*KISHIYA KO BAIWA???.* (TRUE LIFE STORY) *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa~_ *_Ya Allah Ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._* ```Labari me cike da tsantsar soyyayya cin amana,ban tausayi,zalunci sarkakiya,se kunbiyoni acikin wannan labarin nawa zakuji yanda zata kasance inafatan zakubiyoni danjin wannan labari mecike da ilimantar nishadantarwa uwa uba fadakarwa.``` ```Banyarda wani ko wata yasauya min labarina takowacce siga ba batare da izinina ba aikata hakan babban kuskurene. Wannan labarin yafaru agaske abinda akacanza kadan ne anma baki 'dayan labarin gaskiyace _Bismillahir rahmanir rahim_ *PAGE 1&2*🖊️ ___________________________________📖Ke karamar karuwa,yar talakawa,dangin matsiyata,Wanda basugaji abin alkhairi arayuwarsuba dangin jaraba 'yar anace yar masu jaraba da 'kwalafaci,wlh karki sake kiran wayar mijina inba hakaba wallahi,wallahi,wallahi, rantsuwa uku ki kasake kuskuren kiran wayar mijina sena cimiki mutunci shegiya matsiya ciya karuwa. "Cikin sanyin muryan ta tace dan Allah aunty kiyi hakuri bansan yana gidaba da bazan kiraba bare har in bata miki rai,kuma miss call dinsa nagani shiyasa nakira anma Allah yahuci zuciyarki tunda kiran danayi ya bata miki rai takarashe cikin rawan murya irin na wanda ke gab da zubda hawaye.Wani dogon tsaki taja tace munafukar banza kawai annamimiya niba aunty ki bace kije can kinemi aunty banason kalen dangi da Neman gindin zama"tana gama fa'din haka takashe layin,tare da zama abakin tangamemen gadonta,Wanda yacinye rabin dakin,kafa 'daya tadaura akan daya tana girgiza wa tare da hura kofofin hancinta kamar Wanda iska kemata wari. "Wani kyakykyawan matashine me yabude wata kofa yafito da'alama toilet ne,a'kalla shekarunsa zasukai arba'in anma baza kafahimci hakanba saboda hutu da naira dasuka zauna masa,yanada matsakaicin tsawo,da faffa'dan kirji na kiran jarumtaka,bakine,irin black beauty nan yanada madai-daitan idanu da kwantaccen sajen daya kawata kyawun fuskarsa,sekuma gemun daya ajje Wanda yasake fitar da ainihin kyawun fuskarsa tare da dimple daya lotsa agefen sajen dake kwance luf luf afuskarsa.Gabanta yakara so ya tsugunna da towel daure akugunsa Wanda bewuce gwiwarsaba,akan gwiwoyinsa ya tsugunna yana kare wa fuskarta kallo daya ke Iya hango damuwa bayyane aciki" Cikin daddda'dan muryarsa me tafiya da imanin kowace diya mace,yace what's wrong with you my Queen??kuka tafashe dashi tare da rungume sa tace,honey shin menayiwa wannan baiwar Allah datakeso ta musgunawa rayuwata?me natsare mata arayuwar duniya daya zamto batada buri se son ganin bayan farin ciki na dakuma jin dadina,aganina niyakamata inyi kishi da ita,bawai ita tayi daniba!? anma narasa mena tsare mata datake neman addaban rayuwata da munanan kalamai masu zafi azuciyar duk Wanda akayimasu"akan wakike magana??ya tambayeta da alama be fahimci inda maganarta ta tadosaba dan haka yayi gaggawar katseta"Sake marerece murya tayi tace wace kuwa inba matar dazaka auraba kullum cikin cimin mutunci da zagar min da iyayen take, atake ya'daure fuska yace wani abin yafaru??Cikin sheshe'kan kuka tace kawai dan takira wayar ka nadauka nace,da ita kana toilet shine tafara zagina tare da fadamun bakaken maganganu haddacewa wai ban isa in hanata shigowa cikin Gidan nanba inde malamai nanan kota wani hali se tashigo kuma ta fitar dani"afusace yasanya hannunsa gefen beside drawer yadauki hadadditar wayarsa kiran iPhone 11 yayi Dearing, number second wife,tsaki yayi tare da wurgi da wuyar jin switch off se huci yake yana taunar lips dinsa nakasa.Lallausan tafin hannunsa yasanya abayanta yana bubbuga alamar rarrashi,cikin sweet voice dinsa yace am so sorry my Queen nakira wayarta switch off anma,zandau mataki dan ba zanyi tolerating din nonses din nanba bata isa tarenakiba in kyaleta"peck tabashi akuncinsa tace thanks Honey that's why nake alfahari dakai nasan bazakataba bari wata ta wulakantani ba"murmushi yayi tare da janyeta ajikinsa yace u deserve more.mikewa yayi yabude sif din kayansa, masha Allah kamar wani shagon seda kayan saboda yawansu kowani kalan kaya da bangarensa,wani farin gezna me kyan gaske yadauko tare da yasanya wa anyimasa dinkin zamani irin na matasan dakeji da naira dakuma sji,kayan bakaramin sake fitar da ainihin kyawunsa yayi na,turarukansa masu dadin kamshi yafeshe jikinsa dasu tare da taje lallausan sumar kansa Wanda kesheki da yalki,fitowa parlour yayi yana zabga kamshi tamkar wanda akayi barin tulare ajikinsa. Dawani irin sauri,Nadiya tatashi tarungumesa,tana me sake manne kanta afaffadan kirjinsa tare da shakar kamahinsa,cikin kissa tace honey kakulamin da kanka jinake kamar inbika domin banason wasu sakarkari sukallamin kai nafiso dagani se kanwata zakuga wannan wankan"murmushi yayi yalakace mata hanci yana jin kaunarta nasake ratsa duk wani lungu dasako dake ajikinsa,saketa yayi yace my Queen karnayi letti sena dawo"yana gama fadin haka yajanyeta daga jikinsa tare da yafice wa,da kallo tabisa haryafice kana tana jin son sa nabin kowani lungu da sako najikinta"Direct inda yake parking Din motocinsa yanufa wata 'bakar mota me kyawun gaske ya shiga,Cikin motar na fidda wani sanyayyan 'kamshi me dadin gaske,key yayi wa motar tare da Hong dasauri gateman yawangale masa gate yacinna hancin motarsa yafice daga Cikin katafaren Gidan sa.... "Switch off din wayar tayi tare da ha'da kai da gwiwa tafashe da wani irin kuka mutsuma zuciya ba Kalmar datake furtawa face innalillahi wa'inna ilaihi raji'un,wai shin wannan wace irin masiface?,wani irin rayuwane wannan?,shin me wannan baiwar Allah tamaida ta??shin talauci haukane?ta tambayi kanta cikin 'kunar zuciya, hakika datana da yadda zata gujewa wannan auren toh ba shakka data guje masa sede kash!!bakin alkalami yariga da ya bushe yau saura sati daya adaura aurenta da Ahmad Ajmi"Wanda tunda ga yanzu take Iya hango kalubalen dazata fuskanta agidan sa"Kuka tasake fashewa akaro na biyu me tsuma zuciyar duk wani mai tausayi cikin gunjin kuka tace ya Allah karka jarabcemu da abinda bazamu iyaba ya Allah kakawomin sauki acikin rayuwata Ya Allah idan wannan auren alkhairi ne Allah katabbatar idan kuma babu alkhairi ya Allah kasauya min damafi alkhairi ya Allah kawargazar inde babu alkhairi acinsa... Jitayi andafa kafa'darta tana juyawa taga mahaifiyarta,rungume ta tayi tanajan zuciya,cikin sanyin muryan ta tace dan Allah Ummi afasa wannan auren!! wallahi bansan wace irin rayuwa zanfuskanta agidan Ahmad ba, matarsa batasona tatsaneni,Ummi bakiji irin zagin cin mutum data yimin ba hadda yimin gorin talauci shin mumu kabaiwa kanmu talauci ne takarashe tana jan zuciya.Rungume ta mahaifiyarta tayi cike da tausayinta tace insha Allah ba'abinda zefaru se alkhairi ki kwantar da hankali ki,kinji kidinga addu'a komai ze zo da sauki sannan inaso duk maganan data fada miki ki kyaleta da halayyarta,ganin baki shiga Gidan bane anma da zaran kin shiga zaku zama daya duk wannan abin zewuce" kai tagyada mata alamar "toh" batare datace komai ba,Wayar ta dake yashe agefe inda takashe Ummi tasanya hannu tadauka takunna,matashi" kamar jira'ake takunna kira yashigo. Mika mata wayar Ummi tayi,ahankali tasanya hannu takar'ba tayi picking tare da sallama"batare daya amsa sallamarba yace kisameni awaje ,yana gama fadin haka yakashe wayar yana huci tamkar namijin zaki... Dan Allah inkun karanta kuyi shearing dinsa👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻 1/1/2021 _VOTE_ ✅ _COMMENT_ _And_ _SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 3&4*🖌️ ________________________📖Dafa kafa'darta mahaifiyar ta,tayi tace lafiya kuwa Suky naga duk kin ru'de ko wani abin ne??,Cikin rawan murya tace Ahmad ne yace insameshi yana waje yazo kuma besanar dani cewa ze zoba!!'dan murmushi Ummi tayi tace kuma shine abin damuwa ko Ahmad din bakon kine??maza tashi kije kiji menene karkibarsa yana jira??"Amsawa tayi jiki asanyaye tare da mikewa Ahankali,hijab dinta dake kan kofa tajanyo tasanya tafito cikin gida,'yan biki dasuka fara taruwa se tsokanarta suke suna cewa Amarya bata lefi kota kashe 'dan masu gida!!Murmushin kawai tayi batare da tace dasu komai ba tayi hanyar fita. 'daya daga cikinsu ce mesuna Aunty Aliyah tace ke Suky ina zaki? kose kike kimayar mana da aiki baya bance dake karkisake fitaba harse ankaiki kokuma sokike rana ya ko'dar dake bayan kuma kinsan nafada miki gyaran jiki beson fita rana ta'fada adan kausashe??Cikin sanyin muryanta tace aunty ba dadewa zanyiba yanzu zandawo sa'ko zan amso,tana gama fadin haka tafice batare dajiran jin abinda zasuceba"Kai kawai wacce takira da Aunty tagirgiza kana tacigaba da abinda take. Cikin nutsuwa tasanya hannu tabude kofar gidan nasu tare da nufar inda yake parking motarsa aduk sanda yazo."tun fitowarta yake kare mata kallo tunda ga fuskarta dake 'dauke da dara-daran idanu dakuma 'karamin bakinta me dauke da pink lips harzuwa manyan hips dinta dasuka bayyana,acikin hijab suna juyawa tamkar da gangan take juyasu,sanye take cikin wani long hijab red color Wanda ya amshi fuskarta duk da hijab din babbane hakan be hana surarta bayya"duk da kasancewar fuskarta ba kwalliya hakan behana ainihin kyawun fuskar ta bayyana ba. knocking din glass din motar tayi tare da gyara tsayuwarta,yadauki kusan 1mint kafin yadanna lock din yabude mata"hannu tasanya tabude tare da shiga idanu ta lumshe saboda sanyin AC da kamshin da daddadan turarukansa"Shima anasa bangaren idanu ya lumshe yana shash'kan daddan kamshin humran datake domin bakaramin gyara akemataba, fuskarta yakurawa idanu ko kyaftawa bayayi yana kallon baiwar kyau da Allah yaimata. Inayini tace dashi cikin sanyin muryanta,kanta akasa kasancewar bata Iya juran kallon kwayar idanunsa masu dauke da wasu magic"amsawa yayi yana me dago fuskarta da lallausan tafin hannunsa me dauke da zara zaran Yatsu,sake lumshe idanunta tayi akaro nabiyu masu dauke da zara zaran eyelashes tamkar nakanti tasanya,dan bazata Iya juran kallon sexy eyes dinsa ba. Murmushin gefen baki yayi Wanda ya lotsar da dimple dinsa kunyar Sukainat nasake dulmiyar dashi acikin kogin kaunarta,arayuwarsa yana matukar son mace mekunya"cikin sexy voice dinsa yace da ita meyesa bakya kallon idananu?murmushin dake karawa fuskarta kyau tayi tare da juya manyan idanunta masu haske tace dashi hakade kakegani. Martanin murmushin yamayar mata tare dacewa hmm zakiyi bayani ne, yace da ita yana gyara nutsuwarsa da'alama magana me muhimmanci ze fada"ganin yanda ya tattara nutsuwarsa baki daya ne yasanyata sunkuyar dakai dan tafahimci magana me muhimmanci zeyi da ita. Cikin kakkausan murya yakira sunan ta tare da maida hankalinsa kacokam kanta"dara daran idanunta masu sake dulmiyar dashi cikin kogin kaunar ta dago tare da watsasu cikin nasa tare da 'amsa wa"Kauda kai yayi domin bayason kallon yayi tasiri agaresa soyake ya hukun tata abisa lefinta,meyesa kike aikata abinda Sam bedace dakeba??,meyesa kikeson ciwa Nadiya mutunci tare da tozar tata?,meyesa kikeson tayarmin da hankali?,a gaskiya bazan boye mikiba bawai dan rashin kyautatawa ko zaman lafiya bane zesanyani inkara aure kawai sedan raya sunnan manzon Allah (S.A.W)saboda haka ina horinki da kisanyawa zuciyarki salama acikin zaman takewar dazakuyi da nadiya domin bazan lamunci tashin hankali da rashin girmamawa atsakaninku ba Nadiya itace matata tafarko sannan duk wata biyayya da mace yakamata tayiwa mijin ta tanamin saboda haka inaso kigirmamata,se itama tagirmamaki kibata darajanta amatsayinta Na Uwar gida na kuma Uwar 'ya'yana. Hawayen dake kokarin zubowa daga idanunta tayi saurin mayarwa cikin rawan murya tace Inaso kafin kayanke hukunci akan duk wata magana da'aka fada maka katsaya kayi bincike, bawai kayanke hukunci akan bangare daya ba batare da kaji daga daya bangaren ba,Nasani Nadiya matarkace sannan ni ban isa in shiga tsakanin kuba,kuma dama bance rashin biyayya bane zesa ka aureni,anma ina me baka hakuri inhar kalamaina sunyi maka zafi"insha Allah hakan bazesake faruwa ba tace dashi hawayen datake kokarin boyewa yazuba arayuwarta ta tsani aiyamata kazafin abinda batayiba"lumshe idanunsa yayi domin baya kaunar ganin hawayenta,cikin sanyin Murya yace haba Sukainat meye abin kuka dan Na fada miki gaskiya, kokecefa amatsayin matata bazanso wacce zan auro taci miki mutinciba kokuma tarenaki toh ke meyesa kikeson rainata?? Bayan kuma nasan hakan ba halayyar kibane. Sake goge kwallan fuskarta tayi tace bakomai Insha Allah hakan bazesake faruwaba"kai yajinjina cike da jin dadin kalaman yace Allah yaimiki albarka"ameen ta'amsa tare dacewa zan Iya tafiya??kai ya gyada mata alamar "eh"begaji da kallon taba sede beson takurama ta" hannu tasanya tabude motar tafice,da kallo yabita komai na sukainat dinsa da banne harseda yadena hangota kafin, yatada motar yatafi yanamejin zafin hawayen datake zubarwa, anma yazama dole ya nuna mata kuskurenta,dakuma muhimmancin Nadiya awajensa domin bazeso awulakan tamasa itaba domin tanada wani matsayi na musamman azuciyarsa"Rurin da wayarsa keyi shiya katse masa tunanin dayake...My queen shine sunan dake yawo akan screen din,rage gudun motar yayi tare da banna bluetooth akunnensa yayi picking din call din,sheshekar kukanta ne yafara yiwa dodon kunnensa sallama,lafiya?,meyesa meki?,me'akayi miki?,duk alokaci daya yajero mata wa'annan tambayoyi"Cikin muryan kuka tace nagaji,nagaji,hakuri na yakare wannan shine karo nafarko kuma na karshe da wannan yarinyar zatasake kirana tacimin mutuncin inkyaleta,bawai dantafi karfina bane yasa nake kyaleta a'a sedan inatayaka son duk wani abu dakakeso haka zalika inatayaka 'kin duk wani Abu dakake 'ki, anma tunda ita batason haka za'ayi irin yanda takeso zan nuna mata nima nasan salon rashin mutunci dakuma tashin hankali kala-kala tanagama fadin haka tafashe da kukan kissa,tace aikishi ba haukabane ta nagama fadin haka takashe wayar. Da kallo yabi wayar yanajin zuciyarsa na kuna yarasa yazeyi da wa'annan Matsalolin tunkafin ayi aure irin wannan abin nafaruwa inakuma ga anyi auren,Shin duk maganar daya fadawa Sukainat batajiba kenan?ya tambayi kansa "tabbas zedauki mataki akan Sukainat domin ya tabbatar fadan daya matane yasanyata sake kiran Nadiya tai mata diban albarka,dole yaiwa tufkar hanci danbaze lamunci tashin hankali acikin gidansa ba da wannan tunanin yatafi..... Tana kashe wayar tafashe da dariya tare da mikawa hema hannu sukatafa cikin dariyar mugunta tace wlh yarinyar nan seta gwammaci zaman prison dazaman cikin gidan Ahmad,domin Ahmad nawane ni kadai kuma danni akayishi danhaka banga wacce ta isa tashigo min gida ba,idan 'ya'ya yakeso karyadamu zancika masa gida dasu anma bawai inbari yayi aureba. Dariyar mugunta hema tafashe dashi tace kinyimin dede tunda shegiyar tanace setashigo kibarta tashigo anma karkiraga mata"Mufy dake gefe tace Momy karkidamu wlh inde ta auri Dady semun yimata duka ko tafiya baza ta iyaba kuma mudinga yimata rashin kunya _(Mamaki ne yakamani ganin duka duka shekarun yarinyar bewuce 7-8 take irin wannan maganan)_ Cike da jin dadi Nadiya tashafa kanta tace shiyasa nakeji dake mufy kinatayani son duk wani Abu danake so,tun kina karama kinsan kishin uwarki nasan bazakibari araina niba"Allah yaimiki albarka yabaki"ameen mufy ta amsa tana dariya,hema ma dariya tayi tace aikuwa kinji dadi kinsamu yara masu tayaki kishi yanda zakuji dadin con ubanta.... Sukainat Na shiga cikin gida direct dakin Ummi tanufa kasancewar batason kowa ya fahimci halin datake ciki"sede tamakara kallo daya aunty Aliya taimata ta hango damuwa karara bayyane afuskarta,hakan yasanya ta mike tare da bin bayanta Har cikin dakin Ummi,kasancewar ta mace mai saurin fahimta. Mikewa tayi tabi bayanta harzuwa dakin Ummi,gefen gado tahango ta zaune, danhaka itama tanufi gefenta tazauna kallon ta aunty Aliya tayi ido cikin Ido tace Suky meke damunki??na fahimci cikin yan kwanakin nan kina cikin damuwa ko auren ne bakyaso??'kwallan datake kokarin boyewa ne su kayi nasaran zubowa cikin rawan murya tace bakomai aunty kawai banjin dadin jikinane!harara Aunty Aliya tamaka Mata tare dacewa ke banson sashanci banza fa bayan ina hango damuwa bayyane afuskarki sannan zakice bakomai,koba ki daukeni matsayin dana daukeki bane suky??,Cikin muryan kuka tace Aunty, matar Ahmad bataso na tatsaneni kullum cikin sharri takeyimin awajen Ahmad kullum cikin yimin sharri da kazafi take,shikuma yaitamin fada yana cewa shi badan rashin zaman lafiya yasa ze aureniba matarsa nayimasa biyayya dan haka nabita danbeson tashin hankali,kuma ko yaushe cikin zagina take tanqcewa muddin nashigo gidanta se prison yafimin kwanciyar hankali takarashe tana fashewa da kuka,kafadarta aunty Aliya tadafa tace shine kekuma kikazauna kike mata kuka??,har ki kesan ya kanki acikin damuwa muddin kikace zakiyiwa kishiya haka kinatare da wahala dan haka tin wuri kinenawa kanki 'yanci muddin kinaso kiyi rayuwar farin ciki agidan mijinki,to karkiraga mata intanuna miki yatsa kikarya inko taso kuyi zaman lafiya toh kuyi,maza kishare hawayenki banson ganin ki cikin damuwa"murmushi tayi tare da share hawayen fuskarta tace nadena Aunty,martanin murmushin Aunty Aliyah tamayar mata tace kokefa..mikewa tayi tafita sukacigaba da sabgoginsu,yayinda Sukainat taji kaso ashirin cikin damuwar ta yaragu.... _VOTE_ ✅ _COMMENT_ *And* _SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* (TRUE LIFE STORY) *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 5&6*🖌️ ________________________📖Zaune suke a dining area suna dinner,Cike da so da kaunar junansu suke hira,tamkar zasu koma cikin junansu saboda yanda suka mannewa juna."Ahankali Ahmad yamaida kallon sa gareta cikin sweet voice din sa yace my Queen haryanzu baki fada min mekikeso nayi miki Na fadan kishiyaba"murmushin ya'ke tayi tace Honey da kabarshi domin kaga hidin dimu sunyi maka yawa nayafe,'bata fuska yayi yace anma de kinsan hakkin kine ko?,kuma tunda inada halin yi yazama dole nayi miki dabani dashi shine zakice kinyafe dan haka kifadi duk abinda kikeso nayi miki"Shiru tayi kamar me tunanin wani abu,sekuma tace kabani 1million,murmushi yayi yace kintabbata ze isheki?"Kai tagya'da masa alamar eh"tana mejin zuciyarta na kuna tamkar zefashe wai ita Ahmad zeyiwa kishiya,ita Ahmad ze ha'da dawata azuciyarsa,ita Ahmad zerabawa kansa da wata hakika duk wacce tayi gangancin shigowa gidanta seta gwammaci zaman gidan yari akan gidanta setayi rayuwar kunci da bakin ciki acikin Gidan ta.'Karan shigowar massage wayar tane yakatse mata tunanin ta,Hannu tasanya tadauki wayar tare da bude massage din, Alart tagani na 2million daga Ahmad dinta,da murmushi afuskarta tamikewa tabasa peck akuncinsa,thank u so much Honey tace dashi, anma gaskiya kudin sunyi yawa kagafa akwai sauran hidindimu agabanka duk da nasan cewa bawai baka dashi bane anma yakamata inrage maka dawainiya"murmushin jin dadi yayi yanda take tayashi son duk wani abu dayakeso"cikin jin dadi yace kin cancanci fiye da haka my Queen girmankine, inayiwa Allah godiya daya azurtamin ke amatsayin mata burina kuhada kanku da Sukainat kuyi zaman lafiya. Tamkar yacaka mata mashi akirji haka taji jin yakira sunan makiyiyarta,anma dayake 'yar duniya ce setace dashi haba Honey aibaka da matsala tamkar 'kanwa haka nadauketa inde tazo da zaman lafiya zamuyi ta inkuwa tazo da tashin hankali zatasameshi fiye da yanda tazomin dashi....kallon ta yayi cike da mamaki yace habade my Queen keda bakinki kike fadan haka??,Harta bude baki zatai magana wayarsa tadauki ruri,hakan yasa tayi shiru tana mebin screen din wayar da kallo"Second wife shine sunan dake yawo a screen din wayar"da murmushi a fuskar yadauka tare dacewa Amarya bakyalefi kokin kashe 'dan masu gida,murmushi me sauti Sukainat tayi tace kai ya Ahmad banda kisa de!!Cikin dariyar yace hakanaji masu Iya magana nafadi,uhm suma fada kawai suke tace dashi tana murmushi"hmm hakane kam,yace da ita.Ina yara na da momyn su amika min sakon gaisuwa ta"Duk suna lafiya suna jiran zuwanki domin sun shirya miki tarba ta musamman ya fada Cike da zumudi"Hannu Nadiya tasanya ta kar'be wayar daga hannunsa cikin kissa da Iya barikanci tace 'kanwata muna nan muna sauraran zuwanki nanda kwana ki ka'dan zaki samu tarba da karramawa ta musamman Wanda ba kowacce Amarya kesamun irinsa ba zakiga tattali tarairaya,'kanwata lissafomiki abubuwan dazaki fuskanta acikin Gidan nan 'bata lokaci ne anma duk sanda rugugin so yakaraso dake zakiga abubuwa kala-kala,'kanwata Mr's Ahmad to be fatan alkhairi"tunda tafara magana suky ta lumshe idanu tanajin kalaman Nadiya tamkar saukan aradu aka domin tafahimci da kuna acikin kalamanta,Cikin yanayin ta na sanyi tace Nagode da wannan karramawa taki,Allah ya shiga tsakanin mu da makiyanmu yakuma tsaremu daga sharrin abin ki,dariyan mugunta Nadiya tafashe dashi tace fatan alkhairi kanwata,tanagama fadin haka tamika wa Ahmad wayarsa,tamike tare dacewa Honey zanshiga ciki sekashigo"kar'ban wayar yayi da murmushi afuskarsa yace kinji bani ka'dai kemike tanadin zuwaba Har aunty ki da yaranki tanadi na musamman sukeyi miki a gaskiya kwana ki ukun nan sunyi mana yawa jimuke kamar mujanyosa yanzu, hakika Sukainat kinyi sa'ar abokiyar zama domin samun irinsu Nadiya nada matukar wahala,duk soyayyar datake yimin be rufe mata idanu ba, saboda haka ki kwantar da hankalinki kuzauna lafiya duk danasan cewa kema baki da matsala anma kikore jita jita kawaye da magulmata duk da kasancewar baki dasu kikiyaye kibi ta se kuzauna lfy"Wani irin tukukin bakin cikine yaziyarci zuciyar Sukainat jin yanda yake wani yaba matarsa,anma dayake bamai zafi bace ita din,setace insha Allah zakasameni me biyayya agareku. Murmushin jin dadi yayi yace toh ya akayi yanzu,?akwai wani Abu dakike bukatane ko za'ayimuku?,Kai ta gya'da masa kamar yana gabanta,kana tace sofi'a tace zamu gabatar da kilisa dakuma bridalshowes,shine nace sena sanarmaka"murmushi yayi yace to keda bakida friends dawa zakuga batar kuma ai lokaci ma yakure yanzu"itama martanin murmushin tamayar masa tace wlh sofi'a ce tanace se anyi wai akwai friends dinmu na makaranta dazatayi inviting dinsu dan baza'ayi biki mukadai ba. Toh shikenan zanturu Isah yakawo muku kudin daze isa" murmushi tayi tace to mungode,hira sukayi kana daga bisani sukayi sallama Cike da kaunar junansu"mikewa yayi yashiga ciki Inda yasamu Nadiya zaune tana waya,ganin shigowarsa yasanya ta kashe wayar,tare da maida hankalinta kansa cikin kashe murya tace Ango harka gama kenan,?kanwarta wa tabarka takarashe maganan cikin 'kunar zuciya da zafin kishi?murmushi yayi yashafa sajen fuskarsa,yace haka de kikace sauraniyar mata"harara tamaka masa aranta tace munafiki kawai kagama kalamanka da ita yanzu kazo kana fa'da min kalaman banza hadda wani sarauniyar mata,azahiri kuma se tace uhm ai nabarwa kanwata sarautar. Dariya yayi Wanda ya bayyanar da fararen hakoransa yace"kingama yanzu kiratayi akan program dazasu gabatar,zama Nadiya tagyara tace wani irin program kuwa honey??,Yanda sukayi da Sukainat yafa'da mata kan program dazasu gabatar"Hannunsa tarike cikin nata tace haba Honey wani irin program zasu gabatar kuma??,a gaskiya Honey nibanga amfaninsa ba domin duk anan ne ake haduwa da kawayen banza Wanda zasu hure mata kunne sannan suyi kulle-kulle dan haka gaskiya nibanga amfanin wannan abin ba kawai tahakura dashi inde bawani abin sukeson kullawa da kawayenta ba anma fa shawara ce nabaka"Kai Ahmad yajinjina Cike da gamsuwa da kalaman ta domin damashi duk wannan bidi'oin basu dameshiba dan haka yadauki shawaran Nadiya 100℅ yace haka za'ayi kuma ngd da wannan shawara taki.murmushin jin dadi tayi tace yauwa Honey yakamata kakirata kasanar da ita karta tasaka rai,ta'fada tana mika masa wayarsa"karba yayi ya danna kiran second wife ringing daya Sukainat tadauka tare da sallama cikin sweet voice din ta,lumshe ido Ahmad yayi bayaga jiya dajin muryanta ako yaushe zazzakan muryanta, yakansa shi manta yanayin dayake ciki"Takaicine yakama Nadiya ganin yanda yawani shagala, da'alama yamanta tana wajen,Dafa kafadarsa tayi Cike da haushin abinda yayi,se asannan yadawo daga duniya tunanin daya Lula,akuma dede lokacin da Sukainat kecewa ya Ahmad kayi kobakaji nane!?. Nutsuwarsa yadedeta yace kina jina,ki saurareni da kyau maganan program dakikace za'agabatar dasu Ku hakura dan banga amfaninsa ba banda yajanyo cece kuce kuma kinsan bana kaunar tashin hankali komai 'kan'kantarsa dan haka inaganin kihakura kawai zefi inyaso se ayi bu'dan kai ko??'yakarashe da alamar tambaya. Hawayen daya zubo mata tasanya hannu tashare tace anma kuma 'dazun ka'amince zakabari muyi kuma nasanarwa sofi'a,harma anfara shirya komai,anma yanzu kace bazeyi ba,da kasan tunfarko baza kabari ba seka fada min ai kuma...Katseta yayi tahanyar cewa Sukainat nima da farko banyi wannan tunanin ba seda Nadiya tafahimtar dani matsalan dake ciki saboda haka bana bukatar kice zaku gabatar da kowani irin program dan haka kikiyaye. A'dan fusace tace wani irin magana kake haka ya Ahmad?,taya zatace program dazamuyi zekawo tashin hankali menene abin tashin hankali aciki,da kasan tunfarko baza kabarmu ba da bakayi mana alkawari ba anma yanzu mekakeso nace dasu bakomai ngd da hakan,tanagama fadin haka takashe wayar Cike da bacin rai tanajin zuciyarta na kuna.Aunty Aliyah da shigowarta kenan tahango Sukainat tadukufa kai tana hawaye,dasauri takaraso wajen Cike da kulawa tace suky me aka miki?,wayasa ki kuka?,dagowa tayi tare da share hawayen ta kana tazayyane wa Aunty Aliyah,yanda sukayi da Ahmad tunfarko kana ga abinda yasake fada mata yanzu. Kai Aunty aliyah tadafe Cike da takaicin hali irin Na Sukainat komai kankantar Abu seta zubar masa da hawaye,wannan saurin kuka nata nakona mata zuciya"Cikin takaici tace wai ke Suky meyesa bakida tunani ne??atunaninki wannan koke koken dakikeyi shine mafita,kizauna kinayiwa kishiya kuka bazakiyi abinda yadace ba!toh tin wuri gwanda kigyara rayuwar ki inbahaka ba kina tare da aiki,tana gama fadin haka tafice dan Sukainat bakaramin takaici take bata.... "Da kallo yabi wayar Cike da mamaki shi Sukainat takashe wa waya tabbas seya nunamata kuskurenta setayi danasanin kashe masa waya da tayi" dafa kafadarsa Nadiya tayi tace lafiya kuwa Honey?, Cike da bacin rai yace ni wannan yarinyar zata fadawa bakaken magana hadda kashe min waya yafada Cike da matsanancin 'bacin rai"Sassauta murya Nadiya tayi tace kayi hakuri Honey kasan akwai yarinya ta atare da ita,aharzu'ke yajuya yace wani irin yarintane atare da Sukainat inbanda rashin kunya"hmmm irin abin danake fada maka kenan duk irin wannan abin kawayen banza ke ziguta kan tayi maka rashin kunya,kuma nasan ba Iya kanka abin ze zatsayaba nima seta sanyani aciki Bece komai ba se 'kwafa dayayi shi ka'dai yasan matakin daze dauka akanta mikewa yayi ya shiga toilet tare da banko kofar bayin.... ****** Yau kimanin kwanaki biyu da samun sa'banin tsakanin Ahmad da Sukainat"tunda ga wancan rannan besaki kirantaba,koda takirasa bedagawa ganin haka yasanya tahakura dakiransa"anma acan kasar zuciyar ta wani irin tausayin kanta takeji ganin shariyar dayake mata,gashi tana bukatar jin muryarsa anma dole tahakura tare dadena kiransa..... Kallon ta Sofi'a tayi murmushi a fuskarta tace anya Sukainat idan Ahmad yaganki zegane ki irin wannan kyau haka?Kafin tace wani mai 'kunshin tace gaskiya Sukainat bakaramin kyau kiyiba dubi yanda kunshin nan yadace da hannunki,kallon kunshin dake hannunta tayi ja da baki Wanda yayi masifar kyau,Dan murmushi tayi tace ngd,hira suka cigaba dayi,Cike da raha se tsokanarta suke...Wayar ta dake hannun Sofi'a ne yahau ruri,Suky kinga ana kiranki da hidden number, kode Ahmad ne?, baki Sukainat ta tabe tace aishi be boye number dauka kisa a hands free muji. Picking Sofi'a tayi tare dasanyawa a hands free tasanya mata wayar Dede bakinta,Cikin sanyin muryanta tayi sallama "batare data amsa sallamarba tace kee karamar Mara kunya wato duk maganan dana fada miki kancewa kada kiyi gangancin shigowa cikin gidane shine kikasanya kafa kika shure kikayi watsi da duk maganan dana fada miki kikasanya kafa kika shure,toh kisa aranki daga gobe duk wani farin ciki da jindadi ya yanke miki arayuwarki sannan kinsanya kafa da tashin hankali dakuma kuncin rayuwa acikin rayuwar ki,dazakiyi acikin gidana domin nafada miki sekin gwammaci zaman Gidan yari da shigowa cikin gidana karu....Aharzu'ke Sofi'a tace dakata karamar jahila wacce batasan menene rayuwa ba bakisan addini ba ke baki isa kihana Sukainat shigowa Gidan Ahmad ba wawuya dakikiya wacce batasan menene rayuwa ba,maganan tashin hankali kuwa muddin baki kwantar da hankalinki ba kingamu dashi"Ya isa haka Sukainat ta'fada hawaye nazuba daga idanunta kasancewar bazeyi takarbi wayarba domin kunshin hannunta. Tsaki sofi'a tayi tare da katse kiran,tana makawa Sukainat harara dake zubda hawaye,tace a gaskiya suky inde bazaki canza halayyarki ba wlh kina tare da wahala,Cikin sanyin muryanta tace Sofia kinsani banason tashin hankali komai kankantarsa,dan Allah kikiyaye.tsaki kawai Sofi'a tayi tace toh shikenan tunda haka kika zabarwa kanki anma kisani wannan abinda kikeyi bashi zekwatar miki 'yancinkiba, tana gama fadin haka tafice daga sashen Cike da bacin rai... Wurgi yayi da wayar asanda yagama jin record din da Nadiya tabashi Cike da matsamancin bacin rai yace yaushe yarinyar nan takoma haka yaushe tazama Mara kunya haka daharzata dauki waya tabawa wata taci miki mutunci sena nuna mata kuskurenta zatayi danasanin abinda ta aikata miki tunda biyewa kawayen banza ne aikinta"hawaye Nadiya tashare tace abinda nake fada maka kenan Honey game da kawaye a gaskiya yazama dole karabata da kawayen banza inde kana son zaman lafiya acikin gidanka,'kwafa yayi yace nasan matakin dazan dauka Sukainat ta bani mamaki banyi zaton haka daga garetaba"wani farin cikine yaziyarci zuciyar Nadiya danhaka tagyara zama tare da daukar wayarta,Ahmad nafita Nadiya takira hema Cike da farin ciki tace a gaskiya kawata wannan shawaran yayi kinga yanda yadauki abin dazafi ngd da shawaran da kikabani nasan bakaramin mataki zedauka akanta ba,jin alamar shigowar mutum yasanyata saurin katse kiran tare da juyawa...... _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ *_And_* _SHARE_ *_ESHAA CE~_ _*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 7&8*🖌️ ________________________📖Dasauri tatura wayar 'kar'kashin pillow tana kakalo murmushin dole"wuceta yayi batare dayace komai ba ya kwanta agefenta tare da lumshe idanunsa, matsowa kusa dashi tayi tadaura kanta afaffa'dan 'kirjinsa tare da sanya hannu tashafo sashen fuskarsa,cikin yanayi na damuwa tace dan Allah honey ka kwantar da hankalinka wlh bana kaunar ganin ka acikin damuwa bawai nabaka record din nan dankashiga damuwa bane a'a sedan kasan cewa Sukainat da kawayenta basa sona hasalima sede su 'kuntatawa rayuwa ta dubi irin zagin da kawarta keyimin wai hadda kirana jahila,!wai nice jahila?,takara mai maitawa hawaye nazuba daga idanunta. Lumshe ido Ahmad yayi yanajin kukanta har cikin ransa,hakika beta 'ba danasanin yin wannan auren ba se yau"dayasan haka Sukainat take tunfarko to tabbas babu abinda zesanyashi cewa ze aureta bare harta dunga tozarta masa mata tana aibuntata"da dayanda ze gujewa wannan auren da babu shakka yaguje masa domin baze jure cin mutunci ba, sede kash!!bakin alkalami yariga da yabushe"Saide yayi alkawarin daukar tsatsauran mataki Wanda se sunyi dana sani daga ita har 'kawartata. Kiyi hakuri nine sanadin janyo miki haka anma ki kwantar da hankalinki insha Allah zandau mataki dabasuyi zatoba"dasauri ta dago kanta dansan jin wani irin mataki ze dauka,!Cikin kissa da son jin abinda zece tace Honey nikawai kayi hakuri base kadau matakin komai ba tunda de kaga lokaci yakure Kuma kaga za'aceni ni nake shiga tsakanin ku,kuma wani irin mataki ma zaka dauka akai?,karkidamu ki kwanta ni nasan matakin da zandauka akai insha Allah"kwanciya tayi badan tasoba,anma taso ace cewa yayi yafasa auren ma baki daya"Rungumeta yayi dahaka bacci yayi awun gaba dasu, Kowa da tunanin dake aransa musamman ma Nadiya da kishin mijinta ya addabi zuciyar ta ganin daga gobe yabar mallakinta ita ka'dai yakoma su biyu,yayinda Ahmad zuciyar sa kesake tabbbatar masa da hukuncin da yayanke shine daidai.... ****** Makil cikin Gidan yake da al'ummah tako wanne lungu da sako mutane ne suke hidindimu Cike da farin ciki,baki daya Gidan yakaure da hayaniya masu aiki nayi masu surutu nayi sede fuskar kowa bayyane yake da farin ciki dakuma jin dadi wannan auren daza'ayi domin Sukainat nada shiga ran jama'a saboda kyawawan halayyarta"hakan yasa tayi jama'a sosai duk dakuwa kasancewar ita bame magana bace.... Babban masallacin juma'ar dake bayan federal sectaria na Jahar Bauchi, Cike yake makil da al'ummah babu ko masaka tsinke,Daga cikin masallaci najiyo 'daurin auren Ahmad Isma'il Ahmad"da Amaryarsa Sukainat Ahmad waziri"abisa sadaki naira dubu 'dari al'ummah suka shaida. Daga can gefe Ahmad da Isa ne tsaye cikin wasu fararen gezna masu kyan gaske anyi musu dinkin babbar riga da yar ciki,bakaramin kyau Ahmad yayi ba tamkar kasace shi kagudu fuskarsa tamkar gonar auduga danfarin ciki da murna" 'yan uwa da abokan arziki se Allah sanya alkhairi suke yimasa dakuma Allah yabada ikon rikewa, Cike da farin ciki yake amsawa..... **** Haba, haba, Nadiya wai dan Allah kukan nan be isa haka bane?, wannan ma aise kisa ayi mana dariya sekace akanki akafara kishiya?,duk kibi kitashi hankalinki da koke koke da me wannan yarinyar tafiki?karfa ki manta Ahmad atafin hannunki yake se yanda kikaga damar juyasa, tomeye abin tashin hankali da damuwa aciki? dan kinji andaura auren,dubi yanda duk kika bata kwalliyarki"dan Allah kigoge hawayen ki kafin munafukai suzo susami abin ya'dawa...hannu tasanya ta goge hawayen tare dacewa wlh bakomai keyimin ciwo ba hema se idan natuna wai zamu raba Ahmad da wata wannan Abu yana kona min zuciya ni Ahmad zerabawa kwana dawata ayau"tsaki Hema taja tace haba Nadiya sekace bakisan kankiba ko kuma bakisan waye Ahmed ba?, kisa aranki cewa *BAIWA* za akawo miki cikin gidanki ba *KISHIYABA* dan haka ki kwantar kitashi kije ki wanke fuskarki kizo asakeyi miki make-up kinuna musu cewa auren beda mikiba"sake share hawayen tayi tace taya kike tunanin zan Iya nunawa bedameni ba bayan kuma kinsan nafi kowa shiga tashin hankali da dimuwa akan wannan auren.. 'Daure fuska Hema tayi tace tunda bazaki yiba shikenan kije kiyi duk abinda ki kaga dama.dasauri Nadiya tamike ta shiga cikin toilet sake wanka tayi tazo aka tsantsara mata make-up Cikin wasu rantsatsun kaya tashirya masu kyau da daukar hankalin me kallansu,hannu ta hema tarike sukazo Cikin compound din gida"manya manyam woofer da speaker suka kunna inda suka sanya wakar Burna boy,me taken any body,rawa suka dinga tika daga wannan wakar yakare se sukoma wancan tamkar basu da matsala kaya kuwa tacanza sunfi kala goma acewarta batason reni dole ta nuna wa makiyanta tafi karfinsu.... **** Bayan anwatse daga wajen taron 'daurin auren ne Ahmad yanufi wajen Malam Ahmadu wato mahaifin Sukainat shida Isa,Malam Ahmadu yana hango nufowar Ahmad wajen sa seya fita daga cikin taron mutanen dayake ya tunkarosa"Har kasa Ahmad da Isa suka tsugunna tare dagaisheda Malam Ahmadu,Cike da fara'a Malam Ahmadu ya amsa fuskarsa bayyane da yalwataccen murmushi,shiru Ahmad yayi nawasu mintuna kana daga bisani yace baba daman ina Neman alfarmane?,wace irin alfarma kake nema Ahmadu??Yatambayeshi yana kara murmushin fuskarsa"sajen fuskarsa yashafa,Wannan yana daya daga Cikin dabi'un Ahmad shafa sajensa aduk sanda yake magana ". yace daman banason tarone dawasu bidi'o'i hakan yasa nace anjima da daddare zanzo indauki matata base ankaika ba idan babu matsala yin hakan yafada kansa a'kasa. Shiru Malam Ahmadu yayi kana daga bisani yace bakomai Ahmadu ai matar kace duk shawaran daka yanke yayi kuma wannan ma shawarace me kyau"Baki ya washe yace mungode baba ubangiji Allah yakara girma"ameen malam Ahmadu ya amsa tare da cewa da misalin karfe nawa zakazo Daukarta?,karfe 9:00 insha Allah zanzo" toh Allah yakaimu, ameen suka amsa sannan sukayi masa sallama sukatafi.....Bayan sunshiga mota Isa yamaida kallon sa ga Ahmad Cike da kulawa yace Ahmad meyesa kayi haka taya zakace bazasuyi taro ba kuma bakasanar musuba se yanzu zakafadawa mahaifinta?. Hakan shine dede domin Sukainat batada tunani batasan meson ta dagaskiya ba irin yanda Nadiya kenuna mata kauna aibata cancanci wulakanci awajenta ba,anma sekaji irin zagin cin mutuncin da Sukamata itada kawayenta,yakarashe Cike da takaicin abin"Kai Isa ya jinjina yace anma hakan dakayi bashine mafita ba tunda tunfarko baka fada musuba,sannan kasan mata da kishi baka tunanin plan Nadiya tashiryawa Sukainat "Aharzu'ke yadaga masa hannu yace ya isheka haka taya kakeson daurawa Nadiya laifi bayan kasan kokadan batada fitina.Kai Isa yajinjina akaro na biyu yace da alama haryanzu Ahmad ba kasan mata ba kaidinsu da sharrinsu yawuce inde kake tunani danhaka kabi Ahankali. Shiru Ahmad yayi bece komai ba dan kalaman Isa bakaramin bata masa rai sukayi ba,Shima Isa tsuke bakinsa yayi dan yalura sam Ahmad besan lefin matarsa"dahaka suka Isa Gidan Isa batare dakowa yace da dan uwansa komai ba... Wani irin kyau Sukainat tayi naban mamaki tamkar kasaceta kagudu sanye take cikin wani golden din material me masifar kyau Wanda yayi matukar amsar fatar jikinta, yayinda aka kawata fuskarta da make up meban sha'awa duk Wanda yakalleta yaga Amarya,aunty Aliyah da sauran mutane seyaba kyawun datayi suke,Sofi'a ma bakaramin kyau tayiba,kowa kagani acikin Gidan masha Allah... Lokacin da Malam Ahmadu yasanarwa da Ummi cewar Ahmad da kansa zezo daukar matarsa bata nuna damuwar komai ba sema fatan alkhairi datayimu su.Murmushi Malam Ahmadu yayi yace seki fadawa 'yan uwa da abokan arziki,dan masu tafiya sutafi kar sutsaya jira....Kamar yanda Malam Ahmadu yafada haka Ummi tamayar ma aminanta dakuma yan uwanta,Rai abace Aunty Aliyah tace anma wannan airenin hankaline Yaya tayaya baze fada da wuriba harseda lokaci yakure,a gaskiya wannan yaron akwai gyara acikin al amuransa taya zedinga yiwa mutane ra'ayi da gadara sekace....Hannu Ummi ta daga mata cikin taushin lafazi tace in banda abin ki Aliyah menene abin tashin hankalin aciki a yanzu Ahmad yafimu iko da Sukainat kinga kuwa in haka ne! yana damar yanke duk hukunci daya so akanta,Dan Allah kibar maganan,'daya daga cikin Aminan Ummi ne wato mahaifiyar Sofi'a me suna Hjy Amina tace"hakane Aliyah kibar maganan kawai.Kallon ta Ummi tayi tace yanzu kitashi kuje Gidan kiduba duk abinda beyiba se kugyara"mikewa Aunty Aliyah tayi suda wasu kawayen Ummi suhudu suka tafi Gidan Ahmad... Tunda suka shiga compound din gidan sukajin kida natashi kamar ze tsaga gidan,tsaki Aunty Aliyah taja aranta tace lalle wannan yacika Mara mutunci wato yabar matarsa tayi abinda taga dama can kuma yahana ayi taro saboda rainin hankali dasamun waje irin nasa,wajen tanufa kasancewar sashen Nadiya Dana Sukainat ahade suke corridor kawai ya banban tasu" A?Kanabin Corridor zesadaka dasashen nasu"Tsayawa sauran matan sukayi suna gaishesu anma daga Nadiya har kawayen ta basu San Allah yayi tsiron hallittarsuba,aunty Aliyah kuwa takaici ne yacikata dan haka batace komai ba tayi wufewarta direct sashen Sukainat,danyi abinda yakawo su.Harsukayi aikin suka gama ko ruwa ba akawo musuba bare kuma abinci,lokacin dasuka fito kawai se Nadiya suka fashe da dariya tare dacewa se ayi mugani intusa zehura wuta"kojuyawa Aunty Aliyah basu yi ba bare sukanta musu...koda Aunty aliyah suka koma gida direct dakin Ummi ta shiga inde tasame ta da aminiyarta wato mahaifiyar Sofi'a, Rai abace aunty Aliyah tace agaskiya yaya wannan matar Ahmad din ba yar mutunci bace..kai Ummi tadafe tace Aliyah rayuwar nanfa hakuri akedashi dan Allah kibar wannan maganan banason abin fitina ki kyaleta duk abinda tayi kanta tayiwa"Shiru Aunty Aliyah tayi domin baki 'daya hakurin Ummi Sukainat ta'dibo... Da daddare kamar yanda Ahmad yafada misalin karfe 9:00pm yazo daukar matarsa,lokacin duk anwatse se 'yan uwa dakuma bakin dasukazo daga nesa suka rage. A parlour Malam Ahmadu aka sauki Ahmad badadewa aka kawo Sukainat daketa kuka"Da Addu'a Malam Ahmadu yabude taron sannan yafara yimusu nasiyya meratsa jiki bayan yagamane Ummi da Hjy Amina sukayi musu nasu nasiyyar meratsa jiki" aunty Aliyah ce karshe cikin yanayin ta na zafi tace toh Ahmad ga amanar Sukainat munbaka ita karkaci amanarta ko kuma kazalunceta kasane muddin kazalunceta Allah baze barka ba domin Sukainat nitsatstiyar yarinyace munsan da ikon Allah bazata bamu kunya ba sannan kazamto me adalci a tsakanin matanka kada kazalunci kodaya acikinsu...Cike da ladabi yace insha Allah zakusameni me rikon amana zan kula daita dakuma tarbiyanta,mikewa Malam Ahmadu yayi yarike hannunta sannan yariko na Ahmad yace kuje Allah yabaku zaman lafiya medaurewa" 'kan'kame hannun Malam Ahmadu Sukainat tayi tafashe dakuka metsuma zuciya cikin muryan kuka tace dan Allah Abba karku bari yatafi dani ninafasa auren banason rabuwa daku,Rarrashinta Malam Ahmadu yayi tayi da 'kyar akasamu akafita da ita akasanya ta amota tawani irin kuka metsuma zuciya..... YANZU AKAFARA LABARIN _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ *And* _SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* ```Wannan page din kyauta ne agareku Kishiya ko baiwa Fan's hakika inajin dadin comments dinku"Masoyan Sukainat wannan page din kuma kyauta ne agareku. Teemah😘 And Mmn mardiyya 😘 Kuma wannan page din kyauta ne agareku kuyi yanda kukeso dashi son so fisabillah😘``` *PAGE 9&10*🖌️ ________________________📖Ba abinda ketashi acikin motar banda shesh'she'kan kukanta"Ahankali yarage gudun motar tare da sanya hannunsa 'daya yari'ke nata,yana murzuwa alamar tayi shiru,Cikin lallashi yace kukan ya isa haka mana Amarya ta koso kike nima inyine?, yafa'da yana langwa'bar da kai"Banza tayi dashi tare da cigaba da kukanta batare data kallesaba" ganin bazatayi shiru bane yasanya shi maida hankalinsa kan tukin insunje gida yayi lallashin dazatayi shiru.Suna zuwa kofar katafaren Gidan sa ya danna hong dasauri gate man ya wangale masa gate din,ya cilla hancin motarsa ciki"yana parking yamaida hankalin sa kanta ganin harzuwa wannan lokacin batabar kukan ba,bece da ita komai ba yabude motar yafito sannan yazagayo gefen datake yabude,kifito yace da ita yana me gyara tsayuwarsa bamusu tasanya kafa tafito fuskarta alullu'be"Hannunta yakama suka nufi sashen Nadiya "Tun sanda sukashigo gidan take hangosu ta window dakinta wani malolon bakin cikine yatokare mata zuciya ganin yanda Ahmad dinta keta rawan kafa akan wata ba itaba" Jin alamar shigowarsu parlour yasa takoma bakin tangamemen bed dinta dasauri ta kwanta tare da lumshe idanunta kamar me bacci.Da sallama dauke abakinsa ya shiga parlour ganin bega Nadiya a parlour ba yasa shi zaunar da Sukainat adaya daga cikin manyan kujerun dake cikin parlour,kallon ta yayi da Har izuwa yanzu batabar kukanba yace kiyi shiru barina kira Nadiya yanagama fadin haka yashige Ciki yana gyara malun-malun dinsa"Da sallama dauke abakinsa yashiga yana washe fararen hakoransa,bakin gadon yakara sa tare dazama agefenta hannu yasa yashafa fuskarta Cike da zumudi yace my Queen harkinyi bacci ne bakijirani ba?,Banza tayi dashi tanajin zuciyarta na ingizata anma haka tadanne dan intabiyashe zata fallasa kanta"sake shafa fuskarta yayi akaro nabiyu yace dan Allah My Queen kitashi baccin yayi wuri haka. 