Uwar goyo new book Chapter1 wajen ya cika da Jama, a maza da Mata babba da yaro Kowa harkar gabansa kawai yake ba ruwan kowa da kowa kasancewar gobe sallane yasa shagon Mai Suna alfijir Super store cike da Jama, a baban shagone yanada qofofi har hudu duk wani nau, in sutura da kayan kyalekyale shagon nadashi tsayawa fasalta yaddah shagon yakema bata lokacine You itace ranan da musulman duniya sukakai azuminsu na 29 gobe Ko jibi kenan take sallah Inka dubi fuskokin Jama, ar dake cikin alfijir Super market din kowannensu cikin farinciki da annashiwa yake kowa na sayen abinda yakeso Jama, a sai kashe naira kawai yake a cikin shagon kaika rantse kace bada guminsu suke samo kudinba A wanni vangare kuwa wata matace da yarta da ba zata wuce year shekara shiddah a duniya ba Kayane a kusa da Ita masu yawan gaske Wanda ta saima Year lelen nata Kallo daya zakaima Matar Ka gane macece Mai aji kuma naira ta zauna don alamun Hutu sun bayyana a jikinta Daaa ganin yanayin jikinta zaka gane tayi nisa da talauci Domin shiga Tai ta kece raini Kaya ta saka masu tsada Ita da year tatata daga wuyarta zuwa hannayenta wasu hadaddun danyen gwala qwalaine a ciki wani siririn gyale ta yafa a kafadar Tata wacce ake Kira da tayani gantali Sam batai Kama da Matar aureba kasancewar yanayin shigar Tata da tayi Sai baza kamshi kawai take Tana wani hura hanci irin na masu hannu da shuni A zaune take a kan wani kujera ba qaramin kudi ta kashema yar Tata ba duk tsadar Abu bata shakkar siyama yar Tata inhar ranta naso kuma Zai sakata cikin walwala Dukda wannan uwar siyayyar da taima yar Tata a banza ya tashi domin kuwa ita yar a duk cikin himilin kayan da aka jibgo Mata din bataga abinda yai Mata ba Hasalima Ita wani Riga da siket takeso data Gani a jikin wata yarinya a lokacin da sukaje Viki a wani gida tun a lokacin taji kayan sun birgeta don haka taketa rigima Kan sai momin Nata ta siyo Mata kalan kayan sai kuma akai rashin sa. A ba, a samu kalan kayanba don har Dubai abbanta yaje don kayan Amman Ina Abu yaci Tara saidai ya samo hadaddu Wanda sukafi wanNan kyau Amman daya kawo Mata saita dinga ihu da tsalle akan bataso Dole sai kalan wadancan Daqar maman Tata ta shawo kanta da yin mata alqawarin duk indai ake saidawa Ko, a inane indai har a fadin duniyar nanne wajen yake to sai taje ta sayo Mata su kuma Ko nawa suke hakan yasa ta tashi ta nufi gidansu yarinyar da yar Tata taga kayan a jikinta saidai anyi rashin sa, a domin kayan ba a naija aka saima yar tasuba Tun daga Saudi wata yar uwarsu ta kawo ma yar tsaraba haka ta coma gida cikin sanyin jiki tanata tunanin ta yaddah zata shawo kan yar Tata ba tare da an samu matsalaba Hakan kuwa akai duk wasu kalamai masu taushi da kwantar da zuciyar da taitama yar tata basuyi tasiri ba Don rigima Kala Kala ta dinga tsirowa dAshi hardasu yajin cin abinci na sati daya Dadai maman ta fahimci yar Tata Tana cikin wani haline yasa ta dauketa zuwa alfajir Super market Wanda Ke cikin Garin Ko allah zaisa taga wasu kayan wadanda sukafi wadancan Ita a nata tunanin kantine babba kuma duk abinda kakeso zaka iya samu a ciki Don haka yasa ta taho da ita sai kuma akai rashin sa. A a duk kantin saida suka zagaye ciki da wajensa Amman Basu samu kalan kayanba Yarinyace qarama wacce shekarunta Basu taka sun karyaba Amman sai Dan banzan rigiman tsiga kodon ita irin yarannanne da babu kwaba balle harara_tunda Tai wayo komai sai abinda ranta keso ake Mata komai kuma tsadar abu idan aka saya Mata ba zatayi amfani dashiba matuqar bai kwanta mataba Mahaifinta yana matuqar Jin haushin halayyar yar tashi saidai ba yadda zaiyi don Bashi da icon hanawa sbd rayuwar auren nasu ba yaddah aka sani suke gudanar dashiba Matar tashi Ita keda icon komai a gidan Sam batason taga bacin ran yarta shiyasa yar takecin Karenta babu babbaka shagwaba Kala Kala ta iyashi Ga qiriniya da rashin Jin magana da kuma rashin Kunya duk wannan Abu da take a wajen uwarta duk ado ne domin kuwa batasanma tanayiba ballentana ta hanata Duk shirin da kuke da ita kanaqin halayyar yar tatta to yanxu zaku raba hanya da ita koda kuwa jikinta nekai Yarinyar an shagwabata da yawa duk abinda zatai marar kyau to a wajen uwarta Mai kyau ne kwarai da gaske Karna cikaku da surutu shin wai wacece wannan matar Hajiya fanne Kenan wadanda mutane sukafi sani da hajia tsigala mafadaciyar matace a zamanin quruciyarta duk a yarn anguwan nasu babu Wanda ya kaita masifa Mummunace sosai baqaqirin da ita babu Ko alamun fari a jikinta Yaddah fuskarta take baqa haka zuciyarta take babu Ko alamun Imani a tattare da ita asalin mahaifanta mangawane daga qaramar hukumar nguru ta jahar yobe suka dawo garinda suke a yanxu idan Suna yarensu kaika rantse kace kanuri suke mahaifinta talakane Amman yanada Rufin asiri Domin kuwa yanada Sana, arsa wacce da ita yake samun daukar nauyin iyalan Nasa kuma dattijon arziqine don Jama. A na girmamashi don halinsa na kirkine ba ruwansa da shiga shirgin da Bai damesaba Mahaifin fanne nada ilminsa na addini don da yawa Jama. A a wajensa suke zuwa daukan darussa mahaifiyarta da mahaifinta kusan halinsu dayane don mahaifiyar tatama taso ta kereshi wajen haquri Su biyar ne wajen mahaifin nasu uku Mata biyu Maza saidai duk yayyin Nata an musu auren dangi Ga Yan uwansu a lokacin da akaxo yin natanne ta qeqashe qasa akan ita ba zata aure Wanda akeson a hadata dashiba akai juyin duniyarnan taqi yarda dukda haquri na mahaifin fanne Amman saida tasa ya kamata yai Mata dukan tsiya don da alamun sunansa taqeson batawa mahaifiyarta kuwa nasiha ta dinga Mata akan tai haquri ta amince da zabin da mahaifin Nata yai Mata gamida nasiha Mai ratsa jiki shine mijin Nata da kalamai harta samu daman shawo kansa amman da sharadin bata sati biyu tak inhar sati biyu ya cika bata samo mijin aureba to zai hadata da Wanda yai niyyah Nanfa mahaifiyar Tata ta takura Mata akan ta fitar da mijin da zata aura a cikin gwanon samarin da suke zuwa wajenta Tun kafin lokacin da mahaifin Nata ya dibar Mata don tasan halin mijin Nata akwaishi da haquri amman duk sanda ya fusata bashi saurin sauka saidai abinda ita mahaifiyar fannen bata saniba shine duk cikin samarin Nata babu Mai zuwa wajenta da niyyar aure duk Yan I love u I love u ne Yan axo axo aji dadi a Ware ne sai kuma masu nemNta da fasiqanci Amman Sam bata taba Basu hadin kaiba Yau itace ran da mahaifin Nata ya dibar Mata suka cika din haka daya ya kirata domin Jin Wanda ta tsayar ganin ganin ta faramai hanya hanyane yasa yace to lallai Da Wanda yai niyyah Zai hadata Dan Dan uwansa nanfa tai tsalle ta dire gamida cewa wLlahi inhar aka hadata aure da Wanda sukeson hadatadin to cikin biyu sai anyi daya kodai ta kashe kanta Ko kuma tabi uwa duniya ta salwantar da rayuwR Tata acan kawai kalaman fannen ba qaramin girgixa mahaifan Nata yaiba hakan yasa suka qaleta taci gaba da zama a gabansu har aka dau lokaci mai tsawo fanne sai qara gansamewa take a gaban iyayenta don harta wuce minzalin aure don sa, ointa yanxu wasu nada yaya2 wasu uku Duk anguwan an santa batada kunya Kona misqara zarratan ga fada idan Tana fada bakinta har kumfa ke fita Ga zagi fanne ta iya zagi Lamar bamagujiya sannan Ga shegen tonon fada Lamar karya Kai fada koda bada Ita akeba Tana shiga kullun sai an kawoma iyayenta qararta hakan ba qaramin qonama mahaifin Nata rai yakeba Hakan yasa Jama. A ke kiranta da fanne tsigala fada da gaskia tsorone Hakan ba qaramin damun mahaifinta yakeba burinsa daya shine Yaga ya kawar da fanne daga gabansa koda Zai iya samun kwanciyar hankali ta wani bangaren Ana cikin hakane mahaifin Nata ya bada Ita sadaka Ga wani saurayi Dan anguwan nasu kyakkyawan saurayine daga gidansu fannen zuwa gidansu saurayin gidaje ukune kawai a tsakani. A. Lokacin daya sanar da mahaifiyar fanne matarsa kenan hukuncin daya yanke akan yar tasa ba qaramin tashin hankali tashigaba sbd tuna furucin yar Tata acan baya tashi kuma san mijin Nata idan yahau baya saurin sauka kuma bai cika alqawari kuma ya karyaba Hakan yasa ta shiga wani Hali don Gani take Kaman lokacin rasa yar tatace taxo gashi kuma yace Mata karta sake ta fada Mata har sai an kalmmala komai Mahaifin fanne shine yadau dawainiyar komai na game da kayan Viki da kuma Yan abubuwan da baza. A rasaba Wanda addini ya tanadar a bangaren mahaifiyar Tata kuwa Sam bata wani amanna da wannan bikin don Gani take kamar kashe kan Nata zata kamar yaddah ta fada a baya shin waye Akabama fanne sadaka Abubakar sadiq matashin saurayi ajin farko farine tes dashi ga dan dogon hancinsa yarone Mai ladabi da biyayyah Da sanin ya kamata ga ganin Girman na gaba dashi Tun yana qarami mahaifinsa ya rasu Don haka Dan uwar mahaifiyarsa ya riqeshi shine Tun yana aji uku na gaba da firamare mariqin Nasa ya rasu hakan Hakan yasa yake zuwa shagon wani a anguwansu yana masa yan aikace aikace da koyon Sana. A domin samun na kashewa don daman abbakar din Mai zuciyar neman na kansane Don haka ya tashi tsaye wajen neman na kansa ganin Hali da dabiun abbakar ne yasa mahaifin fanne yai sha, awar Bashi yarsa sadaqa a lokacin da yake fada masa saida ya tsaya sosai ya tunani kamin ya bashi masa ta bangaren mahaifin fanne kuwa murnane tattare a tare dashi don yanada yaqinin abbakar bazai watsa masa qasa a ido ba sbd dattakon yaron yaroneshi amman halin manyane dashi Duk da Bai farin ciki da kyautar da akai masa kuma baiyi na, am da itaba amman ba zai iyama tsohon gardamaba don yana ganin girmansa don daman ance ai shaidanne kawai Ke maida hannun kyauta baya hakan yasa ya amshi kyautar da akai masa hannu bibbiyu gamida godiya tareda wata yar guntuwar murmushin da zamu iya kiranta da yaqe a ranan da mahaifin fanne ya sanar da abbakar kyautar da yai masa ranan wuni yai bashi da kuzari don Ko abinci kasaci yai ya kasa fita shago mariqiyarsace ta leqo gamida fadin abbakar lfy you baka fitaba Ko bakajin dadine yace eh goggo zazzabine Ke damuna tace to ina zuwa bari na samo maka magani don nasan ba za, a rasaba nanta barshi ta fice daga dakin A daren ranan kasa barci yai ya saqa wannan ya kwance wancan wai duk dandai ya samu mafita Amman Ina a haka har gari ya waye abufa yai qamari don har abbakar ya fara ramewa tunanin irin zaman da zasuyi shida fanne kawai yake don tuntuni yasan halin yarinyar ya tsani halayyan yarinyar da kyamar abubuwan da take aikatawa Domin shi Ko kadan baison Yaga yaro na Raina na gaba dashi ita kuwa fanne ba ruwanta tsoho Ko girman babanta yai idan ya shigo harkarta yanxu zata yayyafa masa ruwan rashin Kunya kai Ko kallone kai Mata wanda bai gamshetaba yanXu saiku Debi Yan kallo kaida ita fanne ba sa, an abbakar bace don da yayanta na uku yake abota don akwai wata Rana da abbakar din ya samu yayan ita fannen akan su dinga tsawata Mata akan abubuwN da take domin duk ba masu kyau bane sai ce masa yayi su Gani suke kamar da shafar aljanu a lamarin fanne don abubuwan Nata kullun gaba suke mun rasa yaddah zamuyi da Ita saidai addu, a kawai da mukasa a gaba kaima Ka tayamu da addu, a abbakar yace Ina ba wani addu, ai yasin bataji duka Bane kawai tsagwaron rashinjine Ke damunta da yarinta kuma wlh Ina tabbatar maka da duk sanda ta shigo sabgata saina Mata abinda harta mutu bata Manta dashiba don wlh saina Mata dukan da sai tayi satittika a kwance abokin Nasa yai Daria yace abbakar kenan don ba tare da Ita kakeba shiyasa kake fadin haka abbakar yace to lallai zakasha mamaki Allah dai yasa tayi gigin shiga sabgata Ka Gani ita kanta fannen Tana mamakin yaddah akai take shakkar abbakar din koda tayi niyyar sauke masa buhun masifar Tata sai taji ta kasa dukda kuma irin shishshige matan da yake don Kai tsaye yake tunkararta ya fada Mata cewa abinda take babu kyau ta gyra halinta da tayi niyyr mayar masa da martani Ko zaginsa da zarar ta kalli kwayar idonta duk saita daburce gaba da gabanta Kenan wai aljani ya taka wuta Ita da kanta idan ta zauna saita dinga tunanin shin wai meye take gani a cikin kwayar idon abbakar ne wnda Ke firgitata haka Amman har izuw yanxu bata samu amsar hakan ba abinda bata saniba kuwa shine akwai wani sirri da Allah ya boyene Wanda sai shida kansa yasan ko meye wannan Jama. A da dama sunyu mamakin wannan Hadi da akai domin abbakar salihin matashine kuma natsastse Wanda Ke ganin darajar na gaba dashi ita kuwa fanne kowa ya Santa batada Kunya Kona misqara zarratan ballagazaace wacce qaramin Abu zaisa yanxu Ku dambace kaida ita bata ganin mutuncin kowa a idonta duk girman mutun bata shayin angaza masa rashin mutunci Ko watsa masa ashar hakan yasa Jama. A da dama Ke zuwa masa jaje na rashin zabama yayansa uwa ta gari da kuma Yan Bani na iya dake zugashi akan karya sake ya yarda da kyautar da akai masa Mezai faru ta bangaren fanne zata amince Ko a, A idanma ta amince ya zaman auren nasu Zai kasance? Mu hadu a next chapter Uwar goyo Chapter2 Jama, a da dama na ganin rashin dacewar tasu don babu yaddah za, ai tsuntsun dake yawo a sama yai rayuwa da kifin dake cikin rigiya abinda Basu saniba shine bakin alqalami ya rigada ya bushe domin tuntuni ya rigada ya amsawa mahaifin Nata yanxu kuwa babu ta yaddah za. Ai ya koma yace masa ya fasa ba, a dau tsawon lokaciba akasha Viki dukda dai angon ba son auren yakeba don daqarma ya iya zuwa wajen saurin auren don daman masu iya magana na fadin lbrn zuciya a tambayo fuska Bangaren amarya kuwa abin ba yabo ba fallasa Don tunda aka fara hidiman bikin batacema kowa komaiba don koda mahaifin Nata ya kirata gamida sanar da Ita hukuncin daya yanke a kanta din na hadata aure da abbakar shirun da tayi ya nunar masa data amince da zabin da yai Mata din don haka farincikine fal a tare dashi Don haka ya tashi gadan gadan wajen ganin anyi hidiman bikin lfy da kansa ya Kama musu gidan haya saidai daki dayane kasancewar Mai qaramin qarfine Bayan an gamashan Viki yau washe gari amarya