MATAR BAHAUSHE Writing by MRS Basakkwace *NA MARUBUCIYAR* *SAMHA* *KISHIYA CE* *ƳAR MACE* *NOOR JAHAN* *JAHAN KHATOON* *ND KNOW* *SURUKAR ZAMANI ND* *MATAR BAHAUSHE* GMAILS *KHADEE241@GMAIL.COM* OR *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* *SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU*:- *HAJIYA HAFSAT MUNNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO(MOMYN IMAN ƊAN IYA)* DEDICATED TO *KHADEEJATOU S DOGARI* *SHAFI NA ƊAYA* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI* A gajiye yake tafiya kallo ɗaya zaka mai ka tabbatar da cewa ba ƙaramin talaka bane saide ƙarfin imani da ƙarfin zuciya yahana shi ciwon zuciya ko hawan jini ya kama shi dattijo ne ɗan kimanin shekara saba'in da wani abu zuwa tamanin dogo ne bai da jiki da kagan shi kaga ƙiran fulani yana da farin gemu saida yayi tafiya mai nisa kafin ya iso wani ɗan ra kwarkwaɓaɓɓen gida a dai dai ƙofar gidan gaban shi ya yanke ya faɗi sai da ya tsaya yaja dogon numfashi ,don yasan yau ko shakka babu in Talatu ta fara mai masifa baisan inda zai sa kan shi ba don biyar bashi maganin ta yayi yawo bai samu dakon da zai samu abin kashewa ba ƙarfin zuciyar shi da kullum bata karaya ita tasa ya faɗa gidan bakin shi ɗauke da sallama(HAKAN YASANI SAURIN BINSHI INGA WACE WAINAR ZA'A TOYA A GIDAN),wata dattijuwa na hango zaune wacce bazata gaza shekara hamsin ba fara je mai ɗan jiki mai matsaikacin tsawo kallo ɗaya zakai mata ka tabbatar ƙazama ce na ƙarshe duk ta kwaye cinyoyi daga ita sai ɗaurin ƙirji ga zanin ya dafe tsananin dauɗa kan nan tujaja bako kitso ya danƙare ƙunba fato-fato duk dauɗa ya cika ta tana gantsar rake ta washe jajayen hauru ta tace," waalaikussalam(waalaikumusalam)sannu da zuwa,da uhum kawai ya amsa ya nufi ɗaka,mai makon tabishi ɗakan zaman ta taci gaba da yi tana shan rake kamar mayya sai da ta gama kafin ta miƙe tashiga ɗakin mai ciki da tar kace uwar ɗaki ta nufa ta ganshi kwance kan tabar ma tace,"Alhaji kuɗin cefanan?, yunwa nike ji". Gyara kwanciya yayi yace,"Talatu kiyi haƙuri ki ɗauki hatsinki ayi tuwo dashi inna samu za.......! Saurin katse shi tayi ta hanyar faɗin da kata Alhaji yau ma baka samo ba,wai kai kullum talauci akan ka yake,inna bada hatsi ina kuɗin niƙa,ina na ice,ina na kayan miya mikake nufi Alhaji?,yace," Talatu duk ki ranta kiyi zan biya", tace,'aa Alhaji akan mi,kaga ina sanaa ne sata nike ko biyan maza da zakace nacida kaina da kai da ƴaƴan ka iye?,shiru yayi bai ƙara cewa kanzil ba don yasan Talatu tu yanda bata sa kanta yi ba bazata yi ba,tace au ƙyaleni kayi Alhaji wato kama maidani ƴar iska ba laifin ka bane nawane da na zauna a wannan mugun auran ƙaddara wanda ban tsinana komi a cikinsa sai wahala haka ta rinƙa masifar fa wunin rana baiko ce mata ci kanki ba,da dare yayi ko garin kwaki da sugar ta aika aka siyo mata tajiƙa daga ita sai ƴar autanta suka sha. *TOH WANNAN KENAN* ****** "Waike Hanifa bakiga nashigo bane bako ɗan sannu da zuwa sallama na fa baki amsa balle in samu tarba mai kyawu kinsan yunwa nikeji tun safe da nafita banci komi ba har yanzun",wani matashin saurayine ke wannan maganan bazai gaza shekara ashirin da takwas ba zuwa da tara,turo baki wanda aka kira da Hanefan tayi tace,sannu da zuwa ga abinci can a kitchen in ka tashi ci tana gama faɗar haka ta ciga ba da danna wayarta tana taunan cingam,girgiza kanshi yayi yana mai mamakin halin Haneefa da sukai auran soyayya biyayya da tattalin juna dududu auran su baifi wata guda ba amma mi muggan halayanta duk sun gama bayyana gareshi bedroom ɗinsu kai tsaye ya nufa tundaga ƙofa yaji wani wari dauɗan kayan wanki ya bugeshi saurin toshe hanci yayi ya shiga ɗakin da kwalaye da ledojin biskit ya fara karo a ƙasa girgiza kai yayi yace,wato Haneefa haka tabar ɗakin nan kaca-kaca ta gama ciye-ciye ta kasa gyarawa aje breif case ɗinshi yayi gefe ya fara tattara kayan da tacire ta watsar harta pants ɗin ta da bra ɗinta suna tsakar ɗaki suma sunyi duƙun-duƙun da dauɗa ga basket ɗin kayan wanki da ta kawo shi bedroom ɗin ta aje yacika famm da kayan ta har ƙin rufuwa yayi ranshi ne ya ɓaci ya nufi toilet don yayi alwala yayi sallah magriba don yana hanya aka idar tozali da yayi da wani bokiti da Haneefa ta jiƙa panties ɗin ta tun randa aka kawo ta har yau bata wanke suba har sun fara canja kala a ruwa yasa ranshi ƙara ɓaci ,duk ƙoƙarin shi ya danne ya kasa haka yasa shi saurin fitowa yana ƙwala mata kira,amma mi in dutse ya tanka ta tanka ba abinda take sai chart abinta hankali kwance,wafce wayar yayi ta miƙe ranta ɓace tana wani watsa masa kallo tana miƙa hannu alaman ya bata wayar ta ,harara ya galla mata ya ƙara haɗe rai tare da fincikar ta sai bedroom ɗin ya wurgata kan gado yace," Haneefa miye wannan ɗakin mijinki ne haka inda mijinki zai kwanta kenan ba gyara balle ƙamshi ga uban kayan wanki ga kwalaye da ledoji kamar ɗakin mahaukata ko almajirai ?,ƙara fincikan ta yayi sai ban ɗaki yace," wannan fa Haneefa dama tsaftar ki ta banza ne ƙyaleƙyale ne a waje cikin ko ba komi illa dattin shara kamar bola Haneefa dama farin cikin da kike faɗa zakiban kenan kafin aure,abin mamaki ko a jikin Haneefa abinda yakeyi tace," Saleem gidan yamin girma ne bazan iya gyarashi ba sammm wallahi asamo min ƴar aiki",shiru yayi haɗi da buɗe baki mamaki ne fal a zuciyar shi game da canjin halin Haneefa baice mata ƙala ba ya nufi ɗayan ɗakin shima still duk datti kakkaɓe ƙuran ɗakin yayi ya feshe shi da freshner kafin yashiga toilet ɗin ya wanke shi tasss,fitowa yayi ya ganta kwance kan kujera ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana ta kaɗa su kallo ɗaya ya mata ya kauda kai don wani irin haushin take bashi,ɗakin su ya shiga ya buɗe wardrobe ya rinƙa kwasan kayan shi yana kaiwa can ɗakin da ya gyara har yaga kwashe komi nashi tana kallon shi tana jan tsaki kamar halshen ta zai tsinke, shi ko yi yayi kamar baisan da halittan taba,jera kayan yayi a wadrobe ɗin ɗakin kafin ya fito ya shiga kitchen anan ranshi ya ƙara ɓaci ba wani abu na gari duk ta ɓata su duk tarin kayan da iyayen ta sukai mata ta gama ɓata su hatta da cokali ba wankakke wasu plates ɗin har tsutsotsi suke fitar wa girgiza kai kawai yayi yafito zuciyar sa na masa wani irin zafi ɗakin shi da yakoma ta shiga ya ɗauko key ɗin motor shi ya fita a gidan don neman abinda zaici. Kai tsaye Hadiza Balangu dake sultan road unguwan sarki ya nufa ya sai abinci da shayi yasha yafito a daidai bakin motor shi yaga wata ƴar budurwan yarinya tsaye ta rafka tagumi kallo ɗaya zakai ma yarinyan kasan tana cikin matsanan cin hali cikin sanyin muryanshi mai daɗi yace,"Malama ɗan matsa",ahankali ta ɗago ta kalle shi kallo ɗaya ta kauda kai don ya mata kwarjini tace,"dan Allah Alhaji ka temaka mana da abinci nida ƙanne na wallahi tun safe bamuci ba yunwa zata kashe mu", ƙara ware idon shi yayi akanta cike da mamakin budurwa haka ina iyayenta mahaifi da mahaifiyar ta tafito biɗan abin da zasuci a wannan daran kusan tara da rabi da ƙyar bakin shi ya buɗe yace," baki da iyaye ne?,tace,"ina da shi",yace ,"toh miyasa sai ke zakizo biɗa?,murmushi tayi da saida kuma tunta ya lotsa azuciyar ta ko kamar zai fashe sabida baƙin ciki tace,karka damu da sani ko ni waye ka temake ni in kana da hali ƙanina Mahafuz yana can yana kuka Munnayah ko baccin dole tayi sabida yunwa,tausayin yarinyar yaji ta kama shi ga wata can cikin niima tana wulaƙanta niiman uban giji,juyawa yayi yaje ya anso musu abinci ya miƙa mata,jiki na rawa ta amsa tace,Allah yasaka da alkhairi Allah ya baka abinda kakeso Allah yabaka ƴaƴa na gari da mata ta gari Allah ua albarkace rayuwan ka na gode,kasa motsawa yayi yana ƙare ma fuskanta kallo don shi bai taɓa ji Haneefa tayi addua ba koma waye ma amma ƙaramar yarinya da iya kwararo addua,ahankali ya buɗe baki yace," ina zakine yanzun in sauke ki?,tace,"hakan ma na gode gwani mukthar muke by attahiru road malali",gwalalo ido ya ƙara yi cike da mamakin gwanin mukhtar da ta kira akwai talakawa ne irin wannan almajirar ƴa.....................! MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA BIYU DANA UKU 2&3* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* ___________📖Gwala-lo ido ya ƙara yi cike da ma-makin gwani mukhthar da ta kira akwai talakawa ne irin wannan almajirar ƴar. Murmushi tayi harsai da suɓu-suɓun kumatun ta suka lotsa tace,"na gode matuƙar godiya,Allah ya baka abinda ka-keso Alhaji",bata jira abinda zaice ba tafara tafiya duk da iskan hadarin da ya taso samma bata da mu ba Allah-Allah take ta fito wajen wurin tasamu abin hawa da kuɗin da ya bata,don tasan MAHAFUZ in baici ba kuka zai tayi saide bacci ɓarawo ya sa sace shi. Dasauri yashiga motor shi ya tayar yazo daf da ita yace,"dan Allah ki shigo nan ana wiyan samun abin hawa". Jin ya ambaci sunan ubangiji kuma tabbas gaskiya ne ana wiyan samun abin hawa yasa ta buɗe gambon (ƙofar motor) ta shiga bakin ta ɗauke da sallama,amsawa yayi cike da ma-makin ƴar kafin yaja motor ya ɗau hanyar malali. Wani tangamemen falo ne da yasha kayan more rayuwa,in kashige shi sai kai tinanin ba acikin nigeria bane sabida tsananin haɗuwan sa,haɗuwan sa yakai waɗuwan da baki bazai iya faɗa ba hannu bazai iya rubutawa ba,wani dattijo ne wankan tarwaɗa mai matsakaici tsawo saikai da komowa yake,yayi da wata hamshaƙiyar Hajiya ke gefe tana zaune kan kujera mai mazaunin mutum biyu sai girgiza ƙafa take tana taɓa baki tace,"Alhaji ai kullum sai na faɗa ma MAIMUNATU ta raina abincin gidan nan duk dare sai ta biya maza yau wannan yazo gobe wancan ne ,bata ganina da gashi ko kaɗan yaune asirinta ya tonu a wajenka da tabar yaranan suna kuka na lallashe su sunƙi shiru na basu abinci da yake ta zuga su ko ansa ba suyi ba". Ranshi ƙara tunzura yayi sosai kamar ya faɗo ƙasa sabida abinda ƴar iskan yarinyar nan tayi mashi Allah a baki fir'auna a zuci fita yayi fuuuuu ya nufi mai gadi ya tambaye shi ko yaga wucewar MAIMUNATU,yace,bata wuce ba,zama yayi a gefen mai gadi yana jiran dawo-wan ta,maigadi ko girgiza kai yayi cike da tausayin yaran Alhaji yanda Uwar gidan shi ta maidasu kaman almajirai,gashi taja masa kunne bai isa ya faɗa ma. Itako tana gani ya fita tawani bushe da dariya tace,"Allah yasa daganan ya koresu kamar yanda uwarsu tabar gidan nan dan dukiyar Alhaji dagani sai ƴan uwana ya dace muci tunda ban haihu ba". Alhaji bai jima da zama ba motor SALEEM yai parking a ƙofar tan gamemen get ɗin gidan su MAIMUNA,SALEEM ganin gidan da ta nuna saida ya ƙara kallon ta ya kuma kallon ta sabida duk unguwan babu gida mai kyawunshi ƙila ƴar aiki ne zuciyar shi ta faɗa masa.,murmushi tayi tace,"nagode sosai",asanyaye yace,"karki damu". Alhaji da jikinsa har rawa yake da yaga motor ƙofar gidan shi ya wani miƙe ya doshi motor daga SALEEM har MAIMUNA basu ankara dashi ba ,buɗe mazaunin driver yayi yana huci,yayin da MAIMUNA taga mahaifinta tsaye yana huci take hanjin cikinta suka kaɗa ,SALEEM ko binshi yayi da kallo yayinda Alhaji ya lailayo ashar ya watsa ma SALEEM. SALEEM yace,"lafiya Alhaji daga zuwanka sai zagi? Yace,"nazage ka dan ubanka kun gama tambaɗewa da yarinya ka kawo ta gida,tou wallahi dole ka aure ta,inko baka aure taba dole a daran nan ta barmin gida ita da shaggun ƙannan ta". MAIMUNA gabanta ya tsanan ta faɗuwa ta gwalalo ido jin yace ta aure wanda bata sani ba ko ta barmai gida cikin rawa murya tace,"Daddddy". Cikin tsawa yace," dakata munafukar banza munafukar wofi ba abinda zaki faɗa min in ɗauka". SALEEM shiru yayi yana tinanin yaushe ye aure anya baza'a zargeshi ba,yasan baida matsala da mahaifiyar shi tana da fahimta asali ma bata son auran HANEEFA dashi sabida tafi ƙaunan farincikin shi da nata yasa ta amince amma tace,duk mai ya biyo baya ba ruwanta don idon yarinyar a buɗe shike,wanda shi bai fahimta ba sai yanzun. Alhaji ƙwala ma maigadi kira yayi yace,jeka fito min da ƙannan MAIMUNA kawa tso su waje su san inda dare ya musu. Jin ya ambaci haka MAIMUNAH batasan sanda ta ɓalle murfin motor ba ta fito ta zagayo inda yake ta zube a ƙasa tare da ƙan-ƙam masa ƙafa-fuwa ,wani shureta da tayi saida ta mirgina so uku. SALEEM tausayin yarinyar ya kamashi matuƙa fitowa yayi yaje inda take ya ɗago ta ya rumgume ta a jikin sa,take suka ji wani shock ,yayin da MAIMUNA baƙon alamari ya shigeta don na miji bai taɓa mata haka ba sai yau ƙarfin ta ta tattaro ta tureshi ta ƙara komawa ga Alhaji zata ruƙo shi ya ƙara kasheta da marin da saida ta kife jini ya fara fita ta hancin ta,SALEEM da sauri yazo gaban Alhaji ya haɗa hannayen sa biyu yace,"Alhaji a ɗaura yanzun' nawane sadakin?. Alhaji yace,"dubu goma ma ya isa tunda kun gama zubar da mutunci a titi". Zubewa ƙasa tayi tana kuka jin tausayin kansu bawan Allah daga temako an masa sharri an kuma liƙa masa auran ta baiji ba bai gani ba. Mai gadi ne ya fito ɗauke da da MAHAFUZ da MUNAYYA ko wannen su kuka yake fuska biji-biji da majina yazo har gaban MAIMUNA ya ajesu take suka ƙara faɗawa jikinta suka fashe da kuka,ƙan-ƙame su tayi itama ta ƙara fashewa da kuka. Alhaji yace,muje ciki a ɗaura,bin bayan sa SALEEM yayi yana tafiya yana waigen su MAIMUNA da suke kuka cikin ciyayi zaune tausayin su ya kamashi sosai dakewa kawai yake don in yaci gaba da magana shima kukan zaiyi. MORE COMMENT MORE TYPING🖌️ *TOFA SHIN ZAA ƊAURA AUREN SALEEM DA MAIMUNA,YA MAKOMAR HANEEFA,YA MAHAIFIYAR SHI ZATA ƊAU BAƘON ALAMARIN* _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA BIYU DANA UKU 4&5* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Dakewa kawai yakr don in yaci gaba da magana kuka zaiyi,shiga gidan sukai Alhaji yasa aka tattaro mai duk ƴan aikin gidan maza,shine waliyin amarya yayinda Baba mai gadi ya zama waliyin SALEEM,miƙa ma sa sadakin MAIMUNATU yayi tare da faɗa masa cikak-ken sunan sa take aka ɗaura aure akan sadaki dubu goma kamar yanda Dad ɗin Maimunatu ya buƙata ana gama ɗaura auran ya kuma danƙa ma Salim kuɗin yace,ga sadakin matan ka,kuma daga yau kar in ƙara ganin su gidana daga ita har shaggun ƙannan ta na bar muku su,SALEEM kaman ye kuka jikin shi duk ye sanyi da cin mutuncin da wannan mutumin yake ma ƴar sa tou anya ma ɗiyar sa ce da ya haifa da cikin sa ansa yayi jiki ba ƙwari ba tare da ya ce uffan ba yabar haraban gidan a inda ya barsu anan ya iske su suna ta kuka sun rungume juna,a hankali ya furta kutashi mutafi duƙawa yayi ya sa hannu ya ɗauke MAHAFUZ ya rungume shi a jikin sa yanajin ƙaunan yaro ya shige shi lokaci guda,ahankali ta miƙe tare da riƙo hannun MUNNAYA suka ƙarasa inda motor gidan baya ya yasa MAHAFUZ ya zaunar dashi haka ma MAIMUNATOU abaya ta shigar da MUNAYYAH ta zaunar dasu takoma gidan gaba ta zauna ta rafka tagumi,shiga shima yayi ba wanda yace ma kowa uffan kowa da tunanin da yake saƙawa a zuciya. Kai tsaye unguwan da mahaifiyar shi take ya nufa dasu duk s zuciyar shi namasa bugu kar MOM ɗin sa taƙi yarda amma haka ya dake a dai-dai bakin get ye horn maigadi ya wangale get ɗin ya danna motor sa haraban gida parking yayi a inda aka tanada don aje motoci ya fito ya zagaya gidan baya ya ɗauko MAHFUZ sai alokacin yace,"bissimillah kufito mushiga ciki",duk da jikin shi yayi sanyi,buɗe murfin motor sukai suka fito suka nufi cikin gidan falon ba kowa illa ƙaran AC dayake kunne cewa yayi su jirashi anan yana zuwa kitchen yanufa ya ɗebo musu abinci yazo ya aje musu kafin yace,suci yana zuwa bari ya kira MOM ɗinshi,ajiyan zuciya MAIMUMATU ta sauke jin gidan MOM ɗinshi ne bana aunty shiba.,haurawa sama yayi kai tsaye ɗakin MOM ɗinshi ya nufa a hankali ya tura ƙofar bedroom ɗin yashiga tana zaune tana jera kaya a wardrobe da akai mata guga taji shigowa juyowan da zatai suka haɗa ido yanayin shi kaɗai ya ƙara tabbatar masa da cewa tabas ɗanta nacikin damuwa amma inta tambaye shi sai yace babu,faɗaɗa murmushi tayi tace,"a'a my boy kaine a daran nan lafiya de ko?,murmushi yayi wanda iyakanta fuska batare da yace,komi ba ya ƙaraso ya rungumeta gam ajikin sa,MOM tace,"sake tou karka ɓalla ni",cikin sanyin murya yace,"MOM kiyafe min nayi babban laifi kafin in faɗa miki MOM dan Allah ki alƙawari bazaki fushi ba zaki ɗauke shi a matsayin ƙaddara ta MOM kuma ƙaddaran ki",shafa kan tilon ɗanta tayi cike da kulawa tace,my boy komi nene zan riƙe shi da daraja hannu bibbiyu kaji faɗamin farin cikin ka shine nawa _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA 6&7* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖MOM murmushi tayi tace,"baƙin ta taka ba amma Allah yabaka ikon riƙo Allah yasa shine mafi alkhairi muje wajen su","ameen MOM nagode da kika fahimce ni","ni yanzun abinda nafi ji matarka da ƴan uwanta karsu zargeni akan ƙarin auran nan","MOM karki damu nasan yanda zan shawo kan matsalar nan dan duk wanda ya matsa min akan auran nan nima zan matsa ma","a'a baza ai haka ba ko kaɗan"," MOM alfarma ɗaya","faɗi nama",MOM banson kowa yasani tukunan sai nan gaba",kabari zami magana zuwa gobe","ok MOM",miƙewa yayi itama ta miƙe suka jera atare suka fito. MAIMUNAH ƙare ma falon kallo tayi duk haɗuwan falon gidansu wannan yafishi nesa ba kusa ba zuba masu MUNAYYAH abincin tayi ta tasa mata yayinda ta ɗau MAHAFUZ ta ɗaura kan shi kan cinyar ta tafara bashi saida ta tabbatar ra ciyar da ƙannanta ta basu ruwa sun ƙoshi kafin taci itama bata jima da gamawa ba suka sakko,tanajin takun tahowan su ta ƙara ƙasa dakai gabanta na bugun onefive kar nan ma awulaƙanta su a kore su tou in ankore su ina zasu a wannan daran . ƙarasowa sukai MOM tazauna kan kushim zama yayi a gefenta ya kwanta akan cinyarta,MOM ƙare musu kallo take cike da tausayawa kayan jikin su kaɗai zai shaida suna yanayin babu,amma daga gani sukaji wanka kwana biyu zasu goge. Cikin sanyin muryanta tace,"ina wuni HAJIYA barka da dare". Murmusawa tayi cike da fara'a yanayin yarinyar ya burgete tana da matuƙar sanyi tace,"lafiya ƙalau,alhamdulillah,barkan ku dashigowa sabuwan rayuwa,Allah yabamu haƙuri zama da juna,duk wani abu da zanfaɗa sai Allah yakaimu gobe sabida yanzun dare yayi yanzun ciro min key ɗakin ka agyara musu kafin safe a gyara musu",miƙa mata makullin dake hannun shi yayi,dubawa tayi ta cire ta maida masa saura tana faɗin,"tashi katafi gidan ka dare nayi","uhmmm MOM kingaji dani koh?,cike da shagwaɓa yake maganan. Riƙe baki tayi tace,"tou cigaba da zama ni ɗaga min ƙafa karka karya ni",turo baki yayi tare da miƙew shafa kan MAHAFUZ da MUNNAYYA yayi yace,"zan wuce saida safe mi zan kawo muku?,MUNAYYAH tace,UNCLE sweet",murmshi yayi yace,"sai kuma mi?,MAHAFUZ yace,"UNCLE bobo",acikin muryanshi da bai ƙwarai da magana ba.,dariya yayi yace,"tou angama","MOM good night","ok ka kula da kanka"ficewa yayi yana murmushi. MOM muƙewa tayi tace, ina zuwa,bari insa a gyara ɗakin",miƙewa MAIMUNA cikin sanyin murya tace,MOMY kibari in gyara","aa baza ai haka ba ki huta lokacin hutunki ne yazo",a'a MOMY ba hutu nazo ba dan Allah ki bari inyi", "tou muje",miƙewa tayi tace,"MUNAYYA kujira. MOM murmushi tayi tare da kama baki tace,ohhhh ni LAILAH nayi abinkunya bansan sunan ƴaƴan nawa ba ɗan neman nama bai faɗa min ba kuyi haƙuri dan Allah". Murmushi tayi tace,"MOMY ba komi sunana MAIMUNA ƙannaina MUNAYYAH DA MAHAFUZ", nyc name Allah ya rayamin ku",ameen MOMY muma Allah yabamu ikon miki biyayya",ameen MEENAH buɗe ɗakin MOM tayi suka shiga ɗakin ba wani ƙura yayi ba komi gashi jere gwanin ban sha'awa an aje shi a muhallin sa,buɗe wadurob ɗin tayi taciro wani pink bedshirt tace,"cire wannan kisa wani don ya kwana biyu baa canja ba",tou MOMY,saida ta duƙa ta amshe zani,abu ba ƙaramin daɗi yayi ma MOM ba daga ganin yariyar zatai biyayya da ladabi.............! MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ SAMBANJIN DAƊIN ABINDA KUKE MIN KASHE MIN GUYWA KUKE😔😢� _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *INAYINKI OVER MY MASOYIYA SIS AISHA GOHE MAI MURYAN......