'Bude idanunta tayi tana mutsikawa tamkar me baccin gaske sewani ta'be baki tayi,murmushi yayi yamikar da hannunta tare dacewa zomije 'kanwarki najiranki, bamusu tamike hannunta yarike suka fito parlour,kan daya daga cikin kujerun sukazauna kamar zata shiga Cikin sa" gyaran murya Ahmad yayi Cike da nutsuwa yabude taron da Addu'a, kana yamaida kallon sa kan Nadiya data wani makalesa tamkar zata koma cikin sa"Cikin Nutsuwa yace Nadiya takanki zanfara ga amanar Sukainat nabaki ina kuma fatan zakikar ba kikulamin da ita domin nayaba da nutsuwarki dakuma kalamarki"Murmushi tasaki mecike da ma'anoni masu yawa tace bakada matsala Honey wannan me saukine anma fa bazan karbi amana ba sede zankula maka da ita"Alhamdulillah daman nasan baza'asamu matsala daga 'bangarenki ba domin nafi kowa sanin wacece ke Allah yabada ikon kula wa da ita Uwar gida sarautar mata"Banza tayi dashi batace komai ba domin duk abinda takeyi daurewa kawai takeyi anma jitake tamkar tashakesa yamutu dan jin zuciyarta take kamar zefashe. Kallon sa yamayar kan Sukainat dakanta ke kasa yace Sukainat kece karama inaso kibi Nadiya sauda kafa, nasan halin Nadiya macece megudun zuciya dasanin yakamata bazata taba yin wani abinda zebata miki raiba danhaka kema sekiki yaye duk wani Abu da ze bata mata rai ko kuma yakawo muku sabani,domin na fada miki tunfarko bawai tashin hankalin bane yasanyani kara aure sedan raya sunnar ma'aiki (S.A.W) da hanka banason fitina sannan banason kawayen banza masu zugaki ko kuma sucanza miki hallaya ina fatan kin fahimta. Gyada masa kai tayi batare datace komai ba"kallon Nadiya yayi yace My Queen kokinada magana??murmushi tayi tace bakomai aikagama magana,sede ka manta baka sanarmata dacewa kar tatakura maka yaya ba domin kasan wasu amaren basason yayan miji!!kai Ahmad yajinjina Cike da gamsuwa yace wannan hakane Amarya inafatan kinji abinda Nadiya tace ko? Duk danasan bakida wannan halin anma kikiyaye,Kai tasake gyadawa akaro nabiyu batare datace komai.ba dan haka Ahmad yarufe taron da Addu'a kana yamike tare da nufar inda Sukainat take yarike hannunta,yana me maida kallon sa kan Nadiya yace My Queen seda safe...Dasauri tamike tarike hannunsa tare da langwa'bar da kai tace kaje zankawo maka ita aibe kamatace ace bawanda yarakataba"Wani farin cikine yamamaye zuciyar Ahmad Cike da farin cikin yanda Nadiya kemartaba duk wani abinda yakeso danhaka yasake hannun Sukainat yace toh my Queen gdy nike da wannan karramawar.Murmushi tayi tarike Hannun Sukainat sukafita shi kuma yazauna yanamejin farin ciki na mamaye kowani kungu da sako najikinsa.Bude kofar ma daidaicin parlour tayi Wanda yayi masifar kyau komai na parlour golden and blue ne direct bedroom din ta tanufa da ita agefen madede cin gadonta tazaunar da ita kana tasanya hannu tabude mayafin dake kan Sukainat ta tsareta da 'kananun idanunta, Ahankali Sukainat tadauke kanta daga fuskar Nadiya domin bazata juri kallon tsanan datake Binta dashi ba....Barka da shigowa gidana Sukainat hakika nayabawa jajurcewarki dakuma nacinki duk da kasancewar nayi miki kashedin karki yi gangancin shigowa Gida na domin mallakina ne nida 'ya'ya anma haka kikasanya kafa kika shure toh kisani bauta kikashigo yi cikin gidan domin nafada miki sekin gwammaci zaman prison da wannan gidan, domin babu abinda zaki tsinta banda bakin ciki da takaici dakuma kuncin rayuwa"tanagama fadin haka tajuya tafice,hartaje bakin kofa tajuyo tace karki dauki maganata kamar barazana ko kuma cika baki domin muddin nace zanyi abu ba makawa senayi dan haka ina miki fatan alkhairi"tanagama fadin haka tafice daga sashen... Da kallo Sukainat tabi kofar hartafi ce Wani irin kuka tafashe dashi me tsuma zuciya.Jin alamar shigowar mutum yasanyata saurin share hawayen ta tare da dago kai Ahmad tagani da Nadiya hannunsu sarkafe dajuna"Kafin Ahmad yace wani abin Nadiya tayi saurin katsesa tahanyar cewa Honey da alama wannan amaryar taka akwai Kewa atare da ita yakamata inbaku waje kasamu daman rarrashinta,Amarya inamiki fatan"Ficewa tayi tana sakin wani killer smile Wanda ita ka'dai tasan ma'anarsa. Zama Ahmad yayi agefenta tare darike hannunta cikin sweet voice dinsa yace pls Sukainat kibar kukan haka,hannu yasanya yashare mata hawaye tare dacewa tashikije kiyi alwala kizo muyi sallah mungode wa ubangiji" ba musu taziro kafafunta masu 'dauke da zara zaran yatsu Wanda sukasha kunshi ja da baki,bayin tashiga tadaura alwala sannan shima yashiga yayi yafito.Sallah raka'a biyu yajasu sannan yadafe kanta yayi Addu'a" tambayoyi yamata game da addini Cikin ikon Allah tabashi amsar komai.gashash shiyar Kaza da freshmilk yadinga bata ka'dan taci tace ya isheta,ba yanda beyiba takara anma taki dan haka yakyaleta" yaci yakoshi sannan yariketa sukaje toilet sukayi brush,bayan sunfito yakashe wutar dakin yabar deam night. Kusa da ita yamatso yace kirage wannan kayan yayi nauyi dayawa yafa'da yana janye mayafin kanta"ganin bata hana shiba yasan yashi fara shafata tareda wasanni da sassan jikinta yana romance dinta cike da zakuwa"tuni jikinta yafara amsar sakonnin sa masuwuyar fassarawa Cike da ficewar hayyaci takamo bakinsa tashga kissing dinsa cikin salon dabatasan ta iyaba sosai suka birkicewa junansu,ganin hankalin tabetare da ita yasa Ahmad rabata da kayan jikinta tare dacire nasa kana yafara kokarin Neman hanyarsa,jin haka yasa Sukainat tafara turesa tana rokon yakyaleta ina Ahmad bemasan tanayiba burinsa yajefa 'kwallo cikin raga"wani irin Ihu Sukainat tayi..Wanda yasani razana najefar da alkalamina🤭 Nayi waje dagudu🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️ _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ _AND_ _SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 11&12*🖌️ ________________________📖Bayan komai ya kammala ne Ahmad yaita lalla'ba Sukainat hartayi shiru,sannan yakaita toilet cikin ruwan zafi da gishiri ka'dan yasanya ta aciki bayan kamar 30mins yacireta sannan tayi na tsare tafito tana tafiya Ahankali simply gownt tasanya tada da sallah,bayan ta idar ne ta daga hannu bibbiyu tana rokon Allah yabata zaman lafiya dawwa mammiya da kwanciyar hankali me daurewa atsakaninta da mijinta, sannan yatsaresu daga sharrin makiya,tashafa lumshe ido tayi tana jin bacci nafusgarta"Bata ankaraba taji andauketa kan gado Ahmad ya kwantar da ita bayan yacanza bedsheets,din fuskarta yashafa yace sorry my suky na wahalar dake ko?kai tajuya Cike da kunya batare datace komai "shima murmushi yayi yashafa sajen fuskarsa"zuwa yayi yasanya jallabiya kana yatada salla bayan ya idar yaje gefenta ya kwanta tare da janyota jikinsa dahaka bacci me da'din gaske yayi awungaba da Ahmad yayinda Na wahala yadauki Sukainat....Se misalin karfe 9:45am Sukainat tafarka daga wahallen baccin daya dauke ta,'kura masa dara-daran idanunta tayi tana kallon lumsassun idanunsa dake lumshe ga sajensa daya kwanta luf-luf Wanda yakawata kyawun fuskarsa madede cin bakinsa takurawa idanu tana kallo yanda yatsukesu sun sake yin pinch color dasu" Hannu biyu tasanya tarufe fuskarta tana murmushi sakamakon tuna abinda yafaru atsakaninsu,jitayi anjanye hanna yenta dasauri taware dara-daran idanunta Wanda suka kumbura saboda kuka"Gani tayi Ahmad yakafeta da firgitattun idanunsa masu narkar da zuciyar ko wacce diya mace.Iskan bakinsa yahura mata a idanunta yace kallon ya isa haka mana yafada yana aika mata da wani irin kallo mecike da so"Sunkuyar dakai tayi Cike da kunya,'kafafunsa yazuro kasa yace bari na ha'da miki tea kisha sekisha pain relief ko?,"kai tagya'da masa alamar toh"Ficewa yayi yanufi corridor daze sadashi da kitchen dake tsakanin sashen nasu"Tsaye ya hangota tabaiwa kofa baya Arish din datake soyawa se konewa yake da alama batasani ba tazurfafa cikin tunani,cikin sauri yakarasa cikin kitchen din tare da kashe gas din.kafa'dunta yarike Cike da damuwa yace My Queen wani irin tunani kike haka dakikeson kashe kanki dasauri yaja baya ganin yanda idanunta suka koma sunyi wani irin jaaa dasu sunsake kankancewa gawani irin kumburi dasukayi.Tallafo fuskarta yayi da hannu biyu cikin dimuwa yace meyasa meki my Queen waya miki haka?,yafada yana bin fuskarta da matsanancin mamakin abin daya sameta daga daren jiya zuwa yau yanda suka koma haka...Itama ido tazuba masa Cike da takaicinsa jitake kamar tacika masa wuka awuya,koya yi zaton batasan abinda yafaru tsakanin sa da makirar Amaryarsa adaren jiya bane wai Ahmad ne ze Iya ha'da shimfida dawata kuma tana raye.Ka fadarta yajijjiga Cike da damuwa yace kibani amsa mana my Queen ina magana kinyi shiru."Dede ta nutsuwarta tayi tare da kakalo murmushin dole wanda bewuce saman la'b'ban taba tace calm down Honey am fine,nothing happen to me bleive me...be bari takarasa ba yakatsata dacewa taya zakice kina lafiya bayan banga alamar hakan atare dakeba. Shitttt tace dashi tana daura hannunta asaman labbansa,alamar yayi shiru"kamar wani soko haka yayi shiru se ido dayake Binta dashi"talakace masa hanci tayi tace let me tell u exactly what happen:Kafin yace Wani abin tace, Ina cikin bacci da daddare nayi mafarki wai wata mata wacce bansan wacece ita ba tana zugaka kasakeni kancewa ni bamatar arziki bace kuma idan bakasakeni ba duk abinda yasameka kaikajawa kanka,ganin duk maganan data fada maka kaki yarda yasanyata kaika wajen boka",kasan meyafi girgizani acikin mafarkin ta tambayesa tana me kallon yanda yanayin sa yasauya baki daya zuwa tashin hankali"kai ya girgiza kai yayi Cike da damuwa yace a'a"Sukainat itace bokar kuma itake son rabamu,Wannan shine sanadiyyan dayasa kaganni awannan halin wannan abin bakaramin sake daga min hankali yayi ba ina tsoron tarabamu"ta'fada tana share hawayen daya zubomata. Kamar saukan aradu aka haka yaji kalamanta,dan haka ya daure fuska yace kidena irin wannan kalaman Nadiya domin mafarki ba gaskiya bane saboda haka karki sake danganta Sukainat da boka sannan kirufe wannan maganar anan" nasan bazewuce sharrin shaidan bane anma taya Sukainat zataso rabamu"?rau rau tayi da idanu tace dalilin dayasa naki fada maka kenan anma kamatsamin tayaya kake tunanin nizan kwashi sirrinka infadawa wasu kada fa kamanta kamar 'kanwa haka nadauki Sukainat anma kaida bakinka kake fadin haka takarashe cikin rawan murya,Kai yadafe yace nifa bahaka nake nufi ba dan haka kibar maganan kawai. Yana gama fadin haka ya dauki cup ya ha'da tea mai kauri yafice batare daya sake cewa da ita komai ba. Da kallo tabisa haryafice 'kwafa tayi tace lokacin kane Ahmad.Gas din takunna tacigaba da soya arish da kwai bayan tagama tahade komai a dining area dake sashenta sannan tashiga toilet ta watsa ruwa kasancewar 'ya'yan ta basunan suna gidan mahaifiyar ta. Yana shiga yaga batanan zaman sa badadewa tafito daure da towel wanda tsawonsa yakai gwiwarta sekuma Wanda tarike a hannunta tana goge kanta"Ido yakura ma santala santalan cinyoyinta"Hannu yasanya yashafi sajen fuskarsa, ita kuwa tsayawa tayi takasa karasawa sakamakon kafeta dayayi da sexy eyes dinsa "bata ankaraba taji yajanyota kansa, dasauri tasanya hannunta tarike towel dinta jin yana kokarin sincewa.Jitayi yafara yimata cakulkuli batasan time datafara 'kyal'kyala masa dariya ba tana kokarin 'kwatar kanta"Fararen hakoranta yazubawa idanu ganin yanda suke haske" Jisukayi anturo kofar bedroom din, dasauri duk sukajuya Nadiya sukagani tsaye takafesu da idanu tamkar zasu zazzago..... _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ *_AND_* _SHARE_ *_ESHAA CE~*_🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 13&14*🖌️ ________________________📖Kawar da kai Ahmad yayi tare da janyo Sukainat tafado kansa, ha'de bakinsu waje 'daya yayi yana bata wasu hot kisses masu wuyar mantawa, yayinda yatura 'daya hannun cikin sumar kanta dake da damshi yana yamutsa gashinta"Cikin karfin hali Sukainat tajanye bakinta daga nasa tayi kasa da kanta cike da matsanancin kunya. Hannu Ahmad yasanya yashafi sajen sa yana sakarmata dawani killer smile,cike da zumudi yasake mika hannu zejanyota taja baya dasauri,tana girgiza masa kai alamar yabari,Cike da begenta yace pls me da'dina kibarni insha wannan sweet mouth din, shiru tayi taki cewa komai kuma taki matsowa kusa dashi"Kamar Wanda akace ya'daga kai yahango Nadiya tsaye kamar wacce aka dasata awajen idanunta sunka'da sunyi jawurr dasu fiye dana farko. Mutsits-tsika ido yayi domin tabbatar wa shin itace ko idanunsa ke masa gizo"innalillahi wa'inna ilahi raji'un yake maimaitawa aransa, zahiri Nadiya ce atsaye kenan in haka da farko ita yagani be gezau idanunsa kemasa ba,?ya tambayi kansa"wani matsanancin kunyarta da shakku ne suka diran masa a zuciya"Anma dake namijin duniya ne se yada go kansa Cikin basarwa yace My Queen karaso mana kikatsaya a can, shiru tayi takasa cemasa komai sema sake kafesa datayi da kananun idanunta,sake cewa yayi pls come in"Da 'kyar ta Iya cewa no basena shigoba nazo ne in sanar daku breakfast is ready tanagama fadin haka tajuya afusace tabude kofar tamkar zata tashi sama.Dasauri Ahmad yamike zebi bayanta"hannunsa Sukainat tarike tana kallon yanda fuskarsa ke bayyanar da tashin hankali karara,cikin dakewa tace ina zakaje ya Ahmad?, Bakiga yanda Nadiya tafita bane ranta a'bace yafada yana kokarin mikewa janyosa tayi yafada kan bed din,cike da mamaki yake kallonta"Kau da Kai tayi tace agaskiya bazaka bitaba domin ita tashigo dakin batare datanemi iziniba,aganina ita yakamata tabamu hakuri bamu ba saboda haka bawani hakurin dazaka bata. Har yabude baki daniyyan magana tayi saurin hade bakinsu waje daya,tashiga aika masa da sakonninta masu wuyar fassarawa Wanda batasan ta Iya ba,besan time dayafara mayar mata da martaniba suka rikewa juna"seda taga takawar da tunanin Nadiya aransa kafin tajanye jikinta daga nasa ta'fada toilet"sabon wanka tasake sannan tafito hango shi tayi yayi matashi da hannunsa yakurawa P.O.P dakin ido,kallo 'daya tamasa tadauke kai, direct jikin siff tawuce Riga da skirt na atamfa pink da ratsin fari tasanya"dinkin yazauna 'das ajikinta,skirt din yafitar mata da shape dinta hakama rigan yaimatukar amsar jikinta zama tayi akan stool tayi simple make up sannan tashafe jikinta da humra masu dadin kamshi,'dan kwalin tadauko tayi daurin ture kaga tsiya(No respect)abin hannu da sarka dakuma dankunne tasanya.Masha Allah kawai Ahmad ke maimatawa aransa ganin wani irin masifeffen kyau datayi,kasa hakuri yayi danhaka yamike cikin san'da ya isa gareta ya runguneta tabaya yana shakar dadda'dan kamshin humran datake kansa yacusa atsakanin wuyanta ya lasa.Murmushi tayi tasanya Hannu tadauki wayarta dake gaban dressing mirror tafarayi musu selfie ahaka ganin yanda sukayi kyau.'dago kansa yayi yakarbi wayan yana kallon pic din data dauka yayi wani irin kyau naban mamaki tamkar wasu jaruman India"Shima selfi ya shiga yimusu kala kala wani yana kissing dinta wani tasakalo hannunta awuyansu wani tana kan cinyarsa sunyi pic sunfi kala ashirin kowanne style dinsa daban"wayarsa yadauko yatura baki daya pic din dasu kayi,kamar Wanda akace yaduba time yaga 12:00pm ido yazare yace oh my God My Kainat dubi yanda time yawuce bakiyi breakfast ba bejira amsartaba yasun gumeta yayi dining area dake sashen Nadiya da ita. Nadiya na fita adakin afusace direct dakinta tawuce, kan tangamemen bed dinta ta'fada tare da fashewa da kuka,wurgi tashigayi da duk wani Abu dake kan bed din Cikin matsanancin tashin hankali tace karyane Ahmad karya kakeyi baka isa katozar tani ba nafi karfin wulakanci Ahmad nafi karkin wani da namiji yawulakanta kunyi ka'dan ta'fada tana fincike bedsheets dinta dakarfin gaske"wayar ta dake kan bedsite drower ne yahau ruri, dasauri tasanya hannu tadauko hannunta harrwa yake wajen picking Call din.cikin matsanancin tashin hankali tace hema Na shiga uku wlh mutuwa zanyi Ahmad zekasheni da ciwon zuciya ni Ahmad ze kuntatawa arayuwa wlh sena haddasawa wancan la'ananniyar yarinyar bakin cikin da harta mutu bazata manta daniba. Daga daya bangaren hema tace dan Allah kitsaya ki yimin bayani yanda zangane anma ni bamfahimci komai Cikin maganar kiba ki nutsu"hawaye tashare kana tazayyanewa hema duk abinda yafaru daga daren jiya zuwa yau.....tsaki hema taja tace wai meyesa bakiyin Abu da lissafine Nadiya?, a tunanin ki wannan abin ne zekawo mafita?, kibari Gobe zanzo danazo komai yakare dan haka ki kwantar da hankalinki sannan kinutsu,karki nuna musu komai sauran abunuwan kuma senazo yanzu kitashi ki wanke fuskarki sannan ki koma parlour ki kizauna dan karsu fahimci kina cikin damuwa.Sake share hawayen ta tayi tace toh inajiranki anma zakizo goben ai?,"eh zanzo kede kiyi abinda nace kawai,zanyi"kokefa tace da ita sannan sukayi sallama.mikewa tayi tashiga toilet tawanke fuskarta tafito tayi make up sannan taje parlour tazauna kamar yanda hema ta'fada mata anma kasan zuciyar ta wani irin tafasa yake... Jin 'karan dariya yasanyata 'daga kai dasauri danganin kowaye?,Sukainat tahango ahannun Ahmad tamkar wata baby yadaukota tasakalo hannunta ta wuyarsa.Da sallama abakinsa yashigo, ganin Nadiya zaune awajen yasan shi saurin ajiye Sukainat yana sosa 'keya dan beyi zaton ganin ta a parlour ba yadauka yanzu tana bedroom dinta ne.'dauke kai tayi kamar batagan shiba"Ba'kin cikine yamamaye zuciyar Sukainat talura aduk sanda Ahmad yaga Nadiya muddin suna tare seyayi kokarin raba kansa da ita.Tana cikin wannan tunanin taga Nadiya agabanta hannunta tarike tace 'kanwata zomuje kiyi breakfast dan inkika biye Honey baze barki ki hutuba"murmushin dabe wuce saman la'b'ba ba Sukainat tayi tace toh momyn rufy"aranta kuwa cewa tayi lalle wannan matar muguwar she'daniyace wai nice kanwarta?"Dining suka zauna tayi serving din Sukainat,Ahankali Sukainat ta daga kai gani tayi haryanzu Ahmad yana inda yake atsaye. Ka 'karasomana ya Ahmad tace dashi,hannu yasanya yashafi sajen fuskarsa yace naki tunda me dakin bata gayyaceni ba"wani shegen kallo Nadiya tawatsa mai tace aikuwa sede inbaza kaciba don babu wani gayyatar ka da zanyi"itade Sukainat shiru tayi batace komai ba taciga da breakfast dinta, tanagama wa tamike tace nagode aunty,ni zankoma ko kallon inda Ahmad yake batayiba tawuce sashen ta,ta lura kamar Ahmad tsoron Nadiya yake agaskiya bazata dauki wannan abinba. Ahmad nagin fitanta yayi saurin karasowa kusa da Nadiya ya rungumeta tabaya yace I Miss u so much my Queen, wani irin turesa tayi tamike tsaye tace wlh karya kakeyi Ahmad bakayi kewata ba agabana fa ka ha'da bakinka da wata kuke romance din juna dan kaci min fuskarsa hakan be ishekaba seda kukabiyoni Har sashena dan kunsake kuntata min Ahmad kabani mamaki bantaba zaton haka daga garekaba takarashe tana me fashewa da kukan takaici. Rungumeta Ahmad yayi cikin muryan lallashi yace dan Allah kiyi hakuri My Queen wlh banyi haka dan intozar takiba hasalima lokacin dakikeje dakin banyii zaton ka bace nayi zaton idanu na ke yimin gezo dan Allah kiyi hakuri nasan kina dashi anma kikara akan Wanda kike dashi kinji kinsa Ahmad nakine kuma baze taba yin wani Abu danyasaki a damuwa ba pls kiyarda dani...da 'kyar yasamu yashawo kanta tahakura"sannan tayi serving dinsa yayi breakfast bashi yabar sashen ta ba se bayan la'asar.... Lokacin daya koma sashen Sukainat dan takaici bata Iya cemasa komai ba"daddare Nadiya takirasa wai suje sunyi dinner.Bayan sungama dinner suka dawo daki,toilet Sukainat ta'fada ruwa tawatsa tayi brush sannan tafito wani Jan sleeping dressed me kyan gaske tasanya kana tashafe jikinta da humran ta masu dadin kamshi Wanda Aunty Aliyah ta ha'da mata.Gefen Ahmad taje takwanta tare dajuyamasa baya hannu yasanya yajanyota zuwa jikinsa tabude baki zatayi magana yahade bakinsu waje daya ya shiga aika mata da sakonni masu wuyar fassarawa,jin sakonnin dayake aikamata yasa ta manta da fushin datake dashi daga nan suka Lula wata duniya me dadin gaske Wanda bakowa kesanin dadin dayake ciki ba.... Washe gari:misalin 1:00pm Hema tazo direct sashen Nadiya tashiga ganin bata parlour yasata nufar bedroom din ta zaune tasameta dawaya ahanunnta"dasauri Nadiya tamike tarungume hema Cike da farin ciki,zama hema tayi tana murmushi"Fita Nadiya tayi badadewa tadawo hannu ta rike da tray cikawa hema gabanta da snacks dakuma drinks tayi,bayan tasha drinks dinne tace bazama zanyiba shawarar da dazanbaki nafarko shine kiyi maza ki dauko 'ya'yanki sudawo gabanki domin bakaramin temaka miki zeyiba shawaran na biyu kuma kirike wannan tadauko wani kunshi magani tabata da takarda aciki tace duk bayanansa ya yana ciki wannan paper, sannan shawara na uku ki kima kanki daga gareta sannan ki kara kissa akan Wanda kike yi kada kice zaki garamarta,nizan wuce saboda Dadyn Muslima,besan nafitoba"Washe hakora Nadiya tayi tace ngd kawai semunyi waya har compound tarakata sannan ta koma cikin gida....Duk yanda hema ta'fada mata zatayi haka tayi ba'abinda tarage sema Wanda takara"sede mahaifiyar ta tace bazata tur mata su rufy ba senanda 1weeks.... Bayan sati daya yau yakama sati daya datarewan Sukainat agidan Ahmad ayaune kuma zekoma dakin Nadiya."cikin yanayin damuwa yace agaskiya zanyi kewar ki my kainat ,'dan murmushi tayi tace ba komai aikamar yaune zaka ga kadawo,fatanade kakulamim da kanka"murmushi yayi yace bakida matsala nima kikulamin da kanki,hira sukayi mecike da so da kaunar junansu Wanda basu ta'ba irin sa ko kafin ya aureta,duk inda zatayi yana manne da ita yinin wannan ranan komai tare sukayi.Da Yammaci Nadiya tasha wankanta cikin wani English wear's tayi make up,sannan tajere komai a dining area"jitayi anturo kofa tana juyawa taga kanwarta,murja,da rufy,Hanan,dakuma,junior "dagudu tatafi tarungume yaran tace I Miss u much my blood suma Rungumeta sukayi sukace miss u more momy.murja tasa tasakeyi musu wanka akashiryasu lokacin magriba tayi danhaka ana idar da isha suka zazzauna a dining lokacin murja tatafi sesukadai.Da sallama Sukainat da Ahmad suka shigo suky taci gayunta cikin Wani bakar abaya tayi rolling kanta da mayafinsa.Kujera Ahmad yajanyota yazauna yana Kallon fuskarsa yayan nasa cike da so,kujeran dake kusa da rufy suky taja zata zauna,cikin shammata rufy tasanya kafa tature,cikin rashin sa'a Sukainat tazame akasa tare da buga goshinta a tiles..... _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ *AND* _SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 15&16*🖌️ ________________________📖Dasauri Ahmad yataso yazo ya'dagota"subhanallah sannu Sukainat ya'akayi haka yafad'a yana kokarin zaunar da ita akujeran dining in Cike da tasauyinta.Goshin tadafe tanajin wani azabebben ra'da'di yana mamaye gaba 'daya ilahirin kanta. Hannu yasanya yashafa goshin yana mulmula mata Ahankali" Ido taruntse hawayen azaba na mamala daga idanunta,se sannu yake mata cike da tausayin ta.Daga Nadiya har 'ya'yan ta babu Wanda yadaga kai yakallesu bare susan Allah yayi digon halittan 'dan Adam awajen sema cin abinci su dasukeyi cike da nisha'di.Wannan Abin dasu kayi ba'kara min zafi yayima Sukainat ba,kasancewar tana ganin time da rufaida ta ture kujeran tafadi da farko tayi zaton mistake ne anna yanzu ta tabbatar da gangan tayi,,mikewa tayi dafe da goshinta tanajin jiri na dibanta anma ta gwammaci tabar wajen da wannan takaicin.Dasauri Ahmad yabi bayanta yari'ko hannunta a'daya daga kujerun dake parlour Nadiya ya zaunar da ita kana ya tsugunna agabanta yace sannu, bari na dauko man zafi inshafa miki?"Kai tagirgiza cike da dauriya tace a'a zantafi in 'dan kwanta zedena zafin.Toh abincinfa ya tambayeta cike da kulawa?? sake girgiza masa kai tayi tace bazan ciba",cike da tausayinta yarike hannunta suka fice daga sashen. Nadiya naganin fitansu suka fashe da dariya" hannu tamikawa rufy tace give me higt 5 yarinyar kirki,hannun rufy tabata suka tafa Cike da tsiwa rufy tace wlh momy bana san Sukainat din natsaneta kuma se tabar mana gidan mu tunda bana ubanta bane,sede takoma tsohon gidan ubanta wanda babu AC aciki kuma babu tiles"Cikin dariyar mugunta Nadiya tace aidaman kwa'dayine yakawo ta gidan,So take dadynku yamutu ta kwashi kudin sa takai gidan su suyi facaka daahi. Cab 'dijan wlh bata isa ba shegiya kawai kuma satabar mana gida, kota haifi yara bama sansu ba kannen mubane se mundinga dukansu cewar rufaida.'Kirji Nadiya tadafe cike da fargaba hakika bazataso Sukainat tahaihu agidan ta ba"domin dukiyar Ahmad mallakinta ne da 'ya'yan ta su ka'dai"cabbb aibazata tabari ta haihuba duk runtsi duk wuya...haka suka cigaba da kulla mugan kalamai akan Sukainat itada rufaida inkunji yanda yarinyar take magana zakuyi zaton babba wacce ta mallaki hankalin tane... Suna shiga daki tafa'da kan gado tare dafashewa da kuka mai tsuma zuciya"tallabota Ahmad yayi yace haba Sukainat meye abin kukane inkuma haryanzu ciwon yake miki kitaso inkaiki clinic adubaki!!Cikin muryan kuka tace a'a basemun jeba zedena insha Allah"Ok Allah yakara sauki yanaga ma fadin haka yafice abinsa batare dayasake cewa komai ba"kuka taci mai isarta kafin tayi shiru,!Wayarta dake kan dressing mirror ne yahau ruri Ahankali tamike taje tadauki wayar sannan tadawo tayi picking"Muryan Aunty aliyah ce yakara de Cikin wayar Cikin yanayin maganarta na zafi tace wato Suky baki Iya Neman mutane awaya bako?ko duk amarcin ne yahanaki kira?ko kuwa Ahmad dinne yace karki kiramu dan nasan ze iya aikatawa!!Hawayen fuskarta tashare tace a'a aunty bahaka bane wlh katine babu awayata anma kuna raina kiyi hakuri,yasu Ummi da Abba na dakuma Uncle kice ina gaishesu kafin nakirasu dan nayi matukar kewar Ku...Dasauri Aunty Aliyah ta katseta tahanyar cewa ke suky yanaji muryan ki haka bakida lafiya ne?, ko kuma sakarcin kin kikaje kikeyiwa Kishiyar taki nakuka??,Sake share hawayen tayi tace a'a aunty bahaka bane banjin dadin jikina ne kuma bacci ma nakeyi kiran yatashe ni shiyasa kikaje murya ta haka. "Kin tabbata babu wata matsala ko?"Eh babu komai Aunty" masha Allah, haka akeso"abinda nakeso dake suky kicigaba da hakuri kinsan yanzu kinshiga wata sabuwar rayuwa, rayuwar Aure wata rayuwa ce wacce zakiyita mecike da dumbin lada dakuma biyayya,anma sekin yi hakuri musamman keda kike da abokiyar zama dakuma 'Ya'yan miji" domin zaki fuskanci abubuwa da dama acikin zamantakewar Ku sekin yi hakuri kin kuma jure kafin kiga cigaba"kada kisakewa 'ya'yan mijin ki surenaki,bawai ina nufin kada kijasu ajikin ki bane a'a sede ina nufin kada kiyi abinda reni ze shiga tsakaninku haryakai kigamusu dasu ta yanda zasu fada miki duk maganan dasuka ga dama"Inma sukayi miki abinda bedaceba kifadawa mahaifinsu,ko mahaifiyar su,muddin basu dauki mataki akaiba toh ki dauki matakin daya dace akai"koda kuwa mahaifinsu bazeji dadin hakan ba kiyi saboda kar reni ya shiga tsakanin ki dasu matsayin ki na matar mahaifinsu ki kiyaye kanki daga matar Ahmad tunda tunfarko tanuna bata kaunar ki toh kifita ahanyarta,gudun kartacutar dake watarana." Insha Allah Aunty zankiyaye ngd da wannan nasiyyan taki kuma insha Allah zanyi amfani dashi"karki damu kede kikula da kanki dakuma mijinki."toh aunty zankula,yaushe zakizo toh??,Dariya Aunty aliyah tayi tace se munzo suna dan yanzu hakama nakirane in miki sallama dan jirginmu yakusa tashi nace bari nasar dake kar kice natafi ban miki sallama ba"kuka Sukainat tafashe dashi tace Allah Aunty nibanyar daba taya zaki tafi bamuyi sallama ba..ke bansan shashancin banza fa saura minti talatin jirginmi yatashi ko sokikeke muyi missing flight din ne??A'a toh kijirani yanzu ya Ahmad zekawoni muyi sallama pls kijirani,tana gama fadin haka takashe wayar gudun kar tahanata zuwa. Dariya aunty aliyah tafashe dashi tana munawa Ummi wayar, tace ohh suky rigima jifa wai se tazo munyi sallama"Dariya Ummi tayi tace aiduk lefin kine dakika fada mata kinsan Sukainat da jaraba yanzu seta taahin hankalin ta kan setazo kunyi sallama,kuma inace se jibine tafiyar naki??" dariya Aunty aliyah tasake akaro nabiyu tace kawai zolayarta nake fa daman sonike inji muryanta.Aikuwa kisake kiranta kisanar mata wasa kike inko bahaka ba nanda wasu mintina kiganta agidannan dan ba hankali gareta ba cewar Ummi"Cikin dariya aunty aliyah takira number Sukainat anma haryayi ringing y katse ba'a'dagaba"kallon Ummi tayi tace kinga bata yi picking ba da'alama tashiga toilet ne kokuma tasa wayar a silent "Kai Ummi tagya'da batare datace komai ba tacigaba da jan tasbahanta... Cikin sauri tafice daga bedroom din ta tanufi sashen Nadiya tana Addu'ar Allah yasa Ahmad yakaita. Zaune tahangosu Ahmad nawasa da 'ya'yan sa se dariya yake 'kyal'kyalawa da'alama hira suke mishi me ban dariya"Jitayi jikinta yayi sanyi daga ninsu ahaka da 'kyar a amince ya kaita,anma haka tadaure takarasa bakinta dauke da sallama"Ahmad ne kawai ya amsa shima hankalinsa nakan hirar dayake da 'ya'yan sa.'Karasawa gabansa tayi ta tsaya cikin yanayin na Neman temako ta langwa'bar da kanta tace Dan Allah ya Ahmad kakaini muyi sallama da Aunty aliyah zatatafi yau kuma saura minti talatin jirgin su yashi,dan Allah katemaka ka kaini plssss. 'Dan murmushi yayi yace toh muje in kaiki yafada yana mikewa"Kuka Rufaida tafashe dashi tace Abba inazakaje kabarmu muna hira shikenan kaje tunda kafi santa damu ta'fada na rugawa da gudu zuwa bedroom dinsu,Da kallo Ahmad yabita hartashi dakinsu "Wani dogon tsaki Nadiya taja tace karyar banza ko tayar mota babu agidan tsoho anma azo anayima na feleke da karyar hawa jirgi dan ba asaba hawa ba kai wlh duk kutunbinarki haka zakibarni da mijina ma'karyaciya kawai.shiru Sukainat tayi duk da taji zafin zagin,Maganan Aunty aliyah ce tafado mata arai inda takecewa karkirena ta kokuma kimusguna mata anma fa idan tayi miki karkiraga mata muddin kinason 'kwatar 'yancinki. Cikin karfin hali tace ya isheki momyn rufy meye abincin mutunci acikin wannan maganar?,dan Allah kiyi hakuri dan bansaki cikin magana ta ba kikama girmanki wannan maganar tsakani na da mijina ne"Azabure Nadiya tamike tace ke harkin kai INA magana kina mayarmin ko?,wacece ke 'yar matsiyata kawai dangin jaraba?,Harara Sukainat tamaka mata cike da tsiwa tace yo ainaga arzikin basiyansa akeba kuma kema bashi ne ubanki keda...ai bata karasaba Nadiya tadaga Hannu daniyan kwasheta dawani azabebben mari,Dasauri Sukainat tarike hannunta tace karkisoma gangancin marina dan wlh zaki yi da nasani,tanagama fadin haka tayi wurgi da hannu.Kallon Ahmad dake tsaye kaman gunki Nadiya tayi cike da takaici tace ngd da abinda kukayimin agabanka wannan yarinyar ta keyimin zagin cin mutunci kana Kallon ta bakace komai ba, hakan yanuna kafifita akan ni da 'ya'yan ka!.Kamar jira yake Nadiya tayi magana ya Murtuke fuska 'bangaren da Sukainat ketsaye yajuya yace kibata hakuri,galala Sukainat tatsaya tana kallon sa jin wai ita zatabawa Nadiya hakuri,tabb abinda ba zefaru baa kenan tafada aranta.Ba magana nake dakeba,banza tayi dashi tajuya takoma sashen ta batare data sake kallon kowa acikin suba dan harga Allah Uba befi Uba ba tafara zagarmata da mahaifi sannan dan rashin adalici yace wai tasake bata hakuri aikuwa shima yasan fada kawai yake."Afusace Nadiya tace aiga irin tanan yarinya karama tarenaka saboda taga gadon baccin ka to wlh ni bazam dauki wannan rashin mutunci ba dan babu abinda nake nema awajenta,nawa wannan yarinyar take dahar zakaba umarni taki yi in banda tamaida ka sakarai Wanda bakasan mekakeba run wuri gwara kataka mata nurki "kalaman Nadiya bakaramin sake harzukasa yayiba na shariyar da Sukainat tamasa dan haka yanufi sashen ta cike da matsanancin bacin rai..... _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ _AND_ _SHARE_ *ESHAA CE~*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 17&18*🖌️ ________________________📖Tana shiga daki ta'fada kan gado tare da fashewa da wani irin kuka me cike da takaici da bakin ciki meyesa ko yaushe se Nadiya tacimata zarafin mahaifa shin meye laifin iyayenta acikin wannan abin?,shin Nadiya wai wace irin macece Mara tsoron Allah me mugun bakin hali dakuma zamba cikin aminci talura idan agaban Ahmad ne zata nuna barunta shiyasa Ahmad ke goyon bayanta akoyaushe...tana cikin wannan tunanin taji tsayuwar mutum akanta Ahankali ta'dago kanta tanajin zuciyarta natsinkewa"Ahmad tagani tsaye akanta fuskar nan amurtuke tamkar Wanda aka aikowa da sakon mutuwa"Sosai ta tsorata daganin fuskarsa,dan haka tayi 'kasa dakanta taname jin zuciyarta na tsinkewa. Sukainat yakira sunan ta akausashe"cike da tsoro ta'amsa batare data 'dago kanta ba dan tsoron ha'da fuskarta data sa take..Wato Sukainat rashin mutunci naki haryakai ki iya bude baki kizagi Nadiya agabana,kinsan irin matsayin datake dashi acikin zuciyata?,tunkafin na aureki na fada miki zaman lafiya nake bukata acikin gida na,bana son tashin hankali komai 'kan'kantar sa?Sannan tun kafin in aureki nafada miki ba wai dan Nadiya bata faranta min bane yasa zan aureki dan raya sunnar ma'aiki(S.A.W) yasani kara aure"saboda haka kiki yaye duk wani Abu dakikasan ze 'bata mata rai wannan yazamo shine karo na karshe da zansake yimiki kashedi akan Nadiya"Maza kitashi kije kibata hakuri akan bata mata rai da kikayi muddin kinason mishurya dake.Hawayen datake boyewane sukayi nasaran zubowa Cikin muryan kuka tace anma ai ita tafata zagina meyesa alokacin bakace tabar zagina ba,se yanzu zakace inbata hakuri bayan ita tafara,karfa ka manta Uba befi Uba ba dan haka ni babu wani hakurin da zann.....be bari ta karasa ba ya kwasheta dawani azabebben mari wanda seda shatin yatsunsa guda biyar suka fito a innocent face dinta.cike da bacin rai yace yaushe reni yafara shiga tsakanin mudake?, Har ina miki magana kina mayarmin saboda nazama tsaranki,wlh inbaki tashi kinje kin bata hakuri ba Sena yi miki abinda bakya tsammani shasha kawai.Mikewa tayi tanajin jiri na 'din bata ga goshinta dake radadi tamkar anbarba'da barkono"Cikin wani raunanniyar murya tace wlh bazan iya zuwaba jinake kamar kaina zefashe. "Wlh ko mutuwa zakiyi sekinje kinbata hakuri ni zaki rainawa hankali yafada atsawace"Da 'kyar take iya 'daga 'kafanta sakamakon duhu daya lullu'be mata idanu,tana zuwa kofar bedroom tayanke jiki tafa'di"Ihun azaba tasanya tare da dafe kanta hawaye na malala daga idanunta.Wani dogon tsaki Ahmad dake bayanta yaja ke banason munafurci da rainin wayo nizakiyiwa pretending wlh kokitashi kije kibata hakuri kokuma inyi miki abinda bakiyi zatoba!!Jin taki tanka masa ne yasanyashi sanya kafa yatake hannunta cike da mugunta, ga mamakinsa ko matsawa batayiba dan haka ya tsugunna ya dagota,gani yayi takoma baya, kanta yasake ido yazare cike da ru'du yasanya kunnensa ahancinta jiyayi bata numfashi,Cikin sauri ya dauke ta yadaurata akan bed sannan yadebo ruwan sanyi ya yayyafa mata.Numfashi taja da karfin gaske kana tafashe da kuka mai ban tausayi"hannun ta yarike Cike da lallashi yace dama baki da lafiya ne baki fada Minba??,Duk da tana cikin zafin ciwo hakan behanata dago kai takallesa ba, cike da mamakin rainin hankali irinsa wai batada lfy natasanar masa ba tasake maimaiwata aranta,banza tayi dashi sema lafesa datayi da ido "Ganin irin kallon data ke binsa dashine yasa yasha jinin jikinsa cikin wayencewa yace ki kwanta bari na hado miki tea yana gama fadin haka yafice dasauri" Ido Sukainat tarintse tanajin bakin cikin abinda Ahmad yaimata aranta koda wasa bata ta'ba zaton ze iya aikata rashin adalci agidan sa ba anma gashi tun ba'aje ko inaba tafara fuskantar kalubale...Ba dadewa Ahmad yashigo hannunsa dauke da cup da kuma table's mika mata yayi yace gashi kisha sekisha magani, bamusu takarba dan wani azabebben yunwa takeji gakuma zazzabi dake Neman rufeta"bayan tashan yene tasha magani takwanta zuciyarta cike da tunani kalakal,batada de kwanciya ba baccin wahala ya dauke ta.... Yana ganin tayi bacci yamike yanufi sashen Nadiya" 'Dakin 'ya'yansa yafara shiga time dayaje duk sunyi bacci"Rufo musu kofar yayi yawuce dakin Nadiya zaune yahangota kan tangamemen bed dinta, se danne danne take awaya ko kallon inda yake batayiba bare yasa ran zata amsa sallamarsa,ganin haka,yasa yashige toilet batare dayace da ita komai ba,wanka yayi yafeshe jikinsa da turaruka masu dadin kamshi bayan yagama kintsawa ne yamatso kusa da ita ya zauna" hannu sa yasanya yajuya da fuskarta zuwa tasa cike da lallashi yace haba gimbiyar mata Uwar yaya na Abin alfaharina,karfaki manta kece sarauniyar dake mulkin zuciyata duk wata mace dazata shigo cikin fadarki to baiwar kice domin ke dayace sarauniya acikin masarautar ina fatan zanga murmushi daga fuskar matar da tafi duk matan duniya kyau da ado"Wani irin runguma tayi masa tana kyalkyale dariya tace harnaji sanyi acikin raina,murmushin samun nasara yayi yace kokefa inkina dariya bakiga yanda kike kara kyauba.Batace dashi komai ba se zama data gyara tana fuskantar sa,shima zama yagya yana me maida hankalin sa kanta"Gyaran murya tayi tace Honey Maganan raba kwana da akiye kwana bibbiyu ne kamar yanda kasani mafiya yawan mata haka suke yi, toni gaskiya babu tsarin kwana bibbiyu anawa ra'ayin dan haka nayanke cewa kwana 'da'd'daya zamurikayi ma'ana tayi girki yau inyi gobe,kaga nayi yau toh gone zata karbi girkinta dan haka sekasanar da ita tun wuri takarashe tana wani daure fuska dan karya ki amincewa.Murmushi yayi yace tunda hakan ya mike shikenan zansanar mata"fadawa tayi jikinsa tace ngd da wannan kauna Honey Allah yabarmu tare "Ameen y amsa yana me gyara kwanciyar sa matsawo tayi tarungume sa da haka bacci yadaukesu... Washe gari:bayan tatashi tayi sallah da azkar,bacci takoma kasancewar baccin be ishetaba, cikin baccin takejin anabugun kafar ta tare dacewa kizo inji dadyn na"Ahankali tabude idanunta bataga kowaba,ganin bakowane yasata koma wa tacigaba da baccin ta dan haryanzu batajin karfin jikinta...Rufaida nafita daga sashen Sukainat tanufi wajen mahaifinta tana share hawaye,Hankalin sa tamayar kacokam kanta Cike da kulawa yace 'Yar dadynta meyesa meki??,Fashewa da kuka tayi tace Wai Aunty Sukainat ne dan nace tazo injika shine tamareni wainafita nabata waje batasan damuwa,hawayen yashare mata yace kiyi hakuri kizauna zan ramamiki kinji,Dady zaka mareta kamar yanda tayimin??,Kai ya gyada mata alamar "eh" Nadiya datashaka batace komai ba dan takaici, taso ace da rufy tace Sukainat tamareta mikewa Ahmad yayi yaje yaramamata anma seya shashantar da maganan... Se misalin 11:00am tatashi toilet ta'fada wanka tayi sannan tasaka simple gownt ko mai batashafa ba dan wani azabebben yunwa kedamunta"Da sallama dauke abakinta tashiga parlour amsawa sukayi batare dasun kalletaba direct dinging area tanufa zama tayi tacika cikinta sannan,tamike tadawo parlour kujeran dake kusa da Ahmad tazauna,Cike da ladabi tace barka da safiya ya Ahmad"bayabo ba fallasa ya'amsa tare da tambayar tayajiki?dasauki tacedashi tare dagaishe da Nadiya, fuska acunkushe ta'amsa ganin yasa tamike daniyyan barin wajen..Sukainat taji muryan Ahmad, Ahankali tajuyo tace na'am"zo inason magana dake ba musu tadawo tazauna a'inda tatashi,Batare da yakalleta ba yace yau zaki amshi girki danhaka kishirya,kanta a'kasa tace toh Allah yakaimu anjiman lafiya,shiru sukayi babu Wanda ya'amsa kanta a'kasa tace zan iya tafiya?,"eh yace da ita yana nazartan yanayin ta yalura baki daya jikinta asanyaye,sekuma yaji tabashi tausayi.Har takai bakin kofa yace dawo kizauna anan inkinje dakin mezakiyi?,kanta a'kasa tace sonake inkwanta danbanjin dadin jikina.Kidawo nan inkina Cikin mutane aizakifijin dadin jikin,bamusu takoma tazauna.Baki Nadiya ta ta'be cike da jin haushi tayi zaton Ahmad zemata kaca kaca kan tamari rufy anma kuma bece komai ba sema wani shish'shige mata yake"Cikin murtuke fuska tace Sukainat me rufy tayi miki daga zuwa tatasoki kika mareta tafada