da ago sukaje gaisheda iyaye daman Al, adar Garin Kenan don haka Suna zuwa mahaifin fannen ya jashi bangarensa domin su tattauna ananne yake cema abbakar din abbakar don Allah inaso kaimin wani Al qawari guda kuma wannan alqawari ba komai Bane illa so nake Ka riqemin fanne Amana abbakar duk runtsi karka rabu da Ita idan har kaimin hada Ka gamamin komai a rayuwa kaman asirinane Ka Rufe domin manxon Allah yace duk waNda ya rufama wani asiri to kuwa Allah Zai nisantar da fuskarsa Ga shiga wutar jahannama Nasan bakason fanne kawai girmana da mutuncina yasa Ka amince akan ta zama abokiyar rayuwarka domin jama. A da dama na fadin aurennan nakuba jimawa zaiyiba to inaso don Allah kabama marada Kunya inhar Kai haka na tabbata Allah bazai barka hakaba Allah kuma yasa maka albarka ya kuma saka Maka da gidan aljannah Yace Amin baba kuma nai make alqawarin duk runtsi Zan riqe maka yarka bisa Amana sannan sukai sallama Viki ya waste kowa ya Kama gabansa akabar abbakar dagashi sai amaryarsa sai muyi musu fatan zama lfy da kuma Bashi icon cika alqawarin daya daukarma baban nata A ranan da abbakar ya fara shiga dakin fanne da dare ya samu har tayi barci abinta tayi daidai akan gadon basa banban inji bahaushe Be abinda Ke damunta barcinta kawai take Sharawa Daman ba qaramin takaici takejiba idan Tana kwance akan tabarman Karan dake dakinta ranaku da yawa Ko runtsawa batayi don Tana kwanciya ta barman zataita cizonta Kota Ina Tana sha, awar taje gidan qawarta ta ganta akan gadonta abin ba qaramin burgeta yakeba kuma yana daya daga cikin dalilan da yasa bataima baban Nata musuba alokacin da yace Zai hadata aure da abbakar ayau ne ta kudiri niyyar fanshe barcinta data dinga rashinyi a kwanakin baya duk ta dalilin kwana akan taburman Kara tace in banda talauuci mai zaisa mutun ya dinga kwana Akan tabirman Kara duk wani juyi da zakai saita sokeka Alokacin data hayekan gadon natane taji wani sanyin farinciki na ziyartan zuciyarta tace Ashe daman haka kwanciya akan Gado yake da dadi Aiko datasan hakane da tuntuni ta amince da zabin da mahaifin Nata yai Mata na farko kilata huta da rashin yin barci Amman Ka kwanta kan tabirman Kara duk inda Ka juya saita sokeka da wadannan tunanin tunanen har barci ya kwasheta don batasanma angon Nata ya shgo ba Dukda abbakar din ba sonta yakeba amman baiqi shigo Mata da kazar amarciba ganin Tana barci yasa Bai tashetaba ya aje mata a gafe shikuma ya fita waje gamida dauro alwala Nan yaxo ya fara nafiloli Bai tsayaba saida dare ya tsala Donma wai ya farajin barcine ya dafe Kai shi kadai yana tunani yace ohni abbakar shin Wai tayaya zamu fara wannan zaman auren ne oho Allah kadai shi yabarma kansa sani saida asuba ya tashi bayan yai Alwala gamida shirin yafiya masallaci itama ya tasheta don Tai sallah Amman har yaje ya dawo bata farkaba hannunsa yasa ya dinga jijiga gadon har saida Yaga ta bude ido sannan yace Mata to ai saiki tashi kije kiyi sallah kinga har gari ya soma wayewa ba yaddah ta iya haka ta tashi gamida zumburo bakinnan Yayo gaba wai donme Zai Mata katsalandan alokacin da takejin dadin barcin Nata harda mafarkai masu dadi A gurguje taje tayo alwala tai sallan sannan ta koma kan gadon abbabakar yai mamakin irin wannan sallah na fanne Bai kamata ace yar malam Mai farin sani Kaman fanne ace bata iya sallah ba abinda kuwa bai saniba shine Tun daman can fanne ba sallah takeba sai an takura Mata take wani lokacinma idan tayi alwalan dakinta take guduwa taje ta zauna Ko kuma Tai kwanciyarta yanxu hakanma tadaiyinne kawai don karya takura Mata adaidai lokacin da takeson ta huta Yace fanne Ga abin kari Nan a cikin ledar can saiki dauka ki karya da Ita Nina tafi kasuwa dukda taji abinda ya fadan Aman saitai burus dashi abin yai masa ciwo Amman saiya nuna Bai damuba ya kada Kai ya wuce abinsa Ganin ya fita yasa Tai saurin saukowA tuni miyonta ya tsinke da abinda ta Gani tace wai dadi kasheni inji barawon takanta yau itace dacin kaxa yaushe rabonta da taci kaza don haka nanta bude ciki taita diban kazarnan har saida taji tayi qat sannan ta saurara gamida aje saurAn agefe tace anjima idan ta farka daga barcin ta qarasa Hakan kuwa akai Tana farkawa misalin qarfe daya na Rana taqarasa sauran lol Da farko zaman doya da manja suke kodade daga wajen abbakar shi bai nemi wani Abu daga wajentaba baiso ya nema ya janyoma kansa jafa, I da rashin kunya dukda kuwa iya qoqarinsa da yake wajen ganin ya kyautata mata inda zasu shekara a haka babu Mai tankama wani inhar ba shine yai Mata maganaba to ba zatai masa ba don wani lokutanma koda yai Mata maganaba bata cika amsawaba don akwai lokutanda da zaran taga ya shigo take fita waje ta zauna harna tsawon wasu lokuta Har yanxu girman kan fanne da Jiji da kanta babu Wanda ya daya ballentana axoga yinma Miji biyayyar aure Abbakar Dai kallonta kawai yake da kuma jiran ranan da allah zaisa ta gane gaskia yana qoqari wajen sauke haqqinta dake kansa kasancewar har yanxu yana zuwa shagonnan na anguwansu da yake musu Yan aikace aikace Ballentanama ganin gaskia da riqon Amana irin na abbakar yasa Mai gidansa yasa yake shirin dude masa wani babban shago wanda abbakar Dinne Zai dinga Kula da komai abbakar wani irin mutun ne Maison kyautatama iyalansa Kai hardama Wanda suke tare dashi don baiqi ya qarar da duk abinda yake dashiba a lokaci daya don kawai ya biyama kansa buqata daman Ai masu iya magana sunce biyan buqata yafi dogon buri Duk idan ya dawo daga kasuwa bai shigowa hannunsa haka kawai dole saiya taho Mata da wani abu dukda basonta yakeba da kuma kyamatar halinta da yake gamida irin zaman da suke to yana qoqaru wajen ganin ya farantamata Rai kyautatawan da yake Mata da haquri Ga irin zaman da yake da ita hakan yasa ta fara saukowa harta fara masa magana gamida Bashi duk wani kulawa da maigida ya cancanci ya samu a wajen matarsa wannan sauyi da aka samu daga wajen fanne shiya dinke barakar dake tsakaninsu don daman ance mahakurci mawadaci dukda iya qoqarinta da take wajen ganin ta kyautata masa hakan baisa abbakar ya game yarda da Ita Dari bisa dariba don masu iya magana na fadin Mai Hali bai sauya halinsa domin tsoron kar saiya Saki jiki da ita sannan ta bullo masa da wani halin Amman dukda haka Bai fasa yin Mata addu. A akan Allah yasa ta gane ta gyara halaiyarta va Har yanxu fanne bata gyara halaiyyartaba Kai hardama Wanda abbakar din Bai San dasuba wani lokacin idan abin ya taso Mata saiya baka mamaki abin harya farabama abbakar tsoro sai yanxu ya yarda da maganan yayanta da yai masa a baya akan akwai shafar aljanu a tattare da Ita don harya fara tunanin daukarta zuwa wajen kalamai domin Ai Mata ruqiyyah Abin mamakin shine ta bangarensu basa fada jama, a da dama Suna mamakin yaddah akai auren abbakar da fanne ya Dade haka ba tare da samun wani matsalaba harda mahaifan fannen kullun cikin sama abbakar albarka suke don yayi namijin qoqari kasancewar Basu taba tunanin fanne zata zauna gidan aure lfy Lau ba tare da fitintunu sun biyo bayava domin sunfi kowa sanin halin yar tasu Don Mai haquri sosai ne Zai iya zama da ita duk wani irin salon iskanci da zata bullo dashi abbakar yasan ta yaddah zaibi ya shawo kan lamarin wani lokutan idan ta taso da iskancin Nata fita yake yabar Mata gidan don ya rigada yayima mahaifin Nata alqawarin duk runtsi Zai danne duk wani rashin mutunci da zatai masa Ita kanta takan tazauna taita tunani tace haba sai kace bada mutun nake zauneba kaita tsokanan mutum Amman ya nuna baimasan kanayiba Kai wannan mutumin inage Bashi da zuciya kodai yabama kare ya cinyene oho Kai Allah ya wadaran nake ya lalace ta girgixa Kai gamida cewa wlh abbakar ba irin mijin da nakeson aura Bane Ni Wanda idan na takaloshi zai biyemin nakeso idan ta Kama mu dambace duk Wanda ya kada wani to shine jarumin Amman wannan wani solobiyo dashi tirr da irin wannan Hali na abbakar Abbakar kuwa tunani da irin zaman da suke d fanne yasa harya fara ramewa a tsaytsaye bayan Shiba ciwo yakeba sai yar waya Ita kuwa inka ganta kumbura kawai take ba ruwanta yin abinda takeso kawai take ba ruwanta game da mijina kuwa ko ruwan wanka bata kai masa shida kansa yake fita dibo ruwan da zaiyi wanka abinci kuwa saidai idan ya dawo yaje wajen da ake aje kwanuka ya dauka ya zuba da kansa Ko sau daya Bai taba nuna Mata ya damu ba Matan gidan da suke haya da yake gidan hayane Ko wacce a cikinsu Suna sha, awar yaddah abbakar ya maida fanne sarauniyar Mata masu hassada nayi fatan Allah yasa Suma mazajensu gane su dinga Basu irin kulawar da abbakar kebama fanne nayi wasu kuma wautar fannen suke gani akan abinda takema mijin Nata domin kuwa Kaman wautane kullun idan ya dawo daga kasuwa sai an kawo masa qarar fanne idan yai bincike saiya Gano itace bata da gaskia wani lokacin kuma itace keda gaskia Amman tabi har qofar dakin macen su kacame da dambe Ko kuma cacan bake sau da yawa dashi ake hadawa acin musu mutunci abin na masa ciwo sosai saidai ba yaddah zaiyi don haka Allah ya qaddaro masa Bashida wata mafita daya wuce ya dinga addu, a d kuma godema Allah Domin alah na fadin Bai daurama nawa abinda yafi qarfinsa sannan kuka bawa Bai kujema qaddararsa saidaima yaje ya sameta Sauda yawa abbakar kan zaunar da Ita yai Mata nasiha akan ta daima abinda take domin ba Mai kyau Bane ya kamata ta aje duk abinda take Ada ta gane cewa yanxu ta girma ba yarinya bace ita amman me a maimakon ta dauki maganan mijin Nata Ina Ai a lokacin dayai maganan Tana tashi Anan take bar magan ganin abin Nata bamai sauqi Bane kuma ance Mai Hali Bai canja halinsa yasa yasa Ma sarautan Allah ido Don bazai iya kai qararta gurin mahaifintaba kasancewar girmnsa da yake gani sannan duk sanda suka hadu Kalman dai dayace shine Ka qara haquri hakan yasa koda yai niyyar Kai qararta wajen mahaifin Nata yana tune kalamansa sai yai duk jikinsa ya mace sannan koda yayi quri yakai qararta din ya tabbata marar haqurin Kenan Tunda sukai aure har izuwa yanxu ba, a tabajin kansuba kasancewar abbakar din Mai haqurine Bai biye Mata Amman ta bangarenta Idan Sanrantane bataqi kullun su kwashi Yan kalloba don daman abinda takeso Kenan Sai kuma akai rashin sa, a mijin Nata mai haqurine sunansa abbakar saddik Komai zatai masa cikin tsiwa take masa Kai hartakaiga idan yasata aiki kai tsaye take ce masa ba zataiba Gar take mayar masa da magana ba tare da taji shakkarsava Kota karanta masaba a matsayinsa na jikinta Ko kadan batayi masa biyayyah irin wanda aka sani mace tanayima mijinta Bata gaisheshi idan gari ya Wye haka kuma bata masa sannu da zuwa din ya dawo daga kasuwa Kai koda waje take idan ya shigo da Kaya bata zuwa ta masa a hannun Nasa Ga almubazzaranci duk abinda ya kawo haka zata dinga watsar dashi Ko kuma idan ta tashi firkawa saita dafa da yawa Wanda ba zasu iya cinyewaba a maimakon idan sun rage Ko almajirai tabamawa Ina Ai barin abincin take har saiya lalace sannan ta zubar a bola Ga rowa wohoho fanne akwaita da rowa kamar qanuwar qaruna hatta Mai nemowan ya kawo bata barshi a bayaba saiya jibgo Mata name ya kawo Amman idan ta girka daqar yake iya samun yanka uku Allah sarki saikace ya roqa Amman dukda hakan Bai taba nuna Mata ya damuba Abbakar sai zabgewa yake a tsaye kamar wani Mai jinya bacin kuma lfyrsa qalau ba abinda Ke damunsa sai rashin mutuncin da fanne Ke shuka masa Kala Kala saidai duk rashin kirkin Nata da take Mai bata taba zaginsaba harkar gabanta kawai take Ga wata uwar kiba da tai kamar ta fashe Ga surutu fanne akwaita da gulma da tsugudidi ta saka wannan ta canja wancan Shekararsu biyu d aure Amman Basu haihuba shiru kakeji tamkar an shuka dusa lamarin ya damu fanne sosai nanfa ta shiga sintirin zuw gidan bokaye da kalamai harda asibiti taje Amman ba, a samu nasaraba domin kuwa akwai wani zuwa da tayi asibiti bayan likita ya gama mata Yan gwaje gwaJensNe yace hajia saidaifa kiyi haquri da yaddah allah ya halicceki bazance ba zaki haihuba Amman zaki Dade kafin ki haihun kuma ba lallai Bane ki samu zuri, a da yawaba don bisa binciken da Naki koda zaki iya haihuwa qarqari da dayane zuwa biyu bayan Nan kuma saidai kiyi haquri hajia Tur qashi Toya Kenan ya zatai da rayuwata Ita da bataso abbakar ya kawo Mata kishiya tafison su zauna su biyu sai kuma yaran da zasu Haifa lol Tace Dole nasan abinyi Tun kafin ya sani hauka don nasai idan abbakar da Yan uwansa sukasan inada matsala a mahaifata lallai zasuyimin saKiyar da babu ruwa don daman tasan ba sonta yakeba duk a dalilin halinta marasa kyau Amman ita bata ganin abinda takeyin musu Shikam abbakar baimasan abinda ake tayiba domin shi ya rigada yayi tawakkali Ga Allah ya sani samu da tashi duk daga Allah suke hakan yasa baima wani damu kansaba sannan kuma shi , ain daman baso yake ya haihu da itaba don lallai sai Dan data Haifa ya dauko halinta don dama yaro a noon yakeshan hali sannan bashida yaqinin zata iyama yaro tarbiya ta kwarai domin kuwa ita kanta tarbiyyar ba ishenta yaiba Fanne kuwa ba haqura taiba har yanxu neman maganin haihuwa take duk Anan kudinta yake tafiya tashi ba biyan buqata Amman wani bangare na zuciyarta na fada Mata cewa taci gaba da nem domin kuwa Mai nema yana tare da samu haka kuma Wanda ya haji bau Saba Bane Zuwa yanxu fanne ta fara damun abbakar akan matsalan rashin haihuwarta da dare bata barinsa yai barci sai Mita akan yaqi ya nema Mata maganin haihuwa daman Aita gane ba Santa yakeba Bashi Ita akai sadaq shiyasa Bai damu da rashin haihuwar Tata ba maganganu dai marasa dadi ta dinga fada masa shi kuwa Ko kallon inda takema baiyiba balle ya tank mata wannan abin da yake mata yana damunta sosai da yai shiru yanajinta Tana magana yaqi tanka mata gwara ya dauko sanda yaita rafka Mata da zaifi Ana cikin hakane Allah yaima mahaifiyar fanne rasuwa jinya Tai sosai Wanda har saida yakaita Ga kwanciya a gadon asibiti jikin yai tsanami duk yayanta