😷🏃‍♀️* *SHAFI NA TAKWAS DANA TARA 8&9* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Yaye zanin gadon tayi ta musanya wani gadon koh tsaf ya gyaru kamar a zuba loman tuwo aci MOM batai mamaki ba yanda taga tayi aiki shape-shape ba daga gani inda aka rene ta ta horu da aiki sosai harda wanke bayi acikin ƙan ƙanin lokaci kafin ta ta feshe ko ina da room freshner MOM na zaune kan kujera tana kallon ta tana aiki cike da ƙwarewa. Saida ta ɗan duƙa tace,"MOMY na gama",cike da ladabi take maganan,MOM murmushi tayi tace,Allah ya miki albarka,muje ki ɗauko su ki musu wanka sai ku kwanta in Allah yakai mu gobe zaa samo muku kayan canjawa","a kunyace tace,"tou MOMY mungode Allah ya saka da alkhairi","amin" cewar MOM kafin taci gaba da faɗin tou bansan kuma kakmar godiya a tsakanin mu komi nayi muku yima kaine,ku ɗauke ni a matsayin mahaifiyar ku inshaAllahu zan maye gurbin ta,nauyi ne ku akan mu Allah ya ɗaura mana in muka cuce ku Allah bazai taɓa barin muba saiya saka muku dan haka kisaki jiki komi kirinƙa yinsa kai tsaye a halin yanzun baki da inda yafi nan gidan kune kuma gidan iyayen mijinki ne kinji MEENATU", ƙara ƙasa da kai tayi tace,eh MOMY nag......,saurin rufe baki tayi da ta tuna MOM tace bata son godiya,murmushi MOM tayi da taga ta fara magana ta datse,miƙewa tayi tai gaba tana yayinda MAIMUNAH tabi bayanta,koda suka isa falonMAHAFUZ kwance yake kan cinyar MUNAYYA yayi baccin sa hankalinshi kwance itako sai shafa gashin kansa take,MOM ta kalle ƴar yariyar da batafi 8years ba har ta iya ɗaukan ƙanin ta a cinya yana bacci buɗe baki tayi tace,"baby baki tsoron ya karya miki ƙafa?,murmushi tayi tace,"MOMY na iya ai",murmushi MOM tayi tace,"tou naji daga yau baki ƙara ɗaukan shi zan ɗauke shi mu rinƙa kwana tare",da sigar wasa tai maganan,dariya tayi tace,"MOMY ai ƙani nane ko AUNTY? ta ƙareshe maganan tana kallon MAIMUNA,dariya duk suka sa MOMY tace MUNA ɗauke shi kimai wanka yanda zaiji daɗin baccin mukwana lafiya karku manta da addua",tou MOMY",gaba MOM tayi yayinda ita kuma ta ɗauke MAHAFUZ,MUNAYYA kuma tabi bayanta har ɗakin su,direct toilet tai dashi ta cire mai kaya tai masa wanka kafin ta mayar masa don babu wa ƴanda zata canja musu basu taho da komi ba koda sun taho dasu ba ma mora duk sunyi datti kuɗin sabulun wanki ya gagare su,zuwa tayi ta kwantar dashi tace,MUNAYYA ma tacire kaya,cire kaya tayi suka shiga bayin tayi mata tace ta maida kayanta ta hau gado ta kwanta itama,kafin itama ta cire kaya ta watsa ruwa ta maida tufafin ta ta fito MAHAFUZ tuni yakoma baccin sa MUNAYYA ma ta fara lumshe hawa gadon itama tayi azkar ta karanta ta shafa musu kafin rufe ido tunan rayuwar baya ya faɗo mata tai saurin kaudashi don sam bata son tina baya. Kai tsaye da SALEEM ya fita yashiga motor sa mai gadi ya buɗe masa get ya fice a gidan,gidan sa ya nufa,yanda ya bar gidan haka ya ƙara zuwa ya iske shi saide kuma yanzun falon wani ƙarnin kifi ke tashi da alaman taci kifi ta bar dattin a wajen girgiza kai kawai yayi ya nufi ɗakin sa ya buɗe ya kulle ya shiga wanka yayi tare da ɗauro alwala ya gabatar da shafai da wutiri ya juma yana adduoi akan auran shi dq MAIMUNA da HANEEFA kafin ya shafa ya kwanta,tunanin halin HANEEFA ba ƙaramin damun sa yayi ba bacci ɓarawo ne ya ɗauke shi. ********* ALHAJI-ALHJI-ALHAHJI,cewar TALATU, uhum ba kunne keji ba wai kina ta kwaɗa min kira ha",tou kuɗin ice zaka bada ko kuma ka bada kuɗin koko",tou TALATU ina na gansu ki ranta kiyi",akan mi zan ranta ma kuɗi ALHAJI baka biyan bashi,ni kuma kuɗin da ke jikina dabbobi na zan sai ma abinci wallahi",dabbobin ki sunfi ƴaƴanki kenan?"aa amma da incida ku gwamma nacida su kai tausayina kake koh ƴaƴanka na tausayina,in sun samo cinye abinsu suke saide inga sun kawo ma", "keko TALATU sam baki da godiyan ubangiji,tou shin aike ce baki tausayin su shiyasa suma basa tausayinki amma miye basa miki yawan cin MATAN BAHAUSHE baku da godiya Allah wallahi","wallahi ƙaryanka ALHAJI kace bani da godiyan Allah in bani mai haƙuri ba wazata zauna da MUGUN MIJI irinka kafita kanemo ka kasa zuciya duk ya mutu","tou ya isa basai kinci mutunci naba yi gaba",aiko baka ceba auran ƙaddara kawai",fita tayi tana bambami,bai kuma ce mata uffan ba,don yana biyeta zaai ɓatatta,fita tayi tasa hijjab ta ɗau bokitin dusan awaki tafice don siyowa. Bayan fitanta babban ƴarta AMEENAH ta haɗo ma mahaifita tea mai kauri da ƙwai ta kawo masa farin ciki yayi ya rinƙa sa mata albarka dama haka jiya ya kwana cikin shi na kuka,tambayan shi tayi halan baida kuɗi shiyasa tajiyo shi da mahaifiyar su yace,eh"girgiza kai tayi cike da takaici halin mahaifiyar su bata iya temakon ƴaƴanta da mijinta kuma lalitanta cike yake da kuɗi da tasaya musu abinci gwamma tasai ma awakin ta,kiran ƙannan ta tayi ta basu tea ba bread saida ta tabbatar tacika musu ciki kafin tace suje suyi wasan su. Dawowa tayi ta ba ma awakin ta abinci ta koma ƙofar ɗaki ta zauna sai zare ido take tana yin dogo da baki tana jiran wani ɗa ya taɓota ta sauke haushin ubansu akan sa. *********** Tunda ya tashi da asubah ya je sallah bai shigo ba sa shidda da rabi ko da yadawo ya kwanta kasan cewar weekend ne bashi ya farka ba sai shaɗaya wanka yayi yafito ya shirya a gurguje sabida ya tina dasu MAIMUNA basu da kaya ko ɗaya a gidan da bazai fitaba sai da la'asar _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *INAYINKI OVER MY MASOYIYA SIS AISHA GOHE MAI MURYAN......😷🏃‍♀️* *SHAFI NA GOMA DANA SHA ƊAYA 10&11* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Da bazai fitaba sai sallah la'asar kai tsaye kasuwa ya nufa ya jijjido musu kaya da takalma da mayafi komi na budurwa saida ya sayo ma MAIMUNATU aka loda masa a motor,saida ya biya ya sayo mata waya mai kyau mai tsada kafin ya nufi gidan mahaifiyar shi. Afarfajiyan gidan yai packing ɗin motor sa yayinda yasa masu aiki su shigo masa da kayan kai tsaye falon MOM ya nufa MUNAYYA da MAHAFUZ ne kaɗai zaune kan kushim suna kallon tasaha MBC 2 duk sun ƙura ma tv ido kamar zasu cinye shi saida yazo ya tsaya a gaban su kafin sukasan ya shigo da murnan su suka rungume shi suna faɗin oyoyo uncle,shima da murnan shi ya ɗaga MAHAFUZ ya sauke kafin ya ɗaga MUNAYYA ya sauke yace,"ina MOM da aunty?,MUNAYYA tace," suna madafa(kitchen),UNCLE ina sweet ɗin mu tun jiya baka dawo ba",murmushi yayi tare da sosa ƙeya yace,"na manta sister luv,"UNCLE menene sister luv kuma?,ohh baki makaranta bane bakisan mai sister yake nufi ba kenan?,"eh UNCLE DAD yace,"bai dace asamu makaranta ba haka MOMY babba ma tace ta ƙarashe magana kamar zatai kuka,"cike da tausayawa yake kallonta da ace yanzun tana kusan primary two amma batasan komi ba,shafa kanta yayi yace,"karki damu kinji MUNAYATA zansaki dake da AUNTY da MAHAFUZ tsalle tayi ta rungume shi tace,"yauwa UNCLE shiyasa nike sonka",murumshi yayi yanda yarinyar yaji tashiga ransa lokaci ɗaya MAHAFUZ ma dariya yayi yana masa gwarancin sa kalan maganan yaran da basu ƙware wajen magana ba,labari suka rinƙa yi suna dariya kamar abokan sa MAHAFUZ akan cinyar sa yayinda MUNAYYA take ta bayan sa ta sargafe wiyan shi da hannun ta har masu aiki suka gama shigo da kayayyakin da ya siyo. MAIMUNA na kitchen ta ɗaura abincin rana da ƙyar MOM ta batta zatayi da tace ta bari akwai masu girki tana nace ita zatayi yau abarta haka MOM ta faɗa mata mai sukeso suci yau( CARROT JUICE ND SPAGHETTI MAI VEGGIES) dage dantse tayi wajen girkin tunda ba mai wuya bane kuma akwai komi na buƙata a kitchen ɗin abubuwan da ta fara tanada sune kamar haka, albasa,attaruhu,koren tattasai,chilli, jan tattasai,vegetable oil,maggi,food seasoning,green beans,thyme,masoro naman rago, yanda ta haɗa da farko ta dafa taliyar ta tai half done wato ta dafa kaɗan bata dahu sosai ba, kafin ta dafa naman ragonta ya dahu tuɓus wanda yasha su thyme da maggi da masoro, sai ta samu tukunyan ta mai kyau ta yanka albasa, chili, attaruhu, tattasai, Koren tattasai se ta soya da mai,sai ta zuba maggi da seasonings ɗinta sai ta zuba masoro,sai tasa ruwa kaɗan wanda zai ƙarasa dafa taliyar da shi,sai tasa zuma rabin ƙaramin cokali ko se tai grating kwa-kwa kaɗan ta zuba batai minti talatin ba ta dahu sai ta kashe gas ɗin ta ɗauko kula ta juye ta rufe. JUICE ɗin ta haɗa shima kamar haka,carrot,cittah,Sugar,flavour,da farko ta wanke carrot ɗinta ya wanku sosai sai ta yanka ƙanana ta zuba a blender, tai ta wanke cittah itama tayanka ƙanana ta zuba a blender tasa ruwa ta markaɗa da carrot ɗinta, yayi laushi, sannan sai ta-tace tasa sugar da flavour,ta juya sosai sai ta sa a fridge yayi sanyi. *NOTE: Shi carrot yanada kyau sosai wajen kara lafiyar ido👌🏼* buɗe kitchen ɗin tayi ta zata fito wani ƙamshin girki ya biyota kallon kallo sukai ma juna tai saurin sadda kai ƙasa,shiko lumshe idanuwan shi yayi ƙamshin abincin nan ya shige shi sosai har miyau ɗinshi ya tsinke,haɗiye miyau ƙutt muryanta yaji ya kuma sauka adodon kunan sa tace," barka da yini YAYA cikin sanyin muryanta mai daɗi,ƙara lumshe idanuwan shi yayi don take yaji tsigan jikin shi ya motsa da ƙyar ya iya buɗe baki yace,"lafiya ƙalau",daga haka yai shiru ya cigaba da wasa da su MUNAYYA amma zuciyar shi na wajenta yanaso yace ta tashi tazo ta zauna amma bakin shi yamasa nauyi ita kuma tana duƙe daga nesa ,sakkowan MOM ne cikin shigar dogon riga na rantsa-ts-tsar leshi leshe ta kashe ɗaurin Aisha Babangida in kunganta ba zakuce ita ta haife kamar SALEEM ba sai ƙamshi yake tashi tace,"aa MY BOY yaushe kashigo?,murmushi yayi yace,"najima MY LUV,yaci gaba a faɗin muna wasa ne da yarana",murmushi tayi tace," san.....maganan ta maƙalewa yayi sanda tai ido biyu da MAIMUNATU dake duƙe kanta ƙasa tai saurin ƙarasawa tana faɗin,"MY MUNAH lafiya mai SALEEM ya miki?,ɗago kyawawan idanuwan ta tana girgiza kai tace",MOMY wallahi baimin komi ba",taɓa baki yayi yace,"ohhhh MOM da sharri zakimin?,"gidanku da sharri ta faɗa tana galla masa hararan wasa taci gaba da faɗin ai nasan hali kamar yuwan cikina",dariya duk sukasa harda su MAHAFUZ kamar yasan mi ake faɗa,itako MAIMUNATU murmushi tayi da yasa kumatunta lotsawa. MOM cike da kulawa ta miƙar da ita tace," fita batu nai ki saki jikin ki kidena kunyar shi kinji ƴata",gyaɗa kai kawai tayi MOM tace,"harkin kamala?," cike da ladabi tace,"eh MOMY", "ok bari insa IYYA ta jera a dining", zaunar da ita tayi akan kujera tana kallon kayan da ke jibge a falon batai magana ba ta illa zuwa da tayi ta fara buɗewa kayan MUNAYYA ne ta buɗe farko tace,"babyta zo in gwada miki aiko da sauri tabar bayan SALEEM tazo inda MOM tafara gwada mata aiko cif ita haka ta gwada ma MAHAFUZ suma cif duk sun masu kyau duba na MAIMUNATU tayi suma duk sunyi kyau MOM cike da farin ciki tace," gaskiya MY BOY ka iya zaɓe Allah yayi albarka Allah yasa kafi haka", yace,"ameen my lovly MOM", duban MAIMUNAH tayi tace tashi muje ɗakina inason magana dake,miƙewa tayi tabi bayanta suka haura sama ɗakin MOM tazauna a ƙasa MOM ta zauna gefen gado tace,MAIMUNATU ki sake jikin ki SALEEM mijinki ne na sunnah,yake ƴata kijanyo hankalinshi ta hanyan kissa da kisi-sina bawai ki nuna masa kina buƙatar wani abu daga gareshiba a'a ki dinga yimai shagwaɓa kina dan kwanciya akan jikinshi kina shagwaɓe masa misali kice masa baby kinuna masa ƙirjinki kice masa baby ƙai-ƙaiyi yakemun ka sosa min amma fa ciki shagwaɓa kamar zakiyi kuka hmmm daga susa lbr zai canza,nasan zakice MOM bata kunya ko?,ba rashin kunya bane kina da kishiya MUNAH dolebna gyaraki ki zamto mai masa godiya ko da yaushe komi ƙanƙanta abu in ya miki ki gode masa baki da wanda zata faɗa miki abinda nake faɗa miki nice madadin mahaifiya a gareki,karki zama cikin mata cewa miji wai me ka ta ɓai mun? Toh wallahi manzan Allah yace irin wannan matan ba zasu ji ƙanshin aljanna ba ma,haram ne kuma mace tace miji ya sake ta ba tare da wani dalili mai ƙarfi ba babu wani dalili ko hujja da Allah zai karɓa daga wurinki duk randa kika tsaya a gabansa da laifin cin mutuncin miji,rashin biyayya,cin amanarsa da wulaƙanta shi Miji yana da girman da sai da manzan Allah s.a.w yace da za’a umarci wani yayi wa wani sujjada toh da an umarci mace da tayi wa mijinta,kar ki yi gan-gancin cin zarafin mijinki ko yi masa maganganu marasa daɗi dan wai shima yana yi miki,shi da yayi miki shi da Allah,ke kuma ladan haƙurinkina wurin Allah (me neman aljanna ina ruwansa da wani)ki cire a ranki cewa wai mutum kike wa biyayya,kisa a ranki Allah ɗaya halicce ki shi kike yiwa,dan Allah ne yace kiyi aure kuma kibi mijinki shine hanyar aljannarki da yawa mata na mistake wai suce su zasu ƙwatarwa kansu ƴanci da cin zarafin miji,da bijere masa da ƙin yi masa biyayya,to kin samu ‘ƴanci kin rasa aljanna me kika yi kenan?,kinyi ɓatan ɓakatan-tan kenan ,ki kalli fa,sujjadar da Allah kaɗai ake yiwa amma ace wai da za'a yi wa ,ba'ace annabi ba,ba'a ce iyayenki ba,ba'a ce malaminki ba sai aka ce miji,kinga kuwa lallai ana so a nuna miki ne bayan Allah da manzonsa babu wanda ya chan-chanci biyayyaa da total devotion irin mijinki, Mijinki yafi iyayenki,haka addinin musulunci yace,amma da an faɗa nasan zaki ga wasu suna kunfar baki,to ba haka mata masu ilimi suke ba kar ki ga ana ta zancen maza kullum basu da kirki basu da kaza basu da kaza,sunyi kaza sunyi kaza Allah yana sane ya yi su a haka! Ko an faɗa miki zamu samu aljanna a banza ne? Haƙurinmu,da juriyarmu Allah yake gwadawa,yana so yaga zamu yi masa biyayya akan abinda ya umarce mu,mma mata basa ganewa,wata in ance tayiwa miji biyayya sai tace ai bashi da mutunci,yayi kaza yayi kaza,dan Allah karki zamo cikin mata masu wanan mugun ɗab'ian kizamo mace da mijinki zai rinƙa alfahari dake sai tsafta tsafta cikon addini daga jiya zuwa yau na miki shaidan tsafta amma ki ɗaura akan wanda kikeyi". Ba abinda MAIMUNA take sai shashsheƙan kuka abinda iyayenta zasuyi mata gashi surukarta ke mata. MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *INAYINKI OVER MY MASOYIYA SIS AISHA GOHE MAI MURYAN......😷🏃‍♀️* *SHAFI NA SHA BIU DANA SHA UKKU 12&13* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Ba abinda MAIMUNA take sai shashsheƙan kuka abinda iyayenta yakamata zasuyi mata gashi surukanta ke mata,MOM tasowa tayi ta ƙarasa inda take zaune ta zauna gefenta ta zawota jikinta tana share mata hawaye tace,kiyi haƙuri in na faɗa abinda bai miki daɗi ba acikin maganganu na,faɗan gaskiya shine zaman tare in har nasan bazan faɗa miki gaskiya ba zaman mu bai da amfani",girgiza kai tayi cikin muryan kuka tace,"MOMY sam ba haka kuka na ke nufi ba abinda iyayena ya kamata sumin gashi ke kike min mahaifina ya banzantar da mu gashi mun rasa mahaifiyar mu ƴan uwanta sun mana nisa ba yanda zaai mukai garesu",MOM shafa mata baya tayi cikin tausasa murya tace,"MAIMUNA ko wani bawa da ƙaddaran sa yake tafiya kisa aranki duk abin da ya faru rubutaccen alamari ne tun ran gini tun ran zane wannan shine jarabawan mu dani dake da SALEEM da ƙannan ki wannan jarabawa ne garemu Allah ya bamu ikon cinye duk wani jarabawan ubangiji a gare mu Allah yabamu ikon imani da ƙaddara mai kyau ko mara kyau","ameen MOMY". "Tashi kije kuyi wanka ku canja kaya kuyi kyau kuzo mi lunch",tou MOMY",MOM sa hannu tayi ta goge mata hawayen fuskanta ta miƙar da ita a tare suka sauko lokacin SALEEM har yayi ma MAHAFUZ da MUNAYYA wanka ya canja musu kaya ya feshe musu kaya da turarukan da suke jere kan dressing mirrow sun fito suna zazzauna a dining suna cin abinci,MOM murmushi tayi ganin ya shirya su har suna zaune suna lunch abinsu,"ohhh MY BOI tawaye haka ba jira",murmushi yayi yace,"MOM jan ƴarki kukayi ɗaki kuna ƙus-ƙus shine nima na ja ƴaƴana nai musu wanka muka fito muci in kun gama kuzo muci tare", hararan wasa ta galla masa tace,"tou ɗan nema",dariya ya kwashe da shi,itako MAIMUNA ɗaki ta nufa tabarsu suna barkwancin su tsakanin ɗabda uwa ji take dama mahaifiyarta ce MOM da tafi kowa sa'an uwa dudduba kayan tayi duk sunyi kyau kafin tashiga toilet ta watso ruwa tafito wata dogon riga brown ta saka tai mata ciff ta ɗauke kuma farar fatanta abinda ya bata mamaki bra ɗin da ya siyo cif da nonon ta kamar ya gwada don a tinanin ta ko kamanta mai kyau bai sani ba taje gashin kanta tayi ta tufke da kitso ta yafa gyalen dogon rigar ta feshe jikin ta da turare masu ƙamshi daga gani nasa ne bai kwashe ba don taga harda ta kaddun sa da kayansa akwai a ɗakin. Fitowa tayi duk wani sassan jikinta na motsawa don rigan ya ɗan kamata in baka lura ba zakace ita ke girgiza jikin ta tayi kyau sosai duk da ba kwalliya tayi ba powder kaɗai ta murza da tagani acikin akwatin kayan kwalliyan da ya siyo mata ,lokacin da ta fito duk sun gama cin abincin sun dawo falo MOM bata falon daga shi sai su MUNAYYA sunata wasa, ɗaga idon da zaiyi yai caraf da kyakkyawan suran ta musamman ƙirjinta da yake kaɗawa da hips ɗinta da suke rawa take ƙasa tayi da kanta tayi hanyar dining shiko da ido ya bita yana haɗiye wani miyau jiyayi gaban shi ta miƙe shi baisan miyasa ba ko muryan ƴar yaji sai yaji baƙon yanayi ajikin sa,juya musu baya tayi ta zuba abincin ta tana ci cikin murya ƙasaƙasa yace,masu MUNAYYA su haura sama wajen MOM da gudu koh suka tashi suka nufi sashen MOM shiko miƙewa yayi yanufi ɗakin su MUNAYYA ya kwanta ji yake maran sa na masa nauyi yana da mugun sha'awa gashi ƙazantar HANEEFA yasa ko sha'awar ta bayayi a ƴan kwanakin nan itako tana gama ci ta tattara kayan ta kai kitchen ta nufo ɗaki don ta ɗan kwanta ta huta kafin la'asar duk a tunanin ta sun fita tunda ta juyo bata gansu ba kuma bataji ƙaran fitansu ba sabida ƙaran tv ɗaki ta nufa bata kula da mutun kwance kan kujeran ɗakin ba ta cire ɗankwalinta ta cire rigar ta ɗaura towel ɗin da ta gani gani jikin ƙofar wadrobe ta bazar da gashin kanta har gadon bayanta,shiko ƙura mata ido yayi yana lasan laɓɓan sa da suka bushe ajikin mirrow taje zata cire ɗan kunneta ta cikin madubi ta hango mutum kwance ya zuba mata ido wani gigitaccen ƙara ta saki tana mai jiyowa jikinta har rawa yake kauda kansa yayi cikin murya ƙasa-ƙasa yace,"tou ƙarar mi kike mi zan gani, wanda ban gani ba a jikin matata ",ƙasa tai da kai cike da kunya tana wasa da ƴan yatsunta gabanta na dukan tara-tara cikin kakkausan murya yace,"zonan",ataƙaice ye maganan,jawo rigarta tayi zata saka,yace," bance kisaba haka nikeso kizo nan",ajewa tayi gabanta na tsanan ta bugu a hankali take takawa har inda yake kanta na ƙasa ta-tsaya yatsina face yayi yace",haka ake zuwa gun miji a tsa kamar sanda?, ba tare da tace,"komi ba zata duƙa guywowin ta a ƙasa ya wani finciko ta ta faɗo jikin sa ƙan ƙame shi tayi sabida tsananin kunyar da taji ya kamata ga matsanan cin faɗuwan gaba da take,shiko ji yayi wani mugun sha'awa ya ƙara taso masa yanda ta ƙanƙame shi shafa tattausan gashin kanta ya fara har zuwa bayanta zuwa ƙugunta a hankali yakai hannun shi kan manyan ɗuwawunta yana moatsa su su take taji wani baƙon yanayi mai daɗi na shiganta,shiko jintayi luf ajikin sa kamar wata ƙadangaruwa ga kuma hannunta ɗaya da yake kan joystick ɗin sa yasa shi ƙara susucewa juyo ta yayi ta wani ƙara runtsa ido sabida kunya kuma towel ne a jikinta ta ƙara danƙe towel ɗin yayi kar ya kwance don shine kaɗai a jikinta haɗe bakinsu yayi ya fara aika mata da hot kiss yana matsa lafiyayyun nonuwanta da suke tsaye take itako tafara jin saƙon shi na shiganta batasan sanda ta fara maida mai martani ba ƙara susucewa yayi yana mata wani irin kiss yana matsa nonuwanta kama nononta ɗaya yayi yasa abaki ya fara tsotsa yana matsa ɗayan fisge towel ɗin yayi ya wurgar gefe ya sa hannu ya na wasa da mararta daɗin da taji yana ratsata yasa ta buɗe mai ƙafa tana ƙara turo mai tura hannun shi yayi cikin gindinta ta yana wasa da clitoris ɗinta ga ruwan ni ima na fita caccaka mata hannun shi yake kamar yana cinta tanajin daɗi na ratsata tana ƙara buɗe ƙafa kwantar da ita yayi ya tasho ya cire kayan sa ƙara damƙe ido tayi sanda tai ido biyu da sandar girmansa ga kauri ga tsayi gabanta na bugu kamar zai fito waje ɗaukanta yayi ya ɗaura kan gado ya buɗe ƙafafuwanta ya fara mata wani irin tsotso yana caccakar gindinta tana wani ƙamewa tana danna kansa riƙo joystick ɗinsa yayi yafara goga mata a gabanta musamma kan clitoris ɗinta nishi take sosai batasan sanda ta ƙanƙame shi ba ta kawo shima a lokacin ya kawo ya ƙankame ta mamaki yake wanan ƴar wani irin niima gareta da bai kai ga ciba ya kawo HANEEFA ko sai ya daɗe bai kawo ba,MAIMUNA saida hankalinta yadawo jikinta kafin ta wani fashe da kuka tana ture shi a jikinta,murmushi yayi shiko yana ƙara shiga jikinta. MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* *TARE A AƘLAMIN🖌️* *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *INAYINKI OVER MY MASOYIYA SIS AISHA GOHE MAI MURYAN......