tana tsareta da 'kananun idanunta"Cikin yanayin rashin karfin jiki Sukainat tace wace rufy kuma??Harara Nadiya tamaka mata tace ke bansan rainin wayo dama rufy nawa kikasani agidan daza ki yimin tambayar banza??,Kau da kai Sukainat tayi tace banga abin tambayar banza ananba dan ni banfahimci inda zancenki yadosoba.Har Nadiya ta bude baki zatayi magana Ahmad yadaga mata hannu alamar tayi shiru"kallon sa yamayar kan Sukainat,yace dazun natura Rufaida takiraki kizo kuyi breakfast...tiryan turyan yafada mata abinda rufy tace.Baki tarike cike da mamaki tace ni yaushe ma naga rufy wlh ya Ahmad inba yanzu ba nibanga rufy,dazun de Cikin baccina naji kamar anamin magana koda na farka banga kowa ba danhaka nacigaba da baccina takarashe tana kallon rufy cike da mamaki...Bakomai zaki iya tafiya yace da ita,Ahankali tamike tabar wajen cike da mamakin karyar da rufy tayi.Mikewa Ahmad yayi yashiga bedroom batare dayace da Nadiya komai ba hakan dayayi bakaramin kona ma Nadiya rai yayiba anma datatuna abinda tashirya musu setaji zuciyarta tayi wasai kinshingida tayi tana sakin murmushi masu ma'anoni da dama... Ko da Nadiya tagama dinner zama tayi ita da 'ya'yan ta sukaci batare data nemi Ahmad ko Sukainat ba...Ganin time yawuce yasa suky nufar sashen Nadiya, da sallama dauke abakinta tashiga idan kushin din dake dakin ya'amsa to Nadiya ma ta'amsa"Sukainat bata damu da kin amsa sallamar ba tace momyn rufy ina abinci na?,Banyi dakeba tace da ita!!cike da mamaki tace kamar ya?kamar yanda ki kaji nafada miki tafada tanashigewa bedroom"tadade atsaye awajen kafin tajuya takoma sashen ta.Nadiya nashiga daki tasamu Ahmad Cike da 'kissa tace Honey kagafa nakira kanwata tazo tayi lunch taki wai takoshi,kuma naga bakomai taciba shine nace bari nafada maka kaje kabata hakuri ko fushi tayi kan maganan da akayi 'dazu ne yasata fushi.Kafa'da yadaga yace ki kyaleta inace cikinta ne tahusher da kanta"haba honey yaushe zakace haka aibaza kabiye mata ba dan Allah kaje kararrasheta,dan Allah ki kyaleni dawaya hanataci?,'bata fuska tayi tace gaskiya kaje kabata hakuri danbe kamata kabiyetaba.mikewa yayi yace shikenan tunda kinnace bari naje,murmushin jin dadi tayi tace kokaifa bece komai ba yafice direct sashen ta yanufa"Zaune yahangota tazabga tagumi tunanin duniya ya isheta,zama yayi agefenta yace kidena Wannan tagumin bashida amfani,Kallon ta tamayar kansa tanajin wani son sa naratsa kowani lungu da sakon dake jikinta" 'daure fuska yayi yace meyesa kikaki cin abinci??,Kallon sa tayi tace bakin ci nayi ba naje wajen momyn rufy tace wai batayi girki daniba"wani irin kallo yamata yace yaushe kika koyi karya ne Sukainat da bansanki da karya ba anma yanzu baki daya kincanza halayyarki da Wanda nasan ki dashi ada,Nadiya ce taturoni nan tace takiraki kici abinci kinki shine tace inzo inji meya hanaki?.Shiru tayi tamarasa mezatace kawai se kallo datake binsa dashi,"magana nake dake kinyi shiru"kanta tasanya akafadarsa ta kwantar Cikin yanayin damuwa tace kayi hakuri insha Allah hakan bazesake faruwa yanzu muje inci.Bece komai ba yamike tare da rike hannun ta,Nadiya na ganin sunshigo hanunsu sarkafe dajuna wani irin takaici yaturnuke mata zuciya.Kallon ta Ahmad yayi yace Wannan kanwartaki yar rigimace tafiso komai ayita lallashin ta,yake tayi tace aikuwa de Daga haka bata sake cewa komai tazubawa TV ido.Zama sukayi a dining sunaci suna hira harsuka gama,Nadiya dan takaici kasa zama tayi awajen takoma daki"Bayan sun gama lunch din ne Sukainat tace ya Ahmad wani irin girki za'ayi??,Shiru yayi nawasu mintuna kana daga bisani yace kitambayi My Queen "Murmushi tayi " tace toh,mikewa tayi tanufi bedroom din Nadiya"stayawa tayi tanemi izini,seda tabata izini kafin tashiga"kwance tahango ta dawaya ahannun ta da alama charting take,cikin rashin walwala tace lafiya??Murmushin dake kona mata zuciya Sukainat tayi tace ya Ahmad ne yace intam bayaki me za'ayi na dinner? Ta'be baki tayi kafin tace tuwon shin ka fa zakiyi miyar aghusi"Sukainat nagama ji tajuya tafita batare datace komai ba dan Wannan gadaran yafara isarta.... Da yammaci Sukainat tashiga kitchen dan shirya musu dinner, lafiyayyan tuwon shinka miyar aghushi da farfesun kayan ciki ta musu kana ta ha'da musu juice din gwoba dana mango"a sashen Nadiya tajere komai a dining sannan taje toilet wanna ta tsantsara cikin wasu English wear's green riga da Wanda masu kyangaske tasanya,Wanda yaimatukar fitar mata dasuran jikinta.Cikin takun kasaita tanufi dining din inda su Ahmad ke jiranta,tunkafin takarasa shiga sashen kamshin dadda'dan humranta ya mamaye musu hanci,shagala Ahmad yayi da Kallon ta dan bakaramin kyau tayimasaba musamman yanda kayan ya amshi jikinta"zama tayi akujeran dake kusa da Ahmad tace barkanku da Wannan lokacin "Ahmad ne kawai ya iya amsamata dan Nadiya bakin kishi yahanata magana.Mikewa tayi tafara serving din su rufy ce tafara kai abinci bakinta Wani irin furzar da tuwon tayi tana kokarin amai...... KUYI HAKURI BAKO DA YAUSHE ZAKUDIN GA JINA BA SAKAMAKON KOMAWA SCHOOL DA'AKAYI ASATI BEFI KUJINI SAU HU'DUBA INA FATAN ZAKUYIMIN UZIRI _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ _AND_ _SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 19&20*🖌️ ________________________📖Dasauri Nadiya tamike tana cewa rufy lafiya meke damunki me yasameki haka?me akasanya miki acikin abincin??, cikin kidima take maganar"Cikin muryan kuka tace momy Wannan abincin ba dadi kamar ba'asa komai acikin ba nide bazan iya Ciba,Inde naci cikina ze 'baci tana fadan haka tafara sheka amai tamkar zata amayar da hanjin cikinta,tadauki lokaci tana aman kafin daga baya yatsaya.Rungumeta Nadiya tayi cikin karaji tajuya tace mekika saka acikin abin cin nan?, Sukainat niyar kashe mu kikeda shi komeye?,dubi halin da kikasanya min 'ya aciki!!.Kai Sukainat tashiga girgizawa cikin damuwa tace wlh bansaka komai aciki ba lafiya kalau nayi girkina dan Allah kuyarda dani mezesa insanya wani Abu acikin abinci na cutarwa"wani 'kas'kantaccen kallo Nadiya kemata mecike da tsantsar tsana tace wlh inhar wani Abu yasamu 'yata bazan 'kyakekiba azzaluma kawai me bakar aniya.Hawaye Sukainat tashiga sharewa jin kalaman Nadiya jiki asanyaye ta matsa kusa da Ahmad hannunsa tarike cikin raunanniyar murya tace ya Ahmad kayar da dani Allah babu abinda nasa acikin abincin bansan ya'akayi hakan yafaruba takarashe hawaye nabin fuskarta.Sosai Ahmad kansa ya kulle da lamarin yamarasa abin cewa,dan haka yasanya hannu acikin abincin yakai bakinsa dan jin ta ina matsalar yake"furzar wa yayi sakamakon wani 'karni da hamamin da girkin keyi da tuwon yayi gashi yayi danye"Dasauri ta dafa kafadarsa cike da ru'du tace ya Ahmad kaima kaji akwai wani Abu aciki ne??.Hannunta yature daga jikinsa yana binta dawani shegen kallo Wanda takasa gane na mene ne!!Cikin daga murya Nadiya tace ke banasan rainin wayo kina nufin babu abinda kika saka acikin abincin haka kawai yarinya zata hau amai sannan kizo kinayiwa mutane pretending??,Allah dagaske bansa komai... Hannu Ahmad yadaga mata yace naji bakisa komai ba,hakan nanufin baki iyaba girki ba kenan?,Dasauri takallesa jin furucin dayayi"Ya Ahmad nice ban iya girkiba ta tambayeshi cike da mamakin furicinsa"hannu yasanya yashafi sajensa fuskarsa yace gaki ga abinci zaki iya ci,sekibawa kanki amsa dan bakinki baze miki karyaba.komawa jikin dining dintayi tasanya hannu tayi testing din abinci,runtse ido tayi sakamakon wani irin test da abincin keyi,kai tadafe tamarasa yanda yanda zata misalta rashin 'dan'dan abincin.Yanzu kin tabbata ba kazafi akayi miki ba ko tunda kinji dandanon abakinki??muryan Ahmad yakatse mata tunani"Kai ta gyada cike da rashin abin cewa harga Allah tasan lafiya lau tayi girkinta anma gashi yanzu abincin yabaci.Pls ki dauke abincin anan kije kisamo mana simple din abinci Wanda zamuci yanzu"jiki asanyaye takwashe warmes din tanufi kitchen.Wani shegen harara Nadiya kebinta dashi kamar idanunta zasu zazzago jitake kamar taje tashake mata wuya tamutu kowa ya huta.Tana zuwa kitchen din tarufe fuska tafashe da kuka me ban tausayi"seda taci kukanta takoshi sannan tashare hawayen ta ganin babu me rarrashinta"Ganin time yawuce ne yasa tayi musu lafiyyen jolof din taliya Wanda yaji kayan hadi da kifi,wasu warmers masu kyau tadauko tajuye acike spoon tasanya tayi testing din abinci lumshe ido tayi dan test din abinci bakaramin dadi yamata ba"Har tadauka zatafita ta tatuna bata zubar da abinci dazun ba, hakan yasa ta ta'ajiye warmers din hannunta ta dauki warmers din tuwon backyard tazagaya tazubar acikin dosbing sannan tadawo tadauki warmers din tanufi parlour.Da sallama dauke abakinta tashiga Parlour hannunta rike da warmers,zama tayi a dining din tasake serving dinsu cikin sanyin jiki tace bismillan ku"wani irin Kallon reni rufy taimata cike da rashin kunya tace Nide bazan sake cin Wannan abincin cikina ya kumbura ba,baki nadiya dake gefe ta ta'be tace yo daman wazesake ci kalan a illatamu.Ahmad de bece komai ba yamike yazauna dan abinci bakaramin kyau yaimasa a ido ba spoon yasa yakai bakinsa" ido yaruntse yakasa cewa komai sakamakon wani azabebben zafin barkono da gishiri daya gauraye masa baki gashi taliyar yayi kamar jikasa aruwa akayi akicire,cikin matsanancin bacin rai yature plate din yafadi a'kasa abinci yatar watse,Wannan wani irin rashin mutunci ne kikwashe abinci nan anan kafin na watsamiki afuska"Wani irin farin cikine yamamaye zuciyar Nadiya jitake kamar tamike tataka rawa"jiki asanyaye takwashe warmers din tamaidasu kitchen zuciyar ta cike da al'ajabin abinda yake faruwa.Cikin kissa nadiya tace rufy tashi kije ki dauki snacks da mineral kisha kinji"tana tura baki tamike tare dacewa toh momy.Sukainat nafita Direct dakin ta tawuce, zama tayi a bedroom din ta tarasa meke mata dadi aduniya taya zatayi abinci me lafiya sannan ace idan anzo ci seyabaci yazama babu test."Kallon Ahmad Nadiya tayi tace agaskiya Honey Sukainat bata iya girkiba,dubi abincin datayi nide gaskiya bazan jure Wannan abinba yakamata ace kayi wani Abu"karkidamu zata gyara insha Allah nasan abinda zanyi."Honey inada shawara tace dashi tana tsare da ido"wace irin shawara yace da ita yana tsareta da dara daran idanunsa"cike da kulawa tace why not indinga koya mata girki tunda de naga bata iyaba inde harzata yadda"kai Ahmad ya jinjina cike da jin dadi yace nagode my Queen hakika ina alfahari dake abisa nuna kulawarki ga duk abinda nakeso.Karkadamu Honey kafi haka awajena"hira sukayi sosai bashi yabar dakin ba se misalin shabiyu lokacin daya shiga Har Sukainat tayi bacci atakure da alamar bata shiryamasa yadauketa.Batare daya gyara mata kwanciyar ba kokuma yatasheta tagyara ba ya kwanta agefenta,ko Addu'a beyi ba da haka bacci yadaukesa.... _Kuyi manage da Wannan bayawa_ _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ _AND_ _SHARE_ [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* ```I hide my tears when I say your name. But the pain in my heart is still the same although I smile and seem care free. There is no one misses you more than me.My lovely Father may Allah forgive all ur sin Short coming and make jannatul fiddausi be your final destination. Happy juma'at Kareem😭😭😭😭😭😭😭😭👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻``` *PAGE 21&22*🖌️ ________________________📖Kiran sallan farko yatasheta daga wahalallen baccin daya dauke ta batare data shirya masa ba,Addu'an tashi daga bacci tayi,kana takunna hasken dakin.Kallon ta tamayar kan Ahmad daya juyamata baya yana baccin sa cikin kwanciyar hankali. Dasauri tamaida 'kwallan dake shirin zubomata tuno da irin ihun dayayi mata a gaban matarsa. Mikewa tayi tashiga toilet ruwa ta watsa kana tadaura alwala tafito,sif tabude tadauki simple gownt tasanya"kusa dashi tatsaya cikin sanyin muryanta tace ya Ahmad katashi lokacin sallah yayi"Ahankali ya'bude lumsassun idanunsa masu matukar burge ta dasake dulmiyar da ita cikin kogin kaunarta.Jiki asanyaye tamike daga kusa dashi ganin irin Kallon daya kebinta dashi,pray mat tashimfida ta tayar da sallah seda ta gabatar da raka'atanil fajir sannan tayi asbah,kana tayi azkhar da bitar al'kur'ani mai girma"Ganin shida da Rabi yayi yasanyata rufe kur'anin tanufi kitchen da yimusu breakfast"jiki asanyaye take aikin,arish ta fere ta tafasa sannan tafasa 'kwai tasoya duk jikinta asanyaye take aikin. bayan tagama ha'da komai,tajuye tea acikin flaks Arish din kuma acikin warmers, direct sashen Nadiya taje bakinta dauke da sallama.Amsawa sukayi Har Ahmad dake zaune gefen Nadiya da alama daga masallaci yake, cikin girmamawa tagaishe da Ahmad "kamar ko yaushe amsawa yayi bayabo ba fallasa" Kallon ta tamayar kan Nadiya tace barka da safiya momyn rufy ya kwanan su rufy,Da Murmushi a fuskarta ta amsa tare dacewa ya gajiya.Bakaramin mamaki Sukainat tashiga ba ganin murmushin dake kan fuskarta,anma setakawar da tunanin tahanyar cewa me za'ayiwa surufy na school ne??,Harzuwa yanzu da wannan Murmushin akan fuskarta tace bakuyi magana da honey bane?,Kai suky tagirgiza alamar a'a tana kallon Ahmad da alamar tambaya afuskanta.Kawar da kai yayi kamar begane kallon datake yi masa ba"Ahankali tace bece min komai ba tafa'da kan ta a'kasa.'Dan Murmushi Nadiya tayi tace daman cewa yayi yakamata infara koya miki girki dan kar azo aji kunya agaba,jiya mukayanke shawaran da Honey"dasauri Sukainat tadago kanta jin rainin maganan Nadiya,cikin yanayin bacin rai tace kamar ya zaki koya min girki?koce miki akayi ban iyaba??,wannan aicin fuska ne da 'kas'kantar da 'dan Adam!! Rai abace Ahmad yace ke banason rashin hankali,da rashin tarbiya saboda girman kai baki iya ba sannan za akoya miki kice bazaki yardaba wannan halayyar taurin kan naki baze amfanar dake komai badan haka tun wuri gwanda kiwatsar da wannan bakin dabi'ar taki.Cikin 'kissa Nadiya tace haba Honey meyesa kakeson yimata fa'da koyaushe kasan yaro se anbisa Ahankali bada fa'da ba"Hannu Ahmad yadaga mata yace ya isa my Queen,karki sanya kanki acikin wannan maganan, wacece yarinyar Sukainat din ce yarinya??,yafa'da yana munata da hannu, banaso idan ina mata fada kina sanya baki rashin mutunci kawai kedamunta anma babu wani yarinta atare da ita.Wani irin tukukin bakin cikine yaturnuke zuciyar Sukainat mikewa tayi tabar wajen Cikin kunan zuciya da bakin ciki"cikin karaji Ahmad yakirata tadawo,tanajin sa tayimasa banza dan muddin intadawo za'ayi baceceni ya dan bazata zauna surika ya'ba mata magana ba. Cike da iya barikanci Nadiya tace haba Honey meyesa kakeson bata bakinka akan karamin Abu??,kafi kowa sanin banason ganin ka cikin damuwa pls ka kwantar da hankalinka tunda bataso sekabarta kar taga kaman takura mata akeyi.Shiru yayi nawasu mintuna kafin daga bisani yace inazuwa,yafada yana mikewa"inazaka Honey karfa kaje kayi abinda bedaceba??! Yanzu zanzo yana gama fadin haka yafice direct sashen Sukainat yanufa"Nadiya Na ganin fitarsa tafashe da dariya hadda rawa domin duk azatonta dukan Sukainat zeyi,Wayar ta tadauka takira lambar Hema ringing daya hema tadauka cikin zumudi Nadiya tace kawar dan Allah yaushe zakizone akwai labaraifa"dasauri Hema takatseta tahanyar cewa hmm ga Darling din najinki seki fa'da masa dankidena ganin kamarnice banason zuwa"tana fa'din haka Nadiya tadauhaske dan haka tace bashi,karban wayar yayi sukagaisa kafin tace dan Allah kabar hema tazo dan nasan kaikahanta Murmushi yayi yace toh zatazo insha Allah Uwar gida sarautar mata"Murmushi tayi tamaisa godiya sannan sukayi sallama, zama tagyara zuciyar Cike da farin ciki...Zaune yahangota tazabga tagumi fuskanta na bayyanar da damuwa 'karara,zama yayi agefenta yajanye tagumin datayi yanabin fuskarta da kallo,bayabo ba fallasa yace, meyesa kikeson sanya kanki cikin damuwa my kainat a'iya sanina dake bansan ki da taurin kai da rashin jin magana ba se yanzu, sannan kin dauki girman kai kin 'daurawa kani,narasa yaushe kika koyi haka yanzu meye lefin Nadiya danzata koyar dake girki azamanin yanzu dawuya kisamu Kishiya me halayya irin ta Nadiya me saukin kai dakuma son cigabanki ina rokinki dan Allah kizubar da wannan Sabin dabi'un dakika koya kuzauna lafiya konima hankalina ze kwanta yakarashe maganan yana langwa'bar dakai.Shiru tayi nawasu mintuna tana nazarin kalamansa kana daga bisani tace shikenan na amince takoyamin inde hakan zesanya ka farin ciki, takarashe maganan hawayen datake kokarin boyewa sukayi nasaran zubowa.janyota jikinsa yayi ya Rungumeta yana bubbuga bayanta cikin muryan lallashi yace haba my kainat meye abin kuka pls kidena zubar min da tsadaddun hawayen ki masu matukar daraja awajena,dago kai tayi tatsurawa fuskarsa ido tanajin kaunar sa naratsa duk wani gaba dake jikinta, karamin bakinsa dayake motsawa tatsurawa ido tanajin wani yanayin me wuyar fassarawa atare da ita,Ganin irin kallon datake binsa dashi ne yasanyashi hade bakinsu waje daya yayi yashiga kissing dinta tare da aikamata da sakonni masuwuyar fassarawa biye masa tayi sekushiga farantawa junansu rai sun dauki lokaci ahaka,kafin daga bisani yayi saurin janye jikinsa daga nata azabure Kamar Wanda aka tsikarawa allura se sauke ajiyar zuciyar yake"matsawa kusa dashi tayi za tarike hannunsa yayi saurin ja dabaya,mikewa yayi yanufi hanyar fita batare dayace da ita komai ba.Ya Ahmad takira sunansa yayinda take narkar da idanunta acikin nasa cikin wata kasalalliyar murya tace pls kadawo karkatafi kabarni ahaka,Ido yakura mata nawasu mintuna kafin yadawo cikin dakin jikinsa amace,rike hannunsa tayi tace meyefaru kowani Abu namaka??!Murmushi yasakar mata yace bakomai kawai de...sekuma yayi shiru bekarasa ba"ka tabbata babu komai tafada cike da kulawa"kai yajinjina tare da janyota jikinsa,suna lallatsa juna Sukainat se narkemasa take.Wayarsa dake kan beside drawer ne yahau ruri Ahankali yamika hannunsa yadauko tare da picking batare daya duba mekiran ba"Cikin kasalalliyar murya yayi sallama, dasauri yajanye jikinsa daganata,seda tatsorata lafiya meyafaru??,tace dashi tana ganin yanda jikinsa ke rawa...Ina zuwa yafada tare daficewa batare dayabata amsar tambayar datake masa ba.Cike da mamaki tabisa da kallo sekuma tayi saurin mikewa tabi bayan sa. Daf dazata shiga cikin parlour Nadiya taji muryan tana cewa ya isheka haka Ahmad bansan rainin hankali yaushe kazama makaryaci bansani ba?cikin rawan murya yace wlh babu abinda yashiga tsakanin da ita kawai fada nakemata akan abinda tayi...dalla rufemin baki makaryaci kayi azatonka bazangane muryan ka akowani yanayi kakeba?,shiru yayi yakasacewa komai sekasa dakai dayayi"wani takaici yaturnikewa Sukainat rai danhaka tajuya takoma harzata shiga daki tafasa,tashiga kitchen warmers din datazuba soyayyen arish tabude tasting tayi taji komai lafiya kamar yanda tayi dan haka tadauki kayan baki daya tanufi sashen Nadiya, harzuwa yanzu Nadiya na zazzaga masa rashin mutunci, ganin Sukainat dakayan breakfast yasa tayi shiru takebinta da kallo" 'dauke kai Sukainat tayi kamar batagan taba ajiye wa tayi tadauki plates da cup tayi serving kowa sannan tace bismillanku.Wani irin kallo Nadiya kebinta dashi zuciyar ta nakuna shin dayaushe ta ha'da breakfast batasani ba lalle yarinyar nan akwai munafuka"Ahmad kuwa kamar jira yake yanufi dining din zama yayi yafara ci dasauri yadago kai ya kalli Sukainat"Wani irin bugawa zuciyar Sukainat tayi dasauri tashiga karanta Addu'ar rinjaye a zuciyarta!!"Gani tayi Ahmad yajuya fuskarsa dauke da Murmushi yace my Queen zokiji yanda girkin kanwar ki yayi dadi kamar ba ita tayiba,dasauri Sukainat tabude idanunta tanayiwa Allah godiya dayasa abincin bebaci ba.Wani shegen kallo tawatsa masa tace meyesa bata tambayeni damezanyi breakfast ba??Taya zatayi abinda ranta keso dan haka nida 'ya'yana bazamuciba kusan yanda zakuyi dashi tanagama fadin haka tashige ciki. Mikewa Ahmad yayi zebita cikin kunan zuciya Sukainat tarike hannusa tace mehaka ya Ahmad ya zakaje?hannunta yanmbige daga jikinsa yace leave me alone duk kekija meyesa bakije kintam bayeta abinda take bukatar yin breakfast dashi ba zakiyi gaban kanki gashi kinsa tafusata.Rasa abin cewa Sukainat tayi sebinsa da ido datake yi Cikin sanyin muryanta tace toh anma naga nima inada yanci acikin gidan nan meyesa sena tambayeta abinda takeso kafin nayi?,banza yayi da ita yabi bayan Nadiya" jiki asanyaye taje tayi breakfast dinta sannan takwashe kayan tamayar kitchen.Ahmad nashiga yaita allashinta dakyar yasamu tahakura anma dasharadin duk abinda Sukainat zatayi acikin gidan seda izininta,kuma ya amince akan hakan... **** Da rana lafiyeyyen jollof din shinkafa tayi musu Wanda yaji vegetables da namar kaza sannan tahada musu zobo me dadin kamshi,fita tayi daga kitchen din tashiga daki danyin wanka se tatuna ba tasanya zo'bon a fridge ba,dafe kai tayi kana tadawo rufaida tagani tabube zobon tazuba Wani Abu acikin kwalba tana kokarin bude abincin Sukainat takarasa wajen rai abace tace mehaka kikeyi rufy mecike sakamin cikin abinci??Cike da tsiwa tace abinda kika akaini wawuya wacce batasan metakeyiba,da kallo Sukainat tabita takasa tabuka komai,tadauki kusan mintuna goma atsaye awajen kafin daga bisani tazubar da sobon tasake ha'da sabo tafice a kitchen din,hartayi wanka batar al'ajabin zagin da rufy tayi mata ba dakuma abinda taga tanayi.Bayan tafito tadauko Wani swiss less ja da ratsin green tasanya abinka da black beauty bakaramin amsar jikinta kayan yayiba,kwalkiya ta tsantsara sannan tadibi abincin taje tayi serving dinsa asashen Nadiya Wannan umarnin Ahmad ne komai a sashen Nadiya zasudinga yi,lokacin datashiga babu kowa a parlour dan haka tanufi bedroom din tsayawa tayi tace aunty kufito angama abinci fitowa sukayi dujansu ita da 'yayanta serving din su tayi sukaci sukasha sabon zobon data ha'da musu, harsuka gama ci bawanda yace da 'dan uwansa komai bayan sun gama ne ta kwashe kayan tamayar kitchen sannan tawuce dakinta batare datasake bi takansuba.Fitar ta ba dadewa hajiya Kaltum tazo wato mahaifiyar Ahmad, dagudu su sufy suka Mike suka Rungumeta cike da farin Cikin ganinta,Itama rungumesu tayi cike da farin cikin ganin jikokinta,mikewa Nadiya tayi tana hararansu tace kusaketa koso kuke kukaryata ne?dariya Hjy kultum tayi tace baruwanki dasu,fride Nadiya tabude tadauko mata drinks kallon rufy tayi tace jeki karbawa Hjy abinci wajen Aunty Ku sannan kice tazo sugaisa,mikewa rufy tayi tafice tanufi sashen Sukainat.Sukainat na shiga daki tadauki wayarta tana game, sotake takira 'yan gidansu sede bata da katin kira tanaso tace Ahmad yasa mata anna tanajin nauyin tambayar sa hakan yasa tahakura taci gaba da game dinta cike da kewar yan gidansu.Jitayi anbanko kofar da karfi anshigo daga kai tayi dan ganin kowaye!!rufy tagani cikin yatsina da tsiwa tace Sukainat kibani abinci.?Kallon ta Sukainat tayi tana mamakin tsaurin idon yarinyar,anma yanzu kikagama cin abinci ko tace da ita?Ina ruwanki inade dadyna ne yakawo kuma dan muci yasiyo inkuma bazaki bani bane se intafi"mikewa Sukainat tayi batare datasake cewa komai ba tanufi kitchen plate tadauka tazuba mata sannan tafice tabarta a kitchen din. "Parlour rufy tashiga hannunta rike da plate din abinci ba murfi tana zuwa ta ajiye abincin agaban Hjy kultum tace grany kiga a inda aunty tasanya min abinci kuma nasanar mata nakine shine tace wai ina ruwanta dake ko ke Uwar tace dazatasanya miki abinci akula me kyau Har zankara yimata magana tace idan ban barkanta seta dake ni taga gatana.Cikin kissa Nadiya tace ya isa rufy banhanaki irin wannan surutunba zuciyar ta cike da farin Ciki,Rai abace Hjy kultum tace lalle wannan tacika Mara mutunci dama tsiyan 'dan talaka kenan be iya samun wajeba tsaban rashin tarbiya za tasanya min abinci cikin plate yauzan nuna mata nafita iko dagidan 'dana,Nadiya jeki kiramin ita yanzu,jiki narawa Nadiya tamike tanufi sashen Sukainat zuciyar wasai... _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ _AND_ _SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 23&24*🖌️ ________________________📖Da sallama dauke abakinta tashiga Har bedroom din ta,batare da Neman iziniba"zaune tahangota tana latse latse awaya,Murmushi take sakar mata wanda da ita ka'dai tasan ma'anarsa "wayar dake hannunta ta ajiye tana maida hankalinta kacokam zuwa ga Nadiya dahar izuwa Wannan lokacin da Wannan makirin Murmushi a fuskarta.Ido sukainat takura mata inhar bata manta ba Wannan shine karonta nabiyu shiga dakinta tana fatan Wannan shigowar yazama na alkhairi domin jikinta nabata babu alkhairi atare da Nadiya.Cikin dakiya tace wani abin kike bukata momyn rufy?,kai ta girgiza alamar a'a babu abinda nike bukata Mr Ahmad Hjy kultum keson ganinki wato mahaifiyar mijinki ko ince surukarki tafa'da cike da she'kiyanci" tanagama fa'din haka tajuya tace nabarki lafiya Amarya me maganar sugar.Takai kimanin minti uku tana tunani kafin daga bisani tamike, Sif tabu'de tadauko hijab dogon harkasa tasanya sannan tafito dan amsa kiran Hjy.Ahankali tasanya 'kafa cikin parlour tare da sallama 'dauke abakinta. Shigarta yayi dede da lokacin da Nadiya ke fa'din halin tane Hjy sede kiyi hakuri Sam batada tarbiya muma hakuri muke da ita badan haka da yanzu ankai ruwa rana,ni wlh ko bako ne bazan bashi abinci a wannan plate din ba bama ba'ko ba kowanda bansan shiba bazanyi masa Wannan wulakanci ba"cike da takaici Hjy kultum tace yo aima bazanci abincin ba,Har Nadiya tabude baki daniyyan magana taha'diye sauran dake bakinta sakamakon ganin Sukainat"Ko ba'a fa'da mataba tasan sukarta Nadiya ke kaiwa wajen Hjy kultum duba da yanda hajiyar tamurtu'ke fuska,Dede ta yanayin fuskarta tayi kamar bataji komai ba takarasa shiga cikin parlour.Da yalwateccen fara'a a fuskarta ta tsugunna a'kasa kusa da Hjy kultum tace barka da zuwa Hjy fatan kunzo lafiya ya mutanen gida??,ta'fada kanta a'kasa cike da baiyayya.Cikin 'kaskanci Hjy kultum tace dakata!!bana bukatar gaisuwarki!,gaisuwar mezakiyi min?,bayan kingama yimin diban albarka abayan ido na fitsararriya Mara kunya wacce batasan mutinciba tsiyar dan talaka kenan baku iya samun wajeba se kunnuna bakugaji arzikiba Har ni zaki zubawa abinci a plate ta'fada tana nunata da plate din datasanyawa rufy abinci,kince niba Uwar kibace bare kizubamin akwa no me daraja,Naji niba uwarki bace anma na haifi dan dakike zaune akar kashinsa kuma zan nuna miki nafiki gadara dashi mara tarbiya dagani iyayenki basu baki tarbiyan daya daceba domin dakina da tarbiya dabazaki yimin hakaba gayyar tsiya. Tunda tafara magana Sukainat ke kuka jitake ina ma mutuwa yazo yadauketa da Wannan kaskancin da cin mutincin datake fuskanta gidan Ahmad tarasa meta tsarewa Nadiya da 'ya'yan ta agidan dasukeso su tozarta ta ba damuwa in Har Hjy kultum tayi mata domin matsayin Uwa ce agareta"cikin wata raunanniyan murya tace Dan Allah mama kiyi hakuri wlh koda wasa bansan cewa abincin kibane banma San cewa kinzoba seda momyn rufy tasanar min,kuma koda rufy taje cemin tayi insanya mata abinci zataci bata koshiba anma wlh koda wasa bansan cewa keza kiciba.Dasauri rufy tace wlh grany karya takeyi nafa'da mata kece zakici abinci shine tace wai ina ruwanta dake..Rai abace Sukainat tace anma rufy kiji tsoron Allah yaushe kikace mama ce zataci abinci?bakomai kema macece kuma gidan Wani zaki tafi...Hannu Hjy kultum tadaga mata afusace tace dakata!!kar kice zakimata baki kuma ba'abinda za tagani agidan auren ta banda alkhairi aniyarki tabiki"Cikin kuka tace ba baki nake mataba kawai ina fa'da mata gaskiya ne..ketashi kibani waje banason fitsara Mara tarbiya ta'fada tana nuna mata hanyar fita.Jiki asanyaye tamike batare datasake cewa komai ba tafice. "Hjy kinga ka'dan daga cikin halayyar tako?ko dadyn rufy bata ragamasa in tafara yimasa fa'da kamar danta kuma koda ya fa'da mata magana bataji bata ganin kowa da mutunci agidan nan bakiga yanda ta tsani yarannan ba koganin su ta tsani yi bare tajasu ajikinta,cewar Nadiya tana matsawa Hjy kultum kafa"Aina gani da idona dan Wannan yarinyar ba yar mutunci bace tagani idanunta batafa kunya"Ganin yanda Hjy kultum tadau zafi da Sukainat yasa Nadiya da rufy sukadinga yimata famfo 'karya da gaskiya sukadinga fa'da mata basubarta seda suka tabbatar suncusa mata kiyayyar Sukainat fiye da tunanin mai karatu... Jiki asanyaye tashiga sashen tana hawaye,tare da mamakin karya irin na rufy suwar wayarta taji dasauri takarasa tayi picking muryan Sofi'a taji yakarade mata kunne Amaryan Ahmad,baki da kirki,baki daya Ahmad yasa kin manta damu saboda zumar soyayya nadibanki ta fa'da cike da shekiyanci.Duk yanda take kokarin danne Kukan ta seda yasubuce mata tashiga rera shi cike da ban tausayi"Cike da tashin hankali Sofi'a tace Lafiya Suky meke damunki me akiyi miki dan Allah kiyi shiru kibani amsa ko hankali na ze kwanta.Da'kyar ta iya tsagaita kukanta tace Sofi'a nashiga uku narasa inazan sanya kaina inji sanyi rana zafi Inuwa kuna...Cike da damuwa Sofi'a tace ki nutsu ki yimin bayanin abinda kefa ruwa yanda za fahimta.Tiryan tiryan tazayyanewa Sofi'a duk abinda kefa ruwa tunfarko zuwanta gidan har zuwa abinda yafaru yau...In har ran Sofi'a yayi dubu toya'baci dajin maganan Suky,cikin bacin rai tace wato irin rayuwar dakike fuskanta kenan Suky??,shine kika zauna kowa yake miki cin kashin dayaga dama! yanzu Har wancan karamar alhakin yarinyar tadunga sanya ki kuka bazakici ubanta ki karya mata Hannu ba, anma kin tsaya asaranci sezubar musu da hawaye kike Abu ka'dan kitsaya ki na kuka aidole ma surenaki tunda kin zama lusara... Wlh Sofi'a Duk inda kike tunanin Wannan yarinyar da Uwar ta sunwuce wajen"Tsaki Sofi'a taja tace kefa Amarya ce kuna yarinya me tunani shin bakisan yanda zaki kwatarwa kanki yanciba...Dasauri Suky tace hakane nice Amarya ya Ahmad kuma Uwar gida Nadiya ce mijin domin seyanda tayi damu kinga kuwa duk akar'kashin ta muke.Duk da Sofi'a nacikin bacin rai hakan behanata fashewa da dariya ba tace wani irin magana kike Suky taya zakice Nadiya ce miji akar'kashin ta kuke... Hmmm bazaki gane bane Sofi'a inhar Nadiya na magana haka zakiga jikin ya Ahmad narawa wlh nalura tsoranta yake"murya Sofi'a tagyara tafara bata shawarwarin dazata 'kwaci 'yancinta cike dajin dadi tace....jitayi anwafce wayar daga hannunta tana daga kai taga Ahmad fuskarsa amurtuke a hands free yasanya wayar inda, Sofi'a kecewa wlh karki sake barin Wannan Mara kunyar yarinyar tasake rainaki in tayi ki nada mata duka inkuwa Uwar ta tace bahaka ba itama ki ha'da da ita muddin kinason samun yanci.'kit yakashe wayar bayan yagama jin abinda take cewa Wani irin kallo yake binta dashi na asirinki yatonu cikin matsanancin bacin rai yace wato Sukainat bakyajin magana?? duk abinda nake fada miki sekinsanya kafa kin shure,duk wulakanci dakikayiwa Hjy be ishekiba shine sekin kara diban sirrin gidana kin kai waje!? insha Allah daga yau keda waya sede kigani ahannun wasu anma ba ahannunki ba bare harkisamu daman 'karya,dakuma koya miki munafurci yanagama fa'din haka yajuya afusace zefice"rigansa tarike tabaya tace kabani wayata nagaji nagaji da Wannan cinkashin da ake yimin acikin gidan ka kowa yatashi se ya yimin cinkashin dayaga Dama Har matanka nacewa saboda kudin ka na aureka ina...wani wawan mari ya kwasheta dashi yace aibakarya akayi mikiba dan kudina kika aurene kokina zaton bansan yanda kika yadawa duniya kancewa zaki aure me kudi megida da mota zakihaifi yara dankici gado,keda kwa'dayayyun iyayenki,toh ni dukiyata banaki bane gwanda ma tun wuri kisani kikuma gyara niyarki danyin rayuwar aure me tsafta.Cikin wani irin fusata tamike tunda Ahmad keyi mata rashin mutunci bata ta'ba jin Wanda yatunzura mata zuciya ba irin na yau iyayenta yake kira da kwa'dayayyu"Hannu tasanya tashake wuyarsa,cikin karaji tace mekakedashi matsiyaci irinka butulu Wanda besan alkhairi wlh baka da dukiyar dazesa in aureka kokuma iyayena subakani iyayena dattijan arzikine Wanda Sam abin duniya berufe masa ido kaima kuma shedane domin basu taba zuwa wajen ka domin katemaka musu da kobanka"kansa yanuna da hannu yace nine matsiyacin Sukainat nikika kira da matsiyaci?yafada yana pointing din kansa da hannu.Cikin hargagi da rashin tsoro tace "eh" Kaine matsiyaci kuma makaskanci mayaudari azzalumi nafa'da cemaka akayi ni baiwace dazakayimin cin kashin dakaga dama,kana gadara da dukiyar da ko zakkan wani bekaiba tafada tana fashewa dawani matsanancin kuka me ratsa zuciyar duk Wanda yajishi...Fincike hannunta yayi daga jikinsa zuciyar sa natafarfasa lalle sukainat tacika tacacciyar mara kunya,yarasa meze mata hakan yasa shi fita daga dakin domin yasan muddin yatsaya ze aikata aikin Dana sani sede yayi alkawarin daga yau zenuna mata kuskurenta daga yau zefita ahanyarta daga yau zata fuskanci wanene shi da Wannan tunani yafice daga gidan baki daya zuciyar sa na tafarfasa..... _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ _AND_ _SHARE_ *_ESHAA CE_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 25&26*🖌️ ________________________📖Sukainat naganin fitarsa ta durkushe awajen tare da fashewa da wani matsanancin kuka me ban tausayi,shin wannan wace irin rayuwace duk wulakanci da Ahmad da matarsa ke yimata be ishesuba harse ya ha'da dacin zarafin iyayenta hakika kodashi ne autan maza bazata zauna daahiba muddin zeci zarafin iyayenta.Tana cikin wannan yanayi taji dariya da shewa akanta,kai ta'daga dan ganin wacece?!Nadiya tagani fuskarta na bayyanar da farin ciki,du'rkusawa tayi agabanta tace, hausawa sunce idan kaga mutum ze hadiyi gatari to kari'ke masa 'kota"wannan Karin maganar tasu haka yake babu shakka acikinsa!,tun kafin kishigo gidan nan nafa'da miki cewa se kin gommaci zaman prison da zaman Cikin gidana, domin babu macen data isa tashigo gidan amatsayin matar Ahmad kuma tasamu kwanciyar hankali babu wannan matar aduk fadin duniya.Duk da ire iren tarin kashedi dana miki haka kikasanya 'kafa kika shure kika maida magana ta tamkar tatsuniya,kina tunanin zakishigo muzama daya saboda 'kwa'kwalwar kifi gareki.Har yanzu baki fara kuka da danasa ni, acikin gidan naba"tunda harzu wannan lokacin baki fara shirin barin gidan da kafafunkiba.Ina so in tabbatar miki cewa kishi da ni, ba Abu bane mai sauki kamar yanda kike zato,Murmushi tayi tace hakika kinbani tausayi shiyasa zanbaki shawaran daze anfaneki ,tunfasawa tayi kafin daga bisani tace" tunkafin dare yamiki kitattara inaki inaki kibar min gidana nida 'ya'yana,tun kina da sauran karfin ki dakuma kuruciyarki domin kar 'karfin ki da kuruciyat ki sukare abanza batare da kin moraba."Sukainat takasa koda furta kalma 'dayane banda hawayen dake malala daga idanunta"Wannan hawaye bakaramin sanyi sukewa Nadiya a zuciyar taba domin barin ta bewuce taga Sukainat na wahala ba.Seda tagama ya'ba mata ba'ka'ken magana kafin tafice tana karairaya tare da 'yan wa'ke'kenta.Sosai Sukainat tayi kuka da danasa ni,wanda bata ta'ba yiba irin na wannan rana.Wannan kukan datayi shi yajanyota mata matsanancin zazzabi da ciwon kai 'kyar ta iya Jan kafarta takwanta akan gado... Da yammaci bayan tafiyar Hjy kultum badadewa hema tazo"Kafin Hjy kultum tatafi seda tajawa Nadiya kunne kan karta ragarwa Sukainat intayimata Abu kar tabari se Ahmad yazo tadauki matakin daya dace dakanta.Sosai Nadiya taji dadin wannan magana na Hjy kultum danhaka tayita zabga mata karya da gaskiya abinda kefaruwa tare da yimata godiya kan shawaran data bata.Lokacin da hema takaraso bakaramin farin ciki Nadiya tayiba tarungume ta tayi, tace gaskiya nayi farin cikin zuwanki kawata domin ina bukatar ki"Kallon ta hema tayi,tace kai 'kawata kina sha'aninki bakyajin garin sekace kece Amaryan?:dariya Nadiya tasheke dashi tace nice mana tunda se yanda najuya kambu na acikin gidan ta'fada tana juya kananun idanunta,Dariya hema tafashe dashi tace baki da dama mutuniyar, bani insha yanda abin yafaru cikin sauki??!Zama Nadiya tagyara tace agaskiya yarinyar batada reni ko rashin kunya kamar yanda kika fada, sede matsalanta daya! batasan yanda zata min biyayya ba domin da ta iya yimin biyayya toh datasamu kan Ahmad" sede tacika taurin kai tafada tana yatsine fuska.Dariyar 'keta hema tafashe dashi tace aiduk Wanda yaci tuwo damu miya yasha waya fa'da mata muna zama dakishiya?Anma yabatun Wannan maganin hope yana aiki?Murmushi Nadiya tayi tace aikomai normal tunda nafara sanyawa acikin abincin kullum abinci cikin baci yake,arasa gane kansa da gindinsa,anma dayake yarinyar akwai shegen wayo shine tafaki idona tayi girki bansani ba"Ahmad naci yazo yana wani rawan kafa...duk de abinda yafaru seda tazayyanewa hema"aikuwa suka dinga dariyar keta cike da farin ciki hakarsu na cimma ruwa yanda suke bujata.Seda daddare mijin hema yazo yadauketa sukatafi"bayan sun sake shirya sabon manakisa ... Koda Ahmad yadawo gida direct sashen Nadiya yanufa kasancewar ita ce da girki toilet yashiga yai wanka Kafin yafito yasanya jallabiya maroon megajeran hannu Wanda yaimatukar yimasa kyau kana yafeshe jikinsa da turaruka masu dadin kamshi"Koda wasa besanar da Nadiya sa'banin dayafaru tsakanin sa da Sukainat ba"se bayanda ya kammala shirin kwanciya yace da ita kar tasake baiwa suky abinci na tsawon kwanaki biyu,sannan koda wasa karki barta tashiga kichen tagirka komai harse nabada izinin hakan.koda tagama jin abinda yace se tace,haba Honey meyayi zafi haka hadda horon abinci? kasanfa Sukainat yarinya ce dole se anbita Ahankali??! Ta'fada cike da kissa.Shiru yayi yajuya mata baya batare daya bata amsa ba dan bejin ze iya magana a wannan yanayin dayake ciki.Jin haka yasa tasha jinin jikinta domin tasan tunda yajuya mata baya bazece komai ba,tsaki taja aranta tace mutum se miskilancin tsiya... Kamar yanda Ahmad yafa'da hakan yakasance, Nadiya tahana Sukainat abinci natsawon kwanaki biyu,daman ya lafiyar kura bare tai zawo,dama kawai dama Nadiya kejira Wanda zata musgunawa Suky sekuma gashi tasamu cikin sauki yanda babu Wanda ze ga laifinta. Atsawon kwanakin biyun nan baki daya Sukainat tarame ta lalace gawani zazzabi dake damunta duk Daren duniya bata iya bacci dashi take kwana take tashi ga horon yunwa sede tasha tea kawai,tarasa Wanda zata fa'dawa damuwarta,taji sanyi aranta,ga ba waya ahannun ta bare tasamu daman kiran mahaifanta. Ahmad yadena zuwa dakinta acikin kwanaki biyun bare tasanar dashi halin datake ciki, Nadiya kuwa tasan koda shure shuren mutuwa take bazata temaka mataba hakan yasa take zaune cikin kunci da bakin ciki.Seda tayi kwanaki biyu kafin Ahmad yasa Nadiya taci gaba dabata abinci,toh koda anbata abincin ma bata iyaci kasancewar batada cikekken lafiya,haka take wuni ko yaushe acikin dakin daga Nadiya Har 'ya'yan ta babu me shiga inda take.... **** Tun daga Wannan lokaci Sukainat tashiga rayuwar 'kunci da ba'kin ciki,duk wani aikin wahala da bauta acikin gidan itace,Nadiya tadena komai,saboda tsaban mugunta irin nata ga injin wanki anma bazata yi dashi ba sede ta tattarowa Sukainat nata dana 'ya'yan ta tayi musu haka zalika wanke wanke, moffing sharan compound din gidan,duk wani aiki me wahala itace zatayi Ahmad kuwa yagoyi bayan matarsa acewar sa aikin yakamaceta"shiyasa suke mata duk lulakancin dasuka ga dama ita da 'ya'yan ta batada ikon tankamusu tun da mai gidan yagoya musu baya.Tsakanin ta da Ahmad kuwa wani irinin zama suke mecike da ban tausayi,Sai ranan girkinta ne ze shiga dakin ta,tsakiyar dare asbah nayi zefita bakuma za tasake ganinsaba se wani ranan girkinta, wani lokacin ma batasanin shigowar sa sede taga alamar mutum ya kwana adakin...Yauma kamar ko yaushe se misalin 'karfe biyu nadare yashigo dakin nata gani yayi tanata murkususu,A'kasan 'dakin tana shesshe'kan kuka,cike da rashin damuwa ya kwanta batare daya kalletaba yayi kwanciyar sa,yakai kimanin minti talatin bacci yaki daukarsa sakamakon sheshshe'kan kukanta"mikewa yayi yana Jan tsaki cike da takaici yace Dan Allah malama ki yimin shiru kinbi kin dameni da kananun kuka idan kuma bazakiyiba nabar miki dakin,ai wannan wulakanci ne kinsani gaba da kukan munafurci jarababbiya kawai yafa'da yana binta da mugun kallo....Kasa cewa komai tayi se kukan dake kara kufce mata ga wani azabebben zazzabi dake damunta shin wai yaushe Ahmad yakoyi rashin tausayi ne?tatambayi kanta"Jin taki yin shiru yasa shi yamike afusace yayo kanta hannu yasa daniyyan janta waje,Dasauri yajanye hannunsa daga jikinta sakamakon wani zafi daya gauraye ilahirin jikinta.. Zama yayi agefenta yana binta dawani mugun kallo,saboda tsaban bakin hali da munafurci baki da lafiya shine bazaki sanarmin ba,Inkin kashe kanki iyayenki kikayiwa asara baniba danni bakya gabana jarababbiya kawai yace da ita"ko Kallon sa batayiba domin ita tasan abinda kedamunta,seda yagama jifanta da mugayen kalamai kafin yajanyo hijabi yasanya mata, sukanufi asibiti lokacin uku da Rabi yayi ko acikin motar se hantaran yake tare da ya'ba mata ba'ka'ken magana...Suna isa asibitin aka shiga bata temakon gaggawa, gwajin farko aka gano tana dauke da ciki na tsawon sati shida,Bayani Dr yashiga yimasa na yanda yakamata abata kulawa sannan kartayi aikin wahala kokuma ta'daga Abu me nauyi,saboda zejanyo matsala,sannan sakamakon binciken dasukayi sungano akwai yunwa da damuwa atare da ita dole adena yimata abinda zesata cikin damuwa domin tana bukatar kulawa na musamman.Magunguna Dr yarubuta masula Wanda zatayi amfani dasu"Godiya Ahmad yamasa sannan yawuce masallacin dake cikin asibitin kasancewar ana kiraye kirayen sallah.Bayan ya idar da sallah ne yashigo,dakin datake Zaune yasameta tajinga bayanta da bango idanunta alumshe kamar me bacci,jin kamshin tularensa yasata bude idanunta tana Kallon sa cike da So, kawar dakai gefe yayi yana Jan tsaki"jiki asanyaye tayi kasa dakanta talura ko Kallon besonyi"wata noise ce tashigo hannunta dauke da Leda me tambarin asibitin da alama maganine aciki tabaiwa Ahmad,Kallon Sukainat tayi tace madam congratulations natayi murna Allah yaraba lafiya"Ameen ta amsa tana nazarin maganan, fuskarta da yakwateccen farin ciki tace ya Ahmad, ciki ne dani??Wani mugun kallo ya watsa mata yace, adakile"yece eh",bata damu dayanayinsa na halin ko inkula daya nuna mataba sema wani farin ciki daya mamaye mata zuciya,hannunta tadaura akan cikin tashiga shafawa tanajin wani yanayi me wuyar fassarawa atare da ita Ita ce ke dauke da cikin Ahmad ajikinta?,gudan jinin Ahmad ne ke kwance acikin mahaifarta,?zata haifawa ya Ahmad dinta yara kyawawa kamarsa?,wasu hawayen farin cikine suka shiga zubo mata afuska,Dawani irin sauri tadira akan gadon tarungume sa tana hawayen farin ciki....Rai abace yasa Hannu yafinciketa daga jikinsa yanabinta dawani irin kallo Wanda shika 'dai yasan ma'anarsa... _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ _AND_ _SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 27&28*🖌️ __________________________📖Cikin kakkausar murya yace mehaka kikeyi?,bakida hankaline in wani yashigo yaganmu ahaka fa?!Wani irin kallo kike zaton za ayi mana ya fa'da yana tsareta da dara daran idanunsa"Cike da mamakin kalamansa take Kallon sa!,cikin sanyin muryanta tace nifa matarkace ya Ahmad meye aciki dan anganmu ahaka??batajira amsarsaba taci gaba dacewa Ya Ahmad farin cikine yasani rungumarka,nasan duk duniya bayanni babu Wanda yakaika farin cikin samun Wannan cikin, shiyasa nake ganin yadace innu nama farin cikine abayyane ya Ahmad duk abinda zanyi bazan iya fadan farin cikin danake ba sede in misalta..Hannu ya'daga mata yana ta'be baki, cikin halin ko inkula yace"Sannu Uwar iya tsara magana niba Wannan tsarin nace ki yimin ba.Saboda munafurci 'dazun kin langwabe kan cewa ke bakida lafiya anma dubeki yanda kike wani rawan kai dakikaji cewa kinada Ciki natsani karya da munafurci arayuwata, dubi yanda kika tashi kika kankameni wai farin ciki ya fa'da yana maka mata harara. Asanyaye tace kayi hakuri in ranka yabaci wlh banyi hakan daniyyan 'bata maka raiba maganan cewa lafiya ta kalau kuma kaima kasan bahaka bane, kawai de ina farin cikin zanhaifi yara kyawawa kamar kane,sannan kuma zanhaifi yaran dasuka fito daga tsatsonka, inaji ajikina duk yaran da zanhaifa maka,zansosu fiye da komai arayuwa ta saboda soyayyar dana ke yimakane zedawo kansu, ina matukar kaunar ka arayuwa ta fiye da yanda uwa ke kaunar danta ina kaunar ka fiye da yanda nake kaunar kaina inayimaka son da banayiwa kaina,ban tabbatar da soyayyar danake maka na gaskiya bane se yau danake dauke da gudan jininka amahaifata"Dan Allah ya Ahmad kasoni koda Rabin soyayyar danake yimaka,soyayyar ka acikin jinina Allah ya halicceni dashi bana tunanin zan iya rayuwa batare dakaiba ya Ahmad Allah ne shedena kan irin soyayyar danake gwada maka.