wadand sukai aure saida sukaxo dubata Tun daga garuruwan da suke auren jikindai ba dadi sai, an kwantar an radar bata sanin Wanda Ke kanta Ana cikin hakane ta soma samun sauqi don har akan danyi hire da Ita a wani yammacine da abbakar yaxo dubata don daman kullun sai yaxo safe da yammah don ganin yaddah jikin nata yake a lokacinne ta zaunar dashi Tana masa nasiha Mai tsuma jiki gamida godia akan riqemusu fanne da yai bisa Ga Amana don ta tabbatar idan ba Mai haquri kamarsaba babu Wanda zai iya zama da fanne zaman aure har izuwa wannan lokacin sannan ta qara da damqa masa amanar fanne a hannunsa daya riqe musu Ita bisa amana sannan ya qara haquri domin duk Mai haquri Allah na tare dashi a koda yaushe yace insha Allahu goggo sannan ina godia da wannan nasihar taki abbakar Ji yake kaman wasiyyah take Bashi bayan ta gamane ya tashi ya tafi hakan kuwa akai adaren ranar misalin qarfe biyu na dare ciwon Nata ya dawo ta qara birkicewa misalin asuba tace Ga garinkunan Allah sarki Kullu nafsin za'ikatul maut washe gari aka kaita gidanta na gaskia abbakar yai mutuqar girgiza game da mutuwar baiwar allahn Nan musamman idan ya tuna nasihun data dunga masa a yammacin Jia sai yaji Hawaii na zubo masa a fuska yace haqiqa duniya abin banzace don duk Wanda yai damara sbd duniya to lallai ya kamata ya kwance domin kuwa ita mutuwa bat sallama Su fanne anyi kuka Kaman rai Zai fita mutuwar umar Tata ta girgizata domin bata taba ganin mutuwa Kuru kuru da idontaba sai akan mamarta saidai taji a bakin Jama a cikin yan kwanakin ukunnan idan kaga fanne zaka rantse kace ba Ita bace gaba daya ta sauya hakan ba qaramin dadi yaima abbakarba donji yake kamar a jikinsa kamar shiriyace taxo Mata saidai abinda Bai saniba shine masu iya maganafa sunce mai Hali baya sauya halinsa don a ranan addu, ar bakwai din mamar Tata saida aka dubi yan kallo ita da wata makwabciyarsu akan sosai lol Chapter3 Haryanxu fanne bata sauko game da hayyarrArta ba kullun qara gaba abin yake da zaran yayi niyyar daukan mataki sai ya tuna da wasiyar da mamar Tata ta Bashi a daren ran da zatabar duniya hakan kesa gwiwowinsa na sanyi gameda hukuncin da yai niyyar daukan har ya fasa cikin halayyar fanne Abu dayane yafi qonama abbakar rai shine rashin girmama na gaba da ita duk girman mutun yanxu saita zumbudo masa ashar wannan halayyah na fanne ba qaramin qonama abbakar Rai yakeba wasa wasa abin Nata sai qara ci gaba yake hakan yasa Jama, a ke kiranta da fanne tsigalagala wasu su kirata da tsigai wasu kuma su kirata da tsigala duk ta dalilin halin fanne yasa basu dadewa a gidan haya ake korarsu daga aurensu zuwa yanxu sun zauna a gidan haya yafi Goma sha uku don akwai gidan da sati daya sukai a ciki aka koresu waje duk ta dalilin munanan halayyarta Ba qaramin kudade abbakar Ke kashewaba don ba duk gidan da suka Kama Bane idan sun tashi ake maida musu da kudin nasuba haqiqa abbakar Yaga rayuwa Kodama Ana barinsu a gidan hayan Halayyar fannema kawai ta ishesa Ballentana yanxu data bullo masa da wani sbn iskanci sai cikin dare zata tashi taita nemansa da rigima idan yaqi tankata taita girgixa masa qafa akan Dole saiya tashi wasu lokutanma a tsakar gidan yake kwana nanma Bai mataba har tsakar gidan take biyoshi saida Yaga alamun abin Nata bamai sauqi Bane saiya soma kwanan qofar gida Tun Bai sababa haryaxo ya Saba Daga baya kuma suka sasanta Amman saidaya bata dubu biyar abindai nasu Kaman ya lafa sai kuma ta tsiro da wani sabon Salo wai indai har Zai kwanta da Ita to yasin saiya biya kunji shegiya sai kace karuwa. Da Wannan baqin Halin irin na fanne ansha kaisu police station Sunje cargi office yafi a qirga don da zaran ta tabo marasa haquri sai sace sai anje police station wani banzan haline da fannen da zaran sun fara cacan baki da Kai Ko fada to duk abinda Ke kusa da Ita Ko meye saita sauka tace zata maka makakoda kuwa menene Akwai lokacin da fada ya hadasu da wata Mata wacce suke haya tare gulman Matar akai da kuma akabi diddigi sai aka Gano daga wajen fanne gulman ta fito Matar da aka daurama gulman kuwa tace Aiko ba zata taba yardaba daqar abbakar yashawo kan lamarin Ashe Ita fanne abin nanan a ranta Wai sbd Matar tayi Mata tatas a cikin Jama. A kuma abbakar ya tsareta akan karta Tofa komai hakan yasa ta kasa daukar mataki Ashe abin na raNta saidata Bari anyi Kwana biyu sannan taje ta samu Matar a kicing kuma a daidai lokacinda take kici kicin daura sanwan dare Daman fanne da rikici ta shiga kichin din Tana shiga sai cema Matar tayi Ke kuma meye na hararata budar bakin Matar sai tace a yaushe na harareki din? Daman abinda takeso kenan Matar ta maida Mata da martini kafin kace me sun kicime da fada fanne batai wata wata ba ta rarumo tabaryar dake kusa da Ita ta makama Matar a kafada zata qarane sai kuma akai rashin sa. A kafin ta qara Kai Mata tabaryan itama Matar ta rarumo tabaryar da take daka dashu saiji kake gauuuuu a hannun fanne Aiko fanne ta kurma wata mahaukaciyar qara Wanda ya janyo hankalin Jama Ar dake tsakar gidan har suka fahimci akwai matsala a cikin kichin nanfa sukai kansu domin su raba fadan kafin kace me har Jama, a sun cika qofar kichin din Kai harda makwabta abbakar na tsaka da kasuwancinsa yaro yaxo ya samesa gamida fada masa abinda Ke faruwa nan ya Rufe shagon Nasa ya taho a gigice saidai kafin ya qaraso Ashe har mijin matar yakai rahoto a police din Yan sanda suka hadoshi da yan sanda biyu mace daya namiji daya domin awuce da fannen police station don har wajen tafia da itanma saidatama yar sandan rashin kunya Ita kuma ta mammaka Mata kulki a kafada kafin abbakar ya qaraso har an tasa qeyarta Ji yai Kaman ya Barta Tai Yan kwanaki a hannunsu koda zatadan dawo cikin hayyacin Nata Amman Ina bazai iyaba gashi bawai wasu kudine a hannunsaba kasancewar da damuunane market baya ja Jiki ba kuzari ya Kama hanya ya nufi station din babu ko kunya tadinga zaiyano abinda ya faru saidai dagajin yanayin magananar zakasan duk qaryane Ga hannunta harya kumbura da qar ya samu a ranan aka Bashi belinta bisa sharadi saiyakai wannan Matar asibity an Mata maganin ciwukan da fannen taji Mata yace ba damuwa bayan an kammala komai suka dawo gida itama fannen abbakar ya Kira Mai dauri aka daure Mata hannun Nata saidai tasha wuya don saidatai nadamar biyema Matar ammanfa Matar ta zagu ta uwa ta uba babu irin zagin da Matar batashaba Nan ne Mai gida yacema abbakar lallai saisunn tashi masa a gida don Nan gaba matarsa zata iya kisan Kai ba irin roke da magiyan da abbakar Bai ma Mai gidanba Amman yaqi yarda yace Kai ayau dinnanma zaku tashi inkuwa kaqi yanxu na Kira hukuma da sauri abbakar ya miqe gamida cewa Kai haquri ranka shidade badai gida baneba zamu tashi ba saitakaiga hukuma sun shiga cikiba nanfa abbakar ya tashi cikin sanyin jiki ya shiga dakinsa abin duniya duk ya damesa yanxu Ina zanje na samo kudin haya Kai gaskia na gaji wlh na gaji da irin wannan hijiran da muke a kullun sai kace tururuwA nanfa ya rasa abinyi take shawara ta fado masa yace Mata gida kawai Zan maidake har izuwa randa Zan sama Mana wani gidan haka kuwa akai Ita kanta ta gaji da wannan yawo na gidan haya da suke Aman me maimakon ta tausayama mijin Nata ta gyara halayen Nata marasa kyau Ina Ai saima wuta da take hura masa akan lallai ya samo musu gidan da zasu koma domin su huta da wannan galantoyin da suke akanTiti. Kullun Kuma su huta da takaicin duniya Acan gidan nasuma data koma nanma ba a hutaba don kullun sai an jita da matan yayyinta duk kuwa da Jinyan dake hannunta sai kuma akai sa. A matan daidai da itane basa qyaleta lamarin ya fara birkita mahaifin Nata idan ya zauna yana tunani saiya dunga jinjinama abbakar yace lallai abbakar ya cika mai haquri don tunda sukai aure Bai taba kawo qarartaba haka kuma nasan Dole duk yaddah za, ai saita bata masa Rai lallai abbakar ya cika Mai haqurin gaske Rashin kunyar fanne ba akan matan yayanta ya tsayaba harta yayyan Nata zuba musu rashin kunya take Musamman idan Tana fada da matansu da zarar anga itace bata da gaskia Tofa ba daman ace Mata itace batada gaskia don yanxu zatai tsalle ta dire tace goyon bayan matansu suke kawai don anga marainiyace Ita mahaifiyarta ta rasu to komadai menene babu Wanda ya isa ya taka Mata birki tunda ai gidan ubantane ,, ko abinci suka girka suka kawo Mata bata sai tace Wai sunsa Mata magani habaici Kala Kala nayau Saban na gobe daban suma sun soma gajia da halin Nata yasa daya daga cikin yayyun Nata wanda yake abokin abbakar dinne ya samesa har shagonsa domin ya tuntubeshi game da maganan neman gidan da yace yana nema da ya samesane yake fada masa gaskia cewa har yanxu yana nema kuma dukda rashin kudi yasa yake Dan Jira kafin komai ya warware kumama daman so yake tunda hannun fannen Vai warkeba ta zauna Anan har sai hannun Nata ya warke sarai sannan abokin Nasa yayan fannen yai shiru yana Tunani don shida kansa ya fahimci abbakar ya fara hajia da zama da fanne a ransa yace lallai dole asan yaddah za, ai don ganin fanne ta koma dakinta idan kuwa ba hakan to sunaji suna Gani zasu rasa aurensu don Ko Jia daqar yashawo kan matarsa Amman da dabircewa Tai akan Ita gidansu zata tafi don ba zata iya juran halayyar fanneva abbakar Dunne ya katseshi da fadin to yanxu ya kake ganin za. Ai Kenan yayan Nata yace kawai hada kudi zamuyi mu ganganda a samo Muku gidan haya don zaman fannen a wannan gidan ba alkhairi Bane abbakar yai murmushi gamida cewa tona gode hakan kuwa akai ba tare da bata lokaciba suka samu gida mutun dayane a gidan daga shi sai matarsa don Ko Yaya Basu dashi Amman me abbakar yace Ai lallai sai fanne ta watstsake sannan zata tare a gidan da suka koman nanfa murna ta koma ciki don har sun fara murna wato qaya zata bar musu gida sai kuma gashi mijinta ya bullo da wani Salo na saita wake don Gani suke Kaman wani lokacin zata dauka mai tsawo a haka taci gaba da zama saidai baban Nata Yaga alamun za, a bata Goma daya bata gyaruba hakan yasa ya miqe tsaye wajen nema Mata magani don hannun Nata kullun ba sauqi don harya fara wani ruwa Mai wari don ko wucewa kaxoyi ta kusa da ita to sauka toshe hancinka Amman da yake Allah majiqan bawansane da baban Nata ya duqufa davyin Mata addu. Oi akan ciwon safe da ran da dare ba fashi cikin ikon Allah ba, ai satiba ciwon ya soma warkewa ruwan da yake ya qafe nanfa fanne ta soma murnan komawa gidan mijinta don ita kanta ta soma qosawa databar musu gidan tace me za, ai da wani gidan da bana mijina ta tafijin dadin gidan mijinta don Ko cimar da take acan batayi Anan bata samun kudin kashewa dukda dai yana bata Amman ba koda yausheba Amman da a dakin mijinta take duk yaddah za, ai kullun saita samu kudin adashi don koda Bai bataba to saita Zara a cikin na cefane cikin ikon Allah hannun fanne ya wake sarai suka koma sabon gida a ranan da zasu koma ta dinga yabama matan yayyaen Nata baqaqen maganganu babu Wanda ya tanka Mata don idanda Sabo sun saba a yammacin ranan da zata koman ba Wanda taima sallama haka Suma babu Wanda yai Mata rakiya sukace yafi non fari don daman barinta gidan suke buqata Fanne ta koma gidan abbakar ne da waNi buri a Ranta Wanda Tai alqawarin lallai saita cimma wannan burin nata sannan zata samu kwanciyar hankali Sun koma basufi da sati biyiba ta farama abbakardin qorafi akan lallaifa saiya siya musu gida sun koma su huta da biye biyen gidan haya da farko Qin biye Mata yayi Amman kullun cikin mitA take akan lallai saifa yasai musu gida sun koma Don akwai raNan da da safe bayan ya gama karyawa Zai tafi kasuwa ta tsareshi aqofa ta tare qofar gamida fadin wlh ba zakafitaba abbakar tunda dai kaqi saurarata akan buqatata nason ka siya Mana gida saidai Yaga abin Nata bamai sauqi Bane nan ya soma Mata nasiha gamida fadin Wlh fanne Banda kudin da Zan siya gida koda kuwa qaramine kinsan shagon da nake Kula dashi a kasuwamafa ba shagona Bane kayan wanine nake tsarewa don haka Ina zanje na samo kudin da zanje na siya Mana gida yanxu? Wanda yai nisa baijin Kira maganganun da yai Mata duk ba Wanda ya ahigeta Ita gani take kamar bason siyan gidan yakeba inba hakaba don kuwa bajintar da yake musu ko wani Mai kudin baiyi a gidans Gani take kaman zaman gidan hayanne bai isheshiba shiyasa baison siya musugidan tace lallaima abbakar Gani kake kamar Banda hankali inba hakaba tayaya za, ai kacemin baka da kudin siyen gida bacin Ina ganin irin maqudan kudin da kake shigowa dasu gida duk sanda zaka tafi sari haka kuma Ai kace Kana jefa adashe acan kasuwar gashi kuma kacemin mai gidanka na baka alawance duk qarshen wata Ina kudin suke tafia? Abbakar kasan Allah na baka Nanda sati guda kasai Mana gida mu koma in kuwa ba hakaba wlh tallahi ruwama sai an tauna maka kaji na rantse don haka idan kunne yaji gangan jiki ya tsira Uwar goyo Chapter4 Tace wlh na baka nanda sati guda ka siya mana gida mu koma in kuwa ba hakaba wlh ruwama sai an tauna maka da yake yasan halin matar tasa sai baice mata komai ba har sati guda taxo ta wuce dadai taga alamun baida niyyyar yin abinda take buqatar saita bullo da wata hanya duk sanda ya dawo gida da zaran taga ya cire rigar dake jikinsa zata lallaba ta zare kudin dake ciki ta raba biyu ta aje masa rabi ta dauke rabi idan yaxo yaga an dibar masa kudi yana tambayarta zata haushi da fada tana fadin wai ya maidata barauniya ta inda take shiga batanan fitaba dukda yasan itadince amman saiya basar kawai abu dai yaqici yaqi cinyewa har takaiga kudin da yake zuwa sarin kaya dasu inhar zai shigo da kudinnan gida tofa dole saita diba hakan yasa ya daina shigowa da manyan kudi gidan duk wasu bubuwa da zaiyi inhar na kudine to a shago yakeyi ganin sauyin da yaine tace oho wato tanan ya bullo lallai zai gane to tun daga ranan da zarar ya dawo tun kafin ya zauna zata charge aljihunan dake jikinsa sama da qasa ko nawa ta gani a jikinsa saita zare abin na