😷🏃‍♀️* *SHAFI NA SHA HUƊU DANA SHA BIYAR 14&15* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Murmushi yayi shiko yana ƙara shiga jikinta yana ƙara lalubo nonon ta yana matsawa yana wani numfashi,kuka take tana ture shi yana ƙi yana ƙara rungomota sakin jiki tayi tai shiru ta dena kukan tana neman mafita abin da zatamai ya ɗaga ta rufe ido tayi ta kama bakin sa ta wani fara tso-tsa a hankali cikin salon da ko ita batasan ta iyaba,kamo bakin ta yayi shima ya wani saƙala halshen sa cikin bakinta riƙewa tayi tana tsotsa ta wani gantsara masa cizo akan halshe baisan sanda ya saketa ba ta miƙe a guje tana dariya ta shige toilet ta rufe tana sauke ajiyan zuciya. Murmushi yayi yana shafa lallausan gashin kansa wai shi tai ma wayau zai ƙara kamata zataji ajikinta tissue ya ɗauka ya goge joystick ɗinshi ya maida kayansa ya fice haɗa ido sukai da MOM yafito ta fito harara ta galla masa ganin kayan sa a ya mutse azuciyar ta tace Allah yasa bai afka ma ƴar mutane ba,murmushi yayi yai ƙasa dakai yace,"MOM zan tafi zan dawo anjima anan zan kwana",buɗe baki tayi da idanuwa jin rashin kunyar SALEEM,marai-raice fuska yayi ya turo baki yace," nifa MOM a matse nake ni kuma bazan iya kwanciya da HANEEFA ba ƙazama ce",ɗauka throw pillows tayi ta wani hurga masa,da gudu yai hanyar fita a falon yana dariya yace,"MOM ki ɗauke su MUNAYYAH ku kwana",galla harara tayi,yana ganin hararan yasan yau ita dashi ne shiyasa ya ƙara waje da sauri yana dariya,mamaki take da baijin kunyanta kwata-kwata, shiryawa tayi ta ta nufi gidan shi. Aiko tundaga ƙofar falo tafara cin karo da ledoji da take aways gashi anci kifi an barshi ɗakin gaba ɗaya ƙarni falon yake toshe hanci tayi ta kwaɗa sallama ba'a ansa ba haka ta toshe hanci cike da mamakin HANEEFA ƴar gayu yanga da yauƙi batai tunanin haka daga gareta ba bedroom ɗin ta nufa ta tura ƙofa wani wari ya ƙara dukan hancin ta na kayan wanki baccin ciye-ciyen da akai aka watsar a tsakar ɗakin da baya ta dawo da sauri,HANEEFA jin anbuɗe ƙofa yasa tai saurin tashi daga kan gado ta leƙo a tunanin ta shine tamai masifa sai taga MOM ce. Ya mutsa face tayi tace," sannu MOM", kallonta MOM tayi sama da ƙasa bako tsari riga daban zani daban kan nan a ɗanƙare MOM cike da mamaki tace,"minene haka HANEEFA mi zan gani gamar matattaran bola kamar ba mace ba haba HANEEFA ko kunya bakiji kiyi baƙo yaga gidan ki haka kina amarya",sheƙeƙe tayi tana kallon MOM kafin tace," turo ki yayi ko ke kika turo kanki ai ba aiki nazo yiba in anyi baƙon wazaiji kunya ni ko shi ban sababa don haka bazan bautar da kaina kamar jaka ba,in jaka kuke so tou ku ƙaro masa aure mana ku auro masa ƴar aiki tunda maƙon ku ya hana ku nemo ƴar aiki ƙila innace aure kwayo masa ammani ba aiki nazo yiba",baki da ido da hanci MOM ta buɗe tana kallon HANEEFA girgiza kai take kawai ita dama tun asali HANEEFA batai mata ba daga ganin yanayin ta sumu-mu kasau ne macijin sari ka noƙe. Haɗe rai MOM tayi don ranta yayi matuƙar ɓaci tave,"kinzama uwar ƙazamai tunda oga yabar gida kinkasa gyara gidanki sai da oga yayi sallama yaga yanda yabar gida haka yazo ya iske shi sanan taya zai kasa yi miki kishiya?,hakane dama soyayyar da kike gwas masa?,hammata kamar jujin layi babu aski da kin ɗaga hammata kamar mushen kaza babu ruwanki da aski da fesa tura-re me ƙamshi😌 taya oga zai kai hancinsa da bakinsa ko ina sai dai kunayi yana kauda kai,ƴan uwan oga sun miki sallama sun shigo,abokanan oga sun miki sallama sun shigo uwar oga ta miki sallama ta shigo gidan amman babu kwanon da zaki samusu abinci wankakke kwanon da zaa basu abinci balle kofin da zaa basu ruwa bare tabarma mai kyau taya zasu faɗi kirkinki da tsaftan dole Hajiya tace ai miki kishia, ƙazama kawai wacce batasan inda yake mata ciwo ba sai kibar wando yayi sati ajikinki baki chanjaba yanata tsami taya bazaki warin gaba ba da fitar farin ruwa mewari,kisani rashin aske hammatarki ki maka turare kiga sarkin kazanta yana jaho miki fitar wani kurji a hammatar meshegen zafi,tsafta itace mace nidai bazan dena faɗa mikiba har sai kin gyara ba dole kibar mana gidan donke ba mace bace wallahi illa ƙazamar gida". Tsohuwa mai dattin ɗan kwali ayi kishiyar sai mi?,nabar hamatan duk gashi sai mi kuma dole aci a haka in ba aci hakan ba kuma aje ayi zina a waje waya gayyato to ku gulama da sa ido a gidan ɗa ko mi?,bazan gyara gidan ba ba baiwa nike ba don ina ganin girmanki wallahi dana falla miki mari tsohuwar ban.......!bata kai ga ƙarsawa ba taji saukan mari akan bakinta ƙara dunƙule hannu yayi yakai mata naushi kan hanci ,MOM da mamaki take kallonsa sam basu ji shigowar sa ba,da sauri ta zube ƙasa tana ihu binta yayi yasa ƙafa ya take mata baki,MOM da taga ya haukace lokaci ɗaya ture shi tayi amma ta kasa ,shiko sai murza takalmin sa yake akan bakinta idon shi sunyi ja abinda basu sani ba MOM na shigowa yana shigowa tunda ga farko magana duk akunnen sa ya faru ya kasa jurewa wane yaji ana cin mutuncin mahaifiyar sa kuma wai matar sa matar auran sa,MOM ɗaura hannu tayi akai ta fashe da kuka da sauri ya riƙota yana girgizata yana faɗin lafiya MOM mi ya faru?,yai maganan hawaye na zuba daga idanuwan shi,MOM rungumo shi tayi tana shafa bayansa kwantar s murya tayi tace,"MY BOI.................! *WAI MI MOM ZATACE S SALEEM YA SAKETA KO KUWA YA BARTA?* MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ 18062020 *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *INAYINKI OVER MY MASOYIYA SIS AISHA GOHE MAI MURYAN......😷🏃‍♀️* *SHAFI NA SHA SHIDDA DANA SHA BAKWAI 16&17* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Tace,"MY BOI ka barta haka itama wata rana dangin miji ce kuma uwar miji in ita bata zama uwar miji ba uwarta zata zama uwar miji gaba da gabanta ne zaa rama min duk baƙaƙen magan ganun da ta tusa mi". MOM pls ki barni in gwada mata uwata ba sa'an wasan ta bane,MOM a gaban idona ba ta zageki taya zaai bazai min ciwo ba wallahi MOM ayanzun bani ƙaunan ganin idon HANEEFA atare dani","kayi haƙuri BOI ka danne zuciyar ka dan Allah nima da nasan hakan zai faru da banzo ba",MOM ki kalle falon gidana kama yake da juji MOM",jan hannun MOM yayi har toilet ɗin HANEEFA taga yanda ta jiƙa pants sa bra ɗinta har ruwan ya canja in aka juya ma ƙila aga tsu-tso-tsi acikin sa janta yayi suka fito zuwa kitchen,innalillahi'wa'innailaihi'rajiun kawai MOM ke nanatawa a zuciyar ta ganin ƙazantar HANEEFA ya wuce tunanin ta yanda take lissafawa ma ya wuce haka ba abinda bata ɓata a kitchen ɗinta ba,MOM sa waya tayi ta kira mahaifiyarta tace su haɗu gidan HANEEFA,jikin mahaifiyar ta rawa kar ace HANEEFA ba lafiya yasa ta ɗauko motor ba tare da driver ba tayo hanyar gidan HANEEFA cike da fargaban mi zata tarar. HANEEFA ko nanan kwance yashe baki ya kumbura suntum kamar shantu sai kuka take tana jan Allah ya isa,ahaka MOM da SALEEM suka tsallake ta suka wuto far fajiyan gidan don sam baza ka iya jure zama ba agidan HANEEFA ba sabida ƙazanta,tsawan minti arba'in sai ka MOMYN HANEEFA ta ƙaraso packing mai kyau ma bata yi ba ta fito da sas-sarfa ta iso inda suke tana tambayan lafiya mi ya samu HANEEFAN?,MOM tace," HAJIYA MARYAM sai ki tsaya a gaisa kafin tambaya aiba wani abu bane bako sallama sai tambayar ƴarki","ina naga ta sallama HAJIYA HALEEMA nidai ina ƴata","ƴarki na ciki,muje ki ganta,MOM tai maganan a taƙaice,da sauri MOMYN HANEEFA ta nufi falon wari da ƙarni ya sata saurin dawo-wa baya,tana toshe hanci",MOM tai murmushin su na manya tace,"a'a HAJIYA MARYAM mushiga mana ai baki ga komi ba tarbiya da tsaftan da kika koya ma ƴarkine ke aiki acikin gidan ƴarki ace wata ɗaya da ƴan kwanaki da aure miji har ya gaji da ƴarki mushiga mana MOM fincikar hannun MOMYN HANIFA tayi suka shiga sai wani toshe hanci take tana bin falon da kallo har inda HANEEFA ke kwance tayi kuka ta gaji don kanta tayi shiru bakin nan yayi suntum kamar na jaɓa,MOM ta dubi MOMYN HANEEFA tace,"HAJIYA MARYAM kalla ƴarki daga samanta har ƙasa jibi gashin kanta kamar ma tat-taran mahaukata haka kika koya ma ƴarki kwalliya hakade halan tagani kike ma mahaifinta?," HANEEFA ganin MOM ɗinta yasa ta miƙe tana ƙara fashewa da kuka zata rungumo ta wani uban wari ya ƙara sirnano MOM ɗin da sauri MOM ɗin tata tai wani baya tana ƙara tattaro gyale tana toshe hanci,MOM dariya tayi irin tasu ta manya ganin uwar da kanta na gundun ƴar ,ƙara matsotsa zatai ta kifa mata mari sai da tayi ƙasa cike da ɓacin rai tace,"HANEEFA abinda kike a gidan auran naki kenan,duk nasihar da na miki ba ki jiba HANEEFA,tun da kika taso kin taɓa ganin falona da tsinken tsintsiya ɗaya balle ledoji da kwalayen drinks?,MOM tace,"tou ai bakiga komi ba duk kuɗin da kika narka wajen siyan kayan kitchen a banza yanzun haka babu cokali ko plate balle kofin ke da kike uwarta zata baki kisha ruwa",MOMYNTA kitchen ta nufa abinda ta gani da kaɗu sosai,da baya da baya ta dawo bata san sanda ta zube a ƙasa ba kanta na mata nauyi cikin sarƙaƙƙan murya tace,"HAJIYA HALEEMA kikira SALEEM ya saki HANEEFA ba mace bace bata dace da shi ba ko kaɗan",HANEEFA ba ƙaramin kaɗuwa tayiba jin MOM ɗinta mai ƙaunarta wacce batason kukan ta lokaci ɗaya kamar a siri ta juya mata bayan,MOM tai murmushi tace," baza ai haka ba HAJIYA MARYAM HANEEFA ƴata ce bazan so wata ɗaya da auranta ba miji ya saketa ade mata faɗa ta gyara hali namiji kina tsafta ya kika ƙare dashi ina ga bakya tsafta baki gyara jikin ki wulaƙancin sai ya girme haka,",dan Allah HAJIYA HALEEMA kuyi haƙuri mun haifa ƴaƴane bamu haifa halinsu ba bansan ya akai HANEEFA ta samo wannan halin ba", "bakomi ɗa na kowane wallahi",sallama MOM tai mata tafita ta barta da ƴarta a inda tabar SALEEM nan ta iske shi zaune yana danna waya a ɗagowa yayi ya dubeta yace,"MOM kin fito,muje in maidaki gida sai driver yazo ya ɗau taki motor",tou muje Allah yama albarka,"ameen MOM",motor shi suka shiga suna tafiya tana masa nasiha game da zaman aure tana tausa-sa zuciyar shi har suka isa gidan MOM da ya sauketa bai shiga ba juya ya bar gidan. Ɓangaren HANEEFA kuwa MOMYNTA kiran ƴan aikin gidansu tayi suka gyara ko ina da ina suka sa masa turaren wuta suka wanke banyinta da kayan da ta jiƙa suka kwashe kayan dattin da ta tara himili guda suka wanke MOMYNta ba tabar gidan ba saida ta tabbatar komi yayi dai-dai kafin ta bar gidan cike da takaici HANEEFA. *********** "Akan mi zan bada masarata ubanwa ya nemo min ko sanda zanje ƙauye akwai shegen da yabani kuɗin motor ne?,tou wallahi in kunga anci masaran nan a gidan nan kuɗina aka caske min su a hannh ehe,tunda ubanku baida zuciyar nema",TALATU ne ke balbala ƴaƴanta da masifa don sunce tabada masarar ta a niƙa ai tuwo,SADEEQ yaronta na uku yace," tou MAMA nawa kikai masu kuɗi auna loka nawa ne abiyaki tunda bakicin tuwon",bura'uba in inaci sai mi wallahi sai an biya kai ABBA ruga shagon malan isah mai hatsi ka tambaya nawane kwanon masara kar in kwana ciki",haɗa rai yaron yayi don sun gaji duk da mugun halin uwar su yace," kede MAMA koda yaushe baki da abokanan baƙin ciki sai ƴaƴanki,abinci da zaki bamu ma muci sai mun saya ahakane ƴaƴanki zasuji tausayinki bazani ba insai na tambayo daidai dana shago zaki saida ai naki yazama na hannu",ƙundun ubank nace ABBA wato baƙin ciki kuke da in samu tou wallaha(wallahi) baƙin ciki nake in saida muku da arha nima kukawo ɗari da talatin a duk loka kwano ashirin da biyar ne,kuma da sharaɗi innaje shago yafi haka dole amin ciko tunda ba uban wani ya bani kuɗi ba sanda zani ƙauye ",nan SADEEK ya ciro kuɗi a aljihu ya zai irga ya bata ta wafce tace,ko ya hau rabonane tunda ninai cikin ka na haifa",girgiza kai kawai yayi ya juya tace," dawo ka bada na cefane ubanwa zai baku na miya?,ki ɗauka acikinan kiyi ai ba mu kaɗai zamuci ba yana gama faɗa bai jira mi zatace ba yafice,itako masifa ta hau yi ta inda take shiga batanan take fita ba. ******* "MOMY wai da gaske YAYA yana da wata mata?, nifa tsoran kishiya nike sanadiyar kishiyar uwa muka rasa uwar mu muka wulaƙanta",ta ƙarashe maganan tana mai zubar da ƙwalla,dafa kafaɗan ta MOM tayi tace,MAIMUNATOU kishiya ba wata aba bace musamman kishiya irin taki,ki zauna ki fahimci abinda zan faɗa miki,idan kina so ki ƙwace miji daga hannun kishiya kizamto mai ado da kwalliya a kodayaushe,karki bari yadawo ya ganki da kayan da ya fita ya barki dasu,ina kisancewa kishiya ba abar tsoro bace kizamto mai salon kalamai masu nitsar da zuciya zuwa ga mai gida hakan zaisa ki ƙwace shi daga hannun ta,karki ga cewa ita soyayya sukai ya aureta keko bashi ke akai na miji kamar ɗan yaye yake duk yanda kikai dashi haka zai biki, kisancewa namiji tamakar ƙwallo ne duk wacce ta iya ita za'ta ƙwa'ce shi a hannun saura,don haka wanda ya iya allonsa ya wanke iya ruwa fidda kai, kisancewa duk mace mai tsoron kishiya bata cika ƴa mace ba saboda meye abin tsoro a wurin ita mace ce ke'ma mace ce,mezata nuna miki nono ƙila naki sunfi nata girma da laushi gindi ƙila naki yafi maggie da gishiri shikuma na miji gindin da yafi daɗi komin tsufar shi baijin ya ishe shi, kyawun fuska aishi ba abin tunƙaho bane don watarana mai gushewa ne, kisancewa ki'shiya ba abar tsoro bace itama mutum ce irinki saboda haka ki zamto mai tausayawa mai gida a kodayaushe hakan zaisa kifita karɓuwa a wurin miji, kisancewa kishiya ba abar tsoro bace idan kina so ki karkato da hankalin miji zuwa gare ki to kizamto mai ladabi da biyayya a kodayaushe, kisancewa kishiya ba abar tsoro bace idan kina so ki karkato da hankalin miji zuwa gare'ki to zamto mai riƙe sirrin miji a kodayaushe,bawai komi da ya sameki ba ki faɗa ma ƙawaye ko ƴanɗɗɗ uwanki me buɗe sirrin mijinta Allah da kansa baison kalanta inaga miji, idan kina so ki ƙwace miji daga hannun kishiya kizamto mai tsafta jiki da muhalli a kodayaushe, kisancewa duk mace mai tsoron kishiya mai matacciyar zuciya ce saboda meye ta iya a duniya wanda baki iya ba, kisancewa kishiya ba abar tsoro bace idan kina so ki karkato da hankalin miji zuwa gareki to ki iya style na ɗaurin ɗankwali daban-daban style na kaɗa nono daban-daban haka style ɗin kaɗa ɗuwawu, kishiya ba abar tsoro bace idan kina so ki karkato da hankalin miji zuwa gareki to ki iya girki kala daban-daban saboda iya girki babban makami ne na mallakar miji,na zamani dana gargajiya kisancewa kishiya ba abar tsoro bace idan kina so ki karkato da hankalin miji zuwa gareki to ki lura da dukkan abinda ta iya kema ki koya sannan kuma ki ƙirƙiro wasu sabbin abubuwan da bata yi kike yi dan kwace mai gida cikin sauƙi,ina faɗa miki sirrikan zama da kishiya amatsayinki da ƴata bana surukata ba........! MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* _NA MARUBUCIYAR🖌️_ *SAMHA* *ƳAR MACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* *ND NOW* *SURUKAR ZAMANI ND* *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* GMAILS MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *DEDICATED 2 SAKKWATAWA MUTANAN MU ZAMFARAWA ƳAN UWANMU KABAWA MAƘWAFTAR MU INAYINKU IRIN KAMAR YANDA NIKE YIN ALALA😍😘* _TUKUYCI GA ƳAƳANA NAKAINA ABIN ALFAHARINA_ *ASMAAU,ARABIYU,NASEER ADNAAN,MUBARAK, KHALEEL,AMEENAH ND UMAR FARUK,ALLAH YA RAYAMIN KU YA ALBARKACI RAYUWANKU YASA ALUMMA SU AMFANA DAKU🙏.