( _Ina Bukatarka acikin rayuwata Kamar yanda mutum ke bukatar abinci domin yarayu,Ina bukatar ka kamar yanda kifi ke bukatar ruwa domin yarayu,Ina bukatarka kamar yanda tsuntsaye ke bukatar fikafukai domin suyi rayuwa Kamar haka nake bukatar acikin rayuwa ta domin nayi rayuwa me inganci da tsafta)_ Hakika kazamto wani bangare daga jikina Wanda bazan iya rayuwa idan babushiba takarashe hawayen tausayin kanta nazuba daga idanunta!.Sosai kalamanta sukayi tasiri agaresa jiyayi zuciyar sa yakarye shi kansa yasan son datake masa korabi baya mata, hannu yasanya yarungumeta yana bubbuga bayanta alamar rarrashi"Wani irin sanyi taji yaratsa zuciyar sakamakon rungumar daya mata hakan yasa tasaka hannayenta biyu tabaya tasake rungumesa tana cusa kanta afaffa'dan 'kirjinsa tare da sha'kan dadda'dan kamshin sa."Nafa'da butulu azzulumi matsiyaci mekake dashi??"kalaman dasuka shiga yimasa suwwa acikin dodon kunnensa kenan jiyayi zuciyar sa yagaza juran kalamanta,finciketa yayi daga jikinsa atake idanunsa suka rine izuwa 'bacin rai,zuba mata idanunsa yayi cikin kunan zuciya da takaici yace me zakiyi da butulu azzalumi,kuma matsiyaci aganina bekamata kiso irin wannan mutumin ba kamata yayi kisamu Wanda bashida wannan soffofin baniba!!.kuka tafashe dashi tace kayi hakuri ya Ahmad idan muna tuna abinda yafaru abaya baza muta'ba yafewa junanmu ba hasalima idan kace zaka tuna nimafa kafada min kalamai masu zafi akan iyayena"bece da ita komai ba se juyawa dayayi yafice..zama tayi tare da fashewa dakuka me bantausayi.... **** Yana fita direct motarsa yashiga,driving yake anma baki 'daya zuciyar tsa cike da was-wasi yake yakasa nutsuwa zuciyar sa se sa'ke-'sake take masa gameda kalaman Sukainat yarasa wanne zeyi amfani dashi,!zuciyar sa yakasa hakuri da sunayen data kirasa dashi abaya.Yana isa gida yayi parking direct sashen Nadiya yanufa,harzuwa lokacin basu tashi daga bacci ba, tashinta yayi kafin yashiga toilet yawatsa ruwa cikin 'kan'kanin lokaci yafito yashirya cikin kananun kaya bakin jeans da White t-shirts bakaramin amsar jikinsa kayan sukayiba, dadda'dan tularensa yadauka yashefe ilahirin jikinsa dasu...Ido Nadiya ta'kura masa ko 'kyaftawa batayi, ganin irin kyan dayayi tamkar dan shekara ashirin da takwas" 'karasawa gabanta yayi da 'kayataccen Murmushi a fuskarsa yalakace mata hanci cike daso yace wannan kallon fa my Queen??, Fari tayi masa da 'kananun idanunta tace ina Kallon mijin dayafi ko wani 'da namiji kyau da aji je aduniya..Dariya yayi Wanda ya bayyanar da fararen hakoransa yakuma lotsar da dimple dinsa yace banda San Kai",ido tasake kuramasa ganin yanda ainihin kyawun sa yasake fitowa tace bawani San kai gaskiya nafada..Kallon ta yayi anutse yace shirya mutafi asibiti,dasauri ta kallesa tace waye ba lafiya Allah yasa de ba Hjy bace!!Baki ya ta'be yace Sukainat ce ba Hjy ba,yasalam meke damunta haka honey??Kede shirya mutafi,zatakara magana yadaga mata Hannu yace kije kishirya kizo mu je kigani.Jiki asanyaye tamike tashiga toilet. Batadau dogon lokacin ba tafito anma kafin tagama shiryawa se goma,Kallon sa tayi tace muje ko?,mikewa yayi batare dayace komai ba yanufi hanyar fita,hannunsa tarike tace honey haka zamuje ba komai ahannun mu??,Kallon ta yayi yace Kamar ya??breakfast tace dashi"Kai ya dafe yace na manta anma muje se musiya a restaurant kinga lokaci yawuce,kai ta girgiza tace no ba za'ayi ahaka ba, kabani minti ka'dan Yanzu zangama,bata jira jin abinda zeceba tawuce kitchen tabar sa awajen...Zama yayi yana latse-latse a wayarsa se misalin karfe,shabiyu tafito hannunta dauke da babban basket da warmers aciki.da Murmushi a fuskarta tace nadade ko Honey??, Kayataccen Murmushi yasakar mata yace no ai girki is not easy namaga saurin ki, muje ko yafa'da yana karban basket din hannunta, bashi tayi,tanayafa mayafinta, fita sukayi zuwa parking space key yasanya yabude motar, mazaunin driver yashiga itakuma tazagaya dayan side din tazauna key yayiwa motar suka nufi hospital... Se misalin shabiyu da arba'in suka isa hospital din,bakinsu dauke da sallama suka shiga,tunkafin sukarasa shiga sukajiyo dariyan Sukainat natashi sama-sama"dasauri Ahmad yakarasa shiga dan ganin da wa take wannan dariyan".Sofi'a da mahaifiyar ta yahango sun sanyata atsakiya sehira suke cike da farin ciki,tsaki yaja aransa yana binsu da mugun kallo"Hjy Amina ce ta daga kai bayabo ba fallasa ta amsa musu sallaman tare da maida hankalin ta kan warmers din dake hannunta tana zubawa Sukainat peper soup din kayan ciki.murtuke fuska Ahmad yayi yayinda ya karasa cikin dakin,kujera yaja yazauna kafin Nadiya tashigo kusa dashi tazauna tana binsu da wani kaakantaccen kallo ta kasan ido,kamar Wacce aka tilastawa haka tagaishe da Hjy Amina "Amsawa tayi batare data kalletaba domin Hjy Amina irin matan nan ne dabasa daukar reni komai kankantarsa."Sarai Sofi'a taga irin kallon renin dateke binsu dashi anma se tadanne zuciyar ta tace ina kwananku"Daga Ahmad Har Nadiya babu Wanda yaimata amsawar mutunci,Musamman ma Ahmad dan wani irin haushinta yakeji, yafuskanci yarinyar batada kunya ko ka'dan" Juyawa bangaren dasuke sukainat tayi ba walwala a fuskarta tagaishesu.banza suka mata hakan yasa takauda kai suka cigaba hira tsakanin su batare dasun sake bi takansuba.Wannan shariyar dasuka musu bakaramin 'konawa Nadiya zuciya yayiba dan haka ta kalli Ahmad tace Honey nizan koma gida,tunyan yace da ita yana nazartan yanayin ta, rau rau tayi da Ido tace"eh gwanda intafi tunda Wanda nazo dansu basu sani ba tana gama fa'din haka tafice,dasauri yabi bayan ta,tsaki me karfi Sofi'a taja wanda yasa Ahmad tsayawa harzeyi magana kuma yafasa,yafice cikin kunan zuciya.Jikin mota yahangota tajin gina bayanta hawaye 'daya nabin 'daya..... _VOTE_ ✅ _COMMENTS_ _AND_ _SHARE_ *_ESHAA CE ~_*🤙🏻 *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* ```Kishiya ko Baiwa Fans hakika inajin dadin comments dinku 100℅ Kuyi hakuri da rashin amsa muku comments da bansamu nayiba ina busy ne anma hakika comments dinku nasanya ni nisha'di Nagode😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘``` *PAGE 29&30*🖌️ ________________________📖Hannu yasanya ya'bude motar kana yasanyata abaya shima ya zagaya yashiga kusa da ita yazauna.Tallafo ta jikinsa yayi Cikin muryan lallashi yace am so sorry my Queen pls kidena zubarmin da Wannan tsadaddun hawayen naki jinake kamar wuta ake watsamin aduk lokacin dazanga kina hawaye zanyi fansar da komai domin hawayen ki su tsaya"Cikin sheshekan kuka da kissa tace honey bansan menatsarewa Sukainat da yan uwanta ba,baki daya duk l sun tsaneni ko Kallon fuskata basu kaunar yi,sunbi sun 'dauramin karan tsana, irin wannan halin ko inkula dasuka nuna min yanaci min tuwo a'kwarya,me natsare musu arayuwa dasuke son ganin bayana burin su bewuce suga sun kuntatawa rayuwata ba nalura sosuke infita inbar musu gidan!!??.Rungumeta yayi yana bubbuga bayanta alamar rarrashi sundauki kusan minti goma ahaka, sedayaji tadena kukan kafin ya cireta daga jikinsa yana kallon fuskarta cikin sweet voice dinsa yace,kijirani anan yace da ita yana fita daga motar.Da kallo tabi bayansa harya shige cikin hospital din"wayar ta dake cikin hangbag tayi saurin cirowa,number Hjy kultum takira ringing biyu tadauka,da fara'a Hjy kultum tace lafiya lau Nadiya ya mai gidan da 'yan jikokina"Duk muna lafiya yanzu ma kiranayi inyi miki albishir Hjy.Baki Hjy kultum tawashe tace toh inaji,Kin kusa samun jika tace da ita tana son jin abinda zatace"Cike da farin ciki Hjy kultum tace kai masha Allah anma naji dadi sosai anjina zanzo indubaki Atika da jumi dake gefe sukayi saurin cewa Hjy kuma zamu biki,kai tagya'da musu alamar toh"Ai Hjy banice keda cikin ba! auntyn su Rufaida ne,wani dogon tsaki Hjy kultum taja Wanda yasa Nadiya saurin janye wayar daga kunnenta tana kunshe dariyar dake cinta.Cike da Bacin rai tace Innalillahi, anma nayi bakin cikin jin Wannan maganan me za'ayi da Wannan irin rashin tarbiya yarinyar dabata ganin mutunci kowa yaushe zakaso ha'da zuri'a dasu Nide Ahmad be kyauta minba daya dibomana irin wannan jaraban da tsiya..Hmmm Hjy bazakisan wanna yarinyar bada zuciya daya suke son dadyn rufy ba se kinji abinda suke fada itada yan uwanta"Basusan ina kusa ba hadda cewa wai Wannan cikin shine zasu samu damar tatsarsa yanda suke bukata,wlh Hjy baki daya hankali na atashe yake kar suje su yita yashesa.'Kwafa Hjy kultum tayi tace ki kyalesu ni nasan yanda zanyi dasu,Toh Hjy Allah de yasa adace dan wlh ina cikin matsala damuwa"Karki damu nasan abinda zanyi Allah yamiki albarka duk abinda kikagani bakiyarda daahiba atare dasu kisanar mana"Ameen ta amsa kana tace insha Allah duk abinda nagani zakisani tana piñata sallama tayi mata sannan takashe wayar.Kallon atika da jumi Hjy kultum tayi Cike da 'bacin rai tace Wannan yarinyar ba karamar she'daniya bace,Muddin bata bini Ahankali ba wlh za aga surukar banza dan wlh se nayi mata dukan tsiya sannan tattara yanata yanata, tabar gidan tunda bana Uban ta bane 'Yar matsiyata kawai,me za'ayi da wannan zuri'ar tsiyar"Atika dake duk tafi jumi zafi tace Hjy bar yar kutumar Uba wlh senaje Har gidan nacimata mutunci,irin tsiya da jaraba bansan me Yaya yagani ajikin Wannan yarinyar mekama da Yunwar kenya ba Har ya aureta nifa ina shakku ma Anya dasaninsa ma ya aureta ba asiri suka masaba??!,Dariya jumi tafashe dashi tace kai aunty Atika irin wannan ba'a haka??"tsaki Atika taja tace kede bar matsiyaci ya bansan ina ya Ahmad yahadu da wannan abinba kodayake ba abanzaba.Yanzu Hjy mekike ganin za'ayimata??Shiru Hjy kultum tayi nawasu lokacin kafin daga bisani tace kubari nasan matakin da zandauka... Koda yashiga cikin hospital din direct office din Dr yanufa,bayan sun gaisane yanemi da Dr yabasu sallama"Kallon sa Dr yayi yace anma dakabari takara kwana daya dan jikinta yasake karfin dan gaskiya tana bukatar kukawa,"Kai ya girgiza yace No Dr kasancewar naga jikin dasauki kuma inada dalili mai karfi dayasa nakeso abamu sallaman, maganar kulawa kuma insha Allah babu wata matsala.Ok Allah yakara afuwa yakuma raba lafiya Dr yafada yana wasu yan rubucece rubuce yanagamawa yamika masa,yace pls kakula da ita yanda yakamata"karba yayi yaimasa godiya,sannan yaimasa bill din kudin sa yafice.. Fuskarsa babu walwala yashiga dakin datake"Still kamar yanda yasamesu da farko haka ma yanzu yasake tarardasu,Hira suke abinsu cike da farin ciki kamar ba a hospital sukeba bazakace Sukainat bace Mara lafiyar ba dan ta sake se walwala take abinta.Hjy ansal lamemu zamuwuce gida yafada asassauce dan wani irin kwarjini Hjy Amina tayi masa"Toh masha Allah haka akeso Allah yakara afuwa yakuma raba lafiya,kallon Sofi'a tayi tace Sofi'a tashi muje ko?"marerece fuska Sofia tayi tace anma momy yakamata muje mutayata zama idan yaso se dare mukoma gida"Hararanta Hjy Amina tayi tace ke bansan shashanci!! zakiwuce muje ko Yaya,?Kafin Sofia tace wani Abu Sukainat tayi rau rau da ido,cikin sanyin muryanta tace dan Allah momy kiyi hakuri mutafi tare,tafada tana langwa'bar dakai"ganin yanda Sukainat ta marairaice ne yasa Hjy Amina jin tausayin ta, toh kuwuce muje tace dasu tana Murmushi ganin yanda suka Rungume juna suna dariya.Wani irin takaici ne yakama Ahmad jiyake kamar ya makawa Sukainat mari" anma bece komai ba yafice afusace....Bayansa Sukainat sukabi itada Sofia hannunsu rike da juna,direct jikin motar Sofia tanufa tana zuwa tabude gidan gaba tace kawata bismillah,shiga Sukainat tayi tana sakar mata Murmushi.Dasauri Nadiya dake sit din baya tafito tana bin Sukainat dake gaban mota dawani shegen kallo, dauke kai Suky tayi tajingine bayanta da sit din tare da lumshe idanunta"Daga Hjy Amina har Sofia bawanda yabi takanta bare yace da ita wani abin,motar suka bude suka shiga baya...Wani irin takaici ne yaturnuke wa Nadiya zuciya ganin yanda suka maida ta mahaukaciya Kallon ta tamayar kan Ahmad dake kokarin zama mazaunin driver"Cikin kunan zuciya tace Honey a ina zan zauna kuma naga kana shirin tafiya kabarni?? ta'fada tana tsaye jikin motar,bece da ita komai ba yafito hannunta yarike suka koma gefe,komai yafada mata oho tadawo tashiga baya kusa da Sofi'a shi kuma yazauna amauzaunin drive yaja motar batare da ya kalli gefen da Sukainat take ba...Suna isa gida yayi parking,yafito Nadiya tabi bayansa sukashige sashen ta...Koda Sofi'a da Hjy Amina suka shiga sashen Sukainat shawarwari na nagari sukadinga bata Wanda zata karu dashi sukuma zauna lafiya da kowa dakuma yanda zata kula da lafiyar ta..Sosai taji dadin shawaran dasu kabata seyamma ci kafin suka tafi."Ahmad na ganin fitarsu yanufo dakin Sukainat fuskarsa amurtu'ke tamkar beta'ba dariya ba"Lokacin daya shiga dakin yayi dede da shigar ta toilet, daga ita se towel Wanda bewuce cinyar taba.Ido yakura mata yana Kallon baiwar Kiran jiki da Allah yamata,Ganin irin kallon kurullan dayake binta dashine yasata saurin kama handle din kofar toilet za tashiga"taku biyu yayi yafisgota zuwa jikinsa kankameta yayi yana binta dawani irin kallo mecike da shauki"Jinta afaffa'dan kirjinsa yasata lafewa tana shakan daddan kamshin sa"Jin yanda tanutsu tana sauke ajiyar zuciya akai akai ne yasa shi dago kanta yana Kallon ta,da Idanunsa dasuka rine izuwa begenta...Cikin wani narkakkiyar murya yace waya baki wayar dakika kira wa'accan mutanen??"Yi tayi kamar bata fahimci abinda yake nufiba,Dan haka tace wasu mutane kake nufi??,tafada tana kokarin zame jikinta daga nasa jin yanda yake matseta."Sake matseta yayi ajikinsa Yana maka mata harara yace Sofi'a,waya baki damar gayyatosu??"Saboda ina bukatar temakonsu, katafi kabarni batare dakasanar dani inda zakajeba,bayan kuma kasan ina bukatar Wanda zedebemin kewa acikin yanayin danake,wannan dalikene yasa nakirasu, tace dashi tana janye idanunta daga cikin nasa...Ba Wannan nakeson jiba"da wayar ubanwa kika kirasu??shine abinda nakeson ji"Banza tamasa dan talura rigama yake nema da ita!!Afusace yace ba tambayar kinakeba kin yimin banza.!Wayar Dr ta'fada tana kokarin mayar da hawayen dake kokarin zubo mata.Me ha'dinki dashi dazaki karbi wayarsa??,Bejira amsar taba yaciga da cewa,Wannan yazama karo nafarko dana karshe da zaka sake yin irin wannan shashanci,Wannan airashin kamun kaine dasanin darajar aure...ta inda yakeshiga batanan yake fitaba.Cikin kunan zuciya tajanye jikinta daga nasa tajuya,Yayinda wani takaici da bakin ciki ya mamaye mata zuciya tarasa me Ahmad yamayar da ita...Hannunta yariko yana narkar da 'kwayar idanunsa acikin nata,fisge hannun ta tayi tana janye idanunta daga cikin nasa datake hango tsantsar ajaraba acikinsa,dasauri tajuya masa baya"Cikin shammata yafisgota dasauri tarike towel din dake kokarin sincewa.Fincike towel din yayi dakarfi,durkushewa tayi awajen tafashe da kuka,Tsugunna wa yayi agabanta cikin rawan murya yace haba my Kainat meye abin kuka dan nafada miki gaskiya??Hannunsa tature ajikinta tace Nide banaso kabarni karkaseka ta'bani.Rarrashinta yashiga yi,ganin duk rarrashin dayake babarinsa zatayiba yasa shi mikewa,daukar ta yayi yawurgata kan gadon,Dasauri tamike tanaja baya tare da kankame jikinta"biyota yayi yadanne bakinsu yaha'de waje daya yashiga kissing dinta,kuka take tana dukansa daya kushinsa,ganin zata bata masa lokaci ne yasa shi nunamata karfin su badayaba,turmusheta yayi yashiga aikamata da sakonninsa masu wuyar mancewa,kankame jikinta tayi taki yarda tabiye masa"Seda bukatar sa yabiya kafin ya'dagata zuciyar sa wasai"Cikin 'kunsa takaici yace Jarababbiya kawai kinaso kina wani pretending kamar bakiso anyway natemaka nayi miki abinda kikeso.Banza tayi dashi tacigaba da kukan bakin ciki.toilet yashiga yayi wankan,kana yafito still yana inda abarta, harzuwa lokacin batabar kuka ba, ko Kallon ta beyiba yafice abinsa zuciyar sa Wasai"Seda taci kuka takoshi kafin tamike Ahankali tashiga toilet, wanka tayi tadaura alwala,tafito"Sif tabude tadauko sleeping dress Mara nauyi tasanya kana tayi Addu'a,takwanta zuciyar ta ba dadi dahaka bacci yadauke ta Batare data shiryaba....... Kuyi hakuri da typing error bansamu damar ederting ba🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 31&32*🖌️ ________________________📖Washe gari;bata farka da wuri ba se wuraren bakwai nasafe kasancewar gajiyar da Ahmad yatara mata adare jiya"toilet tashiga tayi wanka,da ruwan zafi sannan taji dama dama.Simple gownt tasanya Wanda yabayyanar da kiran ta fitowa tayi tanufi,sashen Nadiya koda tashiga bakowa a parlour,batayi yunkirin neman kowa acikinsuba tanufi dining area tazauna,ta'be baki tayi tayi bayan tabude warmers din taga peper soup din kan rago,sake bude dayan tayi taga funka sau da wainar kwai sekuma sinkin bread"Wainar kwai da Tea kawai tasha dan bata tunanin zata iya cin komai awajen bayan wannan."Bayan ta kammala breakfast din,tayi hamdala ga ubangiji kana tamike tanufi corridor daze fitar da ita zuwa garden dan mike 'kafafunta datake jin sunyi mata tsami.Ahankali take tafiya tamkar wacce 'kwai yafashewa aciki,har ta isa garden din lumshe dara daran idanunta tayi tana shakar dadda'dan Iskan dake fita daga shukokin"Tana 'daga kai tahango Ahmad yakishin gida,akan dadduma yayi zaman 'kasaita tamkar wani jinin sarauta.Ido takura masa tana Kallon tsantsar kyawu da Allah yamasa,hakika kyau ba afarin mutum yakeba baki ma yanada nasa na musamman"duk dakuwa kasancewar Ahmad baki ne,hakan behana ainihin kyawun sa bayya na ba,Sanye yake cikin wando 3quater me ruwan kakin sojoji da farin singlet Wanda ya bayyanar da faffa'dan kirjinsa nakiran jarumtaka,karamin bakinsa dake motsawa wajen cin inabi tasake tsurawa Ido tanajin kaunarsa naratsa bargo da tsokar dake jikinta. Jikinsa ne yabasa ana kallon sa hakan yasa shi daga kansa"Sukainat yahango ta'kura masa idanu ko kyaftawa batayi tamkar yau tafara ganinsa"mikewa zaune yayi yanabinta da kallon sha'awa ganin yanda rigar ya bayyanar da suran jikinta"Hannayensa yabude mata alamar tataho garesa yana sakar mata da kayataccen Murmushin sa"Cikin takun kasaita tanufosa tana karairaya tamkar tarwada kana tana sakar masa da Murmushi me ratsa zuciyar duk Wanda akayiwa" tana karasowa ta'fada kirjinsa ta lumshe idanunta.Zazzafar ajiyar zuciya yasauke jin ta ajikinsa,kankameta yayi tamkar za akwace masa ita Iskar bakinsa yashiga hura mata acikin kunnnta cikin wata mayaudariyar murya yakira sunanta "Yarrrr tsikan jikinta yatashi sakamakon yanda yakira sunanta cikin wani salo,hannu yasanya yadago fuskarta yanabin Ilahirin fuskarta da kallon kauna,karamin bakinta yakura wa ido dayafi dauke masa hankali,kauda kaitayi tasake makalesa l"hannu yasanya yadago kanta ba bata lokaci ya hade bakinsu yashiga aikamata dawasu zafafan kisses masu wuyar mancewa,tamkar zecinye mata le'be yayinda hannunsa me yawo akowanne sassa najikinta.Da kyar tajanye bakinta daga nasa tanamaida numfashi,Jajayen idanunsa yadago yana kallonta tacikin kwayar idanunsa ke sake aika mata dawasu sakonni,Sunkuyar dakai tayi tare dasake kankame jikinta afaffadan kirjinsa.Hannu yasanya daniyan dagota yaji tafiya" dasaurj yadaga kai danganin wake zuwa Nadiya yaga tatunkaro wajen fuskarnan amurtuke tamkar wacce aka aikowa da sakon mutuwa. Cikin sauri ya Janye hannunsa dake jikin sukainat"Wayarsa dake gefe yadauka yashiga latsawa kamar meyin wani muhimmin abu"Jin yajanye hannunsa daga jikinta ne yasata dago fuskart gani tayi baki daya hankalinsa nakan wayar hannunsa,dan haka tamaida kanta takwanta domin atunaninta wani Abu me muhimmanci yake"Sannu karuwar Gida!! Muryan Nadiya ya karade mata dodon kunne"Har tabude baki daniyyan mayar mata da martani sekuma tafasa tasake maida kanta izuwa kafadar Ahmad tana lunshe idanu.Jarababbiya kawai wannan kokafaci da nacin kine yasa iyayenki suka aurar dake batare dakinkai lokacin ba, karamarki dake harkin San kimakal kale namiji, in badama kinsaba biye biyen mazan banzaba taya zaki Iya zuwa kina manne masa??.Hakika ranta bakaramin baci yayi da mugayen kalaman da Nadiya kejifanta dashi.Cikin kunsa takaici tace"Alhamdulillah iyayena sun kawoni gidan mijina amatsayin cikakkiyar mace,ba ragowar wani ba sannan Ina alfahari da kaina dan ban barwa iyayena abin kunya ba sannan maganan jaraba dakikeyi inace sadaki yabiya sannan al'ummah sukataru sukashaida daurin auren mu??, alhamdulillah gariban aure da jaraba anan ta'fada tana nuna cikinta," kinga kuwa inhaka jaraba tayi rana,nariga naga fahimtar bakiso kiga mun kadaita da ya Ahmad ne shiyasa kike wasu abubuwan anma kisani munraga da mungama zama daya nidashi tunda ga albarkar aure kwance akasan marata sede kiyi hakuri kije kirungumi sorry... Wani irin kallon tsana Nadiya kebinta dashi"jitake datanada dama to babu abinda zehana tashekata awajen"Anna se tadanne bacin ranta tasheke da dariyar shekiyanci tace kece Ahmad yake bako awajenki domin ni babu abinda yake bako awajena abinda kike kulafaci akai kuwa ragowatace seda nagaji dashi kafin aka sammi miki...tana gama fadin haka tabar wajen zuciyarta Na kuna...Kasa ce komai Ahmad yayi dan haka yamike yabar wajen"Tsaki sukainat tayi bayan barinsa wajen tasan bewuce yaje yabawa gimbigar tasa hakuriba"Zama tagyara tacigaba da shakar iska mai dadi awajen.Se misalin shadaya tamike dan shiga cikin gida gani tayi babu daya daga cikin motarsa da alama fita yayi baki ta tabe tayi shigewarta sashenta kwanciya tayi da haka bacci me dadi yayi awungaba da ita .... Da yammaci tashiga kitchen,doya tadafa sannan tadakasa yayi laushi,lafiyayyan sakwara tahada musu da miyar stew wanda yaji naman rago,sekuma pride rice da lemun kwakwa da abarba da tahada tasanya a fright"bayan tagama kammala komai tadauko warmers Na Ahmad masu kyau tazuba aciki,Sannan tadauki sauran warmers tajuye takai sashen Nadiya ta ajiye akan dinging " Na Ahmad kuwa a dinging din parlour ta ajiye dan yau asashenta takeso yayi dinner,Toilet tashiga, ruwan wanka tahada kana tasanya turaren wanka acikin ruwan cikin sauri tawatsa ruwan tafito kasancewar magriba yagabato"Lokacin datafito anashiga sallar magriba"hakan yasa tasanya dogon riga ta tayar da sallah bayan ta idarne tacire rigan tamayar da towel dinta tadaura,gaban dressing mirrow tazauna tashiga tsara simple make-up.Jin alamar motsi a parlour yasata mikewa tanufi wajen dan ganin ko wanene awajen?"Rufaida ta gani tana kokorin daukar warmers din data sanyawa Ahmad abinci"Tsawa tabuga mata tace ina zakikai abincin??Kai tsaye tace Ci zanyi,'daure fuska Sukainat tayi tace kamar ya ci zakiyi inace gacan abincin a dining kose wannan?? Murguda baki rufaida tayi tace ni wannan nakeson ci,kuma banga Wanda ya isa yahanani ba tunda gidan ubana ne,ba gidan uban waniba, tafada tana kokarin daukan warmers din.In ran Sukainat yayi dubu yabaci da fitsaran da Rufaida ke mata,afusace ta kwace warmers din daga hannunta ,tace fice min daga daki kafin na bata miki rai.Bazan fita ba ai ba gidan kibane!kuma ba ubanki bane ya gina ko uban ki yanada irin wannan Gidan ne? 'yar matsiyata kawai Wanda ubanta ke yawon maula da......Bata karasaba Sukainat ta kwasheta da mari hagu da dama Wanda yayi sanadiyyan fashewar gefen bakinta.Ihu tasanya Wanda yajanyo hankalin Ahmad da shigowan sa kenan,cikin sauri yanufo sashen Sukainat inda sukaci karo da Nadiya itama tana shirin shigowa"Atare suka shiga dakin, atsatstsaye suka hango sukainat,da Rufaida tarike kuncinta, ganin iyayenta,yasata durkushewa tafashe da kuka tamkar wacce ake yagar naman jikinta"Cikin sauri Nadiya tadurkusa akan ta tace rufy meyesa meki,me tayimiki??ta'fada tana dago kanta gani tayi gefen bakinta najini kadan ka'dan,Ido Nadiya tazare tare da mikewa cikin karaji tace mekikayiwa 'yata Sukainat?? Afusace Ahmad yace akan wani dalili kikafitar mata dajini ajiki yafada yana tsareta da idanunsa??Cike da takaici Sukainat tashiga tsara musu abinda yafaru aiko gamawa batayi Nadiya ta kwasheta da wani azabebben Marin,dayasa taga gilmawar taurari a idanunta"wuyanta ta shake cikin karaji tace bance kada kisake sanya hannunki ajikin yata ba? tafada tanasake kwasheta da marin dayafi nafarko wlh yau sena nuna miki rufy tafiki gata shegiya matsiya ciya tafada tana sakar mata naushi aciki"Sukainat rasa inda zatasanya kanta tayi, kasancewar towel din jikinta nagab da kwancewa muddin tace zata daga hannu tarama dukan ko kuma ta kare kanta towel din ze kwance,sake kankame towel din tayi hawayen azaba nazuba daga idanunta dan bakaramin duka Nadiya kemata ba"Cikin rashin tausayi Nadiya tadinga wanke ta damari tana dukan cikinta da duka karfinta,Durkushewa awajen Sukainat tayi idanunta nafitar da hawayen azaba"Ko ge zau Ahmad beyiba bare yayi yunkurin 'kwatarta daga hannun Nadiya sema gyara tsayuwarsa dayayi dan bega lefin ta ko ka'dan ba komai tayimata ita tajawa kanta.Dagudu Rufy taje tadauko moffer zata bugawa Sukainat"se asannan Ahmad yamike yarike mofar yace da it tafita,kana yajanye Nadiya daga kan Sukainat yana bata hakuri da 'kyar ya Iya janyeta koda tazo fita seda tasanya kafa tanaushi cikin"Ficewa sukayi daga sashen yana rarrashinta.Kuka Sukainat tafashe dashi cike da tausayin kanta, kasa mikewa tayi sakamakon wani azabebben ciwo da cikinta keyi, .Tashafe sama da awa 'daya akwance awajen kafin daga bisani tamike ahankali domin baki daya gabban jikinta ciwo suke.Da kyar tashiga bedroom dogon riganta tadauka tasanya tana hawaye,da hijab dinta, drawer ta bude tadauki yan kudinta Wanda basu wuce dubu uku ba"Ahankali take tafiya idanunta nazub da hawaye,har ta isa compound din gidan...Cikin tsawa taji muryansa nacewa kada ki yarda ki fita!!Ko juyawa batayiba tasa hannu tabude kofar tafice zuciyar ta nakuna...Kallon unguwar tayi atsorace kasancewar sabon unguwace babu hayaniyar mutane,anma ta gwammace data kwana awannan Gidan,gwara taje duk abinda ze sameta yasameta ahanya"Cike da tsoro take bin gefen hanya tayi tafiye me tsawo kafin tasamu Keke napep tara tayi tasanar dashi inda ze kaita,runtse idanunta tayi tare darike cikinta datake jin kamar ze fita...Suna isa tabiya dan adedeta kudinsa kafin tashiga cikin gida"da Ummi tafara cin karo, tana ganin Ummi tazube awajen tare da sakin kuka mai ban tausayi"Cikin sauri Ummi takaraso kusa da ita tadaga ta, daki suka shiga harzuwa wannan lokacin Sukainat tagagara tsaida hawayen ta....Ummi batayi yin kurin hanata ba,bari tayi sedataga ji dankanta tasamu nutsuwa kafin ta tambayeta abinda yafaru??Wasu sabbin hawayene suka sake zubo mata tasanya hannu tashare...Tiryan tiryan tazaytanewa Ummi abinda ke faruwa tun farkon zuwanta gidan har yau,Cike da tausayi Ummi ke kallon 'yar ta hartakai karshen maganarta.Cikin sanyin muryanta tace kiyi hakuri da duk abinda ke faruwa dake acikin rayuwar aurenki jarrabawane kuma insha Allah ze wuce kamar betaba faruwa ba,anma kinyi kuskure tunda yace karki fito toda kinhakura domin hakan babban kuskurene...Har tabude baki zatayi magana sallamar Malam Ahmadu ya hanata,sunkuyar dakai kasa tayi ta amsa sallamar.Guri Malam Amadu yasamu yazauna yana kallon yanayin fuskar yarta sa tare da nazartanta"Cikin muryanta daya dishe aa kuka tagaishesa fuska asake ya amsa tare da tambayar ta ba'asin zuwanta adede wannan lokacin??. Cikin rawan murya tazayyane masa abinda yafaru."Shiru yayi nawasu mintuna kafin daga bisani yace naji duk abinda kikace Sukainat anma fa kisani damar rayuwar aure dan hakurine,duk hakurin da akecewa kiyi lokacin daza akaiki dakin mijinki shine wannan,Wannan fitowar dakikayi batare da izinin mijin kiba acikin tsinuwar mala'iku kike"Allah yana tsinewa duk matar data fita batare da izinin mijinta ba kekuma nasan bazakiso kizama daya daga cikin wa anda Allah da mala'ikunsa ke tsinewa ba, dan haka kiyi hakuri kitashi kikoma dakin mijinki shine mafi alkhairi domin ko wacce mace daki kagani adakin mijinta hakuri takeyi...Kuka tafashe dashi tace abba kayi hakuri da safe inkoma yanzu tsoro nakeji"Kai ya girgiza yace banaso kikwana cikin tsinuwar mala'iku Sukainat dan haka kiyi hakuri kitashi kikoma dakin mijinki insha Allah zakiga ribar hakuri...mikewa tayi tana hawaye tafice daga gidan lokacin karfe tara nadare...... *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *NOT EDERTING* 🙏🏻 *PAGE 33&34*🖌️ __________________________📖Kallonsa Ummi tayi asanyaye tace anma Malam daka barta takwana inyaso dasafe se takoma,kaga yanzu dare yayi ga anguwarsu sabuwar unguwace ina jin tsoron wani abin yasameta acikin wannan Daren.Kai Malam ahmadu yagirgiza cike da dattako yace,Haba Maimuna ki kyautata mata zato insha Allah babu abinda zefaru da ita se alkhairi"zata isa gida cikin aminci da yardan Allah,dan haka dan Allah ki kwantar da hankalinki banason ganinki cikin yanayin damuwa.Murmushin da bewuce saman labbanta ba tayi tace Allah yatsareta yakuma rabata da sharrin abinki!"Kokefa yace da ita yana kishigida"Batasa kecewa dashi komai ba tagyara shimfida takwanta aranta tana meyiwa yar ta addu'ar Neman tsari daga dukkan abinki... Tunda tafita da gidan take share hawayen tausayin kanta,taso ace Abba yabarta koda kwana ne tayi,Inyaso dasafe takoma, anma yaki amincewa" tafiya tayi sosai daga cikin unguwarsu kafin tafita bakin titi,tatare adedeta sunfi biyar duk Wanda tace bayan Driving school se yawuce suce bazasu shiga cikiba"Tafiya tayi sosai da kyar wani ya yarda ze dauketa shima akan naira dubu,shigatayi suna tafiya tana kuka tare da kiran sunan Allah aranta harsuka isa unguwar tasu,'dan adedetan se surutu yakemata kancewa dayasan harciki cikine baze dauketa ba wannan unguwa akarshen gari.Itade shuru tayi addu'arta daya Allah yasa su isa lafiya dan tsoron cewa wani Abu take yasauketa...Suna isa tayi hamdala ga Ubangiji daya sa suka iso cikin aminci batare dawani Abu yasamesu ba.fita tayi tare da bashi kudinsa tajuya tanufi kofar gate din.Bubbuga gate din tashiga yi Anma shiru sake bubbugawa tayi da karfi nanma shiru ba alamar za abude mata"tsorone yafara kamata ganin duk bugawar datake shiru,Ta tashafe sama da minti ashirin tana knocking kafin taji alamar bude kofar,cikin sauri tashiga compound din bayan yabude mata,Cikin sanyin muryanta tace baba wani irin bacci kake tun dazu nake bugawa anma shiru?!"Kafin baba megadi yace wani abu, taji muryan Ahmad cikin nuna isa da gadara"yace"nina hanasa budewa.Cike da mamaki tace kananufin duk bugawan danake kanaji kahana abudemin?Cike da isa yace "eh saboda baki cancan ci kishigo ba.Ahankali tajuya tana kallonsa tadauki kusan minti daya ahaka,batare data janye idanunsa daga nataba"Saboda baki cancan ci kishigoba,tasake maimaita kalamansa acikin aranta??Danne zuciyar ta tayi tajanye idanunta daga nasa tanufi sashenta jiki asanyaye.Karki kara koda taku daya ne acikin gidan nan!! muryansa yasake karade mata dodon kunne akaro nabiyu.Shiru tayi batare data juyaba tacigaba da tafiya dan batasan meyake nufi da itaba.Cikin sauri yatari gabanta yana maka mata harara"kikoma inda kikafito yafada babu alamar wasa atare dashi!!Araunane tace Abba ne yace indawo, badan hakaba kaima kasan babu abinda zedawo acikin daran nan"Kafada yadage yace toh sekinemi inda zakij,dan bazaki kwana anan gidan ba"tunfarko danace karki fita dakin zauna daya fimiki alkhairi anma sekiku nunamin taurin kai,Yanda kikasanya kafa kikafita batare da izinina ba,wlh bazaki kwana acikin gidana ba se kinfita.Wasu zafafan hawayene suka wanke mata fuska,ciki wata raunanniyan murya tace ya Ahmad ina kakeso inje acikin wannan daren?!Sake tamke fuska yayi yace"duk inda kike ganin zakije kije anma wlh bazaki kwana acikin gidan nanba kuma ke baki isa kisa inyi magana biyu ba" dan haka tun lokaci be kure mikiba kikoma inda kika fito...Hannu tasanya tashare hawayen fuskarta batare data kara furta koda kalma daya ba tajuya tafice daga gidan zuciyar ta natafarfasa Ahmad yafi kowa sanin yanayin unguwar nan anma shine yakoreni saboda rashin tausayi."Cike da tausayi baba megadi ke kallonta ta cikin tagar dakin, kasancewar yanajin duk abinda suke fada,cikin ransa yake mata addu'ar samun sauki acikin lamuranta hakika yarinyar na fuskantar wulakanci da tozarci agun Hajiya dakuma alhaji.... Tayi nisa Cikin tafiya taji alamun tafiya abayanta,atsorace tajuya "Ahmad tagani,yana dunfaro inda take"hamdala tayiwa ubangiji daya yasanya tausayin ta azuciyar Ahmad ido takura masa"Yana karasowa kusa da ita yasanya hannu a'aljihu tare daciro gudan dubu daya sabo dal ya mika mata"Kin karba tayi tana kallonsa da alamar tambaya afuskarta"Ki karba kibiya kudin transport yace da ita"Cikin muryanka tace dan Allah ya Ahmad kabarni inkwana dubi yanda dare yaja sosai banda kukan karnika da tsuntsaye babu komai acikin unguwar nan, baka tunanin wani mummunan Abu yasameni" Me zakace da iyayena dasuka baka amanata!!?kafada yadage yace nifa banbiyo ki dankiyi min dogon turanci ba yafada yana tura mata kudin jikin handbag dinta,lokacin dakika tashi tafiya bakiyi wannan tunanin ba se yanzu kikayi kenan?.Yana gama fadin haka yajuya daniyyan barin wajen,durkushewa tayi tare darike kafafunsa tace badan ni ba,ya Ahmad kadubi darajan Allah,kadubi hallaccin da mahaifana suka maka nadaukar amanata dasukayi suka baka, karkatafi kabarni wani Abu yacutar dani anan takarashe tana me fashewa da wani irin kuka me ban tausayi.Sosai tabashi tausayi anma yayi alkawarin nuna mata kuskurenta dan haka yafincike kafarsa,batare daya sake juyawa ba yabar wajen..Cikin yanayin tashin hankali da rudani tamike tafara tafiya,Hawaye wani nabin wani dahaka har ta isa bakin titin abin hawa daddaya ne suka wucewa" waje tasamu daga gefen titin tazauna tarasa,inazata nufa tasan muddin takoma gida,Ran Abba zebaci sannan ze dauketa mara biyayya dan haka taci gaba dazama abakin titin batare datasamu mafita ba,wata farar motace tazo wucewa haske mata fuska tayi,dasauri tasanya hannunta tatare fuskarta,har motar tawuce sekuma tayi revers tadawo baya, zuge glass din mamallakin motar yayi dan tabbatarwa idanunsa Sukainat dince acikin wannan Daren ko wata.Jin alamar tsayuwar mota akusa da ita yasata saurin daga kanta zuciyarta ne yatsinke sakamakon wanda tagani acikin motar,dasauri ta mike tana ja dabaya.... _Kuyi manage da wannan bayawa pls kunsan yanayin makaranta Na bukatar nutsuwa_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 35&3&6*🖌️ __________________________📖Dasauri mamallakin motar yafito wanda akalla shekarunsa zasukai hamsin"cike da Mamaki yace Sukainat kece ko kuwa gamo nayi??! inazakije atsohon Daren nan!?meyafito dake daga gida kikazo tsakiyar titi tamkar mara galihu??Duk alokaci daya yake jero mata wa'annan tambayoyin domin haryanzu yakasa tabbatarwa kansa ita ce...Cike da tsoro tace nice Baba!,Kece!?meyafito dake a irin wannan lokacin daya kamata ace kina gidan mijinki? yasake jefo mata tambayar??Shiru tayi takasa cewa komai se hawaye take ga ciwon Ciki da ke addabarta, gakuma wani sabon tashin hankakin datake ciki.!"Tsawa yabuga mata yace ba tambayar ki nakeba kinyi shiru??Rasa abincewa tayi,Tunani take kota fada masa gaskiyar abinda yafito da itane,tana cikin wannan tunanin wata shawara tafado mata.Cikin Sauri tace dama daga tafiya nake shine motar ya lalace ahanya bamusamu shigowa da wuri ba seda aka tsaya akayi gyara,lokacin da muka iso shine motar yasake baci anan,to kuma anme bakanike ba'asamu ba shine driver yabamu hakuri ya ajiyemu anan yace kowa yanemi abin hawa"Kuma tunda yasauke mu bansamu adedeta, daze kaini gidaba kuma tsoron shiga unguwar mu nakeji ni kadai saboda yanayin sa, shiyasa nazauna anan ko Allah zesa in samu abin hawa anma harzuwa wannan lokacin bansamuba"ta'fada still hawaye nabin fuskarta...Ash'sha!!kaji shirme kuma shine kika zauna gefen titi kina wannan kukan maza taso inkaiki gida"Cikin sauri tace"a'a Baba kakaini gidanka in kwana idan yaso gobe se in koma gida dan nasan konaje yanzu anrufe kofa.Kai Malam Iliya datakira da Baba yajinjina cike da gamsuwa da maganarta yace taso mutafi,Cikin sauri tamike tashiga motar yaja suka tafi, sosai sukayi tafiya me nisa kafin su Isa Unguwar Gudum fulani"Kasancewar tsakanin Unguwar gudum da Driving school akwai rata me tsawon gaske"Lokacin dasuka isa gidan dare yayi kasancewar akwai rata dake tsakanin unguwowin,koda suka shiga gidan direct Dakin uwar gidan sa Malam iliya yanufa yabuga mata, dasauri tabude kasancewar tasan da dawowarsa batayi bacci me tsawo ba.Cike da mamaki Uwar gidan sa take kallonsa ganin sa da Sukainat"Malam daga ina naganka da Sukainat acikin wannan daren!?Numfashi Malam Idi yasauke kafin ya labartawa Mama hansi yanda yahadu da Sukainat din...Durkushewa Sukainat tayi awajen tana rike da cikinta sakamakon wani murdawa daya kemata,Dasauri mama hansi tarike tace sannu Sukainat meke damunki?,Cikinta tanuna tana matsar kwallan wahala,Ayyah sannu bari najuye miki ruwan zafin Malam kiyi wanka dashi kozaki ji dadin jikinki"tanagama fadin haka tawuce tahada mata ruwanka mai zafi"shiga bayin tayi tagasa jikinta dake mata tsami,tana fitowa tasamu anyi mata shimfida kwanciya tayi dahaka bacci yadauketa...Washe gari se misalin bakwai tafarka koda tatashi tsamin jikin yaragu se ciwon Cikin dake damkarta dan haka tafita tsakar gida tadaura alwala,Sallah tagabatar tana mai rokon Allah daya kubutar da ita daga sharrin Nadiya yakuma juyo mata da hankalin mijinta izuwa kanta...Cikin gida tashiga tagaishe da Mama hansi da kishiyarta,Fuska asake suka amsa suna tambayar ta gajiyan hanya?anutse ta amsa da hanya Alhamdulillah"Kallonta mama hansi tayi cike da kulawa tace gacan abin karin ki kije kikarya"mikewa tayi tana mata godiyar karamcinsu dakin tashiga Koko tasamu da 'kosai saikuma dumamen tuwo miyar kubewa zama tayi taci abincin sosai bayan ta kammala karinne tafita da kwanikan"Hijab dinta tasanya tafito cikin gidan cikin nutsuwa tayiwa su Mama hansi godiyar dawainiya dasukayi da ita"Murmushi mama hansi tayi tace aiba bu komai Sukainat tamkar ya kike awajen mu danhaka kibar yimana godiya.kai tasunkuyar cike da kaunarsu tace toh se anjima idan Baba yashigo ayimasa godiya ni zantafi"Addu'a suka bita dashi hartafice... Tana fita tasamu mashin hawa tayi tace yakaita dutsen tanshi"suna isa tabiyasa hakkinsa,sauka tayi tashiga gidan bakinta dauke da sallama"Dasauri Matar dake kokarin shiga kitchen da flaks rike a hannu ta tajuya tan kallon Sukainat,Ajiye flaks din hannunta tayi cike da mamaki tace Suky lafiya? Naganki awannan lokacin??Murmushin yake tayi tana kokarin boye damuwar ta tace lafiya Aunty Nana,Ta'fada tana kokarin zama akujeran dake gaban farandan"Kai Aunty Nana ta jinjina, batasake cewa komai ba tawuce kitchen dan bata tunanin lafiya kamar yanda tafada mata. Hadawa yayanta breakfast tayi tasanya ko wanne launch box dinsa,temaka mata Sukainat tayi suka shirya