bama abbakar mamaki ya rasa shin wai me fanne take da maqudan kudin da take zara daga wajensane shidai yaga ba sana, a takeba abinda bai saniba kuwa wani adashi ta shiga na zubi kullun kai har a cikin kudin cefanema ragetake inhar ya bata kudin cefane raba kudin take uku tayi cefanen da kashi daya sauran kuma ta tura a adashi Wasa wasa saiga fanne ta samu kudin da zai iya sawa tasai fili hakan yasa ta yanke shawarar zuwa wajen babanta domin ya siyamata filin da abbakar din tai niyyar va mawa ya siya mata sai kum tace ina wlh bazan bashiba don har yanxu ban gama yarda dashiba dagananne kuma tace kodai yayyaina zan bamawa su siyamin can kuma tace kai ina suma ta kansu suke ina basu miyar gidansu zasu gyara su barni da kumfar baki dagananne kuma dai ta yankr shawarar kawai ta kaima daddyn nata don ta tabbata daddynta baxai taba cin mata kudintaba a ranan da taje wajen daddyn nata ko iznin abbakat din bata nemaba ta tafi inda tana zuwa kuwa tai sa, an samunsa yau yana gida bai fitaba vayan sun gaisane yake cewa ahh yau su fAnne ne a gida ince dai lfy tace lfy lau baba daman wata yar mAgana nakeson muyi yace ina jinki nanta koro masa zance gamida bude jaka ta zaro kudin ta damqa masa yai shiru na wasu yan mintina sannan yacecshi abbakar dinne yace ki kawomin domin na saya miki fili? Tace a.a baba kawaidai dacewar hakan na gani domin kuwa namiji bashi da tabbas zai iya cinyemin kudin daga baya muxo mu dinga rigima Abban nata yai murmushi gamida cewa fanne kenan wlh dukda ba tare nake da abbakar ba amman na tabbata ba zai cinye miki kudinkiba shine wandayafi cancanta daki tunkara da wannan maganan gamida shawara don abbakar mutum ne na gari nasan bazaiqi ci gabankiba kuma hakanne ya qara tabatarmin da mijin naki ba mugu bane don nasan duk wadannan kudin daga jikinsa kika samesu kasancewar nasan kedin dai ba sana, a kikeba Don haka inaso ki koma gidanki daki nemi shawarar mijinki kuma ina umartarki dakibi abinda yace koda kuwa ya saba ga ke yaddah kikesonne BATAJIN dadin furucin abban nataba dukda kuwa gaskia ya fada mata sai take ganin kaman abbakar dinne yafi so amman ya ta iya dole tai abinda yace din don tasan halin abban nata sarai Tace to shikenab abba amman don allah kabar kudin a wajenka inyaso idan na koma gida sai nace kana nemansa idn yaxo saika bashi kudin ya siyamin idan ka bashi kudin da hannunka zaifi riqesu dakyau donni banso na bashine yaxo ya salwantarmin dasu bayan saida nasha whl kafin na samu Yai murmushi gamida cewa to shikenan fanne jeki karma kice masa ina nemNsa din zansa aimin kiransa tace to na gode abba nandai ya qara mata da nasihohi sannan ta tashi tai gaba don ko matan yayyan nata bata shiga gidan domin su gaisa ba ta koma gida abinta Washe gari yasa akai masa kiran abakr din bayan sun gaisane yake shaida masa abinda ke faruwa murna abbakar din ya tayata sosai da mata fatan allah ya sanya alkhairi sannan yace baba ai kaine yafi dacewa daka saya mata filin don kuwa dagani har ita duk a qarqashinka muke kuma qasa dakai babu yaddah baiba akan abbakar din ya amshi kudin domin ya siya mata amman yaqi badon yasoba ya qaleshi ya tafi gamida tausaya masa don yaga tsananin damuwa a tare dashi ya fahimci abbakar baijin dadin zama da fanne ko kadan saidai ance ai mai daki shi yasan inda yake masa yoyo Fuloti guda ya siya mata a waNi anguwa da babu cikowan jama, a Sannan ya kira abbakar da fannen ya shaida musu gamida damqama abbakar din takardun filin a hannunsa kaman jira take su fita suna fita tai wuf ta kwace takardun tace bannan ai nima nasan yaddah ake tanada tajardu kawai salon lokaci guda kawai acemin fiki ya bata gabaki daya murmushi kawai yayi yace fanne kenan Tun kafin su qaraso gida ta fara masa maganan gini yace kinada kudine isassu a wajenki? Donfa kinsan aikin gini akwaishi da cin kudifa Wani kallon raini ta bishi dashi sannan tace kana nufin nice zan bada kudin da za, ai ginin to bari kaji inma zaka dage damtse gara ka zage domin kuwa sisina bazaiyi ciwon kaiba akan kayan da za, a siya na aikin gidan Kaiko kunya bakaji namiji kakkarfa kamarka ace macece zata siya mata gida to wlh inma zaka zage damtse gara ka zage ai namayi mai wuyar da har na siya maka fegi Tsugunne bata qareba saida fanne, ta matsama abbakar lamma akan lallaifa ya fara gini a filinnan domin su koma don kuwa badon yasoba ya fara gini a filin a kuma shekarar ne alllah ya azurtasu da haihuwa a ranan da fanne ta fahimci tanada ciki a ranan batai barciba sbd tsabar murna Kasancewar abbakar din bamai hali bane yasa ginin bai tafiya da sauri gashi fanne tace irin ginin masu kudi takeson ai mata don musamman tajashi sukaje wata anguwa ta nuna masa wani gida tace irin ginin takeso ayi gashi yanayin ginin zaici kudi hakan yasa sai ai sati ba, aje ginin gidan ba kasancewar gashi bamai qarfiba fanne ta matsa masa lamba akan sai irin ginin masu kudi ga sayayyar kayan haihuwa ga hidiman gida abin duk ya taru ya cakude masa amman da yake abbakar din jarumine yasa ko a fuska ba zaka fahimci da damuwa a ransaba Har yanxu ba, a gama ginin gidanba gashi cikin fanne ya shiga watan haihuwa nanfa hankali ya tashi Don ita so take ta haihu a gidansu na kansu ba, a gidan hayaba hakan yasa ta hurama abbakar din wuta akan lallaifa yasa a gama ginin gidannan da wuri tun abin baya damunsa har yaxo ya fara damunsa ta matsa matuqa hakan yasa ya fara fita ginin da kansa don daman da yana sacandire yayi aikin leburanci sai yabar yaron shagonsa yaci gaba da kula da shagon tun safe zai fito yaxo ya fara aikin randa yakeda kudi ya dibi jama, a aje shima ya shiga cikinsu aita aikin randa bashida kudi kuwa shi kadai yake zuwa aita fama donma wai allah ya taimaka ya gama siyan kayan ginin kenan tun safe zai fita bazai dawoba sai dare idan ya dawo ya kasa barci sbd wlh sannan asuban fari zai fice abd rashin imani irin na fanne ko dumame bata masa hakanan yakeci da sanyinsa wai donma kar yunwa tai masa illa kenan hannunsa duk sun kunkunbura sunyi ruwa sbd tsaBar wlh. Lol Uwar. Goyo Chapter5 Saida tai fanne bata girl saidai ta saabinda ranta keso taci bayan a kawai kayan abin cin wai ita ba zata iya gikil ba sbd cikin dake jikinsa Don wasu lokutan ko abincin darema batayi saidai idan shi abbakar dinne ya dawo daga shago yake girka musu ko a jikinta akullun idan abbakar ya zauna yana tunamin yaddah rayuwa ke tafiya saiyaji kaman ya daura hannunsa akai yaita rusa ihu a kullun bai gajiya wajen yin ma fannen addu.ar allah ya shiryeta kuma ta gane gaskia amman shiru kakeijkaman an shuka dusa a ransa yace ko tsaGoron jahilcin dake kanta ne yasa har yanxu take ganin ita komai tayi daidaine don a iysaninsa da fanne bai taba ganin ta saka uniform bama balle ai tunamin zata makaranta toma To inama ta zauna kullun tana yawon bin gidajen qawaye ai gulma anan a toni fada a can abinda ta iya kenan Duk wannan uwar wahala da abbakar Kesh a fanne bata gani ita ga nima take bai qoqari tun da gashi har e zuwa yanxu ba.a kammala aikin gidan nasuba gaba daya bata jinjina masa da rin qoqari da yake saidai ma idan ya dawone a gadarance zata ce masa an gama ginin gidan kuwa wanizubi yacemata tukunna dai wani lokaci kuma idan abin ya tsaya masa arai ko kulata baiyi Idan hakan ta faru kuwa a ranan mitane da rigima ya tashi kenan harma damai gorin rashizuciya don ita ganinta rashin zuciyarsane yasa har yanxu ba.a gama aikinba Wannan rashin imani na fanne ba qara min bama abbakar mamaki ya keba don kanta kawai ta sani ta maidashi kaman wani bawanta data siyo da kudinta a kasuwa duk tsadar abu inhar ranta naso koda kuwashi abbakar din baiso tofa saiya siya mata shi Sam bata lura da halin matsin da t yake ciki ita a kullum abinda ranta ya raya mata take yi gaba daya bata da Lissafi ballentana Aje ga batun abinda zai amfaneta Uwar goyo Chapter6 Ba ruwanta ita burinta a duniya bai wuce taji dadi kuma ta kasance abin kwatance a wajen qawayentaba Shiyasa a koda yaushe zaka ganta a cikim kwalliya da shiga ta alfarma kaya duk tsadarsa indai har yayi mata tofa saita matsama abbakar yasai mata Gata da qawaye kuma duk qawayen nata masu kudine kuma gogaggun yan barliki kana ganinsu zakasan babu Allah a cikin zukatansu Abbakar da kansa na mamakin inda fanne ke samo wadannan gogaggun yan barikin Duk sanda wata ta haihu a cikinsu ko za. Ai mata hidima to sai fanne ta matsama abbakar ya bata maqudan kudade don takai gudunmuwanta a cikin qawayen nata akwai wata da abakar yafi tsana a cikinsu kuma duk ta fisu zuwa gidan nasu malamace a wani asibiti kuma yar hakimin wani kauyece gaba daya halinta yaxo daya dana fanne a wani gidan biki suka hadu har suka kulla qawance Duk wasu halaye da fanne ke nunama abbakar a yanxu ita take sata bata daukar maganan kowa saina wannan qawar tata saude kenan jama, a na kiranta da dashiya sbd munanan halayentane yasa bata dadewa a gidan miji aurentake mutuwa don a yanxu haka aurenta na bakwai kenan tana shirinyin na takwas bazawarace kuma duk mazajen da take aura masu hannu da shuini ne munanan halayentane kesa a gidan miji akeyo waje da ita ita ke kawoma fanne samfarin atamfa duk tsadarta idan ta kawoma fanne sai tace mata ta matsama abbakar ya siya mata don itamawai ta dinga fasowa gari mutane su dinga bata respect kullun itake zuwa yinma fanne awon ciki don wani lokutanma anan takecin abinci duk randa batazoba kuwa da zarar fanne ta kammala girki zata zuba a kula ta umarci abakar akan ya kaimata gidanta dake cikin asibiti Abu dayane ta kasa rinjayan fanne akai shine bin maza tayi tayi akan taja ra. Ayinta wajen harkan bin Amman firr taqi yarda don gani take kaman ba zata samu fiye da abinda abakar ke mata ba kumama bataso ana haka wani ya ganta yaje ya shaidama babanta ta shiga uku don tasan halinsa sarai babu yaddah dashiya ta iya dole ta qyaleta amman gamida ce mata da kanta zataxo ta amshi buqatar data nemeta dashi don namiji baida tabbas kumama ai duk macen data maida namiji uba to lallai saita mutu marainiya, inji masu masu iya magana ba lol Daqar dasidin goshi abbakar ya kammala bangare daya na ginin gidan nasu wanda akai dakuna biyu a ciki ko wannensu da bayinsa sannan da bangaren kichin da sito ga makeken gate da yai musu kaman sunada mota sannan yai fenti a ranan da ya sanar da fanne cewa ai an gama har anyi fenti ba qaramin dadi tajiba take ce masa kaga gobe sai kawai mu koma don daman na gaji da zaman gidan haya wlh Koba komai ma samu kwanciyar hankali Abbakar din yace a.a badai gobeba ki bari a qarasa aikin gidan da kaina zan fada miki ranan da zamu koma don akwai sauran yan aiyukan da za. A qarisa amman fanne tace ina aiko ita batasan wannanba ya za. Ai ita da gidanta sannan ace wai sai wani yabata iznin tarewa a ciki ba yaddah bai da itaba amman tai tsalle ta dire gamida cewa ita batasan wannanba yakece mata kingafa ko qofofi ba, a saka bafa na winduna da qofofi a hakan kikeson ki koma ciki tace wannan matsalarkace kaje kasan yaddah za, ai a siyo qofofi a yau dinnan a saka gobe mu tare ba qaramin fada sukaiba irinna wanda tunda sukai aure basu taba yinsaba harsaidata kaisu durkushewa a gaban mahaifin fannen fanne ce takai qarar abakar din akan yaqi yarda dasu tare a sbn gidansu gashi kuma ta kusa haihuwa don ita tafiso ta haihu a gidansu bana hayaba kasancewar tanason ai sunane na kece raini wanda zai zama abin kwatanceca wajen qawayenta wannan kai qara da fanne tai ba qaramin qonama abakar zuciya yaiba yace wato kenan shiba mutum bane da yai haquri na duk tsawon lokacinnan da irin munanan halayyarta ba tare da ya taba kai qararta koda sau dayaba sai itace zata kawo qararsa akan wani abu da bashi da tushe abinda bai taka kara ya karyaba ya girgiza kai gamida cewa gaskia fanne sai gyaran allah A lokacin da abakar din ya iso gaban mahaifin nata haquri baban nata yabama abbakar din gamida cewa yai haquri su koma gidan tunda dai hakan shine zai kawo zaman lfyrsu kuma idan allah yasa kun koman koda ahankali a hankaline sai kasai qofofin bai masa musuba yace shikenan insha allahu zuwa jibi zan nemi motar da zata kwashe mana kayan namu saimu koma abban nata yace yauwa abbakar na gode allah yajiqan mahaifinka kuma yasa ka gama da duniya lafya yace amin sannan ya tashi ya tafi A hanyarsa ta dawowane yake tunanin irin hali na baban fanne gaba dayansa bamaison tashim hankali bane gashi kuma kamilin mutum sai kuma gashi allah ya azurtashi da tantiriyar yarinyar da gaba daya bata tunanin allah zai iya daukan ranta ko koda yaushe sheqe ayarta kawai take tabbas allah yayi gaskia dayace ina fitar da rayayye a cikin matacce sannan na fitar da matacce a cikin rayayye A ranan da su fanne suka tare a gidan sbd murna har barci ta kasayi kwana tai tana zagaye gidan taro tai sosai domin tayata murna da kuma rakiya kusan duk qawayentane amman fanne ko sallama bataima makwabciyaryaba wanda suke zaune tare duk kuwa da quncin da taita turama matar wai donma matar bamai son tashin hankali bane kullun tana qofarta kai har saida takaiga matar a qofar dakinta take girki sbd tsabar takura mata da fanne tayi Kwanansu goma da tarewa a sbn gidan nasu allah ya azurtasu da diya mace ba qaramin murna abbakar yaiba da samun kyautar da allah yai musu ba qaramin hidima yaima mai jegon da diyar tataba shima baban nata haka kai hatta yan uwan nata suma ba, a barsu a bayaba kafin sunane ya ari kudi yasai qofofi ya saka badon komaiba sai don sanin halin matar tasa don zai iya zama musu abin tashin hankali duk kuwa da itace ta takura akan saisun dawo a hakan Gidan kuwa kullun a cike yake da qawayenta su dashiya sune akan gaba wajen aiwatar da abubuwan da suka kamata don a gidanma yanxu take kwana Hatta kayan suna dashiyarce ta amshi kudi ta shga kasuwa da kanta wai acewarta tafi abakar din sanin kaya masu kyau da aminci itadai fanne ido kawai take binsu dashi Allah ya cika mata