VISIT: www.Aihausanovels.com.ng Best Site For Downloading Hausa Novel Documents. 🌳AUREN KADDARA🌳 🌷 Ko BIYAYYA🌷 💃🏼Na bilkisa ibrahim📝📝 1«****» "Kyawawan" dattijaine guda biyu a kayataccen, falonsu dayaji kayan more rayuwa kallo daya zakai musu kagane dattijan ma'auratan suna matukar "so" da kaunar junan su. Aka kwankwasa kofa tare da sallama suka bada izinin shigowa. Wani kyakykyawan saurayine mai lafiya da kuzari kallo daya zaka masa kagano tsananin kamarsa da dattijan dake zaune afalon dan harya so yafisu kyawu, saboda duk ya hada kyawun dattawan guda biyu, Yazo ya tsugunnah agaban iyayennasa,barka da yamma dad & mom. Cikin fara'a suka amsa dad yace babana ya gida ya iyalin ?? Yadan rage fara'a sannan yaca kalau dad. Mom takallesa babanmu yadai naga karage fara'a dan antan bayeka iyalinka, yace bako mai mom. Dad yace ban yardaba dady akwai matsala, dady bazan juri ganinkaba acikin rashin walwala tabbas nayimasu yaya biyayya kuma kaima kayi mini, dan haka na yanke shawarar kaima yanzu kanemo zabinka ka kara AURE. Da sauri ya dago kai yan kallon dad dinnasa, dad yadaga masa kai alamar hakane Shima cikin rauni ya girgiza kai tare da fadin dad AURE kuma?? Inji da wadannan ma dad. Dad kaima dakake da shekaru dayawa aduniya kana mata daya ka hakura saini da ban wuce 30 ba ace inada mata biyu har ana neman nakara ta uku, haba dad dan "ALLAH" KAyi hakuri wallahi bala'in mata biyun nanma neman zautani yakeyi bare uku iba so kuke kurasaniba dad Bazamu rasakaba dady insha "ALLAHU" sai munga 'ya 'yanka. Hasalima wannan kara auren shine zai samamaka zaman lafiya agidanka damu kanmu, yakama ta kasamu mai kwantar maka da hankali babana. Jibi yanda ka rame ka lalace sai dogon hanci👃da tsayi duk ka fita hayya cinka acikin shekara daya Tunda aka fara maganar auren ka da yarannan bamu sake ganin dariyar kaba dan haka kaje kayi nazari akan maganar nan kaji. Kayi hakuri konace ka kara dan "ALLAH" yana tare damasu hakuri ya fada tare da shafa kansa. Dady yasaki ajiyar zuciya yace to dad na gode in sha allahu zanyi kokari bari nawuce gida , mom sai anjima. Tace to dady kagaida gida tafada cikin raunin murya,ya mike ya fice........ 🌺billy🌺 {Abdus'salam}💘 [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN KADDARA🌳 🌷 Ko BIYAYYA🌷 💃🏼na bilkisa ibrahim📝📝 2 «*****» suka bishi da kallo hawayen da mom ke makalewa suka zubo, dad ya kalleta haba bilkisu ai dama tunda naga kinyi shuru nasan kuka kikeyi, adda'a yaronnan yake bukata agaremu ba kukaba yasa hannu yana share mata hawayen fuskarta. Tace hakane alhaji, amma al'amarin yaronnan yana damuna matuka. Hakane amma muci gaba da yimasa addu'a "ALLAH"ya kawo masa mafita. To amin alhaji. Shikuwa abdul'aziz wato dady bayan fitarsa daga gidan iyayensa mota yashiga ya nufi gidansa zuciyarsa ba dadi jiyake tamkar kar yakoma gidan yana isa kofar gidan yay hon mai gadi ya bude masa get yaturo hancin motarsa🚗 zuwa ciki ko gaisuwar mai gadin bai amsaba, bayan yayi parking a ma'ajiyar motocin🚘🚖🚗 yanufi cikin gidan wanda yake da tazara da harabar ajiye motocin Tunda ya gabato gidan yake jin hayaniya yay tsaki tare da fadin karnukan 🐕🐕 banza, yaturo kofar falon yashigo, ilai kuwa matan nasane sukecin uban danbe da zagin fallasa tamkar ba 'yan uwan junaba Kallo daya yay musu ya dauke kansa, dakinsa yanufa da sauri ikileema ta sha gabansa tana fadin malam jimana.. yabita da kallon mamaki, tare dafadi bani hanya nawuce. Tarike kugu da hannu daya tace ba inda zakaje saika gayama waccan jakar cewa ita ba komai bace agurinka tafada tana nuna husna da dayan hannunta, husna tazo ta damki wuyan rigar ikileema tace kece jaka banza karamar 'yar iska aike yakamata ya fadama wannan kalmar baniba shashasha kawai, aifa kan kace me danbe yasake har kumewa har suna kokarin fada masa tsawa yadaka musu waiku wadanne irin shaidanu ne ko so kuke ku maida mini gida gidan gala ne , dan danan suka nutsu ya watsa musu harara wallahi kunji na rantse duk wadda na sake jin muryar ta acikin ku kunsan "ALLAH" saita kama hanyar gidansu da saka mako mai kyau dan nagaji da iskan cinku, inkuma kun cika cikakkun 'yan club ku cigaba. Ni nan dakuke gani nafiku iya iskanci. Yashige dakinsa tare da banko kofa da karfin gaske, sukansu sun razana Kowa tai tsaki tanufi dakinta, dan suna masifar son dady da tsoronsa. "Shikuwa gadonsa yafada yana fadin na shiga uku ni abdul'aziz wannan wace irin rayuwace ta dabbobi ya "ALLAH" kakawo mini dauki a lamurana.... 🌺billy🌺 {Abdus'salam} [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN KADDARA🌳 🌷 Ko BIYAYYA 🌷 09093044460 Na bilkisa ibrahim 3 «*****» TUSHEN LABARI alhaji el~mansur adam sa'id sunan mahaifin abdul'aziz (dady) su uku mahaifinsu ya haifa alhaji adam sa'id yola, matan alhaji adam biyu halima wadda suke kira umma itace uwar gida tana da yara biyu ashiru, da salisu, Sai amarya maryam dasuke kira gwaggo tanada da guda daya mansur, alh adam dan kasuwa ne babba a yola domin in har za a lissafa manyan 'yan kasuwa na yola zai iya zuwa na goma. Gidan alh. adam anayin zama bana jin dadiba domin uwargidansa haj.halima macace mafada ciya sosai, amaryarsa kam tada matukar hakuri haj.maryam,dan haka yaronta mansur yakasance mai hakuri gashi kuma karami acikinsu Yaran haj.halima sun gado halinta kaf suna bin hudubar ta daki~daki sun raina gwaggo danma suna tsoron babnsu Amma gwaggo da danta suna shan wahalarsu agidan, har amakaranta kullum wahalar da mansur sukeyi bashida ikon shiga cikinsu yayi wasa saisun dokesa koda gwaggo tagani bata magana saidai taja shi daki ta rarrashesa Wannan yasa yatashi atsan gwame acikinsu ahaka akaita tafiya harsuka girma su la kammala karatunsu ashiru, da salisu, suka aure bayan kamar shekara uku shima mansur yay aure ya auri diyar kanwar gwaggo sunanta bilkisu, salisu, da ashiru, suka sami aiki dan sunce basa son kasuwa. Mansur kam yana kasuwa wajan babansu, ana haka ciwon ajali yakama alh.adamu allah ya dauke abinsa ba a rufa shekara ba gwaggoma ta rasu,bayan rasuwar gwaggo mansur da matarsa suka kara shiga halin takura awajen 'yan uwansa da mahaifiyar su sun kwace gadonsa da sunan za a hada ajuya. Ana haka billkisu tasami ciki mai wahalar wa ko dayau she tana cikin jinya idan mansur yatan bayesu kudin dazai kaita asibiti saisuce basudashi, wannan halin yasashi fara neman aiki amma aikin yaki samuwa Ga bilkisu da ciki ga mansur ba aikiyi, ga matansu salisu sun takurama ta da aiki duk da wahalar [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: Kuyi hakuri ga karshen fage 3 Da takesha ta laulayin ciki dayake ita aarkin hakurice sai tayi Wannan abubuwan ne suka taru aukai ma mansur yawa, yaje yasanar da dangin gwaggo wani kaninta dayake kano yace yadowo wajansa da zama..... 🌺billy🌺 🌳AUREN KADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na bilkisa ibrahim 4«******» da yagaya su alhaji salisu sai sukace basu yardaba anaso ne kawai araba musu zuminci Wannan yasa ya kyalesu bayan kamar sati dayavyashiya kayansu ya aika kano tatashar mota batare da kowa yasaniba,bayan kwana uku suka shirya kamar masu zuwa anguwa sai kano ta , sun isa gidan kawunaa dan madai daici daki hudune agidan sai bayi da kichin irindai ginin kano, anbasu daki biyu suzauna Ayola kam bayan sun gane su mansur sungudu sai suka kwashe kayan dakinsu ""Tunda mansur yadawo kano sai ya ajiye magar nean aiki gefe yashiga gwagwar mayar kasuwanci, badadewa bilkisu da haihu tanta namiji akasa masa sunan baban ta ABDUL'AZIZ wanda tunda cikin yaimata alkawari sa sunan mahaifinta indai ta hafi namiji,suna kiran yaro da dady. Tun daga nan kofofin arziki auka kara budema mansu yasai gida mai kyau yasaya ma kawunsa, ya biya musu aikin hajji harda yayyansa🕋🕋, Tundaga abdul'aziz hai huwa shiru amma wannan baisa ya kara aure ba, bayan shekara sha biyu tasamu ciki tahaifi yan biyu duk mata aka saka sunan gwaggo da mahai fiyarta maryam da fateema anace musu kausar da kairat, sannan dady yana primary 6 Mansur daya zama alhaji el~mansur adam sa'id yola yazama attajiri wanda sunansa baya boyuwa agarin kano yakanje yola yagaida dangin mahaifiyar sa da 'yan uwansa, wadanda haryanzun basa kaunarsa burunsu ma yanzu taya zasu salwantar da rayuwarsa su mallaki dukiyarsa sukeyi, to allah ya shirya su. {*******« »*******} Ana haka aiki yadawo da alhaji salisu kano suka dawo tare da iyalisa da umma dan tace bazata zauna ayola ba duk da matarsa bataso hakaba amma bayanda zatayi, sannan yaransu shida badiyya, nuwaira,ikileema,auwal,zainab,ma'aruf. Bayan sun dawo alhaji sashiru ma yadawo kano yace bazai iya zama akano shi kadaiva shima matarsa daya da tara hudu jabir,nafisa,husna,nabil, gaba dayansu alh el~mansur yabasu gidaje yasaka yaransu a school mai tsada wannan yasa suka boye kiyayyar su garesa sai abayan idonsa, koda yaushe yaransu suna gidan alh. El~mansur suna saka idanu kamar yanda iyayendu suka sakasu, amma dady da'yan biyu basu isa suje gidajensu su sakeba dan hakama dady baya son zuwa saboda shi miskiline bana wasaba agidan summa saiya gadama yake kulasu.... 🌺billy🌺 [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN KADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na bilkisa ibrahim 5 «******» ranar akawayi gari kawun alhaji el~mansur yarasu, mutuwar ta girgiza shi sosai dan kallon mahaifi yake masa, ga shi bai taba haihuwa ba, inna matarsa kuma tace zata koma yola, ba lallashin da baimataba taki, tace bazata iya zamaba inhar ba malam, suyi hakuri zata rinka zuwa akai akai, dubasu haka ya hakura ta tafi tabarsu da kewarta ******* rayuwa taci gaba da gudu tamkar yanda ruwa ke gudana ahanyarsa, dady ya kammala karatusa a kasar amuruka {American} yazama cikakken likeetan mata, tare da jabir aka kaisu amma shiyya ki maida hankali akan karatun sai neman mata kamar bunsuru, ga shaye shaye, acan dady yabarosa shi sainan da wata uku zai dawo, Badiyya, da nuwaira, da nafisa duk sunyi aure, harma da yara, Ikileema da husna sune 'yan mata yanzun suna karatu a kunbotso [SA'ADATU RIMI COLLEGE] bama wani kokarine da suba sai girman kan tsiya da iyayi su adole 'ya 'yan masu kudi, yanzuma shawarar da iyayen sukeyi wai zasu kaisu gana suci gaba da karatu. ABDUL'AZIZ EL~MANSUR ADAM ya zama cikakken namiji kyakkawa ajin farko, dole duk mace mai lafiya ta gansa ta kyasa, sai dai miskiline, amma yanada saukin kai da son mutane, sai dai baya kula mata,dan basa cikin 'yan kayansa, hasalima baya dariya agaban mace,yace yawan yima mace dariya yana kawo su rainaka, shikuma baya son raini. 'Yan biyu ma anzama 'yan mata suna (ss 3 )a school sune ke kokarin zana (s,s,c,e)awannan shekaran Ayau dady ya sauka kasarsa ta haihuwa kowa yayi murna da dawowarsa, barema kannansa Bayan yahuta suna zaune a palo shida iyayensa da kannansa suna hira Dady ya kalli dad, yace dad 'yanmatan kafa sunyi girma mikake basu kaida mom haka?? Dad yay murmushi yace babana kaima baga yanda ka komaba, kazama handsome,komai naka ya canja. Gaba daya suka saka dariya, kairat tace wallahi kuwa yaya ka kara kyau sosai, turai ta karbeka, dama muma mom tayarda dad ya kaimu muyi karatunmu acan wallahi, yaya dan allah kasa baki. Dady yace a'a wlh koni ban yarda, akaikuba yanda ake lalata yaran mutane, ana koya musu rashin tarbiyya, ai bazan yarda akaimini kanne canba. Kausar tace yaya baka yarda damuba ne,yace nayarda daku, saidai kinga ku matane kunada rauni, yaci gaba ku gane abinda nake nufi, kuyi hakuri kuyi karatunku anan gida najeria kunji. {An expert drier can also last long my dear sister's} Sukace hakane yaya dama danmuga su husna zasune shiyyasa,yace to ina ruwan ku dasu,kuyi harkar gabanku kudai mana,to ko sudin ma wazai kaisu?? Kausar tace abban gidan su husna mana.yace to allah ya kiyaye hanya,ku dai kuyi zamanku akasarku kuyi karatunku,duk inda mutum yake indai yasa kansa karatu to zaiyishi kunji. Mom tace ato gaya musu dai, kila kai suji maganarka, danmu gani sukeyi bamuyi dai daiba. Dady yace wlh kunyi dai dai mom, su wadannan mi suka sanine, game da duniya da yanda take tafiya. Haka suka cigaba da hirarsu cikin fahimtar juna....... 🌺billy🌺 [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN KADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na bilkisa ibrahim 📝📝 6«***** » bayan wata uku da dawo war dady su ikileem suka rikice waishi sukeso itada husna, sunsan halinsa baya son wargi dan haka suka sanar da iyayensu amma ba wadda tasan kudirin 'yar uwarta, Alhaji ashiru yasami alhaji salisu dazancan yanason hada auren husna da abdul~aziz, alhaji salisu yace aishima burinsa kenan akan ikileema, alhaji ashiru yace to saidai kayi hakuri ita ikileemar ta auri wani tabarma husna tunda nina fara magana, gaskiya yaya bazai yuwuba saidai ahada masa su suduka, rigima dai hartakai kunnan umma mahaifiyarsu, itama tace sai dai ahada masa su suduka, washe gari suka kira alhaji el~mansur gidan umma,sukai masa bayani kudirinsu, yace to shiba zai hanaba amma anemi dady suji tabakinsa,duk abinda yace shikenan,aiko suka hayayyako masa da bala'i wai dan yaga yana dakudi shiyasa yake neman jawo musu raini wajan yaro,to bawani gaya masan da za ayi, yaje ya shirya sati mai zuwa daurin aure. Haka dad yatafi gida cikin bacin rai dan yasan wannan auren ba don allah aka kulla shiba akwai wani abu aransu, yasamu mom da maganar dayake macece mai matukar hakuri sai tace bakomai allah yasa alkairi,sai ma tarinka kwantar ma dad hankali, suka kira dady sukai masa nasiha sannan suka sanar dashi abinda ake ciki, shima dayake mai biyayyane saiyace ba komai indai su sun yarda to shi bashi daja,dad yace allah yayima ka albarka babana, amin dad nagode. Haka aka daura aure rankowa agida su dady bayaso an fara daura na ikileema, sai husna da daddare aka kai amare bikin bawani armshi dan dady ma ko gurin daurin auren bai jeba bai kuma gayyaci kowaba,saisu safwan dasukazo daga yola, tare sukai karatu a amerika, safwan,sadiq,jafar,suna kaunar junansu. Shi angon ma ranar a asibiti ya kwana abinsa, Wasa wasa dady yaki yarda su hadu da amaren nasa har tsawon sati biyu, wannan yasa suka wanke kafa fuwa sukakai kararsa wajan dad, Dad yabasu hakuri yace suje gida zai masa magana,sukace to...... Bayan tafiyar su dad yakira dady yace inya taso aiki yazo gida yana nemasa, Yace to,bayan yataso daga aiki kai tsaye gidansu yataho,yarussuna ya kwashi gaisuwa wajan tsaffinsa,cikin gimamawa, yace mom ina 'yan biyu?? Mom tace suna makaranta, to allah yadawo fasu lafiya. Dad yace ina ganinka mai han kali babana ashe ba haka bane??dady yace dad minayi?? Dad ya gyara zamansa dazu matanka sunzo nan gidan sunce tunda aka aura maka su baka taba shiga dakinsu ba bama su gankaba. Dady nasan baka son aurennan kayimi biyayya ne kawai,to dan allah ina rokonka kaji tsoron allah ka bi dokar ubangijinka,domin aure bautar allah ne,kaga yanzun hakkinsu akanka yake,dolene kasauke, kadaure ma zuciyarka karinka kamanta adalci agaresu, ka ajiye maganar raashin sonsu gefe, kaima allah biyayya saiyaji tausayinka ya hadaka da wadda kake so nan gaba ko allah ya canja maka halayensu na banza zuwa na kwarai danka amfana. To shike nan dad nagode zanyi kokari kayi hakuri,sun tattauna sosai sannan yay musu sallama yatafi gida..... 🌺billy🌺 {💝Mrs abdus'salam} [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN KADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na bilkisa ibrahim 📝📝 7«*****» sanda ya isa gidan matan nasa na falo zaune,yaturo kofa da sallama yashigo,suduka suka mike suna masa sannu, ya amsa ciki ciki dan haushin su yakeji ,duka suka rakashi dakinsa,suka zauna bakin gado, shikuma ya shiga bayi danyin wanka,dakin ya burge su sosai ba wani tar kace aciki,daga wardrobe sai gado sai madubi, sai katon hotonsa shi kadai saikuma wani shida 'yan biyu da iyayensa sunyi kyau,sunan suna kalle kalle, ya fito wanka daure da tawul ya ratayo karami a wuyansa yana goge sumar kansa, su duka suka tsura masa idanuwa👀, yadanja karamin tsaki amma basu jiba, gaban madubi yanufa yashafa mai, sannan ya canja kaya zuwa kanana,yada wo yazauna kan kujerar madubi ,ya kallesu fuskarsa ba walwala dazu waya baku izinin fita da har kuka kai karata, wajan dad dina. Ikileema tace kayi hakuri bazamu sakeba husna ma ta baahi hakuri, ya dan tabe baki to naji daga yau duk wadda tasake fita bada izeninaba inhar ba school zataba to zata hadubda fishina,ya mike yana duban agogosa ni nawuce masallaci. Sukace to adawo lafiya, bawadda ya tanka ma wa ya fice abinsa,suka hada baki wajan kiran jara babbe dole dai azauna damu, suka tun tsure da dariya harda tafawa ************ Bai dawoba saida akayi sallar ishsha'i,kai tsaye dakinsa ya nufa yay kwanciyarsa wajan karfe 9:pm saiga husna tazo cikin kayan barci anata wani karye karyen jiki waisu mata ko kallo bata isheshiba, sai kuma ga ikileema itama cikin kayan barci, cikin mamaki suka kalli juna, ikileema tace husna miya kawo ki dakin mijina, husna ta kalleta kallon raini mijinki kuma canza dai maganarki yarinya Ikileema tace husna kinsanni niba kanwar lasarki bace, aikin sanni sarai,dady yadaka musu tsawa kunga dallah malamai kumin shiru kudaina yimin hayaniya aka,su duka suka tabe baki sannan kowa ta zagayo gefensa ta kwanta suka sakashi tsakkiya lokaci daya suka kai hannu zasu tabashi, dasauru ya mike zaune suma suka tashi, kallon banza yay musu to dakuka sakani tsakiya mi kuke nufi da ku biyun zan kwana tamkar akasar arna, yavmike kunga ku sasata kanku tukafin guri ya kure muku inba hakaba zakuyi biyu babu wallahi ya shige bayi abinsa.... 