yaran cikin kayan makaranta.Bayan ta sallami yaran suntafi makaranta ne ta zubo musu abin kari,takai daki inda ta umarci Sukainat dasuyi breakfast"Kai Suky tagirgiza tace takoshi,Aunty Nana batasake cewa komai ba tafara cin abincin zuciyarta se sake sake yake mata kan Sukainat domin talura da akwai damu atare da ita.Bayan takammalane tatat tara nutsuwarta baki daya tamayar kan Sukainat tana nazartan yanayin kanwar tata datake hango damuwa acikin kwayar idanunta tadauki lokaci ahaka kafin tace"Meye kedamunki naga duk kin rame?Anya kuna zaman lafiya tsakanin ki da abokan zamanki??Hawayen datake kokarin boyewa ne suka zubo mata,har ta bude baki da niyyan magana taka sakamakon wani kuka daya kufce mata.Cike da tausayin ta Aunty Nana take kallonta batayi yunkurin hanata kukan ba domin tasan intayi za tasamu sauki abinda ke damun zuciyar ta.Seda tayi me isarta kafin tayi shiru tana ajiyar zuciya.Kallonta aunty Nana tasake akaro Na barkatai cike da tausayin ta tace fada min abinda ke damunki kuma banason kukan nan!!.Cikin rawan murya tace Aunty Ahmad da matarsa suna zalunta na tare da kuntatawa rayuwa ta wlh danasan haka aure yake da banyiba dana dauwama agaban iyayena Aunty matar Ahmad batasona ta tsaneni tasa yayanta sun rainani basu ganin mutuncina amatsayina Na matar mahaifinsu,wani abin takaici duk abinda Nadiya zatayimin ya Ahmad baze taba daga ido ya kalletaba ko kuma yace batayi dede ba sedema yabi bayan ta koda kuwa nice da gaskiya haka ze bani rashin gaskiya sannan yanuna min bacin ransa"Jiya akan gaskiya ta Nadiya tayimin duka agaban Ahmad anma be daga ido ya kalle taba, ko kuma yanuna mata abinda tayi ba dedeba karshema ita yake baiwa hakuri,Wannan wace irin rayuwa ce Aunty sekace a kanta akafara yin kishi aduniya tafada hawaye nabin fuskarta.Hawayen fuskarta Aunty Nana tasanya hannu tashare mata,Abinda muke guje miki kenan tunfarko Suky anma kika ki fahimta,Tun kafin Ahmad ya aureki matarsa ke nuna miki karfin ikon datake dashi a gidan anma haka kika yadda kika aureshi,kinga kuwa dole kijure duk abinda zakigani daga garesa,najin dadi ko akasin haka sannan ki kwaci yancinki awajen Nadiya ki zama jarumar mace mai aji da kwatar yan cinta awajen miji da kishiya sannan kidage da addu'a domin shine ta kobin mumini."Cike danada ma tace Aunty wannan yawuce sede ayi kokarin kiyaye gaba,Insha Allah daga yau zanyi kokarin kwatar yanci na awajen su bazan sake bari tayi min abinda taga damaba. Numfasawa aunty Nana tayi tace"Allah ya kyauta yakuma kawo mana karshen wannan abin,se Abu nagaba gaskiya bazamu zuba ido munagani sunacutar dakeba dan haka gwara araba auren yaje Allah yahada kowa da rabonsa tunda shi baze Iya daukar mataki agidan saba!!.Arazane!!take kallon yayar tata cikin cikin yanayinta na sanyi tace a gaskiya Aunty bazan Iya rabuwa da Ahmad ba sede ace yacanza min Gida inyaso ko haya seya kamamin muzauna tunda yana sona, kawai de fitinar matarsa yake tsoro,Kibar ni in zauna agidan ki harseya samamin wani gidan zankoma dan banason Abba su sani..Harara Aunty Nana ta galla mata tace banason sakarcin banza,ana kokarin kwatar miki yanci kina kawomin shirme,Tunwuri gwanda kirage wannan mahaukacin son dakike gwada masa,Domin ba ze samar miki yan ciba, sede ma wulakanci!!baki daya kin dauki san duniya kindaura masa sekace shine autan maza wlh muddin bazaki rage wannan soyayyar dakike masa ba toh kina da aiki agaban ki kuma kitashi yanzu muje gida tun Abba befita ba asan abinyi.Kuka tafashe dashi tace dan Allah Aunty karki mai dani gida wajen Abba ni wlh bazan koma gidan Ya Ahmad har seya nemamin gidana kuma yanunawa matarsa muhimman cina.Ko kallonta Aunty Nana batayi ba tamike tashiga daki mayafinta tadauka babu wasa afuskar ta tace tashi mutafi!!Kuka Suky tafashe dashi tace dan Allah aunty kibarni wlh banason komawa gidan sa seya dauki mataki akan abinda matarsa tayimin.Kai Aunty Nana tajinjina cike da tausayin ta tace nifa ba gidan Ahmad zankaiki ba gidan su Ummi zamuje dan su Abba sukwatar miki yan cinki..Batace komai ba tamike tadauki hangbag dinta tana hawaye tafice"key aunty nana tasanya ta rufe kofar gidan kasancewar ba kowa,Jingina bayanta tayi dajikin bangon gidan tayi tana tunanin rayuwa,ta nadaga kai tahango dan adedeta ze wuce da gudu taje tafada ciki tace sutafi,cikin sauri aunty Nana tabiyo bayan su tana tsayar da dan adedetan anma Sukainat tace karya tsaya sutafi...Bayan sunyi Nisa 'dan adedetan yace Hajiya ina za akaiki?? tashar Max tace dashi tanabin shawaran da zuciyar ta tabata,suna isa tashar Max yan Union suka taso ina za akaiki Hajiya??Kai tsaye tace dasu Gombe,wajen motar dake lodin gombe suka kaita cikin sa'a saura mutum daya motar yacika tanashiga motar yatashi.... Ummi Na tsakar gida tana wanke-wanke tajiyo sallamar Aunty Nana"Daga Kai tayi da Murmushi a fuskarta tace Nana sannu da zuwa.Yauwa Ummi tafada tana kokarin karban wanke wanke data keyi,a'a kibarshi nakusa gamawa"zama tayi gefen Ummi suna hira jefi jefi harta gama.Ganin yanayin damuwa afuskar Ummi ne yasa Aunty Nana tambar ba'asin haka,numfasawa Ummi tayi tace Nana ina tausayawa Suky halin data keciki agidan mijinta..Shiru Nana tayi cike da tausayin Ummin tace wlh nikaina abin yana daure min kai Kuma jiya data koma Ahmad yahanata shiga gidan se agidan Baba idi takwana shine dasafe tazo labartawa Ummi komai tayi dakuma tafiyar datayi a yanzu...Tagumi Ummi tayi innalillahi wa'inna ilaihi raji'un ta'fada cike da tashin hankali"Dasauri Malam Ahmadu yafito yace lafiya Maimuna??Cike da ladabi Aunty Nana tagaishesa amsawa yayi bayabo ba fallasa kana yana tambayar ta abinda yasa Ummi salati..cikin nutsuwa ta fada masa duk abinda ke faruwa..Cike da bacin rai yace wato Sukainat tayi girman da baza'afada mata magana tayi amfani dashi ba zatazo tasameni ina zaman zaman yana gama fadin haka yafice afusace..Wayan Yan uwa Ummi tasa Aunty Nana takira taji ko Sukainat tana can,duk wayar da Aunty Nana se ace batazoba Abu kamar wasa hardare babu Sukainat babu alamar ta Cike da tashin hankali Ummi tace kira Ahmad kode takoma gidan ne"Kai aunty Nana tagirgiza tace Ummi bana tunanin zata koma gidan Ahmad,kide kira kiji cewar Ummi,Aunty Nana batasake cewa komai ba takira layin Ahmad... Zaune yake agaban Hjy kultum kansa akasa da alama magana me muhimmanci suke tattaunawa"Har yabude baki zeyi magana karan wayar sa yakatse sa,hannu yasanya yaciro wayar daga aljihunsa,Aunty Nana sunan daya keyawo a screen din wayar kenan seda yakusa katsewa kafin yadaga,murya acunkushe yayi sallama amsawa aunty Nana tayi batare data damuwa dayanda ya amsa mata ba tace"Ahmad Suky na gidanka dan tun safe munne meta mun rasa shine nace bari nakira ka inji,cikin halin ko inkula yace bata gidana tunjiya nakoreta yafada kansa tsaye, yana gama fadin haka yakashe wayar sa yanajan tsaki"Kallon sa Hjy kultum tayi tace kaida waye kake tsaki?cikin daure fuska yace yayar Sukainat ce take tambayar ta" tsaki Hjy kultum taja tace yo wannan gantalalliyar yarinyar meye bazata yiba ni wlh natsani wannan shegiyar yarinyar mara tarbiya gabaki daya iyayenta sun batata da rashin tarbiya badan abinda Allah ya kadarta ba meza ayi da wannan irin tasu..shide Ahmad shiru yayi bece komai ba hartayi tagama... Abu kamar wasa yau kimanin sati daya babu labarin Sukainat duk inda suke zaton zataje ankira anma babu labarinta hankalin su Malam Ahmadu da Ummi bakaramin tashi yayiba.Koda wasa Ahmad beyi yunkurin zuwa nemanta ba haka zalika bezo gidan ba wannan abin bakaramin bakantawa Ummi rai yayiba... *_ESHAA CE~_* 🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(TRUE LIFE STORY)_ *NA MARUBUCIYA* *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *PAGE 37&38*🖌️ ___________________________📖Zaune take da kwanan fura mai sanyi agabanta cikin kwanciyar hankali take sha tamkar bata da damuwa se lumshe dara daran idanunta take da alama tana jin dadin furar.Kallon ta Inna hajo tayi tana hararanta tace wai bazaki ragemin furan bane?ina magana kinyi min banza sewani rufe ido kike kamar sabuwar makauniya!!Cikin kosawa tace dan Allah Inna ki kyaleni, kinfiye takurawa wlh ko kinga na shanye ban bakiba bane?,Allah kika sake magana bazan bakiba shanye abina zanyi haba kinbi kinda meni da mita"Baki Inna hajo tatsuke tana kallon kwanan furar tasan ja irancin Sukainat muddin tace zata sake magana hanata zatayi...Seda takoshi dan kanta taturawa Inna hajo kwanan furan gaban ta tana hamdala ga Allah,'Dauke kai tayi kamar bataga furan ba"Murmushi Suky tayi tace haba My grany meye abin fushi bagashi narage miki ba ta'fada tana kunshe dariyar dake cinta!"Harara Inna hajo tamaka mata tace banaso kidauke abinki, bansha tafada tana turo daurin dankwali gaba...Kinsanfa bamu haka koso kike ai mana dariya, tafada tana nuna Fauziyya dake gefe tana Murmushin dramar tasu,hannunta Inna hajo ta bige daga jikinta tace yo tayi mana ai keki jawo tunda kinzama yar tsako samu kaki dangi.Aikuwa me fauziyya zatayi banda dariya muddin zaka zauna kusa da Inna hajo da Suky se cikin ka yacika da dariya dan bakananun comedians bane.Ganin haka yasa Suky mikewa tana tura baki tashige daki tare da cewa nayi fushi tunda de hade min kai zakuyi ke kuwa Inna ina zaman zamana zaki sameni."Harara Inna hajo tabita dashi tace kyaji dashi de magulmaciya,inkinga nazo wajen ki seki zaneni hankalinki yakwanta. itade fauziyya batace komai ba banda dariyar datake yimusu.Kallonta Inna hajo tayi tana maka mata Harara tace ke bansan shekiyanci kin wani sani gaba kina dariya kamar wata zautaciyya.Kinga ni banason Jan magana ko kinji nayi miki magana ne?,Banza tayi mata tajanyo kwanan furar da Suky tabar mata tafarasha"Dariya fauzy tafashe dashi ganin yanda take tandan baki,cike da zolaya tace kede wannan akwai iyayi dakin nuna bakiso anma yanzu kindauka kina wani tande baki,ko kallonta batayi ba taci gaba dashan furarta seda tashanye tass tamike tanufi daki... Wasa wasa yau kimanin sati uku da barin Suky garin Bauchi,sabon rayuwa tafara agarin Gombe tare da kakarta dakuma fauziyya dasuke nuna mata tsantsar kauna da kulawa,tasake kiba haskenta yakara fitowa kirjinta sun ciccuko tamkar Wanda aka hurasu"Azahir tamanta da Ahmad"Abadini kuwa kullum da matsanacciyar begen sa take kwana take tashi.Tahuta da Fitinar Nadiya rayuwar ta takeyi cike da farin ciki da jin dadi duk abinda takeso shi Inna hajo da fauziyya ke mata musamman dasuka lura da tanada juna biyu basu barinta tadaga Abu mai karfi ko kuma tayi wani aikin,Kayan kwadayi kuwa kala kala suke hada mata Dede karfinsu.Aduk sanda Inna hajo zata bukaci Suky da takira mata su Ummi sugaisa setace network, suntafi hutu kuma bazasu dawoba se nan da wata uku,sannan tajuya sim card din tabaya,hakan yasa Inna hajo hakura dacewa ane ma mata Ummi sugaisa.Fauzy kuwa tasan dalilin zuwan Suky din hakan yasa tabata karfin gwiwar zama batare dawani daga Bauchi yasan tana nan ba kuma basusanar da Inna hajo ainihin abinda yakawo taba kawai de sun nuna mata kancewa mijin Suky yayi tafiya ne shiyasa tazo wajenta hutu kafin yadawo.Abangaren Fauzy kuwa tazage damtse wajen koya mata dabarun zaman da miji dakuma rayuwar aure,sosai Sukainat kejin dadin zama da fauzy domin tana wayar mata dakai dakuma fahimtar da ita abinda yashige mata duhu... "Abangaren Ummi bakaramin tashin hankali take ciki ba narashin sanin inda Suky take domin duk inda suke zaton tana can sunje batanan duk gidan yan uwa da abokan arziki anje babu labarin ta"Inda yanzu tunanin ta yafi karkata kan cewa tana Gombe domin can ne ka'dai basu samun wayarsu,dan haka Ummi tanemi izinin Malam Ahmadu kan yabar ta taje ko Allah zesa tana can,'kin amince wa yayi dan haka tadurkushe tana kuka tana rokon da yabarta,da kyar ya amince taje domin bakaramin fushi yayi da Suky ba acewarsa tunda tazabi taguda batare da izinin suba toh yajanye hannunsa acikin lamarinta kuma muddin tadawo seta fuskanci bacin ransa,itade Ummi batace komai ba burinta bewuce hasashenta ya zamto gaskiya Suky na wajen mahaifiyar ta.. Misalin tara nasafe Ummi tahau motar Gombe cikin ikon karfe shadaya da wasu mintuna tashiga garin Bauchi,dan mashin ta tare tace yakaita ga bukka cikin mintuna kalilan suka isa,Da sallama dauke abakinta tashiga gidan, fauziyya da Inna hajo tahango zaune suna hira cike da barkwani"ganinta yasa suka Mike da Murmushi afuskar su"su naimata barka da zuwa.Kasa amsawa Ummi tayi lokaci daya jikinta yayi sanyi dan bataga alamar Suky tana nan ba"Taburma fauziyya ta shimfida mata tace Ummi bismillah kizauna,jiki asanyaye Ummi tazauna"Bayan sun gama gaisawa ne fauziyya tahadawa Ummi fura mai sanyi godiya Ummi tayi tafara sha ka'dan tasha tature kwanan furan daga gaban ta..Tasowarta daga bacci kenan wani azabebben yunwa yatasata gaba,Inna ina kika ajiye min furata...kasa karasawa tayi sakamakon ganin Ummi zaune!!"Ido Ummi tazuba bamata tanayiwa Allah godiya aranta dayasa yar ta nacikin koshin lafiya.Cikin sanyi jiki tazauna akusa da Ummi tare da gaisheta,kasa amsawa Ummi tayi se hawayen dake taruwa a kwarmin idanunta, cikin rawan murya tace Sukainat kin kyauta abinda kika, aikata yamiki kyau takarashe hawaye nabin fuskarta.. Subhanallah ke Maimuna lafiya daga zuwa se kuka cewar Inna hajo!!?Cikin sheshhekar kuka Ummi tafayyace wa Inna hajo abinda yafaru takuma sanarmata dacewa lalle Malam yace kafarta kafan Suky. Hawaye Inna hajo tashare tana cewa wannan kishiya ta Sukainat akwai lalacacciya haihuwar galligal sekace wacce aka kaimata baiwa, shima de wannan mijinata akwai lusari wlh duk yanda akayi dan farine",Yo kema de wannan akwai sakarya ni wlh kishiya bata isa natsaya tadakeni ba kota fi karfina aisena dauki muciya Na ragargaza mata kayi"Seda tagama surutanta kafin tashiga yimusu nasiyya me ratsa jiki takuma jawa Suky kunne da karta sake yarda ta tsaya kishiya tadaketa....Ko wanka Ummi bata bari Suky tayiba tatisa keyarta suka dawo garin Bauchi... Lokacin dasuka isa gida Malam Ahmadu natsakar gida yana jiran dawowar Ummi,ganin ta da Suky yasa yamike afusace, bejira komai ba yadauki wani injin belt dake jikin bishiyar gwaiban gidan yafara dukanta dashi ihu take tana buya abayan Ummi,ganin kamar Ummi nakareta yasa yafara zubawa ta ko ina yana hadawa da ita seda ya mata dukan tsiya koda mikewa tagagara da kyar Allah yatemakata yakyaleta ganin batada kuzari" Kanwarta se kuka take tana baiwa Malam Ahmadu hakuri...Cikin bada umarni yace wlh minti talatin nabaki kishirya kikoma dakinki inba haka ba sena illataki..Ummi kam kasacewa komai tayi jiki asanyaye tamike tadaura mata ruwan wanka cike da tausayin ta,hakika Sukainat naganin jarrabawa tarasa da wanne zataji akananun shekatunta abunuwa sun hade mata goma da ashirin ga matsalar kishiya da miji gakuma mahaifinta dake da zafi... Tana shiga daki tazube akasa zuciyar ta nawani irin kuna tamkar ze fashe"Hakika da wannan rayuwar data ke ciki gwanda mutuwa shin ina akeso tasanya kanta taji sanyi,acikin rayuwar ta. gidan mijinta ba dadi sannan ace gidan mahaifinta ma babu dadi"wani irin kuna zuciyar ta keyi mata,Mikewa tayi Dasauri tashiga dube dube acikin dakin,Cikin wata leda taga maganin bera cikin sauri tabude takai bakinta"Ganin tana kokarin hallaka kanta yasa Naja'atu kanwarta kwalla kara tana kiran Ummi,Arazane Ummi ta ajiye towan ruwan zafin datake tashigo dakin agigice"Shigowarta yayi dede da sanda take zuba maganin abakinta,kuka Ummi tafashe dashi cikin matsanancin tashin hankali tace dan Allah Suky kada kisha wannan abin karfa kimanta hukuncin duk Wanda yakashe kansa wutane,sannan kin mutu kafira domin Allah baya taba gafartawa Wanda yakasheka Kansa.Cikin wata raunanniyar murya tace wlh,Ummi na gwammaci in mutu kafira da wannan rayuwar kuncin da bakin cikin danake ciki" nasan koda namutu kowa zehuta yadena tsanata Ummi nasan ke ka'dai ce zakiji ciwon mutuwa Na anma kiyi hak....bata karasaba Malam Ahmadu yakwasheta da wani azabebben mari,cikin tsawa yace kicire maganin daga bakinki kafin na illataki"dago rinannun idanunta tayi tace Abba kayi hakuri na gwammaci mutuwa da wannan rayuwar kunci da bakin cikin danake ciki, tanagama fadin haka tayi kokarin hadiye maganin cikin wani irin sauri Malam Ahmadu yamatse bakinta daduka karfinsa hannu yacusa abakinta yana kokarin Ciro maganin yayinda ita kuma kekorin hadiyewa" ganin inbeyi da gaske ba zata shanye yasan yashi matse wuyanta tare da dauketa da mari Wanda yayi sanadiyyar zubowar maganin dakuma fashewar gefen bakinta fusgewa take daga rikon dayake mata tana wani irin kuka me gunji.Cikin bada umarni Malam Ahmadu yasa Ummi takawo masa ruwa,bakinta ya wanke tare da tofa mata addu'o'i,dena fusge fusgen tayi sejan zuciya datake akai akai.Ido Malam Ahmadu ya kura mata cike da tausayi yake kallon ta cikin nutsuwa yace"Sukainat shiru tayi takasa amsawa se binsa datake da Ido,sake kiran sunan ta yayi akaro nabiyu, ahankali tadago rinannun idanunta dasuka rine tamkar gauta bata amsa ba sebinsa da kallo datake..Meyesa kikayi yunkurin kashe kanki?kinsan hukuncin duk Wanda yayi yunkurin kashe kansa amusulunci kuwa??!Cikin raunanmiyan muryanta daya dishe da kuka tace Abba nasani wuta!!Kallonta yake kafin daga bisani yace kinsani anma shine kikayi yunkurin kashe kanki... Cikin shesshekan kuka tace Abba menene amfanin rayuwa ta gwara mutuwa da wannan rayuwar danake fuskanta,baki daya kunkasa fahimtar halin kunci da bakin ciki danake ciki Abba gani kake kamar banason zaman aure ne alhalin bahaka bane Abba kunkasa zaunar da Ahmad kuji dalilin dayasa yake wulakantani kullum cikin ganin lefina kuke. Hawayen fuskarta yashiga share mata cike da tausayin ta yace kiyi hakuri Suky insha Allah zan kwatar miki yancinki anma karki sake yunkurin kashe kanki.kai tajinjina batare datace komai ba.Ummi dake gefe kasa cewa komai tayi se godiya takewa Allah daya kubutar da rayuwar yar ta...Mikewa Abba yayi yafice wayar sa dake aljihu yaciro number alwalin Ahmad yakira,bayan sungaisane yasheda masa dalilin kiran nasa" bayan yakashe yasake kiran wayar Isa gaisawa sukayi da isa cikin mutunci da karramawa kafin Malam Ahmadu yasanar masa dayanason ganin sa agidan sa Da yammaci misalin karfe hudu Alh Ali da isa suka iso gidan Malam Ahmadu cikin karramawa yatarbe su ruwa yakawo kafin yafara sheda musu dalilin kiransu... *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(True life story)_ *Na marubuciya* _REAL ESHAA ~_ *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook._ 👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* _Dedicated to Amnah el yaqub Ina tayaki murnan fara sabon novel din ki me suna INSAAF yanda kikafara Allah yasa kigama lafiya Allah yabada Ikon amfanuwa da darusan dake ciki._ *PAGE 39&40*🖌️ _____________________________📖Ran Alh Ali bakaramin baci yayi ba dajin jawabin da Malam Ahmadu yaimasa game da halayyar da Ahmad ke nunawa diyar sa.Cike da kunya yace dan Allah Malam kayi hakuri wallahi koda wasa bamusan abinda ke faruwa ba kenan domin da munsani tuni zamu dauki mataki akai saboda munada Yaya mata kaga baza muso wani ya wulakan ta mana suba,anma insha Allah zandauki mataki akai, hakan bazesake faruwa ba zanyiwa tufkar hanci da yardan Allah ya karashe cikin sanyin murya da bakaramin kimar bawan Allah yake gani ba"Murmushi Malam Ahmadu yayi yace"Haba Alh meye abin ban hakuri aciki,aidama Wanda yace zo mu zauna toh yace zo musaba,bare rayuwar aure yagaji hakan sedebama fatar abin yayi nisa.Kai Alh Ali ya jinjina cike da gamsuwa da maganar sa yace hakane kuma Insha Allah komai yaxo karshe"Toh Allah yasa cewar Malam Ahmadu. Isa kam kasacewa komai yayi,dan yasan hakan na iya faruwa domin, wannan shedaniyar Matar zata iya aikata fiye da abinda aka fada, domin tunbayan zuba yagane shu'uman cinta da makircinta"Shiyasa Sam basa shiri da matarsa,ba wacce ke ziyartan gidan yar uwarta acikinsu domin halayyar su batazo daya ba"su suke zumunci tsakanin su,anma matan su ko wacce tabi hanyar ta daban.Cikin nutsuwa yace"Dan Allah baba kayi hakuri ni wallahi bansan Sukainat bata gidan ba! dan ko jiya muna tare dashi awajen aiki nake tambayar sa ya iyalai yace duk suna lafiya anma besanar dani kan cewa Suky na gida ba,da inada masaniya Akai, Wallahi da bazan bari takai tsawon wannan lokacin a gida ba.Kwafa Alh Ali yayi yace bar ja iri taya kake tunanin ze sanar maka bayan beshuka abin arzikiba ai abin kirki mutum ke fadar yayi.Maza kirawo minshi awaya"Cike da ladabi Isa ya amsa tare da sanya hannun sa a aljihu yaciro wayarsa, number Ahmad yafito dashi yakira, ringing daya yadauka tare da sallama" bayabo ba fallasa Isa ya amsa sannan suka gaisa,kafin yace"Baffa Ali keson magana dakai"Shan jinin jikinsa yayi da wani abin akasa, cikin kasa da murya yace meke faruwane?"Cikin basarwa Isa yace gashi nan koma meye zakaji daga garesa, bejira jin abinda zeceba yayi saurin mikawa Alh Ali wayar.Batare da Alh Ali ya amsa gaisuwar daya ke masa ba yace" kasameni agidan su matar ka yanzu- yanzu, yana gama fadin haka yakashe wayar batare dayajira amsar saba... Da kallo yabi wayar Zuciyarsa Na sake sake,dafa kafadarsa Nadiya tayi tace"Honey lafiya kuwa naganka haka kowani abin yafaru!??Kai yashiga girgizawa kafin yace bana tunanin haka kawai de Baffa Ali keson gani na yanzu.Shiru tayi nawasu mintuna kafin daga bisani tace"toh kaje kaji ko menene ma inaga hakan zefi?"Hakan za'ayi yafada yana mikewa,haryar fita yanufa kasancewar yana cikin shirin sa,har compound Nadiya tarakasa shiga hadaddiyar motarsa yayi yana daga mata hannu haryafice daga gidan..Cikin mintuna kalilan ya isa gidan zuciyarsa se cike da tunani kala kala..Bayan yayi parking a inda yasaba parkin motarsa aduk sanda yazo, yakira wayar Isa tare dashe da masa yazo yana kofar gidan,kashigo kawai yace "dashi yana katse layin... Yana yin yanda yaga fuskar Alh Ali da Isa ya tabbatar masa da ba lafiya ba jiki asanyaye yanemi kusa da Isa yazauna. Gaishe da Malam Ahmadu yayi cike da dattako Malam Ahmadu ya amsa fuska asake yana tambayar sa ya iyalai!?,Kallon Alh Ali daya daure fuska yayi cikin sanyin murya yagaishe sa,Kallon banza Alh Ali yawatsa mai batare daya amsa gaisuwar Saba yace"Ahmad Ashe baka da mutunci baka da tunani!! ina maka kallon ni tsatstse mai hankali Ashe bansan ceaa kai shasha mara tunani da hangen nesa bane,Ta Inda yake shiga batanan yake fita ba seda yaimasa wankin babban bargo kafin yace"Ya baiwa Malam Ahmadu hakuri,cike da jin kunya yabaiwa Malam Ahmadu hakuri"Fuska asake ya amsa tare dacewa bakomai aidama zo mu zauna so musaba ne.Shide Ahmad bece komai ba se Alh Ali daketa faman sababi, sannan yace maza yadauki matarsa sutafi"Godiya yaimusu yamike jiki asanyaye yafita, mikewa Malam Ahmadu yayi yashiga cikin gida yace da Suky tafito sutafi da mijinta.Lokacin data fito Alh Ali da Isa suma sun fito zasu tafi Har kasa ta tsugunna tagaishe dasu Alh Ali cike nutsuwa"amsawa sukayi da Murmushi afuskarsu asanda suke yaba nutsuwar ta dakuma tarbiyan ta,bani number ki duk sanda Ahmad yasake yimiki badede ba kikira, kisanar dani muryan Alh Ali yadaki dodon kunnen ta.Ahankali tace aibani da waya Baffa!Cike da mamaki yace"Ina wayar taki?"Ya Ahmad ya karba,kai ya girgiza yana mamakin sauyawar Ahmad lokaci daya"inda Ahmad yayi parking motar yanufa cikin daure fuska yace"Ina wayar ta yake?kai akasa yace"yana gida,ka tabbata kana zuwa kabata abinta sannan kasa mata layina.Insha Allah zanyi yanda kace Baffa yafada kansa akasa"Alh Ali be sake cewa komai ba yajuya yabar wajen,jiki asanyaye tabude motar gefen sa tashiga tana satan kallonsa tagefen Ido,Bakaramin kyau yamata ba.Da mugun gudu yafigi motar suka fice daga unguwar. "Har suka Isa gida, bawanda yace da dan uwan sa komai se satar kallon juna dasuke ta gefen Ido.Yana gama parking tayi saurin fitowa batare data kalli inda yakeba tanufi sashenta zuciyar ta tass ankwatar mata yancin ta tare da nuna masa matsayintaYajima azaune amotar yana nazartan yanayinta kafin daga bisani yafice daga motar jiki asanyaye.Da Nadiya taci karo atsakanin corridor daze sadata da parlour ta,jitayi zuciyar ta yabuga,sakamakon cin karo datayi da fuskarta,Addu'ar rinjaye akan makiyi tashiga karan towa"Hanya Nadiya ta tare tana jifanta da mugun kallo, cikin nuna Isa da gadara tace Allah ya sauwake rashin zuciya,da naci miji yanuna bayayi dake inbanda jaraba da San zuciya meye na dawowa??.Dogon tsaki Suky taja tace ni bana magana da jahila wacce bata da cikakkiyar tarbiya,Inki naso inyi magana dake kije kikoyi Ilimi da tarbiya anma yanzu bani da lokacin ki, tana gama fadin haka ta bangaje ta da karfi,tawuce Wanda yayi dede da shigowar Ahmad. Durkushe wa Nadiya tayi cike da kissa tafashe da kuka tana cewa Allah yabaki hakuri in tambayar Dana miki yabata miki rai insha Allah bazan sake sanya kaina acikin lamarin ki ba bare harki wulakanta ni.karasowa wajen Ahmad yayi, yadagota zuwa jikinsa cikin lallashi yace kiyi hakuri rigima take nema,hartabude baki daniyyan magana yayi saurin daura hannun sa akan bakinta alamar beson jin komai"Shiru tayi tamike zuciyar ta tamkar ze fashe dan takaici,ba shakka zatayi maganin yar iskan yarinyar dan talura dawani sabon falli tadawo gidan... Sanye take cikin boom short pink color da riga Wanda tsawonsa be kai cibiyar taba,kananun kalaban dake kanta ta tufke yayinda tayi simple make-up,Wanda yasake futar mata da ainihin kyawunta fuskarta.Humran ta masu dadin kamshi tashafe ilahirin jikinta dashi,parlour taje tabude frig roban Ice cream tadauka tadaura kafa daya kan daya tanasha cike da kwanciyar hankali. Da sallama dauke abakinsa yashigo,daddadan kamshin humranta ne yafara amsa masa sallamar sa kafin yahango ta hakimce akan kujeran"Ido yakura mata yana kallon yanda ta hakimce akan daya daga cikin kujerun parlour tamkar wata sarauniya cikin kwanciyar hankali take shan Ice cream din tamkar baby tanasha tana lashe bakinta,kirjinta dayafi ko ina daukar hankalinsa yazubawa ido yana kallon yanda suka fito tasaman karamar riganta suna tsole masa idanu.Kusa da ita yazauna tamkar zeshiga Cikin ta,batare data kallesa ba tagaishesa tana cigaba dashan Ice cream din ta.Ga wayarki yace da ita"Sake kawar da kai gefe tayi ta amshi wayar ta,ta ajiye hannun kujeran. Hannunta yarike yana massaging tare da tsira mata rikitattun idanun sa,fisge hannunta tayi tana bata rai cike dajin haushi tace"Wai dan Allah me hakane!?Kake nema katakura wa rayuwata in zamana ne bakaso se intashi nabar maka wajen.Cikin muryansa dayafara sauyawa yace"Haba my kainat meyesa kike min hakane sakace ba mijin kiba?,Harara tamaka masa tana mikewa daga kusa dashi"Cikin sauri yajanyo hannunta ta tafado kansa,Wani shu'umin kallo yake binta dashi yana narkar da kwayar idanunsa cikin nata,hannu yasanya yashafo saman dukiyar fulaninta yana lumshe sexy eyes din sa"Buge hannun tayi tana maka masa harara cike da tsiwa tace kadagani kawani dan ne ni sekace kasamu katifa,bakin tsiwan yatsirawa Ido bazato taji yahade bakinsu waje daya,wasu zafafan kissing yashiga mata tare da matsa breast dinta yayinda dayan hannunsa ke yawa HQ ta cikin wani salo me wuyar mantawa yake aika mata sakonni,ture sa tafarayi tana kokarin mikewa duk dakuwa yanda jikinta ke amsar sakonnin sa,Kasancewar bataso yayi nasara akanta anma abin yafaskara"Kara Kankameta yayi sosai ajikinsa yana aika mata da sakonninsa masu wuyar fassarawa Wanda sukafi nafarko,sosai jikinta ke amsar sakonni daya ke aika mata dashi, baki daya jikinta yasake da salonsa duk dakuwa yanda take kokarin Hana gangar jikinta bi yemasa seda yasamu nasara akanta,domin Ahmad yasan Solon daze rikita mace acikin minti biyu.Ganin bata dawani katabus ne yasashi daukarta kamar baby girl, yanufi bedroom da ita, dauke a hannunsa amakeken gadon ta yashimfidar da ita,yana binta dawani sihirtaccen kallo me wuyar mantawa azuciyar Wanda akayiwa"Cikin da bara yashiga rabata da kayan jikinta batare daya raba bakin suba"Ganin surarta abayyane bakaramin kara haukatar da tunanin sa yayiba Musamman breast dinta dasuka cika tam atsaye suna tsole masa ido sewani sheki suke,Cikin wani salo yakafa bakinsa akai, romance dinta yake tamkar yau yafara hada jiki da ita,lokacin daya shigeta manta duniyar dayake ciki yayi hakiki rabon daya jisa acikin irin wannan kogin ni'imar tunbarin ta gidan,Wani irin maganadi sun kaunarta ne ya Dabai baye masa zuciya,jiyake koda anhada ni'imar matan duniya baki daya bazasu kai Suky dinsa ba. _(Hhhh lalle Ahmad ya zarme dayawa kunjifa irin wannan kuran tawa🤣🤣🤣 Wayyo inama Nadiya taji irin wannan yabawar🤭🤭)_ sambatu yashiga yimata yana ihun dadi baki daya yamance awace irin duniya yake"Jin irin sambatun dayake yasanya ta saurin hade bakinsu waje daya gudun karya tara musu jama'ar gidan kasancewar ba dare ne yayi sosai ba"Lokacin dayasamu nutsuwa rungumeta yayi ajikinsa tamkar za'akwaceta, addu'a yashiga yimata kala-kala tare da fatan gamawa da duniya lafiya"Lumshe Idanu tayi tana mai rokon Allah yasa zaman lafiya ya daure atsakaninsu"Daukarta yayi suka nufi toilet sunjima a toilet suna wasanni kafin yanadota a towel suka fito rungumeta yayi ajikin sa da haka bacci me dadin gaske yadauke su kankame da juna... ```DAN ALLAH KU KARA HAKURI AKAN WANDA KUKEYI KUNSAN YANAYIN KARATU DOLE YANA BUKATAR NUTSUWA"MASU CEWA INAJA MUSU RAI, BAHAKA BANE KAWAI YANA YIN DANAKE CIKINE SE AHANKALI ANMA INSHA ALLAH DANA GAMA EXAM ZAKUNA JINA AKAI AKAI INSHA ALLAH ``` *_ESHAA CE~_*🤙🏻[3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(True life story)_ *Na Marubuciya* _REAL ESHAA ~_ *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_ 👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* ```Hakika babu binda dayafi masoya dadi,ina godiya agareku masu turomin da sakkonni kanjina da kukayi shiru ina Cikin koshin lafiya,nagode Allahu yabar kauna.😍😍😍Ina mai baku hakuri najina dazakuyi shiru na tsawon wani lokaci sakamakon Jarrabawa da zanfara ranan Monday, zan dakatar da typing har se Allah yasa Na kammala jarrabawa ta lafiya kafin naci gaba da yimuku posting ina muku fatan alkhairi aduk Inda kuke.``` *PAGE 41&42*🖌️ _______________________________📖Washe gari; kusan atare suka farka,daga dad'da'dan baccin dasukayi adaren jiya mecike da nishadi. Tarigasa farkawa hakan yasa takura masa narkakkun idanunta tanajin kaunarsa naratsa kowani gaban dake cikin jikinta"Tashagala wajen kallonsa"taji wani sanyayyar iska nasauka akan lulu eyes din ta, Dasauri tashiga kyafkyafta idanunta, tana kallon karamin bakinsa dake hura mata iska,kana yana binta dawani shu'umin kallo mecike da ma'anoni masu yawa,cikin muryan sa daya canza yace"Wannan kallon fa My kainat karde ki cinye ni?"Martanin Murmushi tamayar masa, batare datace dashi komai ba tamike da niyyan shiga toilet...Cikin sauri tadawo tazauna sakamakon jin babu komai ajikinta, bedsheets din tajanyo tarufe jikinta duk setaji kunyar ganin ta dayayi ahaka.Dariya ce ta kubce masa duk dakuwa yanda yake kokarin boyewa, ganin yanda take boye jikinta kamar betaba kallon ta ahaka ba.Cike da zolaya yace"meye abin boye jiki anan,?wani darene jemage begani ba?,kokin manta yanda jiya ki kwana anan kinata nanuka ta?,da fadin dan Allah Ya Ahmad karka bari da dadi inka bari mutuwa zanyi,yafada yana kunshe dariyar dake cinsa ganin yanda take boye fuska....Rufe ido tayi cike da kunya tana Murmushi tace Kai Ya Ahmad ba kyau tonan asiri fa,in bahaka ba nima da nace..Cikin shammata yafincike bedsheet ya dauketa,batare daya bari takarasa fadin abinda tayi niyya ba,wutsil-wutsil tashiga yi da kafafu kan seya sauketa,kin sauketa yayi"bedireta ko ina ba se cikin toilet,Idanunta arufe taki yarda tabude fuskarta,Ruwa ya watsa mata afuska,zabura tayi tabude dara daran idanunta baki ta tura cike da shagwaba tace Allah se na rama dan bazan yarda ba, tana gama fadin haka tamike tafara watsa masa ruwa ta mance da yanayin datake ciki,Murmushi tashiga yi cike da farin ciki ganin yanda yake shidewa yana nokewa alamar tayi hakura"tashagala dayimai dariya,bazato taji yajanyo ta kansa,kan faffadan kirjinsa yaimata masauki.Ihu tasanya tana kokarin mikewa yasake matseta tamkar za'akwace masa ita,wani irin sihirtaccen kallo yake binta dashi me nuni da zallan kauna tare da matsanannin ci bege.Kanta tacusa afaffadan kirjinsa tana shakan daddan kamshin tularen wanka dayake se sauke ajiyar zuciya take akai akai.Hannu yasanya yadago fuskarta yana mebin fuskarta da kallo sundauki lokacin suna kallon kwayar idanun juna kafin daga bisani yahade bakinsu waje daya yana aika mata da wani irin kissing me wahalar mancewa,wani irin tsotsa yakema labbanta tamkar yasamu sweet"Wani irin dadi Suky keji tamkar numfashinta ze dauke haka takeji dan dadi.Cikin ficewar hayyaci takamo Hajiya babbarsa tashiga wasa da shi tana mulmulawa tare da wasa dashi cikin wani irin salo Wanda ita kanta batasan ta iyaba.Wani irin ihun dadi Ahmad yasake,cikin shan yaji yace wayyo dadi zaki kasheni da wannan salon naki My Kainat ki kara dan Allah dadi daman kin Iya irin wannan shine bakiyi min yafada cikin mayen son kasancewa da ita"Duk da kasancewar itama bata cikin nutsuwar ta anma hakan behana ta,sakin Murmushin nasara ba,batare da tasake hajiya babbar tasa daga hannunta ba ,Ta sanya harshenta acikin kunnensa tana hura masa iska tare da lasa,biekicewa juna sukayi suka shiga aikawa da junan su zafafan wasannin Wanda sukansu basusan sun iyaba.... "Nadiya dake jikin kofa jitayi wani irin jiri na dibar ta,kanta se juyawa yake tamkar zata kifa"Tafi kimanin minti talatin atsaye awajen tana jiran fitowarsu,Anma babu su babu alamarsu sema wani wasanni suke tamkar wasu sabbin karuwai,hakika da tasan irin wannan takaici kunnuwan ta zasuji yemata to shakka babu ba abinda zekawota.Lallai se yanzu tatasake tabba tarwa da kanta namiji mufiki ne,namiji kanin ajaline,na miji 'dan hankaka gaban baki bayansa fari.wato ita Ahmad zerenawa wayo,yamaidata sakarya,shashasha wacce batasan metake ba"Dazun yagama lallashinta kan dawowar Suky yace"shi bada San ransa yadawo da ita gidan ba, Baffa Ali ne ya tilas tamasa anma da babu abinda ze sake hada sa da yarinyar koda gaisuwar ta ne baze amsaba,kuma ta kwantar da hankalin ta,shiko tsirara zega yarinyar babu abinda zeyi da ita,domin bata gabansa bare kuma Har shi dakansa yaje yane meta su hada shimfida"anma shine yanzu dayake yacika kasungumin mayaudari kuma makaryaci shine zezo yana laste yarinya acikin toilet harya Na wani ihun dadi da sambatu abinda betaba yimata ba tunda suke tare.lalle zata nunawa Ahmad da yarinyar su kananun yan iskane,zata nuna musu yanda ake ainihin kissa da munafurci,zata nuna musu su Sabbin yan bariki ne,zata nuna musu karyan iskanci suke se sun gwammaci gwara kida da karatu se ta kuntatawa rayuwar su fiye da yanda basa zato se sundaura hannu aka sunyi kuka tare da neman yafiyarta"Hannu tasanya tashare hawayen ta afusace tabude kofar tafice tamkar zata tashi sama tsaban sauri, kasancewar harzuwa lokacin batadena jiyo numfarfashin su dakuma sambatun suba.Tana shiga parlour ta tazube adaya daga cikin kujerun parlour tana wani irin kuka mecike da tsantsar kishi da bakin ciki"cikin hargagi tace"Wallahi Sukainat se natatwatsa rayuwar ki sena tarwatsa duk wani farin cikin ki sena hana ki jin dadin rayuwar ki,se kinyi Dana sanin shigowa cikin rayuwa ta dakikayi kikasanya ni zubar da hawaye se kin gwammaci mutuwarki dakuma rayuwar ki,hakika bazan taba yafemiki zubar hawaye naba,Ahmad nawane ni kadai anma seda kikashigo cikin rayuwar mu dan mugunta kin tarwatsa mana duk wani farin cikin mu matsiyaciya yar talakawa,Wallahi koda zanrasa zanin daurawa se kinbar min Cikin gidana, kinkuma fita awulakance takarashe maganan cikin gunjin kuka.Cikin sauri rufy tafito daga bedroom dinsu jin sheshekan kukan mahaifiyarta, stayawa tayi akanta tana Bubbuga bayanta tace"Me yasa meki momy kike kuka??. Juyawa Nadiya tayi tarungume ta tana wani irin kuka,cikin sheshekar kuka tace"Rufy dadynki da Sukainat keson ganin bayana anma nayi alkawarin kafin suga bayana nisenaga nasu!! tana gama fadin haka tamike tashiga bedroom.Tana shiga tadauki wayarta number hema takira ringing biyu hema tadauka cikin muryan bacci tayi sallama"Kuka Nadiya tafashe dashi tace hema mutuwa zanyi wlh Ahmad da matarsa kasheni zasuyi da bakin cikinsu dan Allah kiyi wani Abu akai inde kuna sona"Mikewa zaune hema tayi tana mutsika idanu tace"Dan Allah Aminiyar ki kwantar da hankalinki komai zezo dasauki Nide banason kina, tashin hankalinki akansu kar suje sudaura miki wani ciwo kimutu abanza adalilinsu subarmu da asara...Cikin Jan zuciya tace Hema bazaki gane abinda nake nufi bane dakinsan irin tashin hankalin dana keciki dabakice hakaba"Ajiyar zuciya Hema tasauke tace toh kishirya anjima zamu fita..cikin sauri tace nibase anjima mutafi yanzu,dan Murmushi hema tayi tace nifa ko Sallah kinga banyi ba kiranki yatasheni takarashe tana hamma,Tsaki Nadiya taja tace nima bayi nayiba yanzu zanzo mutafi kafin nakaraso sekigama duk abinda zakiyi anma,bazan shigoba kar wannan dan sa idon mijin naki ya ganni"Bata fuska Hema tayi tace"kinga banson wulakanci,mijin nawane dan sa ido!?Dan dariya Nadiya tayi cikin San basarwa tace wasafa nake anma kina ganin zebarki kifita??Ai benan jiya yayi tafiya,shiyasa kikaga haryanzu bantashiba.Pls kiyi sauri kigama abinda zakiyi kafin nakaraso cewar Nadiya tana kashe wayar. Kallonta Rufy tayi tace momy ina zakuje!!?Murmushi tayi tana daukar figigin mayafinta tace Inda za asshare min hawaye Na idan dadynki yazo kice masa pharmacy naje karban magani tana gama fadin haka haka tazari key motar ta tafice daga gidan... "Hannu sa dauke da babban tirai yashigo Wanda ke dauke da kayan breakfast,agabanta ya ajiye yana binta dawani sihirtaccen kallo" Cike da so yace"Sakko kici abinci My Kainat dan Murmushi tayi cike da farin ciki tasauko kasa,tea me kauri yahada mata tare da zuba mata soyeyyen arish da wainar kwai,cike da jin dadi tafara ci tana santi,shi kuwa ido yakura mata yanajin wani nishadi naratsa.Kallonsa tayi tace"Kaci mana,kafada ya makale yace"sede ki bani Na bakinki,Murmushi tayi tace Nide a'a kaci dakanka,bata fuska yayi yace bakiso naci kenan.Mikewa tayi ahankali takoma kan ciyarsa tazauna arish din tadauka takai masa baki,kin amsa yayi yace"nifa in bazaki bani nabakin kiba toh banso"Batace komai ba tasanya arish din abakinta ta tattauna kafin takai bakinta kan nasa,Murmushi yayi yabude bakinsa tasanya masa rike harshen nata yayi yana tsotsa tare da lasar arish din harya cinye,haka tadinga bashi Har koshi,kafin ya tattare plate din yakai kitchen"Dawowa yayi yazauna kusa da ita,kan cinyarsa takoma tazauna,suka cigaba da hira cike da kaunar junansu tamkar Wanda suka dibi shekaru suna sotayya.Se misalin karfe shabiyu suka sake wanka,suka nufi sashen Nadiya,cikin shiri me kyau se zabga kamshi suke tamkar zasuje gasar kyau... Dauke da sallama abakin su sukashiga parlour, hannun su sarkafe da juna"Hjy kultum suka hango hakimce akan daya daga cikin kujerun parlour fuskarta amurtuke babu alamar sassauci"tamkar wacce aka akaiwa da sakon mutuwa,yayinda Rufy da kannenta suka kewayeta suna kuka.Dasauri Ahmad yakara sa wajen yana fadin sannu dazuwa Hjy yaushe kikazo!??Duk alokaci daya yajero mata tambayar Batare data kallesaba tamaida kallinta kan Suky,Wani matsiyacin kallo mecike da kaskanci,take watsawa mata.Ahankali takaraso cikin parlour kusa da Ahmad tazauna jiki asanyaye tace"Barka da da safiya Hjy kinzo lafiya?...Hannu ta daga mata afusace tace rufemin baki munafuka wato kinje gidan Ku kinshirya makircinku keda uwarki kun mallake min da,se yanda kukayi dashi!"wato yanda Uwarki tamallake ubanki shine kikeson kimallake min dana haka!? Toh Wallahi dana yafi karfinku"Yar matsiyata kawai dangin jaraba wannan aihada iri daku babu alkhairi acikinsa.Kasa da kai Sukainat tayi tana wasa da yatsun hannunta yayinda hawayen bakin ciki suka shiga zuba daga idanunta tarasa e ta tsarewa wannan baiwar Allah aduniya data dauki karan tsana tadaura mata.Dan Allah Hjy kiyi hakuri lefin meta miki"Cewar Ahmad?,Salati Hjy kultum tasanya, tana cewa shikenan sun gama dakai Ahmad sun mallakemin kai nikake tambaya lefin da tayi min ta'fada tana nuna kanta"kasa da kai yayi cike da ladabi yace"Allah yahuci zuciyar ki Hjy ni bahaka nake nufi ba"Numfasawa tayi tace "Saboda zalinci irin Na wannan yarinyar daba tagaji arziki ba,shine tahana wa'anan yaran abinci,bayan tasan mahaifiyarsu batanan! nafi kafin awa daya darabi acikin gidan nan anma babu Wanda yafito acikinku yabasu abinci"kunbar yara da yunwa da yunwa rabansu da abinci tun Daren jiya"Dasauri yace"Hjy ina Nadiya taje!?wani mugun kallo tawatsa masa tace"ina za kasan inda take!tunda kana tare da wannan la'ananniyar yarinyar dangin jaraba"Dagudu Sukainat tamike tabar wajen sashenta tashiga tana me fashewa da wani irin kuka me ban tausayin... " Wani dogon tsaki Hjy kultum taja tace" munafukar banza mekama da sadaka yalla,Ahmad kasa cewa komai yayi baki daya tunanin sa ya kaekata kan ina Nadiya ta fita.Dalla tashi kabani waje sakarai kawai Wanda besan inda kemai ciwoba"jiki asanyaye yamike direct kitchen yanufa dan hadawa yayan sa abinci.Cike da murna rufy tadago kai,tana mejin dadin ramawa momyn ta kukan da Sukainat suka sanyata itama yanzu Hjy kultum tasanya ta,Grany Aunty Sukainat bata sanmu ko unguwa Momy taje bata bamu abinci sede tayita dukanmu tana samu aiki,idan nace zanbata hakuri kuma toh seta hadamu duka tazane"kwafa Hjy kultum tayi tace "meyesa baki fadawa momy ki kokuma dadynki!?baki tarike tace" ai tace duk sanda muka fada musu seta kashemu da duka,kai Hjy kultum tagirgiza tana mejin tsanar Suky