burinta nason samun haihuwa saidai duk abin duniya ya dameta don kuwatun washe garin ranan data haihu dashiya ta bata kanwa tace ta shafe kan bre din nata dashi baYan bayan wasu yan mintuna saita wanke sannan ta fara bama yar tata nono tana aikata hakan yar tata na kama bre din ya dare tun daga raNan ya soma mata ciwo wai donma allah ya taimaka guda dayane ba duka biyunba A ranan suna an shagale qawayen mai jego sun fiddah ita kunya don kaya sukai mata sosai ita da babynta ta hannun damanta kuwa dashiya makida da mawaqa ta dau nauyin daukowa domin a chashe wuni ranan abakar baiyi a unguwarba don bazai iya jurar ganin tabar gazar da ake tafkawa a qofar gidanan nasaba sai kaga mace da aurenta ta fito cikin jama, a tana kada mazaunai babu kunya kojin tsoron allah lol Ranan sunan raguna biyu abakar din ya yanka mata kuma ya wadataya da abinci duk abinda tace ya kawo saida ya kawo mata shiyasama abinci suna ya wadatu saida kowa yaci ya bari wasuma harda diba suna guzuri dashi masu qaramin qarfi kenan sunandai sai san barka dukfa wannan shagalin da ake ko loman abinci daya ba, a dibama abakar ba hatta naman sunan da aka soya ko yanka daya ba, a bashiba wakema ta kansa ana hidiman biki da yake abakar din mai haqurine sai ya maida komai ba komai bane allah sarki admin kansa ya jinjina maka abakar Taro ya tashi lfy ya rage daga fanne sai dashiya da kuma tsohuwar dake kula damai jego don daman abakar tun randa fannen ta haihu tace masa yasan inda zaije ya dinga kwana don dakuna yai musu qaranci saida komai ya lafa sannan dashiya ta koma gidanta dondaman tunda fannen ta haihu taxo ta tare anan amman kafin ta tafin saidata bata shawarar ta saidai rabin zannuwan da aka kawo mata don an kawo mata da yawa kai hardama na jariran in yaso babanta saiya sai musu wani sannan ta tafi gamida ce mata nanda kwana biyu zata dawo ta dubata da babyn nata Ba tare data nemi shawarar abakar dinba ta kira dillaliya sukai ciniki ta biya don daman tana burin taga tasai kayan daki masu tsada irin wanda take gani a gidan qawayenta sai gashi tsuntsu a sama gasasshe itadai komai tasa a gaba allah na bata sa, a shiyasa wani lokutan take cema abbakar itadin ai mai qashin alziqice Ba, a dau tsawon lokaciba fanne ta gyara dakinta gunin ban sha, awa hardasa saitin kujeru dataga kudin sunyi sauranema tabama dashiyasu tace ta sayo mata sarqar gwal mai kyau A satin da fanne ta kammala gyaran dakinta a satinne bre dinta ya tashin mata ya kumbura yai sumtum ga a zaba yaddah taga rana haka take ganin dare ga yarinya ta fara damunta da rigima abin ya taru yai mata yawa Ganin hakane yasa tacema abakar ya dawo gida da kwana don koba komai ya taimaka mata da rainon yarinyar nanfa abakar ya dawo yaci gaba da dawainiya dasu shi zaima yarinyar wanka yai musu girki ya hadama fannen ruwan wanka itama bayan ya tafasa yakai mata bayi idan kayan da suka cire yayi datti ya wanke musu kana ganinsa zakasan yana cikin tashin hankali itama duk ta sauya tayi wani iri duk wanda ya ganta a wannan yanayin saiya tausaya mata sbd azabar ciwo allah sarki mutum ba, a bakin komai yakeba duk halin fanne nada yanxu babu su to inama bakin yake da har zatai masifan tanata kanta ganin haka yasa abakar ya tashi tsaye wajen nema mata magani bashi wannan qauyen bashi wancan qaiyen kuma kullun saiya kaita taga likita Saida akai wata uku fanne tana wannan ciwon bre din sannan allah ya kawo sauqi wani makwabcinsu ya kwantanta musu wani mai magani a wani qauye yace indai sukaje da iznin allah zata warke basuyi wata wata abakar yadau mota suka nufi garin a lokacin da suka isa sundan tarar da layi ba tare da bata lokaciba layin yaxo kansu har suka kaiga ganin mai bada maganin bayan mai maganin ya duba bre din natane yaga duk yaddah yake yace da ita kedawa kikaxonan tace nida mai gidanane yace to cemai ya shigo ba tare da bata lokaciba suka shigo yana duke da zainab a hannunsa mai magani yace naga matalan dake tattare da bre din matar taka kuma in allah ya yarda zata samu sauqi saida kuma idan zaka barta anan harta warke sumul abakar yace to malam amman ya za, ai da zainab yarta wacce ko kwari bataiba mai maganin yace karka damu da wannan akwai tsoffin dake kula da jarirai a ciki Sannan suka tsadance abbakar yasa hannu aljiu ya biya kudin maganin a take mai maganin ya janyo wata jarka mai cike da baqin mai yace ta bude brez din nata sannan ya shafeshi gaba daya da wannan baqin man ya kwalama wata tsohuwa kira daga ciki ta qaraso yace dauki wannan yarinyar da uwarta ki kaita dakin da ake aje majinyata sannan kici gaba da kula dasu sannan abakar ya miqe yaima fanne sallama a take taji hawaye na gangarowa daga idanunta tace shikenan y tafi ya barni a garin da bansan kowaba wannan kngurmin dajinda ko mafarkin zuwansa bata tabayiba wani katon daki mai kama da zaure wannan tsohuwar takai fanne an shimfide dakin da tabarmi ga majinyatanan mata a ciki kowacce ra riqe kai sbd azabar ciwon dake addabarsu itama fannen jiki a sanyaue ta nemi waje ta zauna da rana aka kawo musu koko ko sigari babu a ciki kofi daidaya gashi kaman ruwa kallo daya taima kokon ta kauda kai da darema aka kawo musu tuwo miyar kuka babu ko manja fara fatal da ita nanma bataciba gashi cikin dare ciwon nonon nata ya tasar mata nanfa ta tashi ta dinga zagaye dakin tamkar mai safa da marwa A darebn ranan batai barciba washe gari aka kawo musu koko tace ta qoshi bayan mai bada magani ya kimtsane yace kowa yaxo daya bayan daya domin amsar magani sannan yacema fanne taje tahau wani gado ta kwanta akai bayan ya gama duba sauran matanne ya umurci da akawo masa wuta da wasu qarafunan nanfa hankalin fanne ya tashi tsoro ya soma kamata yace karki damu sakiya zan miki kumama ga wani magani nan zakisha kafin a fara zai rage miki radadin zafin da zakiji hakan kuwa akai cikin ikon allah yai mata sakiyan sannan ya umurci daya daga cikin tsoffin dake wajen dasu maida ita dakin nasu aikuwa suna kaita barci mai nauyi ya dauketa har abakar yaxo dubata bata tashiba ananne ake ahaida masa da matarsa bata iyacin abincin da suke don haka saiya dinga taho mata da abinci yace ba damuwa dukda nisan da garinnan kedashi haka abbakar ke jigilar kaima fanne abinci safe da yammah allah sarki abbakar mutumin kirki satinsu daya a wurin mai magani fanne ta samu sauqi nonuwan nata suka warke sarai sannan suka tattaro suka dawo gida Haqiqa fanne ya cancanci da tabama abbakar lambar yabo don ya cika masoyi na gaskia don ba duk namiji bane zai iyama mai hali irin na fanne wannan dawainiyar ba kuma dukda bajin dadin zama da ita yakeba wlh in wani namijinne ko sannu bazai mataba ballentana har takaiga ya nema mata magani Shi kuwa abakar da zuciya daya yake mata komai ba tare da duba duk wasu wulaqanci da tai masa a baya ba Fanne sauqi ya samu sosai itama yar tata da take kira da momy ta murje kasancewar nono na isarta yanxu ba kamar daba fanne nason yar kaman ranta sam batason abinda zai taba mata ita hatta kuda adan dole yake taba yarinyar danba yaddah zatayine kullun yar cikin kwaliya take kuma a goye in kaga fanne ta sauke yar to barci tai yarinyar da fanne tai kama komai nasu iri dayane sam batai kama da babantaba Abbakarma nason yar don idan yana gida yana daukarta sosai amman sond yake mata baikai na momcyn nata ba lol su fanne an zama uwA A kwana a tashi momy ta isa yaye sai dan banzan rashinjin tsiya ga kuka idan ta fara kuka ayi ayi ta tai shiru taqiyi wani zubinma sai cikin dare take tashi tahau kuka suyi rarrashin duniyannan taqiyin shiru fanne tace wai ba lfy ne da itaba don haka kullun suna kan hanya zuwa ganin likita Wani rashin jinma saida yar ta iya tafia wohoho komai ta samu zubarwa take ta balla wannan ta watsar da wanccan ta rikito wannan wani abin takaicin kuma fanne na zaune yar zataita barna amman taqi hanata wai bataso ta hanata don kar tai kuka lol saidai kuma bata barin yar tana bannata mata kayan data siya da kudinta koda kuwa kukan jini zatai Amman abu indai abakar ne ya kawoshi tofa zatabar yar ta barnata koda kuwa menen sannan ba daman yai magana da zarar yai magana to yinin ranan babu kwanciyAr hankali wai bayason yarta bazai barta ta sakata a gidan ubantaba to in batai barna a gidansuba ina zataje tayi hakan na nufin abindaya kawo yafi yar tasa daraja kenan a yinin wannan ranan ta dinga mita kenan hakan yasa koda yana zaune yar ta fara barna baice mata komai don shirun nasa yafi ace fanne ta dinga yaba masa baqaqen maganganu To yarinyadai haka ta taso cikin sangarta komai tayi marar kyau a wajen uwar tata mai kyau ne sam batason ganin bacin ran yar tata abbakar na qoqari wajen bama yarinyar tarbiya ta kwarai saidai me yanayine fanne na warwarewa don da yarinyar tayi abu marakyau yana fara yin mata fada zatace ina sam batasan wannanba gaskia kuma ya daina takurama yarta duka duka nawa take kumama yaushe aka haifeta harda zai fara takura mata to wallahi inaso ka sani wanan hanyar daka dauko bamai bullewa, bane don haka tun wuri kwara ka dakata inkuma ba hakaba ta murza yan yatsunta sukai qara lol Mu hadu a nxt chapter jare donjin yaddah zata kaya Via. The. C.E.O @littafan hausa zallah Duk wanda yaga anyi kicking dinsa out karya zargi kowa ya zargi kansa don bamuce ai like din wannan page dinba don kawai kaxo ka karanta lbr kacwuceba anyine don idan akao post a dinga comment don qarama admin qarfin qwiwa mu kawai koment Mukeso idan mukai post ko meye ku rubuta hakan zai tabbatar mana da lbrn yakai gareku bafa roqon coment nakeba a, a if u like coment if u like kar kayi I dnt care amman idan nai kicking dinka waje karkaga laifina Uwar goyo Chapter7 Sauda tari a gaban yarinyar fanne zataita ma abakar rashin mutunci hakan yasa yarinyar ta taso cikin rashin tsoronsa don koda tana abu yanacewa ke daina zatace ba za, a dainaba din rashin mutunci kala kala babu wanda fanne bataima abakar akan yar tasu hakan yasa abakar din ya tattarasu daga ita har yar tata ya watsar a kwandon shara don sau tari yar zata dinga barna a gabansa amman ya kauda kai yai kaman baimasan allah yayi mutum a wajenba Hakan yasa momie ta tashi cikin gata da rashin tarbiya ga rashin jin tsiya da rashin tsoro kullun a anguwan sai anyi fada da fanne duk sbd rashinjin tsiya akwaita da tsokana kuma yaran anguwa ba kyaleta sukeba tana sokanansu suke kamata su daka ita kuma fanne abinda bataso kenan aima yar tata magana mara dadima aima yar sai inda qarfinta ya qare inaga kuma an dakar mata ita haba ai tuni zakuga ta zari gyale ta nufi gdan iyayen yaron daya daki momin idan taga iyayen nasa ta qare musu masifa da Zagi ta uwa ta uba idan kuma tai arba da yaron ta kamashi tai masa dukan tsiya a gaban uwar tasa babu yaddah ta iya sannan ta zuyo shidai abakar ido yasa musi gamida yin musu addu, a kullun bai gajia da neman musi shiriya a wajen uban giji domin kuwa shiriya a hannunsa take A anguwar tasu akwai wani yaro taqadiri da duk yaran anguwan tsoronsa suke idan yaro ya tsokanesa to a duk inda suka hadu saiyamai dukan tsiya fadarsa bata mutuwA Wata ranan laraba da la, asar sule na cikin abokansa a qofar gidansu makwabtansu fanne ne saiga momi ta fito tana ganinsa tace aule kunnuwa sannan ta fara masa daria shi kuma yaron abinda ya tsana kenan a rayuwArsa kace masa kunnuwa koka kalli kunnuwansa kana masa daria habawa allah dawaka hadani inba da momi ba nanfa tana cikin darianne bata ankaraba sai ganinsa tai a gabanta ba tare da bata lokaciba yahau kanta da duka saidayaga yayi mata lilis sannan ya kyaleta yai tafiyarsa gamida barinma anguwar dan yasan halin uwar tata momi ta shiga gida cikin kuka fanne ta ganta hankali tashe take tambayarta abindaya sameta cikin kuka take fada mata cew kunnuwa ne tace kan ubannan me kikai masa da har zai miki irin wannan dukan harda fasa baki kodon yaga ya fiki qarfi lallai ya taro ruwan bala, I baisan daya tabaki gwara yaje ya rungumi transfomer ba tashi maza maza muje gidan nasu Nanfa fanne ta kama hanya harda tuntube riqe da hannun momi saidai me da taje bata bata samu suleba kuma uwar tasa itama akai rashin sa, a taje anguwa nanfa fanne ta dinga sarfa ruwan bala, I bakinta har kunfa yake saida tai mai isarta sannan ta dawo gida ba, a sati da faruwan abunbA Momi da sule suka sake haduwa ita batama gansaba ballentana ta tsokanesa ta bayanta ya zagayo kafin ta ankar harya chakumota ya dinga dukan bakin nata har saidaya fashe sannan ya tsere gamida barin anguwan a lokacin da momi ta isa gida ta shaidama fanne cikin bacin rai ta suri tabarya idonta ya rufe don ko gabanta bata gani sbd tsabar baqinciki ta isa gidansu salen a bakin rijiya ta iske uwar tasa tana diban ruwa ba tare da wani dogon bayaniba ta hau uwar tasa da duka da tabarya tako ina saida taga ko moysi bayayi sannan natsuwa yaxo mata Tsorone da fargaba duka suka kamata don gani take ke kamar matar ta mutu hakan yasa cikin hanzari tabar gidan don kar azo a ganta abinda bata saniba kuwa shine ashe tun shigowarta ashe akwai yayar sulen dake can nesa dasu ganin za, a kashe mahaifiyarsu yasa ta ruga can inda mahaifinsu ke zama ta sanar dashi Abbakar bai dade da dawowa daga kasuwaba sai ganin yansanda sukai cike da mota ba tare da wani bayaniba suka tasa qeyar fannen sukai gaba da ita bayan sun tafi da itanne abbakar din kejin abindaya faru girgixa kai yayi gamida mamakin abinda fannen ta aikata kwana biyu yayi yana sintirin zuwa station amman anqi barinsa yamaga fanne a ransa yace wannan karon fanne ta dauko ruwan da zai dafasu daqar da sidin goshi aka bashi belinta wai donma ya dauki lauya kenan don a tunaninsa akai lamarin koti a wannan karan ba qaramin kudi abakar ya kasheba donshi yadau nauyin jinyar matar da dannen takusa kashewa don ata dalilin hakanne matar ta rasa rabin kunnunta na gefe daya da manyan raunika wajen fito da fannenma ba qananun kudi ya kasheba abi ya taru yai masa