* *SHAFI NA ASHIRIN DANA ASHIRIN DA ƊAYA 20&21* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Tsawan minti shabiyar kafin ya ɗago ya dubi fuskanta yanayin da ya ganta ya kaɗu numfashi sama-sama firgice wa yayi ya ɗagota yana girgiza ta miƙewa yayi ya faɗa toilet ya haɗa ruwan zafi ya dawo ya ɗauketa kamar jinjira yaje yasata acikin ruwan zafin da ya ratsata yasata sauke nauyay-yan ajiyan zuciya tare da matse ƙafa tana fashewa da kuka cikin da shash-shiyar murya gigicewa yayi yana mai dafa goshi yace,"baby sannu ki daure in ruwan ya shige ki zaki neda jin zafin",ƙasa tayi da kanta tar da rintsa idanuwanta haka yarinƙa taran mata ruwan ɗumi yana sata hartaji dama kafin yace tai na tsarki yaje ya cire bedshet ɗin da yai kacakaca da jini ya canja wani kafin ya koma ya ɗauko ta yazo ya kwantar da ita kan gado ya lulluɓeta da blanket ya nufi bayi don yin wanka duƙun-ƙunewa tayi sabida zazzaɓin da taji ya rufeta sanadiyan kukan da tayi . Wanka yayi ya fito batare da yasa tufafi ba yahau gadon ya shiga blanket ya kamota jikin sa jin jikinta yayi zafi yana shafa mata baya ahaka har bacci ya kwashe su basu suka farka sai goma saura kwata na safe ita tafara farkawa kafin shi motsinta ya farkar dashi bakinsa ɗauke da addu'an tashi daga bacci ɗaura idon shi yayi yaga lokaci da sauri yakai duban sa gareta tai saurin kauda kai tare da rintsa idanuwanta miƙewa yayi yana sumbatar bakin ta ƙara runtsa ido tayi don ita kaɗai tasan azabar da take ji a matse-matsin ta da gabanta ahankali ya furta "my sweet pie bami sallah bafa in taimaka miki kiyi alwala?, girgiza kai tayi batare da tayi magana ba alaman a'a,murmushi yayi ya sauka akan gadon ya shiga toilet saida ya watsa ruwa kafin ya ɗauro alwala ya fito ,lokacin harta lallaɓa ta tashi tanayi tana buɗe ƙafa ta saka riga da dogon hijjab ta zauna bakin gado tana cije lips yana fitowa s ido yabita itako tai ƙasa dakai baice komi illa wajen wardrobe da yaje ya ɗau jalabiya ya saka ya shimfiɗa dadduma saida taga ya kabbara sallah kafin ta miƙe cikin dubara ta shiga toilet ɗin sai da ta gasa wajen yasha ruwan zafi kafin tai wanka ta ɗauro alwala tafito bata iske shi ba a ɗakin taɓa baki tayi ta canja kaya tai sallah ta daɗe tana addu'an zaman lafiya tsakanin ta da mijinta da kishiyarta miƙewa tayi ta ninke dadduman ta maida shi inda aka tanada don aje wa ta koma ta gyara gadonta ta feshe ɗakin da room freshener mai ƙamshi fitowa tayi dan ɗaura sanwa safe tafiya take ahankali har tafito yana zaune a falo yana danna waya tazo wucewa ta kusa dashi ta duƙa har ƙasa guywowin ta har ƙasa tace,"ina kwana YAYAH antashi lafiya",ɗaga ido yayi ya kalleta cike da farin ciki tunda yake da HANEEFA bata taɓa gaishe shiba da safe su kwana su tashi waje ɗaya amma bai isa ta gaishe shiba ahankali yace,"lafiya ƙalau ya kika tashi?,lafiya ƙalau YAYAH,"haɗa rai yayi yace,"ban son YAYAN nan taso nan in hwaɗa miki sunan da zaki rinƙa kirana",YAYAH break fast zan mana","aa ki barshi MOM ta aiko dashi","kai YAYAH miyasa ka basu wah.......!dakatar da ita yayi ta hanyar cewa" banace miki banso ba","tou YAY da sauri ta toshe bakinta murmushi yayi yace,"kizo nace","miƙewa tayi ta ƙarasa inda yake zaune zata zauna a ƙasa,ya wani jawota ta faɗo jikin sa tace,"wayyo ƙafata zafi","ohh sannu kinji",gyaɗa kai tayi tana ƙara shigar da kanta jikin sa. Murmushi yayi yace,"kunyata kike ji? Girgiza kai tayi tana murmushi. Yace,"tou ɗago kai ko in ƙara na jiya". Dasauri ta ɗago tana murmushi. "Ki ɗaga ido ki kalleni cikin idona". "Kai YAY.......!,ba ƙarashe ba ya haɗe bakin su ya farq tsotsa tsawan minti biyu kafin ya cire rintsa idanuwanta tayi ,murmushi yake yace,"ki ƙara saina wuce haka". Idon ta a rufe tace,"BABY muje mi break muje gaida AUNTY ",uhm wacece hakan?,nidai tashi koma nije na kir.............!,bugun ƙofar da aka fara ba ƙaƙ-ƙautawa yasa ta katse maganan ta daga inda yake yace,"waye?. Cike da masifa take magana "tou munafiki fito kamaida ni ƴar iska shara bazaka fito ka dubani ba don ka auro ƴar iska sauran maza karuwa wacce ta gama raba kanta ga maza". Dum MAIMUNAH taji maganan HANEEFA haka shima SALEEM ɗaukan remote ɗin dake gefen shi yayi ya ƙara volume ɗin tv ya dubi MAIMUNA data zura ma ƙofar palour ido kamar mai nazarin wani abu yace,my heart tashi muyi break mutafi gidan MOM",miƙewa tayi ba tare da tace komi ba don jikinta ya soma sanyi. HANEEFA koh............! UHM NAGAJI DA TYPING BAKWA COMMENTS MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* _NA MARUBUCIYAR📖🖌️_ *SAMHA* *ƳARMACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* _GMAIL'S_ *MUHAMMADKHADIJA416@GMAIL.COM* _OR_ *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* _TUKUYCI GA ƳAƳANA,ƳAƳANA GARI ƊIYAN ALBARKA_ *ASMA'ULLAHIL HUSNAH,MUHAMMAD NASEER,MUHAMMAD ARABI,MUBARAK,MUHAMMAD ADNAAN IBRAHIMUL KHALEEL,AMEEMATOU ND UMAR FARUƘ,ALLAH YA RAYAMIN KU YA ALBARLACI RAYUWAN KU YASA ALUMMAN MUSULMAI SU ANFANA DA KU🙏* *DEDICATED 2 SAKKWATAWA MUTANAN MU ZAMHWARAWA ƳAN UWAN MU KABAWA MAƘWAFTAR INAYINKU SOSAISOSAI DANGI YAFI KOMI DAƊI🥰* *SHAFI NA ASHIRIN DA BIU DANA ASHIRIN DA UKU 22&23* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖HANEEFA kuwa da taji ya ƙara volume bugun ƙofar take tayi da ta tabbatar baza'a buɗe ba yasa ta haƙura ta koma ɓangareta cike da ta kaicin abinda SALEEM ke mata taso su kulata taci uwar shegiyar amaryan tasa. SALEEM koh karyawa sukai cikin jin daɗi da kwanciyar hankali don in yana kusa da MAIMUNA tana ɗauke masa duk wani da muwa yamanta komi da kowa shiko auran nan alkhairine da ya bijire shikenan da ya ma kansa bayan sun gama ci suka shirya sai gidan MOM ,MOM tayi matuƙar jin daɗin ganin su,amma ta ɓoye ta murtuke face tace,"mai kuma ya kawo ku jiya daga tafiya yau kun dawo min maza ku juya",marai-raice fuska MAIMUNA tayi jin ance su koma tace,"kiyi haƙuri MOMYNA yau kaɗai nayi missing ɗinki wallahi",shiko SALEEM zubewa yayi a ƙasa ya kama kunnuwan shi yace,"MOM afuwan ga amanan matata zanje office indawo ki kulamin da ita bata da lafiya MOM",hara-ra MOM ta galla masa tace ,"tou sannu tabbatacce ban waje anan",miƙewa yayi ya fice yana dariya ,MAIMUNA koh kunyar maganan shi taji kamar ƙasa ta tsage ta shige shikenan MOM tasan abinda sukai,MOM murmushi su na manya tayi tace,"amarya ta ango komi dai lafiya koh","eh MOMY",nan MOM ta rinƙa mata nasiha mai ratsa jiki da zuciya,harsu MUNAYYA suka dawo daga school da muranan su suka haye jikinta,MAHAFUZ yace,"aunty ina kikaje bamu kwana tare ba?,tace,"ɗakin MOM",yace,"kai aunty nima ɗakin MOMY muka kwana da SISTER MUNAH fa",dariya tayi tana mai jan kumatun sa tace,"MAHAFUZ kacika magana muje inma wanka kazo kuyi lunch ɗaukan sa tayi ta wuce masa wanka yayinda MUNAYYA tabi bayansu,MOM nata murmushi . Sanyin zamani da ya tilasta duniya ƙara azzamar da saurinta take saurin juya ma rana fiskokinta yanda ba'a gane wanda yafi sauri tsakanin duhu da haske ayau watan MAIMUNA takwas da aure tayi kyau ta murje kamar ba itaba ta zama babbar mace ta cicciko tasaba da ɗaukan komi mijinta inde ranan girkinta ne in baya ɗakinta ko bacci bata iyawa shima haka in buƙata yakeji daurewa yake yayi da HANEEFA don sauke haƙƙinta akansa yana tsoron Allah kar ya kamashi da tauye mata haƙƙi,kullum MAIMUNA sai ta mai nasiha ya rinƙa kwatanta gaskiya a tsakanin su,itako HANEEFA duk ta fige tasa bala'i a zuciyarta gani ran girkinta bai isa ya shiga ɗakin MAIMUNAH ba intafara jaraba da mugayen kalamai tunda tayi-tayi MAIMUNA ta kulata amma ina ,hanyar da tabi ma batayi sabida gudun jarabar HANEEFA tsoro yake bata. _WANNAN KENAN_ Ɓan garan mahaifin MAIMUNA koh HAJIYA HINDATOU da dangin ta sun mai ƙarƙaf da arzuki gidan sa kaɗai ya rage masa yayo bala'in shiga wani hali kallo ɗaya saika tausaya masa kamar ba ALHAJI MANSUR MAI MAGGIE ba,gashi ta rainashi ta kora duk ƴan aikin gidan tace tunda ba kuɗin biyansu dole shiya zauna yayi daga shara wanki wanke-wanke girki gyaran flower buɗe get in zata fita shikeyi yakanyi kuka in ya tina da tsohuwar matan sa da ta rasu da ƴaƴan sa da ya wulaƙanta baison a wacce duniya zai gansu ba ya roƙesu gafara ko ya samu sassaucin halinda yake ciki ya tabbatar HAUWA'U bata yafe masa ba ƙuncin da yasa ta harta mace yayi kuka ga ƴan uwa sun gujeshi ga abokai duk ya wulaƙanta su akan mace. SALEEMM yana zaune a falo shi kaƊai yana kallon labarai, sai yaji ƙamshin turare mai daɗi ya ratsa hancinsa zuciyarsa yayi nisa cikin tuna wato MAIMUNATOU, yana ƙoƙarin kiyasta irin taushi duwaiwan nan nata mai sukurniya idan tana tafiya,annan mulmulallun nonuwan nan nata daya hango masu laushi da taushi , yana so ako da yaushe ya kama shi yaji laushinsa da daɗinsa, yayi nisa cikin tunanin matar tasa kenan sai ya jiyo wannan ƙamshin turaren mai daɗi sai ko ya zabura ya juya inda yajiyo ƙamshin tiraren kamar kullum cikin rikitataccen kwalliyan ta take mai rikitashi ,tsaye take ɗauke da wani ni'imtaccen murmushi. ƙafafunta fara-re masu kyau, tana sanye da kayan atamfa, sket ɗin ya matse ta gam-gam, shatin kwankwasonta ya bayyana sosai, ga tsayuwarta irin mai lankwashewar nan mai fitar da barin ɗuwaiwanta,ƙirjinta ya cika dam da nonuwa iyayen ruwa,rigar ta matse ta sosai, yanda idan har tana taku ana ganin nononta na girgiza kamar zai fito daga gaban rigarta,leɓenta yasha janbaki, tana ɗauke da murmushi mai gamsarwa, komai nata yayi sosai, ta fito cikakkiyar mace mai kayan tayar da sha'awar duk wani lafiyayyen namiji, abu ɗaya ya rage ƙarfin sha'awarta a zuciyar SALEEM Kasancewar kwana biyu baya ɗakinta yau yadawo,Ita kuwa MAIMUNATOU ta hango burarsa tana motsi a gaban wandonsa,tun data shigo da yake har yanzu bata kwanta ba sai ƙara miƙewa take don haka sai MAIMUNATU tai da sauri ta faɗa jikinsa, ta rungume sa tare da fara shafa jikinsa,SALEEM ya tallafo kwankwasonta jikinsa, hakan ya Ƙara basu damar mannewa da juna.,MAIMUNATU ta ɗora hannunta akan wandonsa dai-dai inda kaciyarsa ke zillo tana shafa shatin burar sa, SALEEM ya lumshe ido cikin jin daɗi, sannan ya fara shafa gadon bayan MAIMUNATU yana buɗe zif ɗin rigar nan data kama jikinta gam, yana buɗe zif ɗin kuwa sai manyan nonuwan nan suka fito waje da sauri, dama neman hanyar fitowa suke rigar ta riƙe su, kan nonuwan sun yi tsini sosai, iska na sauka kan nonon sai MAIMINATU taji wani ƙaiƙayi mai daɗi a nononta, ta gantsare ƙirji tare da cewa, "Ahhhh darling sha min nono na". SALEEM ya rungumeta jikinsa tare da ɗora bakinsa a nonon, ya fara liliya tsinin nonon da harshensa yana mamulawa cikin bakinsa. faɗi ya rufe MAIMUNATU, ta fara gantsare ƙirji tana tura masa nonon cikin baki sosai, can ƙasa kuma gindinta ya rikice, sai kumfar ruwa ke fesowa daga ƙofar durinta cikin pant. hannunta kuma dake kan wandon SALEEM tana shafa burarsa ta mayar cikin wandon,ta soka hannunta gaban wandonsa tana wasa da kaciyarsa, nan take sabon daɗi ya ƙara rufe SALEEM wanda ke tsotsar nonon MAIMUNATU yana shafa jikinta, yayi wani gurnanin daɗi take ta ƙara ƙaimi wajen wasa da nono, Ita kuwa MAIMUNATU tuni ta fitar da kaciyarsa waje daga cikin wandon sa burar nan tayi saitin sama ta miƙe,bakin burar sai kumbura yake yana tsirto ruwa ,hannun MAIMUNATU yana zagaye da sandar burar tana shafawa sama da ƙasa tana lalubo golayen sa tana murzawa a hankali haɗe bakinsu sukai suna kissing ɗin juna da sauri hannuwan shi na saman nonon ta tsawan minti biyar suna abu ɗaya nishin su kawai yake tashi,ƙan kame juna sukai lokaci ɗaya suna sauke ajiyar zuciya shi ko bai cita ba ta iya dubarun da takesa shi ya kawo ba tare da yashigeta ba kullum yana gode ma Allah da ya azirta shi da mace irin MAIMUNATU.................! MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* _NA MARUBUCIYAR📖🖌️_ *SAMHA* *ƳARMACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* _GMAIL'S_ *MUHAMMADKHADIJA416@GMAIL.COM* _OR_ *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *DEDICATED 2 SAKKWATAWA MUTANAN MU ZAMHWARAWA ƳAN UWAN MU KABAWA MAƘWAFTAR INAYINKU SOSAISOSAI DANGI YAFI KOMI DAƊI🥰* *INA MATUƘAR TAYAKU MURNAN KAMALA LITTAFINKU,MY BBY LUV LEEMAH PINKY MARUBUCIYAR( ƳAR BASAJA),MY KHADEEJATOUR S DOGARAI MARUBUCIYAR (AURAN YARITA) ND U LEEMAH ƳARFILLO MARUBUCIYAR( WANI RUGA),ABINDA KUKA FAƊAKAR ALLAH YASA YA AMFANE ALUMMA ,WANDA BAKUYI DAI-DAI BA KUKAI KUSKURE ALLAH YA YAFE MAKU AMIN🙏* *SHAFI NA ASHIRIN DA BIU DANA ASHIRIN DA UKU 24&25* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Yana gode ma Allah da ya azirta shi da mace irin MAIMUNATU,itama MAIMUNATU ba ƙaramin gode ma Allah tayiba da ya bata zaɓin shi ta gama dace miji duk da ance namiji ba ɗan goyo bane nata ko ɗan goyone zata iya sa zani ta goyashi tsaf a bayanta. _UHM MAIMUNATU MAZA MUTANAN MU NA MIJI KO BABANKI NE KARKI GOYASHI ZAI SILLOKI ƘASA._ ****** Zaune yake ya rafka tagumi yau tun asubah da ya farka ya fara wanki yana gamawa ya ɗaura girkin safe Hajiyan gidan duk tana bacci ya gama ya kasa ci sabida gudun fitinar ta marigayi ya matar shi BILKISU ta faɗo masa arai yanda tasha azaba a lokacin da take raye,in ta tashi tun safe ta fara aiki bata runtsawa sai shabiyun dare komin ruwa komin iska komin sanyi bata isaba ta huta hawaye ya zubo masa sa hannu yayi ya ɗauke hawayen yana da yasanin biye mace ya wulaƙanta matarsa gashi ta mutu bai nemi gafarar taba haƙƙinta dana ƴaƴan na bibiyar sa ina zaiga ƴaƴan ya roƙesu gafara ko zai samu sassauci a wajen uban giji. _WAI-WAYE ADON TAFIYA YANA DA KYAU MU RINƘA TAFIYA MUNA WAI-WAYEN BAYAN MU._ *WANENE ALHAJI MANSUR MAHAIFIN MAIMUNATOU?* Asalin sunan shi Alhaji MANSUR YUNUSA KURA haifaffen kurana ƙaramar hukumar kano babban ɗan kasuwa ne sana'ar shinkafa shi sukeyi tun iyaye da kakanni inda yake da mata ɗaya HAJIYA HINDATOU auran soyayya sukai saida suka shekara sha biyu bata taɓa koda ɓatan wata ba HAJIYA HINDATU macece mara kirki bata da haƙuri ko kaɗan komi saita tanka saide tana da hannhn kyauta amma fitinan na ce ta ƙarshe fitinan ta yasa dangin mijj suka tsane ta ga rashin haihuwa,lokacin mahaifiyar shi Maimunatu tana raye tai tai ya ƙara aure inyazo ya gayama HINDATU sai tashiga ta fita tayi yanda zatayi ya bijire ma auran da mahaifiyar shi keso yayi daga ƙarshe ba tare da sanin shiba taje asalin ƙauyen su wato shanono ta auro mai ƴar ƙawarta mai suna BILKISU,BILKISU fara ce sol son kowa ƙin wanda ya rasa ga ladabi da biayya ga uwa uba kunya,saide MANSUR akace ma jeka ga ɗakin ka,fargaba da tsoro suka kama shi yaje ya sami HINDATU ya sanar mata da tafara kuka tana surfa zagi da ashar ɓaci kala-kala saida tayima iyayen sa kasa kataɓus yayi sabida ta ruga ta shanye shi kiran ƙawarta tayi HAJIYA NADIYA ta sanar mata wanan ba zata da akai mata wanan kishiyar bazata da akai mata shawara ta bata da ta nuna komi ba komi ba tasa akawo mata kishiyar gida ta maiata ƴar aiki hakan ko akayi ta lallaɓa MANSUR ya ɗauko BILKISU daga gidan iyayen shi ya dawo da ita gidan shi tun daganan taje gidan malamanta suka rabashi da kowa a dangin sa hatta hanya baison haɗawa da ɗan uwansa suna haɗa hanya yake canjawa dalilin haka yasa mahaifiyar shi takamu da hawan jini ta faɗi ta mutu ko wajan gaisuwa bai je ba,da mutane suka sa masa ido da magana yasa ya tattara inasa-inasa ye ƙaura da ga kura zuwa kaduna yasai tanfatse-tse gida suka koma batare da sanin kowa nashi ba plat ɗin HAJIYA HINDATU take zaune yayinda BILKISU ke BQ komi na gidan ita keyin sa tun asubah ta farka bata isa tasa haƙar-ƙarinta ta kwanta ba sai dare in yayi,sai randa HINDATU taga dama take cewa yaje ɗakinta ya kwana ahaka aka samu cikin MAIMUNATU ,cikin yazo mata da zazzaɓi ga shegen laulayai hakan baisa HINDATU ta tausaya mata ba illa ƙara ƙaro aiki da take mata zagi duka hantara ko girki tayi bata isa taci ba sai abinda ta ɗeba ta rage zata bata taci. Zaman HAJIYA HINDATU a kaduna yasa ta ƙara gogewa ta haɗu da mata iri-iri ,ahaka har BILKISU ta haihu inda tasha wahala da ƙyar tayarda aka kaita asbiti inda likitoci suke ta ruwan masifa meyasa bata zuwa awo haƙuri kawai ALHAJI MANSUR ke badawa inda ta haifo ƴarta ƙatuwa mai kama da ita suka dawo gida HAJIYA HINDATU ansan maƙudan kuɗi tayi da niyar zata haɗo kayan haihuwa zuwa kasuwan laraba na unguwan shanu taje ta zaɓo gwanjina ta sayo ma uwar ma gwanjo bata damu da BILKISU da tayi wankan jego ba,koda ta haihu bata fasa musu aiki kamar jaka ba ,fannin abinci kuwa ba wani mai gina jikiba illa kullum ta bata umurnin tayi tuwo miyan kuka ta rinƙa ci da kunun kanwa bako nama balle yaji haka takeci ,ran suna ƴa taci sunan mahaifiyar shi shima da ƙyar HAJIYA HINDATU ta yarda asa sunan da sunan mahaifiyar ta SARATU tace asa ma ƴar,HAJIYA HINDATU taci kwalliya kamar ita ta haihu yayinda mai jego tsofin kayanta ta bada aka rage mata taba BILKISU tasa yayinda ƙawayenta ƴan bariki suka cika gida akaci akasha akasha rawa aka watse BILKISU ta gyara gidan tsaff,duk abinda ke faruwa ALHAJI MANSUR yana sane bai taɓa damuwa ba bai taɓa jin tausayin BILKISU ba illa ganin kwaɗayinta yaja mata da rashin zuciya. Itako BILKISU tun abin na damun ta har ya dena damunta inta tina da maganan mahaifiyarta nacewa zaman aure haƙurine kawai acikin sa ba soyayya ba intai haƙuri zata ga ribarsa sakamakonta na wajen ubangijinta shiyasa take haƙuri tana danne zuciyar ta gani take ladan ta na wajen ubangiji ba godi bare na gode,haka rayuwa taco gaba da tafiya har MAIMUNATU takai shekara bakwai alokacin ta fuskanta kalan zaman da mahifiyarta keyi a gidan so da yawa takan tambaye maihaifiyar UMMIE wai mu ƴan aikine tou mugudi mubar gidan nan ,mukoma gidan ku inda ake son mu ",saide BILKISU tayi murmushi tace,"aibamu da gidan da ya wuce nan",da ƙyar ta roƙa HAJIYA HINDATU ta yarda akasa MAIMUNATU makarantan primary na gwamnati inda da ƙafa kulkum BILKISU ke rakata har ta ƙara girma ta fara gane hanya,islamiya ma haka take zuwan shi da ƙafa MAIMUNA ta taso yarinya ce mai hankali da natsuea komi UMMIE ta faɗa mata take amfani dashi BILKISU bata yarda da MAIMUNA ta rinƙa kula ƙawaye ba shiyasa ma batayi inda iyakan gaisuwa a aji ahaka harta gama primary lokacin ne UMMIE ta taƙara haihuwa ta haifo MUNAYYA,tunda HAJIYA HINDATU ta buɗe ido taga BILKISU da ciki hankalinta ya tashi karta haifo namiji azaba kala-kala ya fuskance shi magun guna kalakala ta bata cikin yaƙi fita haka ta haura har aka haifo MUNAYYA cikin ƙaskanci lokacin MAIMUNA bata zuwa makaranta yasa ta ɗauke kaso mafi yawa a aikin gidan tanayi UMMIE saide ta kama mata wasu abubuwan da bazata iyaba. Haka rayuwar su tacigaba da tafiya cikin ƙuncin rayuwa ,abinda yakeba MAIMUNA mamaki da mahaifiyarta bata taɓa gani ta nuna damuwanta kan aikin bautar da take ba a ɗan tsakanin ne HAJIYAje ta iske HINDATU ta shirya zuwa kura tace suje tare hakan ko akai tare sukaje amma abin takaici ko gidan iyauen mijinta bata jeba tura su BILKISU tayi shanono indata iske iyayenya duk sun rasu tayi kuka sosai taji kamar ta koma amma ya zatayi tunda ba iyayenta dole ta koma gidan aurantanan ne rufin asirinta tunda duk ƙannan ta sunyi aure ba wanda ya rage duk daƴaƴansu haka tad awo cike dakewar ƴan uwanta da jimamin mutuwan iyayen ta wanda suka ransu ta sanadiyan gobara da yatashi cikin dare,in bata manta ba rabonta da garin tun randa aka ɗaukota zuwa kura daganan bata ƙara waiwayan ƙauyen ba shekara sha uku kenan amma Allah yasaka mata tsakanin ta da mijinta da kishiyar ta,koda ta dawo basu tambayeta ƴan gidansu ba itama bata faɗa ba har suka koma kaduna . Ataƙaice bayan shekara uku lokacin lokacin shekarun MAIMUNA sha shida MUNAYYA shekaranta huɗu ta ƙara samun ciki lokacin HAJIYA HINDATU bata wani ɗaga hankaliba tunda tasan ƴaƴa mata BILKISU ke haihuwa shiyasa ko ajikinta,bayan wata tara ta haifo ɗanta na miji santalele mai kama da ita anan ne hankalin Hajiya HINDATU ya tashi sukaje wajen wani malami ya basu magani suzo su samata a nama taci zasuga aiki aiko hakan ta faru tasayo balangu tun a hanya ta barbaɗa magani tasai wani batasa magani ba tana zuwa gida ba kowa sai BILKISU da MUNAYYA lokacin MAIMUNA tafita cefane bata dawo ba da faraan ta tashiga ɗakin abin yayi matuƙar ba ma BILKISU mamaki don tunda suke gidn HAJIYA HINDATU bata taɓa tako ƙafarta BQ ɗin ba,ɗaukan yaro tayi tana masa wasa kafin taciro ledan ta ba BILKISU ,BILKISU ko cikeda.....! MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* _NA MARUBUCIYAR📖🖌️_ *SAMHA* *ƳARMACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* _GMAIL'S_ *MUHAMMADKHADIJA416@GMAIL.COM* _OR_ *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA ASHIRIN DA SHIDDA DANA ASHIRIN DA BAKAWAO 26&27* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* BILKISU ko cike dafarin ciki ta amsa ta buɗe ta fara ci batare da tunanin komi ba,tace da MUNAYYAH tasa hannu nan take ta HAJIYA HINDATU ta hanata ci tace aiga wani nan wannan natane ita kaɗai da maganin sanyi na masu jego,buɗe ledan tayi ta ɗauko gudan ta buɗe ta tura gaban MUNAYYAH ta ɗan taɓa itama tanayi tanajan BILKISU da hira tana dariyan yaƙe,saida ta tabbatar da BILKISU ta cinye naman nan wanda yake cike da magani kafin ta fita cike da farin ciki a zuciyarta ta tabbata BILKISU ita da ƙara haihuwa sai alahira amma ba anan duniya ba balle ta samu magaji. Bayan minti shabiyar da fitan HAJIYA HINDATU cikin BILKISU ya fara murɗawa yana ciwo abin kamar wasa sai amai da gudawa tun tana iya zuwa toilet harjikinta ya saki ta kasa zuwa ko ina saide tayi a inda take zaune gashi MAIMUNA bata dawo ba daga inda taje cefane,MUNAYYA rugawa tayi zuwa part ɗin HAJIYA HINDATU tana kiran MOMY da yake MOMY BILKISU tace su rinƙa kirata,HAJIYA BILKISU na zaune a falo tana jiyota tana shigowa tsakiyan falon tana faɗin MOMI kizo UMMIE mu zata