azuciyar ta fiye da da... "Lokacin dasuka fito garin shiru babu zirga zirgan motoci dayawa kasancewar yayi safiya,babu wacce kecewa da yar uwarta komai,ko wacce da abinda take sakawa aranta.Sunyi tafiya me tsawon gaske kafin su isa wani kauye dake gaban barikin ladi dake jahar jos. Suna isa direct gidan wani kasun gumin boka suka je Wanda yake dan kabilan Kalaba,mafiya yawan wannan kabilar matsafa ne" Bokan me suna drogoni yana ganin su ya sheke dawata mahaukaciyar dariya kafin suce wani Abu yafara lissafo musu abinda ke tafe"Kai suka shiga jinjinawa babu alamar tsoro ko firgici atare dasu da alama sunsaba da zuwa wajen"Cikin Gurbatacciyar hausar sa yace"meku keso ayi masu!?Kafin Nadiya tace"wani Abu Hema tayi saurin cewa so muke ya tsaneta fiye da komai arayuwarsa,sannan yan uwansa da mahaifiyarsa da duk Wanda yake dan uwansa yatsaneta tashiga rayuwar kunci da bakin ciki,wata mahaukaciyar dariya boka drogoni ya sheke dashi kafin,daga bisani yatsagaita,murtuke fuska yayi tamkar bashi ke sheka dariya ba mintunan dasuka wuce,cikin hargagi yace"aikin dakuke so akwai matukar wahala, sannan ba aso asamu kuskure aciki komai kankan tarsa muddin kukasamu Matsala babu ruwana sannan duk abinda yasameku kuka jawa kanku"Cikin sauri Nadiya tace"mun a mince, boka inde bukatar mu zata biya,sannan inaso kabani Wanda zan mallakesa yazamto baya jin maganar kowa seni baya tsoron kowa seni"Karki damu bukatarki zata biya muddin kin kiyaye sharudan dazan gindaya miki yafada yana mefashewa da dariyar keta.Wani abin tsafi yadauko kamar tulu yafara tsatsube-tsatube, yadauki lokaci me tsayi kafin yagama,wasu kullin yadauko yamikata maganin tare da fada mata sharadin kowanne dakuma yanda zatayi amfani dasu,Iya tsawon kwana ki gwama zata dauka tana amfani da magungunan muddin takauce ko da rana daya ne batayi ba,aikin yabaci koda kuwa tayi na tsawon kwana ki tarane"Inkuma ta kammala Dede to aranan data gama aranan aikin zekama"godiya suka maisa tare da ajiye masa makudan kudi,Wanda Hema ce tabiya a aljihunta Cike da farin ciki suka hau hanyar komawa gida... Bayan Ahmad ya kammala hada musu abinci ne yakai yajere musu acikin parlour,kana yakallesu cike da so yace"kuzo kuci,jiki narawa suka taso dan bakaramin yunwa suke jiba. kallo Hjy kultum tabi dan nata dashi cike da tausayin sa,tasan idan ba asiri Suky tamasa ba babu dalilin dazesa yakasa daukan mataki akanta na azabtar masa 'Ya'ya da yunwa da tayi,amaimakon yadauki mataki akai seya bige dayi musu girki,dan kar ranta yabaci" anma taci alwashin seta kubutar dashi daga kaidin su itada iyayenta... Tunda ga parlour yake jiyo sheshhekan Ku kanta jiki asanyaye yashiga bedroom din can karshen gado yahangota ta takure tana kuka me ban tausayi,karasawa yayi yarungume ta cike da so yashiga lallashinta tare da fada mata kalamai masu sanyaya zuciya"Shiru tayi se ajiyar zuciya take saukewa akai akai,Harshensa yasanya yana lasar hawayen dake kan innocent face dinta kafin,yasauke harshensa asaman pink lips dinta"hade bakinsu yayi yashiga kissing dinta cikin salon soyayyarsa daga nan labarin yacanza salo... Gani lokaci yana taja Nadiya bata dawo ba yasanya Hjy kultum tattara su Rufy tatafi dasu,acewarta bazata barsu suky ta kashe su da yunwa ba"batare datayiwa Ahmad sallama ba tayi tafiyar ta."Se misalin karfe takwas Na dare Nadiya tadawo gidan direct sashenta tawuce cike da matsanancin farin cikin burinta yakusa cika,bata damu da rashin ganin su Rufy ba,dan tasan bazewuce suna gidan kakarsuba, direct toilet tashiga tawatsa ruwa,sannan tabi lafiyar gado takwanta,batare da tunanin rama sallolin dake kanta ba. Cikin baccin ta taji muryansa nacewa daga ina kike!??mikewa tayi tana mummutsika idanu,jitayi kamar ta kwada masa mari kan tashin ta dayayi abacci anma,se tadanne zuciyar ta " tayi rau rau da idanu"cikin wata raunanniyar murya tace"kayi hakuri Hajiya tace batada lafiya kuma banason tashinka alokacin shiyasa natafi, anma in ranka yabaci dan Allah kayi hakuri bazan sakeba takarashe hawaye nabin fuskarta.jikinsa ne yayi sanyi yace "Ayyah aiban saniba Allah yabata lafiya"ameen ta'amsa, kokarin kwanciya yake agefenta,Tayi saurin cewa kaje yau nabarwa kanwata kwanan dan bana cikin nutsuwa,harya bude baki zeyi magana tayi saurin daura hannunta abakinsa tana girgiza masa kai alamar batason jim komai"Hannu ta yajanye tare da bata peck a lips dinta,cike da kulawa yace kikula min da kanki yana gama fadin yafice daga dakin cike da farin cikin ze sake kasancewa da Sukainat... Dakallo tabi bayan sa Har yafice"wani killer smile tasaki tace ka kusa fadawa tarkona Ahmad,kwanciya tayi dahaka bacci me dadin gaske ya dauketa... _VOTE, COMMENTS, & SHARE._ *ESHAA CE~*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(True life story)_ *Na Marubuciya* _REAL ESHAA ~_ *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_ 👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_* *Dedicated to* _NAZIFI YARIMA Alherin Allah ya tabbata agareka aduk inda kake_ *PAGE 43&44*🖌️ _______________________________📖Wani irin zama Sukainat da Ahmad suke me cike da tsantsar so da kauna"kula na musamman Ahmad ke bata koda motsi tayi,Jiki narawa ze matso ya tambaye ta metake bukata?,inko yaga tazauna tayi shiru!,seya matso kusa da ita tare da tambayar ta ko wani abin na damunta?ko kuma akwai abinda take bukata,ganin yanda yadamu da ita,dakuma nuna damuwar sa akanta yasa tarage damuwar datake ciki Na kiyayyar da Hjy kultum ke nuna mata domin karya ga kamar yagaza wajen bata kulawa.Acikin kwanaki Bakwai dasuka yi atare dashi tayi fresh, jin dadi da kwanciyar hankali sun wa daceta."Kulawar da tasamu daga bangaren mijinta shiyafi komai kwantar mata da hankali, akullum addu'ar ta Allah ya tabbatar musu da zaman lafiya yakuma tsaresu daga sharrin abin ki acikin zaman takewar auren su!!.Kasancewar su Rufaida basanan tun ranan da Hjy kultum tatafi dasu basu dawo ba,yasan Sukainat sake samun kwanciyar hankali da nutsuwa"Cike da farin ciki takira mahaifiyarta dakuma aminiyar ta tasanar dasu halin datake ciki"Sosai Ummi da Sofia' suka taya ta farin ciki tare dayima ta addu'ar kasancewa da mijinta Har abada.... Nadiya kuwa tadauke idanunta akansu domin burinta bewuce tasamu damar kammala aikinta ba,duk dakuwa tanajin takaicin ganin yanda Ahmad ke manne wa Suky anma ta danne zuciyar ta,tace dashi yayi sati adakin Suky,Duk dan tasamu damar aiwatar da kudirinta batare daya gane ba ko kuma ya zargeta"Acewarta na karamin lokaci ne hakurin da zatayi dasu.Sukainat na cikin kwanciyar hankali da farin ciki domin amarcin ta,takeci,wanda ko asatin farkon ta agidan ba tasamu irin wannan kwanciyar hankali da nutsuwar datake ciki ayanzu ba...Abangaren Nadiya komai Na tafiya yanda take so domin duk yanda boka drogoni yace"tayi haka takeyi,babu kuskure akan,yanda yatsara mata"Inda yanzu ya kasance tana cikin kwana ki na takwas da fara aikin,yarage saura kwana ki biyu ta kammala aikin ta wanda take fatan dacewa... Wayewar garin yau da wani irin matsanancin ciwon mara ta tashi tun safe takeji anma ta daure batasanar wa Ahmad ba domin tayi zaton zedena zuwa wani dan lokaci"Gani lokaci yaja be dena ba,sema sake murda mata dayake ga lokaci yaja sosai.Ahankali tamike tasanya hijabi akan kayan baccin dake jikinta,cikin nutsuwa tanufi sashen Nadiya.Da sallama dauke abakin ta tashiga parlour,ba kowa aciki se AC dake aiki"Ahankali tadaga kai ta kalli hadedden Agogon dake manne a parlour takwas da Rabi tagani nadare.Ganin dare beyi sosai ba yasa tanufi bedroom din,knocking tayi tare da jingina bayan ta da jikin bangon.Lokacin datayi knocking Nadiya na toilet, hakan yasa Ahmad dake kan bed yana danna system,yamike yanufi kofar tare da budewa."Ganin ta ajingine talumshe idanunta,yasanya shi dafa kafadarta yana karantar yanayin fuskarta.Ahankali tabude idanunta tana kallonsa.Cike da kulawa yace"ya akayi ne My Kainat,?koki na bukatar wani abune?,yajero mata tambayar alokaci daya "Batare da tace dashi komai ba tanuna masa Cikin ta da hannu hawaye na taruwa a idanunta"bece komai ba ya dauketa kamar baby direct sashenta yanufa da ita.a parlour ya ajiyeta tare da kwantar da ita adaya daga cikin kujerun parlour, hannu yasanya yacire hijab din tare da daura hannun sa akan mararta yana shafawa"batare dayace da ita komai ba,lumshe idanunta tayi tanaji kamar ciwon ake cire mata."Da karfi aka banko kofar parlour tamkar za aballa,Dasauri suka daga kansu suna kallon kofar dan gani ko wanene!."Cikin fusata Nadiya tace wannan wani irin zalincine Ahmad??, meyesa baka da imani ne!?duk irin wannan halarcin danayi maka kadawo dakinta natsawon sati be meka ba har sekasake satar kwana acikin rana ta,ka kawo mata saboda gata matat so Wallahi in de bakadena zalun tanaba se Allah yatasheka da gefe daya ashanye ranan gobe kiyama.Ahankali Suky tamike daga kwancen da take tace"Dan Allah momyn Rufy kiyi hakuri Wlh banajin dadin jiki...hannu ta daga mata afusace tace rufemin baki munafukar banza,Annamimiya kawai ko kina nufin duk abinda kike yi ban saniba bane?,saboda tsaban jaraba da munafurci irin naki se lokaci da kikaga yana dakina zaki zo kice baki da lafiya!,kokina zaton ban fahimci inda kika dosa bane?.Rai abace Sukainat tadaga mata hannu tace"Ya isheki haka malama bazaki shigo Har dakina kice zaki cimin mutunci akan gaskiya taba dan haka kifice min daga daki inyaso kiyi awaje"baki daya na fahimceki kin tsani ki bude ido kiganmu Inuwa daya da, ya Ahmad kuma insha Allah munriga da munzama daya sede duk abinda zakiyi yi.Tsaki mai karfi Nadiya taja tana binta dawani kas kantaccen kallo tace"Lalle hausawa sunyi gaskiya dasu kecewa 'ya'yam matsiyata basu Iya samun wajeba,ke Har ina kikaga dakin dazakiyi min gori kokin manta yanda gidan tsohon ki yake ne?Idan ana ruwa sede akoma kofar daki ayi girki,saboda kinsamu waje shine zakiyi wa mutane feleke.Dariyar rainin hankali Sukainat tayi,Duk dakuwa kalaman Nadiya sun yimata zafi azuciya,Cikin kunsa takaici"tace"Kinyi gaskiya,kan cewa yayan matsiyata basu Iya samun wajeba,Wannan haka yake domin koni zan iya bada sheda akanki,Saboda ke naki uban Aliko dan gotane,ko kuma ince karuna, tunda yagina miki gida,da komfononi,yakuma saimiki motoci yarako ki dasu gidan miji base kin bukata awajen saba"taci gaba dacewa ko kina zaton bansan komai bane,dan gane da gidan Ku ba,toh bari kiji ina sane da cewa abinci ma se mijinki yatemakawa iyayenki da Wanda zasu ci!Anma Kinzo kina yiwa mutane karyan banza, takarashe tana maka mata harara dan baki daya tagaji da Cin mutunci da zagin iyayenta datake gwanda itama tanuna mata cewa tasan sirrin gidan su...Cikin wani irin kunan zuciya da bakin ciki!!Nadiya tadaga hannu tana huci da niyyan wanke Sukainat da mari.Cikin sauri Sukainat tarike hannun ta,tare da kife ta da wasu tagwayen mari hagu da dama.Dafe kuncin Nadiya tayi tana bin Sukainat da kallo cike da matsanancin mamakin yanda tayi nasaran marin ta.Cikin bacin rai Sukainat tace"Wlh wannan yazama karo Na farko kuma nakarse dazaki sake zagar min iyaye ko kuma kice zakiyi gangancin saka hannun ki ajikina da sunan duka,Wlh zan baki mamaki aduk sanda kika sake gangancin hakan.Wani irin kuna zuciyar Nadiya keyi dan haka tasake kaiwa Sukainat duka akaro Na biyu azafafe,rike hannunta Sukainat tayi,tare da sake zuba mata marukan dasukafi na farko,atake gefen baki Nadiya yafashe yana fitar da jini!.Hannu tasanya tashafa wajen ganin, jini abakinta yasata juyawa tafita afusace."Ganin fitar ta yasa Ahmad yamike dasauri yace"Zo in boyeki karta dawo tayi miki illah ya fada yana rike hannunta da niyyan janta daki.takaici ne ya tokarewa Sukainat makoshi jin abinda yace wai tazo yaboyeta saboda tsaban lusaran ci,"Hannun ta tafincike daga nasa tace"babu Inda zanje in buya aidama duk abinda take yimin kyaleta nike bawai karfi na tafiba dan haka tazo ashirye nake da taranta.Har ya bude baki zeyi magana sukaga Nadiya ta banko kofa hannunta rike da muciya,tayo kan Suky gadan gadan...Tana karasowa batayi wata wata ba tadaga tare da bugawa Sukainat agoshi, runtse idanu Sukainat tayi sakamakon wani radadi daya ziyarci kanta,sake dagawa Nadiya tayi da niyyan bugawa Sukainat,cikin sauri Sukainat ta kauce tare da nufar bedroom dinta,tana shiga tadauko kujeran tsugunno datake tafito,karo sukaci da Nadiya tabiyota domin azatonta gudu tayi"batare da bata lokaci ba Sukainat tadaga kujeran ta kwada mata agoshi.Ihun azaba Nadiya takurma tana yowa kan Sukainat gadan gadan..cikin Dakewar zuciya Sukainat tasheke wuyanta tare da sanya kanta atsakanin hammatar ta tadunga dukanta tamkar wacce Allah ya aikota..Ganin abin bana karewa bane,kuma Sukainat zata Iya yiwa Nadiya illah" yasanya Ahmad dake zaune yana kallon su kamar TV mikewa,Janye Sukainat yayi daga jikin Nadiya,fisgewa Suky tayi tana kokarin komawa,sake janyota yayi ya rungumeta yana bubbuga bayanta alamar tayi hakuri"Kin hakura tayi se fisge fisge take adole seta komai ta cigaba da dukan Nadiya.Kukan takaici Nadiya tafashe dashi ganin irin cin mutunci da Ahmad yayi mata,agabant wata tayimata dukan tsiya, yana gani be tanka ba sannan yasake rungumeta soboda cin fuska da wulakanci"dan haka ta dauko muciyar ta dedeci keyarsa ta buga masa da karfin gaske"dasauri yasake Sukainat yana dafe wajen cikin azaba,Cikin sa'a tana dagawa tasamu Sukainat agadon baya ta buga mata da duk karfin ta... Ahaukace Sukainat ta dauki kujeran tabuga mata akai, atake wajen yafashe yana zubar da jini!!Ihun azaba ta kwalla tare da yi wowa kan Sukainat"taran ta Sukainat tayi suka fara fada cikin sa'a Allah yabaiwa Sukainat nasara ta kwantar da ita akasa tadunga dukanta tamkar tasamu yar ta sede ta kumbura mata fuska da jiki baki daya tasauya mata hallitar fuska.Cike da bacin rai Ahmad yabuga musu wata razananniyan tsawa cikin bada Umarni yace".ko wacce ta tattara kayanta tabarmin gida na nasake ku saki daya-daya..Yana gama fadin haka yafice daga dakin."Dagudu Nadiya tabisa tarike kafafunsa tana kuka tace"dan Allah Honey kayi hakuri kamayar dani dakina,Wallahi natuba bazan sakeba kayi...mari ya kwada mata amatukar fusace yace"Wallahi in baki tashi kin tafiba sena karasa sauran dake tsakanin mu.Dasauri tamike har tana tuntube tanufi dakinta dan tasan tunda yafada ze Iya aikatawa dan in ransa yabaci babu abinda baze Iya aikatawa ba"Ita ba sakin da yayi mata bane yake daga mata hankali, kamar aikinta data kusan kammalawa tasan muddin tabar gidan aikin ya lalace ga sharadin da boka drogoni ya gindaya mata hannu tadaura akai tace"nashiga uku"Dasauri tasanya hannu tadauki wayarta dake kan beside drower ta danna kiran layin Hema,anma abin takaici akashe,zama tayi tana sake gwadawa akashe, takira yafi sau akirga anma duk be shiga...Cikin tsawa da hargagi taji muryan Ahmad nacewa Wallahi idan baki fitoba na shigo sena balballaki,dasauri tafito tana gunjin kuka,ko kallonta beyiba"yakawar da kansa"gate tanufa tana waiwayan sa ko ze tausasaya mata seta ga ko kallon Inda take ma beyi,bare yaji tausayinta.haka tafice daga gidan zuciyar ta cike da tashin hankalin abinda zefaru muddin akasamu matsala acikin aikinta... Abangaren Sukainat kuwa yana cewa"yasake su tadauki hijab da wayar ta,tafice ko ka'dan bataji takaicin sakin dayayi mataba,bawai dan batason shiba a'a"sedan yanda tasamu Allah yabata nasara akan Nadiya zuciyar ta wasai tafice daga gidan...Bayan fitarsu Ahmad ya umarci Baba mai gadi da karyabar kodaya daga Cikin su tashigo idan tadawo"domin yasan nacin Nadiya seta Iya dawowa da baya...Aikuwa hakan ce takasance domin tana fita kamar da minti goma tadawo tafara buga gate din.Waye? Baba mai gadi ya tambaya,yana sake matsawo jikin gate din kasancewar harzuwa lokacin ba adena knocking, batare daya bude yace yasake cewa,Waye!?Ashar Nadiya ta kunduma masa tare dacewa zakazo kabude min ne kokuma zaka tsaya yimin tambayar banza matsiyaci kawai!..Cike da takaicin zagin da tayi masa yace"kiyi hakuri Hjy anma Alh yace"kada in bar kowa yashigo acikin Ku"Yana gama fadin haka yashiga dakin dake mallakinsa ya kwanta.Durkushe wa Nadiya tayi awajen tanajin tamkar tasa hannu aka tatai zabga ihu tarasa mafita ashar tadunga kunduma wa Baba maigadi tare da la'antarsu"Baba mai gadi najinta yayi mata banza.Tagumi tayi tana tunanin mafita yanzu tasan inhar bata kwana agidan ba shikenan aikinta ya ruguje abanza duk tsawon kwana kin data dauka tanayi sun wargaje kenan!? Burinta baze cika akansu ba,sunyi galaba akanta.Ihu tasanya tare dacewa karyane,karyane Wallahi Baku Isa Ku mayarmin da aiki baya ba Baku Isa kuruguza min shiri ba...Cikin sauri tamike tafara tafiya, batayi wani tafiya menisa acikin unguwar ba tatsaya akofar wani gida tafara buga musu kofa"ba dadewa wata dattijiwa tafito tana tambayar waye?Dasauri Nadiya ta amsa dacewa nice mama.Kece wa?Dattijiwar tasake tambaya!?Nadiya ce tafada tana gunjin kuka. Cike da mamaki matar tabude mata kofa kasancewar tagane muryanta... ***** Sosai Ummi kemata fada ta Inda takeshiga batanan take fitaba"bayan tagama jin abinda tayiwa Nadiya,Sam bataji dadin dukan datayi wa Nadiya ba" itade hakuri kawai take bata anma kokadan batayi dana sanin akan abinda ta aikataba...Koda Malam Ahmadu yashigo Ummi tasanar dashi abinda yafaru seyashiga yimata nasiyya da fada kan bata kyauta ba kuma ta kiyaye gaba kada yasake jin tayi irin haka"Sannan tayi masa alkawarin baza tasake fada da Nadiya ba.Cike da ladabi ta'amsa tare dayimasa alkawarin Insha Allah hakan bazesake faruwa ba"Albarka yasanya mata kafin yafice... Koda Malam Ahmadu yafita daga dakin, number Alh Ali yakira bayan sungai sane,Ya sanar dashi abinda yafaru tsakanin Sukainat da Nadiya..Hakuri Alh Ali yabashi tare dacewa Insha Allah yana zuwa yanzu ze mai da ita dakinta"Godiya malam Ahmadu yaimasa kafin yakashe wayar,yakoma dakin.Koda Alh Ali yakashe wayar seya kira number Ahmad anma,akashe"kwafa yayi dan yasan halin Ahmad da gangan ze kashe wayar dan kar aneme sa,fitowa yayi yadauki key motarsa direct gidan Malam Ahmadu yanufa... Abangaren Ahmad kuwa bayan fitarsu yakashe wayoyin sa duka dan kar atakura masa dakira"Kana yamike ya fita coumpound din tare dasake bawa Baba mai gadi umarnin karya bar kowa yashiga masa gida.... Am back💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 Alhamdulillah nagama exam insha Allah zakuna jina akai akai.Nagode da addu'o'inku Allahu yabar zumunci😘😘 _VOTE, COMMENTS & SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(True life story)_ *Na Marubuciya* _REAL ESHAA ~_ *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_ 👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._* _Wannan page din kyauta ne agareki hazika kuma fasihiyar marubuciya *AUNTY BINTA UMAR ABBALE* Ubangiji Allah yakara daukaka ki fiye da yanda baki zato Alherin Allah ya kaimiki aduk Inda kike Inai miki fatan alkhairi._ 😍😍😍😍 *PAGE 45&46*🖌️ _______________________________📖Madede cin parlour dattijuwar suka shiga;Wanda akalla shekarunta zasu Iya kaiwa hamsin da biyar, ko sittin.Cike da dattako tanunawa Nadiya wajen zama,tana mebin fuskarta da kallon tausayi ganin yanda fuskar ta tuttuje kamar wacce sukayi kokawa da zakan ya".Zama Nadiya tayi tana matsar kwallar takaici da bakin ciki"Cike da tausayi dattijuwar takalle ta tace"Nadiya barayine suka shiga gidan ku sukayi muku irin wannan danyen aikin haka!?ina mijin naki shi kuma yashiga? ina fatan de basuyu masa illah irin taki ba!?ta karashe cike da jimamin ganin yanda halittar fuskarta tasauya baki daya!.Kuka Nadiya tafashe dashi tace"Wlh Mama hansi ba barayi bane sukayi min wannan abin face kishiya ta,dubi irin wannan abin da tayi min kuma abin bakin ciki agaban mijinmu tayi min, anma sam be dauki mataki akai ba kokuma ya dakatar da ita"karshe ma sakina yayi yakuma Koreni acikin wannan Daren yace inbar masa gidan sa!"Ga mahaifiya ta batada cikakkiyar lafiya,Hawan jini ke damunta,nasan kuma muddin naje mata da wannan bakin labarin, ciwon ta ze Iya tashi karshema yajanyo sanadiyyan ta,shiyasa nazo kitemaka min kamar yanda Allah yatemake ki takarashe cikin wata raunanniyan murya.Cike da jimami,gamida tausayin ta Mama hansi tace taya zantemake ki Nadiya?"Bayan bawata alaka me karfi bace atsakanina da mijinku banda alakar musulunci.Hawaye tashare tace inde mukaje ki kabashi hakuri ze hakura yamayar dani dakina,dan yana ganin kimarki da mutunci ki,amatsayin ki na Dattijuwar arziki wacce duk mutanen unguwar nan suka dauke ki tamkar Uwa.Shiru mama hansi tayi,tana nazarin kalaman ta tasan gaskiya tafada,duk mutanen unguwar nabata kima da mutunci amatsayinta na Babba wacce takama kanta da mutunci ta awajen su.Numfasa wa tayi kafin tamike ahankali tadauki hijab dinta tasanya,suka fice... "Sun dauki sama da minti goma atsaye awajen suna knocking kofar anma shiru ba abude musu ba"seda Mama hansi tayi magana kafin baba mai gadi yabude mata,yana ganin ta da Nadiya yayi saurin maida kofar zerufe,gudun kar yayi lefi awajen Ubangidan sa"cike da kamala tace"Yi hakuri bashiga zanyi ba sonake kayimin sallama da me gidan.Baba Mai gadi komai bece komai ba yajuya yanufi cikin compound din dan isar da sakon su"Mintuna ka'dan da shigar sa,se gashi yafito Ahmad na biye dashi abayansa.Koda yaga mai kiran tasa seya durkusa har kasa yagaishe ta cike da mutunci dakuma karramawa.Amsa wa tayi fuska asake tare dacewa dan Allah Alh alfarma nazo nema awajenka,ba danni ba sedan girman Allah dakuma darajan manzon tsira Annabi Muhammad(S.A.W).nake rokon ka dakaji kan wannan yarinyar kamaida ita dakinta,duk da kasancewar bansan wani irin lefi tayi maka ba!anma dan Allah kayi hakuri kamai da ita dakinta tarayu akan 'ya'yan ta,yanda zata basu tarbiyan daya dace sannan hankalin iyayenta ya kwanta domin zamanta adakin mijinta shine kwanciyar hankalin su."Shiru Ahmad yayi yakasacewa komai saboda kunya da nauyin matar dayakeji bakaramin kwarjini tayi masa ba"hakika bazeki bin maganar taba,kodan fitowa da tayi awannan Daren,gakuma girman Allah da darajan ma'aikin Allah data hada shida shi yaci, ace yahakura ko dan mutunta maganarta..Cike da jin nauyi yace hakika Mama ina ganin girmanki dakuma kimarki,anma kiyi hakuri bazan Iya maida Nadiya ba harse tayi hankali takuma koyi hakuri da zama da mutane kafin in mayar da ita dakinta!!..Durkushewa Nadiya tayi tare da rike kafafunsa, cikin muryan kuka tace dan Allah Dadyn Rufy kayimin rai, Wallahi bazan sake aikata kwatan kwacin abinda Na aikata abaya, ba natuba nabi Allah da manzo,nakuma bika" idan harka sake kamani da laifi akan Sukainat Wallahi nayadda kayanke min duk hukuncin dakaga yadace akaina;Nayi alkawarin zamu zauna lafiya tamkar yanda ko wasu abokanan zama suke zaman lafiya, sannan zan riketa kamar kanwata koda lefi tayimin zanyi hakuri da ita babu Wanda zeji kan mu,takarashe zancen cikin gunjin kuka... Kafin Ahmad yace"wani Abu Mama hansi tace"dan Allah Ahmad kadubi darajan Allah kakuma dubu yarinyar nan, kayafe mata lefin datayi tunda ta amshi lefinta,ta kuma yi alkawarin bazata sake aikatawa ba.Shiru Ahmad yayi nawasu mintuna kafin daga bisani yace"Shikenan Mama taci albarkacinki nayafe mata nakuma mayar da ita dakin ta, Allah yayafe mana lefin mu baki daya..Cike da murna Mama hansi tashiga yimasa Albarka tare da fatan gamawa da duniya lafiya."seda yarakata Har kofar gidanta kafin yadawo cikin gida ko kallon Inda Nadiya take beyiba yawuce sashen,Sukainat yayi kwanciyar sa lokacin goma da Rabi yagauta... Alh Ali na isa kofar gidan; yakira number Malam Ahmadu batare daya fita daga motar ba.Koda Malam Ahmadu yadaga, se Alh Ali yasanar masa da cewa yana kofar gida,sannan ya sanar masa su fito da Sukainat ze mayar da ita dakinta"Har tafara bacci,Malam Ahmadu yasa Ummi ta tasheta"tashinta Ummi tayi,Malam Ahmadu yarike hannunta suka fito.Batare da bata lokaci ba yashiga motar yatayar.Se misalin shadaya dawasu mintuna suka isa"hong ya danna,Dasauri Baba mai gadi yataso yabude masa kofa yana parking yanufi sashen tare da knocking, Ahmad dake kwance idanunsa alumshe kamar me bacci anma ba bacci yakeba tunani da damuwa ne suka mamaye masa zuciyarsa haka kawai yake jin canji ajikinsa yana jin tamkar wani mummunan Abu zefaru da rayuwar sa,wanda besan menene ba...Karan knocking din yakatse masa tunani hakan yasa yamike jiki asanyaye yanufi kofar.Karo sukaci da nadiya da alama itama karan knocking dinne yafito da ita"Batare dayace da ita komai ba yakara sa yabude kofar."Alh Ali yagani atsaye fuskar sa amurtuke babu alamar sassauci atare dashi,Dasauri ya durkusa kasa yace"Barka da wannan lokacin Baffa, kallon banza Alh Ali ya watsa masa yace"Bana bukatar gaisuwar ka,kuma banzo dan ka gaisheni ba dan haka karike abinka bana bukata... Kasa da kai yasake cike da jin nauyinsa,cikin sanyin murya yace "Dan Allah Baffa kayi hakuri Wallahi bahaka bane.Tsaki mai karfi Alh Ali yayi yace" ai ita wancan dake matar so ne kaje kamayar da ita anma wannan dake dole akayi maka ka aureta dole ka wulakan ta ta kakoreta,Ahmad kaji tsoron Allah acikin rayuwar ka shin kanaso ka mutu ranan gobe kiyama Allah yatasheka gefen ka ashanye saboda rashin adalci atsakanin matanka!!?Jikinsa ne yayi sanyi dajin kalaman Baffan nasa yace"Dan Allah Baffa kayi hakuri Wlh duk bahaka bane ba abinda kake zato bane anma Insha Allah zankiyaye ka kuma tayani da addu'a kan Allah yabani ikon adalci atsakanin su.Addu'a kam munayi sede kaima ka kokarta kokuma rika kokarin boye San daka keyiwa ko wacce atsakanin su dan susamu zaman lafiya.Cike da ladabi yabaiwa Allah Ali hakuri kana yamaisa alkawarin adalci atsakanin su, albarka yasanya masa kana yasake dan ka masa amanar Sukainat...Wucesa tayi tashiga sashen ta batare datace dashi komai ba tayi kwanciyar ta,shima bayanta yabi ya kwanta egenta zuciyarsa acunkushe dahaka bacci yadaukesu.. **** Washe gari:kiran sallan farko yatashesa mikewa yayi yashiga toilet yayi wanka kana yadaura alwala,tashinta yayi kafin yafice yashiga saahen Nadiya seda yatabbatar tatashi kafin yafita tare da nufar masallaci.koda ya idar da sallah yadade azaune yana addu'ar Allah yayemasa abinda ke damunsa acikin zuciyarsa.Da sallama dauke abakinsa yashiga bedroom din akan sallaya yatarar da ita tana azkhar kusa da ita yaxauna,yana kallon fuskarta cike da so"Bayan ta kammala Azkhar din ta Shafa,shima shafa yayi yana mai lumshe idanunsa.Batare data kallesa ba ta gaishesa cike da ladabi"asanyaye ya amsa yana mebinta dawani irin kallo.Mikewa tayi daniyyan barin wajen ganin irin kallon daya kebinta dashi"Hannunta yarike tare da janyota izuwa jikinsa,kokarin kwacewa take tana bata fuska sake matseta yayi ajikinsa cikin sanyin murya yace"My Kainat lefin menayi miki kike shareni,kiyi hakuri bazan Iya juran fushinkiba!,dan Allah kiyi hakuri dani aduk yanda nakasance Wallahi,wani lokacin nikaina inajin bakin ciki da takaicin abinda nake miki,ni kaina bana sanin abinda nayi miki sedaga baya naita tunanin meyesa Na aikata haka agareki bayan baki cancanci haka daga gareni ba.Dan Allah kiyi hakuri kicigaba da zama dani aduk halin da nakasance kada kice zaki gujeni My Kainat ina yimiki son dani kaina bansan adadinsa ba,idan harkikace zaki gujeni bansan halin kuncin da rayuwa ta zekasance ba kece farin cikina kuma muradin Raina"ya karashe hawaye nabin kyakykyawar fuskarsa.Cikin sauri tasanya lallausan tafin hannunta tana share masa hawaye,cikin muryan kuka tace"Ya Ahmad kadena zubar da hawayen ka kasani ina matukar kaunar ka fiye da komai arayuwata bana tunanin akwai ranar daze zo wanda soyayyarka zefice daga raina,kai ka'dai ne namijin danakeso nake kuma burin karashe rayuwata dakai duk runtsi duk wuya bazan gujeka ba nayi maka wannan alkawarin."Wani irin rungumeta yayi hawaye nafita daga idanunsa yayin da kaunar ta kesake bin kowani lungu da sakon dake jikinta... Kansa tadago tashiga share masa hawayen dake bin fuskarsa"cikin sanyin murya tace meyesa kake kuka ya Ahmad!? Hannunta ya matse acikin nasa yace"bansan meyesa ba My Kainat nima haka natsinci kaina cikin faduwar gaba da tsoro inajin kamar wani babban al'amari zefaru da rayuwata.Ido takura masa nawani lokaci kafin daga bisani tace"dashi kadage da addu'a ya Ahmad Insha Allah komai zezo maka Cikin sauki,aduk sanda kaji haka kadunga yin addu'a acikin ranka kuma nima zantayaka Insha Allah. Peck yabata asaman labbanta yace"nagode Ubangiji Allah ya albarkanci rayuwar ki da abinda zaki haifamin ina matukar kaunarku acikin raina ina fatan zaki kulamin da abinda zaki haifa koda bama tare...Jikinta yayi matukar sanyi dajin kalamansa hakan yasa tarungumesa tana mejin wani yanayi mara dadi atare da ita,shima rungumeta yayi dahaka bacci yadauke su.... "Abangaren Nadiya kuwa burinta yakusa cika domin saura kwana daya ta kammala aikinta takuma kudurcin niyyan wulakanta Ahmad da Sukainat,abisa abinda sukayi mata domin bata barin bashin gaba. *** Arazane yafarka daga nan nauyan baccin daya daukesa mecike da rudani da ban tsoro,ba abinda ke fita daga jikinsa banda zufa,tamkam babu AC adakin.Dasauri Sukainat tamike da addu'a dauke abakinta"hannu tasanya tadafa kafadarsa cike da kulawa tace" Ya Ahmad wai meke damunka ne!?Ido yakura mata kamar mesan gano wani Abu aciki"sake girgiza kafadarsa tare da maimaita masa tambayar ta ta...Hannunta ya damke acikin nasa yace"My Kainat wani irin mafarki nayi mara dadi mekuma firgitarwa.Wani irin mafarkine wannan Wanda yafirgitar da kai haka!?.Ajiyar zuciya yasauke kafin yace"Gani nayi ina kwance acikin dakin mai haske,sekuma gawata mata atsaye wacce bana Iya kallon fuskarta tazo da wani Abu acikin boro tana zubarwa atsakiyan daki,Ahankali wannan hasken yafara dishewa yana komawa duhu,ganin haka yasa kika taho da gudu kina mikamin hannu domin kicireni daga wannan duhun dake neman lullubeni anma abin yagagara,haka kikai tamika min hannunki anma nakasa rikewa inaji ina gani kikatafi ki kabarni acikin wannan bakin duhun Wanda koda hannu nane bana Iya gani bare intemaki kaina,hakiki wannan mafarkin bakaramin razanar dani yayiba yakarashe cikin wata raunanniyan murya...Bakomai ya Ahmad insha Allah babu abinda zefaru se alkhairi"Allah yasa yafada yana kokarin mikewa,toilet yashiga ya watsa ruwa kana yadaura alwala yafito,da kallon tausayi tabisa ganin duk yanda yayi sanyi tamkar wani majinyaci...Ganin yanda tashiga damuwa ne yasanya shi boye tasa damuwar domin ya kwantar mata da hankali,domin a yanzu baya kaunar ganin abinda ze tayar mata da komai kan kantarsa"Ganin yanda yadan rage damuwa yasanya ta mikewa tashiga kitchen tahada musu abinci rana simple sukaci,bayan sun kammala ne ta tattare kayan tamayar kitchen...Se azahar yafi yanufi masjid."Bedawo ba se dare,lokacin daya dawo,tana bedroom akwance kusa da ita yazauna yana sakar mata da lallausan Murmushi.mikewa zaune tayi tace"ina katsaya Se yanzu!?Nabiya wajen isa ne kasancewar mun kwana biyu bamu haduba,kinga harnaci abinci.Murmushi tayi takoma ta kwanta batare data sake cewa komai ba,jikinta yashiga ya kwanta yana yawo da hannunsa asassan jikinta,lumshe idanu tayi jikinta Na amsar sa konninsa"Cikin zakuwa tajuya tahade bakinsu tare da aikama da zafafan wasanni.Awannan Daren sunnu nawa junansu kauna da kulawa tamkar bazasu rabu ba"se bayan komai ya kammala tamike tashiga toilet ta tsarkake jikinta,tana fitowa taga yakara kudundunewa cikin bargo"cike da kulawa tace"ya Ahmad kaje ka tsarkake jikin ka karkayi bacci da najasa.Banajin zan Iya tashi yanzu,seda asbah in natashi zanyi,zata sake magana ya janyota tafada kansa,kankameta yayi yana shakar kamshin tularen wanka datake"bayan da ta Iya hakan yasa tagyra kwanciyar ta ajikinsa talumshe idanu dahaka bacci mai dadin gaske yadauke su... ✅ _OTE,COMMENTS & SHARE._ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(True life story)_ *Na Marubuciya* _REAL ESHAA ~_ *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_ 👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._* *PAGE 47&48*🖌️ _______________________________📖Kansa yake juyawa yana shure-shure da kafafunsa cikin tsananin azaba da razana.Yayin da ko wanne lungu da sako najikin sa ke fidda zufa,tamkar wanda akasanya shi agidan bireda saboda tsananin zufa dake fita daga jikinsa"Juyi yake cikin tsananin damuwa da tashin hankali,duk da kasancewar bacci yake hakan baze hana ka hango tsananin dimuwa da damuwar dayake ciki ba.Ahankali yafara bude idanun sa yayin da ya dafe kansa dayake ji tamkar ze tsage gida biyu saboda yanda yake juya wa. Dawani irin 'kunci da 'kunan zuciya yakara sa bude idanunsa dasuka yi wani irin ja dasu tamkar gautar daya kwana biyu aleda"Tsintar kansa yayi da wani irin bacin rai da tsantsar tsanar komai acikin rayuwar sa.Baya kaunar komai a wannan lokacin,ko sha'awar komai banda yayi tozali da sanyin idaniyar sa da Nadiya ita ka'dai yake da burin kallo da sauraro.Kallonsa ya mayar kan agogon dake manne abangon dakin, karfe uku da Rabi am" yagani Cikin sauri yadira daga kan gadon yanufi kofar fita dan yayi tozali da abinda zuciyar sa keda muradin gani. "Jin motsinsa yasanya ta bude dara daran idanunta dasuke cike da bacci, tana kallon sa yana kokarin fita.Cikin sanyin murya,irin na me bacci tace"Ya Ahmad ina zakaje acikin wannan Daren!?Tamkar an watsa masa ruwan zafi ajikibhaka yaji saukan muryan ta adodon kunnen sa.Batare daya juya ya kalli Inda take ba,yaja tsaki mai karfi yafice daga dakin.Cikin sauri tadira daga kan gadon tajanyo hijab tasanya tabi bayan sa. A coridor daze sadata da sashen Nadiya tagansa yana kokarin knocking. Hannun sa tarike cikin kasa da murya tace"Ya Ahmad lafiya kakeson tashin ta awannan lokacin!?dubi dare ne fa be kamata ace kabuga mata kofa ba,Inma wani Abu kake bukata kabari gari yawaye seka karba!. Fisge hannun sa yayi daga nata yana binta dawani matsiyacin kallo mecike da kaskanci"Kasa tantance wani irin kallo yake binta dashi,shin kallon tsanace ko kuwa naso!?Razanan niyar tsawan daya buga matane yasanya ta dawowa daga duniyar tunanin data tafi.Cike da hargagi yace"ke banason hauka,wawuya,dakikiya kawai,ke harkin kai"kice zaki hanani abinda nayi niyya wacece ke!?Ya karashe yana huci kamar wani kumurcin maciji.Cike da matsanancin mamakin bakaken magan ganunsa take kallonsa,kasa cewa komai tayi se kallo datake binsa dashi. Tsaki mai karfi yasake ja akaro na barkatai yace" duk Maitan ki baki isa kici nama taba dan nafi karfinki mayya yar Jarababbu.Kasa danne bacin ranta tayi cike da bacin rai tace"ya Isheka haka!,wannan wani irin cin mutunci ne!?Iyayen nawane jarababbu,abin harya wuce kaina yakoma kan iyaye ne?mesuka tsare maka arayuwar ka?"aurena dasuka baka shine Jaraban?takarashe cike da takaici.Harara yamaka tama kamar idanunsa zasu fado yace"duk yanda kika dauka haka nake nufi"yana gama fadin haka yajuya yaciga ba da knocking din kofar da karfi"yayin da yasanya dayan hannun sa yadafe kansa dake yimasa tsananin ciwo kamar zefashe. Nadiya dake jikin kofa arakube tanajin magan ganunsa kasa kasa sede bata fahimtar mesuke cewa takaici ne yaka mata taso taji mesuke cewa,Cikin tsawa tace"Waye wannan yake neman karya min kofa acikin Daren nan!?. Kasa da murya Ahmad yayi yace"Nine my Queen,kai ne waye tafada kamar bata ganesa ba?"Ahmad ne yasake fada yana sassauta muryansa.Tsaki tasake ja akaro Na biyu tace" kakoma Inda kafito,bani da lokacin ka tana gama fadin haka takoma ciki ranta fari sol,ko bakomai tasan yau burin ta yacika Ahmad yazama mallakinta,Tunda haryazo yake buga mata kofa arin wannan lokacin"tsalle tabuga tafada kan gado cike da matsanancin farin ciki kasa komawa bacci tayi ta,gani take kamar gari baze wayeba takafa kujeran mulkinta agidan"tokuma idan ba'aikin ne ya kammala ba wani Abu yazo Nema!?ta tambayi kanta"Jitayi zuciyar ta yatsinke,Dasauri tasake baiwa kanta ansa da cewa bazeyi ba nasan komai ya kammala tunda nariga nagama kammala wa kamar yanda boka drogoni yace tayi.Hakan da tatuna yasanya zuciyar ta yayi sanyi,Jira take gari yawaye tasanarwa da Hema daddadan labari mai sanya farin ciki azuciyar masoyanta. "Haushi,takaici,bakin ciki, ne suka lullubewa Sukainat zuciya,Ganin irin bakaken maganar daya yaba mata" Gakuma wulakanci da Nadiya tayi NASA"Ganin bazata Iya jure takaicin bane yasa tajuya tanufi sashenta ranta bakikkirin tarasa meke damun Ahmad.tana shiga tarufe kofar ta,fadawa kan gado tayi tafashe da wani irin kuka me ban tausayi shin wannan wace irin rayuwa ce daga wannan matsalar ta kau se wannan shin se yaushe Ahmad zegyara rayuwar sa suyi rayuwar me inganci tamkar kowasu ma aurata,Shin yaushe ne za tasamu farin ciki? rayuwar ta agidan Ahmad yazame mata jaraba"Ganin kukan baze fish-shiteba yasa tamike tashiga toilet ta daura alwala tazo ta tada sallah tana kuka tana rokon Allah daya kawo mata dauki acikin rayuwar ta... Washe gari; Se wuraren karfe bakwai Nadiya tabude kofar ta"tana budewa taji mutum ya fado dakin"Dasauri ta kalli kofan Ahmad tagani,cike da mamaki take kallon sa, da alama bacci ne ya daukesa awajen.Wani irin farin ciki ne ya lullube mata zuciya,jitake kamar ta taka rawa tsaban farin ciki,shikenan aikinta yariga ya kammala burinta yacika Ahmad yazamo mallakinta se yanda tayi dashi"ganin yanda yakafeta da birkitattun idanunsa ne yasanyata dedeta nutsuwar ta.tana mai daure fuska tamkar wacce taga,makiyinta."Malam me kakeyi min akofa!?tafada babu walwala afuskarta.Cikin kwantar da murya yace"kiyi hakuri My Queen Wlh so nike in ganni kusa dake,bani da burin daya wuce inganki agefena,tare da kallon wannan kyakykyawar fuskar taki me sanya min nutsuwa.Dan sassauta fuska tayi jin abinda yace.Tace"ni banason karya da dadin baki inace tarewa kayi adakin amaryan ka kana wulakan tani,kanuna nida banza daya mutake kanuna bani da muhimmanci awajen ka,kanuna waccan kucakar yarinyar tafini muhimmanci da daraja A idanunka"Har dukana kayi akanta,Dan haka ka tattara ka koma wajen ta dan ni bana zama da makaryaci kuma mayaudari. Marerece fuska yayi kamar zeyi kuka duk yadawo kalar tausayi yace"Dan Allah kiyarda dani My Queen ina matukar kaunar ki ke ka'dai ce sanyin idaniyata kuma Uwar yaya na.Jin kalaman sa yasanya taji, zuciyar ta yai sanyi dan haka sedata gama jamai aji kafin ta hakura. Bayan ta idar da sallan walha ne tamike ahankali tanufi kichen,baki daya batajin karfin jikinta ga yunwa dake nanukar cikin ta"Hakan yasa ta kunna gas tadaura indomie guda daya hungry man, tasanya mai kwai da gesher tare da hada masa kayan lambu,sosai girkin yayi dadi se tashin kamshi yake. Nadiya dake parlour ta hakimce akan tangamemen kujeranta tana danne danne awaya yayinda Ahmad ke yimata massing a kafafunta suna hira jefi jefi.Baki daya kamshin indomie ya karade parlour ta Kallon Ahmad tayi cike da kissa tace"Honey kamshin girki nakeji ko amaryar ka keyi?,Bata fuska yayi yace"aini banida wata amarya data wuceki my Queen.Tabe baki tayi aranta tace yanzu daka shiga hannu kenan,!Azahiri kuwa seta langwabar dakai tace"Pls honey ina so inci abincin dake kamshin nan,bari naje tasammin tafada tana kokarin mikewa"sake mata kafafunta yayi,yakoma yajingina bayan sa da kushin tare da lumshe idanun sa yana jin wani yanayi atare dashi.... Madede cin plate tadauka tajuye indomie dataga yamata kyau a idanu,Bare kwoyin tayi,kana tayi silaizin dinsa akai,se hadiyar yawu take abinka da mai ciki kasa hakuri tayi yayi sanyi,Hakan yasa tanemi kujera tazauna a kichen din tafara ci da zafi. Cokali hudu tayi taji ajanye plate din daga gabanta.Dasauri tadaga kai tana kallon Nadiya dake rike da plate din ahannunta tana hararanta da kananun idanunta."Wani irin Neman magana ne haka mumy rufy!?kibani abincina bana son abin tashin hankali, takarashe cikin sanyin muryan ta!.Dariyar rainin hankali Nadiya takece dashi kafin tace"nakarfine,inza ki Iya kikar ba,matsiyaciya yar matsiyata ba asaba ci agida ba shine akazo nan ake rawan jiki wajen ci,tana gama fadin tajuya ranta fes tayi hanyar fita.Rai abace Sukainat tamike tarike plate din,tare dacew aikuwa bazaki ci ba domin baki isa kina zaune inyi miki girki ba,maganar tsiya dakike kiwa Allah ne yaga damar barin mu ahaka"Sannan nagodewa Allah daya bawa mahaifina wadatar zuci,baya zuwa maula. Takaicine yakama Nadiya hakika yarinyar taga gadon baccinta anma bakomai daf take daseta mata hanya"Kisake min abinci"Kin sakewa Nadiya tayi,Fincike plate din Sukainat tayi da karfi,cikin rashin sa'a ya kwabewa Nadiya akafa!.. Ihu tasanya ta durkur kushe awajen tamkar wacce ake yankar naman jikinta"Rau rau Sukainat tayi da idanu ganin yanda abincin ta yatarwatse akasa,jitake kamar tafashe da kuka.Arazane Ahmad yashigo kitchen din jin ihun Nadiya,Ganinta adurkushe yasanya shi saurin karasowa gabanta,tsugunnawa yayi yana kokarin rike kafar,cike da damuwa?yace"meyasa meki haka my Queen!?,Kukan kissa Nadiya tafashe dashi tajanye kafar ta,duk dakuwa bawani zafi kafar keyi mata ba anma tadauki alwashin musgunawa rayuwar Sukainat"cikin muryan kuka tace"Kawai danna ce tabani indomie inci shine tahau zagina!hadda cemin wai bazata bayar ba tunda ba ubana ne yasaya ba,ta inda take shiga batanan take fita ba,karshe ma dubi abinda tayimin tafada tana nuna kafarta da indomie ke azube... Cike da matsananin cin bacin rai Ahmad yamike yadun fari Sukainat,yana me binta da wani shegen kallo,.Baya tafara ja,dan ta tsorata daga nin yanayinsa bakaramin razanata yayi ba"ganin yanda lokaci daya idanunsa suka canza kala izuwa tsantsar bala'i,da jaraba datake iya hangowa aciki.Cikin sauri tajuya tafice daga kitchen din,cikin mugun sauri domin tasan idan tatsaya komai zai Iya faruwa a irin yanda take kallon kwayar idanunsa. Taku biyu yayi yariko hannunta,cikin wani irin murya mecike da karaji