yawa ga jinyar matar daya daka ga kuma jinyar fanne don itama tundata fito kasancewar ta daku fuskokinta duk sun kumbura idanuwanta sukai jajir kana ganinta kasan ta daku to tun daga ranan itama ta kama rashin lfy hakan yasa yaci gaba da jinyar tasu su biyu sauqi ya samu a wajen fanne saidai zuciyarta cushe yake da baqinciki akan tozarcin da mijin wannan matar yai mata taso ta daukaka qara kotu domin abi mata haqqinta to saidai me wanda take tunanin zai tsaya mata din har tao nasara yace tai haquri don koda sunje kotu ita za, a bama rashin gaskia tunda itace ta tashi taje har gidansu laraban ta sameta badan tasoba y haqura amman ta kudiri niyyah a ranta komin daren dadewa saita rama cin mutuncin da akai mata tun daga lokacin gaba ta kullu tsakanin fanne dasu laraba ko magana bai hadasu daman tun a station aka shiga tsakaninsu hakan yasa yanxu sule bai taba momi hakanma itama tun lokacin da yai mata mazgan farko ta soma jin tsoronsa duk inda ta gansa a yanxu guduwa take a tsakaninsu yanxu kowa jin haushin kowa yake saidai kuma ba daman yin fada Yanxu haka shekarun momi hudu amman fanne bata sake daukan wani cikinba a tunaninta tundata dade kafin ta haifeta kuma yanxu ta dade bayan ta haifetan babu wani ciki sai take tunanin kaman daman ita dayace allah ya rubuta zata haifa hakan yasa ta janyota cikinta gamida bata kulawa yaddah ya kamata tareda sangartar daita ta bata freedom din yin duk abinda ranta yakeso A duk fadin anguwan babu yaron dake samun gatan da momy ke samu kullun cikin kwalliya take ta saka wannan ta cire wancan kuma aka sakata wata makaranta mai hade da islamiya ta yayan masu dashi don a anguwan nasu ba ko wane yaro bane ke makaranta allah sarki a wannan shekarar ne allah ya sake budama abakar mai gidansa ya kirasa sukai lissafin abinda ke wajen abbakar din gida uku suka raba mai gidan nasa yadau kashi daya yabama abbakar din kashi biyi yace wannan mallakinkane kaje na mallaka maka kaja jari daga yanxu ka tashi daga qarqashina ka koma cin gashin kanka hatta shagon da kake kula dashi shima na mallaka maka wohoho ikon allah krnan daman ance mahakurci mawadaci ba qaramin murna abbakar yaiba harda hawayen farinciki mai gidan nasa yace rabonkane abbakar kaje allah yasa maka albarka a cikin kasnuwancin naka sannan yace ameen ya tashi ya tafi Yana tunkarar fanne da zancen uban gidansa ya ware masa kudi masu tsoka domin jan jari saita fara lallabansa akan yakaita makkah don duk a cikin qawayenta itace kawai bataje hajjiba don akwai wadanda duk shekara suke zuwa kumama haji da umara zakaga mazajensu ke biya musu ka duba qawata dashiya zuwanta uku gana hudu tana shirin zuwa dukda batai aureba samarintane ke boya mata baiyo mamakin jin kalaman rashin hankali daga bakin fannenba kasancewar yasan halinta sarai saidai shiru yai baice mata qala bala ita kuma a wautarta tasha ai ya amincene hakan yasa ta fara watsawa a gari da qawayenta cewa itama wannan shekarar zata makka amman me shiru kakeji shidai abbakar baice zai biya mataba kuma baice bazai biyaba hakan yasa hankalin fanne ya soma tashi don bazataso taji kunyaba bayan ta gama shaidama qawayen nata zata makkah wannan shekarar kuma zance ya sauya salo don daman duk a cikinsu itace maqasqanciya wai donma mijin nata na mata duk abinda takeso kenan shiyasa har yanxu suke tace tace ina ai dolenema abakar ya biya mata aikin hajji taje don da taji kunyar duniya gwara taji na lahira Dadai abin ya dameta sai ta nufi wajen qawarta dashiya domin nemo mafita don ta qare wajen iya hada tuqqu kuma duk wani abu daya shigema fannen duhu ita dashiyar itace ke shawo mata kan lamarin cikin sauri tana labarta mata zancen sai dashiya tace haba qawata ai wannan zancen naki shi yafi komai sauqi kawo kunnenki kiji tana rada mata fuskarta ta fadada da murmushi sannan ta fara aiwatar da abinda dashiyar ta fada mata washe garin ranan abakar na dadowa daga kasuwa ko zama baiyiba balle yasha ruwwa ta tareshi da zancen abbakar yace a gaskia fanne banida kiudin da zan biya miki kujeran makkah a yamxu ki bari zuwa gaba mu gani saina biya miki inhar kinada rabon zuwa habawa aiji fanne tai kaman abakar din ya watsa mata garwashin wuta nanfa ta shiga surfa masa ruwan bala, I da masifa tare dayin masa gore gore irin na jahilan mata wadanda basusan inda ke musu ciwoba Shidai shiru yai mata ba tare da yace mata komai ba don idan da sabo ya isa ace ya saba da wannan halin na fanne Tun daga wannan ranan zaman lfy ya kaura a gidan gaba daya zaman gidan ya ishi abakar don inhar yana gidan fanne ta shiga yaba masa baqaqen maganganu kenan tare dace masa lusarin namiji wanda bai biyama matarsa buqatunta in banda qaddara da rabon haihuwa da mai zatai dashi Wai sanin kansane ita ba tsaran aurensa bace sa, ar manyace ya dubeta da kyau batayi kama da irinsu yaku bayoba wanda baida zuciya irinta zaruman maza kawai Kaini fanne naga taskon duniya tunda har aka hadani aure da wannan lusarin allaah dai yasa kar yata momi ta dauko irin halinka na rashin zuciya A kullun ranan duniya sai fanne ta samu baqaqen maganganun da zata sossokama abbakar tunda yake a duniya bai taba ganin macen data raina mijinta irinsaba Yakan bata lokaci ya zauna yin tunanin abinda yasa fanne ta rainashi haka backin kuma bai rageta da komai ba duk wani nauyinta daya rataya a wuyansa yana bakin qoqarinsa wajen ganin ya saukesu suturan da yake sawama baikai tsadar wanda yakesa kudi yana siya mata ba gashi duk abinda ta nema yana mata Kullin da akwai salon rashin mutuncin da fanne ke bulloma abbakar dashi kai harya gaji dai ya biya mata kudin kujerar makkan don ko abinci bata barinsa yaci haka kuma bata barinsa yao barci gashi ta dinga masa gori akan gidan da suke cikima ai mallakintane Abakar yana ahigowa gida kamar dai yaddah ya sabanne da masifa aka tarbeshi saidaya bari tayi mai isarta tayi shiru sannan ya zaro wata farar takarda daga aljihunsa ya miqa mata wacce shaidace na ya biya mata kujearar makkah Zuciyar fanne tai ras nan da nan gumi ya karyo mata cikinta yahau kuqi ta bude baki zatai magana amman ta kasa domin bakin nata sai rawa yake tunda takeca duniya bata tabajin abinda ya kadata a duniya irin wannan ba a take a wajen ta zuge da gudawa saidata shiga ban daki yafi sau uku sannan ta dawo indacabbakar din ke tsaye saidai har izuwa lokacin ta kasa ce dashi komai tana tsaye a wajen ne saiga qawarta dashita ta shigo gidan daqar fanne tayi qoqarin nemo kalaman data amsa gaisuwar tata dasu sannan tace zomu shiga daki akwai magana Suna shiga fanne tasama dashi kuka gamida cewa shikenan nikam na shiga uku asirina ya tonu na shiga uku na lalace nikam ina zan saka kaina naji dadi wayyo rayuwa yau duniya taimin daurin dalmon minti ko kuma ince duniya taimin atishawar tsaki dashiya dai kallon fanne kawai take cikin rashin fahimta sanne ta sake bude baki zatai magana dashiya ta rufe mata bakin nifa ban gane me kike nufiba babankine ya rasu? Uhhjm dashiya kenan idan babanane ya rasu ai abin zai zomin da sauqi tunda nasan duk mai rai mamacine To meye ya sakaki shiga cikin wannan halin ni wlh kin sani a duhu Fanne taja ajiyar zuciya sannan tace daxun abbakar ya shigo yana shihowa na taresa da zancen tafiya hajji kawai sai ya miqomin wannan takardan kuma yace waiya sakeni kunji qarya jama, a allah e mana tsari daga biyema son zuciya amin Dashiya tasa hannu ta amsi takardar dA tace abbakar dinne ya bata tana dubawa Dashiya tace da gaske kike abbakar dinne ya baki gamida cewa ya sakeki dashiya tace da ita lokacin data kammala karantawan Wlh kuwa shine ya bani dubamin ki gani saki uku yaimin ko? Don na sanshi da rashin imani tare da mugunta ga kuma baqar zuciya Dashiya ta girgiza kai gamida jan yar guntuwar tsaki tace kai jahilci mugun ciwo. To wannan takardar bata komai bace illa illah ta shaidar biya miki kujeran makkah da abakar yayi fanne tace wattttttttttttt Uwar goyo Chapter7 TACE WAT dan allah dashiya kibarmin wasa ke komai saikin shigo da wasa cikinsa ki nemo mana hanyar da zamubi domin samun mafita ya maidani dakina tun kafin maqiya su faramin daria don daman da yawa yan anguwannan bason zamana da shi sukeba ke hardama yan uwansa dondai na zame masa qarfen qafane kawai yasa suke sauraramin Dashi tace na rantse miki da allah abbakar ba sakinki yaiba kinji rantsuwar dan musulmi kenan makkah ya biya miki Kaman daukewar ruwan sama tai cak da kukan kuma sai aka koma murna harda bama dashiya goron albishirin Tace kai abbakar anyi mai baqar zuciya yana ganina inata shige da fice a ban daki kuma yaqice dani komai kai gaskia na yarda jahilci yafi hauka ciwo yanxu da nayi karatu aida duk haka bata faruba allahma ya taimaka babu wanda yaji ballentana aomin daria dashiya tace aiko baki tsiraba don sai ana taro ko biki qawaye sun taru zan baje musu tabar gazan da kikai tace haba hajia qawalli don allah kar muyi haka dake wannanfa ba qaramin yarfi bane kiyi haquri banson abinda zaisa mutuncina ya zube a idon jama, a Dashiya tace to naji amman da sharadi saikinban wannan atamfar da abbakar ya dinka miki kwanaki da sauri ta juyo tana kallonta azahirin gaskia tanason atamfar sosai don duk cikin kayanta tafisonta kuma sbd tsadar atamfar saida suka kai ruwa rana kafin abakar yasai mata Kuma bata dade da dinka kayanba don sawa uku kawai tai musu amman babu yaddah ta iya dole ta bata domin samun kwanciyar hankali don da yawa a cikin qawayen nata sun dauka tanada ilmi tayna miqama dashiya atamfar ta tashi tai gaba inda tya barta da kuncin zuci na rabuwa da atamfar tata sai takejinma dabatama fada mata tabar gazan data afka ba Watan tafin alhazai ya kama don wasu harsun fara tafiyama hakan yasa su fanne aka sona shiri taje taima babanta da yayyinta sallama amman ta sananr dasu cewa itace ta biyama kanta ba abbakar ba babanta yai mata addu, a gamida nasihohi sosai sannan yace mata don allah ta rage fadan da take da jama. A dimin kuwa qasace xataje mai dumbin jama. A hade dayare daban daban A tanan da zasu tashi abakar ne ya rakata filin jirgi lokacin da zasu tashin ba qaramin kukan rabuwa da yarta momi taiba don tundata haifeta yaune ranan farko da zasu rabu nadan wani lokaci don hakanema yasa ta dauketa ta kaita can wani gidan qawarta tace acan zata zauna har saita dawo babu yaddah abakar baiba akan ta kaita can vidansu wajen matan yayyenta ko kuma wajen ummarsa domin kuwa baiga wani dalili nakai yarinya can wani waje inda babu yan uwanta na jiniba amman me fanne tai tsalle ta dire tace ita batasan wannan ba abinda yasa taqu amincewa shine bataso takaita can gidansu wajen matan yayyenta daman sunada yara qanana acan suyita gobje mata ya don nasan bamai hanasu sannan tsanar umman abakar da yan uwansa da tai yasa tace ba zatakai yarta can ba don gani take kaman basason zamanta da abakar din hakan yasa bata cika shiga harkarsuba suma basa shiga nata Amman ta tabbata yar tata zata samu kulawa daidai gwargwado a wajrn qawarta hajia hansatudon sun dade a tare akwaiqawance mai qarfi a tsakaninsu A ranan da jirginsu fanne ya tashi ranan taga abin mamaki tun acikin jirgi ta dinga kauyanci tace tab lallaine da ake cewa wanda ke zaune baiyi kallo ba gaski masu kudi sunajin dadinsu ai wlh nima kota halin qaqa sai nayi kudinnan kodan na hucema kaina takaici Cikin ikon allah akai aikin hajji aka gama sauran dawo da ma aikatan aikin hajjin qasashensu to fanne dai saidai muce allah e amsa ibadun nata domin kuwa batasan komai na game da aikin hajji ba ita yar abi yarima asha kidane ba qaramin tsaraba taima yarta momie ba dan kusan kudinta duk a sayayyar yar ya kusa qarewa sannan taima qawayenta da yayansu suma tsaraba mahaifinta da yayyanta da matansu gamida yayansu amman abbakar kuwa ko hular alhaji asallami dan banza bata siya masa ba shida yan uwansa babu abinda ta siya musu a matsayin tsaraba mahaifiyar abakar din kuwa ko kallabi bata kawo mata ba dakinsu daya acan ita da dashiya hakan tasa duk abinda zasuyi acan din a tare sukeyi bayan sun dawo da kwana uku ne ta fara bubbude tsarayba kai jama, a wanda baida kunya yaji dadinsa a gaban idon abbakar din ta gama rarraba tsaraban data kawo amman ko ruwan zamzam bata bashiba wannan abu damai yai kama ai koda ace bashine ya biya mata kujeran hajjin nan ba kamata yai ace shi zata fara yoma tsaraba don yafi kusanci da ita amman ina saidai abin bai damu abbakar dinba ko kadan sbd tuntun yasan bata daukeshi a bakin komai ba ita kuma a nata wautar wai tasha tsoronta yakeji shiyasa duk abinda tace masa tana buqata yake mata kuma ta saki qafa tana tsula tsiyarta a yanxu fanne ta gama tabbatar da abbakar bazai iya sakintaba to inma ya saketan aiba gidansa bane shine zai tattara yan komatsensa yabar mata gidan sannan a duk sanda yace zai qaro mata kishi wlh a ranan sai anyi qaramin yaqi tunda ba gidansa bane kai koma a wani gidan zai ajeta ba zata taba bari abakar ya qaro aureba mutu ka raba ita dashi domin kuwa ai itace tasha whlr zama dashi tun baida komai sai yanxu da ya samu mai maiqo shine wai wata zata shigo tace wlh na rantse saina muzantawa duk wata mace datai gigin shigowa gidannan kai bama itaba hardashima abakar din saiya gane shayi ruwane ba, a tabonibana nayi masifa inaga an shigo sabgata Abinda kuwa bata saniba shine kullun sai jama, a sun bashi shawarar qara aure ko wataqila allah zaisa ya dace da mace ta kwarai a cikinsu harda mahaifin fannen don yana sane da irin zaman da suke amman abakar din yai biris da zancen donshi gani yake kaman bazai iya ruqe mata biyiba inma zai iya din baijin zasu iya samun zaman lfy ita da fanne a gidan hayama ba, a zauna lfy da utaba inaga kuma ace wannan kishiyartace ai kullun an dinga tashin hankali a gidan kenan masu ita magan na cewa zaman lfy yafu zama dan sarki da ace kullun yana cikin tashin hankali shida matansa kwara ya zauna da daya inhar zai kasance cikin kwanciyar