mutu",tsawa ta daka mata tace,"ke da uwarki ni saar wasan ya ƙunan nan uwar kice da kike ƙwala min kira ta mutu mana inta mutu asarar wa asaran ku banawa ba",tsaki taja tare da ɗaukan wayart tacigaba da dannawa. MUNAYYA duk da ƙarancin shekarunta saida ta fahimci HAJIYA HINDATU bata ƙaunan UMMIE su jiki a sanyayye ta juya ta fice daga part ɗin ta nufi nasu,lokacin BILKISU na rai ga hannun Allah ga yaro nata tsala ihu yana biɗan mahaifiyar sa zama tayi gefen BILKISU itama tafashe da matsanan cin kuka. MAIMUNA tunda ga bakin get take jiyo ihun MUNAYYA dana jinjirin su da gudu ta buɗe ƙofar get ta shigo gidan tana mamaki ina UMMIE su ta nufa suke ta kuka turus tayi da ta ƙarasa cikin ɗakin yayinda kayan hannunta ta sake su suka watse ta nufi BILKISU dake kwance cikin gudawa da amai tana girgizata amma ina duk idonta sun kakkafe jikinta ya saki harshenta ya karye,mugun ƙara ta saki tare da miƙewa tafito da gudu kiciɓus tayi da mahaifin su ya shigo yana parking ɗin motor shi da sauri ta ƙarasa inda motor shi tana kuka. Buɗe mirfin motor yayi ranshi a ɓace ganinta a gaban shi ya wani daka mata tsawa yace,"uwarme kike so kikazo kika tasa ni agaba da kuka",cikin kuka tace,"DADY UMMIE mu ta mutu kazo kaganta dan Allah mukaita asbiti nasan bata mutu ba",gabanshi yaji yayanke ya faɗi da sauri ya nufi BQ ɗin nasu abinda yayi tozali dashi ya girgiza shi kallo ɗaya yama BILKISU ya tabbatar tariga ta amsa kiran ubangiji,jikin shi duk yayi sanyiya mutu,zubewa a ƙasa yayi ya ɗaura hannuwa akansa ,MAIMUNA ganin halin da mahaifinta ya shiga tatabbatar UMMIE su tariga ta barau yasa ta zauna daɓas a ƙasa suman zaune tayi idanuwanta sun tsaya cak akan mahaifiyar ta ji take kamar a mafarki abinda ke faruwa. HAJIYA HINDATU da taji kuka kawai yaran suke harda jinjirin ba ƙaƙƙautawa yasa ta taso taga miyake faruwa ta mutu ne koda sauran numfashinta datazo taga mijinta kamar mutum mutumi ga ƴarsa a gefe itama haka ƙwaƙƙwaran motsi batayi ga MUNAYYA da jinjirin suna ta tsala ihu ,itama kamar da gaske taɗaura hannu akai tatsala ihu tana kururuwa dayake muryanta kamar na maza yake yasa har maƙwafta suka jiyo da sauri aka fara shigowa gidan anayowa ɓangaren da kukan ke fitowa da ihun HAJIYAN gidan. Kan kice mi gida ya cika da ƙawayen HAJIYA HINDATU da take takiran su suzo sutayata murna ba'abinda suke sai kukan farin ciki,har akayima BILKISU wanka aka shiryata MAIMUNA na zaune in datake ko hawaye ɗaya bai sakko afuskanta baso don gani take mafarki ne bagaske bane UMMIE su bata mutuba zata farka addua take Allah yasa ta farka daga mummunan mafarkin nan wanda bata fata ta ƙara kalansa...........! MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* _NA MARUBUCIYAR📖🖌️_ *SAMHA* *ƳARMACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* _GMAIL'S_ *MUHAMMADKHADIJA416@GMAIL.COM* _OR_ *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA ASHIRIN DA TAKKWAS DANA ASHIRIN DA TARA 28&29* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* Wanda bata fatan ta ƙara kiransa,kiransu akai suyi mata addua bayan an shiryata kasa tashi tayi don ƙafafuwan ta sun mata nauyi da ƙyar wata mata a maƙwaftar ta kamata tashiga da ita inda akai ma BILKISU wanka aka shirya kasa yi mata addua tayi illa binta da take da ido kamar taga baƙon halitta haka aka ɗauke ta akafitar da ita aka yi mata sallah akaita gidanta na gaskiya yanda MAIMUNA taga rana haka taga dare rungume da ƙannanta ga jariri na tsandara ihu wata matan kusa da gidan su ta je gida ta ɗauko madaran yaronta jariri tazo ta dama masa ta ba MAIMUNA ta bashi yai shiru. _ATAƘAICE._ Gidan cike yake da manyan mata ƙawayen HAJIYA HINDATU da maƙwafta masu tausayin su da yawa sai lokacin auka san BILKISU matar ALHAJI MANSUR ne, wasun su sai tsine mata suke wasu ko zarginta suke Allah yasa ba ita tai sanadiyar mutuwanta ba wasu suce ƙila baƙin ciki yasa zuciyarta bugawa magan ganu dai kala-kala tsawan sati ɗaya da rasuwanta mutane suka ɗauke ƙafa,aka barta daga ita sai ƙannan ta,aranan HAJIYA HINDATU ta tako har ɗakinsu tace dole tafito ta ringa aikin gida tunda mahaifiyar ta ta mutu,hakan ko kullum sai tayi aikin gidan nam tass ko girki tayi bata isa taci ba duk tsananin yunwa ga rainon ƙaramin yaro inda matar maƙwaftan su mai suna ANISA ita ke bata madaran da zataba yaron don rabon da suga DADY su tun randa UMMIE su ta rasu gashi har an yi wata ɗaya,saide MAIMUNATU inta tuno mahaifiyarta ta rungume ƙannanta tayi kuka,suma in sunga tanayi sukama suyitayi babu mai rarrashin su inta gaji da kukan ta miƙe taje ta ɗauro alwala tayo sallah tayita ma haifiyar addu'a. Haka rayuwa tacigaba da tafiya musu acikin ƙunci da matsi da halin bauta gashi ya kamata asa MUNAYYA makaranta amma ba hali batasan ya zatayiba,ga ƙaninta MAHAFUZ wanda ita ta raɗa masa suna bai ko ci arzikin suna ba daga mahaifinshi shima ya girma yayi wayo shekaran sa uku da rabi daidai da shekarun mahaifiyar su da rasuwa tun tana kukan rashin mahaifiyarsu harta dena tana mata addua a kullum gashi yanzun omon wanki gagaran su yake HAJIYA HINDATU ta ɗauko mai mata wanki da guga da mai gadi damai dafa abinci tace tunda bata mata wanki yafita zataga uban da zai rinƙa bata sabulu,kuma tunda bata girki yaji gishiri saide ta cika yaji bazata ƙara bari suci abincin ba taje ta nemo musu,tayi kuka da wannan sharrin na HAJIYA HINDATU sosai kamar ranta zai fita haka ta haƙura take fita don ƙanan ta taje gun masu abinci tai wanke-wanke yasamo abinda zataba ƙanan ta watarana ta samu taci wata rana su kaɗai ke isa ,HAJIYA HINDATU ko bata da aiki kullum sai MAIMUNA nafita nabin maza in mahaifinsu baya nan,ahakane ranan wata rana taje biɗan wanke-wanke kalan ta samu aka bata abincj ta kawo ma ƙannan ta suka karya,basuci na rana ba don ta koma bata samu inda zata musu ba har dare gasu MAHAFUZ na ta kukan yinwa shine mafarin fitar ta ta haɗh da SALEEM ,gefe kuma HAJIYA HINDATU na gida tana ƙara hura wutan ƙiyayyan yaranshi azuciyar shi sanadiyan da yazo yaganta SALEEM ya temaka mata ya kawota gida ya nemi ya koreta SALEEM ya aureta,aka bashi ita a wulaƙance. HAJIYA HINDATU ko tayi alƙawarin tunda bata taɓa haihuwa ba ba wanda zai raɓe mijinta yaji daɗi daga kan danginshi har matar da aka aura masa saita raba shi da kowa da komi nasa,hakan ko tafaru ta haɗa baki da company ƙarya yasaida komi nashi wai zaisa hannhn jari zuwa wata ɗaya dukiyar shi ta nunku so goma(kunsan bakano da son kuɗi kamar yai sata😂),gidan da suke ciki kaɗai yamai saura tunda ga randa ya bada kuɗin bai ƙara kiran wayar mutanan ba ya shiga,itako HAJIYA muna take tazama billonia bata da lokacin sa daga ƙarahe sallaman ƴan aikin gidan tayi ta ce komi ahi zai rinƙayi tunda ya zama cima zaune,bashi da ko sisi😂 ******* "Wallaha(wallahi) ALHAJI ƙarya kake kace bana haƙuri dakai,da me zanji da talaucinka koko da zama dakai ba nike cida kaina". "Kede TALATU kirinƙa jin tsoron Allah da kuɗi gareni wallahi ƙabela zan nemo in aura,nasan zata huce min takaicin MATAR BAHAUSHE". Hehehe in tusa na hura wuta ai saita hura mugani,wa ƴanda ka aje a gidan ma ita ka cidaka ta cida gardawan ƴaƴanka,wallahi ALHAJI da kasake aure gwamma ka dauwama ahaka babu kuɗi ka ƙare rayuwar ka da talauci kafi haka talauci murasa matsugunni". "MAMAH ashe bakison uban mu haka ta Allah ba taki ba"cewar ABBA ɗan autanta. Ƙundun matsiyacin ubanka da baida zuciya da banson ka da ubanka da na ɓarar da cikin ka wake cida ku in bani ba shimai ya sani uban naku saide a ɗaga masa ƙafa yaci yayi gaba". Gaba ɗaya yaran wajan hatta ubansu saida suka ɗauke wuta jin maganan da MAMAN su kunya kamar su nitse miƙewa sukai suna ta barin wajen haka ALHAJI shima ya miƙe ya fice. Nan ta fara surfa bala'i,ai dole ku tashi tunda ga mahaukaciya na magana dama haka gaskiya take da ɗaci daga ƙinta sai ɓata ƙarya nayi ba abinda ya sani saide ya banka min ciki ya ƙyaleni da aikin cidawa............! _UHM SU MAMA TALATU KENAN BAKO KUNYAR ƳAƳA AI ANA BARIN HALAK KODAN KUNYA._ Kwace take ta lulluɓe da blanket sai rawan ɗari take tun daran jiya gashi ba a ɗakint yake ba kuma bai isa ya shigo dubata ba in yana ɗakin uwar gidan _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* _NA MARUBUCIYAR📖🖌️_ *SAMHA* *ƳARMACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* _GMAIL'S_ *MUHAMMADKHADIJA416@GMAIL.COM* _OR_ *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *DEDICATED 2 SAKKWATAWA MUTANAN MU ZAMHWARAWA ƳAN UWAN MU KABAWA MAƘWAFTAR INAYINKU SOSAISOSAI DANGI YAFI KOMI DAƊI🥰* *SHAFI NA TALATIN DANA TALATIN DA ƊAYA 30&31* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* Kwance take ta lulluɓe da blanket sai rawan ɗari take tun daran jiya gashi ba'a ɗakinta yake ba kuma bai isa ba ya shigo dubata ba yana ɗakin uwar gida sabida masifar ta,ta tabbatar ƙila ma ya fita yanzun dan sha ɗaya saura,sa hannu tayi a ƙasan filon da take kwance ta ciro wayarta,lalubo number shi tayi ta danna kira,harta gama ringing bai ɗaga ba ganin haka yasa ta fashe da kuka ga hawaye a fuskan ta masu ɗumi. MOMY ta faɗo mata arai,tunda shi yaƙi ɗauka,danna number MOM tayi ringing biyu ana uku ta ɗaga,jin MOM ta ɗaga yasa ta ƙara fashewa da wani kuka mai taɓa zuciya. MOM a gigice tace,"lafiya MY MUNAT,miya sameki,MY BOI ya taɓaki koko matar shi ki faɗa min koma waye acikin su zaiga mum-munan ɓacin raina". Cikin muryan kuka da ƙyar ta buɗe baki tace,"MOMY banda lafiya zan mutu MOMY",MOM ƙwalalo idanuwa tayi *(KAMAR NA WANCAN YARINYAR ƳAR GUSAU KUSAN TA DA IDO KAMAR JIKAN NUFAWA,DAKE NAKE SAKINAH😆)*,ta buɗe baki tace,"ina SALEEM ɗin,yasan baki da lafiya ya tsallake ya barki kwance bai kaiki asbiti ba?,alokaci ɗaya ta jero mata tambayoyin nan,kuma yanda tayi magana zaka tabbatar ranta ya ɓaci. Tsagaita kukan tayi tace,"MOM bai sani ba ba ɗakina yake ba MOM dan Allah kizo yanzun muje asbiti". Ƙara ƙuluwa MOM tayi kamar ta fashe ta katse wayan ta ɗauke key motor da mayafi bata jira driver ba ta faɗa motor ta tai horn mai gadi ya buɗe get ɗin ta fice,acikin mintina ƙalilan ta isa haraban gidan kai tsaye ɓangaren MAIMUNATU tayi tana nocking ɗin ƙofar MAIMUNA can daga toilet tana watsa ruwa a gaggauce ta watsa ruwan ta fito ta ɗanji daɗin jikin ta tana fitowa ta zira dogon riganta sai pant batasa bra ba ta tako tazo falon ta buɗe ƙofar MOM wayanta na hannunta alaman kira takeyi baa ɗaga ba sai ƙwafa take. MAIMUNATU ƙaƙalo murmushi tayi tace,"sannu da zuwa MOM ki shigo kisha ruwa",kwantar da murya MOM tayi tace ,"sannu kinji ɗauko hijjab ɗinki muje aabiti,ina ta kiran shi bai ɗagaba","tou MOMU bazaki shigoba?,"a'a kibari har mu dawo","tou MOM",juyawa tayi ta ɗauko hijjab ɗinta da ƙyar take ɗaga ƙafa tafito lokacin MOM harta shiga motor ta juya tana jiranta ƙarasawa tayi ta buɗe ƙofar ta shiga ta zauna yayinda MOM ke mata sannu,horn tayi maigadi ya buɗe get ɗin suka fice. Aasbiti basu jima ba suka shiga wajen likita ya dubata tare da tambayoyi lab ya turata aka ƴaba jinin ta,ta dawo baa jima ba wata nurse ta shigo da result ɗin a hannunta ta miƙa ma likita,dubawa yayi kafin ya ɗago ya dube MOM fuskansa ɗauke da murmushi yace,"congratulation HAJIYA ƴarki na da cikin wata huɗu",MOM miƙewa tayi cike da farin ciki tanacewa dagaske kake DR ciki ajikin MAIMUNATU,mun gode Allah". MAIMUNATU soro-ro tayi tana kallon MOM dake farin ciki tana kallon likita mai raina mata wayo da yace tana da ciki shekaran jiya tayi wankan tsarki an taɓa ciki da jinin al-ada tace,"MOM ƙarya yake nifa shekaran jiya nagama period MOM wani ciki,so yake kawai ya miki wasa da hankali",MOM buɗe baki tayi tana kallon MAIMUNATU tana kallon DR da yake murmushi yana kallon MAIMUNATU gyara farin glass ɗin idon shi yayi sabida ya ga tsantsan yarinta a tare da ita hala cikin farko ne bama shakka da tan tama na farko ne yace,"MY SISTER mata kala-kala ne ,akwai mace da zaran ta samu ciki period ke ɗauke mata,wata kuwa sai tayi wata shidda kafin ta dena ganin period ɗin maana duk wata zai rinƴa zuwa mata wani so ɗaya wani so uku ko huɗu ba normal yanda kikeyi da ba akwai macen da bayan ta haihu period na ɗauke mata in har tana shayar wa da zaran ta yaye maana ta cire yaron a nono jini zai dawo mata da zaran ya dawo mata kuma zata samu ciki,akwai kuma wacce take shayar wa tana period tou ke kina cikin masu jini suna da ciki,kuma nasan ba normal kike yi ba kamar da ba". Cike da gamsuwa da maganan shi MOM tace,"hakane likita nima haka ya faru dani in ina shayar wa bana jini duk da haihuwa ɗaya nayi". MAIMUNATU kuwa ƙasa tayi da kanta tana tinanin tabbas taga yanayin period ɗinta ya canja ba kaman da ba da take sati ɗaya kuma tanajin wani sauyi a jikinta musamman nono ta da suka ciko suna mata nauyi ga ƙaiƙayi da suke mata,ga yawan cin abinci sometimes tana jin abu na ɗan motsawa a cikinta inta kwanta zataji abu na ɗaure wa a ƙasan maranta kuma ga yawan fitsari ta duk ta ɗauka infection ne shiyasa take ta haɗiyan tafarnuwa amma batajin sauƙi,amma miyasa cikin bai fitoba saide tanaji cikinta ya kumbura kullum duk tunaninta basir ne harta ce ma SALEEM ya siyo mata maganin basir cikinta komi taci kumbura yake. MOM ko DR na mafa bayanin randa MAIMUNATU zata fara zuwa awo tana ta washe baki kamar auduga rubuta musu magunguna yayi ya miƙa mata su saya a pharmacy ansa tayi tana masa godiya suka fice,MAIMUNTU cike da mamaki wai iyace da cikin wata huɗu bata sani ba,ansan maganin tayi suka wutu gida lokacin da ta sauketa a bakin get zata fita tace," ki kulamin da kanki komi kikeso ki kirani zanzo banso ki faɗa ma SALEEM maganan cikin nan harsai ya fito keni zuciyata bai kwanta ba nafiso ki haɗo kayanki mu koma gida can inrinƙa kula dake sosai yanda ya kamata,murmushi ta sake dama zuciyarta a cunkuahe take so take tace zata bita,horn tayi mai gadi yazo ya buɗe get suka shiga parcking MOM tayi sukai fito a tare bedroom ɗinta suka nufa MOM tace ta zauna ita ta haɗa mata kaya tana zaune duk wani abunda zata amfana dashi kafin suka fito,saida MOM ta gargaɗe mai gadi da karya faɗama SALEEM tare suka fita ita ta ɗauke ta inko ya faɗa a bakin aikinsa,jiki na rawa yace inshaAllahu HAJIYA ciro kuɗi tayi masu yawa ta miƙa masa ya amsa yanata godiya da haka suka bar gidan ɗakin kusa dana MOM tasa a ka gyra mata tasa kayanta su MUNAYYA sai murna suke AUNTY su ta dawo MOM jan kunne su tayi tace," ko SALEEM yazo karsu gwada mai tana nan,MUNAYYA da tafishi wayo tace,"tou MOM,shiko MAHAFUZ da maganan ma ba wata iyata yayi ba ya gyaɗa kai. _MAI MOM KE NUFI DA TACE KAR A GWADA MA SALEEM TA ƊAUKO MAIMUNA?_ MORE COMMENTS _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* _NA MARUBUCIYAR📖🖌️_ *SAMHA* *ƳARMACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* _GMAIL'S_ *MUHAMMADKHADIJA416@GMAIL.COM* _OR_ *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *DEDICATED 2 ƳAR UWAN MU SAKINA GUSAU ND FATEEMAH MAINA* *SHAFI NA TALATIN DA BIU DANA TALATIN DA UKU 32 &33* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* MAHAFUZ da magana ba wata iyata yayi ba ya gyaɗa kai. SALEEM bai farka ba sai 12:45pm kafin ya farka daga nau yayyan baccin da ya kama shi tun daran jiya da ƙyar ya tashi yai sallah asubah a ɗaki inda yai sallah anan yai baccin,tinani yake mai ya faru dashi kamar yasha ƙwaya duk a iyakan tunanin sa bai gano mai ya hadasa masa baccin nan ba gashi zaije office miƙewa yayi a gaggauce ya faɗa toilet ya watso ruwa tare da ɗauro alwala yafito ya shirya jallabiya kawai ya zirah ya feshe jikin sa da turaruka ya sa hula wayanshi ya ɗauka don yasan zaisha kira daga wajan AMMAR ganin miss call rututu yasa gaban shi ya faɗi na MOM duk yafi yawa gana MAIMINATU gana mutane da yawa MOM ya fara kira amma wayan harta gama ringing baa ɗaga ba,yakira MAIMUNTU wayar a kashe,gaban shi faɗi yayi,jin an tada sallah yasa ya zira wayan a aljihu yafito a gurguje a falo ya isketa tayi ɗaiɗaya kannan tuja-ja kauda kai yayi ya fice. Zaune take kan nan tujaja riga daban zani daban kai ba kalabi ta dafo indomie da kaza ta zauna tana taci kamar mayuwa ciya da baisan gidan su HANEEFA akwai kuɗi ba da yace bata taɓa cin indomie ba,itako da kallon raini tabishi har don haushin shi takeji da bata sa masa maganain bacci ba da yanzun ya fice a gidan nan sai goma zai shigo mata amma in yana ɗakin karuwan can tunkafin mangariba ya shigo shiyasa ta sayo maganin bacci taje ta zuba masa a dudu milk ɗin dake cikin firich ɗin ɗakin sa lokacin yashiga toilet ta girgiza dariya ta sheƙe dashi kamar sabon taɓin hauka. Dawo-wa yayi ua isketa inda ya barta nan ya isketa cike da takaici yace,"ina break ɗina?,ɗagowa tayi ta yatsina fuska tace ,"kaje kitchen akwai sauran wanda na dafa yana nan a tukunya na ajema",girgiza kai yayi in halin HANEEFA ne ya gama sani baabin da ta canja kuma baisan randa zata canja ba,"tace," yauwa account ɗina yayi low kuma ina da bikin ƙanwar ƙawata MARIYA inaso miyi bikin kece raini,tana maganan tana lasan yatsu,kallon ta kawai yakeyi baki sake. Girgiza kai kawai yayi ya nufi kitchen zuciyar shi cike da tinanin second wife ɗinsa mai son shi da tattalin sa in yana ɗakin bata da lokacin kanta in ba nashi ba ko ƙwaƙƙwaran motsi yayi sai tace lafiya honey,sai yace bakomi,bata iya cin abinci sai taga ta ciyar dashi ya ƙoshi kitchen ɗin ya shiga komi a hargitse wanke-wanke tuli guda ga baƙin tukunya duk ya ɓata kulolin ta ga indomie da tace ta aje masa a buɗe har kyankyaso ya faɗa bin tukunyar yayi da kallo yana girgiza kai juyowa yayi ranshi ɓace yafito falon yana ƙwala mata kira. "Lafiya kake ƙwala min kira kaman kana bina bashi". "Nunata yayi da ɗan yatsa yana faɗin banson iskanci banza da rainin wayo halin ki fa ya isheni ya kaini maƙura miye bana miki a gidan nan da kike misguna min haka HANEEFA? Miƙewa tayi ta riƙe ƙugu tana watso mai wani kallon raini tace,"SALEEM mai ka taɓa min da kake cewa kana min komi auran ka auran ƙaddara airan tauye haƙƙina da kake yi miye banda shi na mace wanda bai maka ba sakamakon da kamin dashi shine kishiya aiko baka min komi ba illa cin amana ta da kayi". Dariya mai cike da takaici yayi kafin ya haɗe rai kamar bai taɓa dariya ba yace,"kinyi kuskure HANEEFA bazaki san kin tafka babban kuskure ba sai nan gaba nayi dana sanin kallon ƙyalƙyali waje dana aure ki banyi tunanin naciki ba MATAR BAHAUSHE sai Allah komi mijinta yai mata bata gani balle ta gode masa rayuwanta a rainuwa yake bazan sakeki ba amma ki guje ranan ɗaukan mataki"yana gama faɗa baijira mizata kuma cewa ba yasa kai yabar wajen yashiga ɗakin sa key ɗin motor shi ya ɗauko yafito ya fice ,rakashi tayi da tsaki. Kai tsaye gidan MOM ya nufa ba tare da yayi tunanin shiga ɓan garen MAIMUNATU ba,koda ya isa ita kaɗai ce a falon tana zaune tana waya tanaganin shigowan shi ta ƙara haɗe rai taci gaba da jan magana,zama yayi a gefen ta yana jira ta gama amma yaga ba ranan da zata gama takamo wancan hiran in an bar wancan. Miƙewa yayi ya nufi dining ya zauna yasa abinci yaci har ya gama ci bata gama wayan ba dawowa yayi kusa da ita saida ta gaji don kanta kafin ta yanke wayan ba tare da ta dube shi ba ta miƙe zata bar wajen kamo hannun ta yayi ya marairaice murya yace,"kiyi haƙuri MY LOVLY MOM". Harara ta juyo ta galla masa,dole yasa ya sake ta cikin kakkausan murya tace,"wani aiki kake da har zankira ka baza ka ɗauka kafaɗa min uziri ka ba". Marairai cewa yayi tare da yin ƙasa da murya yace,"MOM