dakuma hargagi yace"kije kinemi yafiyarta abisa lefin da kikayi mata!,dasauri takallesa cikin rawan murya tace"kamar ya in nemi yafiyarta?kamata yayi katamba yeni meya hadamu anma bawai kace...Be bari ta karasa fadar abinfa tayi niyya ba, yakife ta da Marin daya sanya taga gilmawar taurari a idanunta.cikin karaji yace"wannan yazama karo nakarshe da zanbaki umarni kiyin musu,in bahaka ba zanyi miki abinda bakyayi zato ba da kikiya kawai.Zafafan hawayen dasuka zubo mata yayi saurin sanya hannunta tashare,Jin diban albarkan daya kemata agaban kishiyarta" kokarin hana kanta kukan dake cinta take kodan Nadiya dake kallon ta tana sakar mata da murmushin mugunta... Wai bazakiyi abinda nasaki bane sena tattakaki!?"muryansa yakatse mata tunani cikin tsawa.Ahankali ta karasa shiga kitchen din, cikin rawan murya tace"kiyi hakuri.Wani kaskantaccen kallo Nadiya tawatsa mata,kafin tamaida kallonta ga Ahmad dake tsaye yana kallonsu"cikin bada umarni tace"Honey kasa tadafa indomie yanzu inada bukata,tana gama fadin haka tafice daga kitchen din tana murmushin mugunta"Wani shegen kallo ta watsawa Sukainat kafin tafice,ranta fari sol. Ina fatan kinji abinda tace tana bukata,base nasake maimaita mikiba?shiru tayi kanta akasa takasa furta komai banda sake sake da zuciyarta keyi.Ahasale yace"Ke bamaga na,neke dake ba kinyi min banza, koda yake balefin kibane,Lefin iyayen ki ne da basu baki cikakkiyar tarbiyan dazaki yiwa mijin ki biyayya ba. Kukan datake kokarin dannewa ne yakufce mata shin wannan wani irin cin mutunci ne Ahmad keyimata.Durkushe wa tayi awajen tashiga rera kuka mecike da ban tausayi da kuma tausayin kanta.Tsaki yaja kana yamaka mata harara kokadan babu digon tausayinta azuciyar sa hasalima yatsani koda ganin fuskar tane"Afusacr yace"Wallahi minti goma nabaki kigama abinda tasanya ki inba haka ba kofa yayi batare daya karasa fadar abinda yayi niyya ba yafice.... Sosai tayi kuka,Wanda yasanya mata matsananncin ciwon kai" dakyar ta Iya mikewa tsaye,tana jin jiri nadibar ta,ahaka tadafa mata indomie,sannan tajuye a plate tanufi dakin,ahankali take tafiya sakamakon jiri dake dibarta.Da sallama tashiga parlour...kasa karasa sallamar tayi,sakamakon ganin Nadiya da Ahmad na kissing junansu tare da wasu abubuwa Wanda idanunta bazasu Iya gani ba.Dasauri ta ajiye plate din tafice hartana tuntube da kofa. Tanashiga daki tafada akan kujeran tare dafashewa da kuka meratsa zuciyar duk wani mai imani kuka ne irin na Wanda yake cikin tsananin damuwa da tashin hankali"Yunwa takeji anma saboda damuwar datake ciki takasa cin abincin..Da karfin gaske aka banko kofar dakin tamkar za'aballa.Arazane tadaga kai tana kallon kofar tare da furta kalmar innalillahi wa'inna ilahi raji'un.... _VOTE COMMENTS &SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(True life story)_ *Na Marubuciya* _REAL ESHAA ~_ *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._* *PAGE 49&50*🖌️ _______________________________📖Cikin tsawa Nadiya tace"ke dakata shedanu kikagani kome!?dazaki tsaya kina yimana sallami,au na manta ashefa yar malamaice,tafada cike da kaskanci.Shiru Sukainat tayi batace komai ba,cikin ranta tace" aibabu maraba da shedanun,azahuri kuwa setayi kasa da kanta.Kafin tayi wani yunkuri daga inda take zaune,Nadiya tadaga plate din indomie dake tiririn zafi ta watsa mata.Jin saukar Abu mai zafi ajikinta yasanya ta daga kanta,Akidime tana kallon Nadiya dake tsaye da plate din indomie adaya hannunta,yayinda daya hannun ke kugunta tana jijjiga cike da bala'i!. "Kallonta ta mayar kan Ahmad dake tsaye abayan Nadiya kamar bodyguard ko alamar gezau beyi ba ganin abinda Nadiya taimata hasalima dauke kansa yayi kamar bega abinda kefaruwa ba.Cikin rawan murya tabude bakinta da niyyan magana...Anma kafin tafurta komai Nadiya tarigata da fadin" ke yar talakawa dangin jaraba,saboda rainin hankali irin naki shine zakije kidafamin abinci me uban attaruhu saboda kina bakin ciki dani kinason ganin bayana to bari in sanar dake abinda baki sani ba wallahi ko ubanki ne sarkin malaman duniya baku Isa kuga bayana ba bare ma shi bakowa bane face dan maula,dan haka ina me gargadinki dakifita daga cikin rayuwar mu inba haka bane nuna miki bakin rijiya bawajen wasan makaho bane. Cikin muryan lallashi Ahmad yace"kiyi hakuri My Queen kidena wahalar da bakinki akan wannan bakauyiyar yarinyar ni nasan matanki da zan dauka akanta Wanda setayi danasa ni akan abinda ta aikata miki,domin babu wani mahalukin daya isa ya wulakanta ki in kyalesa komai matsayinsa aduniya bare kuma kaskantacciya mara mutunci."Hannu tasanya tashare hawayen dake ambaliya afuskart,cikin dauriya da kafewar zuciya tace"Naji ni kaskantacciya ce awajenka,dama bana neman ka daukakani"daukakar Allah nake bukata bana mutum ba,Maganar danasani kuwa na nawa ya Ahmad!?ai danasani tunda ga ranan dana shigo cikin gidanka, amatsayin matarka nakeyi kuma har gobe bazan dena ba harse ranan da kagyara rayuwar ka, kadawo cikekken namiji mai cike da ikon fada agidan sa Wanda yasan hakkin aure yakuma San hakkin Allah akansa kana yasan halak da haram,hmm ya Ahmad ina mai tausaya maka ranan da ubangiji ze tsaidaka agabansa ya tambayeka hakkin daya baka akan matanka shin maizaka fada masa!?...Cikin wani irin matsanancin fushi da tsanarta yakwasheta da mari.wanda yasanya ta faduwa tabuga kanta ahannun kujeran atake wajen yakumbura.Cikin rashin tausayi yasanya hannunsa yadagota tare da shake wuyanta mari yashiga kifa mata hagu da dama yana cewa Wallahi ko duk duniyar nan gatankine yau sena nunamiki ni basa ankibane,Inaso ko mafarki kikayi kinyi musayar yawu dani inkintashi kirazana bare kuma kiyimin rashin kunya.Kafewa idanunta sukayi asama sekakari take,dakyar ta iya kokarin daga hannunta tarike nasa dan kwatar kanta anma ta kasa danko gezau beyiba,zubawa sarautar Allah ido tayi domin tasan yau karshenta yazo. Ganin yana kokarin kisa yasa Nadiya saurin karasowa tarike hannunsa,Cike da tsoro tace"Honey sake mata wuya karka kasheta kaja mana bala'i!.kinsaketa yayi sema sake matse ta dayayi ajikin bango da duka karfinsa dan wani irin tsanarta yayi acikin rayuwar sa gwanda yakasheta kowa yahuta.Cikin tashin hankali Nadiya tabuga masa tsawa tare dacewa wai bazaka saketa bane seka kasheta!!??tafada tana janye hannunsa ganin ko motsi Sukainat tadena"Saketa yayi yana wani irin huci afusace yajuya yafice daga dakin.Zubewa Suky tayi sumammiya awajen"Cikin sauri Nadiya tabude Frigg tadauko ruwa me sanyi tasheka mata.Numfashi taja,kana tabude idanunta dasuka kada sukayi jawur dasu"Ganin ta farfado yasa Nadiya tajuya tafice... Kuka Sukainat tafashe dashi Wanda muryanta befita,se hawaye dake ambaliya akan innocent face dinta.Dakyar ta Iya mikewa tashiga toilet ruwan zafi takunna tagasa jikinta da goshinta dake mata zafi,kafin tafito kan gado tafada"tayi rigingine, sotake bacci yadauketa kozata rage damuwar dake ranta anma Hakan yaki domin idanunta bushewa sukayi ba alamar bacci acikinsu.Rufin P.O.P dake dakin tazuba wa idanu tana tunanin rayuwa,baki daya bata da sa'a acikin rayuwar ta. Ahmad yazame mata karfen kafa tun daga ranan data shigo cikin gidansa take cikin bakin ciki da takaici Wanda batasan ranan karewar saba .Lumshe idanunta dake cike da hawaye tayi tana, tuna ranan data fara haduwa da Ahmad acikin rayuwar ta ranan da kaddararta tasauya izuwa kunci da bakin ciki,takuma dawo baiwa.Hawayene suka wanke mata fuska lokacin data tuna ahanyar ta nadawo daga islamiyya tahadu dasi.lokacin da aka tashe a islamiyya yamma yayi sosai kasancewar zasuyi musabaka hakan yasa suka dade,se da tafito taga hadari yahadu bakikkirin yana bada iska alamar daf ruwa yake da saukowa,gashi babu masu abin hawa hawa duk da kasamcewar tsakanin dutsen tanshi da federal Sacateria bawani nisa sosai.Hong dataji yayi yawa abayanta yasa tayi saurin matsawa gefe batare data juyaba domin sauri take ta Isa gida,sake danna mata hong akayi da karfi, hakan yasa tajuya akuma dede lokacin ne ruwan sama ya barke kamar da bakin kwarya.Zuge glass din motar yayi cike da nutsuwa yace"Barka da wannan lokacin kanwata,amsawa tayi da yauwa"tana kokarin barin wajen ganin yanda ruwa kedukanta,cikin kasa da murya yace"kishigo in rage miki hanya karmura yakamaki!,kai ta girgiza masa cikin yanayin sanyinta tace"ngd.sake sassauta murya yayi yace"pls kishigo mana inrage miki hanya"kin amincewa tayi.Duk Magiyan da yaitamata kantashiga yarage mata hanya anma fir taki. tayi tafiyar ta acikin ruwan yayinda shikuma yadinga bin bayanta ahanli har ta Isa Gida batare datasan yana biye da ita ba... Sukainat kitashi kibamu abinci"Muryan Rufaida yakatse mata tunanin datake"Ahankali tabude kumburarrun idanunta takalle ta,Cikin muryan ta dabaya fita sosai tace"banyi girkiba.Dariyan shekiyanci Rufaida tasheke dashi kafin tace"Meyasa meki haka kofaduwa kikayi ko kuma kinyi fada ne amafarki da wacce tafi karfin ki!?hhhh gardiya tafadi akasa, tana gama fadin haka tafice daga dakin tana dariyar mugunta,dan dama ba yunwa takejiba Nadiya ce tasanya ta zuwa tambayi abinci... Shiga parlour tayi tana dariyar mugunta hadda rike ciki,Hararanta Hjy kultum tayi tace ke lafiya kike irin wannan dariyar kamar wata zararriya.tsagaita dariyar tayi tace"Wlh grany bakiga fuskar Sukainat bane kamar wacce sukayi kokuwa da kada..Fashewa da dariya Nadiya tayi tace ke banson karya fa"Allah Momy bakarya nakeba dagaske nake.. Tsaki Hjy Kultum taja tace taje can takarata da mugun halinta matsalar tace duk bakin halinta kanta zekare ai,Ina aikar da aka miki tafada tana kallon Rufaida!?cewa tayi batai girki ba"anma bari nakira miku ita sekuga yanda fuskarta tayi, tana gama fadin haka tafice batare datajira jin amsar suba,tana shiga dakin babu sallama tace" Sukainat kawar kada kizo Hjy tazo kugaisa...Da kallo Sukainat tabi bayanta,tana mamakin sunan data kirata dashi wai kawar kada,kawar da tunanin tayi aranta kana tamike ahankali tadauki hijab dinta tafita daga dakin... Kanta akasa tashiga parlour,bakinta dauke da sallama"Ko kallon ta basyi ba bare tasamu arzikin amsa salamarta.Bata damu da hakan ba domin inda sabo yaci ace tasaba da hallayar su. Cike da ladabi ta tsugunna kusa da kujeran da Hajiya kultum ke kai tace"Sannu da zuwa Hjy fatan kinzo lafiya!?,Azabure Hjy kultum tamike tana watsa mata kallon tsana tace."Bana bukatar gaisuwarki mara tarbiya,se kizo kina wani sissinne kai kamar mutuniyar arziki!"maza fice kibani waje bana kaunar ganin wannan shedaniyar fuskar taki.Batace komai ba tamike tana kokarin hana kanta hawaye domin bataso suga raunin ta.Haba Sukainat kamata yayi kitsaya kibata hakuri dan Hjy kamar uwa take agareki,bekamata kinuna fushin ki kan tayi miki fada ba,anma yanda kika mike din nan yananu ni da kinfusata da fadar datai miki, takarashe tana satan kallon Hjy kultum dake jijjiga kafa cike da bala'i. Murmushin takaici tayi,tarasa meta tsarewa Nadiya arayuwarta Wanda bata da burin daya wuce taga ta kuntatawa rayuwar ta."Cikin dashash'shiyar muryan ta da befita sosai tace"Wallahi ko daya banji takaicin kalaman Hjy ba dan yanda zan daraja Ummi na haka itama zan darajata amatsayinta na mahaifiyata...Cikin sauri Hjy kultum tadaga mata hannu tana huci tace"Allah yasauwa ke min in haifi mujiya kamar ke,me bakin jini da mugun hali,kije can kinemi uwarki anma ni bana fata in zama uwarki,dan da nahaifi irinki gwanda inda wama bani da 'da aduniya lalacacciya kawai...Cikin sauri Sukainat tafice daga dakin tana matsar kwalla,dan bazata Iya jure zama suna jifanta da munanan kalamai ba gara tafice tabasu waje. Bayan fitarta Nadiya takalli Hjy kultum tana tabe baki tace"Hjy Wallahi yarinyar nan ta mugun renaki Sam bata ganin girmanki da kimarki sekace ke basurukar taba ce!,tafi karfin baki hakuri kenan akan lefin data miki gaskiya Hjy sekinyi gaggawar daukar mataki a kanta inba haka ba nan gabama se tayi abinda yafi wannan!?.Kwafa Hjy kultum tayi tace"bar matsiyaciyar yarinya ninasan maganinta dan sena dauki tsatstsauran mataki akanta... Se bayan sallan la'asar Ahmad yashigo gidan agajiye.Lokacin dayashigo Hjy kultum nashirin tafiya ganin sa yasa takoma tazauna.Kusa da ita yazauna yagaishe ta"amsawa tayi da murmushi afuskarta tana tambayar sa kasuwa?"Dan yamutsa fuska yayi yace"Kasuwa babu dadi dan acikin wata daya nayi asara tafi na milliyan uku baki daya, harkan kasuwanci na Neman tabarbare min nakasa gabe meke damuna!? Se asara naketayi komai se lalace min yake." Wani irin ka kasa gane abinda ke damunka bayan ga Abu afili,akuma kusa dakai"cewar Nadiya tana jifansa da wani shu'umin kallo"Kamar ya akusa dani My Queen ban fahimci mekike nufi ba yafada yana me kura mata idanu alamar yana son jin Karin bayani.Yanzu kuwa zan fahimtar daku,sede bansan yanda zaku amshi maganata ba. Daga shi har Hjy kultum ido suka zuba mata batare da sunce komai ba,sede da ka kalli fuskokinsu zakasan suna Bukatar Karin bayani....Murmushin samun nasara tayi kafin tace"... _VOTE COMMENTS AND SHARE._✅ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???.* _(True life story)_ _Na Marubuciya_ *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarin sa ya Allah kajikan duk kan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._* *PAGE 55&56*🖊️ _________________________📖 Uban me yakawo ki wajena!?Aida sekije kibisa tun yanzu ku kaini wajen hukumar kare hakkin mata bawai Sena sake yi miki komai ba,idan kukayi hakan se intabbatar dacewa kuncika yan halak kuma dagaske kukeyi"!yakarashe afusace dan har cikin ransa yake jin takaicin cin mutunci da mutumin ya masa hakika badan yaci darajan furfura ba daseya tsula masa rashin mutunci da harya mutu baze manta dashi ba...Banza tayi masa dan wani mugun haushi yake bata,batare da ta tanka masa ba ta jingina bayan ta da jikin motar jin kafafunta sungaji da tsayuwar.Akufulace yace"Ke dan Ubanki ni sa'anki ne da zanyi miki magana kina jina kiyi min banza ya fada yana zazzare mata daradaran idanunsa!?Idan motar dake wajen ya amsa to itama ta amsa. "Wannan shirun datayi bakaramin kona mai zuciya yayi ba hakika yarinyar nan taga gadon baccina bacin haka yaushe ze mata magana tayi banza dashi,afusace yasanyo hannu acikin aljihun wandansa yaciro dari biyar ya wurgama tare dacewa kidauka kibiya kudin transport kiwuce gidan ku inyaso daganan sekiwuce kuje kukaini kara keda sabon Uban naki!.Yana gama fadin haka yashiga motarsa batare daya jira jin abinda zatace ba kana ya buleta da kuran motarsa yabar wajen...Murmushin takaici tayi a lokacin da motarsa ta bace mata koda amafarki bata taba zotan irin Wannan wulakan cin daga wajen Ahmad ba,Dasauri tasanya hannunta tashare hawayen dake kokarin zubo mata.Jiki amace tafara tafiya har tafita daga cikin haraban asibin yayinda zuciyar ta keta yimata sake-sake kan tawuce gidan su,yayinda wata zuciyar ke cewa takoma gidan sa.Cikin ikon Allah tana fitowa tasamu adedeta, taransa tayi tare dasanar masa dacewa bayan driving school ze kaita,kai dan acaban ya jinjina mata tare da fada maya yanda zata biyashi bamusu ta amince da bismillah tashiga shikuma yatayar suka tafi... "Tafiyar minti talatin ne yaikusu unguwar har kofar Gida me adedetan yasauketa kafin ta sallameshi,juyawar dazatayi ta hango motar Ahmad yakutso kai cikin Unguwar tayi mamakin ganin tarigasa karasawo da alama yatsaya awani wajen ne. Cikin sauri takarashe shigewa cikin gidan har tana hadawa da gudu,dan kar ya cimmata"Da kallo Baba mai gadi yabita cike da tausayi yayinda zuciyar ke tunanin ya akayi tadawo ita ka'dai Karan Hong da akayi masa da karfine yasanya shi saurin mikewa. Direct sashen ta tawuce da gudu tana shiga ta danna wa kofar key tabar sa ajiki kana ta wuce bedroom din ta takwanta tana maida numfashi. Kogama parking beyiba yafito amatukar fusace yanufi sashenta yana murda handle din yaji arufe,Cikin takaici yadaki kofar da karfi.Seda tatsorata da yanda yake bugun kofar da karfin gaske kamar ze karya hakika ba dan kofofin masu kyau da nagarta bana daya karya su.Duk da tana jin yanda yake kiranta cikin hargagi hakan besa ta motsa ba bare ta amsa masa,afili ta furta inkagaji zaka tafi.Cikin hargagi da tsawa tajiyo muryan sa akaro na barkatai yana cewa Wallahi Sukainat idan baki bude dakin nan ba kika bari na balla kofar na shigo sekin gwammaci kida da karatu.Banza tayi masa sema bedroom din ta data nufa tayi kwanciyar ta tana mecewa inka gaji da tsayuwa ka koma ai jarababbe kawai... Jin andafa kafadarsa ne yasanya shi juyawa amatukar hasale"Nadiya yagani tsaye takafe sa da kananun idanunta cikin tuhuma take Kallon sa kafin tace"mekake nema anan!? Kwafa yayi yace"ni Wannan yarinyar zata to zarta acikin mutane My Queen yakarashe kamar zeyi kuka da alama haryanzu yana jin takaicin abinda Dr yafada masa!.Metayi maka tafada tana metsaresa da idanu akaro nabiyu.Zazzafar huci yafesar daga bakinsa kafin yashiga zayyane mata yanda sukayi da Dr dakuma yanda sukayi da Sukainat...Batare da tace dashi komai ba tarike hannunsa suka bar wajen domin tana ganin wani dama tasake samu akanta.Direct sashen ta suka nufa akan 3siter tazaunar dashi kana tazauna akan cinyarsa, hannu tasanya tasakalo wuyansa tare da hade bakinsu waje daya seda tayi kissing dinsa San ranta kafin tajanye bakinta daga nasa,tana kallon yanda yake binta da wani mayataccen kallo kawar da kanta tayi daga kallonsa.Cikin bada umarni tace"banaso kayi mata magana akan abinda yafaru tsakanin ku tasake kai karanka wajen Baffan ka,daze zo yai tamaka ihu batare daya tambaya ke yaji tabakin kaba dan haka kafin tace zataje tashirya masa karya da gaskiya inaso kai karigata. Numfasawa yayi cike da gamsuwa da kalamanta,Ahankali yace"toh mezance dashi idan nakira sa ko kuma kina Ganin ze yadda da maganata ko da nakirasa kinsan fushi yake dani!??. Hararan sa tayi tana kwabe fuska tace"yanzu kai bakasan mezakace ba idan kakira!!?, takarashe adan fusace tana kokarin mikewa daga jikinsa dan talura akwai rainin hankali acikin maganar sa. Dasauri yajanyo ta yana sakar mata da murmushi kafin yace"Allah yahuci zuciyar sarauniyar mata farin cikin raina yanda kikeso haka za'ayi yafada yana Ciro wayarsa daga aljihu.Number Alh Ali yafito dashi yadan na kira .Lokacin daya kira Alh Ali nashirin fita sallah magriba ganin kiran Ahmad yasa shi tsayawa yana kallon wayar cike da mamaki kasancewar ba'ariga da anshiga sallah ba akwai saurin lokaci.Kallon sa matarsa mesuna Hjy Bilki tayi kafin tace"Alh yakatsaya lafiya de ko!?,Murmushi yayi yace"Ahmad ke kirani,tun ranan danaje gidan sa nayi masa fada kan yayi adalci tsakanin matansa rabon daya kirani se yanzu yake nemana ko kome zan masa oho!.Kai Hjy Bilki tagirgiza tace"Wallahi Ahmad yabani mamaki koda wasa akace ze aikata haka bazan yadda ba se gashi yashayar da mutane mamaki yaro nitsats-tse mai hankali da sanin yakamata sede beyi dacen mace ba.Har Alh Ali yabude baki zeyi magana yafasa sakamakon kiran daya sake shigowa wayarsa akaro na biyu kasancewar tuni kiran farkon ya yanke. Da sallama Alh Ali yadauka kana yana sauraran Ahmad dake gaishesa,adakile ya amsa tare da tambayar sa ya lafiyan iyalai.amsawa yayi dasuna lafiya"Masha Allah Alh Ali yace".Shirune yabiyo baya kowanne da tunanin dayake aransa,shi Alh Ali natunani kiran dayai masa awannan lokacin dan yalura da magana abakinsa sede yakasa furta wa.Yayin da Ahmad ke fargaban fadawa baffan nasa laifin daya shirya wa Sukainat dan besan yanda ze amshi batun nasa ba. "Jin shirun yayi yawane yasanya Alh Ali cewa"se anjima tunda baka da abin fadi nizanje masallaci yafada yana kokarin kashe wayarsa.Zunguran sa da Nadiya tayi yasashi shiga taitayin sa,Harara tamaka masa kamar idanunta zasu zazzzago kasancewar wayar a handsfree take taji me Alh Ali yafada.Jarumta ya arowa ransa yace" am dama Baffa sekuma yayi shiru..yakasa karasawa.Tunda baka da abin fadi se anjima nizanje masallaci in nadawo mayi magana yana gama fadin haka yakatse layin tare da yiwa matarsa sallama yafice yatafi masallaci yana surutun batamasa lokaci da Ahmad yayi kan shirmensa gashi har antada kabbarah.... Abangaren Ahmad kuwa kallo yabi wayar dashi dan yayi zaton fiye da hakan ma daga wajen baffan nasa dan yasan yamasa laifi."Yayin da takaici ya turnuke wa Nadiya makoshi jin har Alh Ali yakashe Ahmad befadi abinda yake gabansa ba.Cikin sanyin jiki yace My Queen.... Hannu tadaga masa afusace tace" karkace min Komai saboda tsaban wulakan ci da rainin hankali irin naka daman kasan ba sanar masa zakayi ba zaka bata min lokaci dan rainin wayo da tsagwaran cin mutunci!. Shiru yayi kamar ruwa yacinyesa seda tagama zazzaga masa bala'i san ranta kafin tamike afusace tanufi bedroom din ta.Duk da yana jin anshiga sallan maghriba a masallaci anma yakasa tafiya sallan dan baze Iya zuwa sallah tana fushi dashi ba,hakan yasa jiki amace yabi bayanta.Cikin sauri yaja yatsaya,sakamakon wata razananniyar tsawan data buga masa tare dacewa karka kuskura ka shigo min dakina!.Kamar zeyi kuka yace"Dan Allah my Queen kisaurareni wlh ashirye nake da fada masa duk abinda kikace anma kiyimin afuwa naje masallaci indawo kafin nan shima yadawo se insanar masa.Dan sassauta fuska tayi batare data kallesa ba tace"kana idarwa kadawo tafada cikin bada umarni. Washe baki yayi cikin jin dadi yace"yauwa My Queen ina kaunarki.banza taimasa, hakan yasa shi ficewa batare daya sake furta komai ba.Bayan sun idar da sallah bedawo ba seda yajira isha'i kasancewar yasan muddin inya shigo bejira sallan ba dakyar zata barsa yakoma... Sashen Sukainat yafara biyawa yana tura kofar dakin still yajisa arufe, kwafa yayi ya koma sashen Nadiya.Zaune ya hangota ta hakimce akan rantsats-tsen kujeranta, sanye take Cikin bonshort da top yayin da wayarta ke ahannunta da alama charting take kallo daya tayi masa tadauke kai.Rufy hanan da akram, ne sukataso da gudu suka rungumesa suna cewa oyoyo dady,murmushi yayi yana shafa kansu cike daso... Atsorace suka sake sa, sukaja baya sakamakon tsawan da Nadiya tabuga musu sum-sum sukawuce dakin su kasancewar suna tsoron ta.Kasa da kai yayi dan baze Iya juran kallon kaskancin datake jifansa dashi ba.Jiki asanyaye yakaraso kusa da ita yazauna cikin sanyin murya da lallashi yace"please my Queen ki saurareni kiji, Wlh liman ne yatsai dani kancewa akwai tallafin da ake hadawa na marayu, shiyasa kikaga na bata lokaci bandawo ba anma ina neman afuwarki in har nabata wa saurauniyar mata rai."dan sassauta fuska tayi kasancewar tasan suna hada irin Wannan tallafin lokaci zuwa lokaci, ganin ta sassauta fuska ne yasanya shi cewa toh yanzu mekike so in fada masa??. Zama tagyara baya bo ba fallasa tace"Idan kakira kuka gaisaa sekabashi hakuri abisa laifin daka masa,sannan kace tunda ga Wannan ranan kagyara ka ke kyautata musu Dede karfin ka,saboda nasiyyar daya maka yatsara maka jiki sannan kuma kaga ne kuskuren ka,kana seka daura dacewa anma yanzu baki daya Sukainat tarenaka batajin maganar ka baka Isa kasata ba,bakuma ka Isa kahanata ba se abinda tayi niyya shitakeyi ga yawo akullum kasa kafa kafita itama zata bi bayan ka,sannan kuma tayi yunkurin zubar maka da ciki shiyasa kakawo karanta dan kagaji da halayyar ta kawai zaka sauwake mata takoma gida dan bazaka Iya da halayyar ta Sam batada tarbiya...Innayi hakan ze faranta miki rai!?ya tambeta cike da kulawa.Baki tawashe cike da jin dadi tace"kwarai kuwa sannan ne ma zan tabbatar da irin son dakakeyi min. "Batare daya sake furta komai ba yadauki wayarsa yakira number Alh Ali, har ringing uku bai dagaba jiki asanyaye yace kinga be daga ba" Kasake gwadawa ze dauka tace dashi... Abangaren Alh Ali kuwa yana kallon kiran Ahmad din yaki dagawa kasancewar ka'idar sace idan yana cin abinci be daga kira.Kiran ne yasake shigowa akaro nabiyu hakan kuma yayi dede dagama cin abincin sa,tissue yasanya ya goge bakinsa.Anitse yayi picking din call tare da sallama. Zama Ahmad yagyara tare dagaishe sa cikin nutsuwa.Amsawa Alh Ali yayi bayabo ba fallasa"Cike da tsoron me ze biyu baya Ahmad yace"Baffa dama sona ke muyi magana idan baka komai,Toh ina sauraren ka, cewar Alh Ali dake zama akan rantsats-tsun kujeran su masa kama da fadar shugaban kasa saboda kyau da tsaruwan sa.Numfasawa Ahmad yayi kafin yashiga zayyane masa tsakanin sa da Sukainat kamar yanda Nadiya tashirya masa...Alh Ali yacika da mamaki a lokacin daya gama jin jawabin da Ahmad yamasa game da Sukainat. Ina ita Sukainat din Alh Ali yafada a lokacin dayake kokarin mikewa,dama dama..sekuma ya hau kame kame yarasa mezece.Ok kakirata kujirani gani nan zuwa, yana gama fadin haka yakashe wayarsa batare daya jira jin abinda zece ba...Kallon sa Hjy Bilki tayi tace"Alh fita zakayi yanzu!?kai ya jinjina kana yace"eh domin banyar da da abinda Ahmad yafada ba babu mamaki makircin Wannan matar ta sace suka kulla mata,anma idan naje zan tabbatar da komai ke wakana"yafada yana kokarin ficewa daga parlour,Allah yatsare adawo lafiya tace dashi"ameen ya amsa yana mai ficewa.. Ahmad kuwa da kallo yabi wayar tasa kafin yamaida Kallon sa kan gimbiyar tasa data hakimce akan kushin tana girgiza kafa cike da bala'i...Har ya bude baki zeyi magana tadaga masa hannu afusace tace"kar kace min komai nalura Wannan baffan naka yafiye bin diddigin jaraba toh yazo ina dede dashi ta nagama fadin haka tawuce bedroom din ta afusace.. Kai yadafe cike da tunani,besan mezece da baffan nasa inyagane karya yamasa.Jin karan knocking yasashi mikewa jiki asabule yanufi kofar yabude.Barka da zuwa baffa yafada a lokacin dayake kokarin rufe kofar dan tuni Alh Ali yashige ciki.seda yazauna kafin yace"ina matan gidan??Cikin inda inda yace"bari inkira maka su yanagama fadin haka ya nufi bedroom din Nadiya kwance yasameta tana latse latsen waya,My Queen tashi muyi magana banza tayi masa kamar batasan Allah yayi halittarsa awajen ba, cikin sanyin murya yafara lallashin ta tare dayimata alkawarin zekareta awajen dakyar tahakura tabi bayan sa.Akan 2siter tazauna adakile tagaishe da Alh Ali kamar wacce akaima dole,se wani huhhura hanci take, amsawa yayi batare daya kalleta ba... Ahmad kuwa Ahankali yake knocking din kofar Sukainat gudun karya yi da karfi Alh Ali yaji ya fahimci wani Abu anma yafi sama da minti goma beji alamunta taba hakan yasa yakoma jiki amace dan beson yagane da akwai matsala.Kallon sa Alh Ali yayi yace"ina ita suky din cikin rawan murya yace" Wallahi taki bude kofar Baffa. Shikuwa Alh Ali bece komai ba yasanya hannu acikin aljihun babbar rigansa yaciro wayarsa,number Sukainat yakira... Sukainat kuwa duk buga kofar da Ahmad keyi tanajinsa banza tayi masa dan tasan muddin ta bude wulakanci da tozarci ne zebiyo baya hakan yasa taki budewa,tana kwance taji ringing din wayarta hakan yasa tamike tadauka,Ganin mai kiran ne yasata saurin dagawa kamar yana gabanta haka tagaishesa cike da ladabi amsawa yayi cike da kulawa kafin yace"tasameshi a parlour Nadiya, Cike da mamaki ta amsa da gatanan zuwa aranta tana mamakin abinda yakawo sa.Dogon hijab tasanya akan dan figigin rigan baccin dake jikinta kana tafito Cikin nutsuwa tanufi sashen Nadiya yayinda zuciyar ta ke bugun tara-tara dan batasan me zata tarar ba.... Da sallama dauke abakin ta tashiga Alh Ali da Ahmad ne kawai suka amsa mata yayin da hakimar tacure baki waje daya tare da kankance kananun idanunta alamar rashin mutunci.Cike da girmamawa Sukainat tagaishe da Alh Ali kanta akasa,amsawa yayi yana mejin tausayin ta har kasan ransa. Gyaran murya yayi tare da kallon Ahmad yace" mai maita abinda kafa da min awaya,yafada babu alamar wasa atare dashi.... _VOTE COMMENTS AND SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???* _(True life story)_ *Na Marubuciya* _REAL ESHAA ~_ *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_ 👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._* ```Dan Allah masu cewa ga yanda zanyi suyi hakuri subarni in karasa labarina a yanda nafara be kamata ace Ku zakuna fada min abinda zanyi ba wacce taga zata karanta ayanda natsara fakat wacce bazata Iya ba kuma seta hakura anma dan Allah kidena yimin kutse cikin lamarina 🙏🏻🙏🏻🙏🏻``` *PAGE 51&52*🖌️ _______________________📖Murmushin samun nasara tayi kafin tace"Shin awatan nin baya irin haka nafaru da kai!?Batajira jin amsar saba taci gaba dacewa Katsaya kayi tunanin meyesa se ayanzu hakan ke faruwa dakai,Na tabbata zaka gane inda maganata tadosa. Shiru yayi nawasu mintuna yana nazarin maganin ta,ganin bai tuna komai bane yasanya cewa"A gaskiya niban fahimci komai ba, kawai de nasan kaddara ce tafado min kuma ina fatan Allah yamayar min da alkhairi dama shi kasuwanci yagaji haka bazeyu ace kullum mutum na samu ba dole wataran seya rasa.Kai Hjy kultum tajinjina cike da gamsuwa da maganan Ahmad tace"Kwarai kuwa dama shi kasuwanci yagaji haka wata ran samu wata ran rashi,inde ba ma hassada ke yimaka jifa ba to bana tunanin wani abu daban,dan haka seka dage da addu'o'i inma wani sharrin suke binka dashi zeko ma musu kansu kaciga ba dayin addu'o'i dan shine mafita. Haushi ne ya tokarewa Nadiya makoshi,jitake kamar ta makesu dan takaici ganin basu fahimci abinda take nufi ba.Danne bacin ranta tayi tace"Hjy wai kina nufin kema baki fahimci abinda nake nufi ba?,ko dayake shikenan tunda baku fahimta ba abar maganan!.Cikin sauri Hjy kultum tace"Kamar ya abari ai seki yimana bayani yanda zamu fahimta inkinsan wani Abu akai,ko baha kabane Ahmad takarashe tana juya akalar tambayar kansa.Kai ya jinjina alamun hakane.Zama tagyara kafin tace"Ni azatona aduk maganan da akeyi agari yana kunnen ku,kancewa Sukainat farar kaface!,Domin gado tayi wajen mahaifiyar ta, dan lokacin da babanta ya auri mahaifiyar ta yanada dukiya anma tunda tashiga gidan yafara rasa komai seda yatsiyace kaf yadawo bashida komai shi yasa Dadyn rufy nazuwa Neman Aurenta suka bashi saboda sunsan insukaja lokaci za'a fasa dan za a Iya fada masa abinda ke damunsu...Hannu Hjy kultum tadaga mata dasauri tace"base kin karasa ba nariga na fahimci abinda kike nufi,anma meyesa baki sanar damu tun kafin ayi auren ba?Cikin yanayin damuwa tace"Hjy ai a wannan lokacin kona fada bazu yardaba cewa kazuyi kishine.Haba Hjy kultum tarike cike da jimami tace"Wannan yarinya akwai tsinanniya,Mara imani saboda zalinci irin na iyayenta sunsan annoban dake damunsu shine zasu kakabawa Dana!?toh Wallahi bazata sake koda minti daya ne acikin wannan gidan ba seta fice"Cikin bada goyon baya Ahmad yace kin kyauta Hjy tunda aka munafurceni toh bazata zauna min agida sutalau tani ba dole takoma gidansu.Dolen ta mata fice ai cewar Hjy kultum gama fadin haka tamike afusace tanufi sashen Sukainat... Sukainat nashiga daki tawuce bedroom dinta direct, kwanciya tayi da hijabin batare data cire ba hawaye na kwaranya daga idanunta dasuka kankance saboda kuka tarasa me ta tsarewa Hjy kultum aduniya databi tadaura mata karan tsana,komai tayi bata burgeta sede hantara da kyara yabiyo bayan abin alkhairi da mata... Tana Cikin wannan tunanin taji an fincikota da karfin gaske seda tafadi kasan tiles din.Cikin hargagi Hjy kultum tace"tashi kifita tunda ba gidan uban kiba ne yar matsiyata! mai farar kafa!,baki isa ki talauta min da ba kamar yanda uwar ki ta talauta ubanki dan haka dole kibar min gidan dana takarashe tana me fincikar ta da karfi...Kuka Sukainat tafashe dashi tare furta _(Alhumma ajirni fi musibati wa'ahlif khairan minha)._ Mari Hjy kultum ta kwada ma tace"dan ubanki nice masifar!?Toh kome zakiyi se kinbar min gidan dana Wallahi!, maza wuce Irin jaraba tafada tana hankada keyarta zuwa waje.Hannu Sukainat tasanya tadauki wayarta dake kan beside drawer, tafice Hjy kultum na bayanta tana tura kayar ta.Seda takaita Har kofan gate din kafin tadawo. Kai Baba mai gadi ke girgizawa cike da tausayin yarinyar hakika da'ace shi wanine toh daya bawa iyayenta shawaran su dauketa takoma gabansu,dan muddin taci gaba da zama agidanan wataran sede abude kofa atsinci gawarta ciwon zuciya yakasheta,sede kash!!shi ba kowa bane daze Iya bada wannan shawaran, Anma hakika yana tausayawa rayuwar ta shida yake mai gadi ma yafita samun kwanciyar hankali da nutsuwa... Direct sashen Nadiya Hjy kultum takoma tana kumfar baki.Kallon ta Ahmad yayi yace"Hjy ina fatan kinfitar min da ita daga gida?,Kai ta jinjina tana haki tace"Wallahi Ahmad narasa a inda ka kwaso wannan annobar da hannunka dakuma kudinka.Cikin sauri Nadiya tace"Hjy nifa ina tunanin ba ahaka banza ya aureta ba da asiri suka hada in ba haka ba mezeyi da ita irin masifa!.Kai Hjy kultum ta jinjina tace"shakka babu maganan ki gaskiya ce da akwai mana kisar dasuka kulla karfin auren.shide Ahmad shiru yayi besake cewa komai ba baki daya hankalinsa yatafi wani tunanin daban.Zama Hjy kultum tagyara amaimakon tatafi kamar yanda tayi niyya seta fasa acewarta se bayan sallan isha... Sukainat nafita tanemi waje tazauna tana tunanin inda zataje a yamman nan,tasan muddin takoma Gida acikin wannan halin datake hankalin iyayenta zetashi,takuma sanya su cikin damuwa.Hakan data tuna yasanya ta yanke shawaran da zuciyar ta kebata kan tasanar wa da Alh Ali. Shawaran zuciyar ta tabi tashiga contact dinta tafito da number sa ta danna kira.Ringing daya Alh Ali yadauka fuska asake ya amsa sallamar ta.Cikin rawan murya tagaishe sa,Am sawa yayi yana yana tambayar ta lafiya jin yanda muryan ta kerawa!?.Kukan datake kokarin danne wane ya samu nasaran subce mata tashiga rerewa cike da tausayin kanta...Cike da damuwa yace"yata me yasa meki?,Kiyi shiru kisanar dani damuwar ki insha Allah zan miki maganin matsalarki.Kasa tsayar da kukan tayi sakamakon wani Abu me nauyi daya tsaya mata akirji.cikin muryan lallashi yace"kiyi shiru kisanar dani abinda ke damunki,ko Ahmad ne ya miki wani abu kisanar min nayi miki alkawarin hukunta sa dade da lefin sa!".Da kyar ta iya tsagaita kukan tana Jan zuciya tashiga labar tamasa abinda yafaru tun farko harzuwa yanzu da Hjy kultum takoreta... Kai Alh Ali yake jijjigawa Rai amatukar bace yarasa yaushe Ahmad yazama Mara imani da tausayi,Danne bacin ransa yayi yashiga bata hakuri,tare dacewa tajira sa awajen gashi nan zuwa. "Bayan takashe wayar ne takife kanta akan cinya tashiga rera kuka meban tausayi a zuciyar duk wani me tausayi... Ba adau lokaci ba Alh Ali yakaraso,awaje yayi parking motarsa daga can gefe ya hangota tahada kai da gwiwa da alama kuka take.Fita yayi amotar yanufi inda take,Sunanta Yakira cike da tausayin ta hakika yana tausayawa rayuwar yarinyar domin ya fahimci batada kwanciyar hankali agida.Dago kai tayi tana share hawayen dake fuskarta,Cikin sanyin murya yace" taso mushiga.jiki amace tamike tabi bayan sa tana tsoron abinda zata tarar aciki. Tun kafin suka rasa shiga parlour sukajiyo sautin dariyar Hjy kultum da Nadiya tamkar zasu tsaga gidan.takaicine ya tur nukewa Alh Ali makoshi Sam yarasa kultum wace irin macece Mara tunani da hangen nesa. Cikin kakkausan murya yayi sallama tare da jiran izinin shiga,Ahmad ne yamike yanufi kofar dan ganin ko waye kasancewar basu gane muryan sa ba. Ahmad Na ganin Alh Ali tsaye da Sukainat abayansa seda hanjin cikinsa takada tsaban furgici da ru'du,domin yasan halin baffan nasa muddin ransa yabaci ze Iya yin komai musamman ma ace bakada gaskiya.Cikin dauriya yace"barka da zuwa Baffa...Kafin ya karasa Alh Ali ya kwashesa da wani razanen nen mari amatukar fusace.Ba Ahmad ba hatta Sukainat dake bayan sa se da tarazana da Marin, bata taba zaton zafin mutumin yakai haka ba,batasake tsinkewa ba seda taga yasake kifa masa wani Marin daya fi na farko.Cike da bacin rai Alh Ali yace"Ashe Ahmad baka da mutunci?nizaka ciwa mutunci ka wulakanta Ahmad!? inje har gaban iyayen yarinyar nan subani ita nadawo maka da Ita shine zaka wulakan tata saboda ba ni dakima da daraja a idanunka??yakarashe cikin hargagi tamkar zetsaga gidan.Shiru Ahmad yayi tamkar ruwa ya cinyesa yakasa koda daga kansane tsaban bakin ciki tunda yake da baffan sa betaba sanya hannu ajikin sa da sunan duka ba se yau ta dalilin Sukainat, ji yayi zuciyar sa tayi bakikkirin yayinda tsanarta kesake mamaye zuciyar sa. Jin kamar haya niya na tashi a compound din yasanya Hjy kultum da Nadiya fitowa cikin sauri dan ganin meke faruwa.Ganin Alh Ali tsaye fuskarsa amurtuke, yasanya su dedeta nutsuwarsu domin duk abinsu suna shakkarsa.Karasawa wajen Hjy kultum tayi cikin girmamawa tagaishe sa,adakile ya amsa batare daya kalle taba"Dan Allah kakaraso mushiga ciki Alh tace"dashi,banza ya mata seda tasake maimaiwa kafin yawuce batare dayace da ita komai ba"bayan sa sukabi suka dun guma parlour. Bayan sun zauna ne Alh Ali ya kalli Hjy kultum da alamun bacin rai afuskarsa yace"a gaskiya kultum kinbani mamaki da girman ki da tunanin ki kike aikata Abu irin na yara kanana!? koda wasa akace min zaki iya aikata abin da kikayi bazan yadda ba segashi kin aikata,Ina hankalin ki da tunanin ki yaje alokacin da kike wannan katobaran"Bejira jin abinda zatace ba yaci gaba da cewa kultum kada ki manta yaya da dukiya ba a muguntar su sannan nasan bazakiso a aikatawa diyarki haka toh shin ke meyesa kike aikata haka ga 'diyar wasu kokina tunanin ita iyayenta basa kaunar tane kamar yanda kowasu iyaye ke kaunar 'ya'yan su...Cike da takaicin yanda yake mata sababi agaban suky tace"Alh Wallahi bakasan halayyar wannan makirar yarinyar bane,gabaki daya ta wargazawa Ahmad gidan sa tunda ya aureta yafara haduwa da masufu iri iri gaba ki daya nema take ta susutar min da yaro ga asara daya sakosa agaba aharkan kasuwanci bayan kuma da baya fuskankar hakan aharkokin sa wannan ba irin alkhairi bace kana ganin ta...Subhanallah!!Alh Ali yafada rai abace ,haba kultum meyesa bakida lissafine??kina Abu kamar wata yarinya karama taya zakice haka, Allah shike azurtawa asanda yaso yakuma kwace asanda yaso meyesa bazaki yadda da kaddara ba wannan yarinyar bata Isa tasa Allah yakwace arzikin daya baiwa Ahmad ba dan haka ki watsar da wannan camfin. Baki Hjy kultum tatsuke alamar duk maganga nunsa basu shige taba. Juyawa Alh Ali yayi yafuskanci Ahmad "Cikin kakkausan murya yakira sunansa"amsawa yayi kansa akasa.Ahmad katuna cewa wannan yarinyar amanace awajenka muddin kazalin ceta Allah baze taba yafe maka ba,domin matan mu da 'ya'yan mu kiwo Allah yabamu kuma seya tambayemu abisa kiwon daya bamu dan haka kakula kada Allah yatasheka gefe daya ashanye abisa rashin adalci daka keyi atsakanin su,sosai yashiga yi musu nasiyya me ratsa jiki anma baki daya tabayan kunnen su maganan yakebi.Cike da ladabi Ahmad yace"Dan Allah Baffa kayi hakuri in Allah ya yarda irin haka baze sake faruwa ba zankula yanda yakamata.Allah yasa cewar Alh Ali yana kallon Hjy kultum da Nadiya.murmushin dabe wuce saman labba ba Hjy kultum tayi yace"Mungode da wannan nasiyya taka kuma insha Allah zamu kiyaye Allah yabar zumunci."Kallon Sukainat yayi Wanda tunda suka shigo kanta nakasa yace" kiciga ba da hakuri 'ya ta Insha Allah kece da nasara domin mahakurci wataran zema mawadaci.Mikewa Alh Ali yayi yana tattare babban rigansa yace Nabarku lafiya bawanda yayi magana acikin su se Sukainat datace nagode Baffa Allah yakara girma da daukaka"Ameen ya amsa yana me ficewa... Ahankali tamike da niyyan tafiya sashenta bayan fitar sa"Dawo ki zauna bakar munafuka annamimiya mekama da aljanu muryan Hjy kultum yadaki dodon kunnen ta..Jitayi kafafunta sun gaza daukar ta dafe kujera tayi tazauna tana karanto duk addu'ar datazo bakin ta.Mikewa Hjy kultum tayi ta Isa inda take Hannu tasanya tarike kunnen ta dake Cikin hijab cike da tsanar ta tace"ke annamimiya wato harkin kai matsayin daza kidinga kai kararmu ko!?,Nadiya da tunda akafara magana batace komai ba seyan zu tadago kai adakile tace"ai muddin ba atakawa wannan bakar munafukar burki ba nanga ba setayi abinda yafi haka!. Shiru Sukainat tayi kanta akasa burinta kawai su sallameta tatafi.Kallon Ahmad Hjy kultum tayi tace"Ahmad anata magana bakace komai ba, rai abace yace"Hjy Wallahi bansan wani irin hukunci zan yankewa yarinyar nan hankali na yakwanta ba shiyasa kikaga nakasa cewa komai yakarashe cikin kunan zuciya...Shiru yayi nawasu mintuna kafin daga bisani yace"Na rantse da Wanda raina yake hannunsa koda wasu kikasake daukan sirrin gidan kika kai waje sena dauki tsatstsauran mataki akanki Wanda ko karene baze daukaba domin sena wulakanti jahila kawai annamimiya ki bace min dagani kafin in kyafta idanu.Cikin sauri tamike tafita tana mai yiwa Allah godiya dayasa basu taba lafiyan ta ba.. Bayan fitarta Hjy kultum da Nadiya suka dinga ingiza Ahmad kan yadauki tsatstsauran mataki akanta aduk sanda tasake zuwa takai karansa"kwafa yayi yace"Wlh Hjy nasan muddin nasa Hannu na ajikinta da sunan duka sena kasheta shi yasa na kyaleta.kayi tunani mekyau anma nan gaba tasake kwatanta irin haka kada ka kyaleta... _VOTE COMMENTS AND SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???.* _(True life story)_ _Na Marubuciya_ *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai kaske kabarinsa ya Allah kajikan duk kan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._* *PAGE 53&54*🖊️ _________________________📖 *Bayan wata daya:* Rayuwar gidan Ahmad yayi wa Sukainat zafi kullum Cikin bakin ciki da kuncin rayuwa take, tashin hankali da masifu babu kalar da bataga ni daga wajen Ahmad da Nadiya daga wannan se wannan duk tadawo kalar tausayi komai rashin imanin ka/ki idan ka kalli halin datake ciki seka tausaya mata.Bata da kata'bus da zatayi Wanda ze nuna cewa Ita matar gidan ce sede baiwa baiwar ma makaskanciya wacce basu da tushe...Domin shigarta da kuma aikinta kadai ze tabbatar maka da bakaramin bautu wa take ba." Tayi baki tarame idanunta sun koma ciki ciki kana sundanyi ja saboda tsananin kuka datake har kasan idanunta sun dafe tayi wani irin canzawa kamar wacce tayi shekara da shekaru acikin jinya. Nadiya takafa kujeran mulkinta agidan seyan da taga damar juya kambunta itake tsara musu komai acikin rayuwar su daga Sukainat har Ahmad se abinda da tace zasuyu."Ganin wannan dama da Nadiya ke da shine yasanya ta shiryawa Sukainat tuggu kala kala awajen Ahmad da farko se tace"dashi akullum dayasa kaga yafice Sukainat zatabi bayan sa bazata dawo ba har seta Dede ci lokacin daya kusa dawowa kafin tadawo idan kuma ta tambayeta daga inatake seta hau kanta da zagi da fada shuyasa tafita hanyar ta anma tafada masa ne dan yadauki mataki akai.Lokacin data gama sanar wa da Ahmad wannan maganan ransa bakaramin baci yayi ba,dan kalaman Nadiya bakaramin tunzura masa zuciya sukayi ba akan abinda suky ke aikatawa hakan yasa yasamu Sukainat yamaita dukan tsiya Wanda koda daga yatsartane takasa bare kuma ace tatemaki kanta,seda yaga ko motsi batayi yabarta. Bayan wannan yawuce ba dadewa Nadiya tasake dana mata tarko Na biyu kancewa akullum kafin magriba sewata mace tashigo cikin gidan sushige dakin Sukainat suyita shirya makirci kalala kana daga bisani suyita bunka maka sihiri suna kiran sunanka ,taci gaba dacewa alokacin dataga haka hankalinta bakaramin tashi yayiba shiyasa tayi gaggawan sanar masa dan yadauki mataki aikuwa nan ma haka yaje yasamu Sukainat yayita dukan ta kamar Allah ne ya aikosa tare da hanata abinci Na tsawon yini daya yakuma ce inwata tasake shigowa cikin gidansa adalilin ta seya karairayata ko laluran cikin dake jikinta basu ganiba suke azabab tar da ita.Wannan magana dayayi yasa Sukainat hana kowa nata zuwa gidan tasanar dasu kancewa tayi tafiya... Rayuwar Sukainat yadawo abin ban tausayi ga duk wani mai imani dakuma tausayi duk Wanda yasanta ada yakuma ganta seya zubar da hawayen tausayin ta kana zeyi wuya yaganeta sede in farin sani kai mata shine zaka ganeta, hakika ko makiyin tane inde yana da digon imani a zuciyar sa to ze tausaya mata halin datake ciki bare kuma ace masoyan ta.Wannan dalili yasanya takasa sanarwa da iyayenta halin datake ciki kasancewar tasan hankalin su bakaramin tashi zeyiba idan sukaji halin datake ciki kuma babu wani mataki dazasu dauka face hakuri dazasu bata wannan dalilin yasanya ta shanye takaicin datake ciki takuma fawwala Ubangiji lamuran ta domin shi ka'dai ne ze iya yaye mata kuncin rayuwar datake fuskan ta agidan Ahmad. Abangaren Nadiya kuwa burinta yacika domin se abinda tafada acikin gidan akeyi wannan dalili yasanya Nadiya yin abinda taga dama kasancewar baki daya ragaman gidan Na hannun ta. Ayanzu matsalan ta dayane ganin haryanzu Ahmad be saki Sukainat ba duk dakuwa irin wulakanci datake sanya shi yamata kan koza tanemi saki da kanta anma baki daya abin yaci tura wannan abin ne in tatuna yakesa ke sata jin tsanar Sukainat dakuma gallaza wa rayuwar ta fiye da tunanin mai tunani.Ganin duk irin cusguna war datake wa Sukainat taki tafiya yasanya ta fitowa da sabbin hanyar wulakan ta rayuwar ta tahanyar bautar da ita da ayyukan cikin gidan.kama daga wankin kayansu duk dakuwa cewa a akwai washing machine anma Nadiya tace"baza ayi amfani dashi ba tunda suna da baiwa,haka zalika sharan compound din gidan itakeyi duk dakuwa girman sa itakeyi,batun girki kuwa ba a magana domin rabon da Nadiya tayi girki har tamanta komai Sukainat keyi koda abinci tagama bata Isa taciba setajira Nadiya ta dibar mata wataran ko isarta bayayi haka za atsakura mata duk ranan datayi ganganci ci batare da sunsani ba kuwa insuka gane tofa seta karbi tsatstsauran hukunci... Yayin da hema kesake ingiza Nadiya akan karta ragawo Sukainat kokuma ta tausaya mata ta musgunawa rayuwar yanda zata fita da kafafunta tabar mata gidan ta dana ya'yan ta.Aduk lokacin da hema tafadi haka se Nadiya tayi dariyar takaici tace"bata taba ganin mayyar yarinyar irin Sukainat ba domin duk abinda suke mata taki barin gidan da ace tanada zuciya ba shakka da tuni tabar gidan... Sukainat kuwa yanzu tasake tabbatarwa da kanta cewa Nadiya tacika azzaluma tabugawa ajarida domin duk alwashin dataci akanta kafin ayi auren seda tacika domin ayanzu ta gwammaci tayi rayuwar gidan yari da wannan cin mutunci dakuma azabar dasuke gana mata baki daya rayuwar ta isheta domin bata dawani jin dadi sede bakin ciki da takaici dakuma kuncin rayuwa rayuwa datake fuskanta acikin ko wanne wayewar gari... ***** Honey yanzu haka zaka zubawa yarinyar nan ido tarinka yin abinda taga dama nafada maka abinda take yi anma bakayi wani yunkurin daukar mataki akanta ba nifa ina tsoron taje takwaso mana wani masifan dan ban yadda da fitar datake ba!.Cikin furzar da iska mai zafi yace"My Queen ni Har narasa wani irin mataki zan dauka akan ta mutum sekace jaka duk irin dukar dazan mata baza tajiba ga shegen taurin kai.anma yanzu mekike gani zanyi mata Wanda yadace da laifinta!?. Zama tagya tana me maida hankalinta kaco kam izuwa kansa"Shima zaman yagyara yana mai fuskantar ta dan jin meza tace.Dan murmushi tayi kafin tace"Why not kasaketa kawai tunda de batajin maganar ka aibabu amfani zama da ita nifa aganina kenan anma kai bansan mekake tunani ba takarashe tana me sanya kwayar idanun ta acinkin nasa. Zazzafar ajiyar zuciya yasauke kafin ya girgiza kai yace"Wannan ba mafita bace My Queen kideno ma wani anma ba wannan beyi ba. Tabe baki Nadiya tayi cikin takaici tace"shikenan idan taje takwaso mana wata cutar zaka san yanda zakayi damuwa aikin banza tana gama fadin haka tamike tanufi bedroom dinta cikin takaicin gwasale tan da yayi.Cikin sauri yariko hannunta yayinda yasanya hannunsa yaratsa kugunta Cikin kwantar da murya yace"Allah yahuci zuciyar ki My Queen kinsan bana kaunar ganin bacin ranki komai kankartar sa dan haka kiyi hakuri muddin nasake kamata da laifi zan dauki tsatstsauran mataki akanta. Ok" kawai tace tana kokarin janye jikinta daga nasa"sake matsota yayi sosai kafin tace wani Abu ya hade bakinsu waje daya yashiga aika mata da Zafafan sakonni,yayin da hannunsa kekan nashanunta yana murzawa,Cikin sauri tajanye jikinta daga nasa tana maka masa harara kafin tawuce bedroom"Zama yayi yana sauke numfashi cike da bukatuwa ahankali yamike yanufi toilet yasakar wa da kansa ruwa... Abangaren Sukainat kuwa baki daya.tamika al'amuranta ga Allah mabuwayi gagara misali mai kowa mai komai mai yi asanda yaso yakuma hana asanda yaso mai tsawa bayin sa abinda yafi zama alkhairi agaresu yakuma jarabcesu idan sukaci jarabawa seya canza musu da mafi alkhairi idan kuma suka fadi seya barsu da halayyar su. Toh Hakanne yakasance awajen Sukainat domin baki daya tajanye damuwar ta akan abinda Ahmad da Nadiya kemata domin tasan haka Allah ya kaddara mata, bawa kuwa baya taba kaucewa kaddaran da Allah yadaura masa.dan haka ta rungumi kaddaranta da hannu bibbiyu burinta da kuma addu'ar ta ubangiji Allah yakawo mata karshen wahalar datake ciki yakuma karkato mata da hankalin mijinta kanta domin duk wannan abin dayake mata bata taba jin tsanar sa aranta ba duk dakuwa tana jin ciwon abinda yake mata aranta... ***** Cike da dariyar farin ciki hema tace"Wallahi aminiyar nafiki farin cikin faruwan wannan lamarin domin bakiga yanda natsaneta ba ko mutuwa na ban tsana haka ba anma bakomai tunda komai yazo karshe dolenta ta tattara tsummo karanta takoma gidan tsoho..Murmushin jin dadi Nadiya tayi tace "shi yasa nake alfahari dake aminiyar domin nasan ko yan uwana najini bazasuyi min irin halarcin dakike min ba...sede wani hanzari ba gudu ba har yanzu Ahmad beson sakin yarinyar nan dan ko dazu da safe danace yasaketa kin amincewa yayi seda yaga nabata rai kafin yashiga bani hakuri kancewa wai ze dauki tsatstsauran mataki idan tasake takarashe cikin kunan zuciya da takaici.. Kafadar ta hema tadafa cikin muryan kwantar da hankali tace"karki tayar da han kalinki inde barinta gidan ne ai Abu me saukine kawo kunnenki kiji.matsawa kusa da ita tayi,hema tayi mata rada akunne dasauri Nadiya tajanye kunneta tana murmushi tace"kin tabbata idan nayi Hakan ze saketa!?,kai hema ta jinjina cike da gamsuwa da kanta tace" maganta dutse kijarraba kigani...farin cikine ya lullube Nadiya nan sukaci gaba hiransu kafin Nadiya tayi mata sallama tatafi cike da jin dadin shawar da tabata.... Fitowar ta daga toilet kenan tadaura alwala,dan gabatar da sallan la'asar taga mutum tsaye acikin bedroom dinta tana sakar mata da wani munafikin murmushi Wanda ita ka'dai tasan ma'anar sa...Cikin faduwar gaba Sukainat tashiga karanto duk addu'ar datazo bakinta tana neman rinjaye akan makiyu domin tasan ganin Nadiya adakin ta ba alkhairi bane duk da cewa zato zunubuni koda yakasance gaskiya.Katse mata tunani Nadiya tayi ta hanyar mika mata cup din dake Hannu ta mecike da fura da nono mai sanyi.Kallon tuhuma suky tamata batare data amshi kofin ba tace"mezan yi dashi!??.Wani killer smile Nadiya tasakar mata kafin tace"nakine nasan masu ciki da san kwalama shiyasa nakawo miki takarashe tana mai cigaba da sakar mata da murmushi. Cike da mamaki Sukainat ke Kallon ta jin wai takawo matane yaushe ma rabon data samu kallon arziki daga garesu bare kuma Har ace tasamu damar da zasu bata kulawa,cikin sanyin murya tace"Nagode da kulawarki sede bana sha'awar shan fura..Atake fara'ar fuskar Nadiya suka gushe adan fusace tace wannan ai renin hankali line taya zan kawo miki abin arziki sannan kiki Karba!? Baki Suky ta tabe domin ta tabbata yanzu hasa shenta sunzama gaskiya da abinda Nadiya tashir yamata,Cikin dakewar zuciya tace"toh Nide bana sha'awarsha dan haka seki koma da abinki takarashe tana mai mikewa dan gabatar da sallah.Cikin sauri Nadiya tasha gabanta tace"tunda nakawo miki se kinshs dan bazan koma dashi ba!"Ikon Allah Sukainat tafurta tana mai kallon Nadiya data babbanke mata agaba. Juyawa tayi da niyyan barin wajen Nadiya tafinci kota da karfin gaske tafada kan gadon.hawa Nadiya tayi wai adalole seta durawa Sukainat furar cikin sa'a Allah yabawa Sukainat nasara takifar da kofin furar. Ahaukace Nadiya tashiga dukan cikinta tana cewa baki isa kisa inyi asara ba Wallahi koda karfin sena fitar da wannan matsiyacin cikin dan 'ya'ya na bazasu ha'da 'yan uba da kowa ba.Cikin azabar fitar da numfashi tace"Ki dagani!,kin dagata Nadiya tayi sema sake bugun cikin datake.Seda tagaji dan kanta kafin tafagata tafice daga dakin tana huci. "Wani irin kuka mai ban tausayi Suky tafashe dashi cike da tsananin azaban ciwon da cikinta ke mata,dakyar ta Iya janyo wayarta dake gefen beside drawer tashiga contact dinta number Ahmad tafito dashi Wanda rabon data kirasa koshi ya kirata har ta manta,ido tasake rintsewa cikin tsananin azaba da kunan zuciya jin babu kati awayarta.Please call me tashiga tura masa anma kusan minti goma be kiraba.Hannu tasanya tasake share hawayen ta kafin ta aro kudi a kamfanin MTN takirasa anma har ya katse be amsa ba cigaba da kiran tayi tana murkususu yayin da hannun ta daya kekan cikinta.Cikin tsawa taji muryan sa yana cewa"Kiran uban mekike yimin awannan lokacin ko bashi kike bina dazaki addabeni da kira..Cikin muryan mara lafiya irin Wanda yake jin jiki tace" Dan girnan Allah ya Ahmad ba danni ba kazo katema keni kakaini asibiti Wallahi jinake kamar zan mutu"Duk da tsanar ta daya keji Hakan beha nashi jin wani iri ba dayaji ta ambaci mutuwa,Bayabo ba fallasa yace"meke damunki??Dan sanyi taji aranta jin yanda ya amsa mata da 'dan sakin fuska.Momyn rufy ce tayimin dan Allah kazo kakaini asibiti kar inrasa abinda ke cikina,Adakile yace Ok sannan yakatse kiran. "Cigaba da murkusuwa tayi akan gadon ganin har tashafe sama da awa daya babushi babu alamar sa gawani damshi dake bin cinyoyin ta.Cikin tsananin ciwo tafara rarrafawa tafita dan bazata Iya mikewa ba. Dede zatashiga falon tajiyo muryan Nadiya nacewa karki damu aminiyar tunda batasha yazube cikin sauki ba aini nazubar dashi ta karfin tsiya dan bana zaton cikin ze zauna,bataji me nawayar tafada se dariyar da Nadiya ta kece dashi tace"ai karshen za manta yazo agidan nan insha Allah.Ahankali tasanya hannun tashare hawayen dasuka zubo mata Hannu tadaura asaman cikinta tana rokon Allah daya kubutar mata da abinda ke cikinta daga sharrin su.Karasa shiga falon tayi adede lokacin da Nadiya kecewa yaushe zamu koma wajen boka drogoni dan...kasa karasawa tayi ganin Sukainat,zamuyi magana anjima aminiyar tafada tana datse kiran.Wani shegen kallo tawatsa mata kafin afusace tace" Uwar mekike nema adakina dazaki shigo batare da kinnemi izinina ba.Cikin yanayin sanyi ta tace"Dan Allah kitaimaka kikaini asibiti Wallahi jinake kamar zan mutu!" Harara Nadiya tamaka mata kamar idanunta zasu zazzago kasa tace"ai tsakanina dake babu temako ko dakuwa shure shuren mutuwa kikeyi ta nagama fadin haka tashige bedroom dinta tare da banko mata kofa... Da kyar ta Iya ja tafita lokacin dataji jine ya balle mata akuma dede lokacin ne Ahmad yashigo yaganta jini yaba tamata jikinta.Dur kusawa yayi akusa da ita yana cewa meyasa meki haka!?bejira jin amsar taba yanufi bedroom din Nadiya,tana ganin sa tataso dagudu tafada jikinsa tare da fashewa da kukan kissa!. Dasauri yadagota yana tambayar ta meyake damunta!?hawaye tashare kafin tace matarka nazargina da San zubar mata da ciki bayan kuma ni yunkurin hanata nayi datake San zubuwar ni bansan irin kiyayyar da yarinyar kemaka ba!?.Janyeta yayi daga jikinsa,yajuya afusace yanufi hanyar fita...Dasauri tajanyo hannunsa tafada jikinsa Cikin muryan kuka tace"karkayi mata komai yanzu kaje kakaita hospital tukunna in kundawo sekazo kadauki matakin daya dace..Kamar wani soko ya gyada mata kai cike da gamsuwa da maganan ta har bakin kofar sashen ta tarakosa inda Sukainat ke adurkushe hannun tasanya tasakalo wuyan Ahmad tare da hade bakinsu waje daya... Idanu Suky ta runtse dan bazata Iya juran ganin su ahaka ba jitake kamar zuciyar ta ze fashe ga azaban ciwo gakuma takaicin dasuke sake kunsa mata. Seda Nadiya tayi kissing dinsa san ranta kafin tajanye bakinta daga nasa suka nufi hanyar fita,juyawa Ahmad yayi yace"sekifito inkingama zaman yana gama fadin haka ya karasa ficewa.Hannu tasanya tashare Zafafan hawayen dasuka zubo mata akaro Na barkatai seda tashiga motar yaja suka tafi... Suna zuwa asibitin aka karbeta tare dabata temakon gaggawa,kana suka tsaida zubar jinin Cikin ikon Allah cikin na nan sede yana cikin hatsari dole sekun kula dashi yanda yakamata dan inde bahaka zaku Iya rasashi ako yaushe cewar Dr yana kallon Ahmad...Kai Ahmad ya girgiza cike da takaici yace"Dr wannan daka ke gani bakaramar munafukace domin ita dakanta tayi kunyurin zubar da cikin. Kallon mamaki Dr yamasa kafin yace"anma mu abinciken da mukayi bamuga wata alamar magani tasha domin tazubar da cikin Hasalima hakan yafaru ne ta dalilin,faduwa ko duka,kokuma tabugu dawani abin. Cike da takaici Sukainat tadago kai tace"Wallahi kazafi yayimin anma banyi yunkurin zubar da cikina ba hasilama inason sa fiye da kaina,cikin rawan murya takarasa cewa matarsa ce tayi min duka acewarta seta zubar da cikin!.wani Kallon tsana Ahmad yawatsa mata kafin yace"Wato annamimancin naki haryakai haka ko?? Rai abace Dr yadaga masa hannu Wanda akalla shekarun sa zasukai sittin yace"Bawan Allah kaji tsoron Allah kada kazalunci baiwarsa saboda kaga tana karkashin ka taya matarka za tayi mata haka anma bazaka dauki mataki ba sede ma kabita da sharri??.shiru Ahmad yayi batare dayace komai ba, hakan dayayi yasake tabbatarwa da Dr cewar bashida gaskiya.Fada Dr yaimasa sosai kafin yace" kuma in suka sake yimata haka zehadasu da hukumar hakkin kare mata.Cike da farin ciki Sukainat tayi masa godiya shi kuwa Ahmad ficewa yayi batare dayace"komai ba bayan sa suky tabi ajikin mota tahango yajingina yana jifanta da mugun kallo" seda hanjin Cikin ta yakada anma tadaure ta karasa cikin hargagi da fada yace"... Not editing kuyi hakuri da typing error sabgogi sunyi min yawa _VOTE COMMENTS AND SHARE_ *_ESHAA CE~_*🤙🏻 [3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???.* _(True life story)_ _Na Marubuciya_ *REAL ESHAA ~* *WATTPAD* _Realeshaa_ _Like my page on Facebook_👇🏻 https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/ *_Ya Allah Ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah ka jikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._* *PAGE 57&58* 🖊️ ______________________📖Shiru yayi yarasa abin cewa,hakika bazeso yayi mata kazafi agaban idanunta ba,Kasancewar shi ba makarya ci bane haka zalika basa shiri da makaryaci ko waye. Kana bazeso ran Nadiya yabaci ba domin yasan muddin be fadi abinda tasanya shi ba ya boni,Uwa uba kuma Alh Ali shin dawani ido ze kalli Baffansa yakarya ta kansa!!.Kasa da kansa yayi yayin da da zufa yashiga karyo masa tako ina asassan jikinsa tamkar babu AC adakin. hakika yana cikin tsaka mai wuya...Murmushin manya Alh Ali yayi yana nazartan yanayin 'dan nasa hakika babu tantama acikin abinda yake zargi wato Ahmad bashi da gaskiya koda yanda yayi shiru ya yaki cewa komai ze tabbatar maka babu gaskiya acikin kalaman sa,anma dan yasake tabbatarwa da kansa zargin dayake seyayi gyaran murya tare dacewa"Ahmad kaina ke sauraro ko baka da abin fada ne intafi dan kana batamin lokaci... Ahasale Nadiya tace"Dan Allah inbaka da abin fadi intafi kaje katasoni ina kwance sannan yanzu kawani yi kasa da kai kamar me daukan darasi.Kai Alh Ali ya girgiza yana jinjina rashin tarbiyanta Sam bata ganin kowa da mutunci, shiyasa tun farko suki auren sa da yarinyar anma yanace dase anyi.A lokacin dayasanar musu daze kara aure bakaramin farin ciki sukayi ba,sede kash!!auren ma be amfaneshi da komai ba se halaka dasake tabewa.Zazzafar ajiyan zuciya yasauke asanda yasauke idanunsa akan Sukainat da kanta ke kasa,aransa kuwa yana mai rokon Allah daya kawo musu karshen Wannan kuncin dasuke ciki... Sukainat kuwa cike da mamaki take binsu da Kallon dan haryanzu takasa fahimtar ainihin abinda yasa aka tarasu..Muryan Ahmad ne yakatse mata tunanin datake asanda ya shiga maimaitawa Alh Ali abinda yafada awaya,kallo daya zakamai kagane bashida cikakkiyar nutsuwa sakamakon zufar da jikinsa ke fitarwa dakuma yanda jikinsa ke rawa..Boyayyar ajiyan zuciya Nadiya tayi asanda yagama maimata maganan.Shi kuwa Alh Ali haryanzu idanunsa nakan Ahmad baya ko kyaftawa,bayan yagama jin jawabin Ahmad dinne yamaida Kallon sa ga Sukainat da idanunta suka cika da kwalla jin kazafin daya mata... Cikin taushin lafazi Alh Ali yace" 'yata kinji abinda mijinki yace kina aikata masa shin hakane??,Nadiya jitayi zuciyar ta naneman tarwatse wa saboda takaici lalle ma wannan mutumin akwai dan rainin wayo,taga alamar seta,saita masa hankali zasu dedeta tafada aranta. "Hawayem da take kokarin hana kanta ne sukazubo akan innocent face dinta, shin wai wani irin kiyayya Ahmad da Nadiya suke gwada matane shin meta tsare musu arayuwar duniya dasuke son saka kiyayyar ta a zuciyar kowa!?,tatambayi kanta bata da mebata amsa dole sesu,hakan yasa tadago kanta ahankali domin tambayar su menene dalilinsu na son tozarta ta a idanun Duniya.Anma se muryan Alh Ali ya katse ta sakamakon sake maimaita mata tambayar dayai mata akaro nabiyu. Kanta akasa batare data dago ba tasanya hannu tashare hawayen dake ambaliya afuskarta Wanda batasan ranan daza sudena kwaranya daga idanunta ta ba.Zazzafar ajiyan zuciya tasauke kafin tace" Wallahi Baffa narantse da Wanda raina ke hannunsa ban yi abinda yace na aikata ba kazafi suka min hasalima su sukayi min laifi...Nantashiga zayyane masa komai tundaga ranan daya zo yayi musu nasiyya harzuwa yau da Nadiya tayi yunkurin zubar mata da ciki takarashe hawaye masu zafin gaske nabin kyakkyawar fuskarta...Kai kawai Alh Ali kai girgizawa cike da matsanancin bacin rai,shiru falon yadauka nawasa mintuna ba abinda ke tashi aciki banda kukan Sukainat dakuma AC da ke aiki...Cikin taushin lafazi Alh Ali yakira sunan sa yaname kafesa da idanunsa masu cike da haiba da kwarjini. Jiki amace Ahmad ya amsa batare daya dago kansa ba"Murmushin takaici Alh Ali yayi kana yace"Dan girman Allah Ahmad idan kasan baza ka iya adalci a tsakanin matan kaba to ka sauwakewa Sukainat domin kar yazamto kana zaluntar ta inhar Kasan baza ka iya zama da mata biyu ba,saboda ni bazance ka saki Nadiya saboda Sukainat domin Nadiya uwar ya'yan kace, haka zalika bazance kasaki Sukainat saboda Nadiya ba anma zanso ka ka kwatanta adalci atsakaninsu,domin kana da 'Ya'ya mata komujima ki mudade abinda kayi wa yar wani shi za'ayiwa taka.Yana gama fadin haka yamike tare da Kallon Sukainat da harzuwa lokacin batabar kuka ba yace"yata kici gaba da hakuri mai hakuri shike dafa dutse harya sha romonta Insha Allah kece danasara. yanagama fadin haka yafice daga falo batare daya amsa seda safen da Ahmad ke masa ba... Afusace Nadiya tace"Wannan ai renin wayo ne Wallahi idan bakajawa Wannan kawun naka kunne ba sena yimasa abinda baya zato,tana gama fadin haka tamike tabar falon tana mai jin tsanar mutumin har cikin ranta..Wani irin kallo Sukainat tawatsa Ahmad kafin tamike tabar falon.Rasa wani irin kallo take binsa dashi,kwafa yayi kafin yamike jiki asabule yabi bayantan ta.Tana shiga daki tacire hijab din yarage daga ita se dan figigin rigan baccin dake jikinta,wutan dakin takashe tana kokarin kwanciya taji anrungumeta tabaya,Amatukar tsorace tabude bakinta zatayi ihu yayi saurin sanya tattausan tafin hannunsa yatoshe mata baki,kana yakunna hasken dakin yana jifanta dawani irin kallo mecike da nuni da zallan feeling. Rai amatukar bace tashiga kokarin turesa daga jikinta anma takasa kasancewar karfin ba daya ba,murmushin mugunta yasake tare da wurgata kan gadon yabita ya danneta.Kuka tafashe dashi tace"kadagani Ahmad,bana son abinda kakeyimin natsaneka mugu azzalumi mayaudari maha'inci Wallahi Allah baze barka ba abisa zaluncin da kayi min....bata karasa abinda zata fada ba yakifeta da mari rai abace yace"Duk abinda zaki fada sede ki fada kazama kawai,ke harkin kai matsayin dazaki dinga hada jikin ki dani banza kucaka,yana gama fadin haka yahade bakinsu waje daya,kukan bakin ciki tafashe dashi tana turesa daga jikinta!,ganin zata bata masa lokaci ne yasanya shi danneta da karfin sa tare da yaga figigin rigan baccin dake jikinta atake manya manya breast dinta suka fiti suna tsole masa idanu,cike da shauki yasanya bakinsa yafara yimata wani irin tsotso cikin ficewan hayyaci yashiga murzata cike da mugunta.Sukainat kuwa sandare masa tayi kamar gunki taki temaka masa shikadai yayi kidinsa yayi rawansa,Wani irin tsanarsa ne yamamaye mata zuciya cike da danasanin auren sa. "Ahmad kuwa cike da mugunta yadinga murzanta San ransa duk da yasamu nutsuwa hakan besa yasarara mata ba seda yagama galabaitar da ita..kafin yamike yafita zuciyar sa wasai,dan rabon dayasamu irin Wannan nutsuwar ya mance... Dakyar ta Iya mikewa tashiga toilet tana share hawaye,ruwan zafi tahada tashiga seda tagasa kanta sosai kafin tayi wankan tsarki me hade da alwala tafito gefen gadon taratse ta kwanta tana jin wani irin tsanar Ahmad aranta da haka bacci yadauke ta cike da mafarkai marasa dadi... Ahmad kuwa nafita direct sashen Nadiya yashiga cikin sa'a tayi bacci hakan yasa shi wucewa toilet yayi wanka yana fitowa yasanya kayan baccinsa metaushi ya kwanta kusa da Nadiya tare da janyota jikinsa dahaka bacci yadaukesa zuciyar sa wasai.... Washe gari:Bayan ta idar da sallah agajiye tafito tanufi kitchen duk dacewa batajin karfin jikinta hakan be hanata hada musu breakfast mai rai da lafiya bayan tagama tajere a dining kana,tafice compound din tayi duk wani aiki da tasan itakeyi seda ta kammala kafin tade bo kayanta da sukayi datti tawanke.falon takoma batasamu kowa aciki ba se wani guntun arish plate wanda befi akirgaba da ruwan tea empty akofi Wanda ta tabbata nata ne,Ahankali tasanya hannu tadauka tanufi bedroom dinta zama tayi tanaci tana hawaye na zuba daga idanunta tana mai addu'ar Allah yakawo mata karshen Wannan halin datake ciki ahaka tagama ci takai plate din kicin tahada da Wanda sukayi amfani dashi tawanke.Bakiyat tanufa kayanta da tawanke takwaso agajiye tazubasu akan gadon tafara ninkewa....Tana cikin ninkewa ne taga mutum tsaye akanta fuskar sa amurtuke kamar ko yaushe,Jitayi zuciyar ta yatsinke anma seta daure tace"Wani abun kake bukata ya Ahmad??, tafada adake. Murmushi yasakar mata Wanda yayi matukar bata mamaki da al'ajabi domin rabon dataga irin Wannan murmushin afuskarsa har ta mance lokacin, Muryan sa ne yakatse mata tunani a lokacin daya kecewa Wannan kayan tafiya Gida kike shiryawa?,Cike da rashin fahimtar tambayar tasa tace bangane me kake nufi!,Fara'ar fuskarsa yarage yana maka mata harara yace me abin rashin fahimta acikin maganata yakarashe adan fusace.Kanta ta sunkuyar kasa batare da tace"komai ba tana nazartan kalaman sa"Tunda baki fahimta ba barina fahimtar dake ina nufin gidan ku zaki tafi kike shirya kaya!?. Kai ta girgiza hawaye nataruwa a idanunta aranta tace wannan wace irin tambaya yake mata"Cikin sanyin murya tace"A'a wankesu nayi shine yanzu nake ninkewa takarashe cikin raunin murya!!, tsaki yaja tare da maka mata harara,kafin yazagayo gabanta yatsaya suna fuskantar juna,Ahankali tajanye idanunta daga nasa dan babu abinda take hangowa acikin kwayar idanunsa banda tsantsar-tsananta. So nake kitambaye ni abinda ko wace mace ke tambaya awajen mijinta idan tanaso takoma gidan su,yafada babu alamar wasa atare dashi.Cike da mamakin furucinsa take Kallon sa cikin dakewa tace"ni babu abinda nake bukata,In kincika yar halak dan Allah kitam bayeni Sukainat,banza tayi masa tacigaba da ninke kayanta. Har tagama yana tsaye yana jifanta da kallon datakasa fassara na menene,tsaki mai karfi yaja yace"jarababbiya kawai da kitam baya mana idan ba tsoro ba yafada asanda yake fita daga bedroom din... Inmalillahi wa'innah ilahi raji'un tafada asanda kuka yaci karfin ta shin Wannan wani irin jaraba ne shin wai wani kalar kiyayya Ahmad kenuna mata!?azatonta kowani irin laifi tayi masa beci ace yana nuna mata irin Wannan kiyayyar ba koda kuwa ace auren dole akayi musu bare ace auren soyayya sukayi anma bashida makiyiyar data wuceta,kan gado tafada tana Jan zuciya,hakika da ace hawaye Na karewa to da tuni nata sunkare,dahaka baccin wahala yadauke ta batare data shirya ba... Bata fuska tayi asanda yagama labarta yanda sukayi da Sukainat cikin daure fuska tace" kana nufin ka fada mata haka!?Cikin rawan jiki yagyada mata kai alamar eh"tsaki Nadiya tayi tace"tunda nake bantaba ganin mace mai naci irin Wannan matar takaba,koda yake banga lafinta ba domin daka koreta Aida tuni tatafi anma dake kaima nason zama da ita shine kakasa tabuka komai. Cikin sauri yace"Wallahi my Queen bayanda zanyi ne anma nima nagaji dazama da ita!.hmm nifa banga amfanin zama da macen dabata da ibada ba,dan ko a musulunci idan mace bata sallah be hallata kazauna da ita!!.. Rai abace yakalleta yana hura hanci yace"kina nufin bata ibada shine baki fada min ba!?Dan marairace wa tayi tace ai tsoron fada maka nake,tafada tana kunshe dariyar ta.Daga yau karki sake bata abinci har natsawon kwana biyu seta fara sallah kafin tafaraci. Haba Honey anya hukuncin be yimata tsauri ba kuwa??,hade fuska yayi cikin bada umarni yace"nagama magana yafada asande yake ficewa daga dakin... Se misalin karfe biyu ta tashi toilet tashiga tawatsa ruwa kana tadaura alwala tazo ta tayar da sallah bayan ta idarne tanufi kitchen tahada musu jollof din taliya dayaji kayan hadi se kamshi ketashi kana tajere komai a dining kafin tanufi bedroom din ta.Ga mamakinta data fito bataga abincin taba,bedroom din Nadiya tanufa tayi knocking daga ciki taji anbata izinin shiga.Da sallama dauke abakinta tashiga,daga kofar dakin tatsaya tace"Aunty ina abinci na!?Murmushi Nadiya tayi tace "Au Dadyn rufy bece miki komai ba ne?kai tagyada alamar eh.Ayyah ainayi zaton yasanar dake domin yace kar asake baki abinci senan da kwana biyu!,Rai abace Sukainat tajuya tafice batare datace komai ba... Yau kimanin kwana biyu Sukainat bataci abinci ba kamar yanda yafada Iya galabaita ta galabaita,gashi babu abinda suka ragemata na bautar datake musu...Kwance take atsakiyar dakin tana fitar da numfashi da kyar, da sallama abakinsa yashiga dakin tsayawa yayi akanta yace" kin shirya yin sallah yau abaki abinci??.Cikin karfin hali tamike hijab din ta dake kan kofa tadauka tasanya tare da daukar wayarta trolley tajanyo tashiga sanya kayanta duk yana tsaye yana Kallon ta seda tagama shiryawa tadago rinannun idanunta dasuka dafe dakuka tace"ya Ahmad zan barmaka gidanka ayau din nan insha Allah idan har ina cutar dakai azaman takewar auren mu zakagani idan ma bana cutar dakai zakagani bayan bana nan, badan komai zanbar gidan kaba sedan kazafin dakayimin kancewa bana sallah kaje Na barka da mai kowa mai komai shize yimana sakayya tana gama fadin haka tafice daga gidan tana hawaye....Da kallo yabita har tafice,cikin daga murya yace"kifi ruwa gudu... Tafiya sosai tayi kafin ta Isa bakin titi lokacin tagalabaita cikin ikon Allah tana karasawa tasamu adaidaita hawa tayi tare dasanar dashi inda ze kaita bamusu yace"tashiga,da bismillah dauke abakinta tashiga jin gina Bayan ta tayi tana jin jiri nadi barta addu'ar ta daya Allah yakaita gida lafiya koda mutuwa ne ta mutu agaban iyayenta,kunna adedetar yayi suka tafi. Suna Isa tasauka tabiyasa hakkin sa kafin tashiga gida da kyar take Iya daga kafanta,azaure sukaci karo da Malam Ahmadu dake shirin fita sallan la'asar amatukar galabaice tatsugunna tagaishesa yayin da muryan ta ke sarkewa saboda tsananin yunwar dake damunta gatarin gajiya da tashin hankali datake ciki.Dasauri Malam Ahmadu yatareta izuwa jikinsa ganin zata fadi.Dagota yayi yariketa ajikinsa suka shiga gidan, direct dakin Ummi yanufa da ita ya ajiyeta yana mata sannu cike da damuwa,Da kyar take Iya Jan numfashi yayin da idanunta ke Neman kafewa asama,cikin sauri Ummi tashafa addu'ar tajuyo garesu cikin tashin hankali,da dimuwa,fita waje tayi ta debo ruwa akofi tashiga Shafa mata afuska tare da tofa mata addu'o'i,Ahankali idanunta suka fara dawowa dai-dai sejan ajiyar zuciyar datake akai-akai.Malam Ahmadu kuwa yakasa tabuka komai banda kafe yar tasa dayayi da idanu cike da matsanancin tausayin ta, ganin duk yanda tawani jeme tamkar wacce ta warke daga cutar amai da gudawa... Cikin shakakkiyar Muryan ta da befita sosai tace"Ummi yunwa nakeji tafada jikinta na rawa tamkar mazari tsaban yunwar dake addabar ta.Dasauri Ummi tamike ta dauko flaks din dake cike da ruwan zafi tazuba mata tea kana tadauko peak sachet da Milo na sachet,tazuba mata,sesetawa tayi sedataga zafin yayi dai-dai kafin,takarasa inda take takafa mata kofin abakinta cikin sauri tafara sha,seda tashanye tass kafin tajanye bakinta ajikin kofin tana maida numfashin wahala yayinda taji zuciyar ta natashi tamkar zatayi amai... Ahankali Ummi tamaida Kallon ta ga Malam Ahmadu daya zubawa Sukainat ido ko kyaftawa bayayi cikin sanyin murya tace"Malam kayi sallan kuwa?, Cikin yanayin damuwa yace"Yanzu zanje inyi yafada yana asanda yake mikewa,ficewa yayi yanufi masallaci lokacin dayaje Har an idar hakan yasa yayi shi ka'dai bayan ya idarne yashiga addu'o'i kan Allah ya dedeta tsakanin Sukainat da mijinta. Sukainat kuwa idanunta talumshe ajikin mahaifiyar ta yayinda taji nutsuwa naratsa kowani lungu da sakon dake jikinta hakika iyaye rahama ne duk Wanda yarasa su toh yayi kuka musamman Uwa domin wata garkuwa ce acikin rayuwar yayanta Wanda in babu ita rayuwar su bakomai bane.daga ta Ummi tayi daga jikinta tanufi kitchen tuwon masara miyan danyen kubewa tazuba mata,Hannu baka hannu kwarya Suky tafara ci.Sosai Ummi tayi mamakin yanda takecin abincin tamkar mayunwa ciya tass tacinye,tace akara mata,Karo mata Ummi tayi sannan tabata ruwa tasha,baki daya tacinye abincin da ruwan kana tashiga sauke ajiyan zuciya... Kai kawai Malam Ahmadu da Ummi ke jinjinawa a lokacin da Sukainat tagama sanar musu da halin datake ciki dakuma irin kuncin datake fuskanta bata boye musu komai ba domin batada kamansu kaf duniya yazama dole tasanar musu da sirrinta...Cike da dattako Malam Ahmadu yace"Allah yarufa asiri yakuma kiyaye gaba,sannan kidage da addu'a kan Allah yazabar miki abinda yafi zama alkhairi,Iya abinda yafada kenan yafice daga dakin duk Iya abinka bazaka gane yanayin da fuskarsa keciki ba"Ameen Ummi ta'amsa tana maijin tausayin yar tata.... Cikin dare Sukainat tafarka dawani matsanancin ciwon ciki Wanda dole yasanya su nufar asibiti, suna zuwa aka karbeta tare da bata temakon gaggawa kana akayi mata alluran bacci.se asannan Malam Ahmadu da Ummi suka samu sukaje sukayi sallan asbah kasancewar lokaci yayi...lokacin dagari yawaye Dr yakira Malam Ahmadu yaita masa fada kan yunwar da akabarta dashi natsawon kwanaki.hakuri Malam Ahmadu yabasa,rubuta masa magunguna yayi yace"yaje yasayo karba Malam Ahmadu yayi tare da ficewa... Yau kimanin satin Sukainat daya a asibiti alhamdulillah jikinta yayi sauki kuma Har yau Ahmad bene mesuba haka zalika iyayenta ma basu nemesaba,da yammaci aka sallame,tsaye suke abakin asibitin suna Neman adedeta,wata motace tazo gabansu ta tsaya,da kallo sukabi motar ganin ya tsaya asetinsu Ahankali mamallakin motar ya bude glass din,da sauri Sukainat takawar da kai ganin Hema dawani da alama itace tasaci tsayawa.Cike da Iya barikanci tace"sannu Sukainat kushigo inrage muku hanya mana?,akuma lokacin ne adedeta yakaraso wajen Malam Ahmadu ya tsayar dashi,cike da kulawa Ummi tace"mungode yata anma gashi munsamu abin hawa,Sukainat kuwa dauke kai tayi kamar bata gan taba suka shiga napep din yaja sukatafi"Ahankali Wanda ke tukin yace"ina kika santa yafada fuskarsa babu walwala"Murmushin yaki hema tayi tace sweetheart kishiyar Nadiya ce baka ganeta bane?tabe baki yayi batare dayace komai ba yaja motar,... Nadiya dake kwance kan kushin tafashe da dariya tace"kai kawata talauci beyi ba Wallahi!!,ita hema dariyar tayi tace"kede bar matsiyata suna tsaye se rana sukesha anma dayake ta Iya girman ka shine taki shiga inrage mata hanya,Anma suna fama da talauci kingansu kuwa tafada asanda take sake fashewa da dariyar keta,ahaka suka gama wayar Wanda duk hiran aibanta Sukainat da iyayenta suke kafin daga bisani suyi sallama. Ahmad nadawo wa Nadiya tasanar dashi cewa hema taga Sukainat a asibiti,kana cikin duniyanci da kissa tace"Honey yakamata muje mudubasu"hannu yadaga mata da alamun bacin rai afuskarsa yace"babu inda zanje tunda bani nadaura mata rashin lafiyan ba sannan basu kira sun sanar dani ba mekikeso inje in musu?...zata sake magana yadaga mata hannu alamun besan jin komai hakan yasa taja bakinta tayi shiru.... Abangaren Sukainat kuwa bakaramin kulawa take samu daga wajen iyayenta da yan uwanta ba taciko tafara maida kibarta,baki daya tacanza acikin sati biyu abinda ranta keso shi take ci kowa burinsa yaga ya faran ta mata rai Sofia nazuwa tadebe mata kewa"batada matsala ta kowanne fanni se kewar mijinta dake damunta....Ganin har yau kimanin sati biyu da zuwanta Gida babu Wanda yazo bikonta yasanya Malam Ahmadu kiran layin Alh Ali domin yaji ta bakinsu, lokacin da kiran yashiga wayar Alh Ali suna tare da matar sa Hajiya Bilki,mika masa wayar tayi,Picking din call din yayi aransa yana addu'ar Allah yasa bawani rashin mutunci Ahmad yasake yimusuba.sallaman da Malam Ahmadu yaimasa ne yakatse masa tunani cike da dattako suka gaisa,shiru ne yadan biyo baya kafin Malam Ahmadu ya numfasawa kana yalabar tawa Alh Ali abinda ke faruwa dakuma da lilin ki ransa da yayi.Cike da matsanancin kunyar sa Alh Ali yace"Dan girman Allah Malam kayi hakuri abisa abubuwan dasuke faruwa Insha Allah ganin zuwa gidan yanzu, yana gama fadin haka yakashe wayar tare da maida Kallon sa ga Hjy Bilki data tsaresa da idanu,da alama taji komai... Cikin jimami tace ooh Alh nikam yaushe yarinyar zataji dadi ne yaushe Ahmad ze nutsu yagane mai kaunar sa dan Allah?..Alh Ali bece komai ba yamike yana cewa inna dawo mayi maganar yafada asanda yake ficewa daga falon. Direct gidan su Sukainat yanufa yana parking yakira wayar Malam Ahmadu tare da sanar masa da yakaraso.Ba dadewa Malam Ahmadu yafito yaimasa iso zuwa dakin dake zaure,zama Alh Ali yayi suka sake gaisawa cike da mutunta juna,shiru ne yabiyo baya nawasu mintuna kafin Alh Ali yace"Dan Allah Malam kayi hakuri abisa abubuwan dasuke faruwa Wallahi bani da masaniya komai dan yaune kahaifeshi baka haifi halinsa ba.murmushin karfi hali Malam Ahmadu yayi kafin yace"haba de Alh halin dan yau aise addu'a dan haka karka damu fatan mude Allah ya dedeta tsakanin su yafada Cike da kulawa. Ameen thumma ameen "Alh Ali ya'amsa asanda yake sanya hannunsa a aljihu wayarsa yaciro number Ahmad yafito dashi yadanna kira. "Lokacin dakiran yashiga Har Ahmad yafita coumpound zeshiga mota seya tuna daya mannata wayarsa a falo shine yasanya Nadiya datayi masa rakiya da takoma tadauka masa akuma Dede lokacin ne Alh Ali yakira...Picking call din tayi tare dayin sallama amsawa Alh Ali yayi tare dacewa ina me wayar??Tsaki taja cike da rashin kunya tace"Yana cikin idona,mutum se shegen cusa kansa acikin abinda beda mesaba ina ruwan ka da rayuwar mu kabi kasa min miji agaba da munafurci sekace dama Kai kasa shin yin aure,! dangin danga rere anma se shegen iyayin jaraba da naci kamar wani Uban sa...Shiru Alh Ali yayi yana sauraron rashin kunyar datake tsula masa yama godewa Allah da wayar ba ahandsfree takeba daya shiga kunya,muryan tane yakatse masa tunani asanda take cewa Honey ga Baffa nason magana dakai.Sallama Ahmad yayi tare dayiwa motar ke yana ficewa daga gidan.batare da Alh Ali ya amsa gaisuwar dayake masa ba yace"kazo kasameni agidan su matarka yanzu Wallahi idan bakazoba koda ranka dubune sena bata, yana gama fadin haka yakashe wayar... Sunkai kusan awa daya dagama waya anma haryanzu shiru babu shu babu alamarsa ran Alh Ali bakaramin baci yasakeba da Wannan rainin wayon da Ahmad keyi musu yasan suna zaman jiransa anma shine yayi banza dasu,Sallamar Ahmad dinne yakatse masa tunani kusa dashi yaje ya zauna kansa akasa semace mutumin kirki.Cike da takaici Alh Ali ke Kallon sa bece dashi komai ba yasa aka kira Sukainat da mahaifiyar ta su zo ayi komai gaban su... Sanye take cikin wani dogon hijab mai hula Navy blue Wanda yahaska mata fuskarta,bakinta dauke da sallama tashiga kana tanemi waje daga gefen mahaifiyar ta tazauna kanta akasa,bayan tagaishesu.Kallon ta Alh Ali yayi cike da kaunarta aransa kasancewar ta nitsatstsiya uw uba tarbiya da kamun kai,Ahankali yace" yata maimaita abinda kikafadawa iyayenki sannan banaso kiboye komai.Kai Sukainat tagyada tiryan tiryan tashiga zayyane musu duk abinda sukayi mata kamar yanda tafadawa iyayenta.Bayan yagama sauraran jawabin tane yajuya ga Ahmad dakan sa ke kasa kamar ruwa yacinyesa cikin kakkausan murya yace"ina fatan kaji abinda Matar ka tace"agaban idanun ka shin kana da Abin fada??Shiru Ahmad yayi bedago kai ba bare Susa ran ze amsa musu... Kai Alh Ali ya girgiza cike da takaici yace Ahmad kaji tsoron Allah a rayuwar ka shin wai yaushe kazama hakane?yaushe ka zama makaryaci kuma azzalumi!??!. Rai abace Ahmad tadago kai yana kallon su daya bayan daya sedaya gama karewa fuskarsu kallo kafin yamike tsaye yace "daman tun ba yau ba Ku kecewa in saki Sukainat,bazan Iya riketa ba kowa da irin bakaken maganganun dayake yaba min akanta,abin Har yawuce kaina yakoma kan matata dabata ji ba bata ganiba dan haka zanbaku abinda kuke nema sekufita acikin rayuwa t dana matana.Ya numfasa tare dacewa ni Ahmad nasaki matata Sukainat saki daya.... ```Tirkashi🤔🤔🤔yaufa ake yinta.Shin mekuke zaton zefaru anan gaba!?? Shin ya Sukainat zataji da sakin da Ahmad yayi mata duk dakuwa irin dumbin kaunar datake nuna masa tare da jure duk wulakan cin dayake mata anma karshe yasaketa. Shin Sukainat zata Iya yafewa Ahmad kuwa, shin zata yadda takom gidan sa amatsayin matarsa shin idan takoma wani irin zama zasuyi??? Shin ya Ahmad zeyi asanda yadawo hayyacinsa yaga irin katobaran da yayi!??Anya kuna ganin Sukainat zata yadda takoma gidan sa akaro na uku bayan duk abubuwan daya mata??,to idan ita ta yadda iyayenta fa anya kuwa su zasu yadda??,kodan sakin yar su dayayi agaban idanunsu Hmmmm nasan zakuso jin yakarshen Nadiya ze kasance anan gaba!.dakuma sanin menene makomarta anan gaba. se munhadu acikin KI YADDA DANI Wanda zezama shine cigaban KISHIYA KO BAIWA ma'ana RETURN hmm kudaga jin sunan kunsan akwai chakwakiya anan gaba domin dukkan amsoshin dakuke bukata dakuma sanin yazata kasance zaku sameshi Acikin _KI YADDA DA NI_ salon da kuma tsarin labarin da banyake zaku nishsndantu fiye dayanda kuke zato.``` *NASIYYA*👇🏻 ' Yan mata kuyi hakuri da duk zabin da iyayen Ku zasu yi muku akan mazajen dazuku aura,domin iyayen mu bazasu taba zabar mana abinda ze cutar damuba. ko wasu iyaye burinsu ace ya'yan su sune akan gaba akomai,wlh babu uwa ko kuma uban dazece ba yaso yaga cigaban dan sa ko kuma ganinsa acikin farin ciki.. So dayawa mukanyi kuskure abisa zabin da iyayen mu suke mana semu bujire mununa tamkar su basusan menene soyayya ba mu adole sede abi zabinmu idan kuwa basuyi mana haka ba semubin San zuciyar mu karshe mudawo muna nadama abisa bijire musu damukayi..Dan Allah yan mata ina kira da babban murya damuyiwa iyayen mu biyayya abisa zabin dazasuyi mana muddin muntabbatar dabaze cutar damu dakuma addinin muba. Domin yau da za'acewa iyayen mu suzabo gwamna,shugaban kasa, sarauniya ko kuma wani matsayi mai girma,wlh basu da wa anda zasu zaba sama damu ya'yan su dan Allah mudaure muyiwa iyayen mu biyayya.... Tamat bihamdilillah _VOTE COMMENTS AND SHARE_ *ESHAA CE~*🤙🏻