hankali ballentanama ya tabbata fanne ba zata bari ya qaro aure ba in kuwa kaga hak to saidai ian basa tare ko kuma idan ya saketa abinda baya fatan ya faru kenan don inhar ya saketa to bai cika alqawarun daya daukarma kansaba Inhar kaga sun rabu da fanne to saidai idan dayansune baya raye amman har abada bazai taba sakintaba saidai idan ita da kantane ta gaji tace ya sauwaqe mata to sai yai mata abinda take buqatan Hajia fanne kenan tundata dawo daga hajji ta zama cikakkiyar hajiya kuma naira suka qara budema mai gidan nata tofa tun daga nan ta qara bunqasa iya shegenta bata ganin kowa da gashi hatta mijin nata gashi ta fara shafe shafen man bilicin tayi wani fari kamar fatalwa sannan idan zatai kitso sai an mata qari da atacment dukda hakan ba kyau yake mata ba amman har yanga take dashi Ana cikin hakane abbakar ya kammala musu daya bangaren na gidan nasu gamida canja musu fenti gidan ba qaramin kyau yaiba flat ukune don haka abbakar ya koma daya itama ta tashi ta koma daya daga cikin sababbin tace tsohon zat maidashi wajen sauke qawayenta Dashiya uwar yan hadi tun da taga abakar yayi flat uku ya koma daya fannema ta koma daya don haka ta dinga zuga fanne akan ta tashi tsaye inba hakaba kuwa sakiyar da ba ruwa zai mata don tun da taga yayi flat uku to aure zai qaro akullun fanne saina baki shawara akan mijinki amman sai kiqi yarda wlh namiji bashi da tabbas duk dadinki da namiji wataran sai yayi miki kishiya muddun kika zauna kara zube ba tare da kin nemi taimako daga wajen malamai da bokayeba zauna garin kallon ruwa kwado yai miki qafa idan kikai wasa kinaji kina gani matar zata shigo ta dinga miki abinda taga dama idan kuma kika takura ya baki rasit dinki takardar sallama daga gidan kinga kin tashi a tutar babu kenan tunda dake akasha wuya saida dadi yaxo sannan wata zata zata shigo kenan tun wuri ki sake tunani ki nutsu sannan kisan inda ke miki ciwo yanxu lokacinkine kuma kinada damar yin komai kar kiyi sake damarki ta kubce miki don daman bature yace dama sau daya take zuwa Hajia ki saki kudi kiga aiki da cikawa yanzu na kaiki wurin wani boka mai suna lukum aikinsa kaman yankan wuqa yake Don na rantse miki saikin juya abbakar kaman waina a tanda Duk wani taurin kai da yake miki idan kin tambayeshi kudi saiya dainaahi ke in tabbatar miki inhar magani yaci kara idan kika aje kikace karya qetara bai isa ya qetareba hatta harkan kasuwancinsa kece zaki koma bashi umurnin yaddah zai tafiyar da komai amman inkika tsaya a haka to dan hakin da kika raina ina mai tabbatarmiki da shi zaizo yana zokale miki ido kixo kina kukan da baida amfani tunda kinbar gini tun ran zane Ai duk matan da kikaga suna yaddah sukaso a gidajen mijinsu kuma su juya yaddah sukeso to saida sukabi ta wannan hanyar ke bakyajin ana fadin matambayi baya bata ba ne kuma qawata wlh ba zaki tabbatar da abinda nake fada miki ba sai nan gaba lokacin da zakiga kina juya mijinki kaman yaddah kike juya tashoshin talabijin ki murza naira a hannunki ki kerema sa, aninki wlh qawata ni masoyiyarkice maison ganin kin dauwama a cikin jin dadi kuma banso damarki ta kubce mikine shiyasa kikaga ina baki wannan shawarar a wannan lokacin fanne ta fara amanna da abinda dashiya tazo mata dashi don a zahirin gaskia itama tanason taga ta zama mace mai fada aji acikin gidanta shiyasama batama abakar din da sassauci idan abu ya hadasu don gani take kaman hakan shi zaisa ya dingajin tsoronta dukda sai ankai ruwa rana yake mata wasu buqatun nata sannan takecin nasara wani zubinma yaqi yaddah amman dole tabi hanyar da dashiya zata daurata kodan ta magance matsalar tata. Tai murmushi hmmmm abbakar ka kusa shihowa hannu don saina juyaka yaddah nakeso kuma zan iya kashe koma nawane don ganin biyan buqatuna don daman masu iya magana ai sunce saida kudi ake samun biyan buqatuuuuu Sannu a hankali har dashiya ta koyama fanne bin malaman tsubbu kuma ta fara ganin amfanin abun domin a yanxu duk abinda ta tambayi abakar din ba musu yake bata Sai yanxu fanne ta qara tabbatar da maganan dashiya ashe gaskia ne data sani aida tuntuni da take fada take xijewa data amince komai da yaxo mata da sauqi ganin nasarorin da take samu wajen abbakar yasa fannen ta qara qaimi wajen bin malamn tsubbu don ba qaramin kashe musu kudi takeba kuma duk abinda sukace tai da sauri takeyi ba tare da bata lokaciba don kawai samun nasaranta A yanxu kusan duk abinda ta samu a wajen abakar a malamai yake qarewa shiyasama har yanxu din ta kasayin abin kanta akace rashin sani yafi dare duhu da fanne tasan duk asirin da takema abbakar bai kamashi data daina jiqa malamai da kudinta domin kuwa duk abinda taga yana mata hakan ya samune ta hanyar budin da allah yai masa don daman akace idan allah ya buda maka saika gode masa harkar kasuwancin tasace data qara bunqasa yasa shima yace bari ya qara kyautatama iyalansa domin suma sunada haqqi a cikin dukiyar mahaifiyarsa yan uwansa dama wanda yake tare dasu kowa na samun alkhairai a wajen abakar hakan yasa jama, a kowa keson abakar din Ba qaramin baqin ciki fanne kejiba idan abbakar yai kyauta a gabanta kai koda kuwa yan uwansane ita bataqi ace daga ita sai yartace zasu dinga cin dukiyarba duk kuwa sanda yaima wani kyauta a gabanta sai taji kaman tasa hannu akai taita rafka ihu gashi ba daman tabi wanda akaima kyautar ta kwace tace matsiyata kawai lokacin da basu da komai waye yaxo ya taimaka musu sai yanxune da allah ya buda masa sannan za, azo a dinga manne mashi tace allah ita gani take ma kaman abbakar bada guminsa yake samun kudinnanba wlh domin bushashar da yake dasu saika rantse kace shine yafi kowa tausayi a duk duniya wasu lokutan idan anxo neman taimako wajen abbakar din sai fanne tace bainan ya tafi kasuwa idan kuma yan uwansane sai tace musu yana barci kuma bai bada umarnin idan yana barci a dinga tashinsaba koda kuwa waye yaxo a haka suke haquri suna komawa Saidai idan jama, a sun hadu da abakar din a waje su fada masa abinda ya faru abin ba qaramin cimai rai yakeba amman ko sau daya bai taba mata magaba ba Hakan yasa yan uwan abakar din basu damu da zuwa gidan nasaba sbd wulaqancin fanne kai hatta yan uwanta wanda suka fito ciki daya uwa daya uba daya saida sukace mata ba zasu sake zuwa gidantaba sbd wulaqantasu da take idan sukaxo ta dinga binsu da kalllon raini hatta dakinta bata bari su shiga saidai da zaran sunxo ta shimfida musu tabirma a waje duk kuwa buqatar mutum bata bari ya ahigar mata ban daki wai kar suyi mata qazanta bayan a kullun mai aikinta saita wanke bayin nata tatas sau biyar a kullun Lol Uwar. Goyo Chapter8 Lokacin da abban fannen yaji tabargazan da take zubawa abinta hatta yan uwantama bata bariba sai ya kirata gamida mata nasihohi akan abubuwan da take din ba masu kyau bane koda ace zataima wasu bai kamata ace yan uwanta na jinima haka zatai musu ba kaman salihar arziqi tace to shikenan baba na gode ta taahi ta tafi a hanyarta ta dawowane ta dinga surutai kaman zautacciya tace zuwa yanxu na fara gane shima abbana ya shga sahun mahassadana tunda gashi tun yanxu yana fadin inban a hankaliba bazanyi kyakkyawan qarsheba harda wani fadin nabi abbakar a sannu inba hakaba kuwa haqurinsa ya kusa qarewa to ya qarw mana sai mene an gaya musu ni inajin tsoron hukuncin da zai yanke akan nawane idan har haqurin nasa ya' qare ko kuma rasa mijin aure zanyi idan harya sakeni din a yanxu yanda kaina ya waye idan har ya sakeni suna zatan garari zan shiga banda qaddara da kuma haihuwa ba yaddah za, ai na zauna da abakar a matsayin mijin aurena wani kucaki dashi wanda baisan tattaliba duk abinda ya samu kashewa yake in banda wasu yan dalilai aida tuni na takura masa ya sakeni ya kwashe kwarmatsensa yabarmin gida don nasan yana barmin gida bashi da inda zai koma shima ai yasan da hakanne shiyasa yake bina a sannu in banda inda wani buri a zuciyata wanda dole saida aurensa zan cikashiba da wlh a yau dinnan saina rabu daahi inga ta hassadan baban nawa adai juri zuwa rafi don watarana tulun fashewa zaiiyi duk wannan nasiha da mahaifin fannen yai mata babu wanda ta dauka a ciki aban dakin nasa inda taji anan ta zubar dasu tun daga lokacin ta daina jin tsoronshi sam batajin tsoron gamuwarta ga allah tun sanda baban nata ya kirata gamida yi mata fada akan wulaqancin da takema yan uwan nata tace daga ranan ba ita basu kuma duk sanda suka sake zuwa sai tayi musu zagin qare dangi sai kuma akai sa, a suma tun tafiyarsu sukai alqawarin indai gidane na fanne bamai qara zuwa a cikinsu koda kuwa garin sukaxo saidai idan ita taje ta samesu A lokacin data dawo tatas taima abakar akan yanakai qararta gurin babanta wannan ai munafurcine so yake ya hadata da babanta in yaso yai mata baki ta lalace inba hakaba mai takeyi masa wanda har zai kaishe zuwa gayin qararta wajen mahaifinta in kuma gajia yai da zama da ita ya gaya mata ba saiya tsaya yana mata kwane kwane ba Ko yana tsammanin idan ya saketa ba zata samu mijin aure bane adama da takeda masoya ballentana yanxu da ta qara sanin duniya idanuwanta suka bude wanda basu kaitabama suna samun mai sonsu ballentana ita ita? Ta dora da fada masa Kai bara na fada maka ni fanne nafi qarfin na zamo matarka fin qarfi kawai akaimin a lokacin aurenmu wanda baka wuce danxaikenabama nifa matar manyace masu fada aji ko kuma masu murza naira yaddah ransu keso ba irinka wanda abu qanqani idan na nema a wajenka saika tsaya kana jamin raiba duk wannan harigidon da kunfar bakin da fanne keyi abbakar na kwance akan gadonsa yana jinta ba tare da yace mata komai ba harta gaji tai shiru domin idan da sabo yaci ace ya saba shidai a iya zamansu da fanne bai taba kai qararta wajen mahaifinta koda sau daya ba koda wanine madai ya fada mata ya ganshi wajen mahaifinta domin kai qararta to ya barshi da allah ko kadan bazai bata miyon bakinsa wajen fada ma fannen cewa ba shine yakai qararta wajen mahaifintaba saidai baiji dadin kalaman fataita faffada masaba don koba dadi ai mijinta neshi Shin yaushene fanne zata gane ta daina masa abubuwan da tae masa ya dafe kai gamida cewa shidai allah baisa yayi sa, an samun mace ta gari ba haqiqa yasan allah ya jarrabeshi ta wannan hanyar shiyasama a kullun yake addu, ar samun cinye jarabawan da ake masa idan abokansa na masa irin abubuwan da matayensu ke musu najin dadi da karramawa sai ya dingajin inama shine ke samun wannan garabasar ya dauki tsawon shekaru yana da aure amman daidai da rana daya bai tabajin dadinsaba gabadaya baisan menenen dadin aure ba a yanxu tsoron halin matama yake domin a tunaninsa duk irin halinsu dayane dana fanne abbakar na mamakin rashin tarbiya irin na fanne bayan yasan iyayenta sunyi iya bakin kwarkwadonsu wajen bata tarbiya ita kadaice ta fita zakka a cikin yan gidan nasu domin duk yan gidan nasu babu wanda bai sauke qur, ani ba ga ladabi da biyayyah ga duk wanda ya girmesu Abinda yasa abakar ya qara tsanantar fanne sbd rashin da, ar da take koyama mommy tare da irin halinta da take koya mata har cikin ransa yanason yarinyar domin kuwa jininsane kuma akanta ya fara haihuwa koda ace nan gaba allah zai qara bashi yaya itace gaba dasu amman sbd halin uwarta da take daukowa yakejin tsanar yan amman wani lokutan tausaya mata yake a bisa halin data tsinci kanta na rashin samun uwar goyo ta gari yaso ace fanne ta barshi ya bama mommie tarbiya mai kyau sannan ya sata a makaranta domin takoyo ilmi wanda shine ginshiqin rayuwa daqar ya samu ya sata a faramare nanma saida sukai qaramin yaqi domin saidaya nuna mata bacin ransa amman da kafewa taso tayi naqin son asa yarinyar a makarantar babu yaddah ta iya dole ta barshi ya sakatan amman duk sanda baya gari idan yaje sarin kaya a legas ko kwatono to yar bata zuwa makaranta kasancewar itama yar bada son ranta aka sata makarantarba yasa uban ba tafia sarin kaya zatacema uwar ba zatava fannen tace yi zamanki yata damanni ba karatun nakeson kiyiba salon kije aita dukarmin ke kamar jaka idan mommie ta kawoma abbakar sakamakon makarantar nata yakan bata lokaci wajen yin mata fada akan ta dinga maida hankali ya kuma nuna mata shi ilmi yanada amfani kuma ya zama wajibi akan mutum ya nemi ilmi na arabi dana boko domin shi ilmi kinshiqine na rayuwar dan adam mutumin da yake rayuwa babu ilmi shida jaki duk daya suke gaskia ne Admin yace/living without walking is dying wethout nowing/ Don zai iyayin abubuwa marasa kyau amman a wajensa yaga ai masu kyau ne mutum mara ilmi komai nasa kai tsaye yake ba tare da tunaniba hakanan ya dinga samun sabani da mutanen da yake zaune dasu kenan sbd rayuwarsu ba zata zamo iri daya ba momie a yanxune kikeda damar yin karatu sbd ke yarinyace kwakwalwarki bata da wani damuwa a cikinta wanda zai hanatta daukar abu cikin sauri a cikinta zaki dinga daukar karatu matuqRar kin maida hankali ina jiye miki danasani marar amfani anan gaba haka abbakar ke zaunar da momy wasu lokutan yaita mata irin wadannan nasihan wasu ta fahimci abinda yake nufi wasu ku ta kasa fahimta duk kuwa da kwakwalwarta nadaukar abinda mahaifin nata ke fada mata domin ta zaiyanema fannen amman saitacemata karta sake ta dauki abinda yake fada mata domin kuwa ba sonta yakeba shiyasa yakeson dode mata kwakwalwa da shirmensa ya maidata mara yanci Cikin ikon allah arziqin abbakar sai qara bunqasa yake hakan yasa dashiya ta hurema fanne kunnecakan lallai ta takura mata yasai mata mota itama ta shigo gari ai kuwa ba tare da bata lokaciba ta tunkari abbakar da zancen siyan mota baiyi niyar siya mata motarba amman takura da naci kawai saidayasa yasai mata sbw dal ba qaramin wahala yashaba kafin ya samu ta iya motar don shine ke koya mata harya samu ta iya amman ba sosaiba tundata iya kuma fanne tabar zaman gida akoda yaushe tana gidan qawaye kasuwanci sai soma habbaka yake yanxu abbakar dubai da chaina yake zuwa sarin kaya kuma idan ya dawo gida