kiyi haƙuri bacci ya kwashe ni mai nauyi". Cike da mamaki take kallon sa tace,"...............! MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* _NA MARUBUCIYAR📖🖌️_ *SAMHA* *ƳARMACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* _GMAIL'S_ *MUHAMMADKHADIJA416@GMAIL.COM* _OR_ *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* _TUKUYCI GA ƳAƳANA ƳAƳANA GARI ƊIYAN ALBARKA_ *ASMA'ULLAHIL HUSNAH,MUHAMMAD NASEER,MUHAMMAD ARABI,MUBARAK,MUHAMMAD ADNAAN IBRAHIMUL KHALEEL,AMEEMATOU ND UMAR FARUƘ,ALLAH YA RAYAMIN KU YA ALBARLACI RAYUWAN KU YASA ALUMMAN MUSULMAI SU ANFANA DA KU🙏* *DEDICATED 2 SAKKWATAWA MUTANAN MU ZAMHWARAWA ƳAN UWAN MU KABAWA MAƘWAFTAR INAYINKU SOSAISOSAI DANGI YAFI KOMI DAƊI🥰* *SHAFI NA TALATIN DA HUƊU DANA TALATIN DA BIYAR 34 &35* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* Cike da mamaki take kallonsa tace,"bacci kuma? "Eh MOM",ya faɗa yana gyaɗa kai. Giriza kai tayi tace,"Allah tou ya kyauta". "Ameen",ya amsa a taƙaice,shiru ya biyo baya ,ita MOM bata zauna ba shikuma yana duƙe. "Tashi ka zauna nifita zanyi mayafi zan ɗauko inje gidan HAJIYA AA'I". "Nima MOM office zan leƙa,in rage aiyuka". "Ameen MOM,wai inasu MUNAYYA? Murmushi tayi tace,"suna can suna bacci". Yace,"ok inna dawo na gansu",miƙewa yayi yamata sallama fatan alkhairi tayi masa ya fice,mamaki ya bata da bai tambayeta miyasa takira shiba,shiyasa tai shiru. MAIMUNA kuwa MOM ri-rita-ta take kamar ƙwai komi tace tana sha'awa zata sa ayi mata,ga ƙannanta baibaye da ita hakan ba ƙaramin farin ciki yasata ba. *WASHAGARI* Yau ta kama MAIMUNATU keda girki SALEEM sai ɗauki yake da rawan kai zaiga hasken zuciyar shi,abinda yake damunsa tun jiya yake kiran wayanta a kashe,ko ɗan text ɗin da take masa ranan da ba girkinta ba bata masa ba,hankalin sa duk atashe yake a tunanin sa fushi tayi shiyasa ya ƙosa ya bar office,don zama sashin HANEEFA ji yake kaman yana kan ƙaya duk a takure yake mata kamar jaka ba tarairayan miji ba kwalliya,ba tsafta,abinda tasani kawai ya bata kuɗi,in ba abin biyar a side ɗinta bazata iya cirewa ba tasaya sai ya dawo kullum bani-bani,gashi bata godiya Allah komi aka bata ta raina idon rainuwa gareta kamar *(MY SAKNAH ƳAR GUSAU SHIYASA SALIM MAMUDA GUSAU YA GUDU😆🏃‍♀️)* saɓani MAIMUNATU shi komi ya kawo duk ƙan-ƙantan sa a ladabce take ansa taita gode ma bata da rainuwa ko kaɗan yanzun maigadi ma yadena zuwa siyan abinci,ita ka zuba masa,ko kuɗin cefane ya rage aje masa take in yadawo ta bashi,saida yace tadena bashi ta ringa riƙewa shine dalilin da yasa ta dena bashi canjin cefane. *MATA MUJI TSORON ALLAH,YANZUN MATA NAWANE SUKE DA HALIN MAIMUNATU ACIKIN MU NA TABBATA ACIKIN KASHI ƊARI 100% DA WIYA ASAMU 10% ACIKIN MATA MASU RAGE CANJI CEFANE SU RINƘA BA MA MIJIN SU ,YA KAMATA MUGANE WANI ABU KUMA MUSANI,INFA KUƊIN CEFANE YA RAGE MIN ƁOYE MUNKAI GIDAN ADASHE WALLAHI BA HALAL BANE HARAM NE DAIDAI YAKE DA ƘUƊIN SATA,AMMA YANZUN ALLAH-ALLAH MUKE MAI GIDA YA BADA KUƊIN CEFANE MUGA NAWANE RIBAR MU MU HAƊA MI ZUBIN ADASHEN WATA-WATA KONA SATI-SATI,ALLAH DE YA KYAUTA ,AMMA YA KAMATA MU SANI WANNAN CANJIN FA BA NAMU BANE HANƘƘIN MIJI NE WALLAHI,IN BAI BAMI BA SAI MIN BIYASHI RANAN GOBE ƘIYAMA,ALLAH YASA MU DACE MUFI ƘARFIN ZUƘATAN MU AMEEN.* *BARI IN ƊAN YI TSOKACI AKAN MATA MARASA GODIYA AKAN DUK ABINDA MIJIN SU YE MASU,MATA DA YAWA BAMA DA GODIYA IN MIJIN MU YA KAWO MANA ABU WATA A WULAƘANCE ZATA ANSA WATAKO INDA YA KAWO YA AJE NAN ZATA BARSHI SAIDE TASA ƳAƳA SU ƊAUKE KO ƳAR AIKI BA GODI BARE NA GODE KOMI YAYI BAKI GANI KULLUM RAYUWAR KI A RAINUWA YAKE,INKO KINA SO KI RIƘE MIJI KI JUYA SHI BA BOKA BA MALLAN NAMIJI YANASO A RINƘA TARAIRAYAN SA KOMI YAYI ARINGA YABA MASA IYA GIRKI IYA KWALLIYA TSAFTAN GIDA DA ƊAKIN KWANAN SA IN YADAWO AIKI YA GANKI ACAN ACAN KINYI KYAU KAMAR YA WANKE HANNU YATAƁA AMMA BA WAI YA DAWO YA ISKEKI KAMAR YANDA YA BARKI BA DA KAYAN BACCI,KAMAR WATA (FATEEMA ZAHRA MOM JIDDA MY SURUKAR ZAMANI KAWAI😆 ƘAZAMA CE SOSAI BATA WANKA KAMAR HAJIYA HANEEFA TA LITTAFIN MATAR BAHAUSHE,GA RASHIN KITSO),KAI BARI IN TAƘAITA NASAN KUN GAJI DA SURUTUNA,AMMA WALLAHI NASAN DA AKWAI WACCE RABONTA DA TACE MA MIJINTA I LUV U TUN TANA AMARYA😂,IN KUNASO KUJI WANENE ITA PC ME😉,ALLAH YA SA MU DACE,ALLAH YA BAMU IKON SAMUN ALJANNAR MU A ƘARƘASHIN ƘAFAR MAZAJEN MU AMEEN YA ALLAH🙏.* *_FANS NIFA HAKA NAKE A ZAHIRI DA BAƊINI NA IYA TONON FAƊA,DAN HAKA KOWA TA ƊINKA WANDO IN NA TONO NAZO BAYANKI SAI KI SAKA ABINKI.😎_* 05:30PM dai-dai yai parking fitowa yayi niƙi-niƙi da ledoji baƙaƙe ya nufi ɓangaren MAIMUNATU tunda ya doshi ɓangaren gabansa ke faɗi innalillahi wa inna ilaihi rajiun kawai yake nanatawa har yakai bakin ƙofar falon sa hannu yayi ya murɗa ƙofar yayi yaji kulle,saki key yayi ya buɗe ƙofar don yasan tana kullewa sabida gudun tujaran HANEEFA sa kai yayi cikin falon duhu ya mamaye idanuwanshi kacancewar ko ina a kulle yake kuna wutan ɗakin yayi yana faɗin BABYLUV-BABYLUV,jin shiru ba ansa ba yasa ya zubar da ledojin ya nufi bedroom ɗinta donde bata taɓa masa haka ba duk a tinanin sa bata da lafiya ganin ɗakin wayam yasa ƙirjin sa ƙara yankewa ya faɗi duba toilet yayi nan ma bakowa da sauri ya fito ya nufi kitchen duk baiji ƙamshin da ɗaɗan girkinta ba nan ma wayam,dafa goshin shi yayi yana tunanin ina taje ba ta faɗa masa ba yasan bata fita ko bakin get inba izinin sa ciro wayan shi yayi a aljihu ya dai-daita na tsuwar sa ya kira number MOM ringing biyu ta ɗauka bayan sun gaisa shiru ya biyo baya na ƴan daƙiƙa,MOM ta katse shirun da yaya dai BOI,dariyan yaƙe yayi. Kafin yace,"MOM dama zan tambayeki MAIMUNATU ta tahone in biyo in ɗauketa na sauketa gidan kitso tace in angama mata zata taho gidan ki in na taso office sai in biyo mu wuce". MOM buɗe baki tayi tana kallon MAIMUNA dake zaune ta zauna ta miƙe ƙafa tana ta gwaguyan goriba gasu MAHAFUZ na gefe suna game,mamakin SALEEM kawai take da ya iya karkacewa ya watso ƙarya wato bai ma san bata kwana gidan shi ba sabida halin ko inkula nasa,gayaran murya tayi tace,"aa aiko batazo nan ba ƙila tayi gida". Gaban shi faɗi yayi dummmmmmmm jin abinda MOM tace,cewa yayi "ok", ya kashe wayan . Fita yayi a gaggauce ya nufi inda mai gadi ya tambaye shi ko yaga fitan ta yace mi aa baigan taba bata fitaba. Ɓangaren HANEEFA ya nufa ya tura ƙofar ya da sauƙi tayi gyara ta sa turaren wita ɗakin sai ƙamshi yake tana zaine tayi wanka taci kwalliya kamar mai shirin zuwa unguwa,ganin yanda ya shigone yasa ta ɗaugo ta wani watsa masa kallon raini. Cikin tashin hankali yake tambayanta ina MAIMUNATU? "MAIMUNATU tana na nata tace,"waye kuma da wannan sunan? Harzuƙa yayi jin yana tambayanta tana tambayan shi yace,"mata-ta mana banson raini hankali". Sheƙewa tayi da wani dariya irin na rainin wayo tace,"dama sunan ta kenan ai ban sani,wai shin ajiyarta ka bani koko nono take sha ka taɓa bani ijiyanta ko nine mai gadi je ka nemo inda take waya sani ma taje wajen samarinta ne dama can gantalalla c......!. Saurin da katar da ita yayi ta hanyar ɗaga mata hannu tare da daka mata tsawa idanuwan shi sun rine sunyi ja kamar garwashi cikin kakkausar murya yace................! MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA TALATIN DA SHIDDA DANA TALATIN DA BAKWAI 36&37* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Cikin kakkausar murya yace banson maganan banza HANEEFA,karki ƙara dangana min mata da lalatattu don sabuwa fil na buɗeta da hannuna,sam na ragowar maza bace". "Uhm sai ka gwada ragowar maza". Tai maganan cike da rashin kunya. Girgiza kai kawai yayi batare da ya kuma cewa uffan ba yasa kai yabar ɗakin. Da uwar harara tabishi tana ƙwafa. Shiko motor shi ya faɗa ya bar haraban gidan bayan mai gadi ya wangale masa get,yawo yarinƙa yi har ƙarfe ɗayan dare cikin gari yana dubedube koh zaiganta amma tayi ɓatan dabo bata ba labarinta daga ƙarshe gefen titi ya samu yai parking ya dafa kansa da yake sara masa da hannu bibbiyu yana tunanin ina mafita miyasa MAIMUNA ta masa haka ina taje ne haka,miyasa ta zaɓi guduwa ta barshi,wani sashen zuciyar shi ko cewa yayi ba guduwa tayi ba ƙila sace ta akai don ko ta gudu ba inda zata,Innalillahi'wainna ilaihi'rajiun ya furta a fili, wasu hawaye masu ɗumi suka zubo masa akan kumatu wa ƴanda bai san sanda suka zuboba,in taƙaice muku anan wajen ya kwana yanda yaga rana haka yaga dare ga kansa na sara masa kamar zai sauka ƙasa,da asubah da ƙyar ya buɗe motor yanufa wani masallaci yabi jam'i bayan an idar ya dawo ya shiga motor sa ya nufi gida a bakin get ya tsaya ya tambaye maigadi ko MAIMUNA ta dawo yace masa a'a hankalin shi ƙara tashi yayi. Bai san sanda ya kuma ƙara barin ƙofar gidan ba tsintar kanshi kawai yayi a harabar gidan MOM baisan sanda yazo ba gaban shi tsanan ta faɗi yayi duba agogon hannun shi yayi yaga bakwai da kwata,wani sashe na zuciyar shi tace miya kawo ka gidan MOM salon ka tona ma kanka asiri,ɗayan sashen yace kashiga kawai ka sanarda ita halin da ake ciki tun wuri tunkafin dare yama,nan ya rinƙa tufka da war-wara,da ƙyar ya tattaro jarumtar sa ya buɗe gambun motor ya fito jiki asanyaye yanufi hanyar part ɗin MOM kallo ɗaya zaka masa kagane baya cikin hayyacin sa idanuwan sa sunyi zuru-zuru duk sun kumbura,nocking ɗin ƙofar falon yayi. MOM da yanzun ne sakkowanta riƙe da hannun MAHFUZ da MUNAYYA sanye da uniform ɗin su milk nd nevy blue kowanne su goye da school bag ɗinsa,ƙarasawa tayi ta buɗe ƙofar cike da mamaki take kallon sa da sassafen nan kamar ankoro sa kallo ɗaya ta masa ta fahimci ya gane MAIMUNATU ta ɓata daga gani baiyi bacci ba cikin tashi hankali ya kwana dagani idon sa bai samu bacci ba wani tausayin shi taji ya saukar mata a cikin zuciyarta a zahiri kocewa tayi. "Lafiya MY BOI ko MAIMUNATU ce ba lafiya naga kayi ƙozai-ƙozai ha sammako da sasaafen nan? Tafaɗa cike da mamaki. Hawaye masu ɗumi da maisan sanda suka sakko masa ba sanda yayi tozali dasu MUNAYYA dake kan dining sunyi tagumi. MOM ƙara gwalo ido tayi tace. "Kamin bayani kasani cikin ruɗani waya mutu? Rungume MOM yayi ya fashe da kuka............! MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *GODIYA DA JIN JINA GAREKU BASHEER SARDAUNA nd ABUBAKAR SARAKI INA GODIYA DA KULAWAR KU GARENI ALLAH YA BAR ZUMUNCI.* *SHAFI NA TALATIN DA TAKWAS DANA TALATIN DA TARA38&39* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Rungumo MOM yayi yana fashewa da kuka. MOM shafa bayan shi tasa hannun ta tanayi tana ɗan bubbuga bayan shi jan shi tayi zuwa kan kujeran falon ta zaunar dashi tare da zama gefen shi ta riƙo hannayen biyu ta sa anata tana fuskan tanshi tace. "Faɗa min MY BOI miye damuwan?. Tsura mata idanuwa yayi na mintina zuciyar shi na tsanan ta bugu kamar bazai magana ba yana nazarin wani ahankali ya buɗe baki yace. "MOM MAIMUNA ta ɓata bansan inda taj.........! Baikai da ƙarasawa ba MOM ta miƙe a hasale ta ɗauke shi da mari a fuska har guda biyu hakan yasa shi maƙale sauran maganan shi. "Minake ji SALEEM mai kai ma ƴar mutane SALEEM dama wulaƙanta ta kukeyi kai da matar ka alƙawarin da ka ɗauka kenan ƴar amana zaka banzartar ka wofintar,tun jiya dama yanayin da kakirani nasan baka da gaskiya wallahi SALEEM tun wuri ka wuce kaje ka nemo ƴar mutane runkan raina yayi mummunan ɓaci akan ka,ko dan kaga basa da galihu ba wanda zai tuhume ka shine ka watsar musu da ƴa tou wallahi kar in ƙara ganin ƙafar ka a gidan nan matuƙar baka nemo ƴar mutane ba". Cike da ɓacin rai take maganan,wanda azuciyarta tarin tausayin ɗan natane tama kanta alƙawari saita hukunta shi kafin yaga MAIMUNA. "MOM ki haƙ....!". Cikin sanyin murya ya fara maganan jikin sa har rawa yake . "Dakata fice min a gida,banso in ƙara ganin fuskarka matuƙar bakaje ka nemota ba". Cikin tsawa ta dakatar dashi,tare s fara magana cike da ɓacin rai. Zai ƙara magana mugun kallon da ta wurga masa yasa yayi shiru amma ya kasa ko motsi. Da gudu ta juya ta faɗa bedroom ɗinta matsanan cin kuka take sosai don tunda MOM tafito ta biyo bayansu kan ta ƙarasa sakkowa taji kukan SALEEM take ya taɓa mata zuciya tsawaya tayi taji mai zaifaɗa ma MOM sanda MOM ta mareshi sai da tai saurin dafe ƙuncin ta don ji tayi har cikin zuciyar ta marin kamar ita aka mara ji take kamar ta sauka,amma tana kunyar MOM karta ga kamar tabi bayan mijinta don tanaso ƙwato mata ƴanci,zama tayi bakin gado tana ta rasga kuka ,tana matuƙar son mijinta ji take kamar tafita ta same shi ta rungume shi ta lallashe abunta. MOM ko-ko ajikinta ,su MUNAYYA daga can dining suke cewa morning UNCLE ,amma ya kasa amsa musu,MOM cewa tayi su ƙyale shi sundena masa magana yaro ko ba hankali ko ajikin su abincin su suka gama ci MOM ta rakasu inda driver ya tafi kai su school. Shiko yana tsaye duk jijiyoyin jinin jikin sa sundena aiki ƙwaƙwalwar sa ta tsaya cak bata ko motsin kirki yarasa wani tunani zaiyi akan wannan mummunan alamari da ya same shi. Hakanan MOM tazo ta wuce shi ko kallon inda yake batayi ba. Da ƙyar yaja ƙafar shi ya fita falon cike da tunani kala-kala. ******* Kwance take sai muƙurƙusuwa take a ƙasa ,kowanne ɗanta ya leƙo sai ya taɓa baki ya juya,bawanda ya kalle ta balle ya kula da halin da take ciki,ahaka ALHAJI ya shigo yanda yaga TALATU ya yi matuƙar tsorata fara ƙwala ma ƴaƴan na shi kira,kan kace mi duk sun hallara a ɗakin. "Haba kuna ganin uwarku ba lafiya amma ba wanda yazo kanta?. Yai maganan cike da ɓacin rai. AMEENAH tace,"BABA kayi haƙuri bamusan bata da lafiya ba BABA,sannan ai ita tafara wofintar damu bata tausayin mu muma ya zaai miyi tausayinta,bata iya temaka mana da komi koda zamu mutu hatta kai bata tausayi fa BABA". "Zakuyi mata dan Allah ne albarkacin haihuwa badan halinta ba ,ko nima in don halinta ne bazan kulata ba". Wannan karan jin abinda ƴarsa tace yasa yayi maganan cike da lallashi. MAMA ko yun ƙuri tayi tana kakarin amai yayi da sake wani uban bayan gida acikin zani take ɗakin ya ɗauke wari kan kuce mi kowa na rigerigen fita don kar cikin sa ya kumbura aciki harda ALHAJI. _TOFAHHHHHHHH_ MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA ARBA'IN DANA ARBA'IN DA ƊAYA 40&41* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Kan mi kowa na rigerigen fita don kar cikin sa ya kumbura aciki harda ALHAJI,itako sakin kashin ta taringa yi a zani ga ɗan banzan ɗoyi itama da kanta ɗoyin ya isheta. Ɗan kwali RUƘAYYA ta ɗauka ta ɗaure hancinta da bakinta ta shiga ɗakin ta ɗaga labulen ƙofa kafin ta buɗe window zuwa tayi ta temaka mata tacire mata zanin ta goge kashin kafin ta naɗe zanin ta fita dashi ta aje gyara wajen tayi kafin ta shiga uwar ɗaki ta ɗauko dogon riga tasaka mata turaren wuta ta kunna ɗakin ya ɗau ƙamshi , sauaran yaran koh daga dokin ƙofa suka tsaitsaya suna mata sannu tuni ALHAJI yai waje. ******** SALEEM ko tunda ya koma gida ya nufi ɓangaren MAIMUNATU ya kulle kansa bayan yabada cigiyarta a gidan radio da tv da police station kan kuce mi ko ina ya ɗauka ɓacewar matan mai company SALEEM motors,shiko kashe duk wayoyin shi yayi ya hau gadonta ya kwanta yana ta tunanin inda zaa ganta. Abin kamar wasa kwana ɗaya biyu sati ɗaya biyu wata ɗaya biyu suk ya fita hayacinsa ko ina ba labarinta duk yafita hayacin sa gashi MOM tamai shiru da maganan bata ƙara cemasa komi ba tazuba masa idanuwa in yaje gidan sama-sama suke hira wani lokaci daga gaisuwa bata ƙara ce masa komi,tun yana zura idanuwa zata dawo ya tabbata baza ta dawo ba ya koma addua sadaka duk ya tara malamai don suyi masa saukan alƙurani ai sadaka. Bai shiga harkan HANEEFA inde ba itata gwada masa tana buƙatar sa ba shima ba'acikin kwanciyar hankali yake kusantar ta ba wani lokaci harta gamsu shi bai kawo komi ba don ba sha'awar yake jiba MAIMUNATU ko tayi ƙiba ko ina ya cicciko cikinta ya fito yanzun yakai wata shidda MOM duk ta tanada kayan haihuwa motsi kaɗan tayi sai MOM tace lafiya miya faru ina yake miki ciwo ,saide tayi murmushi tace ba komi duk da tana da damuwar mijinta tanso taganshi tana ɓoyewa ne sabida kunya da kawaicin MOM da takeji in kewar mijinta ya dameta saide ta kulle kanta a ɗaki tayi ta kuka saitayi mai isarta babu mai lallashi ta gaji tashiga toilet ta wanke fuska tazo ta hau gado tai baccinta,sai kuma kwanakin nan tana faye mafarkin mahaifinta yana cikin wani hali abun na damunta sosai ɓoyewa take bata son MOM ta gane wani lokaci in driver ya kaita awo in zai ɗauko ta sashi take yakaita unguwan ta tsura ma gidan idanuwa tanaso ta shiga amma mummunan ƙaddaran da yasameta a gidan ya rinƙa dawo mata hakan ya kesa taji bata shaawar shiga gidan ahaka zata wuce akwai randa suna zuwa taga MOMY HAJIYA HINDATU tafito a motor ta da gudu da alaman fitan gaggawa zatayi shima ranan bata shiga ba kuma duk zuwan da take bata taɓa ganin mahaifinta taba. ALHAJI MUKHTAR ko ya rame ya rine ba wannan tumbin aikin gida babu abinda baiyi shine kullum zaman gida tunda yanzun baida abin yi ta watso mai kayan shi dole ya koma BQ da kwana yanzun sam HAJIYA HINDATU bata ɗauke shi a matsayin miji ba dashi da babu duk gudane,akullum ya zauna tunanin ƴaƴan sa da tsohuwar matan sa da ƴan uwan shi da mahaifiyar shi adabban sa suke duk sanda zai tuna su sai yayi zuban hawaye yana dana sani daba baya zata dawo da ya gyara kuskuren sa yanzun ko gun ƴanuwan sa yaje yasan bazasu yafe masa ba balle ƴaƴansa da yabada sadakan au ga wani wanda bai sani ba yanzun ko ya barsu araye ko ya kashe oho ko suna ina oho. _HUMMMMMMM._ Akwana a tashi ba wiya wajen ubangiji cikin MAIMUNATU nada wata tara da kwanaki haihuwa yau ko gobe yanzun ɗaki ɗaya suke kwana da MOM don kar naƙuda ya tashi cikin dare . Yayinda SALEEM har yacire rai da ƙara ganinta amma yana yawan mafarkinta tana cikinjin daɗi da kwanciyar hankali inde yana cikin damuwa musamman in HANEEFA ta ɓata masa rai takan zuwa ta faranta masa rai,inko ya tashi da safe ya rinƙa sadaka kenan. Haneefa ko wulaƙanci da gori atunanin ta MAIMUNATU tabar gidan har abada ita kaɗai ne yanzun zataci gaba da murza zaranta yanda takeso. Wayewar safiya asabar ta tashi da ciwon baya da na mara kaɗan kaɗan haka ta ringa daurewa don kar MOM ta gane ,MOM ko taao ta gano wani abu jin inta tambaye ta tanacewa ba komi yasa ta ƙyaleta ,adaddafe tai sallah magariba muƙewar da zatayi ta kasa bayanta da mararta ya amsa ta yanka uban ihu. Daidai lokacin yaturo ƙofa wazai gani ihun wa zai ji inalillahi'wainna'ilaihiraji'un kawai yake nanatawa yana murza idanuwa a tuanin shi gizau ɗin da tasaba masa yau ma tai masa ,MOM da tajiyo ihunta fitowarta daga kitchen taje ta sa ai mata faten tsakin da tace yau shi take sha'awa,bangaje shi tayi ta shiga ɗakin tana faɗin sannu tare da ɗagota. Cizan leɓen ta tayi tare da addu'a,SALEEM ƙara buɗe baki yayi ganin MAIMUNATU da tulelen ciki tou cikin waye waya mata yaushe tai ciki yaushe tazo gidan nan kuma. MOM cikin ɗaga murya tace,"katemaka mana muje asbiti haihuwa ce tazo". Yanayin da MOM tai magana yasa ya riƙe tambayoyin sa da ya ƙunso zai watso ya cincime ta yai waje da ita, MOM akwatin kayan haihuwar ta ɗauko tabi bayan su. MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA ARBA'IN DA BIYU DANA ARBA'IN DA UKU 42&43* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Yanayin yanda MOM tai magana yasa ya riƙe tambayoyin sa daya ƙunso zai watso ya cincime ta yayi wa ita ta tana ta salati tana gantsarewa,MOM akwatin kayan haihuwar da ta haɗa ta ɗauko tabi bayan su. Agidan baya ya kwantar da ita MOM da ko mayafi babu tashiga gidan gaba shima shiga mazaunin driver yayi ya ma motor key maigadi ya wangale get yafice amintina ƙalilan ya isa asbitin sabida gudun da yayi da sauri aka amsheta aka shiga da ita labour room ,shida MOM na tsaye bakin labour room MOM na ta adduan saukanta lafiya yayin da shi kuma tunani yake ya akai MAIMUNA take da ciki dama MOM tasan inda take toh cikin waye ne baride ya jira ta haihu yaga ɗan dawa yake kama kafin ya samu daman yi ma MOM tambayoyin nan,a zuciyar shiko farin ciki kamar anbashi kyautar wani abu amma ya rasa farincikin minene? MAIMUNATU ko ana labour room anacin kwa-kwa ɗanya inciwon ya taso mata addu'o'i ,kala-kala ke fita abakin ta da ya lafa mata taji wani mugun yunwa ya taso mata hanjin ta kamar zasu tsinke daƙyar ta buɗe baki tagaya ma nurse ɗaya yunwa takeji. Nurse da sauri taje ta iske MOM na zaune ta rafka tagumi azuciyarta koh addua take Allah ya sauke MAIMUNATU lafiya ,MOM na ganin NURSE ɗin ta miƙe tana tambayan tahaihu ne,nurse ɗin tai murmushi tace a'a abinci takeso taci dai inda hali asamo mata,MOM ta sauke sanyayyar ajiyar zuciya tace tou ,kallon SALEEM tayi dayake ta sintiri tace,"MY BOI abinci take so taci kaje ka sayo mata kafin ka koma gida ka dawo zakajima","ok MOM",kawai ya iya faɗa ya nufi motor sa yashiga yabar haraban asbitin aiko baijima ba yadawo MOM yaba ma abincin ta shiga dashi,aiko MAIMUNA na ganin ta ta ƙanƙame ta tana kuka tana faɗin MOM kiyafe min MOM kice SALEEM ya yafe min MOM mutuwa zanyi wallahi,MOM dan Allah kafin in mutu kice SALEEM yaje ya ɗauko min DADY mu in yaganshi gida baije aikiba in ganshi in roƙe shi gafara shi.......!,MOM toshe mata baki tayi tana girgiza kai itama tana hawaye ahankali tafurta bazaki mutuba inshaAllahu haka dama zafin naƙuda yake bari in sa SALEEM yaje gidan ku ga abincin kici kinji kita addua kidena kuka",cikin muryan lallashi MOM ke mata magana,"toh MOM yayi sauri",sake MOM tayi MOM ta fice ta iske shi tsaye inda ta barshi yana ganin ta ya tambaya ta haihu ne ,MOM ta bashi ansa ta hanyar girgiza kai kafin ta faɗa masa saƙon MAIMUNATU,jimmm kaɗan yayi can kuma yace,"tou MOMY bari de naje",baijira abinda zatace ba yajuya a sanyaye karde da gaske mutuwan zatayi inta mutu ya zaiyi da ƙyar ya jure rashinta a zahiri a baɗini koh tana manne cikin zuciyar shi,dole yaje ga mahaifinta duk da ba lallai ya saurare shiba amma zai roƙesa yazo ko so gudane yaga ƴar tasa,da tinani kala-kala ya ƙarasa ƙofar gidan su MAIMUNATU ya fito ya tsaya jimmmmmm kamar bazai je bakin get ɗin ba de ya ƙarasa yafara nocking. DAD ɗinsu lokacin yana madafa yanata fama da ice ga hayaƙi don yanzun HAJIYA HINDATU tadena siyan gas saide tabashi kuɗin ice yaje unguwa mai nisa ya sayo kafin ya ɗaura sanwa yanzun ma tana ɗaki ita da ƙawayenta yana nan yana fama da wuta ga hayaƙi gashi taƙi ci gashi tabashi lokaci inbai gama ba zaisha zagi,nocking ɗin gwt da yajiyo ne yasa shi miƙewa atinanin shi mutanan tane ,don shi ba mI zuwa neman sa kowa ya guje shi yazama kamar mujiya acikin jama'a . Zuwa yayi ya buɗe ƙofar get ɗin yana ƙare ma SALEEM kallo yana tunanin ina yataɓa ganin wannan fuskar. SALEEM ko cewa yayi sannu baba don sam baigane shiba don lokacin da yagansa bai cikin natsuwar sa shiyasa bai ƙare masa kallo ba. Banbaraƙwai DAD yaji kalman SALEEM wai BABA daganin yaron nan ɗan mutunci ne tunda har ya giramama sa amma duk wa ƴanda suke zuwa wajen HAJIYA bamai kallon sa da mutunci balle yace masa BABA,bissimillah yaro HAJIYAR na ciki". SALEEM ya girgiza kai tare da cewa," BABA mai gidan nazo nema BABAN su MAIMUNATU da MUNAYYA da MAHFUZ,tana asbitine dan Allah in yana nan kamin sallama dashi in roƙeshi yaje ya ganta nine mijinta". Yai maganan cikin sanyin murya kamar zaiyi kuka. DAD ko jin yace,"shine mijin ƴarsa dama shi yaba ƴarsa yawani gwalalo idanuwa yanabin sa da kallo. Ganin kallon da yake masa yasa jinkin SALEEM ƙara sanyi yace,"Baba bade mai gidan ya mutuba?,ta tambaya da alaman tsoro ƙarara afuskar shi. DAD yai ƙasa da kai tana sharan hawayen da suka zubo masa da bayan hannu,SALEEM koh ganin yana hawaye tsoro ya ƙara kamashi tabbas BABAN MAIMUNATU ya rasu. "Nine mahaifinsu ba kowa ba dan Allah kakaini garesu na roƙe gafarar su na cutar dasu da mahaifiyar su nima rayuwa gashi ta juya min baya lokaci kaɗan na gode ma Allah da ya ƙara sada ni da ƴaƴana kafin na mutu a wulaƙance". Yana magana yana matsan hawaye. SALEEM ko a tsorace yake kallon sa tabbas yanzun da ya ƙaremai kallo yaga tsantsar kaman shi da MAHAFUZ saide MAHAFUZ yafishi farine tou miya faru dashi haka yakoma kamar almajiri ya rame duk da alokacin bai wani ƙare masa kallo ba amma tabbas yasan yana da ƙiba. "Dan Allah muje kakaini nayi kuskure inma bazaka jera dani ba ko da ƙafa kamin kwatanci zanje inda take". Maganan sa yadawo da SALEEM duniyar tunanin da ya lula,yace,"BABA muje ga motor ma awaje". "Naga jikina yayi ƙazanta da yawa nashiga motor ka na ɓata ma duk warin hayaƙi nake sai inyi sati banyi wanka da sabulu ba saide innayi ma HAJIYA wanki yan gutsatsarin sabulu in ɗauka inyi wanka dashi". Cike da tausayi SALEEM ke kallon sa azahiri yace," muje BABA", DAD ko da yamanta HAJIYA tasa shi sanwa haka yabi SALEEM ,shiya buɗe mai ƙofar motor saida yashiga ya kulle kafi ya zagaya yashiga mazaunin sa. Ɓangare MAIMUNATU kuwa..............! _UHMMMMM NA MANTA BAKU COMMENT_ MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA ARBA'IN DA HUƊU DANA ARBA'IN DA BIYAR 44&45* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* __________📖Ɓangaren MAIMUNATU kuwa in naƙuda ya tashi taci wiya da ya lafa taji yunwa sai taci abinci jin bayan gida tayi tace ma nurse ɗin takaita banɗaki,nurse ɗin tace tayi anan yunƙurin da tayi sai kan baby nurse ɗin ta temaka mata baby yafito ta ƙara wani uban nishi saiga na biyu allura akai mata mahaifa tafito nurse ɗaya na gyara yaran ɗaya na gyarata tasss aka gyarata bata ƙaru sosai ba yanda zaa ce dole sai an ɗinketa kasan cewan yaran ƙananu ba kalan manya-manyan ƴaƴan ba. Bayan an gama gyarata aka kaita ɗakin hutu yaran kuma aka fita dasu wajen MOM,MOM jikina rawa ta miƙe tana tambayan ta haihu mi aka samu?,nurse ɗin tace,"sai anbani goron albishir gasu har biyu daga gani kama suke da mahaifinsu don mahaifiyar su tafisu kyau". "Ƴan biyu fa kika ce nurse?,MOM ta tambaya cike da mamaki. 'Ƙwarai kuwa",nurse ɗin ta faɗa a taƙaice tana murmushi miƙa ma MOM ɗaya tayi ta riƙe ɗaya taci gaba da faɗin ,"mace,da na miji amma mace tafara haihuwa". MOM duban fuskar babyn take tabbas kama take da SALEEM wannan ƴa kamar an tsaga kara,wani daɗi da farin ciki ya mamayeta bakin ta yaƙi rufuwa sai addu'a take musu. "Ina mahaifiyar tana lafiya dai ko?,MOM ta tambaya tana mai kallon nurse ɗin. "Tana cikin ƙoshin lafiya tana ɗakin hutu zaki iya shiga muje in aje babyn guda". "Toh mashaAllah,lafiyar uwar yafi mahimmanci ba lafiyar ƴa-ƴan ba ,awaje na". "Tabbas kuwa ,cewar nurse ɗin,in uwa ba lafiya tayaya zata kula da ƴaƴanta". Daidai lokacin SALEEM suka ƙaraso haraban asbitin bayan yai packing suka fito tare da DAD suka nufo inda MOM suke tsaye. Suna ƙarasowa yace,"MOM ta sauka lafiya ne ya take ya babyn mi aka samu?,lokaci ɗaya ya jero wa ƴannan tambayoyin. MOM cike da farin ciki tace,"ƴan biyu kyautan Allah mace da namiji kaga yanda suke kama dakai kamar an tsaga kara,tana maganan tana miƙa masa na hannunta". Gaban shi ya yanke ƙirjinshi na tsanan ta bugu,jikina rawa ya ansheta yana duban fuskanta tabbbbas wannan jinin shi ce suna tsana nin kama lokacin yana yaro miƙa ma MOM ita yayi ya amsa na hannun nurse yana kallon shi tabbas ƴaƴan duk shi suka biyo ashe MAIMUNATU nada ciki tabar gidan sa kansa har yanzun ɗaurewa yayi,duk da farin ciki na mamaye zuciyar shi baisan sanda yake washe hauru ba duban DAD yayi da yake tsaye tsuru-tsuru yana bin su da kallo yace. "DAD kagani ko kaddaran aure na tafito da MAIMUNATU randa muka haɗu ,kaƙi fahimta cewa ba yawan banza take zuwa ba ka aura min ita a wulaƙance ashe rabon ƴan biyu mace da na miji ne a tsakanin mu na tabbata basu kenan ba wani haihuwar sai ƴan uku". DAD ƙasa yayi da kansa yana matsan ƙwalla cike da dana sanin abinda yayi,MOM ko kallon shi take yanda SALEEM yabata labari ai mahaifin su MAIMUNATU mai kuɗi ne ba almajira kalan wannan ba gashi kuma suna kama da MAHAFUZ ƙila shine inko shine Allah ya gwada masa iyakan sa. "Wanan shine mahaifin su ?,MOM ta tambaya cike da mamaki. "Eh MOM" cewar SALEEM yanayi yanakallon newborn baby sa da hankalinsa nakan babyn. Nufa ɗakin da MAIMUNATU take sukayi tana kwance tayi shiru kamar mai tunanin wani abu bacci takeso tayi amma yaƙi zuwa mata jin anshigo yasata juyawa ganin waƴanda suka shigo yasa ta yin murmushi tana mai ƙoƙarin miƙewa tace,"YAYA ina DAD ɗin bakaje ka kira min shiba koh",ta faɗa magana kamar zatayi kuka. Matsowa yayi yazauna agefenta yana ma babyn kiss a baki yana murmushi yace,"ga DAD nan tsaye". Ɗaga idanuwan ta tayi ta zuba ma mutumin da yake bayan MOM idanuwa ƙare masa kallo tayi gabanta na tsanan ta bugu tabbas wanga DAD ɗinta buɗe idanuwa da baki tayi maƙogaranta ya bushe. DAD ƙasa yayi da kai ahankali yace,.........! MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* *SHAFI NA 46&47* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* DAD ƙasa yayi da kai ahankali ya buɗe baki yace,"MAIMUNATU dan Allah kiyi haƙuri keda ƴan uwanki ku yafe min haƙƙin ku bazai taɓa barina ba kinga yanda rayuwa yayi dani". Dake zuciyarta tayi kukan dake niyan ƙwace mata ta haɗiye shi binsa da kallo kawai take maganan bakinta ya maƙale abin da yafaru can baya ya ringa dawo mata a ƙwa-ƙwalwa 'da take face girgiza kai,dafe kan ta tayi da hannuwan ta biyu. MOM ƙarasowa tayi ta dafa kafaɗar ta,yayinda SALEEM ya kafe ta ido shima DAD haka. MOM tace,"MY MUNAT mahaifinkine tunda har ya nuna har ya nuna yayi kuskure dama shi rayuwa in mutane basu hore kaba duniya zata hore ka tou yanzun duniya ta hore mahaifinki kiyafe masa ki masa afuwa". "MOM na yafe masa shima ya yafe mana",ataƙaice tai maganan don yanda takejin zuciyar ta cunkushe mata. "Nagode Allah ya albarkace ku ya albarkace rayuwarku MAIMUNATU na nema gafarar ku Allah bai bani ikon na naime na mahaifiyar kuba". "DAD karka damu UMMIE mu bamai riƙo bane ta yafe ma bata taɓa riƙon ka aranta ba abinda ta ɗauka rayuwar auran ta ƙaddara ce". "Hmmmmm kide bari MAIMUNATU na cutar da BILKISU sosai haƙƙin ta bazai taɓa barina ba",ya ƙarashe maganan yana mai zubar hawaye. "DAD dan Allah kadena karkai mana kuka,babu kyau zuban hawayen mahaifi ga ɗa abinda ya kamata kaita ma UMMIE mu addua". MAIMUNA taya zanbar zubar hawaye tun sanda nai miki auren wulaƙanci na wulaƙanta ku da ƙannan ki nabada ku a inda bansani ba,nashiga halin ƙunci da damuwa,nan ya kwashe abinda ya faru tun bayan barin su gida har zuwa yanzun ya ƙarashe maganan yana mai fashewa da kuka. MAIMUNATU saida ta masa kuka taringa tunowa yanda lokacin UMMIE su itama ta sha wahala. Ba ƙaramin tausayin sa su MOM sukaji ba duk jikin su yayi sanyi. "DAD kabar kuka haka katashi dan Allah". SALEEM ya tashi ya aje babyn dake hannun shi ya ƙarasa inda DAD ya miƙar dashi yana share masa hawaye da hannun sa. Nan aka zauna anata jajanta alamarin da yafaru da labarin bayan rabuwa,da yamma aka sallame ta bayan likita ya duba ta ya tabbatar babu matsala,gidan MOM aka wuce da ita SALEEM na liƙe da da ƴan yaran shi duk hararan da MOM kemasa amma yayi kamar bai gani ba,DAD ko yaso ya koma amma SALEEM ya hanashi. "MUKHTAR-MUKHTAR-MUKHTAR,wai har yanzun girkin don iskanci yau zan maka rashin mutunci tunda kanaji ina ƙwala maka kira kana jina wiyanka ya isa yanka". "Dan Allah HAJIYA HINDU ki rinƙa rage masa icen damuna kinsan sai ahankali inkina son sauri kisai gas mana". Wani mugun kallo ta wurga ma ƙawar tata da suke zaune suna fira tare da jan tsaki tace. "Miye amfanin namijin da bazai fita ya kawo ba kawai ka maida shi boyi boyi yarinƙa ma aiki nide bazan fita ba in nemo ba sannan inzo inbiya ma'aikata,bari inga uwar mi yakeyi tun ɗazun". Tafaɗa tana mai miƙewa tana ta ƙorafi da masifa harda zagi,koda ta isa wajen madafar amma babu shi,buɗe baki tayi tare da harzuƙa BQ ta nufa da sassarfa tana ƙwala masa kira ganin ba kowa yasa ta tabbatar ya fice bada izinin taba duba tunkunyar tayi taga ruwa ne kaɗai da jajjagen kayan miya ranta ɓaci yayi ta rufe tukunyar tana ƙwafa tana ta zage-zage harta koma ɓangaren ta,ƙawar ta najinta bata ce komi ba,shiru shiru ba DAD ba labarin sa tana zaune kan kujera ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya sai girgije-girgije take kamar bishiyar kanya. DAD ko yana can ansa an gyara masa ɗaki musamman koda su MUNAYYAH suka ganshi sai murna suke su haye kan jikin sa suna wasa ,SALEEM baibar gidan ba sai goma ya wuce shima MOM ta kore shi koda yaje gida HAJIYAR gidan nashi tayi bacci abinta ba ruwanta da jiran miji taga ya dawo ko bai dawo ba. _LALLAI HANEEFA UWAR BALAGAZAZZU😆_ Washagari bayan ya tashi yayi sallah asuba ya kira MOM bata ɗaga ba bacci ya koma bacci bai farka ba sai tara ya tashi yai wanka ya shirya ya fito . Tana zaune ta kalmashe ƙafa tanacin indomie tana latsa waya dubanta yayi har zai kauda kai kuma yatina wani abu yace. "Ina kwana HAJIYA HANEEFA kin tashi lafiya". Wani daɗi ya baibayeta SALEEM yadawo SALEEM ɗin da saida taɗancin magani kamar bazatai magana ba kafin tace ,"lafiya ",a taƙaice. Mamakin ta yake yaushe zata gane ita ba kowa bace ta dena wannan uban girman kan amma sai ya basar yace," masha Allah nafa samu ƙaruwa HAJIYA HANIFA". Ɗan ɗagowa tayi ta kalle shi akaikaice kafin taci gaba da danna waya,tace. "Maika samu nide nasan ban haihuba kuma nice kaɗai matar ka kuma baka da tunkiya ko kaji agidanan hala kafara kiwon kifine ban sani ba". Murmushi yayi jin kalan rainin wayo HANEEFA wai ita kaɗaice matar sa. Yace,"ko ɗaya kishiyar kice ta haihu MAIMUNATU ta haifa ƴan biyu mace dana miji,suna gidan MOM ". Jin maganan da ya faɗa loman da takai ya zubo wayar hannunta ya suɓuce cike da mamaki take kallon sa. Murmushi ya sake tare da cewa,"kishirya anjima kije kiga ƴaƴan naki". "Ƴaƴana kuma ko ƴaƴan shegu kadena haɗa kanka da wannan shegun ƴaƴan yaushe tai cikin a ina ta same su da kana iya ciki ma mace aini yakamata in fara samu ba ita ba,wallahi bazamu ɗau ƴaƴan shegu ba a gidanan salon in haihu ƴaƴana suƙi auruwa a gurɓata musu tar biya". Cike da masifa da ɗaga murya take magana. Dariya ya sheƙe da ita saida yayi mai isar sa sosai kafin ya dubeta da take tsaye ta riƙe ƙugu yace. "Dadina dake HANEEFA aikin jahilci ya miki yawa ance miki MAIMUNATU koda ta bar gidan nan da ƙafarta tafita MOM tazo ta ɗauketa ta tafi da ita ta ɓoyeta sannan ai ni yanzun nagane ina haihuwa yaushe nema mukai auran wai shekara nabiyu ne fa muke kuma tsakanin auranta da naki inbaki manta ba wata ɗaya da kwanaki ne matata dallll na buɗeta aleda in faɗa miki sannan ko ƴaƴan nan shegune basu da uban da yawuce ni tunda na aure uwar su kuma sun halatta gare ni sannan jan kunne na ƙarshe karki ƙara cema ƴaƴana shegu",ya ƙarashe maganan yana nunata da yatsa yana murza su waje ɗaya,baijira mai zatace ba ya sa kai ya fice ya barta baki buɗe,wato ita SALEEM ke faɗa ma maganganu akan wata banza wai kishiya. SALEEM ko gidan MOM ya wuce gida cike yake da ƴan barka ƴan uwan su SALEEM da duk sun ɗauka HANEEFA ce ta haihu basu san da ƙarin auran da yayi ba sai sunzo suga wata ce daban MOM take faɗa musu yayi aure ne kawai a ɓoye BAFFAN shi ƙanin babansa sai faɗa yake saida MOM tamasa bayanin yanda yayi auran ya haƙura. Maijego tana shan tattali a dangin miji wasu basuyi niyan zuwa ba atinanin su HANEEFA ce amma da sukaji ya ƙara aure tururuwa ake yara da yamma kowa yasan HANEEFA bata da mutunci. SALEEM kullum kafin yaje aiki sai ya biyo in ya dawo sai ya biya baibarin gidan sai goma ko shaɗaya. Mahaifiyar HANEEFA tazo barka harso biyu amma HANEEFA ko zuwa batayi ba sabida baƙin cikin dake cin zuciyar ta ace har wata tazo ta haihu ita ko ko ɓatan wata batayi ba ,bata jeba sai ana gobe suna shima MOMYNTA ta kirata ta zazzageta kafin ta shirya taje shima a tsaye tai barkan ko ɗaukan ƴaƴan batayiba ta ta taunan cingam tasa kai ta fice,ƴan uwan SALEEM ko ba wanda yabi ta kanta MOM ce kaɗai ta kulata sai MAIMUNATU duk da tana ta wani shan ƙamshi tana hura hanci kamar na *MY SURUKA FATEEMA ZAHRA😆 KUNSAN HANCIN NAN GUNGUMEME NE MUSAMMAN INTANA DA CIKI WAI BOTORAMI😜🤣*. DAD ko yana ɓangaren da aka ware mai SALEEM ya masa sabbin ɗunkuna akwanaki kaɗan ya murje yafara maida ƙiban shi,kullum yana liƙe dasu MUNAYYA da MAHAFUZ tare dashi ake kaisu makaranta aje ɗauko su,harya manta da HAJIYA HINDATU,sai lokaci-lokaci yake tunata yasan koda ta duba bata ganshi ba bazata ji komi ba ko ajikin ta zataci gaba da alamuranta taci gaba da cin karanta ba babbaka. Ranan suna yara sunkaci sunan Mahaifiyar MAIMUNATU da mahaifin SALEEM gidan suna ya cika ya tumbatsa sosai maijego taci ado kamar baza'a mutu ba,duk inda ka waiga zaka hango kowa nakai loma juyawan da zanyi na hango PRINCESS naciro cokali acikin jaka waro ido😳 nayi da buɗe baki😯 ban gama mamaki ba na hango LEEMERT PINKY itama taciro nata harta yaji don in ban manta ba akwai wani gidan biki da mukaje shima harta yaji taje😉 wai SAKEENA GUSAU irin wannan cin shinkafa haka hannu baka hannu ƙwarya kamar zaa ɗauke plate ɗin🤔,hango FATEEMAH ZAHRA nayi tana tura drinks acikin jaka,wai mutane da dama ashe sun san da sunanan harda su LIPTON GIRL naman kaji kawai akeci kunsab bataci sai sallah-sallah,zugar ƴan MATAR BAHAUSHE FANS na hango suna ta salfie agefe SIS NAJAART FANS suna gefe suna hira AISHA BAGUDU FANS ba abinda suke sai rawa,su AISHA JB yanzun aka shigo anci uba adon kyau na zuba a ƙasa wai mashaAllah HAFSAT GARKUWA kuwa fansa duk sun buga anko kunsan mayun biki ne ZAFAFA FANS wai manyan mata maganin ƙananan yara ba abinda suke sai tashin ƙamshi,MAA'ULLE UWAR TSOKANA FANS ba abinda suke sai kallon ƙasar atamfan kowa,biki yayi biki dai gida yacika yai fal harda su LEEMAT ƳARFILLO ,duk anzo aci arage atafi da na dare gida anci ansha anyi hotuna maijego sai canja kaya take kala-kala ana hotuna bakin MOM yaƙi rufuwa haka bakin angon ƙarni baban ƴan biyu ALHAJI SALEEM gidan mutane basu dana shigowa ba har dare haihuwar nan antara abin arziki anyi suna lafiya kowa ya watse amma banda LEEMART PINKY da MRS BASAKKWACE da suka ce sai angama suyan nama sunci iya cin su anbasu tsaraba. _WAI YAU NAGA KWAƊAYAYYU🤔😆_ Musamman MRS BASAKKWACE hanjin da akasoya tafi kowa ci harda maijego kamar ita ta haihu😯 _BARI INYI SHIRU DON ANCE WAI MASIFAFFA CE MATAR BASAKKWACE ƊINA HAKA NAKE JI AGUN ƘAWAR TA PINKY LEEMAH😜_ KUYI COMMENTS KUGA TYPING😚 Ɓangaren HAJIYA HINDATU kuwa bata damu da rashin ganin DAD ba cewar ta gwamma da ya nemar ma kanshi madafa don ita dama ta gaji da cidashi,cigaba tayi da al'amuran gaban ta bata kuma damuwa da rashin ganin sa ba balle ta neme shi. ****** MAMA fa an rafke anji jiki ciwo na ta cinta tana kwance sai an kwantar an tayar komi sai anmata kamar ƙaramar yarinya yayinda yaran duk suka gujeta in sunyo ƙofar ɗakinta kuwa banɗaki zasu je,MARYAM ce kaɗai mai ƙoƙarin kulawa da ita sai ALHAJI ,sauran ko ko oho ba ruwansu da ita sunce taje awakin da ta fiffita fiye dasu suyi jinyar ta. Maryam ko tace,sabida albarkacin haihuwa zata kula da ita ,duk da itama ta wulaƙanta-ta ,bata kula da ita ba sanda take neman temako. _ALLAH YA KYAUTA JINƘAN ƊA MA WANI ABUNE ALLAH YA KYAUTA NA GABA,WALLAHI AKWAI IYAYE MATA DA YAWA MASU KALAN HALIN MAMA BASU JIN ƘAN ƳAƳAN SU BASU IYA TEMAKON SU DA KO SISI BA,ABINDA SUKA SANI KAWAI ƳAƳA SU NEMO SU KAWO MUSU KUMA DOLE SIYI MASU ABINDA SUKESO TUNDA ANCE ABI UWA TOH DA ALLAH YACE ABIKI A GWAGWA CE KE TOH KO AGWAGWA NAJIN ƘAN ƳAƳANTA KO KAZA KI TAƁA MATA ƳAƳA KIGA YANDA ZASUYI DAKE,MATA MUNA DA ƘWAƘWALE KIFI🙄_ MAMAkoh ba abinda take faɗa a kullum sai ku yafe min,abinda na muku shi kaɗai take faɗa sabida zafin ciwo,baccin duk sun watse sun barta. Akwana atashi ba wuya su MAIMUNATU anyi kwana arbain da haihuwa,da ita da ƴaƴanta sinyi ɓulɓul sabida kulawan MOM sai sheƙi suke yi abin su yayinda SALEEM kullum yana liƙe dasu,DAD ma an murmure anyi kyau yakan shigo falo suyi ta hira da MOM wani lokaci kuma su fita da SALEEM duk da har yanzun bai sakin jiki sosai dasu. Bayan arbain da kwana biyu suka shiryawa da DAD da MOM da SALEEM da MAIMUNATU,MUNAYYA,MAHAFUZ,da ƴan biyu da ake kira BASMAH DA BASAM sai kura,da sukaje kowa mamaki yake ganin ALHAJI MUKTHAR ya rame gashi ba HAJIYA HINDATU toh ina take kowa tambayan dake ƙunshe abakin sa kenan,wa ƴannan kuma da sukazo dashi waye su,basu wani samu tarban arziki ba wajan ƴan uwan shi,hakan yasa jikin sa ƙara yin sanyi,MOM ta kwantar masa da hankali,ita taje ta same su tai musu bayani komi ta kuma faɗa musu ita surukar shi ce dan Allah tunda ya gane kuskuren shi su yafe mai,girmanta da kwarjinin ta kuma sabida Allah suka yafe masa sukai ta masa faɗa da nasiha akan biye mace da yayi tashiga tsakanin sa da ƴan uwan shi ,neman gafaran su yayi suka yafe masa yanata farin ciki da murna. Haka suka shirya sukaje ƙauyen ƴan uwan mahaifiyar su MAIMUNATU bai taɓa xuwa ba sai yau suko sai murna suke suga ƴaƴan BILKISU da jikokinta sai nan nan suke dasu kwanan su biyu suka shirya suka taho cike da tsarabobi kala-kala. Kwana ɗaya sukai agarin kura suka dawo kaduna cike da murna da farin ciki. "Kike cewa mene HANEEFA da girmanki da shekarunki ƙaramar yarinya ta fiki iya riƙe miji?,tou tun wuri ki gyara". "Tou ya zanyi ƙawata",HANEEFA ce ke magana duk tayi ƙozai ƙozai ta faɗa,yanzun tashiga hankalinta don ko kulata SALEEM yadena yi in yafita tun safe bai dawo wa sai dare shine take ba ma ƙawarta labari,ƙawar ta ringa mata faɗa da nasiha,kuma tace da yadawo ta nemi gafarar shi ai yanzun zama ake da kishiya lafiya,kishin mai aji ake bana hauka ba kuma taji ta ɗauka nasihar ƙawar tata tayi nadaman abinda tayi tun baya da tayi biyayya da baai mata kishiya ba da ta zauna ita kaɗai da taji nasihar MOMYNTA daba haka ba. Washagarin da suka dawo tafiya HANEEFA tazo gidan MOM da farin ciki MAIMUNATU ta tarbeta itama haka aka gaisa faram-faram,har ƙasa ta duƙa ta gaida MOM da DAD,MOM sai mamaki take abinda HANEEFA bata taɓa yiba kenan a tsaitsaye take mata magana yau itace guywa har ƙasa. Itako zama tay ta shantake sai jan MAIMUNA take da hira,koda SALEEM ya dawo yaganta sai mamaki yake tare sukai dinner awajen ne tanemi gafarar kowa SALEEM ba ƙaramin daɗi yajiba haka maimuna da mom,anan ne MAIMUNA tace,YAYA, AUNTY yakamata MOM ta aura DAD ɗinmu koh?. Kallon-kallo kowa keyi awajen. MUNAYYA koh tace,"eh wallahi aunty kaima ka amince koh MAHFUZta faɗa tana mai kallon MAHFUZ da ba hankali, sosai gyaɗa kai yayi yana wasan shi HANEEFA ma tace, wallahi ko sun dace",MOM ko kunya SALEEM yace, na ɗau nauyin komi ran jumaa za'ai,DAD murmushi kawai yakeyi ,MOM kunya kamar ta nitse ƙasa,suko ƴaƴan sai hiran yanda zasu sha biki sukeyi daga bisani SALEEM da HANEEFA sukai musu sallama suka wuce,MAIMUNA da taga zasu wuce shida HANEEFA wani ƙululun kishi ya taso mata dannewa tayi tai masu yaƙe harda rakiya a motor shi suka koma aka bar motor HANEEFA,MAIMUNA da ƙyar taja ƙafar ta ta shiga ciki wani nauyi takeji aranta mijinta shida wata. _🤔 kaji min mata iyayen kishi kiga mata da mijinta ki aura kice zaki kishi baa aure aka aure ki🙄😏_ SALEEM da HANEEFA sun raya daran nan cikin farin ciki da ƙaunar juna suka dirje juna,yayinda MAIMUNATU da ƙyar bacci ɓarawo ya saceta sabida tsananin kishin dake cin zuciyar ta. Washagari da HANEEFA yazo ya aje ta kafin ya wuce aiki anan tai break fast tana ta nan nan da ƴan biyu MAIMUNATU ko haushinta takeji kamar ta maketa gani take anci amanar ta. _WAI ALLAH SU MAIMUZ IYAYEN KISHI SUKAYI DE SUNNA_ AGURGUJE Ranan jumaah aka ɗaura auran MOM ND DAD akan sadaki 150k SALEEM ya biya sadakin shine waliyin MOM yayinda BAFFAN shi ne waliyin DAD duk da ƴan uwanshi suzo abin ya ma dangin MOM ɗadi sosai dana DAD ɗin SALEEM dama sunjima suna mata maganan aure tai ta musu hanya-hanya,anci ansha anyi ƴar walima dan ginsu ne kawai sai ƙawayen MOM da MOMYN HANEEFA aranan MAIMUNATU ta ta koma ɗakinta HANEEFA sai murna take ,adaran ranan SALEEM kaman jira yake saida ya ɗebi gara abin sa,HANEEfA kwashe su BASAM tayi ta tafi dasu ɓangareta acewar ta karsu damesu yau akwai harka. Zaman gidan SALEEM gwanin ban shaawa kowa burinta ta ga tafi ƴar uwanta iya kula da miji inkungan shi baku iya gane shi yayi ɓulɓul dashi harda ɗan tumbi abinsa hankalin sa yayi matuƙar kwantawa ga matan sa sun haɗa kan su kamar ba kishiyoyin juna ba abin gwanin ban shaawa. DAD ya dawo da ƙiban shi yayi kyau MOM tattalin abinta take sosai kamar ƙwai,su MAIMUNATU insunzo gidan abin har mamaki suke tsohuwa da iya kula da miji,wani abu in tayi suke jin kunya ba MOM ɗin ba. _🙄🙄🙄🙄 kaji ƴaƴan zamani ta tsaya kallon ruwa kwaɗo ya mata ƙafa salon ai mata kishiya_ Ɓangaren MAMA bayan taji sauƙi ta nemi gafarar ƴaƴanta da mijinta nan suka yafe mata,yanzun tayi sanyi tagane Allah ɗayane komi ta samu ƴaƴanta mujinta dabbobin ma ta kwashe ankai kasuwa ta saida tazo tai ma ƴaƴanta hidima da kuɗaɗe,adduan ta yanzun Allah ya fiddo masu da miji suyi aure. _SU MAMA ANJI JIKI_ Ɓangaren HAJIYA HINDATU kuwa ta haɗu da wasu ƴan damfara sun damfare ta sun tafi da duk kuɗaɗenta hatta gidan da take bai tsira ba saisa suka sa ta saida suka amshe kuɗi ,akan zasuyi wani kasuwanci da zata samu kuɗi sosai dole badon tanso ba ta koma ƙauye,a ƙauye ko ɗan raɓa ta akayi a ɗakin hatsi nan take kwana ƴan uwanta da suka tambayeta ina mijinta cewa tayi dasu ya mutu,koda labari yaje kunne ƴan uwan DAD sukace ƙarya ne yanan da ranshi da matar shi ƴaƴanshi da jikokin sa. Ataƙaice de HINDATU tazama kamar mujiya abinci sai an tsammata shima kamar ta roƙa matan ƙannenata da yayyunta siyita zagi da hantara duk ta yaƙune ta zama abin tausayi. DAD da labari yaje mai yai dariya shiryawa yayi suka tafi da MOM a ƙofar gidan su HINDATU ya tsaya ya aika aka kirata tana fitowa ta ganshi buɗe idanuwa tayi gani yanda ya zama wannan ce matar tashi kenan kallonta yayi a wulaƙance yace HINDATU kenan kinga yanda rayuwa yake soya lokaci lokaci ko ni kikaso ki gani a wulaƙance albarkacin haihuwa ban wulaƙanta va gaki ke a wulaƙance Allah ya kyauta ciro takadda yayi a aljihu ya wurga mata,itako sai zubar hawaye take baibi ta kanta ba ya faɗa motor driver yaja shi sai gidan su inda ƴanuwa ke ta murna aranan suka dawo kaduna. BAYAN SHEKARA GOMA abubuwa masu daɗi da marasa daɗi sun faru nasara da rashin sa sunfaru inda MAIMUNATU ta ƙara haihuwan ƴan uku duk maza yayinda taba HANEEFA su BASAM kyauta tunda ita haryanzun haihuwa shiru,tunda ta haifa ƴan uku ta sa kuka ita de saita huta dole badon SALEEM naso ba sabida farin cikinta ya yarda sukai tsarin iyali su BASAM an girma ana primary four yayinda ƴan uku AƘIL maisunan mahaifin MAIMUNA ,ARIF mai sunan maihaifin HANEEFA ,AFIF mai sunan BAFFAN SALEEM,SALEEM an girma anzama magidanci yazama babban mutum sosai haka HANEEFA da MAIMUNATU girama yazo musu amma inka kalla su BASMA zakace ba MAIMUNATU ta haife suba ƙannan ta ne sabida yanayin jikinta mai kyau su AƘEEL suna da shekara biyar shiryawa sukai suka nufi gidan MOM da ta zaɓa dattijuwa yanzun sosai da ita da DAD har furfura suka aje hango wasu kyawawan yara nayi da saida nayi da gaske nagane MUNAYYA ne da MAHAFUZ suka girma haka cike da murna suka tare au BASAM inda MOM ke kwance jikin DAD shiko sai shafa gashin kanta yake suna hira,su MAIMUNATU sun saba gani saide suyi dariya,HANEEFA tace," kai MOM kude baku tsufa",dariya suka sa nan suka zauna akai ta hira cike da nishaɗi, saidare suka bar gidan. Ɓangaren su MAMA duk ta aura da ƴaƴan ta inda ta bugi ƙirji tai musu kaya naji da faɗa batare da kosisi ALHAJI ba yanzun zamanta lafiya take da ƴaƴnta da mijinta. HAJIYA HINDATU tayi aure inda ta aura wani ɗan giya y ɓa dake ta kuma dole ta fita tayo aikin wanke wanke da shara ta kawo masa kuɗin giya sannan taciyar dashi,yanzun tana danasanin abinda tayi a baya tana tunain yanda zata ga su MAIMUNATU ta nema gafarar su duk sanda zata ji labarin sunzo kafin taje zata iske sun wuce duk ta rame tayi baƙi zanin ɗaurawa ya gagareta duk mijinta ya kwashe ya sayar yasha giya,kuma bata isa tayi magana ba tasha duka. _KAƊAN KIKA GANI_ ƘARSHE SUBUHANAKALLAHUMMA WABIHAMDIK'ASHADU ALLAH'ILAH HAILLALLAH'WA'ASH HADU'ANNA MUHAMMADAN ABDUHU'WA'RASULUHU _typing🖌️_ *MATAR BAHAUSHE* NA *MRS BASAKKWACE* SADAUKAR WA GAREKI UWAR MARAYU:- *HAJIYA HAFSAT MANNIR ƊAN IYA UWAR GIDAN MATEMAKIN GWAMNAN SOKOTO (MOMYN IMAN ƊAN IYA).* DEDICATED BY *MY BLOOD SIS KHADEEHATOU S DOGARAI(LIPTON GIRL☕) BAN MANTAKI BA ƘAUNAN KI A JINI NA YAKE LUV U LODI-LODI.😘* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *SHAFI NA 48&50* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* Ɓangaren HAJIYA HINDATU kuwa bata damu da rashin ganin DAD ba cewar ta gwamma da ya nemar ma kanshi madafa don ita dama ta gaji da cidashi,cigaba tayi da al'amuran gaban ta bata kuma damuwa da rashin ganin sa ba balle ta neme shi. ****** MAMA fa an rafke anji jiki ciwo na ta cinta tana kwance sai an kwantar an tayar komi sai anmata kamar ƙaramar yarinya yayinda yaran duk suka gujeta in sunyo ƙofar ɗakinta kuwa banɗaki zasu je,MARYAM ce kaɗai mai ƙoƙarin kulawa da ita sai ALHAJI ,sauran ko ko oho ba ruwansu da ita sunce taje awakin da ta fiffita fiye dasu suyi jinyar ta. Maryam ko tace,sabida albarkacin haihuwa zata kula da ita ,duk da itama ta wulaƙanta-ta ,bata kula da ita ba sanda take neman temako. _ALLAH YA KYAUTA JINƘAN ƊA MA WANI ABUNE ALLAH YA KYAUTA NA GABA,WALLAHI AKWAI IYAYE MATA DA YAWA MASU KALAN HALIN MAMA BASU JIN ƘAN ƳAƳAN SU BASU IYA TEMAKON SU DA KO SISI BA,ABINDA SUKA SANI KAWAI ƳAƳA SU NEMO SU KAWO MUSU KUMA DOLE SIYI MASU ABINDA SUKESO TUNDA ANCE ABI UWA TOH DA ALLAH YACE ABIKI A GWAGWA CE KE TOH KO AGWAGWA NAJIN ƘAN ƳAƳANTA KO KAZA KI TAƁA MATA ƳAƳA KIGA YANDA ZASUYI DAKE,MATA MUNA DA ƘWAƘWALE KIFI🙄_ MAMAkoh ba abinda take faɗa a kullum sai ku yafe min,abinda na muku shi kaɗai take faɗa sabida zafin ciwo,baccin duk sun watse sun barta. Akwana atashi ba wuya su MAIMUNATU anyi kwana arbain da haihuwa,da ita da ƴaƴanta sinyi ɓulɓul sabida kulawan MOM sai sheƙi suke yi abin su yayinda SALEEM kullum yana liƙe dasu,DAD ma an murmure anyi kyau yakan shigo falo suyi ta hira da MOM wani lokaci kuma su fita da SALEEM duk da har yanzun bai sakin jiki sosai dasu. Bayan arbain da kwana biyu suka shiryawa da DAD da MOM da SALEEM da MAIMUNATU,MUNAYYA,MAHAFUZ,da ƴan biyu da ake kira BASMAH DA BASAM sai kura,da sukaje kowa mamaki yake ganin ALHAJI MUKTHAR ya rame gashi ba HAJIYA HINDATU toh ina take kowa tambayan dake ƙunshe abakin sa kenan,wa ƴannan kuma da sukazo dashi waye su,basu wani samu tarban arziki ba wajan ƴan uwan shi,hakan yasa jikin sa ƙara yin sanyi,MOM ta kwantar masa da hankali,ita taje ta same su tai musu bayani komi ta kuma faɗa musu ita surukar shi ce dan Allah tunda ya gane kuskuren shi su yafe mai,girmanta da kwarjinin ta kuma sabida Allah suka yafe masa sukai ta masa faɗa da nasiha akan biye mace da yayi tashiga tsakanin sa da ƴan uwan shi ,neman gafaran su yayi suka yafe masa yanata farin ciki da murna. Haka suka shirya sukaje ƙauyen ƴan uwan mahaifiyar su MAIMUNATU bai taɓa xuwa ba sai yau suko sai murna suke suga ƴaƴan BILKISU da jikokinta sai nan nan suke dasu kwanan su biyu suka shirya suka taho cike da tsarabobi kala-kala. Kwana ɗaya sukai agarin kura suka dawo kaduna cike da murna da farin ciki. "Kike cewa mene HANEEFA da girmanki da shekarunki ƙaramar yarinya ta fiki iya riƙe miji?,tou tun wuri ki gyara". "Tou ya zanyi ƙawata",HANEEFA ce ke magana duk tayi ƙozai ƙozai ta faɗa,yanzun tashiga hankalinta don ko kulata SALEEM yadena yi in yafita tun safe bai dawo wa sai dare shine take ba ma ƙawarta labari,ƙawar ta ringa mata faɗa da nasiha,kuma tace da yadawo ta nemi gafarar shi ai yanzun zama ake da kishiya lafiya,kishin mai aji ake bana hauka ba kuma taji ta ɗauka nasihar ƙawar tata tayi nadaman abinda tayi tun baya da tayi biyayya da baai mata kishiya ba da ta zauna ita kaɗai da taji nasihar MOMYNTA daba haka ba. Washagarin da suka dawo tafiya HANEEFA tazo gidan MOM da farin ciki MAIMUNATU ta tarbeta itama haka aka gaisa faram-faram,har ƙasa ta duƙa ta gaida MOM da DAD,MOM sai mamaki take abinda HANEEFA bata taɓa yiba kenan a tsaitsaye take mata magana yau itace guywa har ƙasa. Itako zama tay ta shantake sai jan MAIMUNA take da hira,koda SALEEM ya dawo yaganta sai mamaki yake tare sukai dinner awajen ne tanemi gafarar kowa SALEEM ba ƙaramin daɗi yajiba haka maimuna da mom,anan ne MAIMUNA tace,YAYA, AUNTY yakamata MOM ta aura DAD ɗinmu koh?. Kallon-kallo kowa keyi awajen. MUNAYYA koh tace,"eh wallahi aunty kaima ka amince koh MAHFUZta faɗa tana mai kallon MAHFUZ da ba hankali, sosai gyaɗa kai yayi yana wasan shi HANEEFA ma tace, wallahi ko sun dace",MOM ko kunya SALEEM yace, na ɗau nauyin komi ran jumaa za'ai,DAD murmushi kawai yakeyi ,MOM kunya kamar ta nitse ƙasa,suko ƴaƴan sai hiran yanda zasu sha biki sukeyi daga bisani SALEEM da HANEEFA sukai musu sallama suka wuce,MAIMUNA da taga zasu wuce shida HANEEFA wani ƙululun kishi ya taso mata dannewa tayi tai masu yaƙe harda rakiya a motor shi suka koma aka bar motor HANEEFA,MAIMUNA da ƙyar taja ƙafar ta ta shiga ciki wani nauyi takeji aranta mijinta shida wata. _🤔 kaji min mata iyayen kishi kiga mata da mijinta ki aura kice zaki kishi baa aure aka aure ki🙄😏_ SALEEM da HANEEFA sun raya daran nan cikin farin ciki da ƙaunar juna suka dirje juna,yayinda MAIMUNATU da ƙyar bacci ɓarawo ya saceta sabida tsananin kishin dake cin zuciyar ta. Washagari da HANEEFA yazo ya aje ta kafin ya wuce aiki anan tai break fast tana ta nan nan da ƴan biyu MAIMUNATU ko haushinta takeji kamar ta maketa gani take anci amanar ta. _WAI ALLAH SU MAIMUZ IYAYEN KISHI SUKAYI DE SUNNA_ AGURGUJE Ranan jumaah aka ɗaura auran MOM ND DAD akan sadaki 150k SALEEM ya biya sadakin shine waliyin MOM yayinda BAFFAN shi ne waliyin DAD duk da ƴan uwanshi suzo abin ya ma dangin MOM ɗadi sosai dana DAD ɗin SALEEM dama sunjima suna mata maganan aure tai ta musu hanya-hanya,anci ansha anyi ƴar walima dan ginsu ne kawai sai ƙawayen MOM da MOMYN HANEEFA aranan MAIMUNATU ta ta koma ɗakinta HANEEFA sai murna take ,adaran ranan SALEEM kaman jira yake saida ya ɗebi gara abin sa,HANEEfA kwashe su BASAM tayi ta tafi dasu ɓangareta acewar ta karsu damesu yau akwai harka. Zaman gidan SALEEM gwanin ban shaawa kowa burinta ta ga tafi ƴar uwanta iya kula da miji inkungan shi baku iya gane shi yayi ɓulɓul dashi harda ɗan tumbi abinsa hankalin sa yayi matuƙar kwantawa ga matan sa sun haɗa kan su kamar ba kishiyoyin juna ba abin gwanin ban shaawa. DAD ya dawo da ƙiban shi yayi kyau MOM tattalin abinta take sosai kamar ƙwai,su MAIMUNATU insunzo gidan abin har mamaki suke tsohuwa da iya kula da miji,wani abu in tayi suke jin kunya ba MOM ɗin ba. _🙄🙄🙄🙄 kaji ƴaƴan zamani ta tsaya kallon ruwa kwaɗo ya mata ƙafa salon ai mata kishiya_ Ɓangaren MAMA bayan taji sauƙi ta nemi gafarar ƴaƴanta da mijinta nan suka yafe mata,yanzun tayi sanyi tagane Allah ɗayane komi ta samu ƴaƴanta mujinta dabbobin ma ta kwashe ankai kasuwa ta saida tazo tai ma ƴaƴanta hidima da kuɗaɗe,adduan ta yanzun Allah ya fiddo masu da miji suyi aure. _SU MAMA ANJI JIKI_ Ɓangaren HAJIYA HINDATU kuwa ta haɗu da wasu ƴan damfara sun damfare ta sun tafi da duk kuɗaɗenta hatta gidan da take bai tsira ba saisa suka sa ta saida suka amshe kuɗi ,akan zasuyi wani kasuwanci da zata samu kuɗi sosai dole badon tanso ba ta koma ƙauye,a ƙauye ko ɗan raɓa ta akayi a ɗakin hatsi nan take kwana ƴan uwanta da suka tambayeta ina mijinta cewa tayi dasu ya mutu,koda labari yaje kunne ƴan uwan DAD sukace ƙarya ne yanan da ranshi da matar shi ƴaƴanshi da jikokin sa. Ataƙaice de HINDATU tazama kamar mujiya abinci sai an tsammata shima kamar ta roƙa matan ƙannenata da yayyunta siyita zagi da hantara duk ta yaƙune ta zama abin tausayi. DAD da labari yaje mai yai dariya shiryawa yayi suka tafi da MOM a ƙofar gidan su HINDATU ya tsaya ya aika aka kirata tana fitowa ta ganshi buɗe idanuwa tayi gani yanda ya zama wannan ce matar tashi kenan kallonta yayi a wulaƙance yace HINDATU kenan kinga yanda rayuwa yake soya lokaci lokaci ko ni kikaso ki gani a wulaƙance albarkacin haihuwa ban wulaƙanta va gaki ke a wulaƙance Allah ya kyauta ciro takadda yayi a aljihu ya wurga mata,itako sai zubar hawaye take baibi ta kanta ba ya faɗa motor driver yaja shi sai gidan su inda ƴanuwa ke ta murna aranan suka dawo kaduna. BAYAN SHEKARA GOMA abubuwa masu daɗi da marasa daɗi sun faru nasara da rashin sa sunfaru inda MAIMUNATU ta ƙara haihuwan ƴan uku duk maza yayinda taba HANEEFA su BASAM kyauta tunda ita haryanzun haihuwa shiru,tunda ta haifa ƴan uku ta sa kuka ita de saita huta dole badon SALEEM naso ba sabida farin cikinta ya yarda sukai tsarin iyali su BASAM an girma ana primary four yayinda ƴan uku AƘIL maisunan mahaifin MAIMUNA ,ARIF mai sunan maihaifin HANEEFA ,AFIF mai sunan BAFFAN SALEEM,SALEEM an girma anzama magidanci yazama babban mutum sosai haka HANEEFA da MAIMUNATU girama yazo musu amma inka kalla su BASMA zakace ba MAIMUNATU ta haife suba ƙannan ta ne sabida yanayin jikinta mai kyau su AƘEEL suna da shekara biyar shiryawa sukai suka nufi gidan MOM da ta zaɓa dattijuwa yanzun sosai da ita da DAD har furfura suka aje hango wasu kyawawan yara nayi da saida nayi da gaske nagane MUNAYYA ne da MAHAFUZ suka girma haka cike da murna suka tare au BASAM inda MOM ke kwance jikin DAD shiko sai shafa gashin kanta yake suna hira,su MAIMUNATU sun saba gani saide suyi dariya,HANEEFA tace," kai MOM kude baku tsufa",dariya suka sa nan suka zauna akai ta hira cike da nishaɗi, saidare suka bar gidan. Ɓangaren su MAMA duk ta aura da ƴaƴan ta inda ta bugi ƙirji tai musu kaya naji da faɗa batare da kosisi ALHAJI ba yanzun zamanta lafiya take da ƴaƴnta da mijinta. HAJIYA HINDATU tayi aure inda ta aura wani ɗan giya y ɓa dake ta kuma dole ta fita tayo aikin wanke wanke da shara ta kawo masa kuɗin giya sannan taciyar dashi,yanzun tana danasanin abinda tayi a baya tana tunain yanda zata ga su MAIMUNATU ta nema gafarar su duk sanda zata ji labarin sunzo kafin taje zata iske sun wuce duk ta rame tayi baƙi zanin ɗaurawa ya gagareta duk mijinta ya kwashe ya sayar yasha giya,kuma bata isa tayi magana ba tasha duka. _KAƊAN KIKA GANI_ ƘARSHE SUBUHANAKALLAHUMMA WABIHAMDIK'ASHADU ALLAH'ILAH HAILLALLAH'WA'ASH HADU'ANNA MUHAMMADAN ABDUHU'WA'RASULUHU