🌺billy🌺 {💝Mrs abdus'salam} [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN KADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na bilkisa ibrahim📝📝 8 «*****» husna ta watsama ikileema harara, banza mayyar maza saiki kwana, ta tashi tafice dan dama husna akwai zuciya. Alwala yayo ya fito,ya kalli ikileema data cika tai fam saboda maganar da husna ta fadama ta tayi mata zafi, yace ke tashi kiyo alwala, yanda taga ya hade rai saita mike tayo alwalar ta fito, taje dakinta ta dakko zani da hijjabi, Sunyi nafila raka'a biyu yay musu addu'oi, sannan ya hau yimata tanba yoyi akan addini?? amma ba wadda ta amsa, tundasu ba islamiyya suke zuwaba,ransa yay zafi yaja tsaki kaini dai wallahi ban moreba, to tayaya za'ayi wannan tabama yaranka tarbiyya?? Azuciyarsa yake wannan maganar,ya tashi ya canja kayansa zuwa na barci yasaka turaren barci, gado ya haye abinsa,itama tamatso kusa da shi dan ganin yanda yakoma karshen gado, amamakinsa saiyaji tana shafashi, ransa ya kara baci, akasar hausa ansan mace da kunya musaman adarenta na farko,amma yazaiyi tunda matarsace, yakuma tuna nasihar iyayensa ta dazu da rana.dole ya daure ya karbi tayinta yabata hakkinta, bayan nutsuwa tazo musu,sai wani farin ciki ya lullube ikileema tuda take hudda da maza bata taba samun gwarzon namiji wanda ya iya soyayya irin dady ba,gaskiya yau tasami natauwa sosai,dukda ta lura dady farin shigane, tana ganin ma yaune rana ta farko da fara sanin mace arayuwarsa, dan ta kula bama wani iya harkar yayiba sosai,amma dai yayi kokari. Shikam wani irin bakinciki ne yacika zuciyarsa,dukda bai taba kusantar maceba,shi likitane na mata kuma yanada ilimin addini musamman na "fikihu", yayi karatu mai zurfi akansu,yasan dukkanin suffofin mace budurwa,yasan na wadda tasan namiji,ya fitar da huci mai zafi,"ALLAH"kai shaidane ban taba zinaba,amma ka jarabceni da auren mazinaciya,YA " ALLAH" ina neman afuwarka da gafararka tasanadin hakurin zaman dazanyi da ita,"ALLAH" kafini sanin dalilin yin hakan.ya mike yashiga bayi yay wanka,sanda ya fito har tayi barci, wata muguwar harara ya zabga mata, yaja guntu tsaki, ya dauki filo ya dawo kan kujerar dake dakin ya kwanta,zuciyarsa cike da tsanarta...... 🌺billy🌺 {💝Mrs abdus'salam} [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 9 «*****»da safe haka ya tashi duk ransa ab'ace wata k'arin tsanarsu yakeji aransa,dan yasan itama husnar duk tafiyar d'ayace,tunda bata da k'awar data wuce ikileema,bayan yayi wanka ya shirya cikin k'ananun kaya yayi kyau, ya tara matan nasa yagaya musu doko kinsa,cikin isa yay musu sallama" " suka amsa " "Yay musu kallon second biyar, yak'ara tsare gida ina san sanar daku hanyar dazamu iya zama lafiya daku in kunso, Na farko bana son k'azanta, Na biyu bana son yawo, Na uku bana son hayaniya, Na hud'u bana son taron k'awaye acikin gidana, bana cin abincin 'yan aiki, ban yarda 'yan aiki sushigar mini d'akiba da nufin gyara, wannan kad'an daga cikin doko kina ida kun kiyaye kun tsira in kuma kun k'iji ba kwak'i ganiba, ya mik'e ya kwashi wayoyin sa da makullin mota yay waje" Husna tamik'e kai dai kasani miskilin banza, mutum kullum ba dariya sai kace wanda uwarsa ta mutu. Ikileema kam kwanciya tayi bisa kujera tana fad'in saika nemi mai bin dokarka dan wallahi ba 'yan aiki aka kawo makaba masifaffe. " Itama dai husnar yanda yazata haka ya tarar fanko ce, haha suka cigaba da zama,ikileema da husna kullum fad'a kamar karnuka,arana saisuyi dambe sau uku,ga cin mutun cin iyayensu kamar ba 'yan uwan junaba, Shikam baya kulasu dan bayason hayaniya, »«°°°°°°°°°°»«°°°°°°°°°°°°°»« Jin anturo kofa ya bud'e idanunsa farare tas masu yalwar gashi ya kalli k'ofar, Husnace yaja doguwar ajiyar zuciya, "Tace my one ga abinci canfa yana jiranka. Yace kun gama damben ne? Ta yatsine fuska ai ita taja, kasan ta da rainin hankali. Yata shi zaune kudai kuka sani,niba wannan na tan bayekiba, Tad'an tab'e baki, nidai ga abinci can nace, "Na koshi aikinsan bana cin girkin 'yan aiki, ta waro ido waje😳😳 kar dai gayannan ya k'i cin abincinnan,in baiciba ai ta banu yanda mamy ta gargad'eta akan tatabbatar yaci dan ba k'aramin kudi ta kasheba wajan amso maganin da aka dafa abincin dashi ba🍲🍛, Tuna nin mikikeyi inata magana, Tai saurin dai daita natsuwarta, aiba 'yan aiki suka girkaba nina girka dakaina, Cikin fasifa yace to nace na k'oshi ko dolene saina ci,dalla fi cemin ad'aki ina buk'atar hutu,ya koma ya kwanta..... 🌺billy🌺 {💝Mrs abdus'salam} [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 10 «*****» tsaki taja amma baijiba dan tasan inhar yaji sai yaci k'aniyarta, duk iskancinsu saidai suyi iyasu kad'ai amma basa sakashi ciki,suna mugun jin tsoronsa, "Yau dai antashi da ruwan safe, dan haka garin ya d'au sanyi, dady yana cikin bargo ad'akinsa saboda ruwa baije aikiba ,barci yake mai dad'i,saiya jiyo hayaniyar su husna yaja tsaki yagyara kwanciyarsa, jin abun bana k'arewa bane ya tashi cikin fushi yanufi falon,ikileema ce ta shak'e husna tanata jibga,kamar uwarta, "Dady yadaka musu tsawa kunsan ALLAH in har baku bariba zan zaneku,dukda dukan mace baya cikin tsarina,kainifa na gaji da iskancin nan naku wallahi gab nake da kora ko waCce gidan ubanta idan kuma kunji karya kuci gaba ya fad'a yana nufar d'akinsa" "Kan gado yafad'a rubda ciki,yadafe kai ni ABDUL~AZIZ naga takaina wannan wace irin rayuwace, AUREN KADDARA ko BIYAYYA za a kira aurena, Hayaniyar su ikileema yaji sun cigaba da fad'an,yace nidai shike nan an aura mini jaraba, Mikewa yayi yacanza kaya ko wanka baiyiba,ya d'auki key d'in mota da wayoyinsa ya fito,ko kallo basu isheshiba ya wucesu afalo suna danbe, Gindansu yanufa su mom suna falo harda 'yan biyu sunata hirarsu,sallamarsa sukaji 'yan biyu suka mik'e da gudu suka rungumesa. "Yace oh ku waibakusan kun girmaba?? Sukai dariya yaya mubamu wani girma ba sai nan gaba, Ya zauna yana gaishe da iyayensa, suka amsa masa cikin fara'a, Mom tace babana inji dai lafiya naga kamar da damuwa atare dakai, "Yay d'an tsaki mom barci nakeji wallahi, to miya hanaka yi? Kataho nan acikin ruwannan,🌧🌧 baka tsoron mura? To mom ina tare da karnuka🐕🐕 yaza'ayi subarni nayi barci, Ya mik'e ransa a b'ace yanufi d'akin mom, Binsa sukai da kallo cikin tausayi duk yarame sai fari da dogon hanci, dad yakalli mom dolene munema ma yaronnan mafita Bilkisu, mom tace gaskiya kam alhaji nima lamarinsa ya fara bani tsoro, Kairat tace ALLAH dad kubar mu muje mu koya musu hankali, dan wallahi baza mubari su kashemana d'an uwa ba,mom tace a'a bamu aikekuba. Gadon mom ya haye abinsa cikin minti goma barci yay awan gaba dashi.... 🌺billy🌺 {💝Mrs abdus'salam} [1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 11 «*****» su mom sun yanke shawarar zuwa yola amma nikaina bansan abinda zasuje yiba, Kamar kullum yakanzo yagaida iyayensa, yashigo falon mom ce kawai sai kausar tana karatu,guri ya nema yazauna,ya gaida mom d'insa kausar ta gaidashi,yace ina kairat? "kausar tace tana d'aki tana barci yaya" "Yar gata barci yanzu da yamma' "Mom tace jibi zamuje yola in sha ALLAH" Zamu dawo ranar lahadi. To mom ALLAH ya kaimu,ke nanma sai ansaka ranar auren su safwan,tunda on Saturday ne? Ai dama shiyasa zamukai Sunday, To ALLAH ya kaiku lafiya kudawo lafiya, nima naso zuwa to munada wani taro na likitoci ranar Saturday, To ALLAH ya taimaka aigara ka tsaya wajan aikin, tunda bikin ma kusa za asaka, Dan ina ganinma harda Munneera za ahad'a, "Munneera kuma mom wannan 'yar yarinyar za aima aure ince bana ta gama secondary d'inta?? Mom tai dariya to ai ta isa auren ko, koda yake ku yaran yanzu kunfison auren manya sa'anninku, amma ai auren yarinya yafi komai dad'i, duk training d'in dakai mata dashi zata tashi, "To amma mom aizaka sha shirme, dan auren 'yar seventeen year ai aikine, ya tab'e baki koda yake mijin yaga zai iyane, Mom tace kace bazaka iya auren 'yar shekara 17 ba kenan, "Tab haba mom aini ko 'yar shekara 25 ma bazan auraba, inji da wad'ancan biyun dasuke neman sakamini hypotension, yanzu haka barosu nayi suna 'yar zage zage daciwa iyayensu mutinci,to yanzu mom na auro ta uku ai sai wataran an kashe wata, Mom tace to ALLAH ya shiryasu ya kuma kiyaye faruwar haka, "Ameen mom" "Ni bari nawuce gida ina da aikin dare yau, To ALLAH ya tsare babana, Ya kalli kausar da barci ya kwashe, oh kema kinyi barcin, Mom tace aiyanzu zasu tashi tunda magriba ta kusa........ 🌺billy🌺 {💝Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷KO BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 12 «*****»su mom sunje yola kwanansu biyu suka dawo,ban bisuba shiyyasa bansan misukayo ba. (""*"""""*<>*****<>""""""*"") Bayan sati shidda da zuwan su mom yola dad ya kira dady,bayan sun gaisa dad yace babana, ranar juma'a d'aurin aurensu sadiq kai yaushe zaka wuce ne?? Dad nasani amma gashi ranar inada wata tiyata dazan yi karfe 6:am amma ina gamawa zan biyo jirgi,karfe 8:am zan fito inssa ALLAH, nama sanar dasu Sadiq d'in, "To ai shikenan hakamma yayi ALLAH yakaimu" "Ameen dad" Dad yamik'o masa leda gashi kasa wad'annan kayan dan nasanka kana iya sawo k'ananun kayan naka nafama, Dady yay dariya ya karb'a had'e dago diya sannan yatafi, Koda yaje gida wanka yafarayi dan yaji 'yan matan gidan shiru,da alama barci sukeyi kokuma yau shaid'ancin baya kansu ne oho,ledan da dad yabashi yad'akko yaduba farar shaddace riga da wando da babbar riga, tasha aikin surfani green sai hula itama green takalmi green,yay murmushi dad d'ina kenan wannan kaya haka saikace nine angon,yad'aukesu yasaka aledan ya kwanta ya huta kafin 'yan dambennan su fara😃😃😃😃 Su mom sun wuce tun ranar laraba itada 'yan biyu,dad kuma ranar alhamis da yamma yabi jirgi, Dady kam sairanar juma'a yabi ✈ safe, karfe 10: am jirginsu ya sauka ayola, sadiq da jafar sukazo tar barsa,suka run gume juna cikin tsananin farin ciki,dady yace brothers kunyi nisan kiwo saidai awaya📱, ina safwan shi shine baizo tarba taba, yace abaka hakuri ana k'arasa masa wani aikine agidansa, dady yay dariya kaga anguna kunsha k'amshi, sadiq da jafar suka kalli juna suka tuntsire da dariya, sadiq yace zandai sha zuwa jibi insha ALLAH nida wannan d'an iskan yafad'a yana kaima jafar duka,jafar ya kauce yana dariya, dady yace kai tsaya waida gaske kakeyi harda jafar toko shi za abama munneera ne, Sadiq yace a'a Ni'ima ce tasa shi,lallai brother ka more to ita wannan 'yar yarin yar inbanda abin baffah miye nayi mata aure yanzu?? "Sasiq yace wanda aka aura mawa yana buk'atar irintane shiyasa" Amma in banda abinka ai auren yara yafi dad'i zaka more sosai, Dady ya tab'e baki hakama mom tace nidai har yau ban gano jindad'in dakuke fad'aba dan ni gani nakeyi duk halin matan d'ayane" Jafar yace oh namanta ina matanka?? "Dady ya kaimasa duka kaifa d'an iakane jafar ana maganar arzik'i kana sakoma mutane ta tsiya ni wlh ko maganar yarannan banason ayimini......... 🌺billy🌺 {💝Mrs A salam💝} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷KO BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 13 «*****» sun zube afalo suna hirarsu,sallamar safwan ta katsesu yafad'a tsakiyarsu yana ihun murnar ganin dady, yace brother saukar yaushe?? "Dady yace d'an iska dakana ina akaje kwasoni" kaidai bari wlh naje gidanane natsaya akan masu aiki su k'arashe fentin katanga acansu jafar suka baroni, Ya kalli agogo sannan ya kallesu ALLAH canake zan tarar kun shirya? ku kalli agogofa shad'aya saura. Sadiq yace to sarkin zumud'i amma dai kabari ko sha biyu tayi tunda d'aurin auren sai an sakko masallaci, Jafar yace bar sarkin sauri anyama Safwan zaka d'agama hafsat k'afa har agama shagalin bikinnan?? Safwan ya hararesa uban mi kamaidani bunsuru ko mi?? Gaba d'aya sukasa dariya,cikin dariya dady yace aikaine Safwan zumud'ika yayi yawa wlh, amma banga laifinkaba, tunda auren soyayya zakayi, amma karkuce nadameku naga angon hafsa,naga na zainab,naga na Ni'ima amma banga na munneerah ba, sadiq yace karka damu zaka gansa mikakeci nabaka na fallow dawn, Safwan yace bar gay d'innan sadiq k'ila soyake abashi. "Dady ya rankwashi kan Safwan wlh yaronnan ka rainani kodan kaga yau za'a d'aura maka aurene. "Safwan ya d'auki filo yana dukan dady dashi suna dariya. "Sadiq yashigo hannunsa rike da kofin shayi☕ yana fad'in ALLAH yashirya ku, kudai nalura har yau bakusan kun girmaba. Dady yatashi yana dariya kai nima yunwar nan nakeji wlh,na fito gida ko break banyiba. Jafar yace kai habadai kaida kake da mata har biyu? Gaba d'aya sukasa dariya,banda dady dayay musu banza........ 🌺billy🌺 {💝Msr A salam} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 14 «******»haka sukaita hirarsu da dariya dan sun saba dajuna,tare sukai karatu a America sudukan su,akwai shakuwa mai karfi atsakanin su gasu 'yan uwan juna, Kafe 12:16 pm suka gama shirinsu cikin manyan kaya farare sunyi kyau sosai,sadiq ya kalli dady kai mutumina kafa had'u,kaganka kamar ango wallahi, Dady dake taje sumarsa yace kaidai bari wannan duk aikin dad ne,wai dankar nasaka k'ananun kaya yad'inka mini wad'annan,nima dai abin yabani dariya,zansa ne kawai dan karyace banji maganarsaba. "Jafar yashigo yana d'aura agogo⌚,kai malamai dan ALLAH kuyi sauri,guri yakure d'aya saura kar mu makara sallah,kunsan abba kuma yace ba African tame" Cikin han zari kowa ya gama abinda yakeyi suka shirya tsaf, Masallaci suka nufa, bayan an idar da SALLAH suka nufi wajan d'aurin auren,gaba d'aya akofar gidan abban su sadiq za a d'aura tunda shine babba, Basuda tarkacen abokai,su hud'unnan sune abokan juna saidai abokan aiki da wad'anda ake gaisuwar mutinci, daku ma dangi sa'anninsu, d'aurin auren yatara manyan mutanan k'asarnan, dan alhaji el~mansur sanannen mutumne hakama abban sadiq, An fara d'aura auren Safwan Ahmad Abdul~Aziz & Hafsat Muh'd Abdul~Aziz,sai Sadiq Muh'd Abdul'~Aziz & Zainab Suraj Abdul~Aziz,sai Jafar Sulaiman Abdul~AZiz. & Ni'ima Muh'd Abdul~Aziz,kamar daga sama yaji ance an d'aura auren Abdul~Aziz EL~Mansur Adam & Munneera Muh'd Abdul~Aziz, dasauri ya kalli su jafar suka d'aga masa hannu alamar jinjina 👍🏻👍🏻👍🏻. Shikam yay galala 😧kamar soko yana kallonsu, shikuma aka d'aurama aure, bayan gana gidan can sun gagaresa, kuma arasa da wadda za'a had'ashi sai wannan 'yar shilar yarinyar💃🏼, kai shikam yaga takansa, AUREN K'ADDARA ko BIYAYYA shikam baisan mizai kira aurarrakin nasaba, Da sauri yajuyo danjin antab'ashi wasu abokan sune suke masa murna,haka ya daure ya amsawa cikin dariyar yak'e. Su Sadiq suka k'araso suna dariya, run gumeshi sukayi suna fad'in brother muna tayaka murna,shidai dady bin kowa yake da kallo😳😳....... 🌺billy🌺 {💝Mrs Abdus'salam💝} 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 15 «******» bayan mutane sun ragu sai dangi daketa kai kawo, su dady suna zaune akofar gidan,abban sadiq, dady ya kalli abokan nasa wai dan ALLAH dama kunsan da wannan shirin kuka b'oye mini?? ""Sadiq yay murmushi muma bamu saniba sai yanzu' koba hakaba 'yan uwa yafad'a yana kallonsu safwan" Kafin suyi magana wayar dady tafara kuka alamar kira, yafara lalubota a cikin aljihu, ya d'aga batare da yayi maganaba, Dad yace babana kuna ina? "Cikin dauriya dady yace muna kofar gidan baffa" To ka kira 'yan uwannaka kushigo cikin gidan muna falon baffan naku, kuzo ku gaisa da bak'i. To kawai yace, sannan ya kalli 'yan uwan nasa daketa baza babbar riga bakinsu yak'i rufuwa dan farin ciki, yace kunji muje ciki ana kiranmu afalon baffa. "Jafar yace kai acikin wad'annan taron matan to ta ina zamubi, to mikuma yafaru cewar sadiq?? "Wai zamu gaisa da bak'ine" safwan yace to kumuje danni wlh nagaji da wannan babbar rigar,nak'agara nacireta nahuta. *************** Haka suka kutsa kai cinkin gidan dake cike da mata,suka rink'a gaisar da mutane ana musu murna da fatan alkairi, Sun isa palon cike yake da abokansu dad, nan suka shiga gaisuwa cikin girmamawa, wani abokin su abbah yace masha ALLAHU kaga yara kamar 'yan hud'u gasunan girmansu d'aya kamarsu d'aya, akayi dariya,sannan akaimusu addu'oi nazan lafiya da d'orewar auren nasu, abokan su dad sunyi muau alkairi mai yawa sukaiyi godiya suka fito......... 🌺billy🌺 {🍇Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 09093044360 Na billkisa ibrahim 16 «*****» sun fito zasu tafi saiga mom ta kallesu tana dariya, yarana kunga yanda kuka yi kyau kuwa,suma dariyar sukeyi banda dady daya tsurama mom idanu, mom tace a'a babana ya haka ai yau ranar murnace da farin ciki ba ranar fushiba, Safwan yace ki kyalesa mom dan ya gankine, amma d'azu da akace an d'aura auren bakiga tsallen da yayiba, gaba d'aya suka tun tsure da dariya, dady yakaima safwan duka, safwan ya kauce yana dariya, mom tace to kuyi k'ok'ari kushiga babban falo ku gaida iyayenku kunjiko. "Sukace to" "Mom tawuce tana dariya dan tasan d'an nata yau yana cikin wani yanayi" "Sun shiga kamar yanda mom tace suka gaishe da iyaye da yayye" Bayan sun fito jafar yace kai nifa wlh amaryata nake son gani, Sadiq yace ai duk tafiyar d'ayace muma sumuke son gani, to aina zamu gansu kodan ma muyi hotuna ce war safwan, Amma dady yiyai kamar ma baisan abinda sukeyiba, jafar ya tab'ashi kaifa dady banji ka amsaba, harara yasakar masa kaga malam idan zaka kabar tsayani inkuma kaje kabar tunawa dani, nidaga nanma sai kano dan yau zan koma. "Cikin mamaki suka kallesa😳😨😦, "Sadiq yace tafiya fa kace?? "Ashe kaji abinda nace kake kuma tan bayata" Safwan ya dafa kafad'arsa kaga d'an uwa kayi hakuri muje ayi hotunan nan sai mu tattauna matslarka amma dan ALLAH karka bari wani ya fahimci matsalarka har yarinyar, ko ba hakaba 'yan uwa? " Su Sadiq sukace gaskiyane" Dole haka dady yahakura yabi su amma fuskarsa ba walwala, Jafar ne yakira Ni'ima yatan bayeta suna ina? Tagaya masa, Kai tsaye cikin gidan suka shiga,amaran duk suna nan tare da k'awayensu, Suka cikaro da anty lubna da anty nafisa suna yima Munneerah kwalliya, kallo d'aya zakai mata kagane tana cikin damuwa, Sauran amaren kuwa suna gefe zaune da k'awayensu anata hira da raha irinta amare da k'awayensu, "Dady ya tsurama Munneerah idanu👁👁wai wannan 'yar yarinyarce matarsa, yarinyar dasuka gama d'auka kwanan nan, jibima k'irjin bakomai dukda dai akwai gyale ajikinta. Sadiq ya tab'ashi please oga in kayi hakuri jibi iyanzu tana gidanka. Banza yay masa kamar bai jiba " anty lubna tataso tana fad'in kai 'yan kannena kunyi kyau sosai, takama hannun dady d'an k'anina please zokayi lallashi, k'ila idan kaine tayi shiru, tun d'azu take kuka yanzu haka zazzab'ine ajikinta da k'ar tayarda akaimata kwalliyar nanma. "Dady ya daure yace anty batasha maganiba ne?? "Tak'i sha kasan Munneerah Allura💉 da magani🕳💊duk mak'iyantane" Cikin tsokana jafar yace oga aje ayi lallashi, kuma shi kad'ai akace karka zarce, dariya sukasa,dady ya hararesa zan kamaka wlh zakasan dawanda kakeyi Anty lubna taja hannunsa kaga k'yalesa in kun had'u kwayi....... 🌺billy🌺 {🍇Mrs Abdus'salam} . [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 17 «*****» tana zaune zaune inda sukai mata kwalliyar, dayake d'annesa dasu, bayan anty lubna ta kaishi suka bar gurin itada anty Nafisa. "A'a anty Nafisa ina zaku jene" "Anty Nafisa tayi dariya dady kugama tafad'a suna tafiya" Yajawo kujera ya zauna suna fuskantar juna, kanta nak'asa tana wasa da 💍 zoben hannunta hawaye nazuba akumatunta, hancinta na shakar daddad'an k'amshin turarensa. Yatsura mata idanu na tsawon minti biyu, cikin sanyin murya yace Munneerah ? "Na'am. Ta amsa cikin muryar kuka" "Miyasa kike kuka kuma ance kink'i shan magani gashi bakida lafiya?? Ta d'an d'ago idonta ta kallesa ganin ya tsura mata idanu yasata saurin maida kanta kasa, "Yace ina saurarenki? "Tace bakomai"" Shikenan bari nakira antylubna takawo miki abinci da magani. Ya kalli inda su anty lubna suke hankalin su baya kansu sunacan suna hira da dariya,sai wasu k'alilan ke kallonsu irinsu marak'isiyya, su madeena, wad'anda su dadyn suke kallo danya birgesu dazai taya zasu sallama, kamar anty lubna tasan tajuyo tana kallonsu, hannu yasa ya kirata, anty lubna tazo ya akayi dady ? "Anty akawo mata abinci da maga nin zatasha" Anty lubna tace ina zuwa. Saratu ta tab'a pii pii,kai anty pii gayen can ya had'u wlh tanuna dady, Madina tace aiduk cikin amarannan Munneerah tafi kowa dacewa wlh, dukda angunan suna kama da juna, amma nata yafi kyau sosai, marak'isiyya tace saidai daga gani zaiyi miskilanci da girman kai, Madina tace nikam banga laifinsaba dan ya had'u tako ina kinga kuwa dan yayi girman kai bashi da laifi. Saratu tace kaini dazaice yana sona wlh yarda zanyi dan naji har zuciyata takamu da k'aunarsa. Ai yakai 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 17 «*****» tana zaune zaune inda sukai mata kwalliyar, dayake d'annesa dasu, bayan anty lubna ta kaishi suka bar gurin itada anty Nafisa. "A'a anty Nafisa ina zaku jene" "Anty Nafisa tayi dariya dady kugama tafad'a suna tafiya" Yajawo kujera ya zauna suna fuskantar juna, kanta nak'asa tana wasa da 💍 zoben hannunta hawaye nazuba akumatunta, hancinta na shakar daddad'an k'amshin turarensa. Yatsura mata idanu na tsawon minti biyu, cikin sanyin murya yace Munneerah ? "Na'am. Ta amsa cikin muryar kuka" "Miyasa kike kuka kuma ance kink'i shan magani gashi bakida lafiya?? Ta d'an d'ago idonta ta kallesa ganin ya tsura mata idanu yasata saurin maida kanta kasa, "Yace ina saurarenki? "Tace bakomai"" Shikenan bari nakira antylubna takawo miki abinci da magani. Ya kalli inda su anty lubna suke hankalin su baya kansu sunacan suna hira da dariya,sai wasu k'alilan ke kallonsu irinsu marak'isiyya, su madeena, wad'anda su dadyn suke kallo danya birgesu dazai taya zasu sallama, kamar anty lubna tasan tajuyo tana kallonsu, hannu yasa ya kirata, anty lubna tazo ya akayi dady ? "Anty akawo mata abinci da maga nin zatasha" Anty lubna tace ina zuwa. Saratu ta tab'a pii pii,kai anty pii gayen can ya had'u wlh tanuna dady, Madina tace aiduk cikin amarannan Munneerah tafi kowa dacewa wlh, dukda angunan suna kama da juna, amma nata yafi kyau sosai, marak'isiyya tace saidai daga gani zaiyi miskilanci da girman kai, Madina tace nikam banga laifinsaba dan ya had'u tako ina kinga kuwa dan yayi girman kai bashi da laifi. Saratu tace kaini dazaice yana sona wlh yarda zanyi dan naji har zuciyata takamu da k'aunarsa. Ai yakai asoshi cewar anty pii, gabad'aya sukasa dariya...... 🌺billy🌺 {🍇 Mrs Abdus'salam}asoshi cewar anty pii, gabad'aya sukasa dariya...... 🌺billy🌺 {🍇 Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 0909304460 Na billkisa ibrahim📝📝 18 «*****» kairat k'anwar dady tana jinsu, gaskiya 'yammatan nan suka fad'a, yayan su mai kyawune dan duk ciki family d'insu na uwa dana uba bawanda yakai shi k'yawu, dayawa mutane nacewa ya biyo kakansu na wajan uwa,ABDUL'AZIZ, wanda dadyn yaci sunansa, tacigaba da saurren hirarsu madina, dasuketa kod'a k'yawun yayanata. Anty lubna takawo abincin da ruwa da magani 🍛🍸💊, Harzata tafi dady yace my anty jimana,ya nuna mata kujera,tazauna. "Dady yace wai dan ALLAH anty waye yayi wannan hadd'in?? " Tace wana had'in? "Nida Munneerah mana" Su baffa mana Yaja nummfashi, to su mom sun manta halin danake ciki agidana ne, kuma abin dubawa ananma, Munneerah ai bata isa aureba duka yaushe tagama zana (SSCE) d'inta ma. Anty lubna tayi murmurmushi kawai batace komai ba. Dady yacigaba inda had'in sukeso dasai su bari sai nan gaba inta k'ara girma jibe tafa dan ALLAH, Anty lubna tace to ai ba matsala idan taje gidanka saika barta tak'ara girman, yace anty lubna dan ALLAH ga wani taimako daza kimini, Tace ina jinka, Mizai hana kibama su dad shawara abarta sai nan da shekara uku saita tare sannan tad'an k'ara girma, amma yanzu shekara 17 ai tayi k'arama. Anty lubna tayi dariya kaini dady baruwana kaji yara nawane kamarta akayima aure suka zauna, kai harma wad'anda basu kaitaba jeka Ruga kagani,ko d'iyar baffa shehu zuwaira nawa take ba Munneerah ta girmeta bama, amma ga tanan harda yaronta da wani cikin,bare Munneerah shekara 17. Hawayen Munneerah suka k'aru to tun yanzuma kenan inaga ankaini gidansa, saikace angaji da ita, damma yarainata ita yakece ma yarinya bata isa aureba,zaiga yarinta ganin idonsa indai nice, mutum sai miskilancin tsiya, Maga nar anty lubna ta katseta k'anina kaga mu binne wannan maganar anan gurin kafin su baffa suji suci k'aniyarka wlh. Ta mik'e kasata taci abincin muna jiranku tayi tafiyarta Dady yabita da kallo,waishi miyasa kowa yakasa fahimtarsa ne........ 🌺billy🌺 {🍇Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 19 «*****» da sauri yajuyo danjin kukan Munneerah, jiyayi tamkar ya nausheta👊🏽 dan haushi, shi bayyi kukaba ma sai ita da aka kakabamasa,amma sai ya b'oye b'acin ransa,cikin taushin murya yace kinga Munneearah daina kuka, kinga kanki zaiyyi ciwo dama gashi bakida lafiya,nan ya lallab'ata taci abinci,dak'yar yasamu tasha maganin,sannan sukaje akayi hotunan. *************** Aranar da daddare akakai amare d'akunansu, Munneerah kuma sai gobe za akawota kano, tabi gayyar 'yankai amare batare da kowa yasaniba, saida taje gidan kowa'gidan Ni'ima ne k'arshe, tanacan suna magana da Ni'ima motoci suka tafi akabarta sai masu kwana kawai, Afirgice tadawo cikin gidan tana kiran anty Ni'ima!! Nashiga uku motocin duk sun tafi!!! "Kai dan ALLAH" "Wallahi kuwa, nabani idan akaduba ba aganniba" "Naji kamar k'arar mota jeki gani" "Su dady suka fito daga motar suna dariya, dady yad'ago kai zaiyi magana, karaf idonsa akan Munneerah tafito tana dube dube, azuciyarsa yace illar auren yaran kenan,Sadiq ya tab'osa kai malam mikake kallone?? "Yace Munneerah!! "Harsuna had'a baki wajan fad'in Munneerah kuma, suka kalli inda yake kallo, Cikin mamaki Sadiq yace to ubanwa ma yakawota nan, "Kirata yayi cikin fad'a, "Cikin tsoro tazo dantasan ya Sadiq sarai, "Ubanwa ya baki izinin zuwa nan, cikin rawar murya tace nabiyo 'yan kawo amaryane kuma sai suka tafi, Ya harareta da sanin wa kika fito? Tace bakowa. Yad'aga hannu zai mareta jabir yarik'e hannun, kai my man, saurara matar aurece fa, to dan matar aure ce baza'a hukunta taba. "Za'a hukunta ta amma mijinta ne keda wannan ikon" Dady dai baice komaiba yana tsaye jingine da mota yana kallonsu. Sadiq yadaka mata tsawa kafin nafara jibgarki anan kishiga ki had'o yanaki yanaki kizo mutafi dan can unguwar zamu koma, in kuma bahakaba yay kwafa, tasan halinsa zai iya zaneta, tace ba abinda zan d'akko, Ta d'an saci kallon dady ya d'aure fuska tamau ko kallon inda take yak'iyi, Suka shiga mota Sadiq yana tuk'i jafar na gefensa, sai safwan abaya daga hannun haggu, dady yashiga tsakkiya Munneerah na gefen dama tawani takure jikinta ajikin mota, shikam dady ko kallo bata isheshiba. Suka ajiyeta agida saida tashiga suka wuce masaukinsu...... 🌺billy🌺 {🍇Mrs Abdus'salam} 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 20 «******» KANO, kano dai basusan ahagalin da ake cikiba, sunsan dai ana biki agidan su mom, dan abban Sadiq baffa Muh'd saida yagayya cesu, amma suka kawo uzirin suna da ayyuka ranar, Sai bayan an d'aura aure wani magul maci yakira abban ikilima, wai ya baigansu wajan d'aurin auren d'ansuba Abdul'aziz? abban ikileema yace a'a ai banda Abdul'aziz yaran alhaji muh'd ne zasuyi aure, Mai gulma yace a'a kadai bincika amma tabbas harda Abdul'aziz naji an d'aura ma aure yau. Ahauka ce abban ikileema ya kashe waya yanufi cikin gida dama aharabar gidan yake tsaye, ya danna kai cikin falon matarsa batare da yayi sallama ba, Zumbur maman ikileema ta tashi tana fad'in alhaji lafiya kuwa? Inafa lafiya yafad'a cikin k'araji, wai mu Mansur zai munafinta yaje yola ad'aurama d'ansa aure batare dasanin muba. Cikin d'imauta tace alhaji wana d'annasa? Saida ya harareta sannan yace yanada wani d'a bayan Abdul'aziz yak'arashe maganar cikin huci kamar mai shirin dambe. Tahau tafa hannuwa tana sallallami yanzunan abinda Mansur zaimana kenan kuda kuke 'yan uwansa jini d'aya uba d'aya amma yakasa shawartarku saboda yana ganin yatara dukiyar datafi taku, Dukiyar banza tasa abban ikileema yafad'a, wallahi nayi alk'awarin saina raba wannan auren indai ina nunfashi, shikuma alhaji Muh'd saina koya masa hankali munafiki kawai harda gayyatar mu d'aurin aure, ai wlh dana san annamiman cin daya shirya kenan da munje d'aurin auren amma ko yanzu ina dai dai dashi, yafad'a yana fita. Gidan umma mamarsu yatafi, tun ahanya yakira abban husna yace su had'u agidan umma, Ya afka falon umma bako sllama yatarar itama tana waya ana gaya mata maganar d'aurin auren, bayan ta k'are wayar takalli abban ikileema hala kaima kajiyo abinda naji, yanzu ake gaya min Mansur yaje yola an d'aura wa d'ansa aure da adangin uwarsa, Kafin yayi magana abban husna yashigo da sallama, bawan da ya amsa masa acikinsu sai kallonsa dasukeyi kamar wani bak'onsu, A'a yaya, umma lafiya dai naganku haka atsaye cirko cirko...... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 21 «******» umma tace oh kai bakaji a cikin tashin hankalin damuke cikiba?? Umma tashin hankali kuma waye ya mutu?? Cikin k'osawa da tanba yoyin abban husna, abban ikileema ya katseshi tobagarama mutuwaba da wannan mummunan labarin ba, Mansur ne yaje yola aka d'aurama d'ansa aure da d'iyar alhaji muh'd. Abban husna ya zaro idanu waje aure kuma yaya😳 ?? Batare damun saniba? Kakyale matsiyaci zamuyi maganinsa ne, aizaizo ya samemu, Umma tace nibama auren yafi b'ani haushiba, yanda saida burin mu yakusa cika sannan akai auren, suma wad'annan sakar karun yaran naku, har yanzun sun kasa d'aukar ciki saikace ba mataba, Baban husna yace yaya!!! umma!!! mizai hana mu shirya yanzun mu tafi yola ne wai tumma kafin akawo amaryar musa yasake ta acan? Umma tace yaro dai yarone, ai wannan shawarar taka bata dace ba, mubarsu su iso aidai nasan bazasu wuce gobe ba kuma ku gargad'i matanku kar wadda tasanar dasu husna maganarnan, dan banaso su tashi hankulansu. Sukace to shikenan, kowa yatafi gida zuciyarsa nazafi sai dai sund'an samu kwarin gyuywa dan sunsan halin mahaifiyarsu awajan iya makirci, sunsan zata samo musu mafita kafin gobe ***************% YOLA :- washe gari bayan anyi walima da safe, aka rankayo kano kawo Munneerah, tanata kuka da far gabar abinda zata tarar gurin angon nata, ""Shi kam angon nata camma suka baroshi sai karfe 5:pm ya biyo jirgi zuwa kano✈ , Agidan su mom suka sauka dan sai anneawa amarya gurin zama, abinda yabama mom mamaki shine ganinsu maman ikileema wai sunzo tarbar amarya, saigasu abban husnama sun iso harda umma, shima dai dad abin yabashi mamaki amma saiya b'oye mamakinsa ya taresu da gir mamawa,da ban hakuri, yace suyi hakuri gobe zaizo gidan umma su zauna suyi magana, Carab umma ta anshe ba komai yarona ALLAH yakaimu, ai mudasu alhaji muh'd duk d'ayane, ALLAH yasa alkairi yasa rai akaiwa. "Sukace amin" Yanayin yanda tayi maganar ma kawai yasa mom ta harbo jirginta amma batace komaiba sai dai azuciyarta tanemi tsarin ALLAH daga dukkanin sharrinsu. To shima dai dad haka take agurinsa bawai ya yarda dasu bane, to ALLAH ya tsare mu 'yan uwa da wannan irin hali na yaudara........ 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷Ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 22 «******» dady yana isowa gidansa yanufa kai tsaye, sai dai yana farga bar abinda zai tarar duk da ba son matan nasa yake yiba, amma yasan ba abinda mata suka tsana irin kishiya,tunda gasunan su biyu ma ya aka k'akare bare an k'aro ta uku, Haka dai ya sauka daga motar da ya d'akko haya daga air port, yabiya kud'in sannan yanufi gidan, sun gaisa da mai gadi, sannan ya wuce cikin gida. Cikin sanyin jiki ya tura kofar palon ya shiga da sallama, ikileema ce kad'ai apalon take karatun littafi,amamakin sa sai yaga tazo ta tarbe shi, harda dariya tana masa sannu dazuwa ya amsa fuskarsa ba yabo ba fallasa, yasan dai labarin auren sa yazo musu, ya kalli palon kaca kaca, da alama tunda yabar garin ba agyara palon ba. Ya d'akko key ya bud'e d'akinsa, suka shiga, kamar daga sama husna tafad'o ko sallama babu, ta fisge jakkarsa dake hannun ikileema, malama ince dai yau kinsan nice dashi, amma dan tsabar muna finci kikaje kika tarosa. Ikileema tace waike husna wacce irin dabbace ne, aiba gado d'aya kika gammuba, bare kice anacin amanar ki, Husna ta harzik'o kin san ALLAH kika k'ara cemini dabba sai naci uwarki anan gidan banza jaka. Dady ya daka musu tsawa kun ga, dan ALLAH ku barni nahuta daga fa anguwa nake amma ba wadda tabani ruwa bare abinci, amma kun tarbeni da masifarku dakuka iya, kwana biyunnan dabana gidannan har na fara k'iba, amma daga dawowa ta nafara karo da jarabar ku, Husna tai fari da idanu kayi hakuri honey ai gara nako yama wannan shegiyar hankali. Ikileema tayi dariya yo husna ko uwarki ta isa ta koya mini hankali bare ke, Dady yace ALLAH in baku yimini shiruba zan b'ata muku rai, ya shige bayi abinsa, ikileema kuma tafice tabar husna...... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 23 «******» ikileema har ta fita tadawo ta zauna, Dady ya fito wanka ya kalli matan nasa dasuke ta harare harare, Shikam wataran dariya suke bashi, tamkar ba 'yan uwaba,kuma k'awaye masu matuk'ar so da k'aunar junansu, yay murmushi, sannan ya fara shafa mai, ya gara sumarsa, jalla biya yasaka yace musu zaije masallaci, yafice abinsa batare daya jira amsarsu ba. Yana fita suka hau danbe kamar dama jira sukeyi ya fita. Daga masallaci gidan su ya wuce, gidan cike yake da dangi anata hidima, ya shiga sunata gai suwa da mutane, kai tsaye d'akin mom ya nufa dan bai ganta apalon ba,ba kowa ad'akin sai Munneerah dake bakin gado zaune,daga ita sai zani d'aurin k'irji, da alama wanka tafito, tana k'ok'arin bud'e akwati dan canja kaya amma sai fama take da key d'in yak'i ya bud'e, Shikam ya tsaya yana kallonta, jitai ajikinta ana kallon ta, dan haka ta d'ago da sauri, ta kalli inda take zaton mai kallonta yake, da sauri ta rarimo gyale ta lullub'a dashi dan ganin dady yana mata kallon kurillah. Baice komai ba itama ta maida kanta taci gaba da k'ok'arin bud'e akwatinta, a han kalli ya k'arasa wajanta, ya d'ora hannunsa akan nata batare da yayi maganaba, yazare key d'in daga hannunta ya dur kusa gaban akwatin yana bud'ewa, tad'an saci kallonsa kad'an ta kauda kai, mutum kullum fuska ad'aure kamar wani soja. Mom ta shigo d'akin tana fad'in a'a babana kaine? " yajuyo da sauri yana kallonta ya d'an sosa kai nine mom" "Ina kika shigane" "Tace ina kichin ana k'ok'arin had'ama bak'i abinci" Ya mik'e daga gaban akwatin daya gama bud'ewa yana fad'in to sannunku da k'ok'ari. "Mom ta zauna tana fad'in yawwa babana. Shima ya zauna kusada Munneerah abakin gado, "Mom ta kalli Munneerah, Munneerah har kinyi wankan?? "Tace eh mom nayi" "Yawwa kinga yanzun zakiji k'arfin jikinki" Mom.tace ai garama dakazo dama bata da lafiya kaga saika dubata, ya d'an kalli Munneerah miya ke damun ta? "mom tace zazzab'ine'' "Tasamu paracetamol tasha, kawai zai sauka gajiyar tafiyace, To shike nan bari taci abinci. Babana karfe nawa kabaro yola? Wlh mom sai k'arfe biyar nataho ina zuwa nasamu jirgi✈, gashi harna je gida nayi wanka, Ya kalli Munneerah dake sallah to mom yanzu yaza ayi?? Itama mom ta kalleta to sai dai mujira muji abinda dad d'inku zaice ko,, To shikenan zuwa gobe zan samu dad muyi magana dan nasan yau yagaji danni ko ganinama bazaiyiba, nima d'in zuwa zanyi na kwanta duk nagaji, yinwace ma ta kawoni gidan, Mom tace to bari na kawoma abincin. Bayan fitar mom dady ya kalli Munneerah data idar da sallah tun d'azu, amma takasa tashi, Waike bazaki cire wannan hijja binba, ko zafi bakyaji, tace ai bangamaba, ya tab'e baki, mom tace ya akayine, yace mom naga tun d'azu ta idar da sallane, amma tak'i tashi ta cire hijjab d'in, Mom tai dariya to ai kasan Munneerah da kunya. Yace to mom kunyar wa zataji anan ai mu ba bak'inta bane, ya d'auki abincinsa ya hau ci,......... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 24 «*****» wai ina su kairat ? Mom tace suna d'akinsu tare da k'awayen amarya, "Yace okey" Kad'an yaci abinci ya ajiye, "Mom ta kallesa ba dai ka k'oshiba babana?? "Na k'oshi mom yafad'a yana mik'ewa, bari naje nayi sallar isha'i, nawuce gida barci nakeji, "Mom tace to saida safe" "Itama Munneerah tace saida safe yaya, ya juyo ya kalleta batare daya amsaba ya fice, Yay wa bak'in dake falo saida safe ya tafi. Saida yay sallah sannan ya nufi gida, husnace kawai afalon yasan jiransa takeyi, azuciyarsa yace yarinya duk jarabar ki kya barni, dan yanda na gajinnan ba abinda zan iya tsinana miki. Amma afili saiya ce lafiya kika zauna ke kad'ai afalo?? "Tace k'alau kai nake jira" "Yace to muje, d'akinsa suka shiga, ya kalli d'akin sannan ya kalleta, wai yanzu haka kika bar d'akin nan baki gyara ba?? Tace to ai naga baiyi dattiba. Ya kalleta cikin haushi akwana biyu ba a kwana ad'akinba, sannan kice babu datti, kinga ki gyara kokuma ki tafi d'akinki ki kwanta nina gyara nan....... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 25 «*****» ganin yanda yake magana cikin jin haushi tasan gatse yay mata, dan haka tace to bari nagyara,ta fara kakka b'e gadon, dady dake kan kujerar madubi zaune, yace ai wannan zanin gadon saidai ki cire shi, dan bazan iya barci akansaba,sai jikina yazo yana kaikayi, Azuciyarta tace magulmaci ai k'ilama nan gaba uwarkama saikace mata k'azama, dole ta canja zanin gadon suka kwanta,shikam harga ALLAH ya gaji barci yakeji, amma yasan fitinar husna,jiyyayi ana shafashi doleya daure yabata hakkinta sannan sukayi barci. Da safe bayan sunyi sallah suka koma barci , cikin barci sukaji ana buga k'ofa kamar zata cire, dady ya daure ya tashi husna ma ta mik'e, sanda suka fito ikileema ma ta fito har tana k'ok'arin bud'e k'ofar, Jabir ne da umma kakarsu da alama ma jabir abuge yake, ikileema tad'anja baya danganin jabir yana k'ok'arin fad'owa kanta. Cikin muryar maye yace ina Abdul'aziz d'in dan uwarsa bilkisu, yau saika gaya mana ubanda ya d'aura maka aure batare da saninmuba, Dady yana tsaye jingine da bango hannuwan sa hard'e ak'irjinsa, yace jabir ganinan ince ko kazo ka dake nine?? Umma tace to mara kunya koka manta jabiru yayankane, dady yace ban mantaba umma, amma kinaji ya kira sunan mom d'ina yazaga,saboda tarbiyya tamasa k'aranci, dady ya nuna jabir kasn ALLAH ka k'ara zagin iyayena saina yimaka rashin mutunci. Umma tace kai Abdul'aziz rashin mutincinka har yakai haka, tsaki dady yaja yay shigewarsa d'aki harda saka key. Ikileema da husna sunyi mutuwar tsaye danjin furicin yayansu jabir, cikin k'arfin hali ikileema tace umma bafa mugane abinda kuke nufiba, waye yayi aure?? Jabir yay taga taga zai fad'i ALLAH yabashi sa'a yadafe kujera, yace wannan d'an iskan mijin naku mana, shine yaje yole shida wad'ancan muna fikan iyayen nasa suka d'aura masa aure, yanzu haka amaryar tana gidansu, K'ara suka kwallah atare suna fad'in dady ka cucemu, ikileema tanufi kofarsa tana bugawa da k'arfi tana masifa. Shikam yana jinsu yay musu banza k'arshe ma dayaji sun damesa da hayaniya sai ya kunna karatu awaya yasaka iya fis ya k'ure k'arar Bayan kamar minti talatin yaji gidan shiru saiya cire ya kashe yay murmushi sannan ya mik'e ya bud'e kofarsa ya lek'a falon, dariya yayi mai sauti yara darobon tafiyarku ta kasance kun tafi kenan, dan dama hanyar rabuwa daku nake nema wallahi, ya koma cikin d'akinsa yana k'yalk'yala uwar dariya, kamar wanda akaima bishara da gidan aljannah........ 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim📝📝 26 «*****» dady ya shirya ya nufi gidansu dan yau za'a kawo amarya, bayan ya gaida mutane ya haye saman dad mom ma tana can, ya dur kusa ya gaishesu, cikin fara'a suka amsa, cikin dariya dad yace zonan babana, dady yaje kusa dashi ya zauna, dad yashafa kansa babana kana fushi damu ko ?? "Dady yad'ago cikin murmushi yana kallon dad, ya girgiza kai dad danmi zanyi fushi daku mikuka yimini, ya cigaba wallahi dad bana fushi daku,ko kad'an kawai na d'auka wannan yana cikin K'ADDARA ta ne, dan haka dan ALLAH ku daina damun kanku, ni yanzuma nazone akan maganar inda za'akai Munneerah ne?? " dad yay dariya to shikenan babana ALLAH yayi maka albarka ya baka 'ya'yan daxasu yimaka BIYAYYA kamar yanda kayi mana"" "Amin mom ta amsa" Dad ya d'akko mukullaye da yawa ya mik'awa dady, cikin rashin fahimta dady yake kallon dad, dad yace karb'a babana wannan makullayen gidankane, dake HOTORO, a SAKKOTO ROUND, angama zuba ko mai sai kaje kasanar da matanka su shirya yau sukoma, zuwa anjima kuma akawo maka sabuwar amarya. Dady ya mik'e ya rungume dad yana godiya, ya koma ya rungume mom itama su duka dariya sukeyi dan yau sunga farin cikin d'ansu tilo namiji dasuka dad'e basu ganiba. Dad yace kar kadamu babana zan iya yimaka komai arayuwa matsawar inda shi dan nima kan mini BIYAYYA, dady yace to dad saidai fa su ikileema basanan, d'azu umma tazo itada jabir sun tafi dasu kuma wallahi dad bazanje nadawo dakowaba tunda bani nace su tafiba Mom da dad suka dubi juna har suna had'a baki wajan fad'in umma kuma?? "Dady yace eh" Dad yace karka damu anjima zanje gidan umman da kaina, yanzu kaje kagano tsarin gidan idan yayi maka. "Dady ya mik'e yana godiya yatafi. Dad yace kinga abinda nake gaya miki ko bilkisu nasan akwai wani kulli azuciyar su yaya amma anjima zanje gidan, mom batace komai ba sai ALLAH ya kyauta kawai ta mike ta fito...... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 27 «******» daga nan gidan dady sabon gidan da dad yabashi ya nufa, lallai gidan ya had'u🏘, idan natsaya baku labarin gidan sai mu b'ata lokaci, amma gidan b'angare hud'une kowa danasa baruwan wata da wata, yagama zagaye gidan ya koma gida. Gado ya haye yay barcinsa tunda yau babu karnika agidan. Su ikileema kuwa suna zuwa kowa gidansu ta wuce, suka zayyane ma iyayensu abinda ya faru k'arya da gaskiya, suka d'aure musu gindi wai su zauna har sai dady yazo. Da daddare dad ya shirya ya nufi gidan umma, acan yasamu yayyenasa, abban ikileema da abban husna, ya gaishesu kowa ya amsa fuska acinkushe, baibi takansuba yafara basu hak'uri akan yaran da abinda ya faru, yace kuma suyi hakuri abashi yaran ya maidasu yanzu. Umma ta watsa masa harara to ubanmu Mansur ba dole abaka yara katafi dasuba tunda yaran wasane su, agabana yaron yaci mutincinsu ya had'a dani sannan kawai dan karainamu, kai mai d'a da kud'i kazo kace abaka yaran ka maida masa, in kaga sun koma sai yazo dakansa gidannan ya basu hakuri, yakuma saki wacan farar koman dannasan farintane yake d'ibarsa ba wata tsiyaba. Dad yace umma kiyi hakuri saboda yarannan duk d'ayane awajanmu bashi da damar sakin wata yabar wata, dan hakan zai iya b'ata mana zuminci gabad'aya, dan haka kuyi hak'uri kawai sukoma. Abban husna yace kai Mansur kaje kawai inhar kun yarda da sharad'in umma to yasaki wadda kuka auro masa agobe adawo masa da 'yan uwansa d'akinsu. Dad ya mike.yana fad'in kudaiyi tunanin mai yuwu wa, duk shawarar dakuka yanke muna jira ya fice abinsa batare dayabi takan kiran da abban ikileema yake masaba... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 28 «*****» dad yadawo gida ya sanarwa mom yanda sukayi dasu umma, Mom tace alhaji aida bakace musu hakaba. To bilkisu ya kike so nace musu lokaci yayi dazan daina barin su yaya suna danne hak'in iyalina, dan bazai yuwwuba ace ni bani da 'yanci iyalinama basuda shi, "Mom tace to shikenan ALLAH ya zab'a abinda yafi alkairi" "Dad yace amin" "Mom tace to masu kai amaryafa sun shirya dannaga abokan angon harsun iso, dad yace nagansu awaje harma mun gaisa, ai kawai abasu amarya sutafi, tunda bakunce can zasu kwana da k'awayentaba?? "Mom tace eh" "To sai ku had'asu da manya uku suje su kwana can" To shikenan alhaji mom tafad'a tana nufar hanya. Ankai amarya d'akin mijinta kowa yaga gidan saiya rud'e da kyansa. To shima dai ango anan ya kwana ab'angarensa, washe gari akayi walima 'yan yola suka wuce gida, suka bar amarya na kwasar kuka, danma su kairat da kausar suna gidan tare da ita har dare, saida suka gyara mata ko ina sannan, mom ta aiko musu direba da abinci mai kyau da dad'i, yatafi da 'yan biyu gida, suka bar Munneerah na ta kuka. Dady yana gidan har wajan k'arfe tara yana sak'a da warwara akan amaryar tasa, ak'arahe ya mik'e yay wanka yashirya cikin fararen kayan barci gajeren wando da riga mara nauyi, ya bud'e jikinsa da turare mai k'amahi, sannan ya kwashi wayoyinsa da jakkar aikinsa ya nufi d'akin amaryar tasa. Itako Munneerah tunda su 'yan biyu auka tafi tayi zaman awa d'aya tana kuka, dataga ba mai lallashin ta, tamik'e tai shirin barci takulle d'akin ta kwanta, wai dan kar dady yashigo. Ya iso ya tab'a kofar arufe yay d'an tsaki wai wannan yarinyar shi take rufema k'ofa dan ta rainasa, da har yayi niyyar komawa b'angaren sa ya kwanta abinsa, sai yatuna nasihar iyayansa, dan haka yazube kayan dake hannunsa saman kujeran dake kusa da k'ofar bedroom d'inta yafita ya koma b 'angaren sa ya d'akko wani key d'in yadawo....... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 29 «******» yasa key d'in ya bud'e d'akin, ya kwashi kayansa yay ciki. Ta mik'e zumbur zaune tana kallonsa cikin mamaki, kallo d'aya yay mata ya kauda kai, kujerar dake d'akin yanufa ya zube kayansa bisa tebir d'in gaban kujeran ya zauna. Ya kalli Munneerah dake ta faman kallonsa, sai kuma ya mik'e ya nufi wajan gadon, shima yana kallon ta, ya kauda kai, kinci abinci ya fad'a yana bud'e kulolin dake gefenta?? "Tace na k'oshi" "Ya d'aure fuska mekika ci?? "Ba komai" Oya sakko kici abinci kafin na b'ata miki rai. Ganin ya tamke fuska yasata sakkowa da sauri, dan dady yanada kwarjini sosai duk fitsarar ka in ya had'e fuska sai kaji shakkarsa. Ya kalle ta tana cikin doguwar riga ta barci, amma bata kai k'asa ba,tayi mata kyau sosai, ya zauna bakin gadon, ita kuma ta zauna k'asa tana zuba masa abincin, ta gama ta jawo wani filet d'in zata zuba, yace karki zuba wannan ma ya ishemu. Ya sakko ya zauna saman kafet d'in, ya fara cin abincin, itako ta kasa ci sai wasa take da zoben hannunta. Ya d'an buga cokalin ajikin filet d'in, ta d'ago tana kallonsa,bana son yawan magana fa kici abinci,ba yanda zatayi dole ta d'auki cokali tafara ci, bai kuma bi takanta ba ya ci abincinsa da dukkan kayan abincin ya mik'e ya koma saman kujera, ya bud'e jakkar aikinsa, ya d'akko wasu book's yana dubawa. Ta d'an ci abincin ta tattare kayan takai kichin, Ta dawo ta haye gado ta kwanta, shikam yanata bin cikensa har wajan kar fe 2:pm sannan ya mik'e yaje kan gadon daga gefenta ya kwanta yay addu'a sai barci..... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 30 «*****» da asuba dady ya tashi, sai da ya tada ita sannan yafice yaje b'angaren sa yay alwala yasaka jallabiya ya nufi masallaci, koda ya dawo b'angarensa ya wuce yay kwanciyar sa. Munneerah ko da ta idar da sallah saita d'akko AL'KUR'ANI ta hau karatu, dan bata iya barcin safe ba,sai da agogo ya nuna 7:am sannan tai addu'a, ta tashi ta gyara d'akinta fes ta had'a masa book's d'insa da wayoyinsa waje d'aya ta adana masa, ta wanke bayinta, ta dawo falo ma ta gyara ta bad'e gidan da k'amshi, mai dad'i. Kichin ta nufa tana nazarin mizata fara dafawa yau amatsayin ta na amarya,🤔 can tai murmushi da alama ta tuna,dan haka ta hau aikin girki. Sai wajan karfe 08:30 am, ta kammala, tajere k'ayataccen break d'inta, a inda aka tanada dan cin abinci, Bayan ta gama ta nufi d'aki dan yin wanka. Wajan k'arfe 8:30am shima dady ya tashi, yay wanka, ya shirya cikin jar shadda d'inkin zamani yayi kyau sosai sumarnan da sajensa sunsha gyara sai walkiyar mai sukeyi, yasaka turarensa mai dad'in k'amshi, Ya fito hannunsa rik'e da farara riga da likitoci kesakawa. Kaitsaye b'angaren Munneerah yanufa...... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 31 «*****» tunda yadoso b'angaren nata yakejin k'amshi yana bugosa, ya tura kofar falon ya shiga, yashak'i dadda d'an k'amshin ya lumshe idanu, tare da fad'in ya SALAM, yabi palon da kallo yay murmushi yana nufar kofar bedroom d'inta. Tana tsaye ga ban madubi tana saka lip stick abaki, jin anturo kofa yasata saurin juyowa tana kallon kofar, shima tsaye yake k'yam yadasa mata fararen idanunsa yana mata kallon sama da k'asa, sanye take cikin farin material da d'igon d'igon ja tayi kyau sosai. " ta zame kasa ta durkusa, yaya ina kwana?? "Cinkin sark'ewar murya yace kin tashi lafiya?? "Tace k'alau" Ya k'araso cikin d'akin yana tanbayar jakkar aikinsa💼 ?? Taje ta d'akko masa saida ta russina sannan ta bashi. "Yace to ni bari nawuce aiki ya fad'a yana kallon agogon hannunsa" Har ya juya zai tafi, tace yaya !!! "Ya juyo yana kallonta ba tare dayayi maganaba" Dama.......sai kuma tayi shiru batare data k'arasa fad'a ba "Yace ina saurarenki" Cikin rawan murya tace dama cazanyi bakayi break ba zaka fita, gashi kuma har na had'a tun d'azu. "Cikin mamaki da al ajabi yake kallonta sukaima juna kallon tsakkiyar ido, tai saurin janye nata dan bazata juri kallonsaba" "Ya b'oye mamakinsa, yace to muje kibani, dan ina saurine, inada tiyata karfe 11: 30am ya kalli agogon hannunsa gashi har 10: 38am tayi. Yay gaba tana binsa abaya, taji dad'i da zaici, dan ita atunaninta zaice bazaici abincintaba tayi k'arama, kamar yanda yakebfad'a Suka k'arasa wajan tebirin cin abincin yaja kujera ya zauna, ita kuma tafara zuba masa abincin, k'amshin ya daki hancinsa ya lumshe idanu,tare da had'iyar yawu. Ta gama ta tura masa kofin shayin☕ da filet d'in🍝 gabansa, ta mike zata bar wajan Yace, "k" zonan !!! "Wani haushi ya turnik'e ta ta tsani ace mata "k" amma ta kula shi wannan d'an latsin rainin wayon yana neman maida mata suna haka" "Wai ko bakijini bane? "Ta dawo da tace gani" Ya nuna mata kujera, sannan ya d'auki kofi ya had'a shayi, tana zaune tana kallonsa 🙍. Yak'are had'awa ya mik'o mata ☕, tasa hannu ta karb'a, ya d'auki cokali yasaka cikin filet d'in data zuba masa abincin, oya bismillah, dole taci dan tana tsoron wannan d'an hayak'in. Bayan sun kammala ya mik'e, itama ta mik'e ta d'auki jakkar aikinsa. Har wajan motarsa tara koshi, ya bud'e ya shiga ita kuma tazagaya d'ayan b'arin tasaka masa jakkar, ya tada motar, tad'an lek'a tace ALLAH ya tsare ya bada sa'a" Yay d'an murmushi batare da yayi maganaba yaja motar ya fice bayan sun gaisa da mai gadi... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} {MrsMrs Abdus'salam🀠Mrs [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 32 «******»saida ya fice ta koma cikin gida, ta d'auki waya ta kira 'yan biyu wai dan ALLAH suzo su tayata hira, Shikam gogan naku koda yafita gidansu ya nufa, zuciyar sa fal tunanin wannan 'yar shilar yarinyar da ya raina, dukkanin abinda tai masa yau ya d'aure masa kai da kwanya, idan ya tuna su husna da ayyukansu,a tsawon shekara d'aya d'auka tare dasu amma ko maka mancin abinda yarin yarnan tai masa yau, basu tab'a yimasa ba, dai dai da d'akinsa sai dai shiya gyara, to bare girki, koda yake nasu d'akunan ma bagyarawa sukeyiba saidai masu aiki su gyara musu, yay hon mai gadi ya bud'e masa get, saida suka gaisa ya k'arasa cikin gidan. Da sallama ya shiga falon, suna zaune a darning table, suna break, ya gaida iyayensa su kairat suka gaisheshi, "Babana taso kayi break mana !! Dady yay dariya dad nida abinci kuma ai sai na rana, yanzu kam akoshe nake. Shima yay dariyar, babana ina kasamu abinci?? yanzufa naji mom d'inku tanacewa su kairat suzo sukai muku break. A'a wlh mun hutash sheki mom ba sai an rik'a kaiwaba. "Matata ta iya girki" Dad a tanbayi mai mata a ina yaci abinci, ya fad'a yana dariya😃 Suma gaba d'aya suka tun tsire da dariya, ya mike shima yana dariyar kunga sai anjiman ku ni zan makara. Dad yarage dariyarsa to kayi k'ok'ari idan aiki yayimaka sauk'i ko zuwa yamma ne kasa meni a office. "Yace to sai nazo" "Mom sai anjima" "To babana adawo lafiya" Su kairat sukace yaya yanzufa zamu gidanka To sai kunje, kuna can har dare ko?? "Eh har sai kadawo ma" To shikenan ya fad'a yana fita Yana isa asibitin ya fara shirin shiga tiyata bayan ya gama zagaya marasa lafiyar yana musu sannu da tanbayar su ya jiki, wanna kyawawan halayen nasa ya sashi yin fice asibitin, koya kake dady baya wulak'antaka ya iya tattalin mara lafiya da kwantar masa da hankali, in har baka da k'arfi, zai taimaka maka da aljihunsa da basirar sa, duk sanda ya iso asibiti sai ya zagaya marasa lafiya, yay musu sannu, mai buk'ar wani abu yay masa sannan ya dawo office yacigaba da duba marasa lafiya Shidai barahi da shegen miskilanci kuma abun ajininsa yake. To yauma bayan yagama zaga yensa ya shiga tiyata bakin sa da addu'oin neman nasara....... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 33 «*****» miye labari su husnane ?? Su husna suna gida abinsu umma anata lek'e lek'en gidajan malamai da bokaye, acewar ta sai dady yazo dakansa yana kuka abashi su ikileema. To suma sunanan sunata fankama akan sai yazo, iyayensu mata ma suna nemomusu agefe kowa tana shirya d'iyarta acewar su, amma gashi yau har tsawon sati uku ba labarin dady bare zuwansa. Su har ma abin basu tsoro yakeyi dan sunsan halin dady sarai da,miskilancinsa, Ikileema tana kwance bisa doguwar kujerar dake falonsu, sauran k'annenta sunata hirarsu. Maman ta ta fito tazauna kusa da ita ikileema lafiya dai ko naganki akwance? ga kuma sauran 'yan uwanki sunata hirarsu. "Ta turo baki gaba gaskiya nifa mama nagaji da zamannan hakanan, nifa gidan mijina zan koma, yakama ta ku daina biyema waccan tsohu war hakanan, dan wallahi nasan dady bazaizo bikonmuba, garama tun wuri kubarmu mu koma, dan gaskiya nidai inason mijina, tafad'a tana juyama uwar tata baya. Mamarta tace ikileema kefa shashaahace duk wannan k'ok'arin da akeyi dansu ubanwa akeyi badan kuba, shine har kike fad'a mini kefa kina son mijinki. ALLAH mama ba haka bane ba gara ku bari mukoma ba, dukma abinda za'ayi ayishi muna can, agidan amma azo ahanamu komawa gidan mijinmu, ita kuma waccan she giyar tana can tan shan shagalinta awannan had'ad'd'en gidan. Maman tai ahiru tana kallonta, kai ikileema dafa gaskiyarki wlh, kumafa hakane mumu nanan muna bad'oso goyon jirge, ita tana can tana shan lagwadar dad'i dak'ara mamaye gida, da mai gidan, nasan hajiya salaha sarai da iya kissa, kuma tana koyar da 'ya'yanta. FAD'AKARWA :- ni aganina dan mace ta koyar da yaranta kissa inhar bata cutar da wani bace, tofa tayi dai dai, dan kissa nad'aya daga cikin halayyar dake jan ra'ayin miji ga matarsa, ba sai ta hanyar boka da malam ake jan ra ayin mijiba, a'a kema malamar kankice, bari nabarku haka ku biyoni kuji yanda Munneerah take damk'e dady ahannunta cikin ruwan sanyi da kissa irin wadda ta halatta....... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 34 «*****» to kinjifa mama dama kinsan wannan amma kika barni agida ita waccan sarkin iyayin husna uwarta tace ba yanzuba, to nidai duk ma yanda za'ayi kiyi nakoma d'akina awannan satin, Gaakiyarki ikileema in ALLAH ya yarda yau da abban ku ya dawo zan masa magana gara ki koma d'akinki. "Ta tashi cikin murna ta rungume uwar tata tana godiya. To ab'angaren husnama haka abin yake ita babanta ma tasanar tanason komawa d'akinta, yace karta damu zaije yasamu umma da yaya da maganar yau da daddare. "Tace to" Agidan dady kuwa zama akeyi irin na k'anwa mai girmama yayan ta, da yaya mai kula da k'anwarsa amma babu wata shakuwa data wuce gaisuwa da safe, ta had'a masa break, ta rakashi wajan motarsa in zai tafi aiki, tadawo ta gyara masa d'akinsa, ta wanke kayansa daya cire, tayi girki da rana mai dad'i da gamsarwa akai masa asibiti,inya dawo ta taroshi tarakasa har b'angarensa, ta basa ruwa yasha, dama ta had'a masa ruwan wanka, da dadare ta dafa musu abinci mara nauyi suci, koda ba wata hira mai tsawo ke had'asuba sukan zauna apalo d'aya suna kallo, koyana bincikensa akan aikinsa, ita kuma tana kallo, duk abinda yasakata zatayi babu fushi bare canja fuska kota nuna gajiya warta. Wannan ne yakansa kan dady girma dajinfa shima fa ya isa maigida, shima yana kyautata mata indai yafita yaga wani abida ya birgeshi zai siyo mata, TUNA TARWA :- 'yan uwana mata bamu cika san yiwa mai gida wankiba, bare idan ALLAH yad'an bashi karfen nasara ahannu (kud'i) masu d'an k'ok'ari a cikinmu sune masu wanke singlet da gajeren wando, kina zaune mai gida zai had'a wanki ya bayar, sai kiji muna fad'in bazamu iyaba gana yara ganashi kai wallahi aiki yay mini yawa, a'a uwar gida tsarama kanki yanda zaki zauna agidan miji kinji, kula dashi da dukiyarsa sutturarsa, tsara wani d'an lokaci kina yima mai gida wanki yanasa farin ciki da kaunarki azuciyarsa, zaki k'ara samun fada a cikin zuciyarsa,....kudai biyoni 'yan uwa........ 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 35 «*****» Munneerah tana zaune apalo tana kallo bayan tagama sallar isha'i, lokaci lokaci takan d'an cije leb'enta da alama akwai wani guri dayake mata ciwo, ta zame ta kwanta saman doguwar kujerar datake zaune. Dady ya turo k'ofar ya shigo da sallama, ta amsa cikin dauriya, da cije baki, " Yad'an kalleta lafiya kuwa?? Ta daure tace bako mai, yanemi guri ya zauna kujerar dake gefenta, Ta tashi zaune tana fad'in yaya abincifa?? "Yad'an tsura mata idanu dan son gano matsalarta, amma saita kauda kai tana laluben wayarta, Ta kuma maimaita tan bayar sa cin abinci? "Ya girgiza kai saidai zuwa anjima, bani dai lipton na sha" "Ta mik'e tana fad'in to" Bayan kamar minti biyar ta dawo hannunta d'auke da tire k'arami, ta d'oro butar shayi da kofi sai k'aramin cokali, ta ajiye saman tebirin dake gefen kujerar daya ke zaune, ta zuba tasaka shuga ta motsa, sannan ta bashi, ya karb'a yana binta da kallo harta koma saman kujerar ta kwanta, "Gaskiya yana buk'atar abokiyar jalittarsa, sai dai yana ganin Munneerah tayi k'ank'anta, babu abinda zata iyayimasa, ab'angaren auratayya, kai idanma ya b'ullo mata da wannan maganar saita rainasa, girma mawar data ke masa ta daina, to inma banda abinsa mai zai samu wajan wannan 'yar shilar yarin yar, wadda ahaihuwar kaji ya haifeta, a gabansufa aka haifeta susuka rainet..... Wayarsa ta katse masa tunani, ya d'auka yana dariya, ango kasha k'amshi, kaima kazama sojan sama ko ka kashe arna dubu?? Daga can b'an garen jafar yay dariya nida kai a tantance sojan sama, d'an rainin hankali, kai mai mata uku ma ba ace dakai sojan samaba har zakace da wani. "Dady yay dariya kaini nida gwauro babu maraba ai" "Kai haba inji jafar, kodaya ke ance mini matanka sunyi yaji, to aikai gaba ta kaika malam saika kwashi amarci abinka" "Kai daina fad'a dan ALLAH ina abin yake bare romonsa ai da sauran lokaci, Dariya sosai jafar yakeyi haba d'an uwa kardai nanda wata tara ace muzo suna Kai d'an iska sai anjima kaji, ya yanke wayar yana dariya. Da sauri ya mik'e ya nufi Munneerah dake kuka rik'e da ciki, yay saurin tarbo ta tafad'o jikinsa, cikin rikicewa yace Munneerah mike damunki?? cikin kuka ta nuna masa k'asan cikin ta, "Mararki ke ciwo tad'aga masa kai tana murku susu ajikinsa, ya kalli agogo 8:55 pm, ta k'ank'a mesa cikin zafin ciwo yaya zan mutu wayyo yayan ka taimakeni, Cikin sark'ewar murya yace bazaki mutuba Munneerah...... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 36. «*****» duk ya rud'e gashi likita amma ya kasa yimata komai, k'arshe dai ya rarumo waya ya kira wani abokinsa Dr Anuwar, bayan sun gaisa yace my friend ! Please in ban takuraka ba dan ALLAH kazo gidana yanzu?? "Cikin sauri Dr Anuwar yace inazuwa" Cikin minti 15 ya iso gidan kai tsaye ya shigo dan yasan gidan, har sannan Munneerah kuka takeyi tana fad'in yaya ya taimaketa. Dr Anwar ya shigo, ko gai suwa basuyiba ya fara tanbayarsa mike damunta ?? "Dady yace mararta ke ciwo"" Allura Dr Anuwar yay mata, cikin minti 3 sai komai ya lafa, barci ya d'auketa ajikinsa, yay ajiyar zuciya my friend nagode fa" "Dr Anuwar yay dariya karka damu my friend, dama haka tana faruwa akanmu likitoci sai kaga wani naka bai da lafiya amma saboda tsabar rikita mukasa bashi kulawa, Sai mun nemi taimakon wani. Wallahi kuwa hakane kagama inada allurar amma tsabar rikicewa tasa na rud'e" Dr Anuwar ya mik'e yana dariya aidama hakane,bara na wuce saimun had'u gobe a asibiti, to my friend na gode, ya fad'a yana kwantar da Munneerah akan carpet, Dr Anuwar yace kaga yi zamanka wallahi na gode ALLAH ya k'ara lafiya, sukai hannu ya tafi. Dady yadawo yana kallon Munneerah da take barci, karki damu matata in sha ALLAH sai kin rabu da ciwonnan tunda kina tare da gwarzon namiji, ya d'auketa gabad'a ya kai ta d'aki ya kwantar, sannan ya dawo yana nazari akan ciwon nata abincikensa abu ukune ke kawoma mace ciwon mara yayin al'adah, amma zaidai sake bincike akai....... Washe gari abban ikilima ya isa gidan umma suka had'u da abban husna bayan sun gaida tsohuwarsu suka gaya mata buk'atarsu ta maida yaransu d'akin mijinsu, abban husna ya d'ora da fad'in umma kinsan taurin kai irin na yaronnan Abdul'aziz, ga shegen miskilanci kamar d'an sarauta, to kawai tinda yaran sun buk'aci komawa d'akinsu a maidasu, duk abinda za'ayi saimuyi suna cikin gidan, kina ganin Mansur tundaga ranar dayazo yabada hakuri sukoma muka k'i baisake yin maganar amaida yarannanba, amma umma yakikagani. Taja nummfashi to shikenan kuma kun kawo shawara sai su shirya gobe na maidasu d'akinsu in ALLAH ya kaimu "To shikenan umma ALLAH ya kaimu kowa ya mik'e yanufi gidansa dankai albishir....... 🌺billy🌺 {🌹Mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 37 «******» dady yakai tsawon awa biyu afalon yana sak'a da warwara, ya kalli agogon dake palon, yata shi zaune da sauri danganin lokaci yaja, ya mik'e ya nufi b'anga ren sa. Wanka yayi yay shirin barci, ya dawo b'angaren Munneerah, ya kashe komai ya rufe ko ina, sannan ya shiga bedroom d'in ya kalleta tanata barcinta, ya kamata ya canza mata kayanta zuwa na barci, bayan ya canza mata, yay musu addu'a yay kwan ciyarsa. Da Asuba ya tashi yay alwala ya wuce masallaci batare da ya tasheta ba, bai dad'e da tafiyaba tatashi, tabi jikinta da kallo cikin mamaki waye ya canza mata kaya, wakuma ya kawota kan gado, tunda tasan afalo ta kwanta, zuciyarta tace mata mijinki, ta zaro idanu waje 😳 ni Munneerah kice yagama kalleni abanza, taja bargo tarufe jikinta da sauri danjin an turo k'ofa. Ya tsaya cak yana kallonta danganin tanata faman cikukuye jikinta cikin bargo, ita kam tai k'asa da kai ta kasa kallonsa, yay d'an murmushi ya k'arasa jikin gadon yana fad'in ya jikin naki?? "tad'an kalleshi kad'an taikasa da kai, dasauk'i ta fad'a asaman leb'enta" "Yanzu dai ba inda yake miki ciwo ko?? Ta kad'a kai batare datayi maganaba. Shima bai sake cewa komaiba ya juya ya fita abinsa. "Ta mik'e ta shige bayi" *************»« Tunda labari yajema su husna akan zasu koma gidan mijinsu suketa farin ciki, dan suna son dady da gaskiya, iyayensune kawai suka k'ulla auren nasu da wata manufa. Tun adaren suka had'a kayansu, karfe goma na safe agidan umma tai musu, Umma ta rik'e baki oh ni yaran yanzu bakuda ta ido, yanzunan danza ku koma gidan mijinku shine kukayo irin wannan sammako haka. Husna tace to umma bamuyi dai daiba kenan. Ah bar tsohuwarnan kinji itama idan itace abinda zatayi kenan,ikilima tafad'a k'asa k'asa, Umma ta cafe to mara kunya mikikace ?? Ikilima tace nifa umma bance komaiba, tafaki idonta tai mata murgud'e 😘. Husna tai mata gwalo 😛 fiti nanniyar tsohuwa kawai 😲....... 🌺billy🌺 {🌹mrs Abdus'salam🌹} [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 38 «*****» kamar yanda tasaba ta had'a musu break mai dad'i da gamsarwa, tai wankanta ta ashirya cikin doguwar riga ta shadda, ta fito falon, ta zauna tana jiran dady. Ya turo kofar ya shigo cikin sallama, jikinsa sanye da k'ananun kaya bulu d'in wando da farar riga, kannan nasa ya d'au mai, sai walk'iya yakeyi, ta zamo daga kan kujerar tana gaisheshi, Ya amsa yana binta da kallo, yaya jikin naki?? Tai k'asa dakai, tana fad'in da sauk'i, ya nufi wajan cin abincin, to ALLAH ya k'ara sauk'i, Ta mik'e tana binsa abaya har zuwa wajan cin abinci, ta zuba masa komai ta tura gabansa, ya zuba mata fararen idanunsa, tasan miyake nufi dan haka ta jawo kofi tafara had'a shayi. Bayan sun gama tarakashi har wajan mota kamar yanda tasabatadawo ta gyara wajan takoma falo tana kallo. Buga k'ofa akeyi kamar za'a b'allata, cikin mamaki Munneerah ta mik'e ta nufi k'ofar, ta bud'e dan ganin mai mata irin wannan bugu..... 🌺billy🌺 { Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 39«*****» tana bud'ewa suka afko harda k'ok'arin tureta, ta bisu da kallo cikin mamaki, umma ta daka mata tsawa to mara kunya kinyi tsaye kina kallon mutane ko baki sammu bane?? Cikin ladabi Munneerah ta durk'usa tace ina kwana?? Banza umma tai mata, takuma maimai tawa, Umma ta harareta to sarkin iyayi, tunda kinyi na farko, aiya isa zakibi kidamemu,husna tace, inafa zatai shiru ana neman gindin zama, aiko indai ananne bazata samuba har ta mutu, cewar ikileema. Umma tace to bara kiji bawai narasa mai gaisheni bane, nazo namiki kashedine ga jikokinanan karnaji karna gani, kinsan dai sunyi k'anwa dake tawajan uku, to wallahi nasake naji wani abu ya b'ullo saikin gawa aya zak'inta, nasan hajiya salaha uwarki sarai, to nasan dai halinta babu wanda 'yay'anta suka bari, makirci,kissa, iyayi,dahad'a kiahiyoyi da miji, to wallahi anan kikai mana irin wannan halin acikin kwana kad'an zaki kama hanyar gidan ubanki, idan kunne yaji jiki ya tsira, ta fice. Ikileema ta dinguri Munneerah, shegiya faratun banza sai munyi maganinki agidannan, husna tace saita barsa da k'afarta tsinanniya gadon tsiya, suka tafa suka fice. Munneerah ta durkushe agurin tana kuka, nashiga uku ni Munneerah wannan wane irin bala'ine haka, tadad'e tana kuka daga k'arshe ta share hawayenta, tatashi tashiga kichin domin yin girkin rana. Bayan tagama ta nufo d'akinta, ta d'auki waya tanason kiran anty Ni'ima dan tasanar da ita damuwarta. Ta zaro idanu waje 😳, dan ganin dady yakirata har sau 8, na shiga uku tafad'a tana juya wayar, har sau takwas yaya ya kirani ban ganiba, yau naga ta kaina.......... 🌺billy🌺 {Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳. 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 40 «******» tafara k'ok'arin kiransa, saigashi kiransa ya shigo, jiki a mace ta d'aga cikin sanyin murya tai sallama?? Yakai tsawon second, goma bai amsaba, tasake yin sallama akaro na biyu, saida yaja ajiyar zuciya sannan yace wa'alaiki, cikin muryarsa mai dad'i, Tace dan ALLAH yaya kayi hak'uri, kakirani ban d'aukaba ina kichinne, wayan kuma tana bedroom, nanma yaja lokaci bai amsaba, Saican yace ya jikin naki?? "Dasauk'i ta fad'a" "Maran naki ya daina ciyon?? "Cikin jin kunya kamar tana gabansa, tace ya daina" To shikenan ALLAH yak'ara sauk'i" "Amin ta fad'a asanyaye" "Yaya ka aiko akarb'i abinci nagama tun d'azu" "Amma banace karkiyi komaiba ki kwanta kihuta keda bakya jin dad'in jikinki?? Kayi hak'uri yaya aina samu sauk'i". "Yaja nummfashi !!!, to shikenan zan aiko salisu ya karb'a idan mun fito sallah" To sai yazo, saida tabari ya kashe sannan itama ta kashe. Dady ya jin gina da kujera ya lumshe idanu, ya bud'e ahankali waishi mike damunsane, akan yarinyar nan?? Yakuma lumshe idanu Zuciyarsa tace kakamu da sonta ne, yazaro ido kai so kuma, canza dai zuciya ya za'ayi naso wannan 'yar shilar yarinyar, duka yaushe tazo duniyarma, kawaidai ina girmama tane dan hidimar datake yi dani. Amma batakai nasota ba. Ya bud'e idanunsa ahankali danjin anamasa magana, Dr Anuwar yace a'a my friend lafiya dai, nazatama kayi alwalah, ashe kanana kana tunani, miye damuwarka?? Dady yaja ajiyar zuciya yana mik'ewa, bakomai, inadai hutawane, ya shige bayin dake office d'in batare daya jira amsar Dr Anuwar ba. Dr Anuwar ya girgiza kai yana binsa da kallo, bayan ya fito suka wuce masallaci. Salisu masinjansa yaje ya karb'o masa abinci kamar yanda ya saba....... 🌺billy🌺 {Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 41 «*****» bayan sundawo masallaci, Dr Anuwar ya biyoshi office d'insa, dady yazauna a kujerarsa, shikuma Dr Anuwar ya zauna akan d'aya daga kujerar dake gaban tebir d'in, Dr Anuwar ya tsurama dady idanu my friend dama ina son magana dakai?? "Dady yay murmushi ina jinka my friend" Inason magana ne akan amaryarka? Karka damu my friend ina saurarenka "Abdul !!!, ince dai kayi bincike akan ciwon dake damun ta kuma kaga sakamako?? "Dady ya girgiza kai my friend bankai gayiba dai, amma inada shirin yi, Dr Anuwar ya jinjina kai toni nayi, Ya fad'a yana kallonsa, dady ya gyara zama sosai, to my friend mi binciken ya nuna maka?? "Abinda bincike ya nuna my friend matarka tana buk'atar tai makonka, domin ta wannan hanyar ne kawai mai sauk'i dazata rabu da wannan ciwon. Dady yazaro idanu waje 😳, my friend kasan mikake fad'a kuwa?? Dr anuwar yay dariya nasani my friend, kuma nasan kaima kasan haka ne, saidai kawai dan kana kan wani ra ayinka ne na daban. Bahaka bane my friend, abinda zaka duba shine yarinyarna tayi k'ank'anta dayawa, shekara 17 fa. Dr Anuwar yay murmushi oh kai aganinka 'yar shekara 17, bazata iya d'akar nauyin kaba, to ai itace ma daidai aure, ya mik'e kayi nazari abokina, ka tai maki matarka, dan muna buk'atar baby da wuri ya fita yana dariya. Shima dady dariyar yakeyi, yana girgiza kai, my friend akwai sauran lokaci, yafad'a yana duba waya. Kamar yanda yasaba, yauma ya tashi karfe 5:30 pm yanufi gidansa cikin irin wani nishad'i dashima bai san na miyeba, Amma sai mi yana dosar sashinsa saiyaga su husna zaune akan fararen kujeru sunata hira da dariya kowa taci kwalliya ta d'aukar hankali. Dandanan ya had'e rai kamar bashiba, yadoshi b'angarensa batare daya sake kallonsuba,. Da sauri suka taso suka biyosa, shikam ya cigaba da bud'e d'akinsa, ikileema tace haba dear, dan ALLAH kana ganinmu ka share?? Banza yay mata saida yagama bud'ewa ya shige, sukai saurin k'ok'arin biyoshi, yadaka musu tsawa kunsan ALLAH duk wadda ta shigo mini nan wallahi saina karyata, idan kuma kunji k'arya ku ahigo, ya fad'a cikin k'araji. "Sukai zugud'i suna kallonsa harya maida k'ofar ya rufe. Zuciyarsa na zafi ya shiga bayi yama rasa kalar tunanin da zaiyi akan wad'annan yaran, bayan yagama ya shirya cikin farar jallabiyy,yanufi b'angaren Munneerah, tana kwance adoguwar kujera ya turo kofa, da sallama ya shigo, ta mik'e zimbur zaune, yabita da kallo, itakuma ta durkusa tana gaidashi, damasa sannu dazuwa, ya amsa fuska acinkushe, takawo masa ruwa ya sha, ya mik'e nibari naje masallaci, tace to adawo lafiya. Bayan yadawo suka ci abinci, amma harsannan fuskarsa babu walwalah. Yauma ko.abincin kirki baiciba, wajan k'arfe 10:pm, Munneerah ta mik'e dan barci takeji, yaukuma tasan yayan nata yay mata nisa tunda anty nanta sundawo, yabita dakallo, bayan ta shige shima ya mik'e yanufi b'angarensa. Shirin barci yayo ya dawo tana zaune tana addu'a ya shigo, tabishi da kallon mamaki, yazo bakin gadon ya zauna. Dukda tana shakkar yimasa magana saboda ganin fuskarsa ahad'e amma ta daure tace yaya!!. Yajuyo yana kallonta batare dayayi maganaba, ta daure tace su anty husna fa sundawo. To insun dawo sai akai yaya? Takuma daurewa tace ince acan zaka kwana? "Harara ya watsa mata sannan yace saiki d'aukeni ki kaini, yafad'a yana kwanciya....... 🌺billy🌺 {Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌺ko BIYAYYA🌺 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 42 «*****» ya lumshe idanusa masu yalwar gashi, itako Munneerah sai kallonsa takeyi, maganar umma ta d'azu takuma fad'omata' "to wallahi anan kikai mana irin wannan halin acikin kwana kad'an zaki kama hanyar gin ubanki" Ta gitgiza kai kamar tana gabanta, wlh bazan iya rabuwa dashiba zuciyata takamu da son yaya Abdul'aziz, wasu hawaye masu zafi suka zubo mata, tai sauri sherewa. ta daidaita muryar ta, yaya please dan ALLAH kayi hak'uri kaje kaga hakkinsune tunda suna gidan !! Banza yay mata, bata gajiba tak'ara maimai tawa, cikin raunin murya. "Zumbur ya mik'e yay matuk'ar k'ara d'are fuska, ya nunata 👉🏻👸🏻 kinsan ALLAH kika k'ara yimini magana saina kashe fuskarki da mari,ya koma yakwanta abinsa ya lumshe idanu. Ta dad'e zaune tana kallonsa, daga k'arshe itama ta kwanta can k'arshen gado kamar yanda takeyi. #""#""#""#""#""#""# Su ikileema kam tunda dady yay musu abunnan, sai sukai zuciya, suka nufi b'angaren husna. " husna tace kenifa bazan juri wulak'anciba, umma xan kira na fad'a mata, "Ikilima ta warce wayar, ALLAH husna baki da hankali, ke har yanzu baki shiga karatun tanatsuba, kinsan dai halin wannan jarababbar tsohuwar sarai, wallahi saidai ta sake b'ata komai ingaya miki, kinsandai taurin kai irin na mijinmu da miskilancin tsiya, idan kuma sokikeyi igiyar aurenki ta tsinke to, nidai wallahi inan, samun miji irin dady sai an tona, haka kawai bazanyi saki na dafeba, duk abinda zaiyi zan jure, to ashema idan muka tafi mun nuna ma waccan shegiyar faratun ta ci galaba akanmu, ta mik'a mata wayar, karb'a kikira ta nidai karkice dani, tafad'a tana ficewa ad'akin. Husna tabita da kallo, kumafa hakane 'yar uwa nagode dakika tunatar dani, dan nasan wallahi nafiki son dady......... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam} [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 43 «*****» da asuba ya tashi yay alwala, ya tafi masallaci, baitada Munneerah ba tunda yasan tana fashin sallah. Ko da yadawo b'an garansa yanufa yay kwanciyarsa. " Munneerah tatashi, itama sannan gari ya waye, tai wanka sannana ta nufi kichin ta had'a break,harda su ikileema. Takoma d'aki tagyara ko ina taturare da k'amshi, tasake shiga wanka. "Dady ya tashi yay wanka, ya shirya cikin purple d'in shadda, d'ikin rigar daka d'an ya wuce d'uwawunsa, akagyara suma fas, azuciyata nace kai gay d'innan yanaji da sumarnan kamar ta kayan kud'i, bayan ya gama yakwashi wayoyinsa, da jakar aikinsa, ya nufi b'angaren Munneerah. Bata palo dan haka ya ajiye kayan hannunsa yanufi bedroom d'inta, tana zaune kan kujera ta baje kayan 'yan kunnanata akan tebir d'in gaban kujerar, tana neman d'an kunnan dazata saka. "Ya shigo d'akin da sallama, ta d'ago tana amsawa, tazame k'asa tana gaishesa. Ya amsa fuskarsa ba yabo babu fallasa, "Lafiyar ki kika baje kaya haka??? "Tad'an turo baki gaba irinna shagwa6a6u,d'an kunne nake nema kuma nak'i ganinsa, tafad'a ido nacika da hawaye" Shi dariyama tabashi, k'uruciya tatashi kenan ya fad'a azuciyarsa, yay d'an murmushi, sannan ya gintse fuska to kuma gashi ance dole sai shi zaki saka yau???? "Ta kuma turo baki gaba, nishi nakeson sawa wlh, "To yikuka yafad'a yana dariya ciki ciki, dole dai dariyar ta fito" Ta kallesa hawaye na shatata afuska, ya k'araso ya zauna kusa da ita, to 'yar shagwab'a bar kuka, ya sa hannu yana share mata hawaye, bari nataya ki dubawa ko, ya fad'a yana fara duba 'yan kunnan, wana iri kike nema, ta mik'a masa d'ayan data gani........ 🌺billy🌺 🌹{ Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 44 «******» cikin minti biyu yagano d'ankunnan, ya d'ago yana murmushi to gashi zona saka miki, ta mik'a masa kunne yasaka mata, tajuyo d'ayan yasaka mata. "Iye kaga 'yan matan baffa kinyi kyau fa sosai, amma da za'ayimini shagwa6a, tasa hannu tarufe fuska tana dariya 🙈. "Ya mik'e tashi muje kibani break na wuce nakusa makara wajan duba d'an kunne. Tace kai yaya duka minti nawa kayi kana dubawa?? "Oh hakama zaki ce" "Da sauri tace a'a yi hakuri" Suka iso wajana cin abincin, ta zuba masa komai, ta mik'e. Yace sai ina ? Zan kira au anty ikilimane muyi break d'in. Nan take ya gimtse fuska, Itama kanta saida ta tsorata taga yana k'ok'arin tashi. Da sauri tace dan ALLAH yaya yi hak'uri na fasa. Ya harareta kinsan ALLAH idan kika k'ara yimini zancensu saina 6ata miki rai. Ta dur kusa agabansa kayi hak'uri bazan sakeba. "Ki kiyaye" Yau baimaci abincin kirkiba ya tashi ya fice, haka ta daure taraka shi, tana masa addu'a kamar yanda tasa ba. Aciki ya amsa, yaja mota ya tafi. Munneerah ta dafe kai, yaya matsala kamar bashine ya gama dariya ba yanzun. Ta koma cikin gida ta had'a break d'in su ikileema a k'aton tire tanufi 6an garen husna tunda shine kusa da ita, ta tura kofar falon ta shiga ba kowa dan haka taje ta ajiye kan tebir ta fita. "Su asannan ma sunacan suna kwasar barci abinsu........ 🌺billy🌺 🌹{ Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 45 «*****» yana zuwa office ya fara duba marasa lafiya, kamar yanda yasaba. "Bayan yatashi yanufi gidansu Ya tura k'ofar palon, yashiga da sallamarsa bakowa palon, sai TV daketa 6a6atu, yanufi d'akin mom, nanma batana sai kawai ya haye saman dad, danyana tunanin tanacan. "Ilaikuwa suna tare da dad, dad ya washe baki oyoyo babana kaine agidan yau. Yazauna yana fad'in dad nine wlh, ya tsugunna ya gaida su. "Mom tace babammu daga ina haka?? Mom daga asibiti nake nace bara na gaidaku. To sannu ya aikin?? "Alhamdulillah mom" Ya rage fara'a Dad yace dadyna ya akayi ne?? Sunsan tun yana yaro idan yanason abu saboda miskilanci bazaiyi magana ba saidai fuskarsa ta nuna, dan haka sukan gano damuwarsa da wuri ta wannan hanyar. Yaja ajiyar zuciya dad yarannan ne suka dawo jiya" Dad yace su husna? "Ya gyad'a kai batare da yayi maganaba" To ai.shikenan babana saika had'asu ka rik'e da adalci kaji, kar kuma nasake naji wata fitina ta taso, kazama namiji a gidanka, miye kazama namiji, karka yarda wata ta cutar dawata acikinsu, su duka 'yan uwankane, bana son tasanadin aurennan zumincinmu yay rawa ko kad'an. Dady yace amma dad kasan fitinar yarannan, muna zaune abummu lafiya, yanxu sun dawo zasu 6atama mutane zama. Kayi hak'uri nida kaina zan tsawatar musu kasami lokaci koda daddarene ka d'akkosu kuzo kajiko. "To dad zanyi k'ok'ari" Mom.ina 'yan biyu?? "Suna makaranta dady, yanzu zaka gansu nan tunda sunce darasi d'aya garesu yau. To ALLAH yadawo dasu lafiya. "Amin" "Ya mik'e to bari nawuce gida" To babana kagaishe da iyalinnaka. "To zasuji, insu 'yan biyu sun dawo ina gaidasu, tunda sunk'i zuwa, Munneerah tanata so suzo. "Mom tace makaranta ke hanasu sakewa wallahi. Tayi hak'uri zasuzo" "To sai suzo. Bayan tafiyarsa dad ya kalli mom, bilkisu kinga babana saiwani kyawu yakeyi, gawani tashen k'iba dayakeyi. Mom tai dariya, dad'in mace tagari kenan alhaji, da yana ta wani shi bayaso, Dad yay dariya aikinga yanzu kinjishi shiru ko. ALLAH ya k'ara basu zaman lafiya dai. To amin........ 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 46 «******» husna tatashi abarci tafito falo tana mik'ar tashi da hammar yunwa, karaf idonta akan tiren abincin da Munneerah ta ajiye, ta k'arasa da sauri wajan tana bubbud'e kwanikan abinci wani k'amshi mai dad'i yadaki hanacinta, tace "wow" waya ajiye abincinnan?? Tanana tsaye ikileema ta shigo, ta k'araso da sauri husna a'ina kika samu abinci?? "Kedai bari wallahi nima yanzu nake jajen wanda ya ajiye" Munnerah ta shigo da sallama, suduka suka bita da kallo a wulak'ance, tace ina kwanan ku?? Ba wadda ta amsa mata saima tsaki da ikileema taja, husna tace to 'yar shishahigi miya kawoki b'angarena?? "Munneerah ta raunana murya kiyi jakuri anty husna dama cazan muku ga abincinan" "Gabad'ayansu sai jikinsu yay sanyi, amma dan karta ganosu sai husna tace to munji ga hanya nan, tafad'a tana nuna hanyar fita👉🏻🏡. Munnerah tafito tana murmushi, nace baiwar ALLAH kenan. Muta nan naku kuwa sai suka zauna suna kwasar gara suna santi dayaba girki ko dad'in abincinne yasasu mance wacece ta dafa. Darana takuma dafa wani lafiyayan abincin akakaiwa dady office, bata yi zuciyaba ta kaimaau ikileema suma. ~~~~~~~~~~ Dady yay hon maigadi ya bud'e masa k'aton get d'in ya shigo saida suka gaisa da mai gadi sannan ya ida shigowa. 6an garensa yanufa, yarage kayan jikinsa, kamar yanda tasaba yauma ta had'a masa ruwan wanka daketa tashin k'amshi, yashiga yay wanka yana maijin dad'in ruwa, yaudai koda ya shirya sai yanufi masallaci dan yaji anakiran sallah. Saida akai isha'i yadawo gida, 6angaren Munneerah ya wuce, su husna dake zaune suna jirnsa afalon Munneerah, bayan sun gama zaginta da cimata mutunci, tanata kuka amma tanaji sallamar dady cikin dabara ta goge hawayen, lokaci d'aya suka mik'e, ita tana masa sannu dazuwa, sukuma suna aikin kallonsa............ 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 47 «*****» Ya kuma tamke fuska kamar bai ta6a dariya ba, ya nufi bedroom d'in Munneerah, batare daya tanka suba, husna takalli ikileema. 'Yar uwa mubishi, suma suka nufi bedroom d'in, "Yana kwance akan gadon k'afafunsa nak'asa idanuwansa alumshe,suka zauna agefensa, sun sakashi tsakkiya kenan. Har asannan bai bud'e idanun saba, ikileema ta shafa sajensa my love!! ko motsi baiyiba' ikileema tace dan ALLAH dan ANNABI kayi hak'uri, kayafe mana. "Ya bud'e ido yana kallonta aini bakuyi mini komaiba. A'a my sweet. Wlh mun maka laifi tunda kak'i saurarenmu, amma dan ALLAH kayafe mana, munmaka alk'awari bazamu sakeba. In kuma kun sake nai muku mi? "Duk abinda kai niya" Ikileema tace in sha ALLAHU bazamu sakeba" Munneerah tashigo tace musu ga abinci fa, saidai zuciyarta tayi zafi daganin su ikileema sunsa mata miji tsakkiya, duk suka mik'e, suka nufi falon. Munneerah tazubama dady, sukuma suka zuba da kansu, tazuba kad'an tanaci, dady yakalleta wannan shine abincin?? Ta d'aga kai, alamar eh. "Shiyasa gakinan kamar tsinke" "Batace komaiba, sai murmushi........... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN KL'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 48. «******» yau tsawon wata uku da dawo war su ikileema, gidan dady, dady yana k'ok'arin yin adalci atsakanin matan nasa, duk abinda suke buk'ata yana k'ok'arin yimusu. Duk da su ikileema basu bar halinsu ba, kuma suna ta6a fad'ansu dasuka saba, dukda suna nuna yanzu sun had'e kai. Suna takurama Munneerah, da zagi habaici kullum, amma bata ta6a gayama dady ba, koda ya ganta cikin damuwa ya tanbayeta, takance masa kanta yana ciwone, kodai tafad'i abinda zaiyarda da ita. Har yau babu abinda yashiga tsakaninshi da ita, sai girmamawa, dukkan abinda yasata tana masa. Tana yin abinci duk ranar girkinta, sukuma ranar nasu, su saka masu aiki, dady baya cin abincin, danshi yanada k'yank'yami, du ranar girkinsu saidai yaje waje yaci abinci. Munneerah tanason tarink'a dafa masa tana tsoron masifarsu, dan haka tasa ido. Yauma kamar kullum tagama had'a abincin dare, dayake dady yau a 6angarenta yake, tai wankanta fes, tana cikin canja kaya saitaji mararta ta murd'a tarik'e ciki kam tana ambaton sunan ALLAH, anan ta durk'ushe tana murk'ususu, batare data gama saka rigarba. Dady yadawo daga masallaci ya wuce 6angarensa, har yazauna yakunna TV zai kalli labairai, saikuma ya mik'e, yanufi 6angaren Munneerah, ya shiga falon batanan dan haka ya wuce bedroom, da sauri ya k'arasa yana fad'in Munneerah!!!. "Yad'agota dasauri yana tanbayarta mike damunta?? "Cikin kuka ta nuna masa mararta" Shima cikin mamaki yace mara kuma? dama ciwonnan bai tafiba? "Ya ajiyeta akan gado yanufi 6angarensa, allura yad'akko yay mata, kamar ranar cikin minti biyar barci ya d'auketa. Yaja ajiyar zuciya, shiyanzu miya kamata yayi akan ciwon nan na Munneerah ne?? ZUCIYARSA tace kaiko kake da abinda zakai mata tarabu da wannan ciwon, ya girgiza kai, kai bayanzuba sai nan gaba yanzu tayi k'ank'anta" "ZUCIYARSA takuma cewa ashe baka so ta warke kenan. Ya shafa kanta ina son ki warke abar k'aunata, nayarda da zuciyata Munneerah, nakamu da sonki, sokuma mai tsanani wanda ban ta6a yima wata d'iya mace ba, tausayinkine yakesani kasa neman wani abu awajanki........ 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 49 «*****» ya tsura mata fararen idanunsa masu yalwar gashi, sai asannan ya lura ma ba riga a jikinta, jiyay yana neman zaucewa, dama haka Munneerah take, ya rintse ido ya bud'e, lallai d'an hakkin da ka raina shike tsonema ido, dan shikam yau Munneerah ta tsone masa nasa idon. "Yamik'e kamar wanda kwai ya fashema aciki, gaba d'aya jikinsa yayi masa nauyi, k'irar Munneerah ta birkita masa kwanya, yaje wajen dirowarta ya d'akko mata riga, yazo yasaka mata. "Palo ya fito yaci abinci, ya kwashe kayan zuwa kichin, 6angarensa ya koma ya kashe komai ya kulle wajan yadawo, wajen Munneerah cikin shigar kayan barci, yazauna yana binciken nasa nafama, duk da yau bayama fahimtar karatun nasa, dan sai Munneerah kemasa gizo a ido. Ya dai rufe duk book's d'in, ya tashi ya hau gadon, kusa da ita yakwanta, yay musu addu'a, jikinsa ya jawota ya rungume, yaja nunfashi da k'arfi tare da fad'in ya salam. "Yauce rana ta farko daya fara rungume Munneerah, yakan dai zauna kusa da ita, ya kuma matseta kam ajikinsa har saida tad'an motsa, ya sassauta mata, yace kaji wani lafiyayyan jiki, lallai mata suna suka tara, hakadai yay ta tunane tunanen sa, harsai gabannin asuba barci ya kwasheshi, hakanne yaja masa makara da asuba, sai agida yay sallah. Ya dawo kan gadon ya kwanta, wajan k'arfe 7:24 am, Munneerah ta farka, jintatai ajikin mutum, tai saurin bud'e idanu, ta saukesu akan dady dake barci fuskarsa tamkar yana murmushi, ta dad'e tana kallonsa, har saida ya motsa ta runtse idonta da sauri, saida taji bai bud'e idoba sannan ta bud'e nata, tai k'ok'arin zame jikinta, ya bud'e ido yana kallonta, tasa hannu ta rufe fuska🙈, wai ita kunya, dady yay Murmushi. "Ai idan kin bar jikina dole na tashi, ya fad'a yana zame hannunta daga kan fuskarta, ta rintse ido kam, yay dariya yau kuma kunyar yaya akeji?? " tad'aga kai tana murmushi" "Ya mik'e zaune yana kallon agohon d'akin, to ai nima lokacin tashina yayi, bari naje na shirya zuwa office, ya kamo hannunta ya summba ta, da sauri tacusa kanta k'ark'ashin pilo. Ya fita yana dariya. "Yay turus danganin ikileema da husna tsaye kowacce rik'e da k'ugu👯......... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 50 «******» ku kuma lafiya?? "Husna tace lafiyarce takawo haka, tafad'a tana murgud'a baki😘, "Yaratse ta gefensu zai wuce ikileema tai saurin shan gabansa, ya tsaya yana kallonta,itama kallonsa takeyi cikin tsakkiyar ido, ya sake canja hanya husna ta tareshi ta can, kai wai lafiya kuwa?? "Ikileema tace kace haka kuwa, amma cakai kowacce acikin mu ta rink'a zuwa d'akinka ko??? "Eh hakana ce, yanzu miyya faru??? Husna tace abinda yafaru shine munga kafito daga nan 6angaren, da alama ma nan ka kwana?? "Can na kwana sai mi,kuma yafaru? Kace haka kuwa, mudai inhar aka cigaba da cin amanarmu ALLAH ya isa wallahi. Suka bar gurin da sauri, dady yabisu da idanu, yana mamkin rashin tarbiyya irin na yarannan, amma zai gyara musu zama kwanannan. Ya wuce yay shirin zuwa office, sanda yadawo 6angaren Munneerah harta gama had'a break , ta shiga wanka, ya zauna yay break d'insa, yana cikin cin abincin Munneerah ta fito cikin bak'ar soguwar riga da ratsin blue, ta d'aura blue d'in d'an kwali. "Ta zaro ido 😳waje, yaya dakanka? mai makon kajirani nazo na zuba maka?? "Yay murmushi, saikace wani aiki? Wallahi aikine yaya kamarka kana zuba abinci da kanka, aiba girmanka bane. "Ya jawota jikinsa ya zaunar da ita kan cinyarsa, to minene girmana my beauty!!! ??? Ta sinne kanta cikin k'irjinsa tana shak'ar k'amshin turarensa mai dad'i, yay kissing d'in kunnanata, kibar jin kunyata my beauty, nifa mijinkine, kuma ai mata batajin kunyar mijinta. Takuma cusa kanta a k'irjinsa tana dariya, kinga tashi kici abinci, kisha maganinki, dukda nasan mak'iyinkine magani. Ta tashi zaune ta yinkura zata tashi, yarik'eta da sauri ina zaki kuma?? "Ai ni zan baki da kaina 'yan mata" Yaya please zanci da kaina, ALLAH kunyarka nakeji. aiko ki ajiye wannan kunyar yau da hannuna zan baki abinci, dole ta hak'ura yabata da kansa tana zaune asaman cinyarsa, da kyar ya barta, amma da yadage saita cinye filet guda na abinci, yabata maganin tasha tana yatsina baki, saida yayta lallashinta sannan tasha. Tarakashi har mota kamar yanda tasaba, suka rabu cikin tsantsar farinciki, da kewar juna. "Ta juyo tanata murmushi, ganin su husna ak'ofar 6angarenta sai jikinta yay sanyi dan tasan ba alkairine ya kaisuba. Aiko,tanazuwa suka hau zaginta, Ikileema tace shegiya karuwa dangin tsiya, yanda uwarki ta mallake ubanki, taraba shi da kishiyarta, haka kikeso ki mallake mana miji, kirabamu dashi. Husna ta cafe haba ALLAH yakiyaye muzauna wanan 'yar yariyar ta mallake mana miji wallahi. Husna takawo mata duka, aida Munneerah da gudu ta fad'a palonta tarufe k'ofa tunkan su shigo, tana fad'in bazan zauna ku dakeni abanzaba wlh....... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 51 «******» dadyne kwance akan doguwar kujerar dake palon sa, idanuwansa suna kallon sama da alama yayi nisa aduniyar tunanni, yakuma gyara kwanciyarsa sosai ya lumshe idanu, toshi yanzu minene fafita, dan shi gaskiya bayason takurama Munneerah saboda shi aganinsa tayi k'ank'anta. Kuma alissafinsa yaune takeyin wankan tsarki. Jin anturo k'ofa yasashi bud'e idanu, su husna ne kowacce tana huci, baice musu komaiba, sai dai idanunsa suna kansu, ikileema tace katashi wlh kayimata kashedi inhar tak'ara zagar mini uwa wallahi zamuyita badad'i nida ita. Husna tace oh ni dakika gaya min bak'ar magana ban kawo k'ararkiba saikece zaki kawo k'arata, ankawo d'in da uwarki, suka fara dambe, yana kwance yana kallonsu baice musu k'alaba. "Suna cikin danben Munneerah tashigo da sallama, hannunta f'auke da tiren abinci dady, ta ratse gefensu taje ta ajiye kan tebir d'in dake gefensa. Yatashi zaune yana mutmushi, saidai ita fuskar tata babu walwala, yaya dan ALLAH karabasu yazasuzo gabanka suna fad'a bazaka rabasuba? Yajawo file yana zuba abinci to ai bani nahad'asuba ko, bare kice, kema ai 'yar uwarsuce jeki rabasu. Yaja abincinsa ya hauci. Sukam su husna basugama shigowar Munneerah ba, sai cin uban juna sukeyi, can aka buga kan ikileema da bango jikake bumm, ta kwalla k'ara ta silale ta suma, Munneerah ta zaro ido, tana fad'in yaya ta kasheta, ta k'arasa wajanta da sauri, itakam husna tayi tsaye jikinta sai rawa yakeyi. Ko kallon inda suke baiyiba yanata saka lauma abinsa. Munneerah tace yaya please tana zubar da jini, sai asannan yad'ago yakalleta, yakuma maida kai kan filet d'in abincin sa, saikuma ya mik'e yanufi bedroom d'insa suka bishi da kallo, Munneerah tace dan ALLAH anty husna kawo ruwa ayayyafa mata, jiki narawa husna takawo ruwa, tayayya fa mata,ikileema ta kawo numfashi da k'arfi, dady yafito d'akinsa rik'e da jakkar aikinsa, yagyara mata wajan yabata magunguna, yace kowa tatafi b'angarenta bayason hayaniya, Munneerah tatai makawa ikileema zuwa b'angarenta. Sannan tadawo wajana dady dan gyara inda yaci abinci. Dagudu tak'araso ta kwace biron ✒hannunsa da takardu guda biyu, yaya mikakeson yine?? yakalleta da idanunsa dasukai ja, na b'acin rai, halin yarannan ya isheni haka gwara na sallamesu kowa takama gabanta. Kayi hakuri yaya bakyau saurin saki, kacigaba da yimusu addu'a watarana zasu bari insha ALLAH. Ya girgiza kai bakisan halin subane nikad'ai nasan wahalar danasha abaya tasu saida kikazo nasan mi'ake nufi da aure, amma da bansansaba, yafad'a wata 'yar kwalla na tararmasa agefen idanu. Munneerah tazauna gefensa tana share masa hawaye kayi hakuri yayana ALLAH yana tare damasu hak'uri. Yajawota jikinsa yarungume tsam, ki "soni" my beauty koda rabin son dane mikine ya zira harshensa cikin bakinta yana aikama ta da kyakykyawar sumba, itako jikinta sai rawa yakeyi, saida taji zai wuce gona da iri tafara kuka, yad'agota yarunge sorry my beauty, kaunarkice taimini yawa shiyyasa nakasa jurewa. Tadad'e a jikinsa alafe daga baya yad'agota yana share mata hawaye yakama hannunta suka nufi b'an garenta.......... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 52 «*****» suna shiga yace taje tayi alwallah, jiki asan yaye ta nufi bedroom d'inta yabita da kallo yana wani d'an murmushi, Yabita abaya, tana fitowa shima yashiga yayo alwallan, sunyi salla raka'a biyu, yadafa kanta yay addu'a, yacigaba da kwararo musu addu' oi. Yatashi yafita yana cemata yana zuwa. Yana fita tasama bedroom d'inta key, dan ita kam yau lamarin nasa yabata tsoro. Tai shirin barci ta kwanta. Dady yadawo yarufe ko ina yakashe komai, yatab'a kofar gimbiyar tasa yaji gam, murmushi yayi yazaro wani key a aljihun wandon kayan barcinsa ya bud'e, tuni hantar cikin Munneerah ta kad'a, ya ajiye ledar hannunsa yana fad'in my beauty badai harkinyi barciba?? "Tai shiru kamar tayi barci, ya hawo gadon ya kwanta, ainasan yanda ake tada mai barci, yafara yimata wasu abubuwa, dasuka girmi tunaninta, tadai daure tak'i motsi, ai tanaji yana shirin cire mata riga, tai saurin tashi zaune, shima ya tashi yana dariya, my beauty kin tashi? "Tai k'asa da kai tana d'an murmushi yakuma jawota jikinsa, nidai danaga yau dady dagaske yakeyi, saiya mada beauty d'in tasa mace sosai, aituni na arto palo da guduna na bara🏃🏻🏃🏻🏃🏻🏃🏻. Amma daga falo inajiyo kukan Munneerah da kiran baffa harasu yaya sadiq, nace lallai yaufa antab'o sarakan raki su Munneerah. Saida komai yalafa nad'an lek'a, sainaga dady yana sharema Munneerah hawaye, dasaka mata albarka, yana kwararomata addu'oi. 🙊NARIK'E BAKI, INAFAD'IN YANZUNANFA DUK WADDA TA BADA DARAJARTA AWAJE BAZATASHA WANNAN ALBARKAR BA KO, DA KYAKYKYAWAR ADDU 'A, WAJEN MIJINTA BAFA KO, YAN UWANA MATA MUJI TSORON ALLAH, BAWAYEWA BACE "ZINA", BABBAR ASARAH CE GADIKKAN MACEN DATA ZUBAR DA MUTINCINTA AWAJE, BUDURCI WANI DARAJANE MAI ZAMAN KANSA, INKIN ZUBAR KINYI ASARA, ADUNIYARKI DA LAHIRARKI, AWAJEN MIJINKI DAN HAR TSUFANKU YANA KALLONKI DA WANNAN MUMMUNAN HALIN, ZAI RINKA ZARGINKI KUMA, A KODA YAUSHE, TO ZANCEN DAI BAYA KAREWA ALLAH DAI YA SHIRYAMU YASA MUGANE AMIN🙏🙏🙏. Ya lallab'ata yabata fresh milk, tasha kad'an tace tak'oshi, baita kurataba dan yasan ta wahalu, dukda yake likita baimata ta sauk'iba, yabata magani tasha da kyar, tana masa kukan shagwab'a, haka yayta lallashinta har barci ya kwasheta, yaja ajiyar zuciya yanama ALLAH godiya daya saka masa da mace tagari, Nima dai gida nadawo da safe nakoma d'akko muku rahoto kunji 'yan uwa,ALLAH yasa karna makara........... 09093044460 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 53 «******» to ALLAH yasoku ban makaraba lokacin dana isa gidan, ko masu gidan basu tashiba, dama ba'a saka su husna alayi, dansu tashi yin sallar asuba baya cikin tsarinsu, ko k'arfe tara suka tashi zasuyi sallarsu ne. Sashin Munneerah nanufa, dan nasa acan zan samo rahoto, mai gamsarwa. Dady ne zaune kan sallaya da'a lama yau agida yay sallah, yana zaune yana karatun,"ALKUR'ANI MAI GIRMA" bayan yagama yay addu'a ya tashi, gadon yanufa yana murmushi, Munneerah tana k'udindine cikin lallausa bargo, tanata barcinta, yasa hannu yagyara mata gashinta daya rufe mata fuska, ya sumbaci idaninta dake lumshe, gashin idonta gaxar gaxar gashi bak'i, tad'an motsa kad'an. "cikin muryar nan tasa mai d'ad'i yace my beauty 'yar rigima.. Cikin kunnanta yace my beauty!!! tashi kiyi sallah, kinga kina k'ara makara, tasa hannunta dasauri ta toshe kunnanta,yacire hannun yana fad'in places, ta bud'e ido ta lumshe, yamik'e yana fad'in inazuwa, bayin yashiga yahad'a ruwa mai zafi yasaka detol aciki,sannana yadawo wajanata. Yad'agota tashi muje kinji autar baffa, tafara kukan shagwab'a yaya please kabarni barci nakeji. "To tashi idan kinyi sallar basai ki koma ki kwanta ba, takuma kwanciya. "yace okey bari nahawo gadon sai ak'ara irin najiya, dan nakula baki gaji ban.... Aikafin ya rufe baki ta mik'e zaune, ya d'auketa gaba d'aya yana dariya, kedai matsora ciyace my beauty, itakam tasa hannu tarufe fuska🙈........ 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 54 «*****» dakansa yagasata tana kukan shagwa6a, shikuma yana aikin lallashi, ya taimaka mata tayi wankan tsarki, atawul yanad'ota kamar wata jaririya, yadire ta akan gado, riga yaska mata tai sallah shikuma yanufi kichin. Break ya had'o mata mai sauk'i, ta idar tuni harta kwanta akan sallayar, tafara barci, yatada ita yabata, kad'an taci tace ta k'oshi, bai takurataba tunda lalla6ata yakeyi, yabata magani tasha suka koma kan gado, yarungume matarsa suka lula duniyar barci. Sai k'arfe 11:am suka tashi Munneerah ta shiga wanka, shima yatafi d'akinsa domin yin wankan, dukda batajin dad'in jikinta haka ta daure tagyara d'akin fes,ta kwalliya mai sauk'i, tana fesa turare ya shigo jikinsa sanye da wando iya guywa, da k'aramar riga tashan iska ya rungumeta ta baya my beauty kinyi kyau, ALLAH yabani baby mai kama dake, tasa hannu tarufe fuska, yay dariya cikin kunnan ta, ai yanxu my beauty babu xancen kunya ko, ita dai hannunta yana kan fuskarta🙈 tanad'an murmushi, yakama hannunta zomuje kiyi break ko?? "Yaya break kuma waye ya dafa? "Ya d'anja hancinta daga gidansu mom aka kawoman, ta zaro ido waje 😳, ginsu mom kuma yaya? 😳shima yazaro ido yanda tayi eh gidan su mom my beauty, haba yaya maimakon katasheni na girka" "Yaja hannunta suka nufi falo yana fad'in waneni dasaka my beauty aiki a wannan rana mai tsada, ai yau ranarkice, my Angel. Dakansa ya bata break d'in, kai jama'a yau naga tattali da tarairaya, iri iri da salon so. ~~~~~~~~~~~® Hakarayuwa tacigaba da tafiya agidan dady, suna zuba soyayya kamar zasu cinye junanasu, sun iya tattalin junansu, wannan yasa kishiyoyinta auka k'ara tsananta kishi akanta dukda atsakaninsu ma babu zaman lafiya kullum fad'a kamar kaji, gashi kullum iyayensu suna k'itsa musu mugayen halaye, iyayensu mazakuma kullum burinsu tayaya zasu mallaki dukiyar dad, shikuma su kaudashi a doron k'asa........ 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 55 «******» yaukam na iso amakare dan natarar da maigin har yafita, dukda da alama ba a 6angaren Munneerah ya kwana ba, tana cikin bayin d'akinta tanata wanke kayan dady, sai dai na lura kamar dauriya takeyi, kawai dankamar batada lafiya, lokaci lokaci takan d'an cije le6enta na k'asa, sai kuma tacigaba da wankin. Dahaka dai harta gama wankin tadawo palo tazauna, tana kallo, gani nai tamik'e da gudu tanufi bedroom d'inta, niko nabita, tana zuwa, bayi tashige ta shiga kwalaya amai, kamar zata zaxxagar da kayan cikinta, tayi sosai har k'arfinta yak'are, inason zuwa na taimaketa, inatsoron kartace daga ina, saina hak'ura na tsaya inakallonta. Dayake jarumace haka ta daure tagyara jikinta da inda6ata, tafito ta kwanta kan gado barci ya kwasheta " sai k'arfe biyar dady yadawo yaje 6angarensa yay wanka, yanufo d'akin Munneerah, danyau ad'akinta yake, yasha mamaki dabaiganta apaloba sai ya nufi bedroom d'inta, a'a my beauty lafiya kuwa barcin da la'asar???? Yak'arasa jikin gadon ya ta6a wuyanta zafi rau, ayya my beauty zazza6i yake damunki shine baki kiraniba, bai tada'itaba yanufi masallaci. Saida yadawo yatada ita, ta tashi tana fad'in lah yaya yaushe kadawo ban saniba, kuma baka tadaniba?? "Shikam cikin tausayi yake kallonta, yace jekiyi sallar, sai naji abinda yake damunki" Bayan ta idar da sallah tazo zata zauna kusa dashi yajawota saman cinyarsa, my beauty mike damunki ne ?? "Tad'an yatsina fuska ALLAH yaya nima bansa niba saidai kawai 'yan kwa nakinnan banajin jikina dai dai wlh, yakuma matseta ajikinsa my beauty kona samu beby ne???? 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 56 «****» hannu tasa tarufe fuskan ta 🙈, kai yaya ni bani dakomai, Yakama hannunta yana dubawa, kai my beauty gsky ban yardaba, akwai ajiyana acikinnan naki, yafad'a yana shafa cikinnata. ""Ta k'ara tura kanta cikin k'irjinsa tana wata 'yar darya, wadda yakejinta har cikin tafin k'afarsa, yaja ajiyar zuciya, yana k'ara manneta dajikinsa, har saida tad'anyi k'ara. Kinga tashi muje d'akaina na dubaki, dan nasan irin maganin dazan baki. Ta mik'e cikin sanyin jiki, dan itama tayi laushi,suna fitowa saiga husna tafito daga b'angaren ikilima, Munneerah tafara k'ok'arin kwace hannunta dagana dady, shiko yak'i sakin hannun, "Husna ta kallesu taja tsaki, da sauri dady yace wakikema tsaki?? "Husna tace wanda ya tsargu mana"" Yafara k'ok'arin kwace hannunsa dagana Munneerah, zaikaima husna duka, Munneerah tarik'eshi sosai yihak'uri yayana, dukan mace babu kyau, kaifa mai hak'urine, minene tsaki dahar zai b'ata ranka, tasumbaci hannunsa, kaga muje kadubani,taja hannunsa suka nufi b'anharan sa. Dagudu husna tanufi 6angarenta tana kuka, wai ita yazatayi da wad'annan tsinannun matanne, tasan tana son dady, tana kuma kishinsa, bakama shegiyar Munneerah d'innana wlh ta tsani yarinyarnan, tayi alk'awarin sai Munneerah tabar gidanana, itada ikileema, dan Abdul'aziz natane ita kad'ai, 😜😜 Koda suka shiga d'akin Munneerah rarrashin dady tak'arayi, tare dafad'a masa magana mai dad'i, daga nan akazarce soyayya, saida suka soyu a soyayyar🙈😜, sannan ita Munneerah ma abin kunya yabata, shikuma yashige bayi yana mata dariya😂. "Ya fito," Yace" tashi kishiga wankan. Tatashi tana kare fuska, tashige bayi, Ya girgiza kai yana murmushi, my beauty sarkin kunya, ALLAH yasa ki haifa mini yara masu irin halayenki k'anwata, nagodema dad, da mom, da baffa dasuka za6a minke amatsayin mata, ALLAH yasada su da aljannarsa. Tafito d'aure da guntun tawul, yabita da kallo, saiyaji wata sha'awar ta kuma bijiro masa. Itama tad'an kalleshi, ganin ya tsuruma idani yasa tad'au hijjabin sallarta dake d'akinsa tarufe jikinta da sauri, dantasan k'arshen zancen. Ya lumshe ido, yana d'an murmushi........ 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 57 «****» Munneerah dai ciwo yak'ara karfi harsaida ta kwanta asibiti 2days, ciki ya bayyana d'an wata biyu. Karkuga murna wajan dady, za'asamu d'a, mom kullum tana hanyar gidan dan duba Munneerah, dad ma yazo dubata sau uku, shima yayi farin ciki zai samu jika, daga tilon d'ansa namiji, mai kuma biyayya agareshi. Mutanan yola dai basu saniba, su ikileema kam jin maganar cikin nan yatada hankalin su, suda iyayensu, da kakarsu, sunanan sun bazama bin malamai da bokaye, dan a6ararda cikin, 😜 Mom tace yadawo da'ita gidansu, sai cikin yayi kwari, tadawo, dady yad'an sosa kai, mom, idan tataho wazai rink'a yimini abinci?? "Mom tayi dariya, babana indai dan abincine kullum zamu rink'a dafawa da kai anan, kuma baga ma matanka nanba, ai suma zasu rink'a dafa maka"" Dady yakuma sosa kai to mom aikuma........ sai kuma yaya shiru. """Sai kuma mi?? babana k'arasa mana" "Yatashi yafita yana dariya. Mom ma dariyar takeyi, ALLAH ya shiryaka babana. Yola.... matan su sadiq ne suka haihu suduka, dady yace Munneerah ta shirya suje. Aiko tadaka tsallen murna ta ruk'unk'ume shi, yarik'eta sosai, ke bi ahankali baby na baiyi k'wariba, karki zubarmin. Kai yaya ina murnanefa, ya sumbaci bakinta ai bakinkine murnar, saima afasa. Tashagwa6e fuska yi hak'uri yayana na bari. Ranar juma'a suka tafi yola, harsu mom, da 'yan biyu , suna a air port, Munneerah taga mai agwaluma, Tace" yaya dan ALLAH kasiya min, Yace" mizan siya miki?? Tace" agwalu6a, yay dariya agwaluma sunanata ba agwalu6a ba. Mom tace, kairat taje tasiyo mata. Dady yaja hancin ta, babyn nanfa yacika kwad'ayi. Mom tayi dariya, to ai babana cikinka ya biyo, lokacin da'ina da cikinka, haka narink'a kwad'ayinnan, ai har namafi Munneerah. Gabad'aya suka sa dariya har kairat data sayo agwaluma, Badad'ewa ✈ yad'aga zuwa yola. Sun sauka yola gidan su Munneerah, dagudu Munneerah tashiga cikin gida tana ihun kiran ummanta, ummanta tafito daga bedroom d'inta tana fad'in muryar wa nakeji kamar autana,?? Taje tashige jikin umma, umma tarungumeta sosai tana murnana ganinta. Su mom suka shigo sunama Munneerah dariya, umma tasaketa tana fad'in, a'a kice hardasu haj. Bilkisu, nan suka zauna ana gaisawa, dandanan aka cika musu gaba da kayan ciye ciye. Mama kishiyar umma ma tashigo suka gaisa, dady kam tuni ya wuce wajan abokansa, suna can gidan jafar anata kwasar hira,Bayan sun gama suma suka nufi gidan masu jegon. Gidan su jafarne k'arshe, su Munneerah suka shiga palon yayan nasu dan sugaishe da su, suka gaisar dasu suka fito. Safwan ya kalli dady, brother naga 'yar yarinyaka kamar mai cikifa?? "Dady ya hararesa to d'an sa ido wayakai idonka gurin" Gaba d'aya sukasa dariya. Jafar yace d'an uwa yaushe ka afka,?hardasu tsaraba, kace kwallonka tashiga raga. Dady yace daga kai sai mai tsaron gida na buga ai, suka kuma saka dariya suna tafawa..... ~~~~~~~~~~~~~~~ Dan ALLAH kuyi hakuri wlh banida isashshiyar lfy, shiyasa 2days banyi tpy ba, yauma kad'anne, amma zuwa anjima idan naji karfin jikina zankuma turowa, FORGIVE ME MY SISTER's 🙏🙏🙏🙏. 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 58 «******» washe gari akayi sunan yaran, yaron ya sadiq, yaci sunana muh'd, sunan baffa kenan, yarinyar ya jafar kuma, khadija, yaron ya safwan, muddansir. Da yamma akai shagalin suna gabad'aya a gidan baffa masu jegon suka dawo, dankar arabama mutane hankali, dangi duk anhad'u ana barkwanci, anty lubna ta kalli Munneerah, tace auta 'yar yarinyar Abdul, kokema RAINON NAKI YAKEYI?? Anty zainab, tace wana raino kina ganin ciki anty lubna, Munneerah tasa hannu tarufe fuska 🙈 saboda kunya, kai anty nibani dakomai fa. Anty jidda tai dariya ko auta ? Munneerah tad'aga kai tana rufe da'idanunta. Ana cikin haka saiga ya safwan da dady sunshigo. " anty lubna tace yauwa k'anina dama kai nake nema. "Dady yace to anty aigani" Ta nuna masa Munneerah 👉🏻👩🏼dama canayi ashe mun samu k'aruwa?? Yay dariya yana sosa k'eya, kai anty kina neman magana dai kawai", suka kwashe da dariya duka d'akin. Dady yakamo hannun Munneerah, kinga taso my beauty, dama kenaxo nema. Dariya sosai 'yan d'akin suke musu, shiko yaja matarsa suka fice, d'akin ya safiq nada suka tafi, suna shiga ya rungume abarsa, yana wani maida numfashi, da sauri da sauri, my beauty I MISS U"" "I MISS U 2, my yaya" Yacurota daga k'irjinsa, ya sumbaci goshinta, nifa yakama acanxa mini wannan yayan gsky. Ya xauna bakin gado ya zaunar da'ita akan cinyarsa,yana shafa cikinta, my lovely children ykk, 2days bamu ganaba ko?? Kai yaya saikace suna jinka, kuma ancemaka yara 2 ne?? ""Ya sumbaci bakinta, ai insha ALLAHU yara 2 ne, a wannan cikin"" Tai dariya to ALLAH yasa" Yace amin. Ta yunk'ura zata tashi yaya bari natafi kar suga na dad'e. Ya rik'eta sosai kar suga kin dad'e ?? Bawajan mijinki kika xoba, ni nanma dakike gani da uxuri naxo. Taxaro ido 😳yaya!!! "Yaja hancinta, na'am k'anwata!!! Ya akayi ?? Kai yaya wlh nidai kunya nakeji, agidan mutane. Yay dariya, my beauty yaukuma kunyar mutane xasu hana asamu lada, tasa hannu ta rufe ido 🙈 a'a wlh yaya bahaka bane. "To yayane my beauty" Nidai ina ganin kamar baidace bane kawai. Yay murmushi to shikenan yanxu kinyarda idan anjima naxo nad'aukeki muje gidan sadiq. Kai yaya kayi hak'uri mana harmu koma gida. Yazaro ido 😳 a'a my beauty kema kinsan ALLAH bazan iyaba. Tai murmushi to shikenan ALLAH yakaimu, tafad'a tana yink'urin mik'ewa. Yakuma rik'eta sosai saikuma ina ?? Tai d'anyi far da idanu, zan koma wajan dangi mana. Ya rungumeta sosai ajikinsa, haba my beauty, aikya bari nad'an ragexafi ko?? Bayanda ta iya dole tabarsa yagama luguyguy tata sanransa, sannan ya rakata har k'ofar falon ya wuce.......... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 59 «*****» tana shiga palon suka hau tsokanarta, itakuma tana rufe fuska. Da daddare misalin k'arfe 80:4pm tai wankan kwanciyar barci, dan 'yan suna duk sun kama gabansu, saidai 'yan uwa najiki wad'anda ke gyara gidan, sauri take tashirya tai kwanciyarta saboda dady, dan ita ba iya binsa zatayiba, kunya takeji. Dasauri tajawo bargo ta lullu6a danjin muryar dady suna gaisawa da umma, har yana kyaryar ina Munneerah zasuje gidan abokinsa duba matarsa batada lfy. Umma tace tanan cikin d'akina baba kashiga. ""Dady ya mik'e yana fad'in to umma" Da sallamarsa yashigo dakin, yak'araso gaban gadon yana fad'in nasan idonki biyu, danhaka tashi mutafi. Tai shiru kamar mai barci, yayaye bargon yashiga ciki yakwanta,. ""Tamik'e zumbur, shima yamik'e yana dariya, a'a yakuma kika tashi??? "Tad'an harareshi kai yaya a d'kin umman. Shima hararta yayi to miye jikokinta zank'arama kwarine. Hannu tasaka tarufe fuskarta tana dariya, niba ruwana. Ya sakko yana dariya nima baruwana ai. "Dole tatashi suka tafi, datace bari tacanza kaya, cewayayi tasa babban hijjabi sutafi haka aiyanzu xasudawo. Apalo sukaima su mom sallama suka tafi. Wani gida yakaita mai kyau. Tasaki baki tana kallonsa, yahura mata iska da bakinsa suka tuntsure da dariya gabad'aya. Tace" yaya gidan waye wannan?? Yace" gidan kine mana" Tace" gidana kuma yaya ?? Yace" kobai mikiba?? Nasaya ne, idan munxo murink'a sauka, dan gsky ina takura sosai, kekuma ga kunyarki bata bari kid'an gudo ki kuladani, yafad'a yana rungumeta. Yaya dan ALLAH dagaske siya kayi ?? Yay sassanyar dariya a cikin kunnanta wadda tasa ka dukkan tsigar jikinta tashi, nan gidankine my beauty" Tai murmushi lallai yaya wlh gidan yayi kyau ALLAH yasanya alkairi, ""Amin my beauty"" Yaya su mom sunsani?? Yajata saman doguwar kujera suka zauna. "Sun sani my beauty, dad nema yace nasiya, tai murmushi. Jikinsa yajawota yashiga nuna mata k'aunar dayake mata, nan dai yaja ra'ayinta suka kwana. Da safe suka koma gida tanata jinkunya, babu wanda yace ina sukaje. ++++++++++++++++ Haka rayuwa taci gaba da tafiya yauga cikin Munneerah yanacikin wata na takwas, tana dai shan gata a wajan dady dasu mom, kishiyoyinta kam bata shiga harkarsu duk abinda suke mata, su xaga suyi haibaici amma ko kallo basu ishetaba, kuma bata fad'ama dady. ================ Dady yana kwance asaman doguwar kujera Munneerah tana xaune ak'asa kusada kansa tana cin Apple 🍎, suna hirarsu cikin nishad'i, sai yaga ta matse ido, yatashi da sauri yana tanbayar lfy, tai murmushin k'arfin hali bakomai yaya. "Ban yardaba kinason dai 6oye minine kawai, tunjiya ina lura dake bakida lfy my beauty" Tadage akan lfyr ta k'alau, dole yabarta. Xuwa yamma dauriyarta ta k'are tafara kuka yadawo masallaci, yay saurin k'arasowa d'akin yana tanbayar lfy my beauty?? Cikin kuka ta nuna masa cikinta da bayanta, gaba d'aya ya d'auketa yay waje su ikileema na kallonsu amma bawadda ta tanbayi lfy acikin su, husna ma cewa tayi ALLAH yasa karta haihu lfy........... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 60 «****» asibitin su ya nufa da ita ikon ALLAH ne kawai yakaisu, da kansa yakar6i haihuwar d'ansa namiji k'ato fari sol dashi maikama da ubansa. Ai ko baki har kunne wajan dady, ya gyara matarsa tsaf, wata nos tagyara d'an, saida yayma Munneerah allurar barci sannan yasanarma mom, aiko su 'yan biyu suka kaure da farinciki da murna. Su mom suka iso asibitin harda dad, dady yatarosu cikin farin ciki, dad yarungume dady yana fad'in babana ina tayaka farin ciki. ""Nagode dadyna"" Da yamma aka salla mosu, mom tace awuce gidansu da Munneerah. Dady 😳 yazaro ido baki bud'e, mom tace babana rufe bakin. Dady yay dariya babammu ko baka yardaba?? Dady ya sosa kai a'a dad nayarda. Gidan dad aka kawo Munneerah aiko tana ganin gata, da tarairaya, zuwan su maman husana d'aya shima atsai tsaye,su husna kuwa ko maganar basuyima dady ba, shima bai musuba, dan barcine kawai kekaisa gidansa, amma koda yaushe yana gidan su mom, manne da d'ansa. Haka rayuwar taci gaba da gudu, yau akai sunana jariri, yaci sunana Abdul'mutallaf, ansha shagali kuwa, kowa ya k'iyasta bidirin da'akasha azuciyar sa. Haka sukaita rainon Abdul'mutallaf, yaro kyakykyawa yayi k'ibarsa abinsa koda yaushe yana wajan kakanninsa....... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 62«******» su Munneerah angaama wanka, tai kyau abinta kamar ba jego takeyiba, shi kansa dady yana kwad'ayin hutawa da ita, saidai mom tasaka musu ido👀, dan takula da rawar kan dayakeyi. Munneerah tana kwance ad'akin mom dan dama anan take, Abdul'muttallaf yana saman cikinta, yana barci, tai saurin bud'e idanu danjin anamata susa ak'afa, dady yay dariya yana k'ok'arin d'aukar abdul daga jikinta, wlh my beauty kincika tsoro dayawa. Ta tashi xaune tana murmushi to badole naji tsoroba gida bakowa. Yace "Bakowa ?? "Inasu mom sukaje?? Tace" Mom taje ganin jikin umma, su kairat suna school. To ALLAH yadawo dasu lfy, yafad'a yana kwantar da abdul agado, yamatso kusada Munneerah daketa faman kallonsu, yakanne mata ido d'aya, tai k'asa da kai tana murmushi, tsam ya rungumeta ajikinsa yana fidda numfashi asark'e. "Itama cikin sark'ewar murya tace kai yaya abdul fa yana kallonka. Ya sumbaci la66anta, kitanbayeshi shima yanason k'anwa ko k'ani 👀 ta xaro idanu waje yaya jegofa mukeyi. Ya d'an harareta kenifa nagaji da jegonnan hakanan inason hutawa gsky. Kai yaya saikace baka da mata, matanka biyu fa. Yad'a had'e rai, wlh ni wad'annan dasu da babu su duk d'ayane agurina kin.... Hannu tasa tarufemasa baki tana fad'in yaya babufa k'yau. Abdul yad'an motsa suka juya su duka suna kallonsa, ya lumshe ido yakoma barcinsa. Dady yay murmushi, yashafa kan abdul nagode my boy kaima kanason nahuta ko?? "Munneerah tatashi xata gudu, tobari nabaku guri kuhuta d'in. Da sauri dady yajawo ta, tafad'o jikinsa ya rungumeta tsam, aida momyn sa xan huta, zatai magana ya xira harshensa cikin bakinta yana aika mata da sakwanninsa masu wuyar fassara, itamadai mik'a wuya tayi hartana maida raddi.🙈😜 ++++++++++++++ Da sauri yasaketa danjin anturo k'ofa, dady ya sosa kai sannu da xuwa mom" Mom tak'arasa gaban gadon tana fad'in yauwa sannunka kaima babana" Saida ta d'auki Abdul sannan ta kalli Munneerah, kekuma kidage ki biye masa keda kike da la6u6un yaro, bata jira cewarsu ba tayi ficewar ta. Munneerah tad'au filo tana dukan dady da wasa tana fad'in aikai kaja mini gayi nan kasa ni jin kunyar mom. Shima ya d'auka yana ramawa bawani kece, suka tun tsure da dariya, dady yarungume ta ak'irjinsa, suka cigaba da soyewarsu. =============== Da daddare mom tayima dad maganar komawar Munneerah, Dad yace a'a sai Abdul yak'ara kwari, Alhaji kayi hak'uri takoma, dan d'axu ita da mijinta na tarar ad'aki kasan yaran yanxu ba kunya suka cikaba. Dad yay dariya to shikenan bilkisu xanyi k'ok'ari next week takoma....... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim📝📝 62 «******» mom tagyara Munneerah sosai, takuma k'ara nuna mata yanda xata raini yaronta, da daddare aka rakasu gidansu, Munneerah nata kuka saikace amarya😜. Dama su 'yan biyu jiya sunxo sun gyara mata 6angarenta tsaf. Tunda tadawo bataji motsin iyayen gidan nataba su husna, tasake yima Abdul wanka ta gyarashi tsaf yana ta k'amshi, itama wankan tasake tai gayu abinta. Tana xaune apalo, tanabama Abdul nono aka turo k'ofa tunkan yashigo k'amshin sa yashigo, yajingina da k'ofar daya rufe yahard'e hannayensa ak'irji, suka xubama juna ido shida Munneerah, yasaki wani lallausan murmushi, wanda yasa tsigar jikin Munneerah tashi, tai k'asa da kanta. "Cikin takunsa na k'asaita ya iso garesu yarungume su yana mai farin cikin kasancewar su iyali a gareshi, yakarb'i d'ansa yana masa wasa, shikam yana 6algace baki kamar yasansa. My beauty kina kula dayaron nan dawa yake kamakuwa?? Cikin tsokana Munneerah tace a'a" Ya harareta, ke 'yammata sedai idan kina kishine kawai, amma duk.wanda yaga yaronnan yasan Abdul' Aziz too ne Kallifa dan ALLAH har dariyar irin tawa. Munneerah ta tun tsure da dariya, to ALLAH yasa karya gado miskilancin naka. "Ya harareta aikema miskilarce" Amma ban kaikaba ko, alhaji? Dady ya mik'e kinga kisame mu a d'aki acan xan fad'a miki tsaka nin nidake wayafi wani miskilanci. Saida takuma kimtsa kanta sannan taje ga abbu'Abdul, a'a yaya yanaga ka kwantar da Abdul anan?? "Dankisan yau babu sassauci sai gurin ALLAH" Aiko dai awannan dare Munneerah tagane babu sassaucin, dan daren tamkar daren farkonta yakoma mata, saidai tasha albarka wajan jarimin mijinta, hardasu kyautittika masu tsokar gaske. Yau kimanin sati guda da dawowar Munneerah gidan amma bataga su husna ba, kuma suna cikin gidan. Tagama shirya Abdul tsaf, tanufi 6angaren ikileema, dan yau maigidan yana 6angaren husna, tai sallama aka amsa mata, tashiga ikileema na xaune da husna suna k'ulla mai fishshesu, tagaida su bawadda ta amsa, saitai d'an murmushi ta mik'a musu Abdul suduka suka ja tsaki, tace dan ALLAH ku kar6eshi kuyi hak'uri duk abinda naimuku, bashi yay mukuba. Takuma mik'a musu Ikileema ta mik'o hannu takar6esa kamar gaske, suka kalli juna suna dariya, husna tace kawoshi, ikileema ta mik'a mata hannun Abdul d'aya itama tarik'e d'aya k'afafunsa da gangar jikinsa suna lilo a k'asa, Munneerah ta kaudakai gefe, shima Abdul ya fashe da kuka saboda baiyi kwarin daxa ayi masa wannan rik'onba. Dagudu dady yashigo 6angarena ikieelima danjin kukan d'ansa, dai dai nan suka jefoma Munneerah Abdul, dady yacafeshi saikace wani boll⚽, sai kuka yakeyi, ya direshi saman kujera yashiga jibgarsu Munneerah ta d'auki Abdul tafita da gudu dan yanda ya haukace d'innana xai iya had'awa da ita. Aiko sun daku saida yay musu lilis sannan ya barsu 👉🏻😚😞 ya nunasu dahannu tsinannu jinin jaraba kuje nasake ku saki uku uku dan uban ku kuma wallahi duk abinda yasamu yarona sai munyi shara'a daku jakuna kawai dabbobi yafita yan bala'i..... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 09093044460 Na billkisa ibrahim 📝📝 63 «*****» cikin fushi yanufi d'akin Munneerah, dak'afa yadoki k'ofar ta bud'e, dasauri Munneerah tad'ago tana kallonsa, jikinta yakama rawa dan tsoro, dan taga dady tamkar mayunwacin xaki, yana xuwa yasauke mata k'yak'yk'yawan mari. Tadafe kunci tana hawaye. " yace ubanwaye yace kikaimin yaro wajan wad'ancan dabbobin ??. Tace kayi hak'uri bansan haka xata faruba wlh. Yakuma nufota yana fad'in oh hakama zaki cemin. "Da gudu tanufi bedroom d'inta tarufe harda saka key. Ya dunk'ule hannu ya naushi iska, wlh dakin tsaya saina koya miki hankali, yaxo yad'auki Muttallaf daketa kuka, yafice dashi da alama dai Asibiti yanufa dashi. Su husna kuwa dasuka sha duka, kowacce tasami hanyar fita xuwa gidansu, jiki duk jini suka tari mai mota yakaisu gidan umma, komai motar basu biyaba kud'in saba suka tafi, yanatayi musu magana sukai banxa dashi, shikam yay musu ALLAH ya isa yatafi. Iyayensu maza suna gidan umman ana k'ulla zuwa wajan wani boka dan kashe Alh.EL MANSUR, su ikilima suka shiga suna kwala ihun kuka dakiran sun shiga uku, kowacce jikin baban ta tafad'a tana kuka. Suko sun rud'e suna kiran lfy? dan ganin jikin 'ya'yansu duk jini, cikin kuka suka sanarma iyayen nasu abida yafaru. " umma tamik'e tana fad'in tafd'ijan wallahi baxai yuwwuba, shi har ya isa yadakeku akan wannan janaren yaron, to aiko ubansa mansur bai isaba bare shi, bari kuga naje gidan naji ubanda ya d'aure masa kugun dukarmin jikoki. Abban husna yace umma kiyi xamanki bama saikinjeba muma xamu wajan mansur d'in dakanmu yanxunnan, koma asibiti baxamu kaisuba sai munje wajan ubannasa tukunna. "Umma tace ai itama da ita xa'a" Mom da y'an biyu suna xaune afalo suna hira, kairat tanama kausar kitso, saidai kawai sukaga mutane kansu ko sallama babu, mom tamik'e da sauri tana kallon jikin su ikileema, dan tasan d'antane yay wannan aika aikar, sun kai hakurinsa karshe. Umma tadaka mata tsawa to kilaki kin tsaya kina k'are mana kallo saikace wasu bak'inki, ina mansur ?? Dad dake k'ok'arin sakkowa daga samansa yace ganinan, axuciyarsa yace dama nasan hakan xai faru, dan dady yakirashi tawaya yasanar masa komai. Tun kafin ya k'are sakkowa umma tak'arasa gareshi tana zaginsa. Dad yace kiyi hak'uri umma suma da abinda sukaimasa dan nasan babana mai hak'urine acikin magidanta..... Cikin tsananin bala'i abban ikileema yace oh hakama kace ko mansur, d'anka yadakar mana yara sannan kakareshi saboda kaidama tarbiyya taimaka k'aranci. Kausar tace wallahi mu dad d'immu yanada tarbiyya saidai idan kune waccan munafukar tsohuwar bata bama tarbiyyaba.... Marin daya sauka afuskarta yahana k'arasawa, mom tace kausar dama bakida kunya suba iyayenki bane. Kausar tanufi d'akinsu tana fad'in mom niba iyayena bane, dan baxan ta6a son wanda baya k'aunarkuba wallahi. itama kairat tace axxalimai kawai haka zaku k'are kundaiji kunya wallahi, kuma haka xaku k'are. Aiko jin haka yasa su umma k'ara yayyafa ruwan bala'i da zage zage, suka gaji dan kansu dan bawanda yakuma tankasu suka tafi kaisu husana Asibiti 😜😜😜... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹 [1/14, 4:11 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim 📝📝 64«******» dady yakai Muttallaf asibiti aka dubashi, harda targad'e sukai masa, aka gyara masa, Muttallaf yana kuka shima yanayi 😳, har aka gama gyarawa, yad'akko shi suka taho gidan su mom, tafiyarsu umma badad'ewa shikuma yaxo. ""Mom takarb'i Muttallaf dasauri daga hannun dady, mom tafara kuka, ohni.bilkisu yanxunan wannan d'an yaron akaima wannan xalincin dan rashin imani?? Dad yakarb'esa shima ida nunsa taf da hawaye, suma su kairat kuka sukeyi, mom tace yanxu ina Munneerah take?? "Dady yace tana gida itama dukanta nayi" To babana in banda abinka itakuma miye laifinta aciki ? Dad aitafi kowama laifi wayace tad'aukesa takai musu, ai wallahi ban ma gama mata ba, saina sake xaneta. A'a babana kul d'inka kasake tab'ata kaji nagaya maka, yanxuma kad'aki yaronta kakaimata dan hankalinta ya kwanta. A'a mom abarsa anan saiya warke. Mom tahararesa idan anbarsa anan kanada abincin bashi ?? Kad'aukesa ka kai mata shi nima ina nan xuwa gidan. Badan yasoba yad'auki Muttallaf ya kaishi wajan Munneerah, saidai yanzu baya shiga harkarta kwatakwata, xaizo dai yad'auki d'ansa yay masa wasa idan dare yayi yasashi agabansa sukwanta dasafe yaymasa wanka ya shiryashi, ko abincin ta yadainaci. Wannan abu bak'arami dafa xuciyar Munneerah yakeyiba, kullum saita bashi hak'uri amma yak'i saurarenta. Bari nalek'a su ikileema. Nashiga gidan umma dan su husna suna gidan naga sun warke sarai saidai tabbunan raunikan. Yau suka shirya xuwa Nijar wajan wani la'anannen boka. "Sun isa Nijar ankuma kaisu har gidan bokan, sun sanar dashi dukkan abinda suke buk'ata, akan akashe dad da mom da dady da Muttallaf, suna son sugaji dukiyarsa, bokan yace musu sun nema sunkuma samu, yahad'a musu asirirrika masu yawa suka taho washe gari. 😆😆😆😆😆😆😆😜 Sun iso cikin katsina, acikin jibiya motarsu tai had'ari, atake anan umma ta amsa kiran ALLAH, ta mutu, shikam abban ikileema k'afafunsa biyu duksun cire, abban husna kam shima sai abinda ALLAH yay dan baya ganima ga hannu yacire, hancinsa ya gutire da kunne d'aya. Dad suna kallon labaran yamma suka ga wannan had'ari, kuka dad yakeyi sosai shida mom, suka shirya tafiya jibiya dan ankaisu babban asibitin jibiya. Shikuwa dady yagani amma tsakima yaja yace kad'anma suka gani. Su dad sunje suka taho dasu da gawar umma, washe gari akaimata suttura akakaita gidanta nagaski ajecan kuma ataras, su abban ikilema kuma aka kaisu Asibiti, su ikileema sai kuka sukeyi, dad shiyya d'auki nauyin komai na Asibitin. Su abban husna saikuka sukeyi suna fad'in tsiyatakun dasuka shiryama dad abaya, da wanda yanxun yazama sanadin tsugunnawar 🌳AUREN K'ADDARA🌳 🌷ko BIYAYYA🌷 Na billkisa ibrahim📝📝 65 «******» yau akayi addu'ar arba in ta umma, su abban ikileema suna Asibiti har yanzu. Mom da dad suka tsare su dady suna musu fad'a dan ganin kwakwata basa shiri, anmusu nasiha sosai wadda taratsasu. Suka tafi gida da d'ansu Muttallaf da tuni ya warke sarai. Su husna dai an tuba dan sunsan yanxu basuda kowa sai dady, dan haka suke dana sanin abinda suka shuka abaya dan gashinan suna girba d'aya bayan d'aya 😆😆😆😜. Da daddare Munneerah tad'au wankanta itada yaronta sunata tashin k'amshi mai dad'i, suka nufi b'angaren dady. Yana kwance akana gadonsa shima cikin shirin barci. Munneerah tashigo da sallama ciki ciki ya amsa ya karb'i yaronsa yana tawani cin magani, yayta tarairayar d'ansa haryay barci, shima ya kwanta yaja musu bargo. Munneerah dake xaune tana kallonsu itama tamik'e ta tashige bargon takwanta abayan dady, wasanni tashiga yimasa, masu rud'a jiki. Shikuma yay fuska abinsa yak'i ko motsi. Itako tacigaba, can mutiminku yaji yana neman zautuwa aisai yajuyo yafara maida raddi, dan dama akame yake sosai, nan dai suka mantar dajuna fishin, suka bama soyayya hakkinta batare da kwangeba😜😜. ""Saida komai yalafa sannan suka rink'ama juna dariya, da tsokana, tare sukai wanka, suka dawo makwancinsu dady yahad'asu yarungume yanamai alfahari dasu 👪😂😂. TONIMA INA MAI ALFAHARI DA MASOYANA IRINSU ZUMUNTA GROUP 💖💐 HOUSE OF NOVELS GROUP💝🌺 LABARUN LITTATAFAI GROUP 💓🌷 ABBA GHANA 🙏 H BOOK 🙏 HAUSAWA GROUP 💔🌳 MUYI KARATU GROUP 💗💕 Da dakkan sauran group's daban saniba, ma abota KARATU BOOK D'INA NAGODE! NAGODE!! NAGODE!!! 🙏🙏🙏😂😂😂😂 ALLAH YABAR ZUMINCI YABARMU TARE. 👏🏻👏🏻KUYI HAK'URI DA JINKIRI DANA SAMU WAJEN RASHIN K'ARE WANNAN BOOK DAWURI👏🏻👏🏻👏🏻 Dan ALLAH duk wanda yaga kuskure a book d'ina ko gyara yasanar min tawannan nomber ☎09093044460 ALHAMDULILLH. ALLAH KAYAFE MINI KUSKUREN DANAYI ACIKIN WANNAN BOOK, ABINDA NAFAD'A DAI DAI HAR YA AMFANI MUTANE ALLAH KABANI LADA 🙏🙏🙏 Ameeeeeeeeeeeeeeeen I LOVE U ! LOVE U !! LOVE U MY FAN 💗💔💛💙❤💓💕💝💖💋💋💋💋💋 🌼🌼🌼🌼MATA AGIDAN 🌼ABDUS'SALAM🌺🌺🌺🌺🌺🌹 👫👸🏻💋💋💋su, saidai dad yasa ayi musu allurar barci idan surutun nasu yay yawa...... 🌺billy🌺 🌹{Mrs Abdus'salam}🌹