naija sari yake badasu su hajia fanne an zama masu fada aji ganini kudin da abbakar ya qara qawar fanne ta fara nemansa ta harkar banza domin taci kudinsa ta ware dashiya kenan dayaqi amincewane ta nemi suyi aure nanma yaqi yarda lokacinda ba kudin bata nemi suyi auren bane sai yanxu ganin tayi tayi ta shiga malamai amman ba sa, a yasa ta sallama masa mahaifiyar abakar dinma taso ya qara aure koda zai qara samun haihuwa amman sai ce mata yai tai haquri idan lokaci yayi zaiyi da yake uwar tasa mai hangen nesace yasa bata takura masaba taci gaba da yi masa addu, a Tajia tsigala wato fanne kenan na cikin katafaren shagon alfijir ita da yar tata idan baku mantaba sai siyayyar take mata. Bayan ta bude jaka zata biya kudin siyayyar da taima yar yata kenan momin tace laaaaa mama ga baba shima yazo siyan kaya Hajia fanne takai dubanta inda momy ke nuna mata wani irin jirine ya dibeta wanda har saidaya kusa kadata abinda ta ganin saidayasa idanuwanta suka daina gani nadan wasu sakanni dishi dishi take ganinsu sannan zuciyarta tahau harbawa da sauri da sauri gashi duk jikinta ya mutu daqar taje iya daga hannayenta duk wannan abu ya sametane sakamakon ganin mijinta da tai abbakar kenan dauke da wata yar matashiyar yarinya a kafadarsa gefensa kuwa wata tsaleliyar matashiyar matace wacce a qallah ba zata wuce shekaru24 a duniyaba tana duba wani takalmi inda suke hirarsu gunin ban sha, awa ita dashi hankalinsu kwance fanne ta qara qurama yarda abbakar ke rungume da ita ido taga yar dashi tai kama sak farinne kawai ta dauko na uwar tata da yake shi abbakar din ba za, ace masa fari tas ba saidai ace masa wankan tarwada amman matar dake gefen tasa farace ta da ita kyakkyawa Hirarsu suke cikin kwanciyar hankali don da alamunma sun manta a inda suke sbd hirar zance Fanne ta dingajin zuciyarta tana mata wani irin tuquqi sannan sai tafarfasa take sauran kadan ta fashe domin ta kumbura sosai ji take kamar zata faso qirjinta ta fito ga kuma wani abu da yaxo ya tokare mata maqogoro mai daci wanda ta kasa hadiyewa yawun bakinta gaba daya ya qafe a rayuwa ta tsani taga abbakar na hulda da wata mace bayan ita fanne nada tsananin kishin da har ya wuce gona da iri shiyasama bbata sake masa fuska da zaran yaxo mata da maganan zai qara aure Sannan ta kashe kudi da yawa ga malamai da bokaye akan su masa maganin da zaiya yaji bai sha, awar qara aure tayi zaton aiki yaci kuma ta rigada ta gama dashi ashe ba haka abin yakeba daman ance munafuki bashi da kama a duniya yanxu ashe abbakar munafurtarta yake neman mata yake bata saniba? To ina gaskiyar tasa take da a kullun idan ka tabashi zaice maka shi mai gaskia ne? Tun yammah tai dashi akan ya dauki momie domin yaxo yai mata siyayyah a wannan kantin amman yace mata baijin dadi kumama a gajiye yake ba zai iyaba sai gobe har fushi tai amman yaqi fir yace bazai iya zuwa yau ba Da dare yayi abbakar ya fita sallar magrib mommy ta dammi fanne akan su tafi kanti ko za, a iya dacewa a samu irin kayan da takeso ba yaddah ta iya dole ta dauko key din mota da kyale tacema direba ya kaisu kantin alfijir ashe akwai abinda zata gani wanda zai tayar mata da hankali watoma abakar ashe karuwarsa zai kawo siyayyah shiyasama yaqi yarda da abinda tace tunda hakane wlh yau zan nuna masa nima macece mai yanci wacce nafi qarfin namiji ya wulaqantani wlh sai yayi danasani marar amfani a cikin shagonnan saina kunyatashi tunda daman ai hausawa sunce kunyar mara kunya asarace Tana cikin zancen zucinne saiji tai momie na fadin laaa momy abba zai tafi habawa tabajin haka tuni taji wani qarfi yaxo mata nan take cikin sauri ta isa inda su abbakar din suje tasha gabansu ba tare da bata lokaciba ta dau hannu ta wankama matar dake tare da abbakar din mari kwarara har biyu ita kuma matar juyowa tai domin ganin wanda yai mata wannan aika aikan don marin ya shigeta sosai gashi kuma ba zatonta hakan ya faru shiyasama ta shiga cikin rudu a karo n ukune da ta daga hannu domin kaima matar abbakar ya riqe hannun nata nanfa ta shiga kokuwar kwacewa daga riqon da yai mata don kuwa so take taima matar dukan tsiyar da saita kwana a gadon asibiti kuma saita bata wannan kyakkyawar fuskar wanda shine ke rudan mijin nata da taga ba zata iya kwace hannun nataba daga riqon da yai mata dinba don riqon bana wasa bane sai kuma ta shiga surfa musu zagi yan iska masiyata duk jama, an dake cikin kantin kowa hankalinsa ya dawo kan fanne a ranan abakar yasha zagi masifa kawai take tana kumfar baki wasu dattijun matane su uku suka shiga bata haquri tare da tausarta amman ina batasanma sunayiba don idanunwanta sunrufe sbd tsananin masifa daqar suka samu hajia fanne tai shiru jikinta sai tsuma yake daya daga cikinsy tace baiwar allah ba wannan matar ya kamata ki dakaba a matsayinta na karuwar mijinki shi mijin naki shine babban mai laifi akansa zaki dau mataki kai kuma ka cika mata hannu tundacan samu tayi shiru Abbakar yacema matar kije ki shiga mota ki jirani ina zuwa tanaji yace ds ita haka ta fice daga cikin shagon cikin sauri sannan ya sake hannun fannen yana saki da axama ta rufama matar baya so take ta cin mata tun kafin su isa inda sukai parking din motar matannanne suka biyo bayanta tare da riqeta suna mata kalamai masu tausasa zuciya ganin sun riqeta abbakar din shima ya fita daga shagon yai wajen motar cikin azama yai mata key suka bar wajen hajia fanne na fanin abbakar yai wajen motar yai kukan kura ta watsar da matan amman ina tayi rashincsa, a domin kafin ta isa har sun bade wajen da kura da gudu ta bisu kamanxsbn hauka amman ina sun mata nisa a kan tit ta tsugunna ta daura hannu akai tana rusa ihu direbantane ya qaraso gamida fadin hajia yi haquri ki tashi mu tafi kar jama a su taru kinga har wasu sun fara zuwa tambayar abinda ke faruwa Fanne ta tashi cikim jin haushin rashin samun nasara ta shiga mota direba ya jasu suka nufi gida Haqiqa hajia fannne ta fusata matuqa wanda har tama rasa irin hukuncin da zata yankema abakar din idan ya dawo gida To nima anan zan dakata domin barin hajia fanne ta samu nutsuwar zuci mu hadu a book 2 donjin yaddah ZATA KAYA Crews. U nw wat????? This is just de begining yanxu book din zai fara ldan naga ruwan comment sai mu fara gobe Naku har kullun Uwar. Goyo Book2 Chapter9 Cikin moyar yadau shirur babu mai magana face aheshsheqar kukan matarnan da fanne ta mara a kantin alfijir tunda ta shiga motar take kukan takaici wannan ai cin mutuncine tunda take a rayuwa bata taba tozarta irin na yau ba idan ta qara tunawa da munanan kalaman da hajia fanne taita fada mata saita sake fashewa da kuka Ayau tai nadamar kasancewarta da abbakar a yaddah taga mutanen dake cikin kantin suka gasgata kalaman da tai a kanta din don har wani kallo suka dinga binta dashi wasu daga cikin matan dake gefenta kuwa harda ce mata Ammanfa kinji kunya dukda kyaun fuska dana suran da allah ya horeki dashi amman ki kasa gode masa sai kinyi karuwanci tirr da wannan halayyah taki yarinya qarama dake kin bata rauwarki kin shafama rayuwarki baqin fentin da bazai taba gogewaba har izuwa kan yayanki da jikokinki domin shi abin kunya ko mutum ya jefar dashi sai yayi tattali ya sameshi ke kuwa baiwar allah mai yada kika zabama kanki irin wannan rayuwar mai yasa kika bari namiji ya yaudareki ya hure miki kunne gami da bata miki rayuwarki ki sani duk abinda namiji yai a rayuwarsa adone ita kuma mace ya zame masa abin kunya da gori a wajen jama, a ki tunafa duniya ba matabbata bace ki tunafa duk iya tsawon rayuwan da mutum zaiyi a duniya ne haqiqa kinyi babban kuskure da kika biyema zuciyarki haqiqa son zuciya bacinta ne kuma inhar kana biyema kyale kyalen rayuwa to ba zaka taba ganin haske a rayuwarka ba yar uwa ke yarinyace shiyasa kika yarda da zaqin bakin da namiji wanda kuma ba tabbas ne dashi ba tunda dai ga idanuwanki sun gane miki gaskiya ga matarsa ta sunnah harda yayansu amman ya barsu ya tafi wajenki kuma karkisa a ranki wajenki kadai yake zuwa mutumin da ya yaudari matarsama bare ke da kuke dadiro tana kawowa nan saita sake fashewa da kuka harda buga kanta a jikin kujeran mota yar dake tare dasu a cikin motar mai kimanin yar shekara biyu tai shiru tana sauraron kukan mom din nata da alamun batama fahimci me kukan mamar tata ke nufi ba Shi kuwa uban gayyah goga na fanne ya rasa meke masa dadi a cikin ransa zuciyarsa sai harbawa take da sauri da sauri kirjinsa yai masa nauyi maqogoronsa ya qafe yanason yai ma matar dake zaune a kusa dashi magana amman ya kasa furta komai ji yake kaman ansa kwado an bame bakin nasa kwakwalwarsa tadau zafi tunanine sukai masa yawa so yake ya samo hanyar da zaibi don warware wannan matsalar data kunno masa kai amman ya kasa samu yaya zaiyi da rayuwarsa waccce kalma zaiyi amfani da ita wajen gamsar da fanne cewa abunda take zargi ba haka bane Ya juya a hankali yana kallon matar wacce har yanxu kukan take tausayinta ya kamashi a rayuwarsa sam ya tsani yaga mace tana kuka tabbad yau ya dibo ruwan dafa kansa ubangijin sammai da qassai ne kadai zai iya kwatansa a hannun fanne kodai yaje wajen mahaifintane ya sanar dashi gaskiyan lamarin kai haba kar kayi haka addu, a kawai zakaitayi har allah ya doraka a kanta abinda wata zuciyar ta sanar dashi kenan zuwa yanxu ya kasa zure jin kukan da take domin kukan na shiga har cikin kwakwalwarsa ya juya gamida cewa don allah ruqayyah ki daina wannan kukan da kike kar yaje yaja miki wata illar sannan kukan naki na qara sani shiga cikin rudani ba kuka bane maganin matsalarnan tamuba ruky addu, a itace kawai magani domin itace takobin mumini kaman jira take abbakar din yai mata magana saita sake fashewa da kukan tare da cewa Na dade ina tunani tare da taraddadin da tsoron zjuwan wannan ranan a cikin zuciyata na sani babi wanda yasan abinda zai faru a gaba sai allah amman hasashe ya fadamin irin haka zata faru koma fiye da hakan nasha fada maka cewa ka fito fili ka fadama matarka abinda ke gudana a tsakaninmu tasan gaskiyan lamari tun kafin abinda kake boye mata ya fito fili hakanan duk tsawon darw sai gari ya waye to gashinan tun ba, aje ko inaba magananr da nake fada maka ta fara bayyana dukda cewa a lokacin da nake fada maka din baka dau maganar tawa da mahimmanciba a kullun sai nai maka nuni da cewa wannan abin da kake aikatawa ba qaramin kuskure bane kuma matsalace mai girma ka dauko ma kanka saidai muyi fatan allah ya kawo mana ita cikin sauqi na tabbata zaka fuskanci bacin rai da bakinciki kunar zuci idan har matarka ta gano abinda ka tona rami ka binne Uwar Goyo Chapter10 Abbakar din yace mata abunda zamuyi shine mu natsu mu koma ga allah sannan mu nemi hanyar da zamu bulloma lamarin ba kukane maganin wannan abinba mai afkuwa ta rigada ta afku don haka saidai muyi fatan wannan abu daya faru damu shine mafi alkhairi a rayuwarmu Ruky mumini baya taba zama a duniya ba tare da allah ya jarrabeshiba ni a yanxu na damune da damuwarki wannan kukan da kike basonsa nakeba ada idan nace dake banason abu to kin dainayinsa kenan har abada amman gashi a yanxu kinason nunamun ban isa dakeba kuma duk maganganun dana fada miki sun tashi a banza kenan mai yasa ruky kikeson daukan halayyar daban sanki dasu bA? Yayi furucinne a daidai lokacin daya juyo yana kallonta hannu tasa tana share hawayen dake fuskar tata sannan ta tsagaita da kukan Da alamar wannan karon ta yarda da kalaman nasa don haka tausayinta ya sake samun mazauni a cikin zuciyarta ryky macece mai sauqin kai tare da bin duk wani abu daya gindaya mata shi yasa a kullun yake sake jin sonta a cikin zuciyarsa tare da kwadayin zama da ita da ace ita ya fara aure to da babu abinda zaisa yai mata kishiya domin ruky ta hada duk wani abu da mace ta gari takedasu allah yayi mata baiwa nakyau tare da kuma kyan hali ga kuma tarbiya da iya zama da mutane gata da kyawawan dabiu idan mutun ya zauna da ruky na kwana daya sai yaso ace ya rayu da ita a waje daya sbd tanada mu, amula mai kyau da mutane Sam abbakar ya mace da tuki yake kuma akan kwalta yake don zuciyarsa ta lula wajen tunanin yaddah zai bulloma fanne cikin ruwan sanyi ba tare dasun daga murya maqobta sun jiyosuba a kullun yana ganar da fanne illar daga murya idan har abu ya hadosu amman bata sauraranshi don wani lokacin idan ta fara azalzalin bala, in nata har sai makwabtan sun shigo bata haquri wani lokutan ma gidan nasu cika yake da yara da manya suna kallin fanne tana masa tijara idan har hakan ta faru kunya ba qaramin lullubeshi takeva don daqar yake samu yana fitowa waje don kunya amman ita ko a jikinta ko allah wadai da wasu mutanen anguwan nasu ke mata bai damunta balle ta sake halinta sanin kowane zaman aure ya kunshi jin dadi da kuma kishiyarta akan samu rashin jituwa a wajen ma, aurata wanda har saiya kaisu ga rabuwa ko zuwa wajen magabata a sasantasu duk wannan abu yana faruwane a cikin sirri Qarar horn din da ake ta kwada masa shine ya dawo da abbakar din daga duniyar tunanin da ya shiga kuma a sannanne ya tuna da tukin mota yake kuma akan kwalta yake a sanda ya gama dawowa hayyacinsane ya lura da abinda ke shirin faruwa Innalillahi wainna ilaihi rajiun ya furta da qarfi sbd ganin da yai ya nufi kan wata babban mota gadan gadan saura kiris suyu taho mu gama shine direban motar ya dannama abakar horn da sauri abakar ya murza kan motar gefe guda domin ya kaucema dureban motar rashin sani yafi dare duhu kuma idan ajali na kiranka saika je ruky dake zaune a gefensa ta rafka tagumi tana tararrabin abinda zai biyo baya kaman daga sama taji abakar na salati da qarfi don haka ta dago idanuwanta don ganin abinda ke faruwa salati ta shigayi tare da kabbara a daidai lokacin da taga suna gab da mutuwa tsoro ya shiga zuciyarta ta juya da sauri tana kallon inda yarta ke zaune khadija ita batasanma meke faruwaba in banda wasanta da take da yar bebinta ruky tasa hannu zