen Yarima zasu d'auki wannan abun, na tabbata bazasu hakura ba su, sai Sun hukunta ni akan wannan laifin da nake shirin aikatawa, bariki gidan sarauta ne gidan su Yarima ba gidan wasa bane, irin wannan auren bai kamata kiyi shi a gidan sarauta ba, lallai sarauta ba wasa bace, sarauta ba karya bane, ido ta lumshe tunawa da yanda Yarima yakeyi kana kallonshi kasan akwai jinin sarauta a tare dashi Sosai yanda yake abu...... Lallai Indai Ina son Yarima ya kamata in fad'a mishi koni wacece...... Da sauri kuma ta Fara girgiza kai tunawa da tayi yana fushi da ita akan ance ana son ganinta, jiba yanda ya nuna kishin shi akai inaga yaji tana bin maza kuka ta kuma saki na tabba bazaka aureni ba Yarima inma ka yarda Wlh iyayenka bazasu Bari ba, dan gidan sarauta baza'a Bari ya auri karuwa ba k'asa tayi tana kuka lokaci d'aya kanta ya fara mata wani irin azababban ciwon kai ga idonta daya kad'e yayi ja, Kun San farar mace ba wuya, in tayi kuka a gane, kwanciya tayi a k'asa tana kuka, wayarta keta kara amma ta kasa tashi ta d'auka dan bata jin zata iya tashi domin yanda take jin kanta.......... Lallai rayuwar bariki ba komai bace face kaskanci da wulakanci Wanda ta tabbata bata ga komai ba sai ranan da Yarima yasan ko ita wacece.... Bugun kofar da ake mata ne yasa kanta yake ta kara mata ciwo dakyar taja jiki ta tashi ta bud'e..... Habib yaja baya yana fad'in ya ilahi Mai zan gani haka?? Bariki baki da lafiya ne? Maiya sameki? Bariki kanta ta nuna mishi da hannunta alaman kanta na ciwo Habib cikin tausayin bariki yace sannu Allah ya baki lfya, Yarima yazo yana jiranki har yaje ya nemi izini wajan mahaifinki na Bariki,...... Da sauri bariki tace dagaske? amma gobe yace zai zo Habib yace Toh gashi yazo yau, shima Nasan yayi kewarki sai yasa yazo dan haka maza kizo muje yana Bayan layi yana jiranki, yace ya kira baki d'auka ba shine ya kirani, shima abbanki na Bariki yaita kira baki d'auka ba yana son fad'a miki wai baki dad'e da tafiya ba Yarima yazo yasa akai sallama dashi..... Bariki da sauri tayi toilet ta wanke fuska sannan ta kara feshe jikinta da turare ta yafa gyalen jallabiyan data cire sannan ta fita, suka jera Ita da habib. Har wajan da motocin Yarima suke suka nufa, yau yazo da fadawa motoci har biyar kaman yanda Ya saba zuwa da, tun daka nesa Yarima ya gane Zainab ce ke tawo wa, amma ganin kayan jikinta jallabiya sai yasa shi jin kishi domin a ganinshi bai kamata tasa jallabiya ba duk da komai nata a rufe yake, ido ya lumshe tare da fad'in yanzu Nasan haka aketa kallon mun ita, Usman dake zaune kusa da Yarima yace Yadai naga kana ta Jan tsaki?? Yarima yace plz bamu waje zan kiraka ku gaisa inna Gama magana da ita..... Usman dariya yayi sannan ya fita Koda bariki ta karaso habib ya bud'e Mata motar sannan ya juya..... Bariki shiga tayi idonta nakan Yarima shima idonshi na kanta, bayan ta shiga ta rufe motar...... A hankali Yarima ya furta my princess maiya sameki?? Mai yasa kikai kuka tell me plz mai yake damunki? Duk a tare ya jefo mata wannan tambayoyin..... Idonshi na kanta yana jiran amsa daka gareta...... Ganin irin kallon da yake mata yasa ta fashe da kuka Sosai.... Yarima cikin tashin hankali ya janyota jikinshi tare da rungume ta, yana sauke ajiyan zuciya tare da shafa mata baya, a hankali ya fara magana my princess plz stop it kin San bana son kukanki, plz tell me Mai yake damunki???? Tana manne a jikinshi ta Fara magana Yarima kasan ina Sonka bazan iya juran rashin kaba koda na awa biyu bane, yau inata kiranka kaki d'auka, jiya na kira baka d'auka ba, na kara kira naji wayarka a kashe yau tunda safe naita kira kaki d'auka... Kuka taci gaba dayi lokaci d'aya kuma taci gaba da fad'in Yarima kasan ko kad'an Ina tare dakai bazan kula wani ba, yakamata ka yarda dani ka yarda da irin son da nake maka, yarima dan Allah karka kara fushin da inna kiraka zaka ki d'aukan min waya, koda zaka d'auka ka zageni dan Allah ka d'auka rashin jinka yana sani cikin wani hali n...... Kuka ne yaci karfinta Sosai wanda yasa dole tayi shuru Yarima kasa magana yayi sai bayanta da yake shafa mata, jin sautin kukan nata har cikin kanshi yasa ya d'ago ta tare da kallon fuskanta da ya baci da kuka Sosai, murmushi Yarima yayi tare da fad'in Kinga kina ta zubar min da hawayenki, my princess plz ki daina I trust you sai yasa na dawo gareki and naje na sami Abba ya yarda ya bani izinin zuwa zance har mu fahimci juna manya su shiga, ya kuma nunamin yaji dad'i yanda na Fara neman izini sabanin mazan yanzu basa haka, yace ya yaba dani ya yarda da irin tarbiya na, duk da na fito gidan sarauta ban nuna iko ko sarauta ba wajan zuwa wajanshi, my princess Abba mutumin kirki ne, lallai na yarda iyayenki Sun baki tarbiya domin Abba yayi min magana na dattaku....... My princess I really love you, Ina miki son da nida kaina ina mamaki, jiya nayi fushi dake amma gaba d'aya na kasa sukuni, saida nazo na ganki na samu nutsuwa...... Ganin ta lumshe ido yasa ya kura ma fuskanta ido, ji yake kaman ya tafi da ita, yana Mata son da bai taba tunanin Zaima kowa irinshi shiba, Hura mata iska yayi a fuska wanda yasa ta bud'e ido da sauri idonsu ya had'e suka fara kallon juna, cikin ido gaba d'ayansu wani irin son junansu suke ji, Sun d'auki lokaci suna kallon juna Kafin bariki tayi k'asa da kanta dan bazata iya juran ci gaba da kallonshi cikin ido haka ba, wannan dinma da tayi tana mamaki, ta rasa mai yasa Yarima ya banbanta da sauran maza, yana Mata wani irin kwarjini da bata ji akan sauran mazan da tayi hulda dasu,..... Katse mata tunani Yarima yayi tare da fad'in daka ina habib ya kiraki Ina kika je? Cikin sanyin murya tace ina gidan wata kawar innata ce, naje amso maganin ciwon kai na Hausa, Ina can habib yazo, nama bar wayata a gida tana caji..... Yarima yace ok but yaushe zaki koma Gida? I dnt knw why bana son wannan anguwar domin mutanan da nake gani a cikinta, plz ban son kina yawan zuwa my princess ya karasa maganan cikin damuwa.... Tace Yarima Karka manta y'an uwana suna nan Yace eh I know, bawai nace ki daina zuwa bane, kawai Ina so ki rage zuwa ne plz, and my princess plz ki daina irin wannan dressing din, sai a gida na, ki dinga sa hijab dinki inso samu nema harda nikaf plz banso kowa yana ganinki ..... Bariki murmushi tayi tare da fad'in Yarima wannan jallabiya ce babu komai ai dan nasa, shima kaman hijab ne..... Yarima yace, Nop akwai banbanci nidai bana so ana sawa, Kinga yanda yayi miki kyau kuwa? Only god knows maza nawa kika burge da kika fito.... Sai yasa tunda yau naga Abba Yaban izini very soon za'a turo ayi bikin kowa ya huta in kika zama tawa sai inga Wanda zai kara cewa yana son ganinki....... *jiya saida Nayi typing har 2read more komai nawa ya goge na whatsapp 😭😭😭😭 ol my chats yanzu ma saboda nacin my mum my salmaty yasa dole nayi typing dinnan, plz duk Wanda sukai min magana ban basu amsa ba suyi hakuri Wlh komai nawa Ya goge in important magana ne zaku iya Yimin resending message din pls, nayi bayani ne Kar a kaini gaba ace in anyi min magana bana kulawa, maryam ba haka take ba, kowa nata ne thanks* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 8* Bariki dariya tayi, tana mamakin irin kishin Yarima Aliyu, gashi baya iya boye kishin shi, dole saiya fito dashi...... Katse mata tunani yayi da fad'in dariya koh?? Tace a'a Yarima kawai naga kana tunanin daba haka bane..... Yace miye ba haka bane? Tell me, tunda kika fito zaki cemin maza basu kalleki ba?? Tace Yarima yanzu fah dare ne Waye zai kalleni? Inba Kai ba. Murmushi yayi tare da girgiza kai yace my princess you r too much kin iya Kare kanki..... Anyway yaushe kike son Ayi bikin mu?? Domin Idan Mai martaba ya turo lokaci kad'an za'a sa. Bariki rufe fuskanta tayi cikin jin kunya tace Yarima *BANDA ZABI* sai abunda su Abba sukace..... Yarima Aliyu yace hakane but Nasan Kema kina da lokacin da kike so ayi in muka shirya basai mu fad'a ba!? Tace hakane Yarima yace ni ko yanzu aka bani zan tafi dake..... Ido ta zaro lokaci d'aya kuma ta saki dariya Sosai, tace Yarima ni nafi son yakai Nanda shekara d'aya..... Da sauri Yarima yace what?? Amma dai you are joking koh? Ni bamma tunanin yakai nan da wata d'aya.... Bariki tace Yarima watsa d'aya yayi wuri, ni Ina tunanin nan da wata uku.... Yarima yace hakan yayi miki??? Kai ta d'aga alaman eh, domin Kafin nan ta Gama istabra'i sannan zata samu lokacin gyara kanta Sosai duk da tasan komai tayi bazata dawo budurwa ba, amma zata gwada duk wani kayan gyaran jiki danta d'an gyara kanta..... Katse mata tunani yayi da fad'in gobe ki koma Gida Zanzo in ganki a can da rana insha Allah, Tace Yarima gobe kuma? Yace yes ko you don't want to see me ne? Da sauri tace a'a kawai naga kullum sai kazo, baka zama ga amarya a gida, inaga ya kamata ka zauna ka bata hakkinta, da lokacinka Yarima yace ok hakane, zan zauna bazan zoba har sai kin nemeni, sannan ita amarya Ai tare muke kwana da ita..... Ganin yanda ta canza fuska yasa yayi murmushi danya Lura taji haushin magananshi ne..... Kamo hannunta yayi tare da matse su duka biyun, yace my princess I love you so much, plz ki dinga kulan min da kanki Sosai... Kallonshi tayi ganin shima ita yake kallo yasa tayi k'asa da kanta, cikin sanyin murya tace Yarima....... Shuru kuma tayi tana jin nauyin abunda zata fad'a..... Yarima Aliyu yace ina jinki my princess..... Hawaye ne ya zubo mata Mai zafi da sauri tayi k'asa da kanta dan karya gane tunda hannunta na nashi hannun..... Cikin rawan murya tace Yarima Idan ka aureni kaji ba yanda kake expecting ba zaka iya saki na???? Yace ban fahimta ba?? Mai kike nufi? Tace Yarima Ina nufin Bayan auren mu kaji ba yanda nake ba I mean..... Shuru kuma tayi lokaci d'aya tasa kuka mai sauti........ Yarima ido ya kura mata cikin rud'ani...... Tare da tunanin mai take son fad'a mishi haka???? Ganin kukan nata na k'aruwa yasa ya fara share mata hawaye cikin tausayinta....... Ya fara magana kamar haka Zainab Ina son ki fad'amin abunda yake damunki ko miye I will accept you a yanda kike, ina miki so dani kaina ban taba tunanin zanyi ma d'iya mace irin wannan son ba, tell me maike damunki???? Kasa magana tayi sai kuka da take ta faman saki cikin tashin hankali da damuwa,.... Yarima kam ido ya kura mata ganin taki magana sai kuka,... Yace Zainab kodai kina pretending ne bakya so na....... Da sauri tace a'ah Yarima Ina Sonka, kaine rayuwa na, Ina maka son da baki bazai iya fad'anshi ba, sonda nake maka sai yasa nake tsoran fad'a maka abunda nake son fad'ama a halin yanzu saboda ban San yanda zaka d'auki abun ba...... Katseta yayi tare da fad'in Zainab tell me?? Fad'amin Mai yake faruwa?? ......plz Zainab tell me abunda yake damunki kin sani cikin damuwa...... Kuka take Sosai lokaci d'aya ta fad'a jikinshi ba komai take son fad'a mishi ba sai rayuwarta wanda tsoro da fargaban abunda zai biyo baya yasa ta kasa fad'a mishi sai kuka tare da nadama Yarima tunda ta fad'a jikinshi ya kasa furta koda kalma d'aya ne sai Shafa mata baya da yakeyi tare da tunani Kala Kala akan Mai take son fad'a mishi?? Lallai akwai wani abu mai muhimmanci daya danganci rayuwarta da take fargaban fad'a mishi, to miye abun??? I need to knw, tunanin baya ya farayi tasha son fad'a mishi magana amma saita kasa, lallai akwai wani abu a tare da ita toh miye wannan abun?? I have to find out........ D'agota yayi tare da fad'in Zainab kukan ya isa haka, what I want you to knw is dat Ina sonki I cnt live without you...... Zainab tun a mafarki Allah ya had'ani dake har na had'u dake a zahiri, ina son ki sani had'uwa na dake had'in Allah ne, na Fara sonki tun Kafin inga Fuskanki, ina son ki sani bawai saboda kyanki ko wani abu nake sonki ba a'a kamalanki da mutunci da yanda kike suturta jikinki yasa na kara sonki koda na had'u dake...... So Zainab dnt be afraid to tell me what in ur mind..... Zainab Abu d'aya zaki aikata in barki duk irin sonda nake miki domin bazan iya juraba dan Indai zan ganki Abun zan dinga tunawa shine *ZINA* duk da Nasan rasaki a rayuwa ta kaman baraza na ne a tare da rayuwa na, bana tunanin koda a mafarki Zaki iya aikata hakan, ina matukar kishinki Sosai harta habib da kike mu'amala dashi hakuri nakeyi badan ina so ba, tunda kince kaman dan uwanku ne, ban son inga wani abu yazo inda kike Inba niba........ Ido ya kura mata tare da fad'in tell me wht on ur mind I need to knw...... Bariki jikinta yayi matukar sanyi Sosai lallai Yarima in yasan wacece ita ya barta har abada..... Tsayawa tayi da kukan amma hawaye na zuban Mata a ido Sosai amma yata iya tata kaddaran kenan dole ta fad'a mishi gaskiya domin hakan shine zai sa ta sami salama duk da itama ba zata iya juran rashin Yarima Aliyu a rayuwarta ba, domin so ya mata shigar sauri sonshi ya shigeta Sosai wanda bata san lokacin da hakan ya faru ba....... Katse mata tunani yayi tare da fad'in Zainab tell me plz.... Shuru tayi tana kokarin yin magana amma ta kasa domin muryanta ya dashe...... Ganin haka yasa Yarima fad'in kiyi shuru kibar wannan kukan plz Kinji my princess? Kaita d'aga mishi alaman toh Yarima Aliyu idonshi na kanta ya tabbata akwai abunda take boye Mai, but koma miye zai sani..... Ganin tasa hannu a kanta alaman yana mata ciwo yasa yace my princess ciwo Kai din yake miki? Kaita kara d'aga Mai alaman eh , bud'e kofar motar yayi ya shiga wajan driver ya kunna motar, Da sauri ta d'ago ta kalleshi ganin yaja motar yasa ta kura mishi ido, taga Ina zashi da ita...... Karan wayanshi ne yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a D'auka yayi tare da fad'in USMAN sorry yanzu zamu dawo, zan kaita pharmacy ne a bata magani she has a headache..... Yana fad'in haka ya kashe tare da fad'in Ameen Yarima cikin gari suka shiga inda aka bama Zainab magani, tare da sai mata kayan fruit sannan suka kamo hanya, bayan sun karaso Bariki suka gaisa da USMAN sannan Yarima yayi mata sallama akan taje tasha magani, ta kwanta ta huta sai sunyi waya...... Bariki gidanta take ta koma ta shiga d'akinta ta kwanta bayan tasha magani bata dad'e ba bacci yayi awon gaba da ita Usman tun a mota yake tsokanan Yarima Aliyu, akan dole ya mutu akanta yarinyar tana da kyau sai dai karama ce ba wata babba bace...... Yarima dai banza da USMAN yayi domin haushin yanda yake ta fad'in Tana da kyau yakeyi, d'an tsaki yayi cikin ranshi yace bazan kara zuwa dashi ba, tunda Kalle min Mata yake tayi... Yarima bayan sun koma direct gefenshi ya nufa inda yayi bedroom dinshi yayi wanka, yana cikin sa jallabiya danya kwanta Gimbiya zinatu ta shigo d'akin tare da fad'in Yarima ..... Yace ya akayi.... Tace ina son magana dakai Baice mata komai ba sai zama da yayi akan gadon d'akin tare da d'aukan wayarshi yana dannawa..... Kollonshi tayi cikin jin haushin rashin kulata din da baiyi ba, tace haba Yarima wai mai yasa kake haka, yau kwana na uku a gidan nan a matsayin matarka, amma baka da lokaci na, kullum inka fita sai dare, karka manta wannan baya d'aya daka cikin abunda miji ya kamata yayi ma amaryanshi, duk wani ango zama yakeyi a gida in yayi aure ya dinga kula da matarshi, yau koda bazawara ka aura ai kayi d'auki balle ni budurwa.... Yarima Aliyu kallonta yayi tare da d'an sakin murmushi yace d'auki?? Akan me? Bayan har yanzu ban San maina aura ba...... Cikin faduwan gaba tace kaman ya Yarima ban gane ba ... Idonshi na kanta domin yana son yaga yanda zatai reaction amma ga mamakinshi sai yaga batai yanda yake zato ba, kenan gimbiya budurwa ya sameta dagaske, inko hakane ya kamata ya dinga bata hakkinta duk da bawai yana jin Sonta bane a ranshi, amma tunda ta kawo budurcinta sai yaji tayi girma a idonshi, duk da Abun ya bashi mamaki, dan baiyi zaton haka dinba...... Jin kukan gimbiya zinatu shiya sa yarima ya dawo daka duniyar tunanin da yake...... Ganin yanda take kuka yasa zuciyar Yarima tayi karaya tare da tausayinta , tashi yayi ya ka mota ya kwantar da ita akan jikinshi yana fad'in plz ki daina wannan kukan..... Cikin kuka take fad'in haba Yarima dole inyi kuka, yanzu Yarima ace Ina amarya amma kullum saika fita, kuma inka fita sai dare, har an fara magana akai na, ana fad'in baka d'auki na , kasan gidan sarauta akwai ya'da magana haba Yarima mai yasa baka sona? Maina rasa...... Hannunshi yasa akan bakinta yace ya isa haka, Ganin kaman Yarima ya tausaya mata yasa taita Mai juye juye a jiki, Nan sha'awa ta motso ma Yarima Kafin ace Mai har an fara harka....... ********* Alh madu ne shida hjy babba kallon hjy babba alh madu yayi yace abunda yasa na kiraka dagaske ne bariki zatai aure ko wasa takeyi?? Hjy babba yace haka tace kuma ina ganin kaman dagaske take, dan naga gskya yanzu bata bin maza, inma tanayi Toh a boye takeyi.... Murmushi Alh madu yayi tare da fad'in ok, ina son kayi min bincike akan wa zata aura sannan a ina yake, ina nufin Ina dai son sanin Waye shi da kuma sanin daka inda ya fito..... Hjy babba yace an gama ranka ya dad'e Kud'i alh madu yaba hjy babba, sannan ya tafi Alh madu yace bariki Nasan bana gamsar dake, amma ni kina gamsar dani, inko dai bani zaki aura ba, shima wanda yake son canza ki dole ya rasa ki,inko na bari kinyi aure toh sai dai in zaki amince ko kinyi aure kici gaba da bina murmushi ya saki tare da fad'in zan nuna miki ni Alh madu ba'amin wargi......... *AYSHA BAGUDO..... na amsa sa'ko Ina matukar godiya Allah yabar k'auna da zumunci, Allah yasa zumuncin mu har abada Allah ya tsole idon makiya, Wlh naji dad'in sa'kon da kikayi min Sosai ngd ngd, ina matukar kaunarki kaman yanda kike kaunata Allah ya biya miki bukatunki na alkhairi, makwabciyata ta gidan Aljanna insha Allah* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 9* Bariki bata farka ba sai da asuba, jin kiraye kirayen sallah shine yasa ta farka, kuma bata tashi da ciwon kai dinba, tashi tayi ta fad'a toilet, alwala tayi tazo tayi sallah, tare da ro'kan Allah akan ya shiga lamarinta...... Koda ta idar kasa komawa bacci tayi sai kayanta na sawa data fara sawa cikin karamin akwatinta domin zuwa wajan iyayenta na bariki danta d'an Fara kwana a can, gashi yarima yace ta koma yau dinma. Bayan ta d'iba kayanta na kwana biyar tasa cikin akwati ta rufe tare da ajiye akwatin a gefe, kwanciya ta koma amma ta kasa bacci domin ba komai take ba sai tunani, a duk lokacin da taso ta fad'ama Yarima gaskiya saita kasa, sai kuka yazo mata in tayi kokarin ta daure ta fad'a mishi saiya kashe mata Giwa da fad'in bazai auri mazinaciya ba... Wani hawaye ne ya zubo mata Mai zafi, Tana son Yarima bata son rasa shi, lallai Indai tana son samun Yarima a matsayin miji shine ta boye mishi labarinta har abada..... Da sauri ta girgiza kai tare da fad'in labari na bazai taba boyuwa ba domin komin daran dad'ewa sai gaskiya ya fito, lallai fad'ama Yarima gaskiya shine mafita amma sai bayan na aureshi, zanyi kokarin in fad'a mishi gaskiya ranan daya aureni Nasan May be yayi min uzuri, tunda ba haka nake ba, kaddara ce ta fad'amin wanda nida kaina bazan iya cewa ga abunda ya faru ba, koda za'a samun wuka a wuya ban San yanda Abun ya faru ba...... ******* Haulat ce take jan akwatinta daka gani tafiya za tayi.... Hjy habiba tana bayanta tana fad'in yanzu sai yaushe kuma? Haulat tace mum sai dai munyi waya, kawai Farhan ne ya fito tare da fad'in muje in kaiki train station..... Hjy habiba tace farhan ka Bari driver ya kaita mana, Yace no mum Bari in sauketa Babu yanda hjy habiba ta iya, dole farhan da haulat suka fita. Haulat na gaba farhan na mazaunin driver, ta kalli farhan tace plz mu biya ta gidan Hjy Umaima zan amsa sa'ko....... Farhan yace ok, amma zaki missing train din 8, sai na 10 zaki hau, Tace babu damuwa Juya motar yayi sukai gidan Hjy Umaima, haulat ce kad'ai ta shiga..... Ta d'an jima Sosai ban San mai suka tattauna ba sai gata ta fito ta shiga motar ta kalli farhan tana y'ar murmushi wanda shima din ita yake kallo tace muje..... Mai yakon suje din saiya kama hannun Haulat yana fad'in haulat dagaske aure za kiyi???? Tace aure kuma? A'a D'an shuru yayi yana nazari, toh tace a'a Bayan mum dinshi tace aure za'a Mata..... Katse Mai tunani haulat tayi da fad'in, farhan zanyi aure Indai na samu Mai sona kuma wanda nake so, da an taba son had'ani da wani Wanda bana so..... Wanda shine silan fad'awa ta cikin k...... Da sauri tayi shuru domin taso tayi baran barama. Farhan yace inaji haulat Tace andai fasa auren nawa Wani irin ajiyan zuciya farhan ya sauke, tare da kallonta cikin ido yace haulat zaki aureni??? Da sauri ta kura Mai ido, tare dajin bugun zuciya, lallai farhan ya had'u ba tun yau take sonshi ba, tunda ta Fara ganinshi, domin yanda yake nuna mata kulawa, wanda ko wace mace tana son taga ana nuna mata caring..... Sau da yawa rashin nuna halin ko in kula da maza suke nuna ma matansu suke sa su Fara neman mata y'an uwansu, misali namiji ya fita office, ko kasuwa, kodai wajan da yake Sana'a, bazai kiraki ba, may be in kin kirashi bazai d'auka ba, namiji inya auri mace babu kalaman love duk sai ya daina, in baki da lafiya babu sannu koya jiki, inya biya kud'in magani shikenan, maza kuma kuna da laifi Sosai wajan fadawan wasu matan halaka, mace tana son Mai kula da ita Sosai, yau koda auren dole akama mace bata son miji..... Indai yana kyautata mata wlh sai kuga ta Fara sonshi..... Amma kai miji babu kyautatawa daga tayi abu sai hantara...... Idan tana da k'awa taga tana kyautata mata in bata da lafiya, bini bini ta kirata tana ya jiki kaza da kaza, in kawar Tana bin mata haka zatai ta janta a jiki in aka samu Mai raunin imani ganin yanda kawar tata take mata inta fito mata da kudirinta saita yarda ta amince Mata...... Wlh maza kuma kuna da laifi Sosai, damme bazaka dunga nuna ma matarka soyayya da kulawa ba,bayan aure shikenan daka anyi aure sai a fara d'aure fuska haba haba maza ya kuke haka, sannan saika gama d'aure fuska in dare yayi ka lallabo kana Kai hannu ko kunya babu😏........ Farhan ne ya Katse ma haulat tunani da fad'in.... Haulat why r you silent and stare at me lyk this???? Murmushi tayi tare da fad'in nothing, kawai Ina mamakin abunda kace ne...... Farhan yace mamaki kuma? Kodai bazan samu karbuwa bane? Haulat tun ranan dana ganki Allah yasa min sonki, Wlh haulat so nake na aureki inhar kin amince Kece mace ta farko dana Fara ji ina burin in aura....... Haulat wani irin murmushi ta saki tare da fad'in farhan zanyi tunani akai, yanzu dai muje train station Kar in makara..... Tada motar yayi suka wuce kabuwa station, koda suka je saida suka zauna bayan yasai mata ticket, zama sukayi suna jiran lokaci, Haulat ba komai take tunani ba, sai abunda suke aikatawa da hjy habiba, Uwar farhan gashi d'anta yau yace yana Sonta, in kuma tace bata son farhan tayi karya, tashin hankali uwa da d'a....... Ido ta lumshe tare da fad'in Anya wannan abun zaiyi kuwa? Maganan farhan bai kamata in daukeshi da muhimmanci ba, domin ba Abu bane mai yihuwa naga tsiraicin mum dinshi na cita..... Yanzu kuma sai kawai inzo in auri d'anta Kai no way....... Farhan ne ya Katseta tare da fad'in when zaki dawo? Koni inzo kaduna? Dariya tayi tare da fad'in mudai yi waya kawai..... Dai dai lokacin aka fara fad'in su tashi train yazo..... Tashi haulat tayi tana kallon farhan tare da fad'in sai munyi waya Kai ya d'aga alaman ok tare da bata Wani karamin Leda daya ciro cikin aljihun shi, Amsa tayi tana fad'in ngd tare da tafiya..... Koda haulat ta shiga jirgi tunanin farhan tai tayi wanda ta rasa dalili........ Bud'e ledan daya bata tayi taga wani kwali karami anyi raping dinshi bud'ewa tayi taga wani zoban zinari Mai shegen kyau, bata san lokacin data saki murmushi ba........ ******* Yarima Aliyu ne zaune gaban iyayenshi yana mi'ka musu gaisuwa, mai martaba yace yaushe zaka Fara aiki a asibitin ka? Yarima Aliyu yace Abba duk sanda ka bani umarni Niko yau zan iya Fara aiki.... Mai martaba yayi murmushi domin duk cikin yaranshi babu wanda yake so kaman Aliyu bawai dan yana d'a namiji ba kawai, a'ah harda irin biyayyan da yake mishi... Mai martaba yace saika shirya cikin satin nan ka Fara sannan akwai wani fili da nake dashi a u/sarki saika Fara ginawa tunda a can zaka Fara aiki, Nasan wata rana iyalanka zasu bika can din in aiki yayi yawa ....... Mum din Yarima tace Kai Masha Allah, ina taya Yarima godiya Mai martaba murmushi yayi tare da fad'in kin ara bakinshi kenan kinci Mai Albasa Yarima yace Abba na gode Sosai Allah ya kara girma, Allah ya biya dan gidan Aljanna Mai martaba ya amsa da Ameen tare da fad'in waziri zai baka takardun filin sannan zai nuna maka filin, Mum dinshi tace sai ka Fara ginin mata biyu koh? Yarima kasa magana yayi, sai mai martaba da yace ginin mata biyu kuma? Aure yace miki zai K'ara?..... Mum tace eh gashi nan ya fad'a maka da bakinshi.... Mai martaba ya kalli Yarima Aliyu tare da fad'in ina jinka?? Yarima ya fara magana da fad'in Abba dama dama akwai dama.... Murmushi mai martaba yayi tare da fad'in dama me? Gaba d'aya ka kasa magana, mai martaba yaci gaba da fad'in Aliyu inaso ka sani bazan hanaka k'arin aure ba, amma sai dai Ina Mai baka shawara kayi hakuri nan gaba domin baka dad'e dayin aure ba ko sati d'aya bakayi dayin aure ba, inaso kayi hakuri nan gaba kad'an sai a taso da maganan auren da kake son yi, amma fah shawara ce ba umarni ba..... Yarima Aliyu yace Abba umarni ko shawara duk abunda kace min a matsayin umarni yake a wajena.... Abba kayi hakuri a kullum nafi son kaban umarni domin Ina Mai biyayya ga duk wani abunda kacemin Mai martaba yace Allah yayi maka albarka, kaima Allah ya baka masu yi maka biyayya Yarima ya amsa da Ameen Abba, Mai martaba yace yarinyar y'ar inace???? Yace Abba a cikin kaduna suke, a u/kanawa ,sannan Abba mahaifinta bamai karfi bane.... Mai martaba yace babu damuwa, ya tarbiyan gidan yake?? Yace Abba Alhmdlh gidan akwai tarbiya domin yarinyar yau kwana hud'u data sauke AL'QUR'ANI Mai girma kuma hadda.... Mai martaba yace Alhmdlh, lallai gidan akwai tarbiya, Allah yasa na tsoran Allah ne sannan duk Wanda yake da ilimin addini yaji dad'in duniya da lahira zai iya zama da kowa, dukiya ko mukami bashi bane Abun dubawa tarbiya itace Abun dubawa, kaje zansa Ayi bincike akan gidansu...... Yarima tashi yayi yana mai yima mahaifin nashi godiya sannan ya fita cikin murna yana K'ara godema Allah da har mahaifinshi ya yarda yanzu tunda Mai martaba ya amince toh ya Gama samun Zainab insha Allah, lallai Allah Abun godiya bai taba tunanin zai samu amincewan mahaifin nashi cikin sauri haka ba...... Gefenshi ya nufa na da, koda ya shiga rufewa yayi tare da nufa bedroom dinshi ya fara kallon hotunan Zainab din, Wanda ya zana, tunani ya farayi Mai Zainab take son fad'a mishi wanda take tsoron fad'a??? Kodai in tambayi habib?? Nop bai kamata ba ita ya kamata ta fad'amin koma miye, and d way yanda take kuka yana nunamin abunda take son fad'a Kaman ya shafi rayuwanta? Toh mai take son fad'amin ido ya lumshe yana tunani..... Na farko dai bata da wani aibu balle yace ga abunda take kokarin fad'amai, to Mai Zainab take boyemai??....... Kai ban tunanin abun serious ne inda serious ne data fad'amin.... Wata zuciyar tace mishi kaika sani ko nauyin Abunne yasa ta kasa fad'ama? And kuma Inba serious bane mai yasa take kuka haka in tayi kokarin fad'a Mai? Ganin duk iya tunanin da yayi ya kasa gano komai yasa ya cire abun a ranshi tare da fad'in koma miye Indai Mai muhimmanci ne zai sani, yanzu dai ya kamata in mata surprise inje in ganta.... Bariki na kwance taji ana mata nocking, tashi tayi ta bud'e kofar da sauri ta saki kara tare da rungume haulat Tana fad'in mutanan abuja sai yau, ko waya babu..... Dariya haulat tayi tare da fad'in kiyi hakuri bariki Wlh wayata ce ta fad'i bani da number d'inki yanzu, sai yasa ina dira kaduna Wajanki na fara zuwa Kinga ko d'akina banje na ajiye akwati ba nazo Wajanki..... Bariki tace shigo mana Haulat shiga tayi tare da zama tana fad'in Kai nasha abuja Bariki tace gashi kin kara kyau da k'iba kaman bake ba, kai zama waje d'aya yayi Murmushi Haulat tayi tare da fad'in dan bani wayarki in tura hotuna na tare da number d'inki, banda pic dina dake ko d'aya a phone dina Bariki mi'ka mata wayar tayi tare da fad'in yunwa nake ji wlh Bari in duba habib Haulat tace ok, haulat ta d'auki abunda take so cikin wayar bariki, sannan tayi murna da abunda ta samu a game da bariki din...... Bariki bata dad'e Sosai ba ta dawo, cikin d'akin tare da fad'in habib ya cika yawo kaman yaci kafan Kare.... D'aukan iPhone dinta tayi ta Fara kiran habib harya tsinke bai d'auka ba...... Haulat tace ashe kinyi iPhone ga Samsung ga iPhone gskiya bariki kina jin dad'i.... Tashi haulat tayi tare da mi'ka ma bariki wayarta Tana fad'in Bari inje inyi wanka in huta anjima nazo Bariki tace ok but nima zanyi tafiya sai dai munyi waya Haulat tace ok tana murmushi ta fita Bariki ganin data dinta a bud'e yasa ta shiga whatsapp da message keta faman shigowa ganin Alh madu ya mata message yasa ta bud'e nashi ganin hotunan daya d'aukesu tayi, tsaki taja tare da shiga gallery ta goge dan in an turo Mata hoto shida kanshi yake bud'ewa bata rufe ba, harda na Hon salis duk ta goge su Wanda ya tura mata kwanaki, duk wani hoto data d'auka wanda bai dace ba ta goge a cikin wayarta...... Kiran Alh madu ne ya shigo cikin wayarta kaman Karta d'auka saita tuna da hotunan daya turo Mata Wanda hakan ya tabbatar mata yana son Mata wani tuggu sai yasa ta d'auka tare da fad'in lafiya? Dariya yayi tare da fad'in hotunan sun d'auku da kyau koh? Tace tir da hali irin naka Yace na baki awa biyu kizo inda nake ko yanzu ki ganki a internet ansa hotunan da mukayi kuma da fuskan wani ba nawa ba danna biya kud'i anyi min aikin , babu wanda zai gane an canza fuskan domin kwararru sukamin aikin kuma ba y'an kasar nan bane..... Bariki k'asa tayi tana hawaye wayar ta sulale a hannunta...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 10* Kuka take Sosai tare da nadaman fadawarta bariki, wanda ita da kanta tana mamakin yanda har ta fad'a wannan mummunan harkan, yanzu kenan kowa zai iyayi mata barazana kenan? Duk yanda taso ta kimtsa kanta sai an gwadayi mata barazana?...... Share hawayenta tayi lokaci d'aya ta saki murmushi tare da shiga toilet tayi wanka tasa dogon wando da hijab, sannan ta d'auki akwatinta ta fita, u/kanawa ta Fara zuwa ta ajiye, bata sami abbanta na Bariki ba sai ummanta na bariki dan haka tace mata bari taje ta dawo. Bariki direct gidan Alh madu ta nufa, bayan ta karasa ta sallami mai keke sannan ta shiga cikin gidan Kai tsaye.... A falo taga Alh madu Ganin bariki ta shigo yasa ya tashi yana fad'in dama Nasan zaki zo, nasan dole kizo..... Bariki ta dakatar dashi tare da fad'in Zanzo for sure, gani nazo Mai kake bukata?? Yace ke nake bukata tare da d'aga mata gira. Bariki tace ni kake bukata??.... Wani irin dariya ta saki lokaci d'aya kuma ta gimtse fuska tare da fad'in amma wasa kakeyi koh?? ..... Ina tunanin ka manta wacece bariki shi yasa kake kokarin Sani abunda Banyi niya ba.... Kasan Mai yasa nazo???.... Kai a tunaninka saboda ina tsoran ka tura hotona a internet yasa nazo? Never.... Karka manta bariki ake kirana miye danka watsa hotona a internet?? Miye a ciki? Kai a tunaninka dan kasa hotona a internet zanji wani abu?? Dariya ta saki tare da fad'in u r wrong duk yarinyar data baro gidan iyayenta ta fito tana zaman kanta kai a tunaninka dan kasa hotanta da namiji tsirara zata damu??? Aini Idan kasa aka watsa a internet plz kasa a had'a da number dina May be in sami Mai babban ayaba ba irin naka ba na Wasan yara, SANATA ALH MADU..... kana son buga wasa dani tunda ka Fara sai mun buga..... Karka manta bariki ba y'ar Siyasa bace, bariki ba Sanata bace bariki bamai mukami bace..... Face karuwa Mai zaman kanta wacce take aikata komai dan ta sami duniya..... Yau Idan ka d'aura hotona a internet koda ace nice banda kaya a jikina suna zaka samamin zaka sa in sami yawan masoya masu son sex dani, Kaga may be Turai ma su kirani susa inyi blue film a Biyani..... But amma abunda nake tsoro shine inkai ka rasa kujeranka na Sanata........ Da sauri yace enough don't you dare say something like that in your life again in front of me...... Dariya tayi tace why?? I thought mulkin farar hula muke kowa Nada y'anci koka manta ne??? Ba nazo wani dogon surutu bane ko turanci ba..... Am hare to warning you, ka fita harka na ,nasha ko d'an Siyasa kaman distinguish senator yana da tunani da basira, ashe ba haka bane..... Oh na tuna abun ya had'e da tsufa dariya ta saki mai sauti sannan tace ga kuma son duniya.... Wlh harna tausaya ma al'umar da kake wakilta basu San tsohon banza suka tura...... Tas ya wanke fuskanta da Mari tare da Jefata kan kujeran falon Bariki tace u slap me?? Kara mata wani Marin yayi.... Yazo zai kara mata wani tayi wuf ta ri'ke hannun amma karfin mace dana miji ba d'aya ba ya kwace hannunshi tare daja mata hannu yayi bedroom dinshi da ita, yana shiga ya Jefata kan gadon d'akin..... Sannan ya kalleta yana wani huci kaman wanda yayi aikin karfi..... Yace zan nuna miki ni tsohon banza ne, zan ajiyeki a nan har karshen rayuwarki inyi ta cinki sai dai ki mutu y'ar iska kawai..... Dariyan da bariki ta saki ne, shine yasa ya kura mata ido, tace amma kayi hauka koh?? Ina tunanin Bayan tsufa da toshewan basira ka Fara tabuwa, Bari kaji Kafin inzo inda kake saida na shirya ma, ka d'auka haka kawai Zanzo ba tare da wani shiri ba???? Toh inma haka kake tunani Toh ka daina...... Karka manta dazu ka kirani duk abunda ka fad'a nayi recording, sannan ka turamin ainiyin hotan da ka d'aukemu nida kai, Kaga in kasa an canza wancan zan karyata ta hanyar tura Wanda ka turamin wanda fuskanka ne akai tare da tura recording din da nayi kake ta surutai akan kasa a canza fuska...... D'an shuru tayi tare da kallonshi ganin yanda ya d'an tsorata yasa taci gaba da fad'in Kaga in nasa nawa Nima k'imarka da siyasan ka ya zube...... Madu ina son ka sani bana son bata maka suna amma kana ingizani, are you not are shame, nace na daina harka da maza aure zanyi amma kana son dole saina ci gaba dayi, inaso ka sani daka yau shine rana ta karshe da zaka sake yunkurin shiga al'amari na, zan iya fasa auran da zanyi kaifa zaka iya yarda ka rasa kujeranka???..... Ganin Alh madu ya kasa cewa komai yasa ta Fara kokarin fita har takai bakin kofa ta tsaya tare da waigowa tace ina maka fatan shiriya domin mutuwa ci take kaman rana, a shekarunka yanzu babu abunda ya dace dakai sai istigfari domin neman gafaran Allah dan an bata y'ay'an mutane da dama, kaima ka jira Kaga abunda za'ayi ma naka da yardan Allah...... Fuuuuu ta fita tabar gidan, tafiya take tana kuka a kafa tare da takaicin tsintar kanta da tayi cikin wannan kazamar harkan, amma ta d'anji dad'i tunda yanzu ta tabbata Alh madu bazai K'ara Mata barazana ba akan rayuwarta dama shine matsalanta..... Yanzu Abu d'aya zan fuskanta shine Idan Yarima yasan gaskiya shima zanyi komai yanda ya dace ta hanyar fad'amai da fahimtar dashi komai... Bayan fitan bariki Alh madu murmushi yayi wanda nidai ban gane na miye ba, na mamaki ne? kona nadama ne? kona shirin wani tuggu ne? oho ...... Koma dai miye zamu gani in yaji gargadin bariki ko kuma zai sake bibiyarta Bariki tana zuwa kofar gidansu na u/kanawa ta hango motar Yarima a fake, wanda shi d'aya yazo..... Mamaki abun ya bata Toh Mai yasa bai kirata ba, kuma wayarta na hannunta, tace may be yanzu yazo...... Gaba tayi tazo zata wuce cikin gidan tayi kaman bata ganshi ba, shima yana kallonta baice mata komai ba harta shige cikin gidan..... Murmushi Yarima yayi tare da d'aukan wayarshi ya tura mata message kamar haka...... Ko in tafi ne??? Bariki ganin message dinshi yasa tayi dariya tare da fitowa waje ta sameshi inda yake bud'e motar tayi ta shiga Kallonta yayi tare da fad'in kina ganina kika wuce Tace Yarima yaushe na ganka?? Murmushi yayi tare da fad'in my princess inafa kallonki, harda wani kawar dakai Kalan baki ganni ba Tace Yarima nidai naga mota amma ban San Waye a ciki ba, ko kana son inyita kallon maza ne ?? Bai san lokacin da yayi dariya ba, tare da fad'in koda yaushe kin San hanyar da zaki Kare kanki... Shuru tayi tana tunanin I wish Yarima yasan gaskiya ya fara sona, hawaye ne ya gangaro mata a ido da sauri tasa hannu ta goge dan karya gani tare da d'ago kanta taga koya gani.... Kur taga yana kallonta...... Da sauri tayi k'asa da kanta Yarima Aliyu yace Zainab a kullum nazo Wajanki kina Sani fargaba, Wai Mai kike boyemin ne?? Kina sani tunani Kala Kala plz tell me Mai yake damunki banso ki barni cikin duhu..... Kuka ta farayi tare da fad'in Yarima tunda nake ban taba jin son kowa ba sai Kai, ina jin tsoran abunda zai faru in kasan gaskiyan al'amarin da nake boye maka....... Karan wayan Yarima ne ya Katseta D'aukan wayan Yarima yayi ganin Sunan waziri ne, ji nayi Yarima yana fad'in ok gani nan zuwa, har kun karaso?.... Kashe wayan yayi tare da kallon zainab yace Bari inje in dawo yanzu. Bariki tace ok tare da fad'in saika dawo sannan ta fara kokarin fita daka motar..... Hannunta ya ri'ke tare da fad'in haka zaki fita Fuskanki yana hawaye??..... Janyota yayi jikinsa tare da goge mata hawayen fuskanta yace plz my princess kibar wannan kukan yanzu zan dawo sai muyi magana Kinji? Kaita d'aga Mai alaman eh. Murmushi yayi tare da fad'in dat my girl, inna dawo zan fad'a miki albishir Murmushi tayi tare da fad'in saika dawo sannan ta fita. Yarima direct u/sarki ya nufa inda Zai had'u dasu waziri a nuna mishi filin da Mai martaba ya bashi sannan suje asibitin shi y'an jarida su d'auka domin a tallata asibitin duk da Yarima baiso hakan ba, amma waziri yace ayi tunda yace zai Fara aiki na wata uku kyauta akan matsalolin mata tunda shi likitan mata ne, ta gidan tv da radio mutane za suji marasa karfi su zo..... Asibitin ba Yarima kadai bane zaiyi aiki a cikinsa ba harda wasu likitoci na fanni daban daban...... Bariki bayan ta shiga cikin gida, ummanta tace Zainab Yadai har Yarima din ya tafi? Tace eh amma zai dawo.... Wai har yanzu habib bai zoba? Tun dazu yake cemin yana hanya..... Sallaman habib dinne yasa tayi shuru ya shigo yana gafaran ku dai masu gida Shiga d'akin dasu bariki suke yayi yana fad'in in shigo ko in jira a kimtsa.... Bariki tsaki taja Tana fad'in Asara, bayan ka shigo din kake tambaya koka shig...... Waige ya farayi yana duba dawa bariki take magana, yaga babu wani namiji a wajan yace ke dawa kuma?? Naga banga ko wani namiji a nan ba Bariki tace dakai nake mana... Yace Wlh bariki zan miki rashin mutunci miye wani ka? Mai yakai mace jinsin maza, gskya banso yana maganan yana hura hanci Kalan ranshi ya baci..... Umman bariki ta Karya babu abunda take sai dariya, tace Zainab gskya bakya kyautawa taya zaki dinga kiranta dana miji Bayan kin San macece y'ar uwarmu.... Habib yace fad'a mata dai Bariki dariya tayi tare da fad'in ni bama wannan ba kawata kina ji?? Habib yace kunne aike ji Bariki bashi Labarin yanda sukayi da Yarima tayi Kafin yace zaije ya dawo, taci gaba da fad'in Wlh Ina son fad'a mishi gaskiya Kinga sai muyi aurenmu lafiya ba tare da matsala ba..... Habib gyara zama yayi yace lallai Bariki, ban taba sanin baki da wayau ba sai yau. Ke kina tunanin in kika fad'ama Yarima gaskiya zai aureki?? Kin bashi iyayen karya tare da Labarin karya ke kina tunanin duk son da yake miki zai yarda ya aureki? Karki manta kina fad'amin yanda yake kyaman mace mazinaciya, sannan kike gigin son fad'a Mai gskya? Toh inma shi Yariman ya yarda ya aureki kina tunanin iyayenshi zasu yarda??? Bariki kin San Gidan sarauta kuwa?? Shawaran da zan baki shine kiyi shuru da bakinki kiyi yanda kika tsara in an d'aura aure kya fad'a mishi gaskiya tunda naga kina mishi son tsakani da Allah kuma naga kina son zaman auren, kuma nasan bazai sakeki ba tunda ya aureki kuma basa saki..... Yau inda bakya sonshi Kinje gidan da wani manufa ne sai kice mai fyad'e aka miki, amma tunda son gaskiya kike Mai saiki fad'a mishi gaskiyan koke wacece. Mahaifiyar bariki ta Karya, tace bariki gaskiyan habiba ne, wlh Indai kika fad'a mishi gaskiya zaki iya rasashi kuma na har abada, gidan sarauta zasu iya yarda su rasa d'ansu akan ace ya auro musu karuwa domin abun kunya ne, ki duba kiga su ko aure kayi a gidan sarauta sai Anga jini shine kin Kai budurci... Bayan bako wace mace ke jini ba kuma budurwa ce Habib ya tabe baki tare da fad'in nidai Allah yasa ina d'aya daka cikin mata masu zubar da jinin, Kar insha gorin miji .... Dan mazan nan ba mutunci garesu ba.....🤣🤣🤣🤣 Bariki tace toh kuna ganin inna aureshi na fad'a mishi zai hakura dani? Habib yace insha Allah, dole ma ya zauna dake tunda bada gardi ya kamaki ba, ai yanda kikaji dad'i al'adan gidan basa saki, sai an kamaka da gardi kuma kince kin tuba.....kuma na tabbata koda yayi fushi zai sauko tunda ya aureki zaki san hanyar da zaki janyo hankalinsa ma dole ya sauko, domin ya sami. santaleliyan yarinya son kowa k'in Wanda ya rasa...... Toh Bari dai mu gani bariki zata fad'ama Yarima inya dawo koko ta d'auki shawaran habib au🤭 Anty habiba..... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 11* Dariya bariki tayi tare da fad'in, amma ina tsoran irin fushin da Yarima zaiyi, Wlh ban son inga ya shiga wani hali, bazan iya jura ba, ina sonshi da yawa..... Habib yace Toh fah, yau Ina ganin bariki.... Toh yanzu dai Mai kika yanke....?? Bariki tace abunda kuka fad'amin dashi zanyi aiki, ranan da aka d'aura aurenmu aka kaini ranan zan fad'ama Yarima gaskiya..... Habib shewa ya saki tare da fad'in Aiko ki tabbatar kin fad'a mishi tun Kafin ya shiga yaji ya shige zirif kaman bakin gate..... Bariki duka takai ma habib iya karfinta tare da fad'in rafi ne ba gate ba Habib ya ri'ke wajan da takai Mai duka yana fad'in na shiga uku zata kassarani..... Amma dai kekam bariki baki da mutunci yanzu ki takarkare iya karfinki ki sakan min wannan uban dukan yanzu inda kin sameni a wajan nono Nafa? Bayan kin San sarai ance a nan rayuwar mace take, salan kije ki kasheni Banyi aure ba naji yanda ayabar nan take ba...... Bariki tace andai yi Asara Habib yace ke kikaga Asara bani ba Umman bariki tace kudai dingayi a hankali Kun San Gidan mutane, yanzu sai su kaimu gaba.... Habib yace gaskiyanki domin naga matar can d'akin ta kusa daku Tana min wani kallo wanda ban gane ba, inta karamin sai na mata rashin mutunci in cire kaya mu daku Dan ban son iskanci.... Suna cikin haka Yarima ya kirata tare da fad'in baby come out Ina waje..... Tashi tayi tana fad'in bari inje inga Yarima na. Habib yace oh kunga salo a gayas.... Fita tayi tana fad'in kaji dashi..... Motarshi ta nufa tunda ta fito idonshi ke kanta harta karaso ta bud'e motar ta shigo ciki tare dayin sallama.... Amsawa yayi tare da fad'in my princess na gaji, tunanin driving nakeyi in zan koma Gida..... Kallonshi tayi tare da fad'in ko in tu'ka ka, in kaika gida?? Yace dakin taimaka min kuwa Dariya tayi tare da fad'in kaman dagaske.... Yace dagaske nake mana Kinga Idan kikaje can saiki zauna kin zama matata babu dawowa.... Hannu tasa tare da rufe fuskanta tana dariya Yarima kiran sunanta yayi da Zainab..... Da sauri ta d'ago ta kalleshi domin jin ya kira sunanta daka gani magana zai Mata Mai muhimmanci.... Wanda yake bukatar natsuwanta Yace d'azu kina son Yimin magana Ina jinki yanzu.... Murmushi tayi tare da fad'in Yarima a kullum Ina tsoran fad'a maka cewa ni dakai bamu dace ba, saboda kai ka fito gidan girma ni kuma ba y'ar kowa bace ina tsoran auranka domin gudun wulakanci irin na mas...... Da sauri yasa hannunshi a bakinta ya rufe Mata, tare da fad'in enough, dama duk wannan nonsense din kike son fad'amin shine kike d'agamin hankali?..... D'an tsaki yayi alaman jin haushi tare da kawar da kanshi gefe..... Ganin ranshi ya baci yayi banza da ita, yasa ta d'ago tana mishi magana Yarima kayi hakuri, ban San zakai fushi ba..... Katseta yayi da fad'in Zainab ban taba tunanin zaki dinga irin wannan tunanin ba.... And kina ma sona kuwa????..... Da sauri ta kalleshi tare da fad'in Yarima baki bazai iya fad'in irin sonda nake maka ba, how I wish in bud'e maka zuciyata Kaga irin sonda take maka..... Yarima Ina Sonka yanda baka zato duk wani jini dake gudana a jikina yana gudana ne da Sonka I..... Da sauri tayi shuru ganin yana kallonta..... Jin tayi shuru yasa ya ru'ko mata hannu tare da fad'in Zainab are you sure akan abunda kika fad'a?? Kai ta d'aga Mai alaman eh Wani irin murmushi ya saki cikin jin dad'i, tare da fad'in nace zan baki albishir d'azu right? Tace eh Hannunta ya saki tare da fad'in ina goran albishir din??? Dariya tayi tare da fad'in zan baka in naji albishir din Dariya yayi tare da fad'in promise? Tace yes I promise.... Yayi murmushi tare da fad'in mai martaba ya amince da maganan aurena dake.... But at first yace in Bari nan gaba tunda ban dad'e dayin aure ba.... Daka baya kuma ban San mai yasa ya canza ra'ayi ba yace za'a turo gidanku ayi magana d'azu waziri yake fad'amin May be cikin week dinnan a turo...... Bariki gaba d'aya komai nata ya tsaya ta rasa mai takeji murna take ko akasin haka??? Gaba d'aya ta kasa ganewa gadai ta nan ne dai.... Ganin tayi shuru yasa Yarima ya kura mata ido tare da fad'in lafiya kuwa my princess? Kodai you are not happy ne dan za'a turo?? Da sauri tace a'a am so much happy tare da sakin murmushi.... Ganin ta saki jiki yasa Yarima jin dad'i sun dad'e suna fira sannan Yarima yace Zai tafi tare da bata wani Leda Wanda bata san ko miye a ciki ba.... Amsa tayi tare da fad'in ngd Hancinta yaja tare da fad'in sai munyi magana..... Tace OK tare da fita tayi cikin gida,.... Tana shiga habib ya amsa ledan tare da fad'in Allah yasa Abun ciye ciye ne dan Wlh yunwa nakeji tun safe babu abunda naci.... Su turare ne Arabian perfumes masu shegen kamshi da kud'i a ciki.... Habib d'aukan kud'in yayi dubu d'aya d'aya bandir biyu, dubu d'ari biyu kenan..... Yace Kai Yarima akwai kyautar girma.... Uwar bariki ta Karya tace ai gidan sarauta ya fito dole ya dinga kyautar girma.... Domin da suji kunya gwara dukiyarsu ta k'are.... Bariki kallon uwarta ta bariki tayi tare da fad'in mai kuke cine Wai?? Ummanta tace abinci nake dafawa wani zubin kuma kowa ya siya... Bariki tace toh yanzu tunda nazo inyi sati d'aya nan sai a fara girki kullum, kallon habib tayi tare da fad'in muje muyi cefane mu dawo...... ******** Tsakanin haulat da farhan soyayya ta shiga Sosai tun Haulat na nuna bata so harta yarda domin tana sonshi kuma uwa uba farhan ya iya nuna ma mace kulawa tare da kalamai masu dad'i da kwantar da zuciya...... Sai dai abu d'aya haulat da yake damunta shine tasan dakyar Hjy habiba ta yarda d'anta ya aureta ..... Sai dai haulat din tana ganin in bata yarda ba kaman ta nuna mata rashin adalci, and inma ta yarda ta auri d'an nata ya zasu dinga yima juna kallo........ Farhan ne zaune a falo shida mahaifinshi domin yana kasar..... Farhan ya kalli dad dinshi yace dad I find someone dat I wanted to marry...... Kallonshi mahaifin nashi yayi tare da fad'in farhan aure Bayan baka kammala karatu ba Yace dad Ina final year ne, Ina son a fara magana b4 in Gama.... Dad din nashi ya kalleshi cikin son gudan d'an nashi yace why are u so rush to marry?? Yace dad just Dad din yace ok but wacece yarinyar and Waye mahaifinta?? Farhan yace sunanta haulat mum tasan ta domin at tym Tana kwana gidan na...... Muryan hjy habiba sukaji tana fad'in karyanka Wlh koda zaka mutu bazan bari ka aureta ba, gwara ma kabar wannan maganan..... Mijin hjy habiba ya kura mata ido tare da fad'in akan wani dalili?? Har kike kiran koda zai mutu bazaki Bari ya aureta ba?? Kin kuwa San abunda kike fad'a kuwa? D'an nawa kike ma fatan mutuwa??..... Toh let me tell you Wlh Indai Inada rai kuma yana Sonta dole In tsaya mai..... Tace ni kuma ban amince ba domin bai dace da ita ba.... Mijin nata yace habiba akan wani dalili? Miye rashin dacewan? Kallon farhan yayi tare da fad'in naji kaman kace yarinyar tana kwana a nan wani zubin.... Farhan yace eh dad Kallon hjy habiba yayi tare da fad'in na tabbata inda yarinyar tana da aibu bazaki kawota gidan nan ta kwana ba, harki kasa fad'amin, domin naga Idan kikai ba'ki kina fad'amin but baki fad'amin wannan ba, ina son ki sani kaman farhan ya aureta ya Gama Indai Allah yasa matarshi ce babu yanda za kiyi..... Hjy habiba tace ni kuma Indai har Ina numfashi kuma ni na haifeshi ban yarda ya aureta ba, kuma bazan taba yarda ya aureta ba.... Dad din farhan yace habiba Ina son ki fad'amin dalilin da yasa bakya son ya aureta?? Tace hakanan kawai ban son ya auri yarinyar Dad din yace you are not serious.... Tare da kallon farhan yace inka kammala karatunka I promise zan tsaya maka har sai ka aureta.... Yana fad'in haka ya haura sama Fuuuuu tare da fad'in rabo dai yana kisa..... Kallon farhan hjy habiba tayi cikin bacin rai tace wato ni ban isa bako?? Ka kyauta amma ba laifinka bane.... Itama fuuuu tayi sama Farhan d'aga kafad'a yayi tare da fad'in whatever nidai Ina Sonta kuma tunda dad ya tsayamin banda damuwa..... Fita yayi yabar gidan ******* Yarima Aliyu ya fara aiki a asibitin shi, sannan an fara gina Mai filin da Mai martaba ya bashi, da yake filin k'ato ne ko wacce za'a Mata gefenta ginin gidan sama, da yake akwai kud'i an d'iba ma'aikata da yawa suna aikin domin Yarima yace nan da wata biyu ko uku yake son a Gama duka ginin..... Yarima ya dawo gida yau ko wajan Zainab bai samu ya biya ba, kaman yanda Ya sabayi kullum, domin ya gaji, yana shiga cikin falo gimbiya zinatu ta taso Tana kuka tare da fad'in Yarima jita jitan da naji gaskiya ne??? Kallonta yayi sannan ya kauda kai gefe tare da fad'in fad'amin abunda kika ji coz am tired, I need to rest.... Cikin kuka mai sauti tace Yarima naji ance ginin mata biyu kakeyi zaka K'ara aure...... Yarima Aliyu murmushi yayi tare da fad'in gaskiya aka fad'a miki..... Wani irin ihu ta saki mai kara tare da fad'in Wlh bazan yarda ba, ai wannan cin fuska ne yaushe ka auroni saboda rashin adalci ka Fara maganan k'arin aure, ko wata d'aya Banyi ba amma kake fad'amin zaka K'ara aure Wlh baka isa ba..... Yarima Aliyu kallonta yake cikin bacin rai, domin ya tabbata ihun da takeyi kuyanginta suna ji.... Dan haka ya wuce ba tare daya kulata ba..... Ganin haka tabi bayanshi Tana fad'in ai dole ka wuce wlh Yarima bazan yarda da rashin adalci ba har d'akinshi ta bishi tana surutai.... Yarima kam ko kallo bata isheshi ba, toilet ya fad'a Ya barta nan tana ta surutai kaman zararra Bayan yayi wanka ya fito daka shi sai towel yana goge kanshi, tashi tayi ta nufeshi tare da rungume shi tana kuka tana fad'in Yarima dan Allah ka tausaya min bana son kishiya Yarima Ina kishin ka, maina rasa da kake kokarin K'ara aure, ko wata d'aya Banyi a gidan nan ba amma har kana maganan aure...... K'asa tayi tana kuka mai ban tausayi..... Jikin Yarima Aliyu yayi sanyi tare da tausayinta.... Gimbiya dake k'asa tana kuka ganin kaman jikinshi yayi sanyi taji dad'i dan dama tasan za'ayi hakan..... D'agota yayi tare da fad'in zinatu kiyi hakuri, ki d'auka komai kaddara ne, komai ya faru da bawa ki d'auka wannan auren da zan kara a matsayin kaddara...... Tureshi tayi tare dayin baya tace babu wani kaddara.... Karka kara cewa kaddara akwai abunda ba kaddara bane mutum shike sama kanshi..... Duk namiji inya tashi aure saiya dinga amfani da wannan Kalman kaddara kaddara ban yarda da wannan kaddaran ba.... Yarima Aliyu yace baki da ilimi baki san addini ba, so banda time din in tsaya ina bata bakina wajan yi miki bayani...... Kaya ya fara kokarin sawa..... Ta Fara zunduma ihu tare da fad'in Wlh baka isa ba ,ni nafi karfin wulakanci, sai dai ka zaba cikin biyu koni ko wacce zaka aura..... Ni Wlh bama laifinka bane na iyayenka ne da suka d'aure maka gindi kake son yin wannan rashin adalcin sune munafukai marasa tsoran Allah d..... Tas ya sauke mata Mari da sai da yasa ta dawo cikin hayyacinta...... Ri'ke wajan tayi domin Marin ya shigeta Sosai... Yarima Aliyu yace you cross your limit kije na sakeki saki d'aya bazan zauna da macen da zata zagi iyayena ba koda da wasa...... Gimbiya zinatu tace saki?? Yarima kasan Mai ka fad'a kuwa? Ka manta cewa babu saki tsakanin mu koda kuwa maina maka saika kamani da laifin Zi...... Yarima yace keep quiet, wannan ne dalilin daya baki daman kiyi min komai saboda bazan sakeki ba?ciki harda raina iyayena? U r wrong, al'ada ba addini bace, you better leave this place tun Kafin in miki abunda za kiyi mamaki na Iletered ....... Tashin hankali🙆 Yarima Aliyu ya karya dokan masarauta koya zata kaya muje zuwa........ *plz masu min magana ta messenger kuyi hakuri ku daina saboda bani da messenger na goge facebook kawai gareni shima saboda posting ne, duk mai son magana dani yaje page dina yamin magana zan gani Inba mutum amsa, amma in a messenger ne zan gani babu daman bada amsa, dan na goge* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 12* Idonta na kanshi ganin dagaske yake zai iyayi mata komai yasa tayi gaba tare da tsayawa wajan kofa tace Yarima nika saka? Auren dako wata d'aya baiyi ba amma ace harka sakeni? Lallai kayi babban kuskure a rayuwanka daka furta min wannan Kalman, sannan inaso ka jira Kaga Mai zai biyo baya tunda har ka karya wannan dokar ta masarauta..... Fuuuuuu ta fita Yarima Aliyu yace mad girl tare da saka, saka jallabiya ya kwanta danya huta domin yayi matukar gajiya gashi wannan matar tashi ta kara jagula Mai lissafi, yana kwanciya yaji Phne dinshi na ruri kallon wayar yayi tare dakai hannunshi kan wayar, Sunan Mai martaba ya gani, d'auka yayi ban San mai mahaifin nashi yace mishi ba naga yace gani nan zuwa..... Tashi yayi ya canza kaya sannan ya nufi gefen mahaifin nashi inda yaga mum dinshi damai martaba a cikin bedroom dinshi..... Yana kokarin gaida mahaifin nashi Kafin ya karasa sai saukan Mari yaji tas tas har guda biyu abunda ba'a taba mishi ba tunda ya taso gashi yau mahaifin nashi yayi mishi..... Cikin fushi da bacin rai Mai martaba yace ka zubar min da k'ima, saki cikin wannan masarautar?? Bayan kasan sai an Kama mutum ya aikata laifi biyu ake saki???? Yarima Aliyu yace Abba Ina Mai neman gafaran ka, Abba zagin iyay....... Mai martaba ya daka Mai tsawa Wanda ba Yarima ba harta mum dinshi saida ta tsorata da irin tsawar damai martaba yayi ma Yarima Aliyu....... Yace na baka umarnin Ka maida matarka, sannan daka yau Indai harka K'ara Karya wannan dokar ban yafe maka ba duniya da lahira..... A haka kake kokarin K'ara aure??? ..... Mata d'aya ma ka kasa da ita ko wata d'aya bakayi da itaba amma har Kalman saki ya shiga?? Am really dissapointed with you...... Ina son daka yau kaje ka zauna kaida matarka karka K'ara taso da maganan auranka dan banga alaman zakai adalci ba ko kad'an...... Sannan wannan al'adan daka karya saina hukunta ka, kaje kaida kanka kasa a rufeka sai kayi sati biyu Kafin ka fito mutumin banza...... Tunda Mai martaba ya fara magana kan Yarima Aliyu na k'asa, har Mai martaba ya kammala, sannan Yarima Aliyu ya fara magana da fad'in Allah ya huci zuciyar Mai...... Dakatar dashi Mai martaba yayi tare da fad'in tashi kaban waje....... Ban son jin komai daka gareka.... Yarima Aliyu jiki a sanyaye ya tashi ya fita direct cikin kurkukun masarauta yaje tare da bada umarnin a rufeshi....... Fadawa babu daman tambaya face aiwatar da abunda Yarima ya basu umarni....... Bayan fitan Yarima Aliyu mahaifiyar Yarima tace ma Mai martaba hukuncin da aka yanke ma Yarima yayi tsauri da yawa ya...... Mai martaba dakatar da ita yayi tare da fad'in banso ki kuma saka baki cikin wannan maganan, kije ki fad'ama zinatu ta koma d'akinta...... Mum din Yarima amsawa tayi da Toh tare da fita dan tasan mijin nata yayi fushi Sosai.... Kuma tasan Kafin ya sauko sai anji jiki mutun ne mai hakuri amma bai iya fushi ba, ta tabbata tunda har Ya iya rufe ido ya hukunta Yarima tasan dakyar ya saurareta yanzu...... Koda ta koma gefenta taga zinatu nata kuka rarrashinta tayi akan tayi hakuri tare da fad'in ta koma d'akinta komai ya wuce, kiran Hafsat tayi tace ta raka gimbiya gefenta..... Hafsat ta amsa da toh tare da cema gimbiya zinatu muje..... Direct gefen gimbiya suka shiga suna shiga gimbiya ta wuce sama tabar Hafsat nan..... Hafsat tace kina da aiki...... Hafsat komawa tayi wajan mum din tasu Tana tambayarta maiya faru,? Labarin abunda ya faru mum taba Hafsat. Hafsat cikin tashin hankali tace Abba da kanshi yasa Yarima yaje kurku?? Bari inje in ganshi mum tana maganan tare da fita Direct kurkun ta nufa inda taga Yarima a ciki a rufe, kuka ta saki tare da bada umarnin a bud'e ta shiga. D'aya daka cikin fadawan yace afuwa gimbiya Mai martaba ya bada umarnin Kar a bud'e kofar nan sai yayi sati biyu...... Yarima Aliyu murmushi yayi cikin takaici tare da ganin ba'a mishi adalci ba danya karya dokar daba addini bace, sannan abunda yafi d'aga mishi hankali yanda mahaifin nashi yayi amfani da mummunan kalma wajan cewa inya K'ara Karya al'ada bai yafe mishi ba, hakan bai isa ba saida Ya fad'a Mai ya dakile maganan auranshi da zainab...... Ido Yarima ya lumshe lallai mahaifinshi yana son rasa shi, domin a yanda yake ji, bazai iya rayuwa ba tare da Zainab ba, bazai ma iya ganin wani ya aureta ba inba shiba, inko hakan ta faru baya ganin zai iya jura ko kad'an...... Muryan Hafsat ne ya Katse Mai tunani da take fad'in bros Tana tsaye a waje tana kallonshi tace haka zaka kwana a nan? Tana maganan ne cikin tausayawa tare da kuka Yace lil kin San ban son kuka koh? Tace Bros taya bazanyi kuka ba, mai yasa Abba zaisa a rufeka danka saki matarka aiya kamata aji maita maka..... I dnt knw why Abba yake d'aukan al'ada kaman addini yake daraja wannan al'adan ya kamata duk a barshi is not fai........ Yarima Aliyu sa hannunshi yayi a bakinta tare da toshe mata yace enough lil sis, karki kara fad'in haka Kinji??.... Abba yana da ilimin addini Sosai baki ga duk cikin al'adan da yafi bashi muhimmanci shine na saki ba, karki manta Idan akayi saki sai al'arshan uban giji ya girgiza..... Abunda Abba yayi shine dai dai bai kamata inyi saki ba duk da raina ya baci..... But thank god saki d'aya ne and kuma na maidata but I will teach her a big lesson for insulting my parent..... Zan iya tolerating komai but banda zagin iyaye koci musu mutunci..... Yanzu Ina son kije ki zauna da ita Kafin in fito Hafsat kallon Yarima tayi tace bros gskiya ban tunanin zan iya zama da ita, matarka she use to show her attitude to anyone ,and ni kuma I won't tolerate it, in Naje haushinta zanji coz saboda ita kake nan Yarima Aliyu yace lil wani attitude?? Tace dazu fah mum tace in rakata d'akinta muna shiga ta wuce ta barni, ko magana babu ai wannan haline mara kyau.... Yarima duk da ranshi a jagule yake saida yayi murmushi, kaf sisters dinshi yafi son Hafsat tana sashi nishad'i, yace lil ki daina sawa a ranki haka ne, kina jin haushinta kawai dan tasa an rufe miki bros d'inki..... Hafsat tace uhm uhm Dan tasan ya ganota... Tace Bros sauro zai dameka bari insa a kawo maka magani Yarima Aliyu yace Nop leave it ko kin Kawo zasu shigo tunda kofar abude take.... Hafsat shuru tayi tana kallon d'akin da babu haske saina fitila domin ba'a Kai hasken huta ba dan dai kawai a horar damai laifi da duhu..... Gashi babu katifa balle filo, Hafsat ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in ina zuwa....... Yarima Aliyu yana nan zaune shi d'aya...... Hafsat bata dad'e da tafiya ba saiga wani daka cikin fadawa yazo yana fad'in Allah ya taimaki Yarima Mai martaba ya bada umarnin a amshi wayoyin hannunka domin cikin nan ba'a shiga da waya...... Yarima shuru yayi tare da d'auka wayan yayi dialing number din Zainab ( bariki ) harya tsinke bata d'auka ba, kara kira yayi shuru, dan tsaki yaja kad'an Kafin ya kashe wayan ya mi'ka musu...... Hafsat direct gefen Mai martaba ta nufa, inda tayi sallama.... Amsawa yayi cikin sakin fuska tare da fad'in Hafsat baki bacci ba?? Tace eh Abba Yace lafiya?? Tace Abba nazo neman alfarma ne Yace Hafsat alfarman me? Tace Abba dan Allah Nasan baka taba ce mana a'a ba akan duk abunda muke so, Abba kayi hakuri kasa Yarima ya fito dan Allah Abba, ta karasa maganan cikin kuka.... Mai martaba yace Hafsat tashi kije ki kwanta sannan daka yau karki kara zuwa inda Yarima yake daka yanzu na hana kowa yaje inda yake. Tace Abba d...... Yace tashi ki tafi Tashi tayi jiki a sanyaye domin dama tasan dakyar ya yarda dan tasan mahaifin nasu bai iya fushi ba.... Tasan mutum d'aya ce zata ma magana Indai tayi ma Mai martaba magana zai yarda a fito da Yarima itace gimbiya zinatu..... Toh amma bata son zuwa wajanta dan bata son raini, dan haka ta nufi gefen mum dinsu a falo taga mum din na zaune tana karanta al'qur'ani...... Mum din ajiye al'qur'ani din tayi ta kalli Hafsat tare da fad'in baki je kin kwanta ba?? Tace mum taya zan iya bacci Yarima na kulle, mum wajan fah ko katifa babu babu abun rufa ga sauro.... Dan Allah mum kije Kema kiyi ma Abba magana.... Mum tace Hafsat tunda Mai martaba yace a rufeshi ko Nayi magana bazai sa a bud'eshi ba, so Kinga gwara kije ki kwanta zaifi miki.... Hafsat cikin kuka tace haba mum, wajan fah akwai sauro Wlh ciwo zai Kama shi Dan Allah m..... Mum ta dakatar da ita da fad'in go and slp plz. Hafsat fita tayi direct ta nufi gefen gimbiya zinatu koda ta shiga haurawa tayi har bedroom dinta taje tana mata nocking...... Ta dad'e tana nocking saiga Gimbiya zinatu ta fito tana fad'in lafiya cikin wannan daren? Maiya faru? Hafsat tace kin San mai martaba yasa a rufe Yarima kuwa?? Gimbiya zinatu tace ban sani ba, amma Nasan zai iya zama gaskiya tunda ya karya al'ada..... Hafsat tace kiba Mai martaba hakuri yasa a bud'e shi Gimbiya zinatu tace hakuri akan a saki Yarima? Dariya tayi tare da fad'in Aiko bazai fito ba, gwara yaji a jikinshi koda na kwana biyu ne Kafin a fito dashi...... Karki manta yau ko wata d'aya Banyi ba amma yayanki yamin saki d'aya.... Ke kina ganin yamin adalci? And akan wani dalili zanje ince ma sarki a sakeshi tunda gani mara kunya ni Uwar son miji ko?? Hafsat kallonta take cikin mamaki, tace amma Banyi zaton haka ba, kina maganan kunya AI baki dashi tunda har kika iya zagin iyayen mijinki..... Gimbiya tace kin fad'i gskya, gashi na zagi iyayen nashi kuma har yanzu ina matsayin matarshi, sudai iyayen nashi su suka dawo dani.... Hafsat tace banyi mamakin jin haka daka gareki ba, and bazan biye miki ba domin irin tawa tarbiyan daban take, da taki...... Tas takai ma Hafsat Mari tare da fad'in karki manta koni wacece yayanki nake aure nafi karfin raini a Wajanki har abada......... *zadai kuga typing error yau sosai domin typing din gaggawa Nayi yau* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 13* *wat a funny.... Wlh readers kuna bani dariya, ana baku novels a free daka writer tace novel d'inta ya koma na kud'i sai ku Fara zaginta.... Hmmm which bata ce dole saika biya ba, in kana da ra'ayi ka biya ka karanta in baka da hali saika bari bawai ka dinga zagin taba, tana da right ta mayar da Littafinta na kud'i tunda basirarta take zama ta rubuta muku, wasu ko comment basa iyawa, amma writer dan tace ta maidashi na kud'i saiku Fara zaginta, miye Abun zagi a ciki??.... Haba ku dinga yima writers adalci mana, in kina ra'ayi biya ki karanta in bakya ra'ayi babu dole🤷‍♀ writer zata bata lokaci ta muku typing amma comment ya gagara akwai alot of mutane da suke karanta novels din mutum amma basu taba comment ba sai anjika shuru za'a fara biyoka PC ana tambaya which hakan bai dace ba, idan writer tayi muku posting bata bukatar komai sai comments d'inku in taga bata samun comment ba dole ta maida na kud'i ba, in kud'i kuka biya inta tura ko kuyi comment ko Kar kuyi bai damu writer ba tunda kudinku kuke karanta wa, so ku gyara ko kuma writers suyi ta maida muku novels dinsu na kudi* Hafsat ri'ke fuskan tayi tare da fad'in ni kika mara?? Gimbiya zinatu tace eh ko zaki rama ne?? Hafsat murmushi tayi tare da fad'in bazan rama ba, saboda kinci darajan Yarima inda badan shiba Wlh da Kafin ki sauke hannunki saina nuna miki kuskuranki..... Dasai kinyi dana sanin Marin Hafsat a cikin masarautar su..... Gimbiya zinatu tabe baki tayi tare da komawa cikin d'akinta, domin tana ganin kaman Hafsat din zata iya ramawa Dan yanda taga lokaci d'aya har tana iya ganin bacin ranta K'ara ra..... Hafsat fita tayi ta koma d'akin mum dinta, bata ganta a falo ba dan haka tayi bedroom dinta, inda ta sameta ta fito daka wanka...... Mum din tace Hafsat Wai ba zaki ki kwanta ba? kike ta zarya?? Tace mum wani bacci zanyi Yarima yana kulle cikin sauro babu fanka babu katifa, haba mum..... Kuka ta kuma saki..... Mum din tace wlh kina da aiki Hafsat, kallon Hafsat din tayi tare da fad'in maiya sami Fuskanki naga ya tashi?? Cikin kuka tace mum Wlh gimbiya zinatu bata da kirki, bama mum labari tayi, tare da cewa mum Wlh Yarima shine mai gaskiya amma Abba baima saurareshi ba, jiba Nima daka zuwa kalla abunda tamin.... Mum ranta ya baci amma saita boye Dan Kar y'ar tata ta gane, tace Hafsat komai zai faru ni dake bamu da ikon bud'e Yarima sai abbanku, dan haka kije ki kwanta kina zaune zai sa a bud'eshi Kinji..... Hafsat jiki a sanyaye ta fita ta nufi gefenta..... Mum kaya tasa ta nufi gefen Mai martaba, inda ta sameshi zaune a cikin bedroom dinshi Yana kallon news, zama tayi dan nesa dashi har aka gama Labaran sannan tayi gyaran murya tare da fad'in ina son magana dakai inka bani dama..... Mai martaba yace tunda nake dake, baki taba tambayana izinin magana dani ba, dan haka kiyi maganan ki Kai tsaye..... Tace magana zanyi akan Yarima wacce nake bukatan amsa, Nasan Yarima yayi laifi babba, na sakin matarshi wanda kayi amfani da maganan matarshi kayi mishi hukunci, sannan maganan al'ada shima a...... Mai martaba ya dakatar da ita, tare da fad'in Khadija koke da kika haifa Aliyu bazaki fad'amin halinshi ba, abunda nake son ki sani bawai naki sauraran Yarima bane ko Nayi amfani da maganan matarshi ba ko d'aya, na hukunta shine ta hikima akan Kalman saki daya furta, wannan hukuncin dana mishi zaisa nan gaba komai zai faru tsakaninshi da iyalinshi bazai yi saurin furta Kalman saki ba, duk kuwa yanda ranshi ya baci, Idan har namiji ya fara furta Kalman saki in ba'ayi wasa ba ya fara kenan tun kana d'aya biyu har sai Ayi uku azo ana nadama..... Wannan hukuncin da namai shine zai nuna mishi cewa komai zai faru ya zama mai hakuri ya daina saka Kalman saki..... Namiji da hakuri aka sanshi mace shu'uma ce in ranta ya baci babu abunda bazata fad'a maka ba, in kaga haka sai ka fita ka barta karka biye mata har Kalman saki ya shiga, yana dakyau namiji ya daina saka Kalman saki a duk sanda matarshi ta bata mishi rai domin a lokacin shaidan yana kansu, zaiyi ta ingiza su, in yaji anyi saki sai yasa ma kanshi rawani yayi nasara, sai yasa ba'a so mutum ya yanke hukunci cikin fushi and Idan mace ta maka laifi akwai hanyar da zaka hukunta ta harta gane tayi kuskure .... Sai yasa nake muhimmanta wannan al'adan masarautar na hana saki sai an Kama mutum da laifi biyu...... Na farko zina domin duk matar da take da miji tayi zina hukuncin jifa ne a kanta, sannan a lokacin da mazinata ke zina ana cire musu imani...... Wa'iyazubillah yanzu in mutun ya mutu yana aikatawa Mai zaice ma Allah😭😭😭 Wanda yanzu zina ya zama ruwan dare ga matan aure..... Duk saboda san duniya shaidan yayi tasiri a zukatan wasu al'umma, suna aikata alfasha basu daukeshi bakin komai ba, suna ganin kaman za suyi tsawon rai Kafin su mutu zasu daina, wanda shaidan ne ke sa musu haka, kaita zuba iskanci kana ganin Aini ba yanzu zan mutu ba Kafin in mutu zan shiryu haka Kai baka shiryu ba mutuwa zata zo maka babu notice sai dai ka farka ka ganka cikin kabari😭😭😭😭😭 ka girbe abunda ka shuka.... Wlh hawaye nake ina rubuta wannan wajan😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 kawai Ina tuna irin azaban kabari da ukuban da mutum zai Tarar in bai aikata Abun al'kairi ba.... Bayan azaban kabari tashin alkiyama, hisabi tsallake sirad'i, saka mako wuta ko Aljanna 😭😭 kai Wlh duniya ba komai bace.... Allah yasa mu dace..... Mai martaba yace sannan wanda ya aikata kisan Kai shima bashi da imani zai iya kashe kowa.... Kinga mutane biyun nan kaji tsoran zama dasu........ Mum ta sauke ajiyan zuciya sannan tace hakane Allah yasa mu dace..... Amma maganan auran da yake son ya kara fah?? Mai martaba yace wannan maganan ki bari inya fito naga irin yanda yake ma matar tashi sai in yanke..... Mum tace babu damuwa duk da tasan itama matar tashi tana da nata matsalan, mum tace sarki Mai adalci Ina neman ma Yarima sassauci domin wajan da zai kwana babu katifa filo ga sauro.... Mai martaba yayi murmushi tare da fad'in karki damu kin San bazan barshi haka ba nasa a bashi maganin sauro..... Da abun lulluba amma bai San nina tura mai ba, zaiyi tunanin fadawa ne suka bashi..... Mum ta d'anji sanyi da taji haka dan haka ta saki ranta Sosai....... Bariki dake zaune tana kallo gidan iyayenta na bariki, tashi tayi ta d'auki wayanta ta danna, taga miss call din Yarima, ido ta zaro tare da fad'in ya akai banji K'ara ba, da sauri ta Fara kira lokaci d'aya kuma ta kashe saboda ganin dare yayi Sosai tare da fad'in bari ta mishi message In idanshi biyu zai kira, Message ta Fara rubutu mishi kaman haka...... Barka da dare Yarima na, sorry ka kira wayan yana silent yanzu kuma naga dare yayi, Ayi min afuwa ur wife to be insha Allah.......... Tura mai message din tayi tana murmushi..... Ganin bai mata reply ba bai kuma kirata ba yasa tayi tunanin yayi bacci ne, dan haka itama ta fita ta nufi toilet ta Kama ruwa, ta dawo ta shiga Uwar d'aka ta kwanta inda ummanta na bariki take akan gado, tunda bariki tazo abbanta na Bariki baya kwana a gidan, dama a falo yake kwana Wanda bariki ta Fara tunanin dama suyi aure amma bazata musu magana ba dan tasan dukansu ba yara bane, and shima mahaifin nata na Bariki ba'ko yaushe yake kwana ba dan yana da iyali yana dan kwana ne wani zubin saboda mutanan gidan Kar su Fara zargi wannan kenan....... Gimbiya zinatu Bayan ta koma d'aki, kiran gimbiya Amina tayi ta fad'a mata abunda ke faruwa harda sakin da Yarima yayi mata da Marin da tayi ma gimbiya Hafsat........ Gimbiya Amina salati ta saki tare da fad'in Kai saki fah kika ce?? Gimbiya zinatu tace eh saki Wlh akan zai K'ara aure, dan Nayi magana shine nayi laifi . Gimbiya Amina tace lallai Yarima hukuncin damai martaba ya yanke yayi dai dai dashi, amma ina son kiban hankalinki kije ki roki, Mai martaba kaman yanda Hafsat tace miki akan a sako Yarima, ina son ki nuna mishi saboda ke yasa aka sako shi, Idan kikai hakan iyayen nashi zasu gane kina sonshi, Kinga zasu K'ara d'aura Mai laifi...... Sannan kije yanzu cikin daren nan kiba Hafsat hakuri ki nuna mata kinyi nadama Inba haka ba zaki jama kanki ba'kin jini keda kike da y'an uwan miji Mata, bata haka ya kamata kiyi ba, yanzu kije kiyi abunda na saki, ke kije har wajan Mai martaba dinma yanzu amma ki Fara zuwa wajan Hafsat din, ita zata raka ki wajan abban nasu , Gimbiya zinatu tace my love kefa da kanki kin San bama Hafsat hakuri a wajena ba abu bane mai yihuwa Tsaki gimbiya Amina tayi tare da fad'in kiyi abunda na saki, zinatu ban son musu Tana fad'in haka ta kashe wayan..... Ganin haka yasa Gimbiya zinatu saka dogon hijab akan kayan baccin da tasa ta fita domin aiwatar da abunda gimbiya Amina tace mata....... Kai tsaye gefen gimbiya Hafsat ta nufa..... Nocking tai tayi..... Gimbiya Hafsat dake zaune ta kasa bacci taji ana mata nocking tashi tayi ta bud'e kofar ganin gimbiya zinatu yasa ta tamke fuska.... Gimbiya zinatu tace Hafsat nazo in baki hakuri akan abunda ya faru d'azu ... Rai nane a bace akan abunda ya faru tsakanina da Yarima, d'aura hannunta tayi akan kafadar Hafsat tace Hafsat Nasan Idan Kece a matsayina May be kiyi abunda yafi haka in zaki min adalci ya kamata kisan duk wata mace ranta zai baci in taji mijinta zai K'ara aure ko wata d'aya batayi ba da aka aurota..... Hafsat Ina son Yarima, sonshi yasa nake kishin shi, Hafsat Kema mace ce, nasan zaki fahimceni, d'azu sanda kika zo idona a rufe yake saboda bacin rai, Nayi nadaman zagin da nayi ma Yarima tare da Marin da nayi miki, gashi saboda ni aka rufeshi dan Allah zoki rakani Inba Mai martaba hakuri a sako Yarima ta karasa maganan tana kuka. Hafsat gaba d'aya tausayin gimbiya zinatu ya kamata, har take ganin k'arin auren da Yarima yake son k'arawa tabbas baima gimbiya adalci ba , inma zai K'ara aure ya Bari nan gaba Kafin gimbiya ta Gama cin amarci, amma daka zuwanta yace zai K'ara aure gskya baiyi adalci ba ko kad'an Hafsat gaba d'aya sai take ganin laifin dan uwan nata ne, kallon gimbiya zinatu tayi tare da fad'in kiyi hakuri gimbiya komai ya wuce, sannan ina son ki sama ranki komai ya faru da bawa kaddara ne. Gimbiya zinatu cikin ranta tace ke kika ga kaddara amma bani ba, sai mutum ya tsula maka tsiya ace min Wai kaddara ce...... Amma a fili sai tace hakane, tare da fad'in muje mu sami Abba dare Nayi a samu a fito da Yarima..... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 14* Gimbiya Hafsat tace ok bari in d'auko hijab, komawa tayi ta shiga bedroom d'inta Jim kad'an sai gata da hijab a jiki tace muje...... Direct gefen Mai martaba suka nufa suka fara nocking...... Mum ce ta bud'e kofar..... Ganin su zinatu yasa ta fad'in lafiya kuwa?? Bakuyi bacci ba har yanzu?? Hafsat tace mum plz Abba muka zo gani Dan Allah. Mum tace ku shigo, bari in kirashi..... Ciki tayi Jim kad'an sai gasu ita damai martaba Mai martaba yace zinatu lafiya?? Cikin kuka tace Abba dan Allah kayi hakuri a fito da Yarima..... Mai martaba shuru yayi yana nazari can yace Babu damuwa ki tashi kije, zai zo yanzu ya sameki.... Cikin kuka take ma Mai martaba godiya akan yarda da yayi zai sako Yarima, tare da tashi ta fita ita da Hafsat. Bayan sun fita Hafsat ta kalli gimbiya tace, ngd da kikai magana za'a fito da Yarima ba karamin dad'i naji ba..... Gimbiya zinatu tayi murmushi tare da fad'in karki damu, nima ba karamin dad'i naji ba, domin bazan iya bacci ba Yarima yana kulle a kurkuku. Hafsat taji dad'in maganan gimbiya Sosai, dan haka tace mata taje gefenta Kar Yarima ya fito yaje yaga bata nan....... Bayan fitan su gimbiya zinatu daka wajan Mai martaba, yasa aka bud'e Yarima tare da fad'in yazo inda yake...... Bayan an bud'e Yarima direct wajan mahaifin nashi yaje...... Bayan Yarima yazo gaida iyayen nashi yayi da fad'in Barka da dare.... Zama yayi a k'asa tare da fad'in Abba Nasan yau na bata maka rai Nayi abunda baka taba tunanin zanyi ba, Abba Ina neman gafaran ka, domin fushin ka a kaina baraza ne a rayuwa na, dan Allah Abba ka yafe min....... Mai martaba ya Katseshi da fad'in Aliyu tunda nake dakai baka taba sani cikin fushi irin yau ba, amma babu komai ni musulmi ne Nayi imani da kaddara kuma haka Allah ya tsara, babu wanda ya isa ya canza, umarni kawai mukebi...... Amma ina son in ro'ki alfarma akan Kar wannan Kalman ta K'ara fita daka bakinka ba tare da babban laifi ba, Wanda yake cikin dokan wannan masarautar, wanda bama fatan hakan ya faru...... Yarima kanshi na k'asa yace Abba ka daina bani shawara ko neman alfarma, koda yaushe nafi son kace kaban umarni, Idan kace min alfarma ko shawara Ina jin wani iri, Abba Nasan na aikata kuskure Wanda Nayi nadama, ina ro'kan gafara tare da bada hakuri..... Mai martaba yace Allah yayi maka albarka, kaima Allah ya baka yara masu maka biyayya, Mai martaba yayi ma Yarima nasiha Sosai tare da K'ara fad'a Mai muhimmancin hakuri...... Daka karshe yace ya Tashi yaje ya kwanta..... Yarima tashi yayi tare dayi ma iyayenshi saida safe ya nufi gefenshi...... Bayan fitan Yarima Aliyu, mum din Yarima tace Kai Allah ya kyauta. Mai martaba ya amsa da Ameen, Aliyu yana da hakuri amma bai iya fushi ba..... Mum tace ai halinku d'aya..... Mai martaba murmushi yayi tare da fad'in Kai Anya kuwa? Amma yana da zuciya kuma ina tunanin irin naki zuciyar ya d'auko..... Dariya duka suka sa....... Yarima koda ya shiga bedroom dinshi ya shiga Kai tsaye ya fad'a toilet ya sakeyin wanka, tare dasa jallabiya, lokaci d'aya kuma ya tuna da wayoyinshi fita yayi yaje ya amso tare da dawowa a falo yaga gimbiya zinatu wannan karan, kallo d'aya ya mata ya kauda kai tare daci gaba da tafiya..... Binshi tayi da sauri tasha gabanshi tana kuka, tare da fad'in dan Allah Yarima kayi hakuri, nasan nayi maka laifi, wlh shairin shaidan ne da kuma na zuciya, Yarima nayi nadaman zaginka dan Allah ka yafemin Wlh shairin zuciya ne kuka take Sosai tana magana.... Yarima ganin yanda take kuka yasa ta tashi tausayi, yace ya isa haka, kibar wannan kukan komai ya wuce tunda har kin gane kuskuranki..... Tace Wlh Yarima Ina jin kunyan kallonka domin abunda Nayi maka sai inga kaman bazaka yafemin ba Yarima Aliyu murmushi kawai yayi tare da jan hannunta suka haura sama, d'akinta ya kaita tare da fad'in go and sleep sai da safe...... Hannunshi ta ri'ke tare da fad'in Yarima plz let slp together plz Yarima zaiyi magana tace plz Indai harka hakura akan abunda nayi maka let slp together am your wife.... Yarima yace ok let go to my room, I can't sleep here..... Gaba yayi itama ta bishi, suka nufa d'akinshi Yarima bai samu ya kunna phone dinshi ba saboda bacci ne Sosai a idonshi dama yau ya gaji ga kuma abunda ya faru..... Gimbiya zinatu duk yanda taso tayi Yarima danya kulata amma ya'ki domin bai dad'e ba bacci ya D'aukeshi.... Duk da shima ya Lura da abunda take bukata amma bawai ya kyaleta bane akan abunda ta mishi yana da burin hukunta ta, domin inya barta haka nan gaba zata K'ara abunda yafi zagan mishi iyaye.... Ganin yayi bacci yasa tayi tsaki tare da fita daka d'akin tayi nata d'akin....... Message tayi ma gimbiya Amina akan yanda ta aiwatar da abunda ta sata, tare da fad'in an sako Yarima gobe za suyi waya ta karasa Mata sauran bayani..... Washe gari Yarima Aliyu tun 7 yabar gida ya shigo garin kaduna, direct hspt dinshi ya nufa, Sai a lokacin ya kunna wayoyinshi yaga sa'kon Zainab dinshi, murmushi yayi tare da ajiye wayan ya fara aiwatar da abunda yake gabanshi...... Bariki koda ta tashi ummanta ta bariki tayi musu abinci, ci tayi sannan taje tayi wanka, tare da shiryawa don Tana son zuwa maraban jos wajan haulat domin tun shekaran jiya take ta kiran bariki akan tana son ganinta..... Kallon ummanta ta bariki tayi tace zan fita amma anjima kad'an zan dawo.... Bariki direct maraban jos ta nufa inda ta sami Haulat a d'akinta..... Haulat ganin bariki da hijab yasa ta fad'in mai zan gani haka?? Yaushe kika Fara sa hijab kodai maganan da naji gskya ne? Bariki tace wani magana?? Haulat tace ji nayi Anata jita jita zaki aure wai Idan Wanda yazo a Bayan layi kuke had'uwa, ance kaman wai dan gidan sarauta ne.... Bariki cikin ranta tace oh mutane, komai kayi ana Lura dakai kai baka damu da mutum ba amma shi yana nan ya damu dakai..... Amma a fili sai tace su suka sani saji dashi, Munafukai.... Haulat tace bariki Wai boye boyen mai kike min? Karki manta bariki bana boye miki komai nawa, haka Kema bai kamata ki boyemin komai naki ba..... And Idan Auran za kiyi dagaske zanfi kowa murna, nima Kinga auran nake son yi,.... Yauwa ban baki labari ba dama kiran da nake ta miki kenan..... Yaron hjy habiba ya ganni yana sona, kuma son aure, da Farko Ina shareshi akan banso, amma yanzu wlh bariki ina matukar sonshi Sosai...... Harna amince mishi but abunda yake damuna mum dinshi irin abunda muka aikata tare wlh shi nake tunani nake tsoro, ta gefe d'aya kuma ina gani bazata yarda d'anta ya aureni ba...... Bariki tace Hmmm haulat, gaskiya dole kiji tsoro, Kinga tsiraicin surukar ki, kin tsotse inda yaronta ya fito sannan kuma yanzu kike son auranshi...... Tashin hankali ashe ni nawa Mai sauki ne...... Haulat a duniya babu abunda na tsana kaman lesbians yana d'aya daka cikin abunda ya fara tarwatsa rayuwata duk da ban taba aikatawa ba, haulat Mai mace zata bani?? A kullum sai yasa nake fad'in nafi son in sami namiji mai cikakkiyar ayaba Wanda zai gamsar dani..... Mai mace zata baki Wanda namiji bai baki ba, Kinga misali yanzu mace tayi kissing dinki, shima namiji zai miki, duk wani abu da mace zata ma mace namiji zai miki sannan ya kara miki da sandar girma, wanda mace bata dashi..... Ni Ina mamakin dad'in Mai kuke ji haulat Idan kukayi lesbians dinnan, ni Kinga babu wata Shegiyar matar da zata bud'emin hq insha Mata, sucking, wlh babu ita, ni kyama ma wannan abun yake bani Wlh, gashi wasu matan warin gaba garesu haka kuke sa baki..... Haulat tace Kedai bari, wlh bariki haka muke sa baki, dan kawai a bamu abun duniya, Aini zan baki labari, ita kanta hjy habiba wani zubin dauriya kawai nake, sai yasa ai nakai mata Miski nace Kafin muyi ta dinga sawa, domin wani zubin wari gabanta yake Kai AI Wlh inda badan kud'i ba nima da banyi ba, dan tana ban kud'i Sosai sai yasa nake biye mata, amma fah akwai dad'i kizo mu gwada kiji..... Bariki tace ni? Allah ya kyauta, Allah karya nuna min wannan ranan, AI gwara in mutu dana aikata wannan abun, Tabdi..... Haulat tayi dariya tare dakai hannunta fuskan bariki ta shafa mata, tace nikam bariki ki d'aure koda sau d'aya ne, dan Allah ki bani muyi nima inji irin zumar dasu kwartayenki suka manne miki. Ni sau d'aya kawai za muyi.... Bariki tace haulat you are mad. Kin San takan wannan abun zamu iya samun matsala dake?? Haulat tace bariki Wlh wasa nake miki, AI nasan bazaki taba aikata wannan abun ba... Kinga mubar maganan kiban shawara akan abunda ke damuna.... Bariki tace uhm, gskya Abun naku ne babba, toh amma inaga Indai auran kike son yi dagaske kuma tsakani da Allah, ya kamata ki daina aikata abunda kike yi, Indai kina son Allah ya taimakeki ki daina aikata sabo, and ita hjy habiba Indai zatai adalci ya kamata ta Bari d'an nata ya aureki, tunda harda ita cikin masu kara lalataki, inko ta hana d'anta auranki bata da adalci, sannan ita in Tana da hankali ya kamata ta gane Allah yana Sonta da shiriya ne, tunda har hakan ta faru d'anta na cikinta yake son abokiyar cin mushen ta, Kai Allah ya kyauta.... Uwa taci d'a zaici ta hanyar sunna 🤦‍♀ Haulat tace Kedai bari Wlh Ina cikin tsaka Mai wuya Bariki tace ai bamu ga komai ba, tunda tun Farko mun zabi sabama Allah, yanzu muka fara gani ta karasa maganan tare da zubar da hawaye, taci gaba da fad'in haulat, sai yanzu na hango abunda ake cewa rayuwar mace kalilan ce, yanzu ki duba ki gani Ina manyan karuwai irin su magajiya jummai yanzu wake son zuwa wajansu tunda Sun tsufa, yanzu kowa mu yake rubibi daka mun Fara girma sai Muma a watsar damu, muna ganin ana rubibin mu duniya na rudar mu, sai muki yin aure, in mun Fara girma sai muji muna son aure lokacin mun daina samun kasuwa , sai a lokacin zamu fara dana sani, domin mun k'asa samun mijin aure, saboda mun bata rayuwar mu, amma namiji saiya Gama she'ke ayarsa ya auru, sannan kiga tsohon namiji yana neman yarinya y'ar shekara Goma sha, amma karya ne kiga matashi yana neman tsohuwar mace, wlh haulat aure shine ya dace da mace ba bariki ba, bariki babu komai sai dana sani fushi bacin rai, wanda bai isa ba ya fad'a maka magana, in bakai wasa ba wata rana wani ya zaneka, babu kuma yanda za kayi, kai rayuwar bariki rayuwar banza ce da shirme, duk da wasu suna fad'awa bariki domin Sun rasa abunda za suyi, wasu kuma kaddaran rayuwarsu ce hakan, wasu kuma ra'ayi ne yasa suka fad'a..... Kuka Bariki ta saki Tana fad'in haulat a duk ranan dana aikata zina Sai nayi kuka tare da takaicin fad'awa ta wannan harkan, sai yasa bana wasa da ibada domin neman gafaran Allah, tare da ro'kan shi ya canza min rayuwata, wanda kuma Alhmdlh Allah ya amsa ibada ta, na daina aikata abunda nakeyi..... Kuka yaci karfinta Haulat itama idonta yayi ja alaman any moment zata iya zubar da kwalla daka idonta.... Tace bariki Magananki gskya ce, da yawa matan da suke fita Bariki bada son ransu bane, amma mutane basa gane kowa da irin tasa jarabawan sai su dinga aibanta mutum, wasu mutane are selfish Indai mummunan kaddara ba akan mutum ya fad'a ba sai su dinga ganin kaman da gangan mutum yake aikatawa, har Su dinga ikirarin cewa duk wacce ta zama karuwa ita taso, suna mantawa da Allah suma zai iya jarabtansu sai yaga yanda za suyi, yana dakyau in kaga mutum yana sabon Allah, Kayi mishi fatan shiriya ko kayi shuru...... Bariki duk karuwa Tana da burin tayi aure kaman ko wace mace but our destiny take us to where we are now..... Itama hawayen ne ya zubo mata, taci gaba da fad'in ni Nasan komai mutum yayi tashi kaddaran kenan Allah ya riga ya tsara komai, babu yanda za muyi, sai dai muyi fatan shiriya na har abada...... Dukansu kuka suke alaman tsoran Allah ya kamasu su duka biyun, suna cikin kukan wayar bariki ta Fara K'ara ,ganin Yarima Aliyu yasa ta d'auka tare da sawa a kunnenta Tana kokarin goge hawayen fuskanta..... Yarima yace you are crying?? Ganin ya gane yasa cikin muryan kuka tace how did you know dat am crying??.. Mai makon ya bata amsar tambayan da tayi mishi, sai yace kina ina?? Tace ina maraban jos Nanata Sunan yayi maraban jos?? Tace eh Yarima Ok kawai yace tare da fad'in I will come to your house in d next 30mnt so ki dawo yanzu, yana fad'in haka ya kashe wayan..... Bariki sororo tayi tare da tashi, haulat tace ashe dagaske ne aure za kiyi,? Bariki tace hakane zan baki labarin komai in mun had'u ko kuma muyi waya, zan tafi ana jirana....... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 15* Bariki direct u/kanawa ta koma, har takai gida Yarima bai zoba, dan haka taita zaman jiranshi, tayi wajan 30mnt din sai gashi ya kirata akan ta fito yana kofar gida..... Tashi tayi ta fita inda ta sameshi cikin mota.... Gaidashi tayi cikin kulawa tare da fad'in ya aiki?? Mai yakon ya bata amsa saiya kafeta da ido, ba komai yake tunawa ba sai kalaman mahaifin nashi, inda yace karya K'ara mishi maganan auran da yake son k'arawa ..... Ido ya lumshe yana tunanin abubuwa da dama, ya tabbata bazai iya juran rashin Zainab ba, amma ya, ya iya tunda mahaifin nashi haka ya bashi umarni.... Tunda yake abbanshi bai taba cewa Kar yayi abu ba ya ketare, yana ji a jikinshi bazai iya juran a hanashi auran Zainab ba...... Jin yayi banza da ita yasa ta d'ago taga ita yake kallo da sauri tayi k'asa dakai tare da fad'in Yarima lafiya kuwa?? Murmushi yayi tare da fad'in lafiya, kawai I miss you ne... Murmushi tayi tace kullum fa saika ganni jiya ne kawai baka ganni ba.... Yace hakane, jiyan kawai da ban ganki ba, yasa naji kaman Nayi shekara ban ganki ba Dariya tayi mara sauti domin taji dad'in maganan da yayi....... Sun d'an taba fira, sannan ya mata sallama ya wuce..... Bayan Yarima ya koma Gida direct wajan mum dinshi ya nufa, bayan ya gaidata ya zauna kusa da ita tare da fad'in mum plz ina son magana dake which maganan ya shafi rayuwana..... Gaba d'aya hankalin mum din yayi kan Yarima wanda magananshi ya bata tsoro, musamman daya ce maganan dazai Mata ya shafi rayuwanshi..... Tace Yarima Mai ya faru?? Maiya sameka? Wani abu ne? Yace mum akan maganan k'arin auren da nake son yine. Plz mum Ina son yarinyar Sosai, mum Bari kiji tun a mafarki na Fara ganinta........ Mum tace mafarki?? Yace eh, tare da bata labarin abunda yake faruwa... Ya d'aura da fad'in mum had'uwa na da yarinyar had'in Allah ne, ina matukar sonta, mum Idan aka hanani auranta ban iya j...... Da sauri mum tace ya isa haka, jikinta a sanyaye tace Yarima zanyi magana damai martaba, Kaje ka huta dan naga alaman kaman yanzu ka dawo..... Yace eh mum, tare da tashi ya fita..... Mum shuru tayi tana nazari, lallai ya kamata abar Yarima yayi wannan auran, tunda har Ya iya cire kunya ya Mata bayani irin haka..... Tashi tayi ta nufi gefen mijin nata , toko ci Sa'a shi d'aya ne, zama tayi tare da fad'in Barka da yamma. Mai martaba Ya amsa da yauwa, yana ga kaman kina cikin damuwa? Domin Fuskanki ya nuna hakan. Tace inada magana ne akan Yarima. Da sauri mai martaba yace maiya sami Yarima din?? Tace babu komai magana ne akan auranshi da yake son karawa.... Mai martaba yace ba jiya nace abar wannan maganan ba, sai nan gaba Tace hakane, amma ina son fad'a maka Yarima yanzu yabar wajena, akan maganan auran nashi, labarin yanda sukai da Yarima ta fad'a mishi harda mafarkin da Yarima yakeyi, sannan tace ina son in baka shawara ,tunda muke da Yarima bamu taba cewa yabar Abu ba, sannan daka baya ya dawo da maganan...... Mai martaba ya dakatar da ita da fad'in, lallai wannan babban magana ne, Yarima yana mana biyayya a matsayin mu na iyaye..... Tunda har na hanashi maganan ya kara taso da ita bai kamata in hanashi ba, domin hanashi zai iya sawa ya bijire mana, domin shi SO daban yake, sannan muma ya kamata mu masa adalci mu amince da duk wata bukatarshi Indai bai sabama Shari'a ba..... Yau na fahimta abunda ya dad'e yana damuwa, lallai iyaye k'alu bale garemu Idan d'anka ko y'arka suna maka biyayya tare dajin duk wata magana taku, Indai yaron ya Kawo muku abu kuka nuna bakwa so, Indai ya dage Toh ku tayashi son Abun tare da mishi fatan alkhairi..... Sau da yawa wasu iyayen suke saka yaransu suke bijire musu Bayan yaran suke da gskya amma iyayen Suki yarda da kudiran yaran, in ba'a sami Mai hakuri ba saiya bijire musu, yaka mata iyaye su dinga Lura da miye yaransu suke so tare da abunda suke bukata.... Kar matsayinku na iyaye yasa ku manta hakkin yaranku akanku...... Haka zalika Kuma yaran Kar soyayya yasa ku bijire ma iyayenku ,domin Kaf duniya babu mai muku son gskya kaman iyayenku....... Akwai wani labari da naji na wani yaro da yake son auran wata yarinya....... Yarinyar kowa yasan bata ji, Ma'ana dai y'ar iska ce yarinyar, lokacin da yaron Ya fad'ama ma iyayenshi sai suka k'i yarda suka ce ya nemi wata, shiko yaron yace Wlh ita yake so, aka buga aka raya, Baban yaron yace sam bai yarda Yaronshi ya auro yarinyar ba domin y'ar iska ce....... Ganin yanda babanshi ya dage, sai yaron Ya daina musu komai dama iyayen ba masu karfi bane, yaron ke musu komai tunda yana aiki,...... Toh Kunga irin matsalolin dake faruwa, a sanda naji wannan labarin Nayi takaici Sosai, ai iyaye iyaye ne, yaka mata mu dinga hakuri dasu, mu muna ganin mune akan dai dai, haka suma suke gani sune akan dai dai, in kayi hakuri kabi umarnin su, kasan kwana nawa za suyi a duniyar?? Koko saika rasa su zaka Fara kuka dayin dana sani?? Wlh baka taba sanin muhimmancin iyaye sai basa raye, sai munyi hakuri da iyayenmu sau da yawa kana ganin abunda yake dai dai kuma kowa yasan dai dai ne amma su sai suce sam, in mutum ya duba Aida basa haka, yanzu harda girma daya kamasu sai yasa suke irin haka, Idan mutum yana girma tunaninshi yana kara canzawa...... Idan har yaro yana tuna haka ya kamata ya dinga hakuri da iyayenshi, sannan abunda kama iyayenka kaima haka naka za suyi maka shairi ko khairan, sannan Indai kai burinka kuntata ma iyaye bazaka taba ganin haske ba a rayuwa.. Mum tace hakane, Allah yasa mu dace Mai martaba ya amsa da Ameen, tare da fad'in zan tura aje a nema masa auran yarinyar cikin satin nan insha Allah, saiku Fara shiri Mum tayi y'ar murmushi tare da fad'in Allah ya bada Sa'a zamma Yarima albishir Dariya Mai martaba yayi tare da fad'in dan nema ba, Ashe tun a mafarki yake ganin yarinyar ikon Allah. Mum tace Wlh nima nayi mamaki, Allah dai yasa abokiyar zama ce. Mai martaba yace lallai soyayyarsu had'in Allah ne, duk Wanda yace zai shiga tsakani akwai matsala Mum tace hakane, tayu rabo ne na kusa tsakani sai yasa ya kasa hakuri, kuma rabo na kisa Mai martaba yace hakane, Allah ya shige mana gaba..... Mai martaba yasa an tura gidansu bariki, inda su waziri suka je, kuma babu laifi su waziri Sun yaba da irin gidan tarbiyan da bariki ta fito, domin tunda Yarima ya fad'a mata ranan da za suzo bariki ta hayo wasu mutum biyu Sunan sune y'an uwan mahaifinta, sannan duk ta tsara musu yanda za suyi. Koda waziri yayi maganan sadaki akan nawa zasu yanke D'aya daka cikin kawun Bariki na karya yace dubu hamsin ya isa, domin karancin sadaki shine albarkan aure, Waziri yaji dad'i Sosai domin ya gano gidan mutunci Yarima yake neman aure sannan ba masu kwadayin abun duniya bane, duk da ya gansu talakawa kuma ko yanzu a sauron gidan suke zaune, Ma'ana a zaure. Nan take Waliyan Yarima suka biya sadaki, dubu hamsin tare da K'ara million d'aya suka ce wannan kaman matsayin kyautatawa ne, tunda iya abunda suka yanke shine na sadakin, Dakyar iyayen bariki suka amshi kud'in, domin cikin mutanan Yarima sunce gidan sarauta in sun bada Abu dole ake amsa, ba'a miyar musu. Sannan an tsaida rana nan da wata biyu Nan dai akayi addu'a tare da tashi kowa Ya wuce..... Cikin Wanda sukazo daka gefen Yarima harda Mai Anguwa, ma'ana sarkin u/kanawa, wanda Kafin su zo shine aka bama damar yin bincike akan gidansu yarinyar da irin tarbiyanta, kuma yace babu wani matsala gidan tarbiya yarinyar take Yadai yi magana Mai Kyau akan gidansu bariki 🤔 ko Mai yasa yayi haka?? Bayan yasan yanda sarauta take?? Sannan hausawa na cewa shidai ramin karya kurarre ne, koma dai miye dalili za muji zamu gani.... Koda su waziri suka koma, sunyi ma Mai martaba bayanin irin gidansu bariki, Sun fad'a mishi gidan mutunci Yarima yake neman aure, sannan suka kara da fad'amai sai dai talakawa ne Sosai ba masu karfi bane, domin yana yin gidansu ya nuna hakan, kuma kaman gidan Haya suke, waziri ya kara da fad'in sai dai abunda ya kara burgeni duk da irin talaucin su , suna da wadatar zuci, basu da kwadayin abun duniya Mai martaba yaji dad'i Sosai, tare da fad'in ina son Kafin Ayi bikin a nema musu Gida su koma, wannan kyauta ce daka gareni Waziri yace an gama godiya suke . Bariki bayan magabatan Yarima sun tafi, ta fito ta sami babanta na Bariki da sauran mutanan, nan suka bata kud'in, sannan ta sallami mutum biyu din akan saita kara nemansu. Tafiya sukayi suna godiya. Kallon abbanta na Bariki tayi tace gskya aiki yayi kyau Yace Sosai kuwa, sai naji dama auran nan da iyayenki na gskya kika had'asu, ina tsoran ranan da asiri zai tonu Bariki tace karka damu, komai a tsari nake tafiyar dashi. Yace dakyau tare da fad'in ni kam inda mmnki zata yarda Aida munyi aure Bariki tace dagaske kakeyi? Yace dagaske nake Wlh Bariki tace Aikam zan mata magana sannan ni zan biya sadaki, da kayan lefe akwati guda biyu ai zan had'a maka Indai dagaske ne wlh, nima na samu lada Yace ina godiya Kinga gwara Ayi auran, tunda nida ita Kar tasan Kar ne Dariya bariki tayi tare da fad'in wannan haka yake. Yarima Aliyu yana barin asibiti ,direct wajan bariki ya nufa, inda bata ma San da zuwanshi ba, saida ya kirata yace ta fito yana waje, Dan haka ta tashi ta fita ta sameshi a mota Yarima kallonta yayi cikin jin dad'i tare da fad'in amaryata Murmushi tayi cikin jin kunya tare da gaidashi Amsawa yayi tare daja mata hanci, yace am so happy today Kallonshi tayi tare da fad'in happy for wht? Yace soon zaki zama tawa ..... Oh na manta kin ma riga kin zama, Ashe an bani ke har an biya sadaki... Murmushi kawai tayi Yarima yace yaushe za muje kiga gininki? Tace a'a basai Naje ba, Yace toh ni ina son kije ki gani , ya za'ayi kenan?? Tace zan tambayi Umma inta amince sai muje Murmushi yayi kawai tare da kawar da maganan yace, Mai kike bukata Ayi da bikin mu?? Tace kaman me?? Yace event din da za'ayi Shuru tayi tana nazari inta yarda Ayi event Kar a wajan event taga Wanda ta sani, Kar su fad'ama Yarima gskya Kafin ita ta fad'amai, kai gskya a'a.. Kallon Yarima tayi wanda shima ita yake kallo tace Yarima inaga Kar Ayi wani bidi'a..... Kamo hannunta yayi tare da fad'in, a'a ya kamata muyi koda Abu d'aya ne, muyi dinner, inaga zaifi Tace toh amma fah badan taso ba, ta dai amince ne dan Kar yaga kaman ta'ki yarda da maganansa..... Kallonta yayi yace tunda an gama maganan event saura na akwati zan baki kud'i Kisai irin kayan da kike so, duk da za'a kawo miki daka gidanmu, wannan wanda zan baki akwai wanda nake bukata ki siya wanda only me zan dinga ganinki dashi, saiki K'ara da irin naki choice din . Bariki ido ta rufe ciki jin kunyan maganan Yarima, ta rasa mai yasa Idan yayi mata wata maganan take jin kunya Bayan tasan ita bata jin kunyan magana gaban kowa, kodan Yarima badan iska bane sai yasa nake jin kunyan shi? Tabbas hakane domin duk Wanda kuka ga yana maganan banza gaban wani in kuka duba za kuga shiya bada dama Ayi mishi. Sunyi fira akan in zai dawo zai Kawo Mata kud'i cash ta siya abunda take so sannan ya Mata sallama ya tafi ..... Toh andai ce duk abunda akace an yishi had'e da karya komai daren dad'ewa gskya zata bayyana, zamu gani asiri zai tonu Kafin biki ko sai Bayan biki muje zuwa........ ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 16* Bariki gida tayi, tana shiga ta doka ma habib kira akan yazo, kallon uwarta ta bariki tayi tace Umma..... Amsawa tayi da fad'in ya akayi? Yau dai Kedai shar Bariki tayi dariya, tare da fad'in ina son miki magana Allah yasa zaki amince.... Umma din tace name fah.? Bariki tace akan abbana, Mai zai hana kuyi aure, inaga zaifi muku. Umma tace aure? Dawa Rufamin asiri, barni inyi abunda ya kawo ni. Bariki tace kin fiso ki zauna babu aure?? Tace a'a ina so inyi mana inna samu dai dai ni Bariki tace gashi kin samu Dariya tayi tare da fad'in shiya ce miki zai aureni? Ko Kece kike son had'awa?? Bariki tace shiya Aiko ni inyi miki magana, kuma naga Wlh auran shiya dace daku. Tace hakane, Allah ya tabbatar mana da alkhairi, saiki fad'a mishi na amince Bariki tace Alhmdlh, amma dan Allah Ayi bikin Kafin aurena..... Nan dai sukai ta tattaunawa suna cikin fira habib ya fad'o kaman an jefoshi Bariki tace miye haka ko sallama babu Tsaki yayi tare da fita ya tsaya a kofar d'aki yana gafaranku dai masu d'aki, tare da kuso Kai..... Bariki tace wannan ne sallama??? Ai b.... Yace dakata Mlm, nifa ban gane miki ba, tunda Yarima ya fara soyayya dake kika koma wata iri iri, in ke kin zama ustaziya ni barni yanda nake..... Bariki tace Allah ya shirya, ni bama wannan ba zauna kaji..... Kallon tara saura kwata ya watsa ma bariki, sannan yace wlh Ina gab da in Tsiga miki rashin mutunci, Idan kina kaini jinsin da ba nawa ba..... Tace Allah ya baki hakuri, zauna dan Allah Zama yayi yana bud'e hanci wai shi a dole ranshi a bace yake Bariki tace iyayen Yarima sun Aiko har Sun tafi Yace haba dan Allah?? Gud'a ya saki tare da fad'in inama inada duwawu babba dana tashi nayi rawa da duwaiya guda d'aya.... Bariki dariya tayi tare da fad'a ma habib yanda aka yanke bikin nan da wata biyu Habib yace Wlh bariki ban San mai yasa ba, ina sonki da Yarima,... Bariki tayi dariya tace ngd kawata, nan suka shiga tsara yanda za'a gudanar da bikin da yanda za'a samo kawayen Haya duk habib yace abar komai a wajanshi...... Sannan maganan gyaran jiki irinsu dilka, maganin Mata bariki tace y'ar Maiduguri take So,da yar Sokoto Suma habib yace duk zai Kawo, cikin satin nan dan a Fara , sunyi magana Sosai inda tabi habib suka je maraban jos domin ta Fara had'a kayanta wanda take bukata wanda bata so kuma ta bayar..... Koda suka je sunga haulat ita da Hjy babba suna magana, ganin bariki yasa haulat ta nufi bariki Tana fad'in Indai za'aga wannan kina wajan..... Habib yace Wlh Haulat zan miki bura uba, ban so Tabe baki Haulat tayi tana bashi hakuri, bariki kam wajan hjy babba ta nufa tana fad'in haka hjyta har yanzu fushin ake dani?. Hjy babba yace kyaji dashi, ni Kinga karki batamin rai yanzu da yamman nan Bariki tace haba hjyta kiyi hakuri mana Hjy babba yace Wlh bariki kina bani mamaki, da kyanki da kuruciyarki da lafiyanki, amma kice zaki aure, keda ake rububinki haba bariki Bariki tace hjyta adai yi hakuri Hjy babba yace ya wuce yana tabe baki Bariki tace godiya nake tare dayin gaba ta nufi d'akinta..... Tana cikin had'a kaya haulat tazo, ganin bariki nata aikin had'a kaya yasa haulat tace badai bikin yazo ba?? Bariki tace eh Wlh, Kinga wata biyu aka sa, gwara in fara had'a kaya, in kyautar dana kyautar wa inbar na Bari Haulat tace hakane, ni har yanzu ba'a fad'amin dan wani gari bane ko sunanshi Bariki tace saurin Mai kike ki jira koma Waye zaki gansa in lokaci yayi Haulat tace Allah ya kaimu, nan ta Fara taya bariki had'a kaya, haulat ta d'auko wata Leda nan kayan suka zube dan ledan ya fashe, Aiko ayabar roba suka fito...... Haulat d'auka ta farayi taga har guda biyar tace bariki dama kina dasu?? Ah ba banza ba kika daina harka da maza ba, ashe kina da abunda yake d'ibe miki sha'awa Bariki kai ta girgiza tare da cema haulat ki d'auka duka na baki, ni ban taba amfani dashi ba, yanda aka bansu haka na ajiyesu dan banda abunda za suyi min Haulat ta dinga godiya tare da fad'in amma wanda ya baki yasan kina son babban ayaba tunda harya baki.... Bariki tace Alh madu Yaban dan iskan tsoho, ci gaba da had'a kayanta tayi harta gama taba haulat kyautan kayanta da yawa. Haulat tana ta mata godiya duk yanda haulat taso bariki ta fad'a mata wa zata aura amma bariki ta'ki Tadai fad'a mata dan gidan sarauta ne, abunda kawai bariki ta fad'a mata kenan.......... A kwana a tashi babu wuya wajan uban giji, bariki ta gama istabra'i, sannan iyayenta sunyi aure, mai martaba ya siya musu Gida Mai kyau 4bedroom a u/kanawa inda anan iyayen nata na Bariki suka tare, sannan bariki tace ta bar musu gidan halak malak, domin suna Mata aiki yanda ya dace, bariki ta K'ara kyau da haske domin ana mata gyaran jiki Sosai..... Yau bikin bariki da Yarima baifi kwana Goma ba, Yarima yanzu ba kullum yake zuwa wajanta ba, domin aiki sunyi mishi yawa, ga hidiman biki, gana asibiti ga fitinar zinatu, abubuwa sunyi mishi yawa Sosai..... Yana office ya Gama duba patient yaji yana bukatar ganin Zainab dinshi dan haka ya tashi ya nufi gidansu, wanda yanzu in yazo ciki yake shiga dan akwai falon ba'ki a gidan, kiran Zainab din yayi yace ta sameshi a waje basai y'a shigo ba. Fita tayi inda ta sameshi a mota ta bud'e ta shiga tare da gaidashi Mai makon ya amsa sai yace Kai my princess Kinga yanda kike K'ara kyau kuwa?? Gskya ana gyaramin ke dakyau, Murmushi tayi cikin jin kunya sannan tace Kai Yarima wani kyau nake karawa?? Tayi maganan a shagwabance Yace Zona nuna miki tare da janyota jikinshi, wani irin kamshi ne ya daki hancinshi Wanda tunda ta shigo yake ji, amma daya janyota jikinshi sai yaji kamshin ya fito Sosai, gaba d'aya yaji jikinshi ya fara weak domin kamshin turaren yasa jikinshi ya fara yin sanyi..... Itama ta gefenta wani iri take ji domin maganin da ake bata ya tsumata Tana matukar bukatar namiji amma babu yanda ta iya dole sai mijinta Bayan tayi aure, gashi yanzu Yarima yana son tada mata bala'i.... Yarima Aliyu hura mata iska yayi a fuska da sauri ta d'ago suka had'a ido peck yakai mata a goshi tare da furta I love you my princess Da sauri ta lumshe ido Ganin haka yasa Yarima ya kura mata ido yana kallonta tare dajin wani irin mugun sonta na K'ara shiganshi.... Jin shuru yasa ta bud'e ido a hankali idonta ya sauka cikin kwayar idonshi da yake kallon nata idon..... Dukansu wani irin yanayi mai wuyan misaltuwa suka shiga....... Karan wayar Yarima yasa ya saketa ta tashi da sauri daka jikin nashi ta koma ta zauna dakyau..... Daukan wayan yayi ya duba, ganin mai kiran yasa bai d'auka ba, zinatu ce...... Bariki kam gaba d'aya ta birkice, dan dan tabata dinnan da Yarima yayi har tana jin zuban ruwa a cikin pant dinta, lallai ya kamata Yarima ya rage zuwa, ko kuma ya daina tabata.... Domin Indai hakan zaici gaba da faruwa zata sha wuya, ido ta lumshe tasan ba komai yake sata yawan sha'awa ba sai maganin da take sha, wacce y'ar Sokoto take bata..... Yarima ne ya Katse Mata tunani da fad'in, my princess zan gudu, bata sim yayi guda d'aya tare da cewa ta cire nata, baya son ta kara amfani dashi..... Amsa tayi, tace toh dama tun tuni take da burin canza layi, amma tana tsoran Kar Yarima yace Mai yasa, yanzu tunda ya kawo mata, hankali kwance, sannan ya bata check na 3mil yace a K'ara gyaran jiki domin naga suna gyaramin ke dakyau...... Tace Yarima kafa ban kud'i cikin kwanakin nan, kaban a kalla wajan 7mil kace in siya kayan akwati, kuma gashi kace May be gidanku su Kawo nasu gobe ko jibi, kai kamin gashi gidanku zasu kawo, ga kud'i kuma kana karamin, gskya abun yayi yawa, ka barshi..... Bata fuska yayi tare da fad'in in kin ciro kud'in ki zubar a bola tare da ajiye mata check din a jiki..... Ganin yanda ya bata fuska, yasa tace Yarima kayi hakuri, wlh ba haka bane, naga hidimar tayi yawa ne Sosai, Kaga y...... Yace enough, komai na miki, kin can Canta inyi miki shi, and karki manta am your husband to be, waya kamata inyi ma Abu Inba keba?? In my life ban taba kyauta ko wani abuba a nuna ba'a soba sai ke.. Da sauri tace kayi hakuri plz na tuba, ngd Allah ya saka da alkhairi.... Jin ta fad'i haka yasa yaji dad'i..... Ba komai yasa Yarima ya bata wannan kud'in ba, sai sanin da yayi ba masu hali bane su, and y'an uwanshi zasu Kawo akwati, ance ana bada kud'i, sai yasa ya bata wannan kud'in dan iyayenta su bada tukwici... Ajiyan zuciya yayi tare da fad'in zan tafi sai munyi waya, Tace OK Yace kin dai ki zuwa kiga gidanki koh? Tace Yarima saurin Mai kakeyi?? Ka Bari har a kaini mana Murmushi yayi domin kin amincewanta yasa ya kara yarda damai tarbiya da kuma kamun kai zai aura, sabanin matan yanzu da suka lalace suke ganin haka shine wayewa, tab kunji Yarima shi'a dole zai aura ustaziya🤣 Sallama ya Mata sannan ya wuce...... Bariki gida ta shiga jiki a sanyaye lallai Yarima yana matukar sonta da yawa, hawaye ne ya gangaro daka idonta, tare da tausayin kanta yanda zai dauketa in yasan ko ita wacece...... Anata shirin biki musamman ta gefen ango, domin dai ita amarya rufa rufa take ma auran ba kowa bane ya sani, sai dai zargi da wasu sukeyi...... Ranan da za'a kawo akwati saida bariki da habib sukai hayan mata guda biyar, An kawo akwati guda ishirin da hud'u, dozen biyu kenan, kaya ne makil na Kece raini masu tsadan gaske..... Ganin yawan kayan yasa umman bariki taga 1mil yayi kad'an dan haka ta sami bariki dake boye cikin wani d'aki, tace ya kamata a K'ara kud'in nan Kinga uban kayan kuwa? Bariki kara 1mil tayi ya zama 2mil, nan aka basu kud'in tukwici, tare da abun ciye ciye da aka tanadar musu, bayan sun fito sis din Yarima Fatima tace Kai ance yarinyar talakawa ne amma har da bata 2mil, Aini ban d'auka zasu bada koda dubu d'ari ba, dariya sukayi sannan aka canza firan, Bayan sun tafi bariki ta fito tana kallon kayan, itama Abun ya bata mamaki ganin kaya masu uban yawa da tsadan gaske, yanzu ga akwati ishirin da hudu, gashi kudin da Yarima ya bata itama ta siya guda sha biyu, duka talatin da shida..... Ummanta ta bariki tace Kai gskya ki gode Allah y'ar nan, Yaron nan yana sonki Sosai, ji uban kaya sannan kayan d'aki yace baya bukatar komai, kai Kinji dad'i wlh Bariki murmushi kawai tayi jiki a sanyaye, domin sai yanzu ta Fara jin tsoran abunda take kullawa na auren bariki, da tana ganin abun kaman wasa, amma tunda har taga akwati yau an kawo ta tabbatar Abun dagaske ne, d'aki tayi ta Fara rusgan kuka tare da fargaban abunda zai biyo baya..... Hmmm Allah ya kyauta dai zan iya cewa Biki ya kan Kama amma amarya bata cikin nutsuwa kullum tana cikin fargaba, harta rame saboda damuwa, kullum bata da wani aiki sai kuka tare da K'ara tsanar rayuwar bariki........ Tana cikin wannan kukan Yarima ya kirata, da sauri ta seta kanta dan Kar ya gane sannan ta d'auka... Gaidashi tayi Amsawa yayi tare da fad'in ya naji muryanki haka?? Da sauri tace mura nakeyi Yarima Yace toh fah, Allah ya sawake zan Aiko miki da magani. Tace nasha tun dazu Yace OK, toh ya shirye shirye? Tace Alhamdullilah Yace za'a Aiko miki da kayan da zaki saka a dinner sannan masu makeup za suzo suyi miki ranan, lil sis taban sa'ko in fad'a miki Bariki tace ok Allah ya kaimu Ya amsa da Ameen, sun d'an taba fira Kafin sukai sallama..... Yana ajiye wayar gimbiya zinatu ta shigo, Tana fad'in yanzu Yarima saboda cin fuska a cikin gidan nawa kake waya da wacce zaka aura??? Kuka ta fashe dashi tare da fad'in haba Yarima Wlh kana cimin fuska da yawa maina maka haka da kake Yimin wannan abun?? Ganin yanda take kuka sai yaji ta bashi tausayi, rarrashinta ya farayi..... Gimbiya zinatu ji take kaman ta tureshi Dan tsabagen kishi, Allah ya sani da badan gimbiya Amina tana kokarin hanata wani Abun ba da Wlh babu abunda zai hana tayi ma Yarima mugun tujara, amma Gimbiya Amina tace tayi hakuri ta Bari Ayi auran zata nema Mata mafita, yarda da gimbiya Amina da tayi shine yasa har take dan jurewa, amma ji take kaman zata mutu dan kishin Yarima take Sosai, bata son ganin ko wace mace kusa dashi...... Toh biki ya rage saura kwana biyu, inda a yau za'a gudanar da dinner, bariki da habib sunyi hayan kawaye Wanda sune kawayen amarya, cikin kawayen harda haulat da khairat, zuwan haulat gidan iyayen bariki yasa ta gane yanda bariki ta shirya auranta, ta gano tayi amfani da iyayen bariki, haulat ta kalli bariki tace gskya kinyi dabara, nima Ina tunanin haka zamma farhan, in samo iyayen bariki Bariki ganin Haulat ta gano komai, yasa tace inko za kiji shawarata karki Fara yin aure da iyayen bariki, gwara ki koma Gida wajan danginki Haulat tace Hmmm kedai kawai Ayi sha'ani, Anyi ma amarya makeup na Kece raini, tayi mugun bala'in yin kyau, gaba d'aya makeup din da aka mata yasa ta canza, ta kara mugun kyau dama yaya balle an kara da wanka, an shiryata cikin wani tsaddan material Mai Kama da less anyi mishi dinkin doguwar riga, k'asan kuma anyishi da fad'i kaman weeding gown, an saka mata head maroon kayanta kuma golden, ba karamin kyau tayi ba, kawayenta kuma sunsa kaya red head golden, ba karamin kyau bariki tayi ba, da kawayenta, 7 dai dai aka turo motoci dan d'aukan amarya da kawayenta zuwa wajan dinner da za'ayi a cikin garin kaduna, duk y'an uwan ango suna kaduna, an d'auki amarya an nufi hall da ita, inda motarsu na zuwa na ango yazo, dan haka Yarima ya fito ya nufi motar da Zainab ke ciki, Yarima daya ganta ido ya kara bud'ewa ganin irin kyau data K'ara kaman ba ita ba, dama yasan tana da kyau gashi anyi mata makeup, lokaci d'aya kuma sai yaji yana kishin ta shiga Ayi ta kallonta, ya dad'e a motar yana nazari akan baiso ta shiga..... Itama ta gefen amarya fargaba take, karta shiga taga Wanda ta sani, asiri ya tonu..... Jin Yarima shuru yasa usman yazo yana buga glass din motar Bud'ewa Yarima yayi tare da fad'in Usman gskya aje abama mutane hakuri, an fasa wannan dinner din, suci abinci kawai su wuce Usman yace Yarima. Kasan Mai kake fad'a kuwa?? Plz Yarima ku fito mu shiga Yarima yace kasan inna fad'a magana bana canzawa koh?? Usman shuru yayi yana nazari can yace dan Allah Yarima kayi hakuri ka duba girman Allah karka bamu kunya...... Yarima ya dakatar dashi da fad'in am telling you kayi abunda nace, wannan umarni ne.... Karan wayanshi yasa ya d'auka ganin lil sis Yana d'auka tace Bros ku shigo mana kowa na jira, dan Allah kuyi sauri Yace sis am sorry bazan zo ba, kuba mutane hakuri ..... Tace what? Tare da tashi ta fito waje dan taji dakyau, hango usman tayi da Yarima a tsaye da sauri ta nufesu, tana fad'in bros miye haka plz kuzo ku shiga.... Zaiyi magana tace plz koso kake ace akwai matsala ne?? Yace let people say what ever, nidai bazan shiga wannan wajan ba. Hafsat tace bros akan wani dalili? Yace ban son ayita Kalle min Mata, inada kishin iyali na Hafsat hannu ta d'aura a Kai, alaman takaici, danta d'auka wani abune akayi mishi da yasa yace bazai shiga ba, motar da bariki take Hafsat ta nufa, sai gata ta fito Ganin amarya a waje yasa Yarima ya fara yima Hafsat fad'an Mai yasa zata fito mishi da mata.... Hafsat tace bros nifa bani na fito da itaba Kallon bariki yayi yace Oya muje in kaiki gida Tace Yarima plz muje mu shiga, zaiyi magana tace dan Allah, karka sa mutane suyi zargin wani abu tana maganan tare da kokarin San zubar da kwalla..... Ganin haka yasa yayi dan tsaki tare da fad'in karki Fara cewa zakiyi min kuka a nan, dan naga kina da Arhan hawaye, babu yanda Yarima ya iya dole ya shiga shida abokanan shi da amarya da kawayenta, cikin hall din yayi mugun tsaruwa, wajan zaman amarya da ango daban su biyu, y'an jarida da masu hoto sai d'auka suke, kowa yana fad'in amarya da ango sun dace dinner din ya had'a manyan mutane ciki harda Mai martaba, Yarima bai San zaizo ba saida Ya ganshi shida abokanan shi, harda Mai girma governor da wasu masu mukami a gwamnati sun halarta, anyi watsi da naira kaman baza'a mutu ba, an yanka cake daka nan akace amarya da ango suzo suyi rawa, nan suka fara rawa duk da bariki ba a sake take ba, dan tana jin tsoran ko akwai wanda ya Santa a wajan, nan aka fito ana watsa musu naira mum din Yarima tayi musu liki Sosai, a cikin masu likin idon bariki ya sauka akan Alh madu, dam gabanta ya fad'i, musamman irin murmushin da taga yana sakar mata, gaba d'aya jikinta taji ya saki babu kwari, Yarima kaman ya Lura da ita gashi kuma mutane sunyi yawa ko ince maza dan haka Yarima yaja hannun Zainab suka koma suka zauna, Anci ansha kowa ya watse, Yarima yakai bariki gida da jikinta yake a muce ganin Alh madu a wajan dinner, yanda ta gode Allah ta canza layi ma balle ya mata barazana, toh inya fad'a ma Yarima fah?? Nan taji gabanta ya fara fad'i Bariki harta Washe gari tana cikin zullumi Kar asirinta ya tonu, haulat Dai da khairat sunyi Mata kara domin a gidan suka kwana, dasu kuma ake komai, bariki na kwance haulat tace wai lafiya kuwa naga kinyi shuru?? Bariki tace kalau nake Haulat tace dan bani wayarki in bud'e hotspots banda data gashi Ina son tura Abu. Password din wayar bariki ta cire sannan ta mi'ka ma haulat wayan..... Toh rana dai bata Karya inji masu iya magana yau juma'a aka d'aura auren Zainab musa da angonta Yarima Aliyu, akan sadaki naira dubu hamsin inda dubban jama'a suka shaida...... Bariki tunda taji an d'aura take ta godema Allah, domin anyi auranta cikin nasara ba tare da Yarima yasan gaskiya ba, a hankali tace yau zan fad'a maka koni wacece Yarima Indai aka kawo ni gidanka,..... Karfe hud'u dai dai aka zo aka d'auki amarya inda aka tafi da ita Zaria a can zata zauna Kafin a dawo da ita kaduna, gefen Yarima Nada aka kaita inda aka gyarashi harta wanda suka kawo amarya bariki hayansu tayi, an karrama amarya da danginta wajan su abinci da duk abunda suke bukata, nan sukace zasu wuce tunda sun kawota, anyi musu shatara na arziki Kafin nan suka wuce...... Wajan karfe 9 Yarima ya shigo d'akin amarya ba tare da Aboki ko d'aya ba, dan yace kallon da suka mata wajan dinner ya isa haka, bariki na zaune akan gado Yarima ya shigo tunda ya shigo gabanta ke faman fad'i, inda take ya nufa tare da cire mata gyalen dake kanta yace Alhmdlh tsarki ya tabbata da Allah daya nuna min wannan ranan, janyota yayi jikinshi yayi mata wani irin runguma, har tana jiyo ajiyan zuciyarshi, lokaci d'aya ya saketa tare da d'agota ya sauketa k'asa yace my princess muje muyi alwala muyi ma Allah godiya..... Gabanta taji yana fad'i yaka mata Yarima yasan gaskiya Kafin wani abu ya shiga tsakaninsu, wayarshi dake ajiyu yayi kara d'auka yayi yaga number kaman Karya d'aga, sai kuma ya d'auka, ban son mai aka fad'a mishi ba naga ya kashe da sauri tare da fara danna wayar duk wannan abunda ake suna tsaye shida bariki suna kallon juna amma shi idonshi nakan wayar.... Lokaci d'aya hawaye ya fara zuba a idonshi tare da fad'in today is our wedding night, the day dat I have waiting for since d day dat I have meet u, but you destroy my life, you have cheated me..... Cikin tashin hankali tace Yarima maiya far.... Yace keep quiet tare da ri'ke kirjinshi alaman yana mishi ciwo yana kokarin yin magana ya fara tari Sosai lokaci d'aya yayi k'asa...... *TOH MASU MIN KORAFI IN K'ARA YAWAN RUBUTU YAU DAI NA K'ARA, AMMA KUDA KUGA WANI POSTING DIN SAI NAN DA KWANA UKU, BUT IN NAGA COMMENTS DINKU YAU YAYI YAWA MAY BE GOBE IN MUKU* *not edited* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *WANNAN PAGE DIN NAKU NE* *JANAF, SA'ADATU ALKALI TSAFE, MAIMUNA MATAR ABDULLAHI, MRS ADAM Y'AR MUTAN KAGARA, PRETTY MARDY, HAFNAN, XINNE SMART, AMENAT KABIR KIRU, ummyONtop, DEEJAT THANI, FARIDA BASHIR UMMU SAFWAN, HAUWA S ZARIA, BINTA UMAR ABBALE, AYSHA ALTO, FAUZY MB, UMMU AFFAN, SIS FAUZY Y'AR AMANAN KAINUWA WRITERS, WANNAN PAGE DIN DUKA NAKU NE* *BOOK 2* *PAGE 17* Tari yake Sosai, bariki kuka ta Fara Tana fad'in Yarima Mai yake damunka?? Tare da tabashi tana son d'ago Shi ,hannunshi da yasa a baki yana tari ya cire ya fara kokarin tureta alaman tabar tabashi, amma jikinshi babu kwari ya kasa tureta din...... Wani irin tari yayi tare da yunkurin yin amai saiga jini nan..... Wani irin ihu ta saki mai ban tsoro tare da kiran nashiga uku Yarima maiya sameka?? Ganin jinin a bakinshi yana fita yasa ta fita da gudu, tana fita taga fadawa tace dan Allah kuzo Yarima zai mutu, tana maganan tana kuka da ihu, kuzo mu kaishi asibiti..... Da sauri suka shiga wasu kuma suka je fad'ama iyayenshi, koda fadawa suka shiga ganin Yarima sukayi a kwance yana wani irin nishi ga jini na zubar mai a baki, da sauri suka D'aukeshi suka fita dashi, suna cikin sashi a mota mum dinshi tazo, ganin halin da d'an nata yake ciki yasa ta Fara fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, Yarima maiya sameka, lokaci d'aya kuma tasa kuka, shiga motar tayi da sauri suka nufi asibiti...... Bariki Kafin ta karaso har Sun wuce dan haka ta Fara cewa sauran fadawan muje ku kaini dan Allah inda suka je..... Ganin kanta ko dankwali babu yasa wasu kuyangi dake tsaye wajan suka karaso suna fad'in Allah ya taimaki gimbiya, ki koma ki saka mayafi sai a kaiki,. Sai a sannan bariki tasan a halinda take da gudu tayi ciki, inda ta d'auko mayafinta tana kokarin fita wayar Yarima dake d'akin ya fara K'ara dole yasa ta koma ta d'auki wayar babu suna number ne ke kiranshi harya tsinke bata d'auka ba..... Fita tazo yi lokaci d'aya kuma ta tsaya cak domin tunawa da abunda ya faru da Yarima, wanda tunda aka kirashi ta rasa gane kanshi,har wannan abun ya sameshi, danna wayan tayi da nufin ta shiga taga Mai aka turo mishi, gani tayi akwai password, shuru tayi tana nazari Mai Yarima ya gani?? Kodai wani ya fad'a mishi koni wacece?? Gabanta taji ya fara fad'i tunawa da kalaman daya Fara Mata Kafin ya fad'i...... Wani irin kuka ta saki mai ban tausayi, tare da fad'in shikenan2 sunyi nasara Sun fad'ama Yarima koni wacece kuka take Sosai, lokaci d'aya kuma ta fita da gudu inda taga mota na jiranta shiga tayi domin aka kaita asibiti da yake fadawa sun San asibitin da suke zuwa nan aka nufa da ita dan suna da tabbacin can aka Kai Yarima, tana mota tana kuka...... Kafin kace Mai har labari ya bazu cikin masarauta, Yarima Aliyu bashi da lafiya rai a hannun Allah, har wasu na cewa jini ke fita a bakinshi hala amaryanshi ba budurwa bace, wasu kuma suce kodai wani abu tayi mishi?? Haka dai ake ta jita jita, koda kuyangin gimbiya zinatu suka fad'a mata cikin tashin hankali itama tayi asibitin..... Yarima Aliyu ko Kafin akai asibiti, ya daina koda motsi, ana zuwa akai emergency dashi, likitoci sukai kanshi aka fara dubashi, tare da bashi taimakon gaggawa.... mum ta kasa zama sai kuka takeyi ga fadawa a wajan da yawa, kowa ya shiga cikin damuwa. basu dad'e ba saiga bariki ta karaso Tana kuka, tare da fad'in mum Ina Yarima?? Ina Yarima?? Mum din ri'keta tayi tare da rungumeta, ta kasa ko magana sai shafa ma bariki baya takeyi alaman tayi shuru...... Suna cikin haka saiga Zinatu tazo cikin Tashin hankali ganin Bariki wajan mum ko ba'a fad'a mata ba tasan itace amaryan da Yarima ya auro, da sauri ta nufi bariki ta fincikota tare da watsa mata Mari Tana fad'in mai kika ma Yarima?? Mai kika mishi?? Kuka ta saki Zinatu tare daci gaba da fad'in Wlh Idan wani abu ya sameshi saina kasheki W....... Mum sai yanzu ta iya magana, tace Zinatu kina da hankali kuwa?? A gabana kike wannan abun?? Shi Yarima dinne yace miki ita ta mishi wani abu?? Cikin kuka tace mum, daka ita sai shi, Nasan wani abu tayi mishi...... Mum tace ya isa haka, plz ki barni inji da abunda yake damuna ban son rigima.... Bariki kam tunda zinatu ta mareta take ri'ke da wajan Tana kuka, ko bata tambaya ba tasan itace Uwar gidan Yarima Aliyu...... Bariki tasan lallai ko ba'a fad'a ba dole kowa yayi zarginta, abunda Zinatu ta fad'a gaskiya ne..... Kuka tayi k'asa tanayi tare da fargaban Kar wani abu ya sami Yarima dan bazata iya jura ba..... Kowa na cikin Tashin hankali, ga doctors har yanzu basu fito ba...... Suna nan zaune saiga Mai martaba shida Hafsat Sun zo cikin Tashin hankali. Mum ganin Mai martaba yasa ta tashi ta nufeshi tana kuka, tare da fad'in ina jin tsoro Kar Yarima ya mutu Aman jini yakeyi Ina tsor..... Toshe mata baki Mai martaba yayi, tare da fad'in ki daina fad'in haka, Hafsat itama kuka ta Fara cikin Tashin hankali..... Duka kowa shuru yayi babu Mai rarrashin wani, suna nan tsaye d'aya daka cikin doctors din ya fito, suna ganinshi suka nufeshi tare da fad'in Dr ya ake ciki, ganin Mai martaba yasa yace ranka ya dad'e wacece Zainab a cikin nan?? Da sauri mum tace ga tanan tare da nuna bariki, yace ok tare da kallon Bariki yace taso muje...... Da sauri ta tashi tabi Dr, kowa da abunda yake sakawa, Zinatu ta Fara fad'in mum kin gani ko kin gani wlh itace tayi mishi wani abu..... Kowa shuru yayi ya kasa cewa koda uffam.... Suna jira suga ikon Allah...... Koda Bariki suka shiga oxygen din da akasa ma Yarima yana k'asa alaman yana son d'aukewa, kuma yana saka zero shikenan mutum ya mutu, da sauri Dr yace plz ki mishi magana sunanki yake ta kira pls say something karku rasa shi....... Da sauri ta ri'ke Mai hannu tana kuka tare da fad'in Yarima karka bari wani abu ya sameka..... You know that I can't live without you, plz Yarima ka tashi kasan ina Sonka kaine rayuwa na, wlh bazan iya juran inga wani abu ya faru dakai ba...... Lokaci d'aya oxygen din ya fara k'aruwa alaman numfashin shi yana son dai daituwa.... Likitocin ganin haka yasa suka fara kallon juna alaman jin dad'i an fara nasara..... Bariki kuka take Sosai tana fad'in karya mutu ya barta.... Idonshi dake rufe ya fara zubar da hawaye...... Lokaci d'aya numfashin shi ya dai daita...... D'aya daka cikin doctors din yace ma Bariki yauwa komai yayi dai dai mu jira muga kuma yanda Abun zai kasance amma muna bukatar ki zauna har muga farkawanshi, muna nufin Kar kibar asibitin nan har sai munga ya farka .... Cikin kuka tace babu inda zani Ina nan tare dashi Dr din fita sukayi, inda suna fita Mai martaba yace ya akayi?? Mai yake faruwa dashi?? D'aya daka cikin Dr din yace ya samu bugawan zuciya ne, ina tunanin yaga abunda ya bashi tsoro ko mamaki, kuma daka duka alamu abunda ya gani ko yaji yana d'aya daka cikin abu masu muhimmanci a rayuwanshi, hakan yana faruwa wasu ma rasa ransu suke, a gskya masu rasa ransu ma sunfi yawa amma shi yayi Sa'a ko ince mun samu mun ceco rayuwanshi tare da taimakon Allah da kuma wannan baiwar Allah dake ciki, magananta da yaji shine yasa zuciyarshi ta Fara harbawa, inda badan ita ba toh gaskiya dasai dai kuji mummunan labari , dan haka dole ta zauna dashi muga yanda Allah zaiyi..... Mai martaba godiya yayi ma Dr din tare da fad'in zamu iya ganinshi?? Sannan kana ganin zai tashi babu wani matsala?? Dr yace zaku iya ganinshi amma plz Kar kuyi magana, sannan zai tashi insha Allah Indai yarinyar na kusa dashi kuma yana jin magananta a kusa dashi..... Mai martaba yayi ma Dr godiya, sannan suka shiga d'akin, ganin Bariki sukayi a zaune kusa dashi hannunta na ri'ke da nashi tana kuka..... Kowa tsayawa yayi yana mamakin irin wannan Abun musamman mum damai martaba, ita dama zinatu bata shigo ba domin maganan Dr yasa taji wani iri tare da takaici..... Mum ce ta k'arasa kusa da inda Yarima din yake tare da kamo d'ayan hannunshi, fuskanshi tayi fayau ga hawaye a idonshi na zuba..... Mum itama hawayen ne yake zuba daka idonta, kowa dake wajan ya tausaya mishi...... Mai martaba ganin mum nason kuka mai sauti yasa ya kamota sukai waje, Hafsat da Bariki suka zauna a d'akin Zinatu ce ta shigo d'akin ganin zinatu yasa bariki tashi tabar d'akin domin irin kallon da taga zinatu din nayi mata, kuma ko babu komai ya kamata ta dan bata waje ta gana da mijinta duk da bai farka ba..... Fita Bariki tayi tana fita, Mai martaba yace Zainab ya kika fito?? Ko wani abu kike bukata?? Tace a'a Abba cikin jin kunya, na d'an basu waje ne..... Mai martaba ya gane ta fito ne saboda Zinatu....... Mum tace Zainab bai kamata ki fito ba ai, maza ki koma Kinji..... Tace toh mum jiki a sanyaye Bariki ta shiga, abubuwa sun mata yawa, na farko Tana zullumin Mai aka fad'ama Yarima a waya, sannan maiya gani, duk wannan Abun suke ta faman Mata yawo a Kai..... Koda Bariki ta shiga zintau fita tayi Bariki zama tayi kusa da Yarima tare da kurama fuskanshi ido, har yanzu yana hawaye, gaba d'aya zuciyarta ta tsinke, shidai har yanzu bai farka ba, toh wannan hawayen fah????..... Kiran Hafsat akayi a waya ta tashi tabar d'akin Tana fita kaman ance Yarima ya bud'e ido , a hankali ya bud'e idonshi ya sauka akan na Zainab wacce itama shi take kallo tana murna tare dason yin magana murna ya hanata...... Murmushi ya sakar mata, tare da kamo hannunta ya ri'ke tare da matse su..... A hankali tace Yarima Ina Sonka I can't live without you, tana maganan tana kuka, tace I was scare with your condition I...... Hannunshi yasa ya rufe Mata baki yana kokarin yin magana ya tsaya alaman ya tuna da wani abu....... Lokaci d'aya ya sake mata hannu tare da fad'in leave from hare I hate to see your face........ Cikin kuka tace Yarima zainab din'ka ce Yarima nice maina...... Ya daka mata tsawa tare da ri'ke kirjinshi yace I said leave from here ....... Su mum dake waje Suka shigo harda su zinatu, ganin Bariki na kuka Yarima shima hawaye ne ke zuba a idonshi gashi ya ri'ke kirjinshi...... Kallon iyayenshi yayi tare da fad'in mum tell her to leave from here....... Kowa kallonshi yake cikin mamaki da sauri Hafsat ta fita kiran doctor...... Mai martaba yace Aliyu matarka ce kake koranta?? Maita maka??...... Yace Abba plz tell her to leave I don't want to see her face.... Why am I still alive.... Dai dai lokacin doctor yazo yace kowa yabar d'akin........ Bariki da sauri ta fita Tana kuka lallai ta tabbatar an fad'ama Yarima ko ita wacece kuka take Sosai tare da barin asibitin ba tare da sanin kowa ba...... *Hmmmm Ashe masoya novel's din bariki suna da yawa?? Ban taba sani ba sai jiya🤣🤣🤣 lallai kuna son posting naga ruwan comments harda Wanda ban San suna karantawa ba, jiya Sun zuba comments, tunda hakane nima daka yanzu zan daina posting kullum Indai bakwa zuba comments kunga 50 50 kenan kuyi rowan comments inyi rowan posting😆😆😆 Ina sonku masoya novel's dina* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO......* *HASSAN ATK, MMN TWINS MAI DADDAWA A BANI NA GOMA🤣🤣, NAFISA ISA SHEHU, HAUWA LADAN KAURA NGD DA K'AUNA, 80K, MARYAM KANO MMN SAHLA, HAFSAT ALHASSAN😍, KINA RAINA MY SWT FRIEND HABIBA BUSY MY KAWAR AMANA* *BOOK 2* *PAGE 18* Bariki kuka take Sosai tana tafiya a kafa, tafiya take bata san inda take wurga kafarta ba, ba komai bane a ranta sai yanda Yarima yake nuna tsanan ganinta, ta tabbata abunda take boyewa take burin in sunyi aure ta fad'ama Mai, wanda take burin Sanar Mai an samu wani ya fad'a Mai..... Zama tayi a k'asa gefen titi Tana kuka cikin Tashin hankali, bata taba tunanin abubuwa zasu cabe Mata haka ba, tunda take shirya wannan abun bata taba tunanin Idan ta fad'ama Yarima gaskiya dole iyayenshi Suma su san gaskiya tunda tayi amfani da iyayen bariki, gaba d'aya dana sani takeyi Wanda hausawa ke cewa k'eya ce, da yake dare ne Sosai babu mutane sai motoci dake Faman wucewa, suma motocin jifa jifa suke wucewa ba Sosai ba...... Bayan iyayen Yarima sun fito dasu zinatu, kowa da abunda yake sa'kawa cikin ranshi game da wannan al'amarin..... Zinatu kam dad'i ya cikata Sosai, tare da aiyana ma ranta lallai Yarima ba virgin ya sami matarshi ba, tunda har Ya nuna baya son ganinta, yake nuna mata tsana k'arara, ji take kaman tai ihu dan murna, tare da fad'in da Gimbiya Amina batai bacci ba dana kirata na bata wannan kyakyawan labarin, amma Allah ya kaimu gobe...... Sunyi wajan 20mnt a wajan, sannan mai martaba yace Ina Zainab?? Nan mum ta kalli Hafsat tace ina tayi?? Hafsat tace nima ban sani ba mum, Nan mum ta tambayi fadawan dake wajan ko sunga inda tayi?? D'aya daka cikin fadawan yace ta fita, daka ganin alama kuma waje tayi dan yanda ta fita da sauri tana kuka...... Nan mum tayi hanyar waje fadawa suka bita, itama hafsat bayan mum tabi.... Fita sukayi suna nemanta amma basu ganta ba, fadawa sukayi gaba suna dubata, wani daka cikin fadawan ya dawo da sauri yana fad'ama mum ga tacan a zaune a k'asa Tana kuka Da sauri mum suka nufa inda take, tana nan zaune a k'asa Tana kuka mai cin rai..... Mum d'agota tayi tare da fad'in Zainab lafiyanki kuwa zaki fito bakin titi ki zauna kina kuka?? Zainab bata ce mata komai ba, domin har yanzu kukan take..... Mum tace maza kuzo a kaiku gida, kuje ku huta tare da kamo hannunta sukai asibitin..... Suna k'okarin shiga sai ga Mai martaba shima yana fitowa, ganinshi yasa suka tsaya harya karaso inda suke..... Mum tace Dr din ya fito ne?? Yace a'a nazo inga ko kun ganta Ashe ga tanan, suzo a kaisu gida dare yayi...... Da sauri bariki tace ni zan zauna dashi.... Mum tace Zainab kiyi hakuri kuje gida gobe da safe sai kuzo Kinji?? Kai ta d'aga amma badan taso ba, sai dai dan bazata iya musu da mum ba, haka suka tafi gida ita da Hafsat da Gimbiya zinatu damai martaba domin mum ce zata kwana dashi..... Duk da sun so suji maike faruwa in Dr Ya fito amma mum tace suje babu wani matsala tunda aiya farka...... Koda kowa ya fita, Yarima Aliyu ido ya lumshe tare da kwanciya yana Mai jin zafin abunda ya gani.... Dr ne ya mishi y'an dube dube sannan yace haba Aliyu, kana son sama kanka damuwa plz ka kwantar da hankalinka an fad'amin you r a doctor so nasan Idan na fad'a maka ka sami bugawan zuciya zaka San abunda ya kamata kayi wajan cire ma ranka abunda ya razana ka...... Yarima baiko Kalli Dr ba balle ya kulashi sarautar ta motsa..... Dr yaci gaba da fad'in Yarima ka gode ma Allah, amma kana son Zainab dinnan da yawa, Allah y....... Yarima Aliyu ya Katse Dr da fad'in ina son a sallameni...... Dr yace sallama? Yarima Aliyu yace yes yanzu Dr yace a'ah ka Bari ka K'ara samun sauki, domin har yanzu baka dawo Normal ba..... Yarima Aliyu tashi yayi dakyar ya zauna tare da fad'in Dr i am a Dr too I knw how to handle myself, and kace na samu buguwar zuciya?? So zamana a nan baida amfani dole inje gida a nan zan samu nutsuwa... Dr shuru yayi yana nazari, maganan Yarima Aliyu gaskiya ne, Idan mutum ya sami buguwar zuciya irin haka, iz either an fad'a Mai wani abu ko ya gani, so inya duba yaga abun iz not true a hankali zai Fara samun lfya domin ya samu nutsuwa....... Yarima Aliyu tashi yayi jiki babu kwari, kaman zai fad'i yayi sauri ya ri'ke hannun Dr din....... Doctor din yace kayi a hankali, ka zauna let me call your parent su ri'ke ka, taimaka ma Yarima yayi ya zauna yana cije baki alaman yana jin jiki..... Yarima Aliyu ba komai bane yasa yace a sallameshi sai dan yayi magana da Zainab bariki, akan yaudaran da ta mishi and baya jin zaiyi accepting d'inta a matsayin mata, matar data gama watsewa a duniya ko wani namiji ya santa t......... Bud'e kofar da akayi yasa ya d'aga ido da yake zubar da hawaye, ganin mum da fadawa yayi, nan Dr yace su taimaka sukai Yarima Mota, kamashi sukayi suka fita, mum kallon d'an nata take cikin tausayawa.. Bayan an fitar da Yarima mum ta kalli Dr tace nidai banso ka yarda ya koma Gida ba, ina jin tsoran Kar wani abu ya sake samunshi....... Dr yace karki damu, a gidan zaifi samun nutsuwa, Idan mutum yayi irin haka kika ga yace yana son tafiya akwai abunda yake son tabbatar wane, wanda shine yasa ya fad'a irin wannan matsalan, sannan komai ya faru call me..... Mum godiya tama Dr sannan ta fita. Bariki bayan sun karasa gida gefenta da aka kaita nan ta shiga, bedroom tayi Kai tsaye, ta zauna a k'asa tana kuka kaman ranta zai fita, wayan Yarima dake hannunta tayi k'ara alaman an turo Mai sa'ko, ajiye wayar tayi a gefe...... Tabbas tasan wannan ba komai bane, tunda tun Farko ta zabi sabama Allah, dole taga bacin rai, dama duk Wanda ya kauce hanyar Allah kuma yasan yabar hanya Mai Kyau dole ya had'u da ukuba tun a duniya, ita Allah na Sonta da rahma tunda harta gane ta kuma yi nadama, sai dai irin hanyar da tasa kanta koda kayi nadama sai an samu masu goranta maka, in bakayi wasa ba harta jikokinka sai anyi musu gori da fad'in ai kakarsu tsohuwar karuwa ce da, ko kuma ayi ma y'ay'anki ace ai uwarsu karuwa ce, in tayi aure tama miji laifi yace ta biyo halin uwa, tasha a nono, kai Wlh rayuwan bariki batayi ba ko kad'an... Kuka ta K'ara saki cikin jin zafin bata rayuwarta da tayi duk da kaddara ne ya sameta..... Wacce bata san yanda akayi Abun ya sameta ba..... Gimbiya zinatu kam tana shiga gefenta wa'ka ta kunna Tana ta rawa cikin jin dad'i, tare da fad'in first night ya zama ranan ba'kin ciki dariya ta saki cikin jin dad'i... Koda su Yarima Aliyu suka Iso gida, cewa yayi zai nufi gefen Zainab, duk da mum taso ya bita amma ya'ki, mum bata sa komai a ranta ba, ita a tunaninta da taji yace zashi wajan Zainab, sai tayi tunani ko abunda yayi mata d'azu yake son bata hakuri, sannan a mota ta fad'a mishi abunda Dr sukace inda badan Zainab dinba toh da zai iya mutuwa..... Fadawa na k'okarin rikeshi yace Nop ku barni, zan iya, tafiya yake dakyar harya shiga cikin falon bai ganta ba Mum ganin ya shiga yasa itama ta wuce Yarima bedroom dinshi yayi inda tun Kafin ya k'arasa yake jin sautin kukanta, bud'e kofar bedroom din yayi ya ganta a k'asa tana rasgan kuka a hankali cikin murya irin na marasa lafiya wanda yake jin jiki yace wannan ba kuka kike yiba.. Jin muryan Yarima yasa tayi sauri ta tashi, tare da kallonshi tana mamakin ya akayi ya dawo...... Yarima Aliyu idonshi na kanta yana mata wani irin kallo Mai Kama da I hate you, yace Zainab oh sorry Bariki...... Jin ya kirata da Bariki yasa zuciyarta ta tsinke gaba d'aya, abunda take zargi shine ya faru an fad'ama Yarima....... Katse mata tunani yayi da fad'in how dare you....... Shuru yayi cikin kunan rai hawaye na zuba a idonshi...... Yace kin cuce ni, kin yaudareni, and ina asibiti kin kuma bina har ana fad'in da badan keba dana mutu, Mai yasa kika zo?? Mai yasa ban mutu ba, I wish da mutuwa nayi da Nasan zanga irin wannan ranan, you play with my feelings you all lies to me, you cheat me, kin maida iyayena yara kinyi wasa dasu...... Da sauri tace dan Allah Yarima ka saur...... Yace keep quiet, don't try to say anything, let me speak you cheater...... Bariki kuka take Sosai Yarima Aliyu yaci gaba da fad'in do you think I will trust you again?? You break my trust, dan shuru yayi sannan yaci gaba da fad'in Zainab I love you from d bottom of my hrt, why are hidden your secret with me??....... Tana kokarin yin magana yace I said don't try to speak keep your mouth shut, I don't want to listen to ol your lies again, Bariki kuka take na farko ga Tashin hankalin halinda mijinta ke ciki, gashi ya hanata yin magana Yarima Aliyu yace but you don't cheat me, you cheat your self, Zainab I was shock to see your pictures with different men's, ido ya rufe yana hawaye domin takaicin abunda yake fad'a ji yake kaman zuciyarshi zata buga, I never expect dat from you, Zainab mai yasa kika bata rayuwanki nawa kike samu? mai kike ji,? mai yasa kika yaudareni,? mai yasa kika boyemin gaskiyan ko ke wacece,? Zainab how old are you kwata kwata da zaki bata rayuwanki just for money?? Mai kika samu Mai kika tara ?? Da sauri tace Yarima plz ka saurareni dan Allah tana maganan tana kuka.... Yace I don't want to listen to ol your lies, komai naki karya ne your love your affection is ol a lies...... Shuru yayi hawaye na zuba daka idonshi Abun gwanin tausayi💔 sanna yaci gaba da fad'in you break d trust dat I have for you, Zainab kwata kwata shekaranki nawa?? Har kin San ki samu iyayen Karya, ki aurar da kanki da kanki, you fool us, mai kika d'auki aure??? Do you think dat marriage is a joke?? Zainab I truly love but I won't accept you d way you are..... Ihun data saki Tana bashi hakuri akan ya tsaya ya saurareta tayi mishi bayani akan duk wanda ya fad'a yayi ne danya had'asu...... Yace Yimin shuru, Habib zai miki karya ne? Cikin razana tace habib..... Yarima yace eh habib call me and tell me everything ol your plan...... Zainab I feel so sad when I hear d truth about you..... Nayi takaici you never love me habib told me you marry me only for money...... Shuru yayi yana hawaye can yaci gaba da fad'in kin aureni dan ki sami kud'i bakya sona Wanda kike so yayi rejecting d'inki sai yasa kika aureni danki nuna mishi kina da Wanda suka fishi..... After dat he send me your pictures matsawa yayi kusa da ita ya d'auki wayarshi ya fara dannawa nuna mata yayi yace Waye wannan hotunan tane da Alh madu, gashi tsirara ya ri'keta, sai kuma wanda tayi da Hon salis...... Yarima yace have you seen it?? Ok shima wannan it ol a lies ko shima wannan so ake a had'amu?? Jefa wayan yayi a K'asa ta fashe...... Idonshi ya rine yayi ja, ga zuciyarshi dake faman tafarfasa kirjinshi na mishi zafi........ Yace you betrayed me, who did I harm to deserve ol this punishment...... Ban kasance mazina ciba, ban taba sanadin lalacewan wata ba, why matar dana aura kowa ya Santa....... Bariki kuka take Sosai tare da tunanin irin cin amanan da habib yayi mata, lallai don't trust anyone in life,...... Bakinta na rawa ta Fara fad'in Yarima Nasan ni Mai laifi ce a gareka dan Allah kaban dama just once I need to exp...... Yace I won't give you any chance to tell me another lies, karyan da kikayi min baya ya isa...... My heart only beat for you..... Tun a mafarki na Fara sonki, but you never love me, you hurt me alot...... You marry me for money not for love...... Ok even I, I won't accept you as my wife..... You will live here as my servant har karshen rayuwarki zaki zama mai min bauta, and I will make sure to hurt you d same as you did to me, nd I promise to hurt you, keda duk Wanda kukai wannan abun sai Nayi punishing naku, I will make sure to make you regret knowing me in ur lyf........ Da sauri ta matsa kusa dashi tare da kokarin tabashi ya daka mata tsawa tare da fad'in don't you dare try to touch me.... Karki k'ara yunkurin tabani da wannan kazamin jikin naki...... K'asa tayi da giwowinta Tana kuka tare da fad'in Yarima call me wit wat ever name you like, I deserve it, Yarima just once plz ka saurareni plz..... Yarima yace do you think zan kara sauraran wannan karyan naki?? Harda cemin kin sauke Al'qur'ani, Wat a funny, kin dai yi hadda a bin maza..... Tace Yarima iz true na sauke al'qur'ani tun I was 11yrs plz Yarima allow me to speak......... Hmmmmmm bari dai muga ko zai bata daman fad'a mishi ko ita wacece 🙆 *Plz kuyi manage I have a headache na gaji da typing din, comments dinku yasa nace bari in takura kaina inyi muku posting, ina matukar yinku Sosai da Sosai* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 19* D'an shuru yayi kanshi na k'asa yana zubar da hawaye, yana son Zainab yana mata tsantsar so, but da yasan haka take daya ro'ki mutuwa, daya ro'ki Allah ya d'auki rayuwarshi da yasan zaiga irin wannan mummunan ranan........ Jin yayi shuru yasa ta Fara fad'in Yarim...... Yace I said keep quiet, I don't want to listen to you.... Zainab even at once kin taba tunanin irin yanda zanji in nasan gaskiya a kanki???...... Kin taba tunanin ya iyayena zasu d'auki abun in suka San koke wacece??..... Zainab mai kika d'auki rayuwa?? Mai yasa kikai wasa da feelings dina?? You don't love me...... Wani hawaye mai zafi ya zubo Mai sannan yaci gaba da fad'in, tunda bakya sona Mai yasa kika aureni, Zainab inda kin fad'amin bakya sona tun Farko kud'i kike so, I will give you d money dat you want..... Basai kin yaudareni ba kin aure ni b..... Kafin ya k'arasa abunda yake son fad'a ta Fara matsawa kusa dashi, daka mata tsawa yayi tare da fad'in karki zo inda nake..... Tari ya farayi Sosai...... Da sauri ta nufeshi tare da rik'eshi Tana buga mishi baya a hankali, tana kuka ta Fara fad'in Yarima I knw dat I have lies to you, na boye maka koni wacece Nasan wannan gaskiya ne, but Yarima abunda aka fad'a maka Akan son da nake maka karya ne..... Yarima you are my life, Yarima I love you, I can't live without you...... Tsagaitawa yayi da tarin da yakeyi tare da kallon idonta itama idonta nakan nashi...... Taci gaba da fad'in Yarima sonda nake maka shine yasa na boye maka koni wacece, saboda ban son in rasaka....... Yarima in zaka tuna nasha kuka ina son fad'ama wani abu, sometimes wani abu ya shigo koka katseni.... Yarima I try to tell you who I am but whenever I try to tell you wani abu saiya shigo, and habib yana fad'amin Indai na gaya maka gaskiyan who I am you will hate me and leave me..... Yarima sonda nake maka bazan iya juran rashinka ba..... Yarima Wlh Ina Sonka Ina Sonka, how I wish in bud'e maka zuciyata Kaga irin sonda nake maka..... Yarima plz ka amshi kaddara ta karka juya min baya kaman yanda mahaifina yayi min, Wlh Yarima Idan ka juya min baya zan iya mutuwa...... Jin haka Yarima Aliyu yayi sauri ya rungumeta dukansu kuka Yarima hawaye ita kuma kuka mai sauti....... Bariki tana rungume a jikin Yarima Aliyu ta Fara fad'in Yarima........ Ni d'aya mahaifina ya haifa...... Nice y'ar mahaifina ta Farko kuma tun daka kaina bai k'ara samun haiyuwa ba, tun ina y'ar shekara Goma mum dina ta rasu, lokacin na shiga gararin rayuwa, gaba d'aya na tsani komai dake duniya . Mahaifina babban malami ne a k'asa nan wanda kowa ya sanshi bama kasar nan ba harta kasashen duniya, mahaifina malami ne mai sani Sosai sannan d'an kasuwa ne wanda yayi fice Sunan mahaifina sheik musa monguno...... Dan maiduguri ne, sunyi auren soyayya da mahaifiyata tun a k'asar misra suka had'u lokacin sunje karatu mum dita y'ar Sokoto ce soyayya Mai karfi ya shiga har takai da aure..... Tunda mum dina ta rasu mahaifina bai kara tunanin yin aure ba, shi yaci gaba da kula dani har Nayi hadda na sauke al'qur'ani da sauran littafai lokacin ina shekara shad'aya a duniya..... Ina karatun boko komai nawa dad dina yake min tare da taimakon Mai aikin mum dina wata tsohuwa Wanda na dauketa kaman kakata nake kiranta da Ummaa, Dangin mahaifina sun dameshi akan ya k'ara aure, domin zamanshi haka bamai yihuwa bane, ya nuna musu babu tsarin k'ara aure a ranshi, domin bai yarda yayi aure ya bada ri'kona wajan matar daya aura ba, domin yana matukar jin tausayi na, ya nuna musu Ummaa na kula dani baya bukatar ya auri wata mata, koda zaiyi aure yace saiya aurar dani shine zai samu nutsuwa...... Haka dai suka barshi Ina shekara shabiyar a duniya Ummaa ta rasu 😭😭, naji mutuwar Ummaa Ina tunanin Nafi jin Nata akan sanda naji mutuwar mum dina, har saida na kwanta a asibiti, a lokacin na k'ara yarda ba mutuwa akema kuka ba, shakuwa ce da Sabo akema kuka, haka na k'ara fad'awa cikin gararin rayuwa tare da kadaici, mahaifina yana matukar jin tausayina Sosai..... Bayan rasuwan Ummaa family din dad dina suka k'ara taso mishi da maganan aure, wannan karan basu mishi da wasa ba, kusan duka y'an uwanshi suka had'u harda mamanshi wato kakata tunda mahaifinshi ya dad'e da rasuwa, dole yasa ya amince ganin yanda suka nuna fishinsu akan ya k'ara aure........ Wata y'ar uwarshi aka aura Mai Mai suna Falmata wacce mijinta ya rasu ya bar mata yara biyu Mata, ganin abbana yana da kud'i yasa akace zai iya ri'ke yaran dan haka tare aka kawota da yaran, gidan dad dina dake Abuja. Falmata Tana nuna min so Sosai, bata Bari koda kud'a ya tabani, mahaifina yana jin dad'in hakan, sannan komai zai mana tare yake mana da Kananan yaranta, haka dai rayuwa taci gaba dad dina wata rana ya d'aukeni mukaje bank aka bud'emin account, gaba d'aya kud'in da mum dina ta bari aka samin kud'i masu uban yawa a lokacin kusan 20mil banda kadarori data bari tare da gidan gona Wanda kullum cikin samun kud'i ake, komai na mum dina dad dina yace cikin account dina za'a dinga sawa.... Na nuna ma dad dina daya Bari a wajanshi amma yace a'a in ri'ke hakki nane........ Mahaifina yana nuna min tsantsar so Sosai har baya iya boye son da yakemin gaban kowa kullum magananshi ni tare da fad'in irin tausayi na da yake ji......... Dad dina yana yawan zuwa gari gari wa'azi da kasashe, ganin matarshi Tana kula dani yasa ya yarda yake tafiya yabar mata ni.... Lokacin da nake shekara Goma sha bakwai komai nawa Ya fito, kyau diri Kirjina komai nawa dai tubarkallah, Falmata duk kawayenta kana kallonsu zaka gane y'an duniya ne, sannan basa zuwa gidan sai dad dina baya k'asar........ Wata rana Ina d'aki na fito daka wanka daka ni sai towel, ina zaune ina shafa mai saiga Falmata ta shigo, da sauri na tashi Ina kokarin in d'auko abu in rufe jikina A Kai rashin Sa'a towel din ya fad'i, gaba d'aya idon Falmata na kaina, da sauri na shige towel na rufe Ina kuka domin naji kunya Sosai ranan Ranan dai a d'aki na wuni banko le'ko ba Washegari na fito da yake lokacin ina zana waec kuma ranan shine paper na karshe na fito zani skul cikin jin kunya, saiga Falmata tazo ta ri'ke min hannu tare da fad'in haba zainab, mai yasa tun jiya kika k'i fitowa nifa mamanki ce kiyi hakuri dana shigo ba tare dayi miki nocking ba, tunda ta ri'ke min hannu sai wani murmurzawa take kaman filo ta ri'ke, ganin zanyi lati gashi tana ta wani shafa min hannu yasa nace ummi zanyi lati. Murmushi tayi tare da fad'in muje in rakaki mota, har mota mukaje ta sani tare da fad'ama driver ya kaini a hankali Tun daka ranan Indai Falmata zata min Abu saita tabani ban taba zarginta da wani abu ba, duk tunani na tanayi ne saboda in saki jiki da ita, domin tunda Abun nan ya faru nake jin kunyanta Sosai, haka zatai taja na da fira ni gashi ban cika son magana ba...... Wata rana dad dina yaje saudiya umra ,ina d'aki ina karanta wani hadith daka ni sai kayan bacci a jiki na, kawai Falmata ta fad'o d'akin dama kwana biyu ban cika bari muna had'uwa ba inma mun had'u nesa nesa nake da ita domin ban son yanda take yawan tabani..... Ganin ta shigo d'akin yasa na tashi tsaye domin taban tsoro irin kallon da take min..... Nufoni tayi tana y'ar murmushi tare da fad'in baki bacci ba har yanzu? D'an murmushi nayi tare da fad'in eh ummi. Matsowa tayi gab dani tare da min wani irin kallo da yasa gabana ya fara fad'i.... Tace Zainab nazo ne muyi wata magana wacce nake fatan zaki amince min?? Cikin rawar baki nace eh ummi insha Allah Shafamin fuska tayi tare da fad'in yauwa my daughter D'an ja baya nayi kad'an Murmushi tayi tare da matsowa kusa dani ta janyoni jikinta ta rungume har ina jiyo sautin ajiyan zuciyarta, a hankali tace Zainab plz ina son ni dake mu dinga biya ma juna bukata, Wlh sonki ya kamani dan Allah ki yarda kiban had'in Kai..... Da sauri na fara kokarin tureta amma na kasa domin tayi min ru'ko Sosai, bakinta take kokarin kaiwa nawa ina kuka ina tureta har Allah yaban Sa'a na cije ta a hannu da sauri ta sakeni, na shige toilet na rufe, kuka nake Sosai tare da tsoro da mamaki, dama ummi tana yin mad'igo Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, ranan na tsorata Sosai tare da k'ara jin tsoran duniya..... Tunawa da irin azaban da Allah ya tanadar ma masu yin mad'igo sannan zamanin annabi ludu an kifa duniya saboda luwadi da mad'igo, yau shine ummi take aikatawa...... Tunawa tayi da sanda malaminsu yake musu wa'azi akan masu aikata mad'igo ko luwadi...... Inda yace Mad'igo ko luwadi babban zunubi ne a musulunci, wanda za'a iya cewa Idan aka cire shirka, da kafirci to yana iya biyo baya....... Sannan hukuncin wannan mummunan aikin luwadi ko mad'igo yana kusan dai daine da mutumin daya zagi Manzon Allah..... Kuma Kun San hukuncin Wanda ya zagi Manzon Allah..... Manzon Allah (S A W) yace Mafi girman abunda yake jin tsioranshi akan Al'ummata shine aikin mutanan Annabi LUD.... mai nene aikin mutanan Annabi LUD??...... shine luwadi da mad'igo Allah ya tsare..... A wani hadisi so uku ajere Manzon Allah yana tsinema Wanda yake aikata irin aikin mutanan Annabi LUD..... Manzon Allah (S A W) Yace.... *ALLAH YA TSINEMA WANDA YAKE AIKATA IRIN AIKIN MUTANAN ANNABI LUD, ALLAH YA TSINEWA WANDA YAKE AIKATA IRIN AIKIN MUTANAN ANNABI LUD, ALLAH YA TSINEMA WANDA YAKE AIKATA AIKIN IRIN MUTANAN ANNABI LUD* Asara da tabewa ta gama tabbata akan mutumin da Manzon Allah ya jera Mai tsumuwa har guda uku akanshi.😭😭😭 Sannan Manzon Allah yace.... Duk Wanda kuka samesu suna aikata irin aikin mutanan Annabi LUD to kukashe maiyi da wanda akeyi dashi Sai dai a cikin hadisai ana samun rauni da wanda bai inganta ba....... Sannan malamin mu ya kara dacewa duk mai aikata luwadi ko mad'igo hukuncin shi Indai aka kamasu wasu sunce........ A jefesu wasu kuma sunce a k'ona su, wasu kuma sunce a sami bene ginin gidan sama wanda yafi tsawo a jefo su aita musu haka har sai Sun mutu😭😭😭😭😭 Wlh muji tsoran Allah, y'an mata da samari kunji wannan babban laifi ne wlh masuyi ku tuba 😭😭😭😭 Bariki kuka take Sosai tare da tsoran Falmata lallai Asara da tabewa ya tabbata akanta aikata lesbians, kuka take Sosai tare da burin Dad dinta ya dawo ta fad'a Mai...... *May be anjima inyi muku wani ko gobe da safe* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 20* *WARNING: DUK WACCE TAKE GROUP DINA, DAKA YAU DUK WACCE TA K'ARA TURO NOVELS DIN DA AKACE NA KUD'I NE WLH ZAN CIRETA KO WACECE, NAGA WASU ABUN NASU YANA YAWA, ANCE NA KUD'I NE NA KUD'I NE, IN BAZAKA BIYA BA KARKA KARANTA SAI KACE DOLE, NIDAI NA FAD'A DUK WACCE TA K'ARA TURA NOVELS DIN DA AKASA NA SIYAR WANE CIKIN GROUP DINA WLH SAI NA CIRETA😡* Rannan saboda tsoro a toilet na kwana, koda asuba yayi da lambo na bud'e kofar toilet din naga bata nan, naje nasa ma kofata key,... Tun daka ranan ban cika fitowa ba, wata rana naje kitchen Zan d'iba abinci sai gata ta shigo nan gabana ya fara fad'i amma sai naji Abu daban, inda ta Fara bani hakuri Wai Wlh shaidan ne ba halinta bane, ita bata haka kaza da kaza tsautsayi ne wlh kunyan had'a ido takeyi dani, dan Allah in rufa Mata asiri Kar in fad'ama kowa....... Ganin harda kuka sai taban tausayi tare da fad'in Ummi ki nemi gafaran Allah akan ya k'ara kareki daka fad'awa halaka, sannan babu wanda zan fad'ama wa, tunda har kin gane kinyi kuskure..... Nan tai tamin godiya....... Tun daka ranan na daina shige mata, dama ba wani shige mata din nakeyi ba, sai dai ita ce ke k'okarin jana a jiki...... Wata rana naje kitchen d'iban abinci, harna d'iba na fito naga Ummi a falo ita da wata kawarta na gaida kawar wacce ta kuramin ido kaman tsohuwar mayya,, ummi tace zainab Nayi coconut juice yana fridge Nasan kina so..... Nace eh ummi tare da komawa kitchen na d'auko a cikin fridge, d'akina na shiga na fara cin abinci na, cikin kwanciyan hankali, nasha juice dina tunda ga lokacin ban San inda kaina yake ba, tun wajan karfe biyu na rana, nidai na farka wajan karfe goma na Safiya gabana Nata zugi kaman ansa min Reza an jimin ciwo, kafana duk ciwo suke min kaman anyi dambe dani, jiki na duk tsami, dakyar na tashi nayi toilet dan in samu inyi tsarki da ruwan zafi ko zanji sauki daka zugin da nakeji, bayan na shiga toilet Wanda ban Lura ba kawai naga jini na bimin kafana...... Abun yaban tsoro ya kuma bani mamaki nasan dai bana al'ada sau biyu a wata kuma baifi kwana Goma dana Gama ba, abun ya dauremin Kai, amma tunda nayi wanka tare da gasa wajan, nasa pad, na fito ina tafiya dakyar..... Abunda Yaban mamaki shine yanda naga pad din bai baci ba, tunawa da nayi ance al'ada yakan Zoma mace tako wani siga, wannan abun ne yasa na basar duk da ban taba yin irinsa ba, ganin jinin baizo ba yasa nayi wanka na fara sallah Lokacin da dad dina ya dawo daka saudiya baiko nemeni ba, gaba d'aya tunda ya dawo ya canza daka irin kulawan da yake min, da Farko Ina mamaki amma daka baya saina Fara tunanin aiki sunyi mishi yawa, gashi ina son mishi maganan karatu na, domin ni saudiya nake son zuwa karatu ban son inyi a k'asar nan...... Wata rana naje d'akinshi na sameshi akan maganan karatu na, ya nuna bai yarda inje wata k'asa karatu ba, nai k'okarin in nuna mishi irin burina na son zuwa can fad'a ya bini dashi abunda bai taba min ba a rayuwa, kuka nasa ganin haka Ya fara rarrshi na akan inyi hakuri baya son yayi nisa dani ne, haka yaita rarrashi na, duk da ina Lura da irin canza min din da yayi Sosai....... Wani Tashin hankali da damuwa daya rufeni shine rashin ganin al'ada dina harna wata biyu, ga nonona suyi ta faman min zugi da rad'adi, gashi sun k'ara girma na k'ara wani haske ....... Gashi gaba d'aya turare na da nake masifar so naji suna min wani irin wari, gaba d'aya na zubar nace hala sunyi expire ne, nasa driver yaje ya siyomin wasu irinsu ,shima dai naji warin yakeyi, abun bada ka nan ya tsaya ba nida bani da wani cin abinci Sosai amma minti Goma na fara jin yunwa gashi ci kaman jaka...... Duk wannan abunda ake ciki Dad dina baya k'asar yana Ghana. Wata rana na fito ina zazzabi shima dakyar na fito na nufi kitchen dan naji yunwa na neman kasheni, ina zuwa falo Nayi d'akina da gudu Ina amai domin warin turaren wutan da aka sa a falon ji nayi kaman warin jaba...... Ina cikin amai saiga ummi da kawarta sun shigo suna fad'in sannu maike damunki bari in kira Dr, ban damu ba dama ina da bukatar ince a kira family Dr dinmu ta dubani domin dad baya Bari maza na dubamu...... Dr tazo tana tamin tambayoyi ina bata amsa Kai tsaye tace bari ta d'iba jini na, na mi'ka mata hannu na ta d'iba, tace zata koma tayi gwaji inta gwada ta gani zata Aiko da magani..... Bayan Dr ta fita na koma na kwanta ina jiran a kawo min magani, ina cikin bacci naji an bugo min kofa da karfi, tashi nayi inga ko Waye dad na gani da Falmata, Dad dina kallon tsana yake min ina mamakin ya akayi ya dawo yau, Katse min tunani yayi da fad'in uban wa ya miki ciki ?? Cikin razana da fargaba nace Dad mai..... Tas tas ya saukemin Mari har biyu tare da fad'in kin cuceni Zainab, nida nake ma jama'a wa'azi , yau gidana shine y'ata ta ciki na tayi cikin shege.... Allah ya isa tsakani na dake Zainab kin cuceni, duk irin tarbiyan dana baki, jiya sanda ummi d'inki ta kirani tace in dawo gida babu lafiya, Banyi zaton wannan mummunan labarin zan Tarar ba..... Cikin kuka na fara fad'in Wlh dad ba ciki gareni ba, kuma Wlh muje asibiti a duba, Niko saurayi ma ban dashi W....... Tas Falmata itama ta sakar min wani gigitaccen Mari tare da fad'in shairi likita zata miki, mutuniyar banza, wlh kin cucemu kaf zuri'ar mu babu wacce ta taba Abun kunya sai ke Cikin kuka nace ummi Kema shaida ce banda K...... Tayi sauri ta katseni tare da fad'in Yimin shuru munafuka Dad dina shidai shuru yayi inda Falmata take ta kalaman batanci akai na tare da fad'in na d'auko musu Abun kunya yanzu taya zasu kalla mutane da wannan abun nawa..... Falmata ta kalli dad dina babu ko tsoro tace naji kayi shuru kaman kana jin tsoran yi mata magana gwara ka yanke hukunci tun Kafin mu kasa fita Dad dina yace in fad'i uban da yayi min ciki. Ina tamai rantsuwa akan ba ciki gareni ba, dan dai nidai nasan ban taba kwanciya da kowa ba nida ko maza ban kulawa taya zan samu ciki, sai dai in a ruwa nasha.... Da sauri nace Dad Wlh hala a ruwa nasha d...... Falmata ta saki shewa tare da fad'in a ubanki gashi nan da yake gabanki kika sha...... Ko tsoran dad batai ba ta dinga zaginshi Wai shine ya dauremin gindi ai yana nunamin so ya d'auki dukiya masu yawa Yaban ba dole Inbi maza ba..... Kuka nake Sosai tare da takaici na tabbata Falmata Nada wani mummunan Abu a kaina tun sanda Dad dina yace tun jiya ta kirashi akan ya dawo, toh ni kuma yau Dr tazo ta dubani kenan tasan wani abu ko ince ita ta kullamin shairi..... Tsawan da Dad dina yamin yasa na dawo cikin hankalina da hayyacina yace na baki nan da zuwa gobe ki fad'amin wanda yayi miki Inba haka ba za kiga fishina y'ar iska fuuuuuu ya fita...... Wannan itace mummunan Kalman dana taba ji Dad ya fad'a tunda nazo duniya kuma ba'a kan kowa ya fad'a ba sai a kaina, Kalman tayi min ciwo, nidai nasan namiji ko hannuna bai taba ri'kewa ba balle ince toh taya na samu ciki kwata kwata na kasa ganewa..... Ina dai nan zaune inda nake ina kuka saiga Falmata ta shigo tazo gab dani Tana fad'in Zainab kiban had'in Kai Indai kina son Dad d'inki ya yafe miki..... Wani irin kallo na Mata tare da fad'in da in aikata abunda kike bukata gara dad ya yankani d'anya ya soya Naman jiki na, akan in aikata wannan mummunan aikin wanda Manzon Allah ya tsine ma masuyi..... Tace haba zainab sau d'aya kawai za muyi in mukayi sai mu tuba.... Zainab tace tir lallai tabewa da Asara sun tabbata a kanki, lallai irinku ne wanda ake cewa kuna fita daka addini baku Sani ba...... D'aura hannunta tayi akan nonona da sauri na wanka mata Mari Wanda dai dai lokacin dad dina ya dawo d'akin ganin na mareta yasa ya fara salati tare da fad'in munanan kalamai a kaina wanda zan iya rantsuwa sune suka bini harya kaini inda nake yanzu domin bakin iyaye dafi ne, sai yasa koda wasa karka taba aibanta d'anka domin addu'an iyaye kaman takobi take da kaifi..... Dad yaci gaba da fad'in daka yau bani bake bazan zauna da wannan abun kunyar ba, wlh saboda ke bazan fasa fita cikin al'umma ba , sannan harda marin ummi d'inki lallai wata rana Nima zaki mareni, Kuka nake Sosai domin jin maganan dad nake Wlh kaman bashi yake fad'ansu ba, mutum Mai tawakkali, da ilimi yau shine yake nuna da yaji kunyar duniya gwara ya rabu dani har abada, duk irin sonda yake min ban taba tunanin zai min haka ba, yau koda cikin gareni dagaske ina tunanin dad dina zai d'auka a matsayin kaddara amma gashi anyi min shairi ya yarda Gashi matarshi sai zugashi takeyi shi kuma yana k'ara hawa yana aibanta ni...... Ranan cikin dare mahaifina yace in bar mishi gidanshi tunda naki fad'an uban da yayi min ciki, ina kuka inata rantsuwa akan banda ciki, inma ciki ne Toh a ruwa nasha, har al'qur'ani na d'auko na dafa akan ban taba saduwa dako wani namiji ba amma dad dina baiko saurareni ba, cikin kuka nace Dad na tabbata abunda kake min yanzu kana yinshi ne cikin rashin bincike, dad kafi kowa sanin wacece ni, kafi kowa sanin abunda zan aikata yau Dad koda ciki gareni ina tunanin zaka d'auka a matsayin kaddara.... Cikin murya irin ta fushi yace fita kibar min gida y'ar iska karuwa...... Lallai wannan Kalman ta dad'e tana Yimin ciwo Sosai har yau inna tuna ina kuka Mahaifina ya'ki amsan kaddarata saboda Kar yaji kunyar duniya ace y'ar babban malami tayi cikin shege, duk da a lokacin ban San inada ciki ba dagaske..... Tafiya nake cikin dare komai ban samu na d'auka ba, daka ni sai kayan jiki na, wata babban mota na gani ta lodo wasu kwalaye na samu na shige duk da ban San inda za suba kawai Ina burin inbar garin abuja dan nasan motar wani gari zata, ban dad'e da shiga ba motar ta tashi kaman ni suke jira...... Aiko mukai ta tafiya...... Munyi tafiya Sosai Kafin motar ta tsaya inda na samu na fito na ganni a wani waje kaman kasuwa duk da darene ga mata birjit, cikina naji ya fara ciwo Sosai tare dajin wani abu kaman hanjin cikina zai fita, da sauri nayi wani wajan benci na zauna inata juyi ji nayi wani abu kaman ruwa na fita daka jiki na, ina dubawa naga jini Sosai ga wani irin ciwon ciki inaji Sosai, muryan wani naji a kaina yana fad'in na shiga uku an fasa aurena Mai zan gani haka y'ar uwa?? Ganin na kasa magana alaman ina jin jiki yasa ya kamani yana fad'in oh ni hjy babba sai ku tashi ku kwaso ciki kuzo kusha maganin zubar da ciki kuyi ta juyi, sai a nan na tabbatar da ciki gareni kuma Bari Nayi domin anyi mana bayanin jinin al'ada a islamiyya kuma yanda wannan jinin yake zuba nasan bana al'ada bane, na shiga rud'ani Sosai tare da tunanin a Ina na sami ciki, naci kuka tare da takaicin wannan abun..... Wanna d'an daudun Mai suna hjy babba shine ya taimaka min harna warke na dawo normal Ina kwana a d'akinsa saiya koma d'akin abokanan sa y'an daudu...... Wannan shine silan komawa na gidan karuwai har na fad'a wannan mummunan harkan tunda banda wani abu da zanyi sai shi, sannan nakan je kofar gidan mahaifina ko in tura a ajiye Mai hotuna na da shigan banza dan in kuntata mishi sai dai ban sani ba koya gani ko bai gani ba oho, ina karuwanci ne saboda rasa mafita ko madafa iyayena sun koreni banda wani gata.... Komai ya fado min shi zanyi tunda banda mafita duk da ina aikata Abunne kaman dole sai dai banda wata hujja akai, amma na d'aura hujjata akan ina son in kuntata ma Dad dina, duk da wani zuwa da nayi na ajiye hoto naga gidan babu kowa , na tambaya akace sun tashi tun daka wannan ranan da naje naga gidanmu ban k'ara tunanin in koma Gida ba ko in nemi iyayena ba...... Dan Tsagaitawa tayi tana kuka tana rungume jikin Yarima taci gaba da fad'in Wlh Yarima Ina aikata zina amma Wlh harga Allah cikin raina Ina mamakin haka..... Had'uwa na dakai shine yasa na daina, gaba d'aya, Yarima Nasan had'uwa na dakai had'in Allah ne, na tabbata duk wannan Abun daya faru dani kaddarace Wanda har yanzu ban son wanda yamin ciki ba, Yarima dan Allah kaima karka juyamin baya kaman yanda dad dina yamin dan Allah Yarima....... Yarima Aliyu dan janyeta yayi a jikinshi ya kura ma fuskanta ido na wani lokaci sannan ya fara murmushi tare da fad'in wow wow nice story I wish dat am a director in had'a film da wannan labarin naki Nasan zan samu kud'i, zainab I will never ever trust you again, komai zai fito daka bakinki karya ne, do you think dat I will believe you with dis ur fake story....... Har kina danganta kanki da babban malami kina fad'in shine dad d'inki?? Wani irin murmushi yayi tare da fad'in you always lies to me...... Bazan k'ara yarda dake ba in my lyf...... Tace Yarima am telling you the truth........ Yace truth?? Zainab komai naki karya ne, kina tunanin wannan labarin naki zai sa in yarda dake?? You are wrong, this is not the same Yarima dat trust you before, today wen I see d truth about you I have change..... Cikin kuka tace Yarima Wlh gaskiya na fad'a maka harga Allah, Wannan shine gaskiyan labarin rayuwa ta...... Yace koda gaskiya ne....... I won't accept you as my wife...... Zaki zauna a nan a matsayin baiwa Mai min bauta...... I won't accept you macen da kowa ya Santa, but before in baki aikin ki dole in miki HIV test in gani May be kina dashi tunda anbi wancan anbi wancan so Kinga in kina dashi sai in San Kalan aikin daya dace in baki...... Zainab I will make sure to hurt you, saina hukunta ki yanda nan gaba bazaki k'ara yaudaran wani ba, you r lucky I make promise to my dad da yau sai kin bar gidan nan but you will live here as my servant, I hate to see your face, make sure to hide your face from me har sai na nemeki cheater, Yana fad'in haka ya ri'ke kirji dake faman mishi zafi ya fita tare da bar mata d'akin...... K'asa tayi tana kuka shikenan Yarima ya tsaneta duk da ta fad'a mishi gaskiyan ko ita wacece kuka ta saki mai ban tausayi...... Daka yanzu duk wacce take neman BARIKI NA FITO, daka farko taje ta duba Wattpad ko facebook page d'ina MARYAM OBAM NOVELS... Dan gskya daka yanzu babu wacce zan kara turamawa na gaji ga typing ga aikin ture ture haba Abun yamin yawa...... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 21* Lallai dama duk Wanda yabar Allah yana tare da tabewa da Asara, duk Wanda ya zabi sabama Allah, amma babu komai zan jure insha Allah, zan d'auki duk wani hukunci ukuba da Yarima zaiyi min...... Da sauri ta tuna da abunda habib ya Mata, lallai habib yaci amanarta rayuwa wanda ka yarda dashi shine mai cutanka...... D'auko wayanta tayi duk da dama Yarima ya canza mata layi gab da bikinsu Tana da number habib dana su haulat ...... Kiran habib tayi duk da lokacin wajan karfe biyar saura an kusa kiran sallah asuba..... Cikin muryan bacci ya d'auka daka gani baima ko duba sunan ba..... Jin muryan bariki yasa habib fad'in harya koroki ne??? Tace habib kaci amanata Tana magana tana kuka, mai yasa kamin haka, duk irin yardan da nayi maka??? Abun ...... Yace dakata ki daina kaini jinsin da ba nawa ba Mlm, Tace an kaika d'an daudun banza da hofi..... Maci Amana Habib yace dakata bariki, miye zancan cin Amana?? Au dama bariki akwai Amana ne?? Toh gaskiya Indai haka kika d'auka bai kamata a dinga ce miki bariki ba, karki manta kud'i na fito bid'a, kuma da Farko Aina rufe miki sirrinki, da aka Biyani naira na dukan Naira har million biyar na fad'i gaskiya, sannan wacce taban tace in kira Yarima in fad'a mishi gaskiya, Kafin ki fad'a mishi, sannan ta tura mai hotunan ki da kikai da maza, da sim d'inta na kira kuma ta wayarta ta tura hotunan, dan haka aikin kud'i nayi, ke kina tunanin saboda in rufa miki asiri zanki amsar million biyar, haba bariki ai kin yaudari kanki, Bariki babu Amana ko yarda..... Da Farko na ri'ke miki amana daka baya kud'i yasa na canza, dan haka Kar kiga laifina......... Bariki tace abunda Kamin insha Allah sai kaima anyi maka, kaida wacce kuka shirya hakan...... Habib yace Ina ja miki kunne ki daina kaini jinsin daba nawa ba, sannan Bari kiji ita wacce ta Biyani so tayi Yarima ya koroki ita ta aureki domin y'ar lesbians ce, bari in fad'a miki sunanta, sunanta hjy Umaima abunda yasa na fad'a miki koda Kema zaki Biyani ki nemeni dan ki rama, ko yaushe ina free Danni da kika ganni y'ar kasuwa ce ya k'arasa maganan tare dayin shewa ahayye....... Ita haulat da bata da k'ashin arziki Aida ita akaso ayi aikin ta Fara yima matar kwana kwana..... Bariki kashe wayarta tayi domin bazata iya jin wannan tsinannan ba...... Kuka take Sosai wato hjy Umaima itace tayi komai tare da amfani da habib, toh taya tasan habib din?? Taya suka had'u?? Lallai haulat ya kamata taban amsa, kiran Layin haulat tayi bata d'aga ba, k'ara kira tayi harya kusa tsinkewa sannan haulat ta d'auka cikin muryan bacci..... Da sauri Bariki tace haulat maina miki keda habib da hjy Umaima..... Haulat da bacci ke idonta jin haka yasa ta tashi tare da cewa bariki, Kece?? Mai kike fad'a haka...... Nan Bariki ta bata Labarin abunda habib yayi mata Haulat tace Bariki wlh Wlh ban San hjy Umaima zatai miki haka ba, da Farko dai taso taje wajan boka danta miki asiri ki yarda da ita, har nayi niyan taimaka mata a lokacin, sanda na dawo kaduna in zaki tuna wata rana Aina amshi wayarki?? Toh Ina cikin duba hotunan da nake turawa sai gashi an turo wani keda Alh madu tsirara, nan nima na tura, in baki mantaba data dinki a kunne take ranan, ganin na tura na Alh madu saina had'a dana wani da kika kwana a kirjinshi, ina gamawa na baki wayarki, dama Nayi magana da hjy babba akan Alh madu ya bashi aikin ya gano wa zaki aura, yace yana son in tayashi...... Jin haka saina kira hjy Umaima akan Kar taje wajan boka na bata labarin halinda kike ciki, akan auran da za kiyi akwai wanda yake son rusa auran, harda hotunan dana tura cikin wayarki ta bu'kaci in tura mata tunda na bata labari, nan na tura mata harda number din habib dan na fad'a mata shine yasan komai da kike shiryawa...... Bariki tun ranan da kikai min wa'azi tare da nasiha Wlh daka ranan naji jikina yayi sanyi tare dayin nadama, kuma harga Allah na cire hannuna daka son cutar dake, wlh bariki ban taba tunanin hjy Umaima zata nemi habib ba, dan tunda tamin magana nace tayi hakuri kawai ta bari kiyi aure in yaso daka baya sai ta nemeki, na fad'a mata hakan kawai danta kyaleki Ashe bata hakura ba, kai amma wannan matar ko y'ar iska amma karki damu bariki zan dau miki mataki Wlh, Shima kanshi Alh madu da kanshi ya kira hjy babba yace a daina maganan ya barki kawai......... Bariki kashe wayan tayi bata taba tunanin hjy Umaima ko habib za suyi mata haka ba, lallai makashinka na tare dakai, ta yarda da habib amma yaci amanarta, lallai gaskiya habib ya fad'a bariki babu Amana, sannan komai kayi sai Anci amanarka Indai a bariki ne, jin kiran sallah asuba yasa ta tashi dakyar kanta kaman zai fashe da ciwo, toilet ta nufa dakyar tayi alwala, tazo tayi sallah...... Bayan ta idar gaba d'aya ta kasa bacci , ba komai take tunani ba sai irin matakin da Yarima zai d'auka wanda ta tabbata za taji jiki, dan murmushi tayi tare da fad'in indai wannan hukuncin da Yarima zaimin zaisa ya yafemin Zan jura, koda zaiyi ta azabtar da rayuwa na Indai Ina matsayin matarshi zan jure.... Kuka ta kuma saki tare da fad'in Yarima Ina maka son so, Sonka a jini na yake, zan amshi duk wani horarwa daka gareka...... Tashi tayi ta fita falo da niyan ta Fara aikin bauta daka yau,tana shiga taga Yarima kwance akan kujeran falon yana rawan sanyi, da sauri ta nufeshi cikin Tashin hankali idonshi a rufe kaman yana bacci amma ba bacci yakeyi ba........ Hannunta tasa akan goshin shi taji zafi Sosai.. Ido ya bud'e a hankali idonshi ya sauka akan Nata gaba d'aya kallon juna suke cikin ido...... Sunyi wajan minti uku suna kallon juna Kafin ta tashi da sauri taje ta samo ruwa da towel tasa towel din tare da matsewa, ta Fara k'okarin sama Yarima akai cikin murya irinta mara lfya yace don't you dare try to touch me. Cikin kuka tace Yarima plz allow me to do it, you have a fever..... Yana k'okarin yin magana tayi sauri tasa Mai towel din akai tana d'an matsa Mai, jin haka yasa ya kasa maganan da yake son yi..... Amma cikin ranshi babu komai sai k'una tare da tuna hotunan da aka turomai bariki akan namiji tana kwance ga wani kuma yana tsirara ya ri'keta, da sauri yasa hannu ya ture ta....... K'asa tayi ruwan dake kusa da ita ya zube, yace karki k'ara zuwa inda nake, I have told you, I hate to see your face.... Kuka take Sosai tare dayin nadama akan irin rayuwar data jefa kanta, dan kawai ta kuntata ma Dad d'inta, wanda inta mutu bata da wata hujja, lallai dama irin bala'in dake cikin zina harda rashin ganin k'imar mutum, sannan ba'a ganin darajan mazinaci Wanda gashi shine take gani yanzu, ta tabbata bata ga komai ba yanzu, sai nan gaba..... Yarima ne ya daka mata tsawa cikin tsana tare da fad'in I said leave from here. Jiki a sanyaye ta tashi tana kuka harta kusa shiga d'aki yace stop...... Cak ta tsaya Yace zoki goge wannan ruwan, wa kika bari ya goge?? And make sure ki cire carpet dinnan dan ruwa ya tabashi shima, kije ki shanya a waje...... Kitchen ta nufa ta d'auko mopper ta Fara goge ruwan, carpet din yana da girma kasa d'auka tayi, duk abunda Zainab keyi Yarima na kwance yana kallonta, ganin bazata iya d'auka ba yasa tace Yarima cikin dashewan murya bazan iya d'aukan carpet dinba yayi min nauyi..... Murmushi yayi tare da fad'in inda sex ne ai kina iya yi, harda kwanciya akan ko wani namiji kin iya, kindai iya karuwanci...... Ido ta lumshe domin maganan Yarima Aliyu ya dakar Mata zuciya, harga Allah Kalman daya fad'a ta iya karuwanci taji Kalman har cikin zuciyarta, tunda take ba'a taba ce mata karuwa ba tunda ta fito karuwanci Abun ya dameta, ita da takeso a dinga ma kiranta da bariki, amma yau shine rana na farko da aka ce ta kware da karuwanci Abun yayi mata ciwo.... Wani zazzafan hawaye ne ya zubo mata ganin in bata fitar da carpet dinba zaiyi ta fad'a mata magana sai yasa ta Fara k'okarin ta d'auki carpet din domin ta kaishi waje din, kaman yanda yace.... Fara ja tayi tana son tayi k'okarin ta d'auka tasa akai, santsin tiles din wajan dabai bushe ba ya di'beta zata Zame, gaba d'aya ta sadakar ta fad'i ji tayi an ri'keta, idonta dake rufe saboda tsoro ta Fara bud'ewa a hankali idonta ya sauka akan na Yarima da shima din ita yake kallo, sunyi wajan minti biyar a haka suna kallon juna , sannan ya d'agota gaba d'aya tare da fad'in stop making and excuse da zaki dinga sawa ina taba wannan kazamin jikin naki..... Bata ce komai ba shima yana tsaye yana kallonta, kokarin d'aukan carpet din ta karayi...... Hannu yasa shima tare da kama mata duk da baya jin dad'in jikinshi , har kofar waje suka Kai ganin fadawa a wajan, gashi ko hijab balle Gyale bata saba sai dan kwalin dake kanta na jallabiya, yasa yace sake carpet din kibar nan.... Bata musa ba, dan in tayi magana zai iya yi mata ihu, ga fadawa kuma tana hangowa ita yanzu tsoran halin Yarima take, d'auke roban ruwan tayi takai kitchen ta fito kenan shima yana shigowa falon, kallonta yayi tare da kawar da idonshi daka kanta, daka ya kalleta sai ya tuna irin karyan da tamai, Ashe duk ba sonshi take ba, dan kud'i ta aureshi dan k'aramin tsaki yaja tare da wucewa d'akin da yake matsayin nashi danya kwanta yabar ganinta domin wani irin tukukin ba'kin ciki yake cika shi tare da mamaki Wai itace take da wannan munanan halin..... Gimbiya zinatu Tana farkawa ko sallah batai ba ta doka ma gimbiya Amina kira....... D'auka gimbiya Amina tayi tare da fad'in zinatu lafiya da asuba, badai Yarima bane ya miki wani abu?? Tace ko d'aya labari na kira in baki da dumi duminsa Gimbiya Amina tace bani inji kodai Yarima ya Kori Matar daya aura ne?? Gimbiya zinatu tace kusan haka, nan taba gimbiya Amina Labarin abunda Ya faru..... Gimbiya Amina tace Kai amma wannan labarin yamin dad'i wlh, toh kodai ya sameta a bule ne?? Hala ba budurwa bace an gama cinyeta a waje, shine yaci yaji kofa a bud'e shine nasan yasa lokaci d'aya ya tsaneta, amma labarin nan yasa ni nishad'i.... Su Yarima manya shidai Mata duk ba virgin.... Dariya suka saki su duka, gimbiya zinatu tace ni tunani sunyi min yawa wlh, na farko dai bamu tabbatar ko virgin bace ko akasin haka, kinga bamu da tabbas and sanda yake kwance ita taje tayi magana dashi, har Dr yana cewa tare da taimakon ta, yasa zuciyarshi ta Fara harbawa.... Wlh am compose Gimbiya Amina tace haba zinatu karki sama kanki tunani, ke dama miye burinki badai Yarima yafi sonki bane, koma ya saki matar daya aura?? Zinatu tace eh shine burina My love Gimbiya Amina tace toh ki cire tunanin komai, na kusa zuwa Zaria din insha Allah, zamu shirya komai, yanda zata bar gidan gaba d'aya....... Yarima koda ya shiga d'aki kasa bacci yayi sai juyi yake, gashi kirjinshi na mishi mugun zafi, ga zazzabin har yanzu yana ji, zainab ta gama dani, ta cuceni, but zan rama abunda tamin Wanda nan gaba zata kiyayi yaudaran wasu..... ****** Farhan ya kammala karatu inda ya taso da maganan auranshi da haulat, nan hjy habiba ta tasar da balli akan bai isa ba, babu yanda mijinta baiyi ba akan ta fad'a mishi dalilin rashin yarda amma ta kasa bashi amsa, dan haka yace dole sai farhan ya auri haulat...... Haulat tana d'an waya da Bariki kuma tana neman shawaran bariki duk da bako da yaushe bariki take d'aukan wayanta ba, wata waya da sukayi Bariki taba ma haulat shawaran ta fad'ama farhan gaskiyan lamarin abunda suke ciki ita da mum dinshi in yana Sonta may be ya aureta inko baya Sonta sai su hakura, inda bariki ta fad'ama Haulat ita gashi karyan da tama Yarima gashi tana shan wuya yana nuna mata tsana a fili, haulat ta d'auki shawaran bariki. Farhan yazo kaduna inda suka had'u da haulat kaman yanda bariki ta fad'a mata haka ta fad'ama farhan, nan da nan idonshi ya kad'e yayi ja, baiko tsaya sauraranta ba yayi gaba abunsa....... Koda haulat ta kira bariki tana fad'a mata bariki tace aiki godema Allah da kika fad'a mishi Indai har so gaskiya ne zai dawo, sannan zunubin da kika aikata keda mum dinshi Kinga saiku nemi gafaran Allah tunda kince min kin daina yanzu , Bariki taci gaba da fad'in ni saida na shiga gaskiya ta fito gashi ina cin ubana Kai haulat da badan so ba dana bar Yarima kuka ta saki Tana fad'in ina son Yarima Sosai wanda sonshi yasa nake jure irin azabtar dani din da yakeyi....... ******* Yarima Aliyu ya warke babu laifi, amma har yanzu yana nunama Zainab tsana, yau Yarima Aliyu yaje fada domin ganawa damai martaba, bayan yaje waziri ya fita Kafin in shiga aka rufe kofa girib, wannan shine yasa ban sami shiga ba 🙄 ban kuma San mai suka tattauna ba ....... Koda Yarima Aliyu ya fito direct gefen bariki ya koma domin duk irin abunda yake mata Indai ran girkinta ne yana kwana a gefenta..... Bariki na zaune akan gadon d'akinta saiga Yarima ya shigo wanda rabon daya shigo d'akin tun sanda aka kawota sukai rigima, sai dai su had'u a falo, Bariki kallo d'aya zaka mata kaga ta rame Sosai, kallonta yayi tun daka sama har k'asa Shima ya Lura data rame, yace ina son Kimin alfarma ko ince kiyi ma kanki....... Da sauri tace Yarima fad'i abunda kake so zan maka Indai za kaji dad'i..... Yace ina son ki kaini kotu ki nemi in sakeki........ Da sauri ta kalleshi tare da hawaye dake zubar Mata a fuska..... Kai ta Fara girgizawa tare da fad'in Yarima bazan iyayi maka wannan abun ba...... Yace why?? Tell me why?? You don't love me, you marry me only for money, ban San in baki wuya I try to send you away from me without hurting you and you are telling me bazaki iya abunda nace ba?? Cikin kuka tace Yarima zan zauna matsayin matarka har karshen rayuwa na koda zaka dinga yankan Naman jiki na, Yarima kana ganin kaman baka min horo ba. Yarima kasan rashin kulani da bakayi tare da maidani kamar Mai maka bauta kasan yafi min komai zafi da ciwo........ Yace keep quiet..... Don't try to show me affection, you always telling me lies, Zainab you don't love me just go away from my life....... Tace Yarima Wlh koda zaka kasheni bazan Barka b..... Tsawa ya daka mata tare da fad'in why tell m....... Itama da karfi tace because I love you..... Da sauri ya kalleta suka had'a ido, hawaye na zuba daka idonta taci gaba da fad'in Yarima I can't live without you..... Yarima kayi punishing dina dako wani irin hukunci zanyi accepting amma karka kara cewa in rabu dakai, Yarima I will die without yo......... Da sauri yasa mata hannu a baki alaman ta daina fad'in haka shima hawayen ke zuba daka idonshi duka kallon juna suke cikin ido suna hawaye😞.......... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *mrs Yusuf marubuciyar gidan bariki kina wuta sis Allah ya k'ara miki basira😍.mika'il khadeejar(ummu Amrah). Aisha Ismail bafarawa. Aysha nasir. S, Y, SAGAGI. bilkeesu Khan mmn rabi. Hajara Abdullahi. Mustapha imam haruna. Aminullah usman gidan Dusu. Mustapha Ibrahim kft. Umm-Banat. Mrs Ahmad musa. Real Ummy smart. Sakinat zubairu(saky). Princess dijah. Momyn nurr. Maman Sadeeq. Nerjwerh. Aisha(maman hany). Muhd usam. Rufai idrees. Fannah kamal. Skp ummour suhaelert. Mama G. Zainab Adamu. Habibashehu94. Bilkisu muhammad lapai. Aesher aleeyou. Imteeyaz. Mafglam. Maman faeeza. Ummussalma Ibrahim Aliyu. Aimat digsa. Umar ya'u Lawan. Sarki danjuma hashidu. Asiya Aliyu shuaibu. Momy Hassan. Mmn Ummi. Momyn sultan. Amina yayaji6. Fatima Abdullahi. Haajar khamis. Ummar Hamza muhammad. Fatima az-zahra Abba. Maman noor. Yar baiwah. Zainab ( Yar Amana) zaria. Maryam Garba. Nassad. ummu muhammad team gimbiya😆. Ummu Abdallah. Umma Aliyu gulma. Ummul aulad. Rabiatu abdulkadeer. Real maman zarah😍. Ummee m shehu. Rukyn mamah. Zeenatazzubair. Mommy areef. Maryam Hamza. Hussy luv. Zee. Binta Ibrahim. Saffiyah faruq. Maryam Muhammad isa. Zainab Umar faruk. Mss fatimatu bintu Ibrahim. Ibrahim rashida loko. Fulani ummu Ahmad. Muhammad Zara autah. Meenah muhd. Nafisa um shu shu. Aishatu Haruna Harun. Rahinatu Ibrahim...... Wannan duka page din naku ne da sauran masoya na ina matukar yinku, wanda baiga sunanshi ba kuyi hakuri kuna da yawa zamu had'e a next page insha Allah....zan dinga d'aukan mutum shabiyar 15 Wanda comments dinsu yafi sai in sadaukar musu da nxt page* *BOOK 2* *PAGE 23* Cikin tashin hankali Yarima ya ri'keta tare da fad'in sannu Bari insa a kawo miki tea, fita yayi da sauri Jim kad'an sai gashi shida wata kuyanga da tray a hannunta, Bayan sun shiga direct wajan Zainab ya nufa tare da d'agota inda kuyangar ta ajiye tray din ta fita....... Yarima zaunar da ita yayi tare dayi mata sannu cikin tausayawa, bayan ya zaunar da ita shida kanshi ya fara had'a mata tea Abunda bai tabayi ba, sai dai Ayi mishi, amma gashi yau yanama Zainab, had'a mata tea din yayi tare da k'okarin sa mata a baki, amsa tayi tare da fad'in zansha da kaina...... Mi'ka mata cup din yayi tare da zuba mata kayan ciki, a cikin bowl, Fara bata yayi ta amsa ta Fara ci, taci babu laifi tace ta koshi domin ta k'osa tasha magani ta huta da wannan rad'adin da takeji...... Paracetamol din ya bata guda biyu tasha, tana k'okarin kwanciya yace Nop karki kwanta, idan akasha magani ba'a kwanciya....... Janyota yayi yasa kanta a kirjinshi tare da shafa mata gashin kanta wanda saka attachment din da takeyi duk yasa ya zube, amma duk da hakan akwai gashin babu laifi....... Saida ya Bari sukai wajan 10mnt a haka sannan ya kwantar da ita, wani irin mugun sha'awar matar tashi yakeji, haka itama ta gefenta domin Yarima tunda yayi kissing d'inta duk da tana period taji alaman kaman sperm yana zuban Mata cikin pad....... Yarima fuskanta ya kalla tare da sakan mata murmushi itama murmushin ta sakar Mai yakai mata peck kiss akan goshinta ..... Ido ta lumshe a hankali ya furta good night my princess...... Da sauri ta bud'e ido domin Sunan da taji ya kirata dashi, wanda tun suna soyayya...... Yau gashi yace mata my princess lallai Allah ya amshi addu'arta mijinta ya fara saukowa daka fushin da yake da ita..... Katse mata tunani yayi da fad'in bye har yamai bakin kofa sannan ya tsaya tare da waigowa ya kalleta yace hope da sauki?? Kai ta d'aga Mai tana murmushi..... Shima murmushin yayi tare da kashe mata wutan d'akin ya fita...... Yarima a falo ya sami Gimbiya zinatu Uwar gida sarautar mata😀 tasha wata doguwar riga d'inkin ya kamata dam, atamfa ce........ Tana ganin Yarima ya shigo ta tashi da sauri tare da fad'in Yarima inata kira baka d'auka ba...... Yarima Aliyu yace wayan suna bedroom dina, ban fita dasu ba.... Tace ok tare da rungumoshi tana fad'in I miss you my love...... Yarima Aliyu biye mata yayi dan dama a bu'kace yake Sosai, dan gaba d'aya zee Bariki ta gama yamutsa mishi lisafi, Yarima dai ansha love da Uwar gida sarautar mata Gimbiya zeenatu😀 ******** Farhan koda ya koma Abuja direct wajan mum dinshi ya nufa hjy habiba wacce take d'aki ita da jamcy wacce hjy Umaima ta bata d'ani, gaba d'aya sun shiga duniyar shagala farhan ya bud'e kofar domin a bud'e yake and kuma tasan farhan yayi tafiya dad dinshi kuma baya k'asar..... Sai yasa basu damu dasu rufe kofar da key ba...... Koda yake in Allah yaso tona maka asiri duk dubaranka saita bace maka....... Farhan furta Innalillahi'wa inna ilaihirajiun yayi tare da fad'in tir tir tir....... Kuka yake Sosai kaman yaro k'arami.... Hjy habiba da gaba d'aya jininta ya hau tare da fargaba da tsoro😭😭 not even hjy habiba Wlh even me ina imagine abun ace a kanka ya faru d'anka na cikinka ya kamaka kana aikata wannan mummunan aikin wanda Manzon Allah ( S A W) Ya tsine ma mutane masu aikata wannan abun har sau uku a jere😭😭😭 kai Mata Wlh muji tsoran Allah, dad'in Mai mace zata baki?? Mtswwwww Farhan cafko jamcy yayi ya fara jigba kaman ba mutum ba..... Jamcy babu abunda take sai ihu tare da ro'kanshi akan yayi hakuri ya daina dukanta, saida yayi mata lilis sannan yace tasa kaya tabar gidan Kafin ya kasheta da duka..... Da sauri jiki na rawa ta Fara saka kaya, ta fita da gudu....... Hjy habiba kam, yanda ya sameta haka take bata motsa ba sai jikinta data rufe....... Farhan kallon tsana yayi mata tare da fad'in I feel A shame to call you my mother...... Hawaye na zuba A idonshi yace what did I do to deserve a mother like you...... Lallai dole kik'i yarda in auri haulat ashe abunda kike aikatawa kenan da ita..... Lokacin da haulat ta fad'amin koke wacece I thought shairi tayi miki, amma Abunda na gani yau yasa gaba d'aya na tsani kaina da abunda ke cikin rayuwa..... Inda nasan zanga wannan ranan da nayi fatan sanda kike da cikina da bari kikayi, kin lalata yaran mutane, yaran cikin ki, ko ince jikokin ki, let me tell you something Wlh Wlh Indai har Ina numfashi maganan aurena da haulat babu fashi sai dai wani abu daka Allah, zan aurota in kawota ta zauna matsayin sirikar ki..... Yana fad'in haka ya fita fuuuu...... Hjy habiba gaba d'aya kunyar duniya ta kamata ko motsi ta kasa, kuka ta saki tare dayin nadama lokaci d'aya, lallai da tasan irin wannan ranan zata risketa data ro'ki mutuwa, d'anta na cikinta ya kamata tsirara tana aikata mad'igo ita da yar yarinyar cikinta, wannan Abun kunyar har Ina???...... Dakyar ta iya tashi tasa kaya tare da nufa d'akin d'an nata amma koda ta shiga bata ganshi ba, baya nan, cikin tashin hankali tayi toilet domin tayi wankan tsarki...... Gaba d'aya tsoro da fargaba ya sata gaba, yanzu Idan farhan ya fad'ama mijinta shikenan ta kad'e..... Kuka take Sosai, koda yake dama mijin nata ne ya kamata akan d'anta data haifa😭😭..... Zamu kuma waiwayo hjy habiba muji ya zata kaya...... Bari mu le'ka gidan Yarima Aliyu..... ******* Washe gari da safe karfe goma dai dai Yarima Aliyu ya fito kai tsaye gefen gimbiya Zainab ya nufa, koda ya shiga bai ganta a falo ba dama baiyi zaton ganinta a falo d'inba, bedroom dinta Ya nufa....... A zaune ya ganta tasa wando 3quater da wata top ta kamata, kanta babu d'ankwali......... Yarima Aliyu gaba d'aya idonshi nakan surar Zainab, Ganin Yarima ya shigo yasa ta tashi da sauri ta nufeshi tare dayin hugging dinshi, tana manne a jikinshi tace thank for helping me yesterday........ D'an cireta yayi daka jikinshi tare da kallon fuskanta, karamin bakinta yaja tare da fad'in ri'ke thanks d'inki bana bukata..... Hope da sauki jikin?? Murmushi tayi tare da fad'in Alhmdlh. Ido ya kura ma fuskanta, yana son Zainab dinshi da yawa ga wani kamshi Mai rikita zuciya da takeyi.... Sai dai abu d'aya da yake k'okarin mantawa shine rayuwarta ta baya wanda yake ro'kan Allah ya mantar dashi gaba d'aya...... Ganin yayi shuru yana kallonta yasa ta d'anyi baya...... Janyota yayi jikinshi tare dayin hugging dinta yana shakar kamshin jikinta, lokaci d'aya kuma ya saketa tare da ri'ke mata hannu ya jata sukai kan gado, zaunar da ita yayi tare da d'aura kanshi akan cinyarta, yasa hannunshi ya janyo mata kanta kaman zaiyi kissing d'inta yasa baki y'a cizan mata hanci kad'an k'ara ta saki tare da k'okarin tureshi daka jikinta...... Murmushi yayi ganin yanda ta bata fuska, yace sorry my princess....... Kinyi breakfast kuwa?? Kaita d'aga mishi alaman eh..... Duka shuru sukayi na wani lokaci, sannan yace ya kamata mu tare a gidanmu na kaduna, ina son in koma aiki, tunda na warke..... Zainab tace Niko nafi jin dad'in zama a nan..... Yarima Aliyu yace ok shikenan, sai In k'ara aure in zauna da matata a can K...... Da sauri ta toshe Mai baki tare da fad'in plz Yarima ka daina fad'in haka, yaushe zamu koma??...... Ido ya kura mata yana kallon yanda ta ku'ke dan yace zai K'ara aure....... A hankali yace Zainab Idan na k'ara aure how will you re....... Katseshi tayi da fad'in Yarima plz stop it, bana son wannan maganan plz...... Murmushi yayi tare da fad'in lallai kam, ni ai next tym mata biyu zan aura a jere y'an mata masu kyau....... Hawaye ya gani a fuskanta...... Dariya ta bashi amma saiya dake tare da fad'in my princess na fad'a miki ban son wannan kukan...... A hankali tace Yarima ya zanyi?? Nima bason yi nakeyi ba...... Amma Nasan ko naso ko ban soba dole zasu zuba..... Yarima dama Nasan zaka K'ara aure kodan ka kuntata min musamman ni dana bata rayuwa na tun.... Hannunshi yasa akan bakinta tare da fad'in shhhhh keep quiet...... Zainab ni musulmi ne Nayi imani da kaddara....... Annabi (S A W) Yace..... Amani shine ka yarda da Allah da mala'ikunsa, da littafansa, da Manzon ninsa, da Ranar lahira, kuma ka yarda da kaddara ...... Mai kyau ko mara kyau...... Zainab Nayi imani da had'uwa na dake yana cikin kaddara ta, kuma na yarda da kaddara...... Zainab a rayuwa yana dakyau ka nemi zabin Allah ako da yaushe, Kar mutum yace shi yafi son Abu kaza, duk abunda Allah ya baka ka amsa ka godema Allah...... Allah yana jarabtan bayinshi ta hanya da dama..... Bawai dan baya sonsu bane, A'ah sai dan ya gwada imaninsu..... Wasu suyi hakuri su cinye, wasu kuma su kauce hanya...... Yadda da kaddara yana cikin imani, ni musulmi ne Nayi imani da kaddara....... Hannunta guda biyu ya kamo tare da matsewa yace Zainab...... Every man needs a good wife whom he can trust with his heart........ Zainab trust shine soyayya but you break my trust akanki tun Farko...... Now I try to give you another chance....... But I always scare karki barni n...... Da sauri ta kwace hannunta dake ri'ke da nashi tace Yarima ...... I cannot leave you down, because you are my life, our love is lyk a biggest garden in d world......... I love you Yarima I really do love me, plz stop ol d doubt dat u have on me, and trust me once again...... Yarima Nasan bako wani namiji zaiyi accepting dina ba d way I am...... Yarima Nasan kana sona sai yasa ka d'aukeni a matsayin kaddara..... Yarima Indai sonda kake min gaskiya ne you have to trust Wat I say...... Murmushi yayi tare da fad'in Zainab any man who girl dat he loves lies to him at first, he will always doubt her words...... Zainab plz karki k'ara breaking trust d'ina.... Habib ya fad'amin gaskiya akanki and d same habib tell me dat you don't love me, u only marry me for money...... Am blind of ur love, I don't knw wat is right or wrong, but just once in ur life try to accept me as ur husband dat you love wit ol ur hrt...... Zainab karki taba yarda ki nunamin alaman cewa habib gaskiya ya fad'amin Akan sonda kike min plz I will give you d money dat you want, just to stay with me, ko nawa kike bukata zan baki, burina ki zauna dani...... Kuka tasa Mai sauti tare da fad'in Yarima shikenan yanzu bazaka taba yarda dani ba, wlh Yarima komai na fad'a maka Indai akan son da nake maka ne, wlh gaskiya ne..... Haba Yarima plz trust me once, and give me second chance to show you how much I love you....... Fuskanta ya d'ago yana kallonta cikin idonta tare dasa hannu yana share mata hawayen da takeyi...... Yace Zainab I will give you another chance, but if you break my trust again....... Shuru yayi can yayi murmushi tare da fad'in may be dat day I will die........ Da sauri ta rungume shi tana kuka, kasa magana tayi domin kuka take Sosai...... Yarima shafa mata baya yai tayi alaman tayi shuru ganin bata da niyan shurun yasa ya janyota tare da fara kissing dinta wanda yasa gaba d'aya jikinta ya mutu tun bata miyar mishi da martani harta Fara....... Kissing din junansu suke Sosai ko wannan su yana d'auke da sha'awar dan uwansa...... Sunyi a kalla wajan 10 mnt suna shan bakin juna, gaba d'aya daka Yarima har Zainab jikinsu ya mutu, saketa ya d'anyi tare da saka harshenshi cikin kunnenta yana tsotsa da sauri ta matseshi tare da kankameshi Tana sauke wani irin nishi mara sauti....... Zainab gaba d'aya jikinta ya mutu cire harshenshi yayi cikin kunnenta tare da saka bakinshi akan kunnenta ya fara mata magana, when zaki gama period??....... Zainab na k'okarin yin magana amma ta kasa domin duk wani miyau dake bakinta ya d'auke saboda gaba d'aya Yarima ya tsotse mata shi....... Jin tayi shuru yasa ya d'agota suka had'a ido, da sauri ta rufe nata tana d'an murmushi....... Iska ya hura mata a fuska wanda yasa dole ta bud'e idon , gira ya d'aga mata tare da fad'in tell me??? ....... Dakyar ta iya furta me zan fad'a ma?????...... Tayi maganan ne cikin kasala Yace abunda na tambaya Tace me kenan Hancinta yaja, ta saki y'ar k'ara kad'an... Dariya yayi tare da fad'in abunda ya hanani taba matata...... Ido ta lumshe cikin jin dad'i da kuma kunya, na farko taji dad'i Yarima ya sake da ita, na biyu har yana son yin sex da ita, sai yasa taji kunya,...... Uhm ashe dai Bariki anada kunya🙄 bari inyi shuru Kafin team din Bariki suyi min caaaaa 😆😆 dan naga basa kaunar a fad'a mata magana🤣 Janyota yayi jikinshi tare da fad'in tell me my princess...... Tace Yarima kwana hud'u nakeyi....... Murmushi yayi tare da fad'in soon zan zama ango...... Uhm kawai ta iya cewa.... Yarima cikin ranshi yace Zainab bata dad'ewa wajan gama al'ada sabanin wasu matan da har kwana 8, 9, sunayi wasu kuma kwana uku Sun gama, Yarima yace Inda Zainab Tana cikin masu dad'ewa daya cutu, domin yana matukar bukatar matarshi........ Jin yayi shuru yasa Zainab fad'in Yarima...... Uhm kawai yace tana manne a jikinshi ya rungumeta alaman ina ji......... Tace Yarima Ina Sonka Dariya yayi tare da fad'in dagaske ko wasa..... Uhm ai kaima ka sani... Murmushi yayi tare da fad'in ban riga na sani ba sai nan gaba..... Ta gane abunda yake nufi dan haka bata k'ara cewa komai ba sai dariyan da takeyi K'asa k'asa.... A hankali yace nayi magana da Abba akan Dad d'inki..... Da sauri taja jikinta daka nashi tana kallonshi tare da zubda hawaye tace Yarima..... Sai kuma tayi shuru In Mai karatu bai manta ba kwanaki Yarima yayi magana da Mai martaba su biyu Toh maganan mahaifin bariki yayi mishi, amma bai fad'a ma Mai martaba cewa shine mahaifin matarshi ba, kawai ya nemi alfarman cewa Mai martaba ya bama sheik musa monguno goran gayyata domin akwai wata lacca da ya cema Mai martaba yana bukatar sheik din yayi....... Mai martaba yace ma Yarima sheik din baya Nigeria ya koma k'asar misra da zama wajan shekara biyu ko uku da suka wuce....... Sai dai Yarima ya nemi wani Mlm din, Amma Mai martaba yace ma Yarima zai gwada tuntubar sheik din in ya yarda zai zo Toh....... Kunji yanda Yarima yayi da abbanshi ...... Labarin yanda sukayi damai martaba ya bata, sannan yace mata ina son fad'ama iyayena koke wacece a gaban dad d'inki, domin dole sai Sun san gaskiya, tunda wa incan ba iyayenki bane na gaskiya....... Hmmmm idan iyayen Yarima suka San gaskiyan wacece bariki zasu yarda d'ansu yaci gaba da zama da ita??? 🙄🙄🙄 muje dai zuwa muga yanda zata kaya......... *plz daka yau zan fara tsallaken kwana d'aya Kafin nayi posting, idan Nayi yau bazanyi gobe ba, ina fatan zaku fahimta🙄🙄* *NOT EDITED: AITA HAKURI DA TYPING ERROR* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *NA SADAUKAR DA WANNAN PAGE DIN DA WA INNAN HAZIQAN MARUBUTAN* ~HAUWA USMAN JIDDERH~ *My mentor kawar kirki my kawar shawara kowa naki ne jiddarh kin iya zama da kowa, ina matukar yinki marubuciyar RABO AJALI Daka jin Sunan novel din ansan zaiyi onga, dama akwai kwakwalwa* ~AYSHA BAGUDO~ *banda ta biyunki, ina matukar kaunarki halaccinki a gareni bazan taba mantawa ba har in koma ga Allah, lallai kin nuna kina kaunata tsakani da Allah Allah ya biyaki ya ba'ki abunda kike nema* ~AUNTY HALILOSS~ *marubuciyar BAYA DA K'URA* ~NEESHAR JAY~ *Marubuciyar ASHWAAN* ~HALISSA ADAMOU LISSA~ ~HAWWA MUHD USMAN REAL SMASHER~ *Marubuciyar ALKAWARIN JINI* ~LAYUZA KABIR ADAM~ *BOOK 2* *PAGE 24* Bariki hawaye ta farayi tare da fad'in Yarima Ina jin tsoran Kar wani abu ya faru, Yarima Abba da mum Ina ji kaman bazasu amince dani ba in suka San gaskiyan abunda na aikata...... Kuka yaci karfinta lokaci d'aya kuma ta rungume Yarima Aliyu tare da fad'in dan Allah Yarima komai zai faru Karka bari a raba mu ko kuma kayi nesa dani...... Nayi kuskure a rayuwa, aure ba'ayinshi da karya ko yaudara...... Duk abunda akace k'arya dole wata rana asiri ya taunu, sai yasa akace ramin k'arya kurarre ne, duk abunda aka had'ashi da karya baya dad'ewa yake rushewa...... Sai yasa akace gaskiya dokin k'arfe..... Ba'a taba cewa gaskiyan mutum ta k'are sai dai ace k'aryan mutum ya k'are...... Kuka ta kuma saki mai sauti tare da k'ara kankame Yarima Aliyu kaman ance mata za'a kwace mata shi😏 Yarima Aliyu kam gaba d'aya ta sakar mishi da jiki, a duniya babu abunda ya tsana kaman yaga kukanta, gashi ita kuma kukan baya mata arha, bini bini ta Fara...... Shima k'ara matseta yayi a jikinsa..... Lallai shima yana tsoran Sanar da Mai martaba ko wacece matar tashi, wannan yana d'aya daka dalilin da yasa ya fara tunanin neman mahaifin Zainab din, domin Idan suka had'u da Mai martaba yana ganin komai zaizo da sauk'i..... Duk da yasan Zainab tayi wauta tun Farko inda ta fad'a mishi ko ita wacece da abun yazo da sauk'i, duk da harda gudun mawarshi wajan k'ara tunzurata ta boye mishi ko ita wacece, domin yanda yake nuna kyamarshi akan mace mazinaciya..... Dole taji tsoran fad'a Mai gaskiyan ko ita wacece..... Abunda Yarima yafi jin tsoran iyayenshi su sani shine Zainab tayi amfani da iyayen Bariki wato iyayen bogi k'arya, a matsayin sune iyayenta, ya tabbata ran abbanshi zai baci Sosai domin zaiga kaman ta raina su ta maidasu k'ananan mutane tayi wasa dasu, amma baya shakkan abban nashi yasan Bariki tayi karuwanci ya tabbata Abba mutum ne mai ilimi zaiyi imani da kaddara tunda bata wuce kan kowa ba, matsalan Yarima Aliyu kawai yanda zai fad'ama abbanshi iyayen matarshi daya aura ba su bane ainiyin iyayenta ba...... Hmmmmm Yarima jin kukan nata ya'ki tsayawa yasa yace Zainab, ki daina wannan kukan ni dake har abada insha Allah, babu Mai rabamu..... Aurena dake had'in Allah ne, komai zai faru naji na gani ina sonki a haka...... Ki daina wannan kukan Kar kisa kanki ya fara ciwo....... Tana manne jikinshi tace Yarima..... Ina Sonka bazan iya juran wani abu ya shiga tsakanina dakai ba, plz Yarima karka sa dad d'ina yazo, wlh Ina Ji a jikina kaman zuwanshi zai zama silan rabuwa na dakai yar........ Da sauri ya cireta daka jikinshi tare dasa bakinshi cikin nata, kissing d'inta yayi na wajan 2mnt, Kafin ya saketa gaba d'aya kasa magana tayi😆 dama sai yasa ya Mata domin ta daina wannan maganan ta sami nutsuwa....... Kaman yanda yayi zargin kuwa hakan ta faru domin Bariki kasa magana tayi sai hawaye dake zuban Mata a ido, shima hannu yasa ya fara goge mata, lokaci d'aya kuma ya d'agota tare da fad'in yunwa nake ji, muje muga Mai zamu ci...... Wardrobe d'inta ya bud'e ya d'auko mata jallabiya ya taimaka yasa mata tare da Jan hannunta ta fad'o jikinshi ya d'aura hannunshi akan kafad'anta suka nufi falo, inda an jera kayan abinci, kuyangi na wajan a tsaye suna jiran ta fito su saka mata, Bayan sun fito ita da Yarima kuyangi suka zube suna gaidasu....... Bariki tace kuje zan zuba mishi da kaina...... D'aya daka cikin kuyangin tace ran gimbiya ya dad'e muna Mai neman afuwa bamu San Yarima yana nan ba, bari muje mu k'aro wani...... Bariki tace ku barshi haka kuje kawai..... Fita sukayi suka bar daka Yarima sai his princess bariki au Zainab, gaskiya team bariki kuyi hakuri fah naji Kun Fara cewa a daina batama gimbiyarku suna ana ce mata bariki 🤣🤣🤣 sunanta Zainab, ni gashi barikin na saba dashi😆😝😝...... Yarima Aliyu ja mata d'aya daka kujeran dinning din yayi, tare da fad'in zauna my princess...... Zama tayi shima ya zauna...... Kallonshi tayi tare da fad'in toh who will leak d food??? Yarima yace you mana, tunda kin Kori masu zubawa...... Tace oh Waye Yaban kujera in zauna?? Yace ni. Tace good, toh waya kamata ya zuba abinci din?? Yarima dariya yayi tare da fad'in my princess mana Tace a'ah, Nina Fara zama, dan haka Kai zaka saka mana.... Yarima Aliyu kai ya girgiza alaman a'a, sannan yace let me call them su zo su saka mana..... Bariki tace nidai wanda kasa zanci, ganin dagaske take yasa Yarima Fara bud'e coolers din, d'aukan saving spoon yayi tare da fara zubawa, ganin yanda yakeyi yasa ta Fara dariya....... Tare da tashi ta Fara k'okarin amsan spoon din danta saka musu ........ Amma Yarima ya hanata tare da fad'in barshi my princess ai komai zan iyayi miki Indai it's will make you happy...... Tace oh komai fa kace?? Yace yes komai kike so indai zaki farin ciki....... Bariki tace ok, toh yanzu kasan Mai nakeso?? Yarima yace a'a tell me?? Tace indomie nake so, kuma Kai zaka dafa....... Yarima Aliyu bai son lokacin daya Fara dariya ba, shi ko kasheshi za'ayi bai masan yanda za'a kunna gas ba, balle dafa indomie...... Yace my princess Kina da rigima...... Tace but u promise me komai nake so, zaka min, you have to fulfil ur promise...... In kuma baka iya ba tell me ta k'arasa maganan tana dariya..... Yace oh you are challenging me?? Tace yes am challenging you..... Yace OK challenge accepted....... Zan dafa miki indoomie, Zan baki mamaki, but you will help me ki kunna min gas sai ki fita daka kitchen din in kin kunna min....... Tace babu damuwa zan kunna maka..... But make sure indoomie din yayi dad'i.... Rufe cooler din abincin yayi suka nufi kitchen ta kunna mishi gas sannan ta fita tana jira taga indomie......... Yarima Aliyu yana ganin ta fita ya fara danna wayarshi tare da shiga google ya rubuta....... *HOW TO COOK INDOMIE* nan yaga yanda ake dafa indomie Kala Kala, d'aura tukunya yayi😆😆😆😆 yana karantawa yana zuba abunda akace, cikin minti Goma Yarima ya gama dafa indomie ya zuba a plate....... Falo ya fito tare da ajiye mata a dinning yace Oya come and eat....... Da sauri ta taso dan taga wani irin Abu yayi, Aiko da mamakinta sai taga indomie yayi kyau a ido, ga kamshi yana tashi Sosai. Zama tayi tana kallonshi sakar mishi murmushi tayi, danta k'osa taci, yanda taga indomie din, gira ya d'aga mata tare da fad'in ko saina baki a baki? Kaita girgiza mai alaman a'ah Zanci da kaina. D'iba tayi tasa a baki da sauri ta ajiye Tana kallonshi.... Yace Yadai?? Tace baka sa Magi ba a ciki, anya kasa spicy din kuwa? Naji babu Magi. Yarima Aliyu shuru yayi can ya tuna bai sa magin indomie din ba, yace oh🤦‍♀ na manta bansa spicy dinba,.... Dariya bariki ta Fara mishi tare da fad'in, bari in d'auko sai in dinga sawa akai ina ci, kitchen din ta nufa Jim kad'an sai gata da spicy din indomie din ta fito dashi, ta Fara zubawa tana ci, shima zama yayi ya fara cin abinci..... Kallonshi tayi tace Yarima dama you knw how to cook ne dama?? Murmushi yayi tare da fad'in ko ban iyaba akanki ai zan koya. Tace oh I see, yaushe zaka min tuwo?? Ido ya zaro alaman shock yace tuwo?? Sai kuma yayi dariya tare da fad'in oh plz my princess Nasan babu yanda ake had'a tuwo a Google S... Shuru yayi domin ya fasa Kwan Dariya ta farayi tare da fad'in haba, haba, no wander indomie tayi dad'i duk da babu spicy, Ashe a Google Yarima na ya koya, dariya ta saki mai sauti Shima dariyan yayi tare da fad'in, ai nasan I try wannan ne first tym dana taba dafa Abu, ya kamata Kimin kyauta. Uhm tace tare daci gaba da cin indomie d'inta, saida taci tayi nak sannan ta tashi ta zagaya ta bayanshi tasa hannunta akan wuyanshi ta d'aura kanta a saman kanshi, ido ta lumshe tana fad'in, Yarima kayi k'okari Sosai, thanks for d noodles. Tashi yayi tare da janyota jikinshi yace, bana bukatar godiya, wani abu zaki bani Tace wani abu like Wat? Yace something dat will make me happy tare da d'aga mata gira. Murmushi tayi tare da manna mishi peck kiss a kirji, tace gashi na baka, hope it make you happy Yarima Aliyu murmushi yayi tare da fad'in, mai kikayi min? Bakinshi yakai wajan Nata, ido ta lumshe dan tasan kissing d'inta zaiyi, ido ya kura ma fuskanta wani irin so yake mata wanda bazai iya fassara shiba, ganin baiyi kissing d'inta ba yasa ta bud'e idonta suka sauka akan nashi idon. Kallon juna sukeyi cikin ido, A hankali ya fara fad'in... I will never love anyone lyk I love u nd you well knw that I never make a promise that I don't intend to keep, I promise to love you til my last breath..... Hawaye ne ya fara zuba a idonta Wanda zan iya cewa na murna ne, dajin kalaman mijin Nata, A hankali itama tace Yarima words alone will never be able to express the depth of my love for you, l wnt u to knw, I"ll be loving you always nd forever. Kallon idonta yake lokaci d'aya kuma yayi murmushi tare da fad'in my princess kina da arhan kuka. Tace Yarima wani zubin yana fita ne ba tare da sanina ba, wannan hawayen farin ciki ne, Yarima ban taba tunanin zaka amsheni a matsayin mata ba, lallai Nayi dace, nafi ko wace mace Sa'a, na aikata sabo mafi girma t...... Kuka yaci karfinta Sosai Yarima matseta yayi a jikinshi yana fad'in oh, Kinga irin matsalanki koh?? .... Kuka kuka. Tace Yarima kukan murna nakeyi. Dan janyota yayi daka jikinshi tare da kallon idonta itama nashi take kallo, Yarima yace Zainab koda kinfi haka zan amsheki domin haka kaddarata take, wayau ko dabara, bazai taba sa ka kauce ma kaddaranka ba, k'okarin Kai bakinshi cikin Nata yayi da sauri yayi baya tare da sakinta... Ba komai Yarima Aliyu ya tuna ba, sai irin yanda yaga zainab dinshi a jikin maza, ido ya lumshe lokaci d'aya yayi k'okarin yayi controlling kansa domin yasan shaidan ne ke k'okarin saka mishi abun a zuciya. Zainab dake tsaye ganin yayi baya da ita yasa tace Yarima lafiya? Maiya faru? Tare da matsawa inda yake, Murmushi yayi tare da fad'in lafiya, bari inje in dawo, peck yakai mata a goshi tare da fad'in take care, da ido ta bishi harya fita tana murmushi Yarima Aliyu koda ya fita direct bukka ya nufa wanda yake ta bayan masarautar, kuma babu Mai zuwa wajan sai su, zama yayi akan carpet a k'asa tare da lumshe ido, lallai sai yayi Ya'ki da shaidan Kafin ya cire wannan abun daka idonshi da kuma ranshi, yana kishin Zainab Sosai, bai taba tunanin Zaiga irin wannan Abun a game da ita ba, toh amma ya, ya iya tunda haka tashi kaddaran take, lallai abun da kishi kuma dole sai mutum ya daure..... Hmmm Nima dai nace Yarima kayi jahadi domin bako wani namiji bane zai Yarda da hakan, wasu mazan basu d'aukan komai yazo musu a matsayin kaddara, wanda Allah yakan jarabci bawa ta hanyoyi da dama, wasu saisu kasa cinye jarabawan, Allah yasa mu dace, Allah karabamu da mummunan kaddara 🙏 Hafsat ce cikin shiri domin wanda zata aura zai zo fada yau gaida Mai martaba, tun wani zuwa Dubai da tayi suka had'u suka kulla soyayya Mai karfi, wanda manya sun shiga cikin maganan, duk da yaron bad'an gidan sarauta bane, amma iyayenshi Suna da kud'i Sosai, sannan Yaron Mai suna Umar d'an kasuwa ne, Yaron yazo ya gaida Mai martaba, inda Mai martaba ya yaba da hankalinsa Sosai Bayan ya fito aka kaishi falon ba'ki, bai dad'e ba Hafsat tazo ta sameshi gabanshi duk an cika mishi kayan abinci Kala Kala, kallonshi tayi tare da fad'in Barka da zuwa masarautar Zazzau Dariya yayi tare da fad'in ina godiya my Gimbiya hafsatu Murmushi tayi tare da zama kujeran dake kallonshi, Yace miye haka?? Tace karka manta a inda muke, muna cikin masarautar mune, gwara nesa nesa . Yace hakane, tare da fad'in Hafsat, ina son a matso da bikin mu nan da wata biyu, wata biyar yayi nisa Tace Kai wata biyar din fah kaman yanzu ne, Yace hakane nan sukai ta fira Sosai. Bariki an gama period, Yarima ana nan ana lissafi 😆, kuma ranan data gama girki ya fad'o a d'akinta, Yarima ya saba ma Bariki da romancing Tana matukar bukatar mijinta itama, Yarima Aliyu tunda ya fita bai dawo ba sai wajan tara saura, saiga Yarima ya shigo tare da sallama, Tana zaune akan gado tasa wani shegen rigan bacci Wanda dashi da babu duk d'aya, kallonta yayi tare dajin wani mugun sha'awa, gonshinta yasa hannunshi tare dayi mata addu'a kaman haka "ALLAHUMMA INNEE AS'ALUKA MIN KHAIRIHA WA KHAIRI MAA JABALTAHA 'ALAIHI WA'A UZHUBIKA MIN SHARRIHA WA SHARRI MAA JABALTAHA ALAIHI" bayan ya gama addu'a sannan yace taje tayi alwala, bayan tayi alwala, suka gabatar da sallah raka'a biyu, bayan sun idar suka fara addu'an neman y'ay'a na gari. Kallonta yayi tare da fad'in muje kici abinci, tace Yarima naci abinci bana jin yunwa. Tashi tayi daka kan dadduma din tare da k'okarin komawa kan gado, Kafin takai Yarima ya rungumeta ta baya, tare dasa hannunshi akan nononta yana shafa mata su, Bariki kam ido take lumshewa alaman hakan da yake mata tana jin dad'i, juyo da ita yayi ta gaba ,tare da cire mata rigan baccin dake jikinta, dama bata sa pant ba, Yarima ganin surar Bariki gaba d'aya ya kid'ime, duk da d'akin akwai duhu amma ba duhu Sosai ba, bakinshi yasa cikin nata ya fara kissing d'inta yana janyo harshenta yana tsotsa tare da tsotsan lebanta, gaba d'aya kafafun bariki Sun sake, kaman ya sani, ya jata sukai kan gado, bakinshi yasa akan nononta yana sucking dinsu, ido bariki ta lumshe tare da sauke numfashi Mai sauti, tsotsan nononta yake yana wasa da harshenshi akan nonon, nishi kawai take saki, Yarima hannunshi yasa a hq din bariki yana fingering d'inta, gabaki d'aya bariki ta birkice tare da sakin zafafan nishi, Yarima wajan saitin pin d'inta wato d'an tsaka, yake wasa dashi da hannunshi sai mi'ke mi'ke take da kafa alaman ta fita daka duniyar da take ciki, saida ya tabbata ta gama fita hayyacinta sannan ya d'aga mata kafafuwanta duka biyun sama tare dasa harshenshi dai dai saitin pin d'inta ya fara sucking tsotsa, bariki babu abunda take sai ihu tare da sakin nishi mai sauti...... Lokaci d'aya ta Fara k'okarin ture Yarima alaman tayi realising, ganin haka shima ya gane ya cire bakinshi daka hq d'inta, Bariki babu abunda take sai mamaki tare da tsinema rayuwar bariki, tunda take bata taba sanin a wasanni ana realising ba sai yau, koda yake duk namijin daya d'auki karuwa bai cika yin wasanni da ita ba, hasali ma maza da yawa Inba matansu ba, basa kissing karuwa kawai ayaba suke sawa a ciki hq burinsu su biya bukata kawai Su sallameki, kuma daka zaran namiji ya biya bukata da karuwa Allah Allah yake kibar inda yake, babu rayuwa mai dad'i da kwanciyan hankali kaman rayuwar aure..... Tana cikin wannan tunanin Yarima ya d'aga kafarta sama yasa ayabarshi ciki, wani irin k'ara ta saki mai sauti Yarima shima nishi yake tare da sumbatu iri iri, bariki jin banana din Yarima take har cikin karshen hq d'inta, Yarima kam sakawa yake yana fitar dashi, Bariki kam kankana Uwar ruwa, babu abunda yake fita sai ruwa, Yarima Aliyu gaba d'aya surutai yake tama bariki, bariki tun Kafin Yarima yasa banana tayi realising sau biyu, yanzu da yasa tayi sau d'aya, gaba d'aya Yarima ya gama lugwigwitata, Bariki itama ta biye ma Yarima style kam kala Kala, Yarima yasha, Bayan sun gama Yarima Aliyu harda hawaye ba komai ya tuna ba sai irin mazan da suka San matarshi, lokaci d'aya ya tashi tare da kamota ya rungumeta ta yana hawaye tare da fad'in Zainab dan Allah ki ri'ke min amanan kanki, dan Allah Kar kiyi abunda zan kasa yarda dake a karo na biyu, Tana manne a jikinshi itama babu abunda take sai kuka lallai dama tasan hakan zai iya faruwa, sai yasa akace yarda Indai ka rasa shi wajan miji ka shiga uku, karki taba bari mijinki ya nuna miki rashin yarda, ko kiyi abunda zaisa ya Fara zargin ki, domin rashin yarda yana rusa zamantakewa. Tace Yarima ka yarda dani bazan taba cin amanar aure ba, bazan taba cin amanarka ba, k'ara rungumeta yayi lallai Mata suna suka tara, yau ya tabbatar da hakan, Zainab Tana d'aya daka cikin mata masu ni'ima, and irinsu ne idan namiji ya rasa yake daya sani, domin suna bama namiji gamsuwa yanda ya kamata.... Itama ta gefen bariki tayi mamaki Yarima bashi da Kalan katotuwar ayaba sannan ba karama bace, sannan baza'a ce mata medium ba, amma gabaki d'aya taji ayabar tashi har cikin cikinta sai yanzu ta tabbatar da abunda ta taba ji... Ko wace mace tana da size din hq d'inta, akwai mace Mai shegen zurfi, akwai macen da bata da zurfi, Mace Mai zurfi zata so babban ayaba, mara zurfi kuma zata so ayaba mara girma Kaman yanda ayaban maza yake Kala Kala, akwai ayaba Mai tsawo siririya, akwai Mai tsawo da girma da fad'i, akwai ayaba karama Mai kauri, akwai karama mara kauri, size by size ne dai abun, and akwai matan da babban ayaba bata sawa suyi realising, sai karama kaman alh madu inda hq din bariki bamai zurfi bane zasu iya zuwa dai dai, sai dai ita tana da zurfi, irin su Alh madu sune ya kamata ya nemi mara zurfi, sai dai abun ba'a ganewa da mace Mai zurfi ko mara zurfi..... And mata masu son manyan banana ku rage Kar kuje ku samo Mai katotuwar ayaba kuji baya gamsar daku🙄 Abun dace ne, sai yasa akeso koda yaushe bawa ya nemi zabin Allah akan komai 😊 Allah yana son bayinshi sai yasa yayi ma kowa nashi hallitan daban, inda babban ayaba ne jin dad'i da masu karama da sun bani sai Allah da Ya'ke Mai adalci ne ga bayinsa sai akayi kowa da dai dai shi, Gabaki d'ayansu bacci yad'aukesu, suna rungume da juna😆 Yarima Aliyu yana nunama Bariki love itama tana nuna mishi tsan tsan so, Yarima gaba d'aya in bai jishi jikin Bariki ba baya jin dad'i, su duka sun yarda suna kaunar junansu, kuma sun yarda bazasu iya rabuwa da juna ba.. Gimbiya zinatu gaba d'aya tasa ma kanta damuwa da Tashin hankali akan Bariki, ita burinta a halin yanzu bariki tabar gidan, dan taga yanda Yarima yake nuna mata so fiye da komai, Gimbiya Amina ta mata alkawarin tana nan tafe jibi insha Allah Gaba d'aya yau masarautar tana cikin tashin hankali, domin wanda Hafsat zata aura, yayi hatsari Allah ya mishi rasuwa, koda hafsat taji Labarin harda Suma, dakyar aka samu ta Farfado Wanda Yarima ne ya tsaya akanta, Tana tashi ta rungume Yarima Aliyu tana kuka, cikin tausayin kanwar tashi da yafi so yaita bata hakuri akan tayi mishi addu'a, ba kuka ba, hafsat tunda wannan abun ya faru ta zama so silent, Bariki da hafsat kullum suna tare Bariki na k'okarin kwantar mata da hankali, wannan ne yasa shakuwa Mai karfi ya shiga tsakanin Bariki da hafsat, musamman da bariki ta Lura Yarima yana son Hafsat Sosai wannan ne dalilin da yasa itama taji tana son Hafsat din Sosai kaf cikin sauran y'an uwan nashi Gimbiya Amina tazo Zaria wajan gimbiya zinatu, wanda ba komai suke shiryawa ba sai yanda Bariki zata bar gidan Bariki da Yarima suna dinning suna cin abincin saiga kiran mum ya shigo wayan Yarima, d'auka yayi cikin fad'a yace kazo kaida amaryanka , Tana fad'in haka ta kashe, Yarima baiyi tunanin komai ba yace ma Zainab mum na nemansu, tashi tayi ta d'auki hijab tasa suka nufi gefen mum inda fadawa suka rakasu, aiko suna shiga mum ta wanke Yarima da Mari har biyu tare da fad'in mutumin banza, Yarima kaci amanarmu tare da wannan masarautar, ka rasa wacce zaka aura sai karuwa, wacce take zaman kanta... Bariki najin haka ta Fara hawayen tausayawa ma kanta lallai illar bariki kenan koda ka tuba sai an nuna maka kyama, kai Bariki baiyi ba Wlh, mum taci gaba da fad'in Yarima yarinyar da ta samo iyayen bariki ita ka aura tayi wasa damu kuma tasan gaskiya kaci gaba da zama da ita, jiba irin hotunan data d'auka da maza, hotunan tane dasu Hon salis da madu🤦‍♀ Mum tace idan har nice uwarka inaso ga takarda ka rubuta mata saki uku yanzun nan... Yarima Aliyu hawaye bariki kuka, jin an ambata Kalman saki,Yarima yace mum kiyi hakuri Nina d'auki hakan a matsayin kadd.... Mum ta daka Mai tsawa tare da fad'in mara kishi Wlh Yarima idan baka rubuta abunda nace ba yanzu zan tsine maka sai kaje kaida matarka sannan ka manta n..... Da sauri yace mum zanyi abunda kikace yana magana yana hawaye daukan takardan data jefo mishi tayi ya fara rubutu mum tace saki uku zaka rubuta ka bata, domin gidan sarauta bazamu amshi karuwa a matsayin sirika ba har abada.. Bariki da sauri taje ta tsugunna a k'asan mum tare da kama kafar mum tana kuka tana ro'kan mum akan ta dakatar da Yarima, mum tureta tayi da karfi tare da fad'in karki k'ara cemin mum, ni ban haifi karuwa ba, maza ki tashi daka nan kibar cikin wannan masarautar tun Kafin insa a fitar dake a wulakance..... Yarima Aliyu mi'ka ma Bariki takardan yayi yana kuka itama tana kuka, duka kallon juna suke suna hawaye mum ganin haka taja bariki waje tare da bama fadawa umarnin su kaita waje tabar wannan masarautar ..... Bayan mum ta shigo Yarima Aliyu yace mum Nayi abunda kika ce, Allah ya sani bazan iya juran ganin fushin kiba ko Kimin mugun baki ba, amma mum rabani da matata da kikayi kaman kin cire min raina ne daka jiki na, Mum d'anki zaki rasa bada jimawa ba Nasan rabani da Zainab da kikayi bazan I..... Tari ya fara sai ga jini kaman yanda yayi kwanakin baya, lokaci d'aya yayi k'asa yana tari Sosai jini gudaji yana fito mishi😭😭😭😭😭...... ~OH OBAM TA BANI BA DAMAN INJE HUTU SAI AYI TA KIRANA😆😆 HABA MASOYA NA, NASAN KAUNACE TASA HAKAN, AMMA FAH KU TUNA INA DA UZURI NIMA 😢 KUMA NAGA DA IN DINGA TYPING KAD'AN AI GWARA IN DINGA TSALLAKE KWANA D'AYA INA MUKU DA YAWA~ ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *REAL NANA AISHA. MY HAJJO CWT. NIMA YAR GATACE. HAULEARTH NASR. UMAR M ISAH SAYYEED. NA'EEMAT MUHAMMAD AHMAD. ASIYATU MUHAMMAD. SEN ZAHARADDEEN ADAMU MUHAMMAD.* *BOOK 2* *PAGE 25* Mum da sauri ta nufeshi, ganin jini na fita a bakinsa Idan yayi tari, kuka ta saki tana fad'in shikenan Wlh tayi ma d'ana Asirin y'an Bariki.... Yarima Aliyu takaicin abunda mum din nashi take fad'a yayi, k'okarin kamashi tayi tare da fad'in Yarima bari muje asibiti cikin tashin hankali take maganan. Yarima kai ya girgiza mata, dakyar ya iya fad'in nafi son in mutu a gida tari ya kuma rik'eshi Sosai, k'okarin tashi yake amma ya kasa saboda tarin da yakeyi, mum kamashi tayi, tare da taimaka mishi ya tashi, tace muje asibiti... Kai ya k'ara girgiza mata alaman a'a k'okarin tafiya ya farayi lokaci d'aya ya fad'i k'asa. Wani irin ihu mum ta saki tare da fad'in Yarima, da sauri kuma ta fita, saiga fadawa nan, nan suka Kama Yarima Aliyu akai asibiti dashi, koda suka isa asibiti emergency akai dashi domin a Fara bashi taimakon gaggawa.. Bariki kam tunda fadawa suka rakata har waje, tafiya take tana hawaye duk inda ta gani yarfa k'afa take bata ma San inda take biba, lallai rayuwar Bariki baiyi ba, duk a sanadin Bariki nake fuskantan wannan matsalan, lallai rayuwar mace k'alilan ce, muddin kika aikata rayuwar banza koda kin tuba sai an goranta miki, wasu mutanan basa ansan tuban mutum gaba d'aya, lallai wa inda sukai sanadin lalacewarta sai Allah ya saka mata, kuka ta tsugunna tanayi Sosai, tare da tuna baya, yanda ta tashi taganta da ciki wanda bata san Wanda yayi mata shiba, wani hawaye mai zafi ne ya fito mata daka ido, tunawa tayi da Yarima ko yana cikin wani hali yanzu? 😢 takardan daya bata ta Fara yagawa tare da watsar dashi ko dubawa batayi ba, domin wannan ba'kar takardan ba Abun kallo bane, lokaci d'aya ta tashi taci gaba da tafiya, tafiya take tana kuka, jiri taji yana d'ibanta lokaci d'aya ta fad'i k'asa kaman gawa. Yarima kam likitoci ne a kansa suna k'okarin ceto rayuwarsa, so suke numfashin shi ya dai daita amma abun yaci tura. Mum tana asibitin Tana ta sintiri tare da hawaye mai zafi, saiga Mai martaba nan cikin tashin hankali, yake tambaya maiya sami Yarima? Cikin kuka take fad'a mishi abunda ya faru tun daka kan tura mata hotunan bariki da akayi har yanke hukuncin da tayi. Mai martaba kallo d'aya zaka masa ka gane ranshi a bace yake, amma ya daure a matsayinshi na sarki Mai shugabantan al'umma baice komai ba sai hakuri da yayi taba mum akan tayi mishi addu'a ne zai tashi insha Allah. Amma ran Mai martaba yayi mugun baci da irin wannan hukuncin da mum ta yanke ba tare da saninshi ba, lallai komai ya sami Yarima itace, domin itace ummul aba'isin wannan abun, yaka mata tunda taga Abun ta fad'a mishi a matsayinshi na mijinta bawai ta yanke hukunci ba, duk da Mai martaba shima ranshi ya baci da Zainab din akan abunda tayi, musamman iyayen Bariki data samu, kenan su waziri basuyi bincike dakyau ba? Ko ince sarkin anguwan, lallai zanyi bincike akan wannan al'amarin. Zaunar da mum yayi shima ya zauna, duka babu Mai cewa komai, gaba d'aya suna jiran fitowan Dr. Suna nan zaune baka jin kukan kowa sai na mum tare da tsanar matar Yarima da take ganin irin wannan son da d'anta yake mata kaman asiri tayi mishi, tunda karuwa ce, and kuma karuwa babu abunda ba zatayi ba. Fitowan Dr ne yasa Mai martaba ya tashi tare da nufan Dr yana fad'in ya jikin nashi? Dr d'an shuru yayi tare da fad'in ranka ya dad'e muje office, mai martaba da mum suka bi Dr, fadawa Suma suka bi bayansu, koda akace office din Dr mum da Mai martaba ne suka shiga, inda fadawa ke jiransu a waje. Bayan su mum sun shiga Dr yace su zauna, dakyar mum ta zauna. Mai martaba yace ya jikin nashi? Dr yace gskiya sai a hankali, mudai munyi iya yin mu, amma gaskiya yana cikin danger rayuwa ko mutuwa, ko wanne zai iya faruwa, tun sanda ya sami bugawan zuciya da farko, abun ya taba zuciyarshi, wanda rashin samun abunda yake so, ko kuma ganin abunda baiyi tsammani ba, ko yaji, zai iya saka shi cikin mugun wani hali, lallai bai kamata ku d'aga mishi hankali ba, irin haka wani Idan aka mishi abun damuwa sai zuciyar tashi ta buga nan take yake mutuwa, amma shidai bai mutu ba amma bazanyi alkawarin zai tashi ba ko akasin haka, domin anything can happen.. Kukan mum ne yasa Dr yin shuru mum tace Dr do what whatever you can, but make sure Yarima ya tashi, shi d'aya ne d'ana namiji dan Allah Dr ka ceci rayuwar d'ana dan Allah, tana maganan tana kuka Sosai, tace Dr ko Nawa kake so zan baka but make sure Yarima ya tashi pl..... Kuka yaci karfinta ba tare data k'arasa abunda take son fad'a ba, ganin haka Dr ya fita ya barsu a office din. Bayan fitan Dr Mai martaba yace Khadija wannan kukan da kikeyi bashi bane mafita, aiko mai ya sami Yarima ke kika ja, dan haka ki bar wannan kukan Cikin kuka tace haba Mai naja Mai Nayi da za'a d'aura min laifi?? Mai martaba yace akan wani dalili zaki rabashi da matarshi bayan kin San sarai abunda ya faru baya, wlh Khadija komai ya sami Yarima Kece, akan wani dalili zaki yanke wannan babban hukuncin ba tare da kin fad'amin ba, ai gashi yanzu Idan kika rasa d'an naki saiki huta. Cikin kuka tace haba Mai martaba yanzu abunda nayi shine Nayi laifi?? Karka manta nifa uwa ce, sannan abunda nayi shine duk wata uwa zata aikata, taya zan yarda d'ana dana haifa cikin cikina ya dinga zama da karuwa a matsayin mata, wacce ta gama yawon gantalinta, sannan Bayan haka tayi mana Karya tare da wasa da mu, ta wajan Kawo iyayen bariki, haba Mai martaba miye laifina dan nace Yarima ya saki wannan fasi'kan yarinyar, kaida kanka ka sani wannan abun yana d'aya daka cikin abunda in mutum yayi ake saki cikin masarautar nan s..... Dakatar da ita yayi tare da fad'in, kin ganta da idonki ne?? Komai ta aikata tama kanta kuma wannan tsakaninta ne da Allah, yanzu tunda ta riga ta auri d'anki, miye amfanin cewa ya saketa, bayan sarai kin San irin sonda yake mata... Tace babu wani so, aikin Asiri ne, sannan Wlh bazan yarda d'ana ya zauna da karuwa ba, koda kuwa mai zai faru.. Mai martaba yayi murmushi tare da fad'in in baki yarda ba, yanzu da kika saka ya saketa duk inda taje za'a ce tsohuwar matar Yarima Aliyu Yaron Khadija d'an gidan Murtala, Toh mai kikayi? Khadija yau kin bata min rai yanda bakya zato , kin nuna ban isa ba har zaki yanke hukunci ba tare da sanina ba, toh amma Bari kiji idan kina ikirarin bazaki yarda d'anki ya zauna da karuwa ba kinsa ya Mata saki uku, yanzu saiki shirya kukan mutuwar d'anki dan Kinji abunda Dr yace, sannan a matsayina na mahaifin Aliyu Idan wani abu ya sameshi lallai saina hukunta ki, tunda Kece sila, kinsa ya mata saki uku kin datse zamansu har abada, na tabbata hakkinsu bazai barki ba, dan kina matsayin uwarshi, Nima ubansa ne, inada hakki akansa, amma ki ro'ki Allah ya tashi lafiya, yana fad'in haka ya fita Mum kam kuka take Sosai tare da k'ara tsanan Bariki, wlh koda Yarima ba saki uku yayi mata ba, bazata Bari yaci gaba da zama da karuwa ba, wacce ta gama ballazar da kanta a titi. Bariki kam inda ta fad'i mutane sukayi kanta aka zagaye ta, wasu kam d'aukanta hoto suke a Fara yad'awa a media, duk yawan mutanan da suka zagaye ta babu wanda yayi kokarin ya d'auketa koya taimaka mata, yayinda wasu harga Allah tsoran taimakonta suke, domin yanzu duniya ta zama Abun tsoro, saika taimaki mutum ya cuceka, wani mutum ne da yazo wucewa yaga dandazon mutane, dan haka ya faka tare da tambayan maike faruwa? Nan wani ya fara bashi amsa da abunda ya faru, nan mutumin ya kutsa cikin mutane ya ganta a kwance, da sauri ya nufeta tare da daukanta ko kallon mutanen baiyi ba Ya sata a mota, nan wasu daka cikin mutanan suka fara fad'in ka Santa ne?? Mutumin yace koda ban santa ba, shi taimako yana dakyau, ta fad'i kuma ba mutuwa tayi ba, yaka mata ace kun taimaka mata, amma dukanku babu wanda yayi wannan tunanin, Idan yau ya faru akan wata anyi mata haka, toh gobe kaima a kanka zai faru, dan haka ya kamata ku gyara, yana fad'in haka yayi motarshi domin ya kaita asibiti, yabar mutanan cikin tunani yayin da wasu kuma suke fad'in kaji dashi kaida kaga zaka iya. Mutumin direct asibiti yakai Bariki, itama din de emergency aka kaita, nan aka fara bata taimakon gaggawa cikin ikon Allah numfashinta ya daidaita, bata ko 30mnt ba ta farka tare da fara bud'e idonta, ganinta a kwance yasa ta gane a asibiti take, gefenta ta kalla da sauri ta tashi domin ganin Yarima Aliyu a kwance, tsige Abun drive din da aka saka mata tayi, jini ya fara zuba da sauri tasa hannunta ta toshe, tare da nufa wajan da Yarima Aliyu yake kwance rai a hannun Allah, da sauri ta ri'ke Mai hannu tana kuka tare da fad'in Yarima maiya sameka? Kuka take Sosai cikin tashin hankali, Yarima Aliyu dake kwance lokaci d'aya ya fara numfashi da karfi alaman numfashin shi yana son dai daituwa, ta dad'e a ri'ke da hannunshi tana kuka kanta na k'asa, Ji tayi yasa hannunshi akanta, Tsagaitawa tayi da kukan, domin tana son ta tabbatar shi dinne yasa mata hannu akai, lokaci d'aya ta d'ago dakai a hankali, cikin mamaki taga yana sakar mata murmushi, itama murmushin ta sakar mishi tare da rungumeshi tana kuka, Tana fad'in Yarima maiya sameka? Bai bata amsa ba, sannan bata damu ba ita tunda taga ya farka hakan yafi mata komai, tana kwance jikinshi abunda ya faru ya fara dawo mata, yanzu ita ba Matar Yarima bace? Da sauri ta tashi daka kan jikinshi tana hawaye Mai zafi, idon Yarima na kanta yana mamakin irin Tashin da tayi cikin razana tare dayin baya dashi, gaba d'aya ya kasa magana, domin bakinshi yayi mishi nauyi yana son yi mata magana ya kasa, sai hannunshi da yake mi'ka mata alaman tazo, ga jinin daya gani a hannunta yana zuba, duk da shima ta bata shi da jinin, Bariki kam ganin yana mi'ka mata hannu alaman tazo yasa ta Fara fad'in Yarima kayi hakuri na haramta a gareka, Yarima Nasan bazan iya juran rasaka ba, Yarima Ina ro'kan ka dan Allah kaima ka tashi kaci gaba da rayuwa kaman kowa, Yarima Sonka a jini na yake, amma an yake duk wata jijiya da zai had'ani dakai, na tabbata Yarima Sonka shine ajali bar, amma ya zanyi kaddara ta riga fata, Yarima Indai dagaske kana sona ka tashi daka wannan yanayin da kake ka koma kaman da, Nasan Yarima namiji ne mai cikar lafiya, namiji ne mai kwazo, karka bari wannan ciwon y..... Kuka yaci karfinta lokaci d'aya kuma tace Yarima ka yarda dani a matsayin kaddara lokacin da kasan koni wacece, yanzu Ina son ka yarda da rabuwa na dakai shima a matsayin kaddara S.... Kuka take Sosai ga Yarima dake kwance hawaye na zubar mai hannunshi yana tsaye yana kiranta tazo amma ta'ki,gashi ya kasa magana. Bariki da sauri tabar d'akin ganin fadawa a waje damai martaba yasa ta dawo da sauri, tare da hawa window ta dirka..... Tana dirka cikinta ya murd'a mata alaman ciwo. Yarima kam gaba d'aya kasa tashi yayi domin jin kafarshi yake kaman an d'aureshi da igiya, sai hawayen takaici yake, yana son magana da Zainab ya kasa lai. ... Shigowan Dr ne yasa Yarima Aliyu kallon kofar Dr ne da mutumin daya kawo Zainab din, Dr yace Ina tayi kuma?? Mutumin yace ikon Allah, nan Dr yace May be ta farka ne ta tashi ta nufeta, ganin jikin Yarima da jini, itama gadon da take da jini yasa Dr saurin 'karasawa wajan Yarima, lokaci d'aya kuma ya saki murmushi Dr din ganin oxygen din yana tafiya dai dai alaman numfashin Yarima ya koma dai dai, duk da idon Yarima a lumshe yake, Dr Ya kalli mutumin daya kawo Bariki, yace lallai ka tabbatar ka nemota, domin tana bukatar bed rest, cikinta sati uku da kwanaki, in bata huta ba zai iya zubewa gaskiya. Mutumin yace Dr nima a hanya naga ta fad'i n..... Yarima Aliyu da tunda yaji ance ciki Zainab take dashi ya bud'e ido, lokaci d'aya wani karfi yazo mishi, jinshi sukayi yana fad'in Dr kana nufin Zainab Tana da ciki?? Su duka suka bishi da ido alaman mamaki, tashi Yarima Aliyu yayi zaune, yace Dr she is my wife plz tell me is she pregnant??.. Dr yace yes she is pregnant, but where is she?? Yarima Aliyu cire oxygen din dake hanncinshi yayi tare da tsige Abun drive din dake hannunshi, da sauri Dr yace Aliyu ka tsaya, da sauri Dr din ya nufeshi tare da ri'ke Mai hannun dake zubar da jini, Yarima Aliyu yace Dr leave me I will handle it, am a Dr too.. Dr yace I know but plz ka tsaya kasan yanayin da kake ciki, bai kamata ka fita haka ba, u need to rest Yarima Aliyu yace how will I sit hare and rest matata da unborn child d'ina suna cikin had'ari bayan kace cikin zai iya fita, I have to go and find her. Babu yanda Dr ya iya dole yabar Yarima ya fita, inda yana fita yaga mai martaba da mum da fadawa. Mum ganin d'an nata ya fito yasa ta saki wani murmushi Tare da furta Alhmdlh, nufanshi tayi tare da rungumeshi tana kuka, mai martaba shima tashi yayi yana fad'in Aliyu ya jikin naka, amsawa yayi da Alhmdlh Abba, mum sakinshi tayi tana fad'in ya jikin naka ya amsa da Alhmdlh mum, tare dayin gaba da sauri. Mum damai martaba binshi sukayi da ido, ganin Dr yasa suka nufeshi suna fad'in ina zashi, nan Dr Ya fara basu Labarin Yarinyar da aka shigar da ita d'azu matarshi ce, and tana da ciki Yadai basu Labarin komai, tare da fad'in abunda na Lura is lyk kaman itace wacce lokacin da yayi irin wannan tayi mishi magana ya tashi koh?? Mai martaba yace eh Dr itace, nan Dr yace gskiya yana mata son so, dukansu bazasu iya rayuwa babu dayansu ba, dan haka ku tabbata Yarima duk inda zashi ko ince kar'ayi abunda zasu rabu da juna, ban taba ganin irin wannan son ba sai a Fina finai ko a littafai, ashe yana faruwa da gaske, duk da Muma a karatun mu anyi mana wajan, but ban taba d'aukan abun serious ba dan Banyi tunanin zai faru ba, sai gashi na gani yanzu, and shawaran da zan k'ara baku shine ku tayashi dubata, domin Indai bai ganta ba gaskiya I don't know wat will happen, nan Mai martaba yace mun gode Dr, Dr yace babu komai ganin matar tashi shine lafiyanshi. Mum kam gaba d'aya duk abunda Dr yake fad'a babu wanda ya shiga kunnenta, ita tunda d'anta ya tashi Alhmdlh, sannan maganan a nemo matarshi bai taso ba, tunda ya Mata saki uku, and kuma cikin dake gareta ta tabbata bana d'anta bane, sai dai in wani ya Mata ciki y'an iskan samarint.... Mai martaba ya Katseta da fad'in Kinga ikon Allah koh? Kina tunanin kin rabasu amma Akwai ajiyar jikanki a jikinta, Kinga har yanzu ala'ka bai 'kareba tsakaninsu, Idan babu ala'kan aure Akwai na abunda zata haifa, lallai ki godema Allah da yasa sai da akayi auren kika san ko wacece, domin na tabbata inda kin San ko wacece b4 suyi auren Nasan bazaki amince ba, not even you Nima da kaina bazan amince ba, Kinga Ashe Akwai rabon wannan cikin, kuma rabo na kisa, and inma baiyi kisa ba za'a kawo mana jika babu aure shi kuma wannan sai muce me?? Duk abunda kikaga Allah yayi, karkiyi jayayya akan abun, yanzu kina murna kin raba d'anki da matar da kike kira karuwa, gashi a karo na biyu ta k'ara taimaka mishi, lallai Khadija keda kanki kike son kashe d'anki, yanda d'anki yake Sonta itama take sonshi in bakiyi wasa ba za kiji suna zaman dadiro ko kiji yasa tayi auren kissan wuta, daka k'in gaskiya sai bata yana fad'in haka ya tafi ya barta domin yaga wani hali d'an nashi ke ciki Hmmm Tashin hankali mum duk maganan da mijinta ya fad'a mata, babu wanda ta d'auka domin idonta ya rufe, lallai Asirin bariki yayi tasiri har akan mijinta, domin gaba d'aya taga baya ganin laifin kowa sai Nata, wacce take ganin abunda tayi shine dai dai, lallai dole ta nemi maganin karya sihiri taba d'anta da mijinta, itama binsu tayi domin taja d'anta suyi gida, dan tasa a Fara mishi addu'a, Yarima Aliyu tafiya yake cikin haraban asibitin jiki babu kwari sai waige waige yake, kallo d'aya zaka mishi kasan yana cikin Tashin hankali tare dajin zafin ciwo, gaba d'aya cikin asibitin baiga mai kama da Zainab ba, dan haka ya fita waje, nan mutane suka fara tareshi ana fad'in Yarima Aliyu, mai jiran gado, gaba d'aya mutane sun hanashi yin gaba suna k'okarin gaisawa dashi, ganin haka fadawan dake binshi a baya suka zo suka fitar dashi suka sashi a mota, koda Mai martaba ya fito ganin abunda ke faruwa shima motar ya shiga yace su nufi Gida, Yarima idonshi nakan titi ko zaiga Zainab amma baiga koda Mai kama da ita ba, haka har suka k'arasa gida, Yarima Aliyu hannunshi ri'ke dana Mai martaba suka shiga gefen mahaifin nashi, suna shiga Yarima ya fad'a kan kujeran falon ya fara hawaye tare da ri'ke kirjinshi dake faman mishi zugi da rad'adi, ganin haka Mai martaba ya fita tare da kiran waziri akan suje su duba gidan iyayen yarinyar na k'arya may be tana can, nan su waziri suka amsa da angama ranka ya dad'e suka tafi. Bariki kam tunda ta fita daka asibitin cikinta na Mata ciwo Sosai, samun wani waje tayi akwai rumfa ta kwanta, domin babu komai a hannunta, harta wayarta bata hannunta, gashi yanzu babu bank sun tashi da taje ta cira kud'i ta check book, haka ta kwanta a wajan domin ciwon cikin yana damunta Sosai, ita bata ma San tana da ciki ba, Hmmm Bariki babu riba, lallai rayuwar mace kalilan ce, zakiyi iskanci lokaci kad'an kiyi sanyi a daina yi dake, in kinso shiriya mutane su dinga nuna miki kyama da hantara, tare da goranta miki, inma kin samu mijin aure kin haiyu aita miki gori ana ma y'ay'anki gori, daka fad'a ya had'asu da wani aita musu gori, y'ar uwa Mai yafi wannan ciwo da zafi? Gashi kullum in kika fita miji yaita zargin ki, kai Wlh Mata iskanci da fitsari bashi bane wayewa, babu abunda yakai kame Kai da tsare mutunci dad'i, Idan ke ta'kamarki bin maza kina bud'e musu k'afa suyi lalata dake, daka ranan da kikace d'aya daka cikinsu ya fito ya aureki, zaki ga yace shi dan iska ne da zai aureki? Bayan kin gama bin maza ai inada kishin kaina, daka ranan ma in bakiyi wasa ba yabar kulaki, mai wayau kuma zaiyi ta miki Karya tare da alkawarin zai aureki, inya gama cin moriyarki ya gudu, ke koda shine ya fara saninki kuma shi d'aya kike bi, wlh bazai iya auranki ba, domin shifa a kullum tunani yake kina bin wasu mazan, zaki ce ai maza nawa sukayi lalata da Mata suka auresu Toh Bari kiji Wlh Mata da yawa y'an duniya wanda suka amsa sunansu y'an Bariki, akwai namijin da suke nunamawa su ustazai ne basu taba sanin namiji ba, daka anyi aure yaji kofar a bud'e take sai kuji ya saketa, aure kuga ko sati baiyi ba Ya mutu, wasu kuma asiri suke ma mazan su auresu, Hmmm kuma duk abunda aka had'a da asiri baya 'karko domin asiri dai yana karyewa daka ranan daya karye ranan zaki gane shayi ruwa ne, y'ar uwa komai zakiyi ki yishi akan gaskiya, da yawa zaki ga y'an duniya suna hulda da malamai, amma daka karshe ya rayuwarsu take k'arewa? Idan har kin San miye rayuwa kuma kina nazari kina kallon abunda ke faruwa, wlh zaki ji tsoran duniya da rayuwa kiga ba komai bace, yanzu maza yawancin su babu abunda suka iya sai soyayyar shan minti, daka sunje wajan Yarinya zasu Fara mata maganan banza da rashin kunya, daka nan sai a fara tabe tabe, wani ma so yake ya aureki, amma yana gwadaki daka ya taba yaga kin biye mishi, sai yace y'ar hannu ce shida yazo da niyan aure sai ya nemi kwanciya dake daka kin bashi ya gudu, ke kina ganin hakan shine wayewa, lol Wlh mata ku kiyaye, sai yasa yanzu y'an mata sukai yawa, babu mazajan aure, domin mazan suna mana kallo a d'age, suna ganin kaman duka d'aya muke, yau Idan namiji yazo Wajanki yayi k'okarin tabaki kika rufe ido kika ci mishi mutunci kika tafi kika barshi, wlh Indai aurenki zaiyi gobe zai dawo, domin zaice kinci jarabawan shi, amma daka ya tabaki saiki bada Kai bori yahau, kai Wlh Mata masu irin wannan halin aji tsoran Allah, domin duk iskancin namiji so yake ya auri nitsatsa ba ballagaza ba, wacce kowa ya Santa, Allah ya kyauta. Koda su waziri suka isa gidan iyayen Bariki na k'arya, mamanta tace ai tunda tayi aure bata zoba. Koda su waziri suka koma suka fad'ama sarki, Yarima babu abunda yake sai kukan zuci, domin yanzu hawayen dake fuskanshi Ya'ki fita, saboda yana cikin Tashin hankali da damuwa, fiye da tunanin mai karatu, Yarima Aliyu yasan rashin matarshi kaman barazana ne ga rayuwanshi, gashi ba ita d'aya ba, tana d'auke da cikin shi, lallai Mum ta gama dashi da tasa ya saki matarshi, inda tasan irin son da yake mata da bata ce ya saketa ba, mai yasa mutane basa d'aukan kaddara Indai ba'a kansu ya fad'a ba?? Mai yasa mutane basa ma wasu uzuri Indai basu bane suka aikata?? Mai yasa duk abunda ba damuwarka bane mutane basa d'auka da muhimmanci?? Shin Mum tasan zan iya rasa raina akan Zainab tayi k'okarin rabani da ita? Shin tasan Sonta a jini na yake? Lallai Indai banga Zainab ba komai zai iya faruwa domin yanzu dauriya kawai nake, Yarima Aliyu lokaci d'aya ya fara girgiza kai domin tunawa da yayi Karta koma irin rayuwarta ta da, tashi yayi da sauri. Mai martaba yace Aliyu Ina zaka? Yace Abba neman Zainab, zani in dubata, Abba Ina tsoran ta nanata irin rayuwar da tayi baya, Abba ban son ta k'ara bata rayuwarta S.... Mai martaba yace Aliyu zoka zauna, nasa a nemota, Aliyu zama yyi tare da fad'in Abba Kirjina tare da ri'ke wajan ya kasa magana, da sauri mai martaba yayi kansa.... ****** Habib ne zaune gaban hjy Umaima yana fad'in, na samu Labarin Yarima ya saki bariki, dama sai yasa na fad'a miki iyayenshi basu sani ba, gwara da kika turama uwarshi, Kinga yanzu aiya saketa, Hjy Umaima dariya tayi cikin jin dad'i tare da fad'in yanzu sai a nemo min ita Habib yace hjy aiki kwantar da hankalinki ita da kanta zata kawo kanta, tunda Yarima ya saketa ai dole ta dawo gidan jiya, dama saboda shi ta shiryu, yanzu Kinga tunda ya korota ai dole a dawo gidan jiya, ko dan a sami na rufin asiri. Hjy Umaima tace hakane yanzu abunda ya kamata shine, ka koma kaduna nasan for sure zata koma gidan barikin da take tana zuwa call me, Zanzo kaduna din. Habib yace an gama, ai hjy Wlh bariki komai kika ce mata yanzu zata yarda domin bata da wani zabi, saina abunda kikace, tunda komai ya cabe Mata, yace hjy inada y'ar tambaya? Hjy Umaima tace inaji Yace hjy Idan kuna wannan lesbians din dad'i kukeji? Hjy Umaima tace Kai Idan ana cinka ta baya dad'i kake ji? Habib yace na shiga uku, Nayi gamo amma gaskiya banji dad'in wannan zancen ba, wlh har kinsa naji kunya, wai anyi da mutum yaji Hjy Umaima tace Aiba k'arya Nayi ba, ni kaga ko Kinga zance dan Allah kama hanya zan maka transfer yanzu dan banda cash, koya ake ciki call me, inma bata zo ba make sure ka nemo min ita zuwa gobe, Yarinya sai shegen kafiya, Nayi Asirin amma shuru, aiki ya'ki kamata, ni Allah yasa tana da ruwa ma,koda yake ko bata dashi yanda na kwallafa rai sai naci ko ana ha maza ha mata saina d'ana, tunda na Kwadaita Habib yace ah wannan zance yafi karfina, Kinga Nayi gaba, inji alert , domin komai danshi nakeyi. Hjy habiba iya tashin hankali ta shiga, farhan tunda yabar gidan sai cikin dare ya dawo, a falo yaga mum din tashi, wani irin kallon tsana ya Mata tare da d'auke idonshi daka kanta, dan baya bukatar yana ganinta ko kallonta, domin abunda ya gani shine yake dawo mishi. Ganin yana k'okarin wucewa yasa ta tashi ta nufeshi tare da fad'in farhan plz ina bukatar magana dakai, dan Allah ka saurareni. Yace plz matsa min a hanya, I hate to see ur face, bana bukatar koda muryanki inji, sai kuma ya saki kuka. Hjy habiba tace farhan Nasan dole zaka tsaneni amma Kafin nan ina son kaji dalili na, kayi min uzuri kuma tare da adalci n.... Yace babu abunda zan saurara daka gareki Wlh inda kin San hukuncin abunda kika aikata da bakiyi ba, lallai mum shaidan ya gama dake, kiyi gaggawan tuba tare da ro'kan gafaran Allah, karki bari mutuwa ta riskeki kina Mai aikata wannan mummunan aikin zunubin, wlh mum da kin San irin bala'in dake cikin wannan abun da baki aikata ba, mad'igo wai Uwar data haifeni ita take aikata wannan mummunan abun, amma babu damuwa Allah zai hukunta ki, sannan tun a duniya zaki gani, ko ince kin Fara gani, domin Allah ya jarabci d'anki da son wacce kuke aikata wannan mummunan aikin, kuma Wlh Indai Kinga ban auri haulat ba Allah yasa ba matata bace, ko kuma ni na mutu ko ita ta mutu, saiki shirya amsan abokiyar lalatanki a matsayin surukar ki matar tilon d'anki yana fad'in haka yayi gaba, Tashin hankali ........ *NOT EDITED* ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 26* Yarima Aliyu sai nishi yake sama sama, mai martaba ya cire mishi rigan jikinshi ya rage daka shi sai singlet, sai zufa yake ta keto ma Aliyu, duk da kuwa akwai AC a d'akin, mum shigowa tayi cikin tashi hankali ganin halin da Aliyu ke ciki, Kuka ta Fara tana fad'in Aliyu sannu, tare da kallon mijin Nata tace mu maidashi asibiti. Mai martaba yace ai kinfi kowa sanin maganinshi, dan haka ki barshi kawai, babu abunda asibiti zasu iya mishi. Mum fita tayi Jim kad'an sai gata da limam, tana fad'in dan Allah kayi mishi addu'a, nasan wannan Asirin Nata *BA'KIN AJANI* Ta tura mai, dan Allah mlm dubashi Karta kashe min yaro, tana maganan tana kuka Mai martaba yace Khadija ina tunanin Kece kike bukatar ruki'a bashi ba, kallon limam Mai martaba yayi tare da fad'in limam kaje abunka. Limam fita yayi Mum tace na shiga uku, haba Kai baka ga halinda yake ciki ba, yanzu Inba asiri ba taya danya saki matarshi zai shiga irin wannan halin, wannan wani irin sone haka? Wannan aikin sihiri ne ba komai ba, ban tunanin koni na mutu Yarima zai shiga wannan halin, amma akan y'ar iskan karuwar yarinyar can duk ya d'aga hankalinsa W.... Mai martaba ya daka mata tsawa tare da fad'in Yimin shuru, Khadija zan saba miki, naga alaman kina son wuce gona da iri, ki barshi yaji da abunda yake ji, kinsa ya rabu da matarshi ki barshi haka karki k'arasa shi, komai ya sami Aliyu Kece sila. Mai martaba kallon Aliyu yayi da yake faman jin jiki tare da fad'in Aliyu Ina son kayi hakuri ka d'auki komai ya faru da bawa kaddara ne, sannan zansa a nemo maka matarka duk da kun rabu zata zauna a nan har sai ta haiyu. Mum dai fita tayi tana kuka ita an gama da d'anta da mijinta Koda labari ya iske gimbiya zinatu da gimbiya Amina, zo kuga murna, inda sukai ta fad'in Ashe y'ar iska ce amaryan daya aura, nan suka tashi suna cashewa, inda daka nan magana ta canza ana cikin rawa gimbiya Amina ta kamo kugun gimbiya zinatu tare da fad'in yau zaki cika min Burina tare da alkawarin da kikamin in Kinyi aure zamu fara soyayy..... Gimbiya zinatu tace dole In cika miki wannan burin naki my love domin Ina cikin nishad'i, sannan bani da wata fargaba K..... Kafin ta k'arasa magana gimbiya Amina takai bakinta cikin na gimbiya zinatu ta Fara kissing dinta..... Washe gari da safe Bariki ta tashi,kuma Alhmdlh ciwon cikinta ya warke bata jin komai, direct bank ta nufa inda ta tsaya tana jira 8 tayi, lokaci nayi ta shiga ta amsa check book ta rubuta adadin kud'in da take bukata, sannan ta bu'kaci a bata ATM, nan dai ta gama komai cikin awa d'aya, tun tana bank din take jin kaman hanjin cikinta zai fita, dan haka tana barin bank din taga inda ake siyar da waina Aiko nan taji ranta ya biya, zuwa tayi ta siya gashi ba'a cikin shago bane, akan benci kowa yake ci, babu yanda ta iya haka ta zauna tana ci, ita dai burinta taji wainar cikin bakinta, tana ci tana mamaki Wai itace take cin abinci a irin wajannan ga maza, gashi akan titi, Yarima ya fad'o mata a rai tare da tunanin ko wani hali yake ciki yanzu oho, wani hawaye taji ya zubo mata Mai zafi Sosai, lokaci d'aya taji wainar ya fitan Mata a rai, gashi tana jin tashin zuciya, da sauri ta tashi taje gefe ta Fara kwarara amai kaman zata fitar da hanjin cikinta, wani irin jiri taji tana ji, Wanda yasa dole ta zauna a wajan tare da lumshe ido, tana sauke numfashi dakyar, duk wannan abunda take ledan kud'in data ciro yana hannunta, mutanan dake wajan wasu sun tausaya mata, yayin da wasu suke fad'in hala tayi cikin shege ne aka korota har suke fad'in tir da ita, Bariki dai ita burinta jiran ya saketa ta tashi ta shiga cikin kaduna. Tana nan zaune kaman daga sama taji ana mata magana, da sauri ta bud'e ido, wanda ya sauka a kanshi sukai ido biyu, gabanta taji ya fad'i, ba kowa bane sai Mai kid'a , duk da tana jin jiri saida ta tashi tare dayin baya. Yace Bariki Kece a yashe a nan haka? Murmushi yayi tare da fad'in daka gani kina neman taimako, yanzu abunda za'ayi kizo muje inada d'aki a nan saiki huta. Bariki ido ta bishi dashi Wanda jikinshi ga kurajen HIV nan duk sun feso mishi a jiki duk Wanda yasan Kalan kurajen yana kallo zai gane yana da cutar, mai karya garkuwan jikin d'an Adam. Yace taimakon ki zanyi, kin tsaya kin kafeni da ido, naji ance kinyi aure? Ko dama k'arya ne? Muje in baki masauki ki huta, ko ince Mu huta. Bariki kai ta girgiza tare dayin gaba dan bata tunanin zata iya furta wani kalma a yanda take jin jikinta. Binta yayi yana fad'in nan ba maraban jos bane, gwara ki bini in taimaka miki, in bani bama Waye zai kalleki, kalli yanda duk kayanki suka baci, m.... Motar data tsaya a gaban Bariki ne yasa Mai kid'a yin shuru Wata mota ce 'kiran Prado ta tsaya gaban Bariki, da sauri aka bud'e motar hafsat ce ta fito daga cikin motar tare da ri'ke Bariki tana fad'in Zainab Ina zaki haka? Usman shima faka tashi motar yayi Bayan ta hafsat, tare da fitowa, tun sanda bariki take cin waina ya ganta shine ya kira hafsat dama jiya da suke waya da hafsat take fad'a mishi halinda Yarima yake ciki, da Kuma neman da Mai martaba yasa ayi mata. Hafsat tace Zainab maza kizo muje Gida, Yarima yana bu'katarki. Bariki tace a'ah hafsat tare dayin gaba lokaci d'aya jiri ya kwasheta ta Fara k'okarin yin k'asa hafsat ta kamata tare da sata a mota, suka wuce. Usman kallon mai kid'a yayi tare da fad'in mai kake binta kayi Mata?? Mai kake nema wajanta? Bud'e Mai ido usman yayi Mai kid'a ya fara bashi hakuri tare da fad'in taimako nake nema wajanta yana fad'in haka ya ruga da gudu, dan ya tsorata da usman yana tsoran Kar yasa a kamashi. Bariki dake kwance cikin mota bata san inda kanta yake ba, hafsat kiran Mai martaba tayi tare da shaida mishi Anga Zainab a halin yanzu ga sunan suna tafe, amma kaman ta suma. Mai martaba yace ma Hafsat ta kaita asibiti, shima yanzu zaizo shida Aliyu, domin ga shinan kwance bai San inda kanshi yake ba. Hafsat tace toh Abba. Asibiti takai Bariki inda akai emergency da ita domin bata ko motsi, nan aka fara bata taimakon gaggawa. Basu dad'e da zuwa ba saiga Mai martaba da Yarima an kawo an sashi akan Keken d'aukan marasa lafiya, nan shima aka shigar dashi emergency, likitoci dai suna nan tsaye kan masoya biyu, suna iya bakin k'okarin su. Yarima ne ya fara sauke numfashi sama sama, alaman yana jin jiki Sosai, sannan sanda aka kawo shi ko numfashin baya iyayi da kyau, irin haka inda an k'ara bata lokaci a gida, sai mutum ya rasa ranshi gaba d'aya, Yarima yana kwance yana nishi sama sama, d'aya daka cikin Dr din ya fara mishi magana tunda yana d'aya daka cikin wanda suka duba Yarima lokacin da abun Farko ya faru, a kunne tare da fad'in Yarima wake up ga matarka kusa dakai, kallon abokanan aikinshi yayi tare da fad'in su matso da gadon da bariki take kusa. Nan aka matso da gadon sauran Dr din suna son suga Mai d'ayan Dr din zaiyi, idan kuka duba in za'a ma mutum operation tiyata, za kuga likitoci fiye da d'aya ne suke aikin, domin ko wanne zai bada nashi gudun mawan, wani yana da experience fiye da wani, so wannan shine dalilin da yasa suke kallon d'ayan Dr din suga Mai zaiyi. Kamo hannun Yarima yayi dana Bariki ya had'a waje d'aya, tare da k'ara yima Yarima Aliyu magana a kunne ka tashi matarka na bukatar taimakon ka, Plz wake up. Yarima tun sanda aka sa mishi hannun Zainab a nashi, zuciyarshi ta Fara harbawa da sauri, suda kansu sauran Dr din sunyi mamaki, lallai soyayya ba k'arya bane and basu taba ganin irin wannan son ba, ashe hakan na faruwa, ikon Allah. Yarima Aliyu a hankali ya fara bud'e ido, wanda suka sauka akan selling d'in d'akin, lokaci d'aya ya waiga ganin Zainab kwance kusa dashi ya fara k'okarin tashi, da sauri Dr ya rik'eshi tare da fad'in plz Aliyu ka kwanta matarka Tana kusa dakai babu inda zata. Yarima Aliyu hannun Dr yake k'okarin cirewa daka jikinshi amma ya kasa saboda jiki babu 'kwari. A hankali yace plz leave me, I want to see my wife. D'aya daka cikin Dr din yace ka d'agashi ya ganta. D'ago Yarima Aliyu yayi tare da matso dashi gadon da Zainab take, k'ara matse hannunta yayi yana hawaye tare da fad'in my princess I will never ever let you go from me again, I can't live without you, my princess why r you go far away from me?..... Lokaci d'aya kuma yayi shuru komai ya tuna kuma oho, yayi wajan minti biyu yana kallon Zainab, lokaci d'aya kuma ya rungumeta duk da tana kwance, sun dad'e a haka Kafin Bariki ta farka tare da bud'e idonta itama kukan ta Fara, tare da matse mijinta a jikinta tana fadin Yarima zan mutu , mai yasa mum bazata duba irin sonda nake maka ba, Yarima plz kaba mum hakuri ta hakura ta barmu tare, bazan iya rayuwa ba tare dakai ba, plz Yarima kazo mu gudu muyi rayuwa a wani waje wanda babu wanda zai gammu.... Muryan mum sukaji Tana fad'in Sai dai ke ki gudu ba d'ana ba, y'ar iska, har abada d'ana bazai taba barin iyayenshi ba, kaman yanda ke kika bar naki, y'ar iska karuwa hafsat dake Bayan mum tana takaicin abunda mum din ke fad'a tare da tausaya ma d'an uwan nata da matarshi, k'okarin fita tayi domin kiran Mai martaba dake waya a waje Aiko jiri ya d'ibeta lokaci d'aya tayi k'asa, nan mum ta waiga jin kaman mutum ya fad'i, ganin hafsat ce yasa ta saki ihu tare da fad'in na shiga uku, da gudu ta fita ta kira Dr inda aka fara duba hafsat din itama. Nan mum ta fita ta kira Mai martaba take fad'a mishi hafsat ta fad'i Tana ciki ana dubata, hankalin Mai martaba ya tashi Sosai, yara uku ba lafiya, Yarima da matarshi ga hafsat, mai martaba ko zama ya kasayi saboda tashin hankalin da yake ciki, tare da fargaban maike damun hafsat itama Sunyi wajan 30mnt suna jira Dr ya fito wanda tun a ciki Dr ya fad'ama Yarima Aliyu abunda ke damun hafsat, ya shiga mugun damuwa wanda ko magana ya kasayi, Bariki ce tayi karfin halin ro'kan Dr akan karya gayama mum da Abba a waje saboda Akwai fadawa, ya shigo dasu nan ne Kafin ya Sanar musu, hakan ko akayi aka kira mum da Mai martaba, inda Mum ta Fara fad'in Dr dan Allah fad'amin abunda ke damunta? Hafsat na kwance tana bacci abunta, ansa Mata drive. Dr yace hjy tana d'auke da ciki na wata uku, abunda yasa ta fad'i saboda jikinta yayi weak, is lyk Tana cikin damuwa so..... AI tuni mum tayi k'asa sumamma, shiko Mai martaba kasa magana yayi sai Innalillahi'wa inna ilaihirajiun da yake ta faman furtawa cikin ranshi, ganin mum tayi k'asa yasa ya d'agota da sauri inda Dr ya d'auko ruwa aka yayyafa Mata ta Farko . Kuka tasa tare da fad'in Hafsat kin cuceni, kin gama dani, yanzu irin tarbiyan dana baki kenan? Kin d'auko mana Abun kunyar da ban taba jiba ko a zamanin baya ba, ace y'ar gidan sarauta tayi cikin shege, kuka Mum take Sosai cikin 'kunan rai, tare da ba'kin cikin abunda y'arta ta d'auko, shiko Mai martaba kukan zuci yake lallai basai kayi abuba Allah yake jarabtanka, koda baka kasance mazinaci ba, Allah yakan jarabceka da samun mata mazinaciya ko kuma cikin y'ay'anka, lallai babu yanda Allah bayayi akan wannan al'amarin, Allah yakan jarabci bayinshi tako Ina, yaga ya za suyi. Zainab dai itama tana zaune tana hawaye, lallai abunda ciwo, ganin yanda mum take kuka saita tuna da dad d'inta, irin halin daya shiga sanda yace tana da ciki, Wanda ita bata san Wanda yayi mata ba, sai yanzu Bariki take k'ara ganin laifin kanta wanda komai dad d'inta zai Mata bai kamata ta fad'a Bariki ba, danta kuntata ma mahaifinta ba, gashi yanzu abunda tayi shi take girba,tayi aure amma saboda rayuwar da tayi baya ya bata mata rayuwar auranta, kuka ta saki mai sauti wanda hankalin kowa yayi kanta. Mum kallon Bariki take irin yanda take kuka, jikin mum yayi sanyi, lallai abunda mijinta yake fad'a mata gaskiya ne, kaddara tana kan kowa, gashi yanzu ya fad'a kan y'arta, Innalillahi'wa inna ilaihirajiun. Hmmmm Allah sarki rayuwa kenan, kowa baya yarda da kaddara saiya fad'a kanshi, sannan zai san kaddara ne, Abu Indai ba'a kanka ya fad'a ba to wajan kowa ba kaddara bane wasu sai su dinga fad'in dagangan mutum yayi ko kuma ace shiya sa kanshi, Hmmm mutane suna bani mamaki, wlh baki shi yake Kai mutum ga halaka, sai kuji mutum yana fad'in Wlh ni ai duk wacce take karuwanci ita taso maganganu dai irin haka, toh Wlh y'an uwa ku iya bakinku, Domin kuwa Allah zai iya jarabtanku ku fad'a cikin harkan karuwancin sai yaga yanda za kuyi, sai yasa a kullum ake son mutum ya dinga fad'in Alheri, kaman dai irin abunda mum ta dinga fad'i akan Bariki ita bata haifi karuwa ba, sai gashi y'arta da cikin shege, lallai dubaranka ko wayanka bashi bane zai sa Allah ya'ki jarabtanka, Allah yana jarabtan bayinshi ta hanyoyi da dama domin ya gwada imaninsu, wasu ta dukiya, wasu ta ciwo, wasu na talauci babu yanda Allah bayayi, sai dai muyi fatan Allah yasa mu cinye ko wace jarabawa da zata zo mana a rayuwa. Mum tashi tayi tare da nufa inda Yarima da Bariki suke ta Fara bashi hakuri tare da fad'in lallai ni uwa ce, wacce ban kasance mai fahimtar abunda d'ana yake soba, ni uwa ce Mai son kanta, tunda na nuna nafi son y'ay'ana akan na wasu, na kasa amsar kaddaran data fad'a ma matarka, Ina gudun kaci gaba da zama da ita, yau gashi nima Allah ya jarabceni y'ata d'auke da ciki ba tare da aure ba, ciki harna wata uku, lallai Allah ya nunamin ishara, kamo hannun Bariki tayi tana fad'in dan Allah ki yafemin Wlh Ina jin kunyar kaina irin munanan kalaman dana dinga fad'a miki, gashi nasa d'ana ya miki saki har uku, banyi la'akari da cewa Kece rayuwarshi, ba idona ya rufe Ina ganin kaman kin mallake min d'ana kuka yaci karfinta Sosai. Bariki cikin kuka tace mum kiyi hakuri, nayi imani da kaddara, lallai na yarda sakin da Yarima yayi min yana cikin kaddara na, ban taba ganin laifinki ba, abunda kika aikata ko wace uwa abunda za tayi kenan, babu wata Uwar da zata so d'anta ya zauna da macen da tayi rayuwar Bariki, lallai nima na cuci kaina kuka ta saki mai sauti wanda duk wannan abunda suke idon hafsat biyu tana ji itama hawaye take, lallai tayi kuskuren mallaka ma Umar jikinta gashi yanzu baya Raye. Mai martaba daya kasa magana sai yanzu ya iya bud'e baki, yace Zainab daka ina kika fito, Ina son ki fad'amin koke wacece dan a nemi iyayenki mu samman yanzu da kike da juna biyu ya kamata musan iyayenki Bariki taba cikinta tayi tana mamaki dama ciki gareta? Wani hawaye mai zafi ya fito mata nan ta Fara bama Mai martaba Labarin irin abunda ya faru da ita harda irin rayuwar da tayi a bariki, ta k'arasa maganan cikin kuka mai ban tausayi . Kowa ya tausaya mata,ciki harda hafsat dake kwance tana jinsu, jikin mum ya k'ara sanyi Sosai, tare dayin nadaman abunda ta aikata ma Bariki, lallai tayi kuskure babba, ashe itama babban kaddara ne ya fad'a mata, had'e da Sharrin matar uba, lallai wasu matan bazasu ga annabi ba, tayi sanadin lalacewan yarinya danta k'i yarda da kudirinta na aikata mad'igo, Mum jikinta yayi sanyi Sosai, gashi ta raba d'anta da ita, koya rayuwarshi zata kaya? Mai martaba yace dama ke yarinyar Sheikh musa monguno ce? Ikon Allah, d'azu dashi muke waya kan cewa yazo Nigeria nace mishi muna asibiti, nasa aje a d'aukoshi daka airport Wanda na tabba sun kusa zuwa nan bada dad'ewa ba, Abokina ne tare mukai karatu a k'asar misra, lallai abun yaban mamaki, Yarima yasa in gayyato shi akan yana son ya gabatar da lacca, Amma Zainab kinyi kuskure babba, iyaye ai iyaye ne, komai suka miki bai kamata ki k'ara bata rayuwarki ba danki kuntata ma mahaifinki, haba zainab ina iliminki? Kin aikata babban kuskure a rayuwa. Kallon Yarima Mai martaba yayi tare da fad'in ko kasan shine mahaifinta dama?? Yarima yace eh Abba, ranan da aka d'aura mana aure na gane tamin k'arya, inda daka baya ta fadamin gaskiya, shine na bukaci ka gayyatoshi dan nasan inka kirashi zai zo, kayi hakuri Abba Nayi maka k'arya akan ina son yazo yayi lacca, Nayi hakan ne danka kirashi yazo in dai daitashi da y'arshi, ni bamma san abokinka bane, dani dakai na zani wajansa har misra din. Mai martaba yace lallai Aliyu kayi jahadi, Allah yayi maka albarka, karan wayar Mai martaba ne yasa ya d'auka tare da fita waje, Jim kad'an sai gashi ya shigo da sheik musa monguno da matarsa Falmata wacce tasha hijab har k'asa kamar wata mutuniyar kwarai, idon sheik musa monguno ya sauka akan na gudan y'ar tasa Aiko yana ganinta ya fara nunata da hannu lokaci d'aya kuma ya fad'i k'asa....... Hmmm muje zuwa muji maike faruwa? ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *MY DEAR MY LOVELY FRIEND QWEEN PHAREEJAY* *BOOK 2* *PAGE 27* Bariki ihu ta saki cikin tashin hankali, nan mum ta fita da gudu kiran Dr, yayin da Falmata take ta zunduma ashar kan cewa Bariki zata kashe mata miji, Bariki kam kuka take tana manne jikin Yarima, Falmata k'okarin cafko Bariki take, Yarima kaman ya Lura da hakan yasa ya dawo da Bariki baya tare da shiga gaba. Dr shigowa yayi inda ya bu'kaci su mum damai martaba da Falmata su fita danya samu ya duba patient din, nan Dr Ya fara duba sheik musa monguno, cikin ikon Allah ya Farfado nan ya fara kuka tare da zufa dake faman keto mishi, tashi yayi tare da nufa wajan da Bariki take inda ya fara kuka yana neman gafaranta akan abunda yayi mata, wanda yace Wlh bai San ya akai har shida kanshi ya koreta ba, Dr fita yayi domin yaga ba wani serious ciwo bane, suma yayi and kuma ya Farfad'o, ganin Dr Ya fita yasa su mum shigowa. Falmata ganin mijinta ya tashi yasa ta Fara rusa kuka lokaci d'aya kuma ta Fara dariya tare da fad'in Nina sa akama Zainab ciki saboda ka tsaneta Wlh nice nasa aka mata hahahaha hahahaha sai kuma ta saki kuka lokaci d'aya kuma taci gaba da fad'in Nice nasa mata kwaya cikin juice tasha, tayi bacci Mai nauyi, Nasa driver ya mata ciki, hahahaha bayan nasashi na koreshi, daka karshe ya faramin barazana nasa aka kasheshi har lahira, wlh nice nasa aka mata ciki, saboda ta'ki yarda dani, ni kuma ina sonta Sosai ina son in lashi zumarta, Wlh Ina Sonta Sosai dan Allah ku bani ita, ko ku aura min ita, sai kuma ta k'ara fashewa da dariya taci gaba da fad'in abunda yasa nasa aka mata ciki saboda ina son Dad d'inta ya tsaneta, yace ta d'auko mishi abun kunya, kuma Nayi wannan tunanin ne saboda Kar wata rana ta tauna min asiri dan yana jin magananta, kuma in ya tabbatar tana da ciki zai daina yarda da ita, bayan nasa anyi mata ciki, nasa akaje min maiduguri wajan wani boka inda na amso mugun sihiri Wanda na rufe mishi ido da baki sai abunda nace, duk da lokacin sihirin baiyi wani tasiri Sosai ba, dan Bayan ya koreta yaita fama da ciwo tare da damuwa yana mamakin Wai shine ya Kori y'arshi da kanshi, ganin irin damuwan da yakeyi gashi ana kawo mishi hotanta da shigar banza, hakan yasa hankalinshi ya tashi Sosai, ganin irin halin daya shiga yasa na tafi maiduguri dakai na wajan boka, gashi ina takaicin ban haiyu dashi ba, yau Idan ya mutu ba wani kud'i zan samu Sosai ba, inda Nayi mishi bayani, tare da cewa Ina son a cire mishi tunanin Zainab harta danginshi kona mamanta karsu nemeta, boka yace wannan aikin akwai hatsari Sosai sannan akwai zunubi Sosai, domin raba y'a da iyayenta babban aiki ne, nan nace ma boka na d'auka, boka yace dad din Zainab yana matukar son y'arshi Sosai koda anyi aikin muddin ya ganta komai zai lalace, Indai kina son aikin yayi tasiri karki bari su had'u, nace ma boka babu damuwa Yace an gama, za'a tura mishi Aljani, wanda zai dinga juyashi, nan na amince boka ya k'ara min kashedi Idan na Bari suka had'u komai ya faru dani Kar ince bai fad'amin ba? Nace na amince domin a lokacin idona ya rufe. Bayan na dawo Abuja naga aiki yayi, domin a lokacin tunanin Zainab yasa dad d'inta ya rage ibada, domin yana cikin ciwo, wannan ne yasa nayi nasara akanshi, har Aljani ya shige shi, saboda ina fargaban karsu had'u nasa muka koma misra gaba d'aya inda na bu'kaci Nima Ina son inyi karatu a can, wannan ne dalilin komawarmu k'asar misra yana business dinshi ta Nigeria da kasashen da yake yi, amma maganan zuwa Nigeria gaba d'aya nasa an cire mishi a rai, kwasam sai gashi yace min zaizo Nigeria amininshi yana nemanshi zai gabatar mishi da wani lacca, a lokacin na tsorata domin kuwa harta wa'azin da yake zuwa nasa an hanashi, sai gashi ya kawo min maganan zuwa Nigeria yayi lacca, da Farko naso in hanashi sai kuma Nayi tunanin muzo dan Ina son zuwa maiduguri wajan boka inji ya akayi ko aiki ya fara sanyi ne, ashe asiri ne zai tonu.. Dariya ta saki Tana fad'in Wlh koda zan mutu saina ciki Zainab Ina sonki. Kowa dake wajan salati yake cikin takaici tare da jimami, da Allah wadai da halin Falmata Dad d'in Bariki nan take yace Falmata na sakeki saki uku, kuma insha Allah sai Kinga abunda kika aikata, kin cuceni kin batamin rayuwar y'ata, lallai Falmata sai nasa an hukunta ki W..... Mai martaba yace kayi hakuri, baka ga halinda take ciki ba, Mai martaba ya lura da Falmata kaman ta haukace. Falmata tace saime cikin ihu, ni dama ba Sonka nake ba, saboda kud'i na aureka, da naga y'arka sai naji Ina Sonta, tunda naga irin suranta kuma Wlh sai na cita,hahahha Kaga koda ka mutu nida ita zamu zauna muci kud'inka, sannan ta dinga biya min bukata, Hahahahahaha sai kuma ta saki kuka tare da fara k'okarin cire hijab d'inta, nan mum ta k'ara fita ta kira Dr. Koda Dr yazo dakyar aka ri'keta tana ta fusge fusge, andai samu an d'aureta dakyar inda sheik musa monguno yace zai sa a maidata maiduguri domin wlh ko sisi bazai bada ba wajan yi mata magani ba. An ro'ki Dr akan su Fara dubata inda Mai martaba ya bada umarni tare da fad'in ba'a saka sharri da sharri, Dr yace gskiya wannan asibitin mahaukata za'a kaita, mai martaba yace babu damuwa a kaita, zai biya ko nawa ne, nan akai Gaba da Falmata. Kai rayuwa kenan wannan shi ake cema sakayya, lallai Allah ba azzalumin kowa bane, sai wanda ya cuci kanshi, duk irin abunda Falmata tayi gashi ya koma kanta, kai Mata mata Wlh muji tsoran Allah. Sheik musa monguno kuka yake tare da ri'ke hannun Zainab yana tambayanta akan ta yafe mishi Cikin kuka tace babu abunda yayi mata, tace Dad niya kamata in nemi gafaranka, dana biye ma shairin zuciya, tare da kokarin San in kuntata maka, ta wajan aikata aikin sabon Allah, Dad na cuci kaina da yawa, dan Allah ka yafe min dad ta k'arasa maganan cikin kuka Janyo y'ar tashi yayi tare da rungumeta su duka suna kuka abun tausayi. Yarima Aliyu jin kukan hafsat din yake har cikin ranshi. Hafsat da tun ihun da Falmata ke zabgawa yasa ta tashi ta zauna, nan itama ta fad'o daka kan gadon d'akin ta zube a gaban iyayenta tana kuka akan su taimaka mata su yafe mata. Mai martaba yace duka su tashi suyi gida, acan za'ayi magana, hafsat jikinta yayi sanyi ganin mahaifin nata ko kallonta baiyi ba, lallai ta aikata babban kuskure na yarda da Umar wajan bashi jikinta, kuka take Sosai, inda gaba d'aya suka fita Bayan an tambayi Dr ko akwai wani damuwa, Dr yasa anba ma Hafsat magani sannan yace Bariki tana bukatar hutu Sosai, inda so samu ne ma a bata bed rest, da Farko Yarima Aliyu yace ta koma a bata gado, amma tace a'a a gida zata fi samun hutu, babu yanda ya iya dole ya biye mata itama aka bata maganin suka nufi Gida, duka a babban falon Mai martaba suka zauna inda Mai martaba ya kira waziri akan yazo, domin yana son yin magana yau wanda tun tuni yake son yi. Kowa ya hallara, inda Mum tace ina zinatu ya kamata tazo itama, mai martaba yace Aliyu yaje ya kirata. Yarima Aliyu fita yayi amma bai soba, domin duk zuwa asibiti da yayi bata tako k'afa tazo ba, and yanzu kuma maganan daya shafi Zainab za'ayi sai yake ganin kaman bai kamata tazo wajan ba, tunda kishiyar Zainab dince ita. Direct gefenta ya shiga tun Kafin ya k'arasa d'akinta yake jiyo maganansu ita da gimbiya Amina, wanda yama manta tazo, gimbiya zinatu tana fad'in ai Wlh inda badan wannan maganin dana sama Yarima yayi mishi karfi ba, toh da Wlh zai gane niba virgin bace, ki duba fah ki gani baya cikin hayyacinshi har Ya iya gane niba virgin bace, dariya gimbiya Amina ta saki tare da fad'in hmmm ai tunda yaga wannan jinin na tabbata dole ya yarda ke budurwa ce. Gimbiya zinatu tace yauwa wai jinin miye kika Aiko min dashi? Gimbiya Amina tace Wlh fadawa naba kud'i suka kawo min, nace musu kona dabba ne kona mutum suje asibiti su siya, bayan sun dawo suka cemin Sun yanka raguna uku, shine suka kawo min jinin Dariya gimbiya zinatu ta saki tare da fad'in ashe jinin rago ne, Yarima ya d'auka jini nane, kai gskya anyi bidiri, dariya suka saki. Gimbiya Amina tace shidai duka baiyi dace ba, ita wancan amaryan tashi ba budurwa ba, Kema gaki, yatsa da ayabar roba yasa kin rasa budurci. Gimbiya zinatu tace uhm Kedai bari, ni bada sanin namiji ba budurci ya gudu, hmm inda Yarima bai saki matarshi ba Aida tasha gori wajena Wlh da habaici Gimbiya Amina tace toh Kema dai Kibi sannu a hankali, domin wlh idan Yarima ya gane kin mishi wannan yaudaran kashinki ya bushe, shi yanzu yana miki kallon budurwa ne Yarima Aliyu dake tsaye yana jinsu cikin tashin hankali, gaba d'aya jikinshi yayi sanyi, ji yayi kaman ya juya amma wata zuciyar tace ka shiga ka nuna musu kaji komai, dan haka ya kutsa Kai kalman Innalillahi'wa inna ilaihirajiun ya iya furtawa, ganin gimbiya zinatu da gimbiya Amina zindir haiyuwar uwarsu jikinsu manne dana juna. Yarima Aliyu tunda ya furta wannan Kalman na Innalillahi wa inna'ilaihira jiun bai k'ara cewa komai ba, sai hawayen dake idonshi dake zuba, tare da fad'in wannan wace irin jarabawa ce cikin ranshi, juyawa yayi ya fita jim kad'an sai gashi da mum d'inshi itama Abun ya bata mamaki, gimbiya zinatu da gimbiya Amina, Sun kasa koda motsi ne Yarima Aliyu kuka yake yana fad'ama mum dinshi abunda yaji, suna fad'a tare da fad'in mum ban kasance mazinaci ba, amma Allah ya bani Mata fasikai,mum.. Kuka ya hanashi k'arasa abunda yayi niyan fad'a. Mum rarrashinshi take tare da fad'in yayi hakuri ya d'auka wannan shine jarabawanshi na rayuwa, uhm su mum kenan yanzu an gane kaddara da jarabawa uhm. Yarima yace mum bazan zauna da macen dana Kama tana aikata mad'igo ba, na tabbata duk macen dake aikata lesbians kallon hoto take ma mijinta, tana mishi kallon sakarai, mum bazan iya zama da itaba, lallai laifinta yafi na kowa muni, mum kice ta tafi bana son ganinta, Zinatu da sauri ta taso tana kuka tare da ri'ke kafan Yarima tana bashi hakuri akan bata dad'e da fara aikata wannan aikin ba, dan Allah Yarima ka yafe min Wlh yi kawai nakeyi, amma bawai Ina jin dad'inshi ba, kuka take Sosai tana bashi hakuri Mum tace tashi kisa kaya ki samemu falon Mai martaba, tare da kallon gimbiya Amina tace ke kuma ki shirya ki koma Gida, abunda kuka aikata dakai na zan fad'ama iyayenku, tana fad'in haka taja Yarima suka fita, tana fad'a mishi karya sake yace zai rabu da matarshi, tare da fad'in a farko tayi kuskuren raba shi da wacce yake mutuwar so, bazan k'ara Bari ka saki matarka ba, itama Zainab Ina neman hanyar da zaku dawo tare ne. Koda suka je cikin falon idon Yarima Mai martaba ya kalla, yace maiya faru? Mum shuru tayi haka shima, yarima, muryan Gimbiya zinatu suka ji Tana fad'in dan Allah Abba kuyi min rai Nasan na aikata mummunan laifi, wlh shairin shaidan ne, dan Allah Abba kaba Yarima hakuri karya rabu dani Ina sonshi, wlh ban taba aikata mad'igo ba sai shekaran jiya, duka salati suka saki kowa kallonta yake cikin jimami da Tashin hankali . Jin kowa na salati yasa gimbiya zinatu kallon mutanan dake d'akin, wanda idonta ya rufe bata ko Lura dasu ba, sai yanzu cikin jin kunya tare da tsanar kanta da kuma gimbiya Amina da tasa ta Fara aikata wannan abun. Mai martaba ne yayi gyaran murya tare da fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, kai duniya kai duniya Mai take son zama ne, da farko dai zan fara da Zainab yanzu Zainab zaki bi dad d'inki ne ko zaki zauna a nan har sai kin haiyu? Bariki cikin sanyin jiki tare da zubar da hawaye tasan ta rasa Yarima har abada tace Abba zanbi Dad Dina Da sauri Yarima yace ban amince ba, wanda bai San maganan ta fito ba Kowa kallonshi yayi, Mum kam kuka take k'asa k'asa domin tasan d'anta bazai jure rashin Zainab ba, kai ta cuci d'anta, ta rabashi da farin cikin shi Mai martaba yace Aliyu karka manta yanzu Zainab ba matarka bace. Yace Abba Zainab har gobe tana matsayin matata Mum da sauri ta d'ago tana kallonshi, bama mum ba duk wa inda ke falon, yace Abba sanda mum tace in saketa na rubuta mata saki biyu Naji bazan iyayi mata uku ba, bayan na bata takardan naga mum bata damu data duba takardan ba hakan yayi min dad'i amma ganin yanda mum ta korata yasa naji a jikina kaman mum bazata taba Bari in dawo da ita ba, lokacin dana Fara ciwo nan take na dawo da ita, Zainab yanzu tana matsayin matata, takardan dana bata yana hannunta Mum wani irin ajiyan zuciya ta sauke tare da furta Alhmdlh, Allah na godema. Bariki tace Yarima Wlh sanda kaban takardan ban duba ba, harna yaga shi saboda ba Abun kallo bane, ashe saki biyu ne sai kuma ta saki kuka. Mum ta tashi taje kusa da ita tana fad'in kiyi shuru zainab, wlh nafi kowa murna, inda Yarima saki uku yayi miki, dana shiga uku, kai Allah na gode ma, naso in aikata kuskure a rayuwa, naso bata rayuwar d'ana da kaina, sai yasa akace ba'a yanke hukunci cikin fushi, yau gashi naga yanda naso jefa yarana halaka sai kuma itama ta saki kuka, Bariki ganin haka sai ta dena Nata kukan ta Fara rarrashin mum. Mai martaba yace yanke hukunci cikin fushi babu abunda yake haifar wa, sai dana sani, A kullum ana son Kafin ka yanke hukunci ka Fara bincike inka tabbatar, saika zauna kayi tunani akan maiya kamata, inko kace zaka yanke hukunci cikin fushi lallai zakai dana sani, Allan yasa kun fahimta. Mai martaba ya kalli sheik musa monguno, ya fara bashi irin rayuwar da y'arshi ta shiga, bayan ya koreta har zuwa auran Yarima da tayi. Sheik musa monguno kuka ya fara tare da fad'in Falmata ta cuceni, ta batamin rayuwa data y'ata, kallon Zainab yayi tare da fad'in ki yafe min inda ban aureta da hakan bai faru ba. Mai martaba yace ka daina fad'in haka, sheik ko ka manta Idan Allah yasa abu zai zo gareka dole sai yazo, sannan sheik asiri yana bin hali ne, na tabbata koda Falmata bata maka asiri ba, zaka iya Koran Zainab, domin lokacin kana cikin fushi, zaka yanke hukunci cikin fushi, domin zaka ga a matsayinka na babban Malami y'arka ta kwaso cikin shege na tabbata koda babu asiri zaka iya koranta, daka baya kayi dana sani, sai yasa akace ba'a yanke hukunci cikin fushi, a lokacin duk da akwai sihiri a kanka Bayan ta tafi aika nuna kayi nadama, tare dason ganinta. Sheik musa monguno yace hakane, tabbas asiri yana bin hali, asiri yana tafiya ne da halin mutum, Allah ka k'ara tsare mana imanin mu, kallon Yarima yayi tare da fad'in lallai Aliyu ban San da wani baki zan gode maka ba, domin kayi babban jahadi na ceto rayuwar Zainab, duk da kasan irin rayuwar da tayi daka baya, bayan tayi maka k'arya kaci gaba da zama da ita, lallai ban tunanin duk irin sonda nake mata cewa nawa yafi maka, lallai ka fini son Zainab, tunda harka iya zama da ita, sa'banin nida nake mahaifinta sanda take bukatar kulawata Sosai lokacin na juya mata baya, duk saboda fushi tare da kunyar duniya, kai kaico na, Yarima Allah yayi maka albarka. Yarima ya amsa da Ameen tare da kallon zainab wacce itama shi take kallo, Yarima ido ya kashe mata, da sauri tayi k'asa dakai tana murmushi tare da tsoran Allah yasa wani baiga sanda ya kashe mata idon ba. Mai martaba kallon waziri yayi tare da fad'in, Ina son aje a sauke sarkin u/k daka kan kujeranshi, domin bai kamata a barshi yana shugabantan al'umma ba, a sami wani kamili Dattijon arziki a saka, amma yau nake son a bashi takardan murabus, domin duk mutumin da zaiyi Abu saboda kud'i ciki harda yaudara ba mutumin arziki bane, bai kamata ya dinga shugabantan al'umma ba, nan take waziri yace an gama ranka ya dad'e Mai martaba kallon hafsat yayi tare da kiran sunanta da sauri ta d'ago cikin faduwan gaba tace na'am Abba, tana hawaye Yace hafsat Mai kika rasa? Mai kika nema kika rasa? Hafsat wani irin tarbiya ne bamu baki ba? Dama kin San kina da ciki shine kike k'okarin yin aure da cikin wani? Hafsat kin bani mamaki matuka. Cikin kuka tace Abba ka yafemin Wlh cikin Umar ne Mai martaba shuru yayi cikin jimami da takaici, Amma babu yanda ya iya, wannan abunda ya sameshi kaddara ce. Yace hafsat gashi Umar ya rasu, yanzu kina tunanin zaki sami wanda zai aureki, Bayan kin bata rayuwarki? Sheik musa monguno yace mai martaba, yanzu ka gama bayani akan hakuri da dangana, da kuma d'aukan kaddara, kayi hakuri, ka cinye wannan kaddaran taka kaima. Mai martaba yace hakane, Allah yasa mu dace, zan nemi iyayen umar din muyi magana dasu Kallon gimbiya zinatu yayi sannan yace zinatu kinyi matukar bani mamaki, kin San bala'in dake cikin aikata mad'igo kuwa? Bariki kiji daka aikata mad'igo gara kayi zina duk da shima babban bala'i har gwara mai aikata zina akan mad'igo Bari kiji illar dake cikin zina kawai Kafin muzo wajan mad'igo Mai zina mace da namiji akace ayi musu bulala d'ari, kuma kada aji tausayinsu akan bin hukuncin Allah, Indai kayi imani da Allah da Ranar lahira, sannan ana son jama'a mumunai su halarci azabar da za'ayi musu, wannan in saurayi da budurwa ne wanda basu da aure. Masu aure kuma mace kona miji jifa ne. Manzon Allah (S A W) Yace: Mai zina ba zaiyi zina ba, yayin da yake zina sai an cire mishi imani... Wa'iyazubillah yanzu Idan kana aikatawa Allah ya d'auki rayuwar mutum kunga ya mutu a kafiri Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, yarima yasa mu dace . Yace zina ta had'a dukkan sharri gaba d'aya, zina bala'i ce babba, tana haifar da bala'i Mai girma, Tana sa rashin tsoran Allah, tare da haifar da cututtuka da mutuwar zuciya, Tana sa zuciyar mutum tayi ba'ki da tsatsa ,tana sa mutum kullum ya jishi cikin damuwa da rashin kwanciyan hankali, sannan tana haifar da talauci, da zubewar mutunci, mazinaci dukiyarshi bata albarka, saboda kullum yana neman mata yana basu, Suma matan basa iya tara dukiyar saboda suna ganin wani zai basu, a haka za suyi ta zama har su daina samu, kowa ya'ki taimakon su. Manzon Allah ( S A W) Yace mutum bakwai Allah ya tsine musu, kuma bazai kallesu da rahma ba ranan Al'Qiyama zaice musu ku shiga wuta Innalillahi'wa inna ilaihirajiun.. Mai yin zina da dabbobi Mai yin luwadi da mad'igo Wanda akeyi dashi Mai yin zina da uwa Sannan kuma yayi da y'arta Mai yin wasa da al'aurarta Ko maiyin wasa da gabansa Masturbation kenan Zinatu cikin kuka ta Fara fad'in Wlh shekaran jiya na fara wannan mummunan abun, da masturbation nakeyi Ashe shima babban laifi ne, wayyo Allah na tuba Mai martaba yace Yana d'aya daka cikin laifukan da mutanan Annabi LUD suka aikata, sannan an ruwaita duk maiyin haka Indai harya mutu bai tuba ba zai tashi ranan alkiyama hannayenshi d'auke da ciki Yarima Aliyu yace Abba sannan duk maniyin da aka fitar dashi da gangan baya fita gaba d'aya wanda ya rage saiya daskare ma mutum cikin mara, sannan yana sa rashin haiyuwa wannan daskareren maniyin yana kashe kwayoyin hallita daga jikin namiji ko mace, sannan likitoci sun k'ara fadada bincike akan hakan yana haifar da mugayen cutuka kamar haka Saurin yin realising mutum nan da nan yaji ya Kawo, Yana saka raunin ido, mutum Idan yanayi zai iya rasa idonshi har abada, yana sa mutum yawan mantuwa, raunin al'aura, wannan y'ana d'aya daka cikin abunda masu wasa da yatsa ko masu aikata mad'igo yake haifar wa, bance duka ba sai yasa yanzu mata yawanci suke fama da rashin haiyuwa, wata ita lokaci ne baiyi ba, wata kuma tana aikata mad'igo Wanda maniyin daya fita sauran ya daskare mata a jiki, Abba tunda na Fara aiki a asibiti Ina had'uwa da abubuwan al'ajabi da dama sai dai muce Allah ya shirya ya ganar damu hanyar gaskiya. Mai martaba yace zinatu ana son bawa koda yace ya tuba, yayi tuba na tsakani da Allah yanda bazai K'ara aikata wannan mummunan aikin ba Allah gafurul rahim ne, Allah mai yafiya ne ga bayinsa, Allah yana son bayinsa masu tuba. Zinatu ta kalli Yarima tace dan Allah Yarima kamin rai karka ce zaka rabu dani, wlh Ina Sonka, dan Allah ka yafemin Wlh na tuba, Yarima Ina Sonka dan Allah kayi hakuri. Yarima Aliyu shuru yayi yana nazari, can yace zinatu Allah ya sani bazan iya zama ina kallonki da wannan abun ba, domin duk macen da zatai sha'awar mace y'ar uwarta, Toh kallon hoto take ma mijinta Da sauri mum tace Aliyu kayi hakuri ka d'auki komai yazo maka a matsayin kaddara, lallai Kaga jarabawa, Allah yasa daka wannan sai jin dad'i,. Yarima Aliyu wani hawaye ne mai zafi ya fito mishi tare da fad'in ya zanyi mum? Babu yanda zanyi tawa kaddaran kenan sai hakuri, Allah ya bani ikon cinyewa, zan zauna da Mata na zan basu dama na biyu, Indai zan yafe ma d'aya dole In yafe ma d'aya, amma daka ranan da suka k'ara aikata wani aiki irin wanda sukayi, bazan iya d'auka ba, amma d..... Shuru yayi yana kallon Bariki yace mum dole In k'ara aure, Da sauri Bariki ta taso ta nufeshi tare da fad'in Wlh ban yarda ba, tama manta suwaye a falon saida taji dariyan su sannan taji kunya tare da barin falon da sauri, ganin harda gudu takeyi yasa Yarima yabi bayanta da sauri Karta illata mishi unborn child dinshi, dan yaga kaman ta manta tana da ciki, kuma ance tana bukatan bed rest, shine take wannan gudun. Bata tsaya ba sai cikin gefenta, a bedroom ya sameta ta kwanta akan gado tana sauke nishi, d'agota yayi tare da fara fad'a kin manta bake d'aya bace Zainab har kike wannan gudun. Kuka ta sakar mishi da karfi tare da ihu Tana fad'in na shiga uku..... ~MARYAM OBAM~ *BARIKI NA FITO* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(Maryam Obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad @maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *MARUBUCIYAR* *1)FATIMA ZARAH* *2)DUKIYAR MARAYA* *3)BA'KIN ALJANI* *4)BANDA ZABI* *5)AMINIYA TACE* *6)KISSA KO MAKIRCI* *7)SAINA AURESHI* *8)SUHAILAT* *9)TAMBARIN TALAKA* *10)JAWAHEER* *11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *AND NOW.... BARIKI NA FITO* *DEDICATED THIS PAGE TO....* *HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO* *BOOK 2* *PAGE 28* *LAST PAGE*🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Ido ya 'kura mata yana kallonta, ganin yana kallonta ya'ki cewa komai yasa ta k'ara sakin wani ihun tana kuka, zama yayi akan kujeran bedroom din dake d'akin, yana kallonta yana murmushi. Ganin haka yasa ta Fara fad'in bazaka bani hakuri ba? Bazaka ce inyi shuru ba? Sai kuma ta k'ara sakin kuka, ganin har yanzu bai taso ba yasa taci gaba da kukan tana fad'in Dad d'ina zanbi in tafi tunda an gaji dani..... Yarima ri'ke kirjinshi yayi tare da d'an sakin k'ara, da sauri ta k'arasa wajanshi cikin tashin hankali, tana fad'in Yarima maiya sameka? Har yanzu yana maka ciwo ne,? Gaba d'aya ta rud'e Sosai, tace bari in kawo maka ruwa, tana k'okarin tashi ya kamo hannunta, tare da janyota jikinshi ya kashe mata ido tare da fad'in how far?.. Dukan wasa takai Mai, a hankali yace ah banda lafiya fah. D'aure fuska tayi tare da fad'in Yarima Mai yasa kake min haka? Kaga yanda hankalina ya tashi kuwa? Nasha dagaske kana jin zafi plz karka k'aramin irin wannan Wasan plz Yarima. Murmushi yayi tare da fad'in ina son sanin wani abu ne, and kuma na sani yanzu A hankali tace mai kake son sani?.. Murmushi yayi tare da fad'in kina tsoran kiganni cikin damuwa ko ciwo, taya zaki iya barina? Ai nasan bazaki iyaba Murmushi tayi tare da fad'in Yarima koda na minti d'aya bazan iya barinka ba, sai dai Inba mutuwa bace ta rabamu ta k'arasa maganan tare da zubar da hawaye. Yarima Aliyu goge mata fuska yayi tare da fad'in, koda mutuwa zata zo, nafi son ta Fara d'auka na Zainab tace Yarima kana tunanin inka tafi niya Zan kasance, nafi son mu mutu tare, rungumeta yayi tare da fad'in I love you Lokaci d'aya tace Yarima Yace ina ji my princess Tace maganan k'arin aurenka Wlh zuciya na zai buga Dariya yayi tare da fad'in inya buga zan baki magani Tace Yarima dagaske nake fah Yace keda Nasan ba wani sona kike ba, gwara in auro y'ar budurwa yar shekara Goma sha d'aya...... Kuka ta saki tare da fad'in dama Nasan abunda ke ranka, kana son samun budurwa, Yarima kaddara ce ta fad'amin, na rasa budurcina ba tare da sani naba dama Nasan dole kayi sha'aw..... Hannunshi yasa ya toshe mata baki, idonshi na cikin nata yace kina magana ko tsayawa ki huta bakya yi, za tayi magana ya k'ara rufe Mata baki tare da fad'in dnt say anything my princess, ku biyu kun isheni rayuwa, ina dake wace mace Zan kalla balle inyi tunanin aurota, wasa nake miki Yarima naku ne ku biyu. Wani irin murmushi ta saki mai d'auke da farin ciki, Hancinta yaja tare da fad'in oya muje in miki wanka sai ki kwanta kin San yanzu an baki bed rest, so komai bazaki dinga yiba sai dai ayi miki, Kafin jikin ki yayi kwari, matsawa yayi kusa da kunnanta yace nima Ina bukatar matata but baby d'ina ya hana, dole in hakura har sai kinyi sati biyu, amma gskya zan cutu da yawa. Zainab uhm kawai tace tare da nufa toilet da sauri yabi bayanta yana fad'in bazan bari kiyi wanka da kanki ba, kar a tabamin lafiyan baby. *********** Ranan da habib ya tafi duk inda yake tunanin Bariki zata je, yaje amma bai ganta ba, dan haka dole yasa ya koma domin yace May be bata shigo kaduna bane, amma yasan dole ta dawo tunda bata da kowa a zaria, tunda anyi mata saki uku, da sauri ya d'auki waya ya kira wanda ya bashi labari inda ya k'ara shaida ma habib Zainab tabar gidan. Koda Hjy Umaima ta kira ya fad'a mata bariki bata dawo kaduna ba, tace tana ganin zata shigo kaduna din da kanta sai su nemo ta, ikon Allah kunji jaraba. Hjy habiba tayi mugun shiga damuwa domin harta rame Sosai, d'anta gaba d'aya ya tsaneta, wanda a halin yanzu ta gwammaci daya auro haulat wacce ta gama sanin sirrinta ta kuma ta cita, ace yau d'anta ya aurota wannan babban abun kunya da Tashin hankali da kwamacala Ina zata kaishi, dan haka ta yanke mijinta yana dawowa zata Sanar mishi. Kaman yanda hjy habiba ta yanke ranan da mijinta ya dawo daka tafiya, saida ta Bari lokacin kwanciya ta shiga d'akin mijin Nata da rigan bacci inda ta sameshi yana danna system, zama tayi a kusa dashi. Yace lafiya kuwa, yau naga gaba d'aya kaman baki da lafiya, wai Mai ke faruwa ne?? Hjy habiba hawaye ne ke zuban Mata a fuska tare da shesshe'kar kuka, ta Fara fad'in dan Allah ka yafemin Wlh Ina tsoran Sanar dakai abunda na aikata, na cuci kaina da kaina Jin haka gaba d'aya hankalinshi ya dawo kanta, yana kallonta tare da fad'in habiba maiya faru? Tace ina son kamin kyakyawan fahimta, na kasance Ina cin amanarka cikin kuka take maganan Jin abunda ta fad'a da sauri yasa ya tashi yana mata wani irin kallo, cikin kuka taci gaba da fad'a mishi irin abubuwan data aikata, tun sanda take neman maza harta dawo hulda da Mata. Innalillahi'wa inna ilaihirajiun ya iya furtawa, zama yayi tare da zabga tagumi, alaman yama rasa abunda zaice mata, baka jin sautin komai saina 'karan Ac da kuma sautin kukan hjy habiba, saida yayi wajan minti Goma Kafin ya d'ago ya fara magana kaman haka, lallai zina mugun alkaba'i daka shirka zina zai biyo baya cikin manyan laifuka, sai yasa Allah (S W A) Yace kada ku kusanceta, saboda munin laifinta, sai yasa akace Idan Matar aure tayi zina kona mijin auren da yayi zina hukuncin jifa ne a kansu, idan kuma saurayi ko budurwa tayi zina a musu bulala d'ari. Bayan kinyi zina kin had'a da mad'igo, har d'anki ya kamaki, Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, kin aikata zunubi mafi girma y....... Cikin kuka tace dan Allah ka yafemin, ko Allah Idan mukayi laifi muka tuba yana yafe mana, dan Allah ka yafemin Wlh na tuba, sannan ni mace ce ina da bukata tare da sha'awa, yau rabon daka kulani wani abu ya shiga tsakaninmu harna manta, burina bawai Inci abinci bane ko sutura a'a ina da bukatar hakki na, tunda Nima mutum ce, da farko Ina zaune dakai saboda kana da dukiya Kar ince ka rabu dani ban San wanda zan aura ba, ganin ban son in rasaka yasa na Fara aikata zina, ganin zaka iya kamani yasa na Fara neman mata yanda koda kazo Kaga mace bazaka zargeni ba Dan Allah ka yafemin. Jikinshi yayi sanyi lallai shima yana da laifi Sosai, ko yace shine mai laifi ma gaba d'aya, yau zai iya cewa rabon da yayi wani abu da ita yakai wajan Wata biyu ko fiye da hakan ma, lallai shine mai laifi babba, bawai kaba mace kud'i ko wani Abun jin dad'in rayuwa ba, tana da bukata, babu abunda nasa sai business da neman kud'i, bani can k'asar yau bani can, bani da lokacin iyalina Kai gaba d'aya nine ma Mai laifin, jikinshi yayi sanyi Sosai, duk da yasan shi ba wani tabuka Abun arziki yake a gado ba, amma yasan inda yana biya mata bukata koda yaushe bazatai marmarin wani ba, ko kad'an. Kallon hjy habiba yayi tare da fad'in na yafe miki duniya da lahira, sai kiyi tayin istigfari tare da neman gafaran uban giji, domin kofofin tuba a bud'e take ga wanda suka tuba, Allah mai gafara ne ga bayinsa Indai sunyi tuban tsakani da Allah. Sannan maganan auran farhan da haulat babu fashi sai ki Fara shiri, wannan shine hukuncin Mai sabon Allah, gashi Allah ya jarabci d'anki da yarinyar da kukai lalata da ita. Hjy habiba kuka take Sosai, lallai tasan wannan jarabta ne, da wani ido zasu dinga kallon juna ita da sirikar tata? Kai kai kai matar d'anta Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, lallai taga ishara, amma babu yanda zanyi dole In amshi kaddara domin bijire ma Abun in Allah yasa akwai rabo Zan iya rasa raina akai, bai kamata inyi jayayya da abunda uban giji ya tsara ba. Hjy habiba ta amince Ayi auran farhan da haulat, Amma kullum tana cikin tunani irin kallon da zasu dinga yima juna Hjy Umaima ce kwance ita da jamcy, suna ta faman cin juna, tare da tsotse tsotsen iskancin su, Bayan sun gama ta kalli jamcy, tace Kai kin tsallake Rijiya da baya, jamcy tace ai yaron hjy habiba ko dan iska, sai yasa ni yanzu inba keba bana yarda Inbi ko wace mace gida, sai dai ta Kama mana hotel, wayan hjy Umaima ne yayi k'ara d'auka tayi taga habib ne, ban San mai yace mata ba, naji tace dagaske Bariki ta koma gidan mijinta? Ban San amsan daya bata ba, naji tace ka tabbata malamin aikinshi nayi? Toh karka damu gobe da safe zan tawo kaduna. Kaman yanda hjy Umaima ta tsara zuwa kaduna hakan ya faru, ita da jamcy suka Kama hanya, aiko sun zo wajan jere wata babban mota ta bugi nasu, nan motarsu ta Fara kifawa tana juyawa, motar ta bugi wani dutse ta tsaya a wajan, nan mutane aka taru tare da kiran police da ambulance, aka fara k'okarin ciro su hjy Umaima, amma koda aka ciro su hjy Umaima rai yayi halinshi, driver dinma shima Allah ya mishi rasuwa, jamcy ce take numfashi itama rai a hannun Allah, ko Kafin su k'arasa asibitin itama Allah yayi mata rasuwa, Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, kai rayuwa ba komai bace, hjy Umaima ta fito da niyan shairi zata wajan boka, zata ta aikata shirka, gashi Allah ya amshi rayuwarta, ba tare data nemi gafaran Allah akan laifin data aikata ba, kai duniya ba komai bace, sai dai Allah gafurul rahim ne, ba'a shiga tsakaninshi da bayinshi, Allah kasa mu cika da imani yasa muyi kyakyawan karshe. Lokaci kad'an labarin rasuwan hjy Umaima ya bazu ko ina, hjy habiba taci kuka Sosai, koda labari ya riski habib budan bakinshi yace za'a sha kwairi domin an aikata Abun tsiya, Hmmmm Allah ya kyauta, mutuwa dai ance wa'azi ce, Amma habib ko alaman nadama babu ko tausayawa alaman yayi nisa. An fara hidiman bikin haulat da farhan, Zainab taso taje amma Yarima ya hanata, dole ta hakura, anyi bikin farhan da haulat lafiya inda suka tare a sabon gidansu, haulat tana bama hjy habiba girma Sosai, hjy habiba tun tana d'ari d'ari harta dan saki jiki, sai dai abunda suka aikata kullum yana damunta Hmmmm Allah yasa mu dace, wannan abun kunyar har Ina ******** Bayan wata shida Hafsat ta haifi d'anta namiji santalele Mai kyau, wani ikon Allah Sai yaron yayi sak babanshi Umar, ranan hafsat taci kuka sanda taga yaron, iyayen umar suma sunci kuka, nan aka ma yaro huduba da Umar sunan babanshi. Yarima Aliyu sun tare a gidansu na kaduna, Cikin Zainab yayi girma haiyuwa yau ko gobe, tana zaune a falo daka ita sai wata doguwar riga irin ta roba dinnan domin kayanta basa shigarta, irin rigan da take sawa yanzu kenan, kanta babu d'ankwali, tasa kankana a gaba tana ta sha, daka gani cikinta ya cika amma sha takeyi tana nishi kaman dole, Yarima ne ya shigo cikin falon kallonta yayi ya girgiza kai yanda take tusa kankana din, d'auke plate din yayi yana fad'in oh my princess ki barshi haka mana, Tace Yarima plz ka bani insha, yace Nop ya isa haka, d'agota yayi tare da fad'in bari in gaisa da baby d'ina, tsugunnawa yayi tare dasa kunnenshi a cikinta, dariya ta saki Tana kallonshi Lokaci d'aya ya fara magana hello baby, is ur Dad, wen r you coming to d world? Bariki dariya tayi tare daja baya tana k'okarin zama, lokaci d'aya ta saki kara mai sauti tare da ri'ke cikinta, da sauri Yarima ya nufeta, ganin yanda takeyi yasa ya nufeta da sauri tare da ri'keta, kamata yayi suka fita yasa ta a mota, dai dai lokacin zinatu ta shigo gidan ganin haka itama ta fito daka mota ta bisu, direct asibitin Yarima suka nufa, suna zuwa akai labour room da ita, Yarima saboda sauri ko kayan haiyuwa ba'a d'auko ba, dole zinatu ce ta koma ta d'auko, Yarima shi kadai Ya shiga ansar haiyuwar Princess dinshi, ganin yanda take ihu da kuka ya kasa tabuka komai, dole fita yayi ya kira wata Dr akan ta amshi haiyuwar Zainab dinshi domin bazai iya juran ganinta Tana wannan halin ba,. Cikin minti 30 da fitan Yarima bariki ta sintibo d'anta namiji kyakyawa kaman Yarima Aliyu, sai dai farin na Bariki ya d'auko, nan aka gyara yaro da Mai jego, Yarima tunda yaji ihun jariri yasan ta haiyu amma ya kasa shiga saboda tsoro, hahahaha kunji Yarima fah shida yake ansan haiyuwar wasu amma ya kasa amsar na his princess saboda tausayi . Saida Dr ta fito tana fad'in congratulations Dr Aliyu matarka ta haifi baby boy, saboda murna da sauri zinatu ta rungume Yarima Aliyu, tare da sakinshi lokaci d'aya, tun Kafin Yarima ya shiga zintau ta shiga Tana taya Zainab murna tare da d'aukan baby tace Kai lyk father lyk son, Shigowan Yarima Aliyu yasa ta mi'ka mishi Yaron tare da fita danta basu daman magana, Yarima kallon yaron yayi tare da fad'in Masha Allah, lokaci d'aya ya nufi gadon da Bariki take kwance hannunta ya kamo tare da fad'in sannu my princess, ganin bata kulashi ba yasa ya tashi yaje ya kwantar da baby din, tare da dawowa, yace my princess talk to me, d'agota yayi tare da zaunar da ita hawaye ta Fara, ganin haka Yarima ya rud'e ya fara tambaya lafiya? Tace Yarima gaskiya bazan kara haiyuwa ba, nasha wuya, maganan da tayi yaba Yarima dariya, suna cikin haka saiga mum da hafsat Sun zo, Yarima saida Ya gansu yama tuna bai kira ya fad'a musu ba, mum tace wato saida aka haiyu shine aka kiramu koh? Hafsat d'aukan baby din tayi tare da fad'in wow kaman bros, Zinatu ce ta kira su mum, nan itama mum ta d'auki baby din, suna cikin haka saiga Fatima yayar Yarima tazo itama, Bariki kam kunya take taji, Yarima kam gashi Abu kad'an ya janyota jikinshi ga mum a wajan, ta rasa yanda zata mishi yabar tabata dariyan Ya'ke kawai takeyi,ga zinatu itama ta shigo, ganin babu wani matsala da yamma suka dawo gida, inda Mum tace a ZARIA za'ayi taron suna, dan haka suka had'a kaya suka nufi Zaria Shirin suna akeyi Sosai inda ranan suna Yaro yaci Sunan Mai martaba Murtala, suna kiranshi da Anan, Zainab ta samu kyauta Sosai, ga wanda babanta yayi mata gana Mai martaba gana mum,ga Wanda matar babanta tayi mata domin ya auri kanwar waziri, Mai suna aysha matar Mai hankali dason addini ba irin Falmata ba, kuma har yanzu dad din Bariki yana ri'ke da yaran Falmata, domin yace uwarsu ce ta mishi Abu basu ba, zinatu itama tayi ma bariki kyauta Sosai an kashe naira a sunan, saida Bariki tayi arba'in Kafin mum ta yarda ta koma kaduna, Bayan anyi mata gyara Sosai Bayan hafsat ta yaye d'anta iyayen umar suka ro'ka alfarman a basu ri'kon Yaron, hafsat bata soba, amma mai martaba ya amince haka aka tafi da yaron, Mum kullum addu'arta Allah yaba hafsat mijin aure, ana cikin haka Usman yace yana son aurenta, wanda dama tun tuni yana Sonta, mum tafi kowa murna, haka aka fara hidiman biki, inda y'an uwa da abokanan arziki suka hallara, gaba d'aya y'an uwan Yarima Mata sun zo rukayya, salamatu, Fatima, inda suke ta gyara y'ar kanwar tasu, biki akeyi na Kece raini, Yarima ya hana bariki sakat dan haka ta kashe wayoyinta, gaba d'aya Yau za'ayi dinner din bikin hafsat Washe gari a d'aura aure, Bariki tayi mugun kyau, bata yarda tabi Yarima ba, dan gaba d'aya boye boye ta dinga mishi, domin kayanda tasa ta tabbata inya ganta sai yace ta canza, saboda tsabagen kishi irin na Yarima, motar su Fatima ta shiga suka nufi hall din, inda an tsara hall din manyan mutane duk sun hallara, wayar Fatima ce tayi k'ara ta d'auka, Bayan ta kashe ta kalli bariki da Anan yake ta faman Mata rigima Wanda tuni Bariki ta yaye shi saboda da kanshi ya daina shan nono,, tace Zainab Yarima yace kije waje yana jiranki, tashi tayi ita da d'anta suka fita, ganin mutum tayi a gabanta ba kowa bane sai Alh madu, da sauri tayi baya saboda tsoro, Alh madu yace Zainab nazo in tayaki murna sannan in gode miki, wlh tun sanda kikai k'okarin cewa zaki watsa hotona, tun daka lokacin na tuba na daina abunda nake aikatawa na gane duniya ba komai bace, kuma naji tsoran Allah, mutum kaman ni yanzu babu abun daya dace dani sai dai inyi ta istigfari tare da gyara lahira ta, ngd miki Allah ya baki zaman lfya keda mijinki, mi'ko hannu yayi yana ma Anan wasa, shiko yaron dariya yayi tayi Alh madu wucewa yayi, Zainab hango motar Yarima tayi inda ta nufi motar koda taje bud'e gidan gaba tayi ta shiga, tana shiga yaja motar da gudu, bai tsaya ko inaba sai fada gefenshi Nada Wanda suke shida Zainab din ya shiga itama binshi tayi, suna shiga ya kalleta tare da fad'in har abada duk macen da tasan tayi rayuwar Bariki bazata taba canzawa ba, lallai yau kin nuna min koke wacece , mutumin dana ganshi tsirara yana manne dake shine kike magana dashi, Zainab why? Nayi hakuri na cire komai saboda ina sonki but what did you do now? Zainab gwara sonki ya kasheni da in zauna dake kina cin amana ta, amsan Yaronshi yayi tare da fad'in kije ki tafi bana bukatar ki a rayuwata Cikin kuka tace shikenan Yarima Zan tafi naji zan tafi, amma ina son kaji wannan Kafin in tafi recording din maganan alh madu tasa mishi, tare da fad'in sanda ya fara magana na kunna recording a wayana dan nayi tunanin kana kallon mu, amma babu damuwa tunda Yarima baka yarda dani ba, zan tafi Allah yasa wannan hukuncin daka yanke ya zama Alheri tsakanin mu fita tazo za tayi da sauri ya ru'ko hannunta tare da fad'in zaki iya tafiya ki barni? Kuka ta k'ara saki tare da fad'in ya zanyi Toh, dole in tafi tunda wanda nake so shida kanshi ya koreni sannan bai yarda dani ba ya d'au..... Toshe mata baki yayi lokaci d'aya kuma ya saketa tare da kwantar da Anan daya Fara bacci, sannan ya saka ma kofar falon key, ya dawo yayi hugging dinta tare da fad'in Zainab sonki da kuma kishinki da nakeyi shine yasa nai haka, amma kin San koda kin tafi dakai na zan nemo ki, saboda you r my lyf, tana k'okarin tayi kuka yasa bakinshi cikin nata ya fara kissing d'inta Sosai, tun suna tsaye sukayi k'asa lokaci d'aya ya fara k'okarin cire mata kayan jikinta, gaba d'aya ya cire mata komai bakinshi yakai kan nononta ya fara sucking din su, lokaci d'aya ta saki wani k'ara tare da fad'in shhhhh ,Yarima sucking d'in nononta yake tana shafa mishi baya alaman tana jin dad'in haka din, sun dad'e a haka Kafin ya cire bakinshi daka kan nononta yakai hq d'inta yana sa mata harshe ta kankame shi tare da mi'ke kafafu alaman dad'in yayi yawa, Yarima sucking din hq d'inta yake tare da shafa mata nono, lokaci d'aya ta Fara tureshi alaman tayi realising, ganin haka ya barta sai saukar da numfashi take, lokaci d'aya itama ta tashi ta Fara sucking nononshi, tayi wajan minti Goma Tana mishi haka sannan ta kamo ayabar shi ta Fara tsotsa Note Mata shan ayabar namiji yana sa ya k'ara sonki sannan sperm yana sa mace tayi fresh. Yarima zaka ayabarshi yayi cikin hq d'inta bakwa jin karan komai saina nishi da gurnani Note yana dakyau Idan kuna sex keda mijinki ki dinga nuna mishi kina jin dad'i tare da nishi mai sauti hakan zai K'ara muku armashi, da son kasancewa tare, amma wasu matan sai suyi shuru kuma suna jin dad'in abun wai su kunya, sannan wata macen saita tsaya miji zaiyi ta sarrafata Kema ki dinga sarrafashi maganan aure babu kunya, tunda ya tubeki ya miki zindir miye Abun kunya kuma? Sai miji ya k'ara aure ya auro wacce ta iya harka, sai ya nace mata, tunda tana mishi abunda kunya ya hanaki kiyi, saiki Fara kuka kina fad'in tayi mishi asiri ta mallakeshi, a'a kin manta ne, wlh in zaki zage ki zage Aiko nice wajan da akafi iya harka nan zan manne Wlh, irin wannan matsalolin yana faruwa Sosai so y'ar uwa ki gyara, karki bari namiji yaita sarrafaki a shimfid'a Kema ki dinga sarrafashi yanda zai san lallai yayi aure. Zainab style Kala Kala take ma Yarima, irinsu cat style, butterfly, doggy, bee style, banda tym da nayi bayani irin yanda akeyinsu.... BAYAN SHEKARA UKU Abubuwa da dama sun faru, habib ya had'u da mummunan ciwo shida jamil saboda cin juna da sukeyi ta baya, tun ana musu Flushing har Abun yaci tura yanzu basa iya ri'ke Bayan gida, sunyi magani har Sun gaji, yanzu kawai ana jiran lokaci ne, Allah yasa mu dace ,hjy babba ganin abunda ya samu su habib ya daina aikin sabo dasu kawalcin da yakeyi ya daina ya koma namijin shi yana neman gafaran Allah Haulat ta haifi yara biyu duka mata, suna zaman lfya ita da surukarta, tana bata girma Hafsat ta haifi mace ita Zinatu kam tunda tayi Bari bata k'ara samun wani cikin ba, har yanzu sai dai ana fatan Allah ya kawo wani Zainab kam ta haifi y'an uku yaranta hud'u, yanzu Anan, sai yan uku da sukaci sunan mum Khadija suna ce mata small mama, sai maza guda biyu Wanda sukaci sunan Dad d'in Zainab musa suna ce mishi Abba, d'ayan kuma yaci Sunan Yarima Aliyu, Zainab na ce mishi my love Zainab da zinatu suna zaman lfya, kowa yasan sirrin kowa, babu Mai ma wani gori , har business sukeyi tare Tun sanda aka Kama zinatu da Amina, zinatu tabar hulda da ita, itama Amina din tayi aure domin mum d'inta ta kamata ita da wata, nan aka mata aure ita da d'aya daka cikin abokan babanta, tsoho ta aura Yarima Aliyu kam yanzu arziki yaci uban nada, ya k'ara gina asibiti wajan guda uku, akwai a Abuja, akwai a Lagos, sannan ko ina an sanshi saboda ya kware a aiki Sosai, Indai fannin matsalan mata ne, tunda abunda ya karanta kenan, Allah mai iko itama zinatu ta samu ciki inda ta haifi y'arta mace, taci sunan Fatima, suna ce mata zarah Yarima Aliyu yana k'okarin yima matanshi adalci duk da kowa yasan Zainab ce a zuciyarshi Zainab sun dawo daka gidan iyayenta na bariki domin suna zumunci har yanzu, tana faka mota yaranta suka fita sukai gefen zinatu dan tace zasu fita ta kaisu shopping Zainab kam dariya tayi ta nufi gefenta Tana shiga taga Yarima kwance akan kujeran falon, nufanshi tayi tana fad'in Ashe kana gida, tashi yayi ya nufeta tare da fad'in tun dazu na dawo, yawon nan naku yayi yawa, dan Kinga yanzu baki da small baby to yau zan baki y'an biyar, dariya tayi tare da fad'in Rufamin asiri, so kake aita yayad'a ni ana cewa wata mata ta haifi y'an biyar, Aini na Gama haiyuwa, dariya yayi tare daja mata hanci yacé injiwa, dariya tayi suka had'a ido suna kallon juna, a hankali Yarima yace you r d only one in my heart, I love you so much my princess Rungumeshi tayi Sosai tana fad'in Yarima you are my everything, am incomplete without you, you r my lyf, my happiness I can't live without you shima k'ara matseta yayi a jikinshi....... ALHAMDULLILAH Littafin Bariki ya k'are ina ro'kan Allah zunuban dake ciki Allah ya yafe min. Insha Allah sabon novel d'ina zaizo bada dad'ewa ba Mai suna *NAJEEB* Littafin ya had'a abubuwa kaman haka soyayya, kiyayya, yaudara, munafunci makirci Kai kardai ku Bari a baku labari very soon zaizo muku insha Allah Wa inda suka zageni ko suka batamin suna, na yafe musu, zagin wani ko wata bai damu maryam ba, tunda iyayena sunce Allah yamin albarka, so zagin Waye zai bini? Bayan Ina tare da albarkan iyaye Ina mi'ka godiya da group din da nake ciki irin su.... BARIKI FAN'S 1,2,3,4, SAINA CIKA BURINA FAN'S Y'AN CINKI FAN'S UMMU SAFWAN FANS MARUBUCIYAR DAN SARKI SAUBAN MAKAUNIYAR RAYUWA UWAR MIJINA FAN'S HAUSA NOVELS.... KAI GROUP DIN SUNA DA YAWA WANDA BAN FAD'A BA KUMA INA GODIYA THANKS SO MUCH SAI MUN HADE A *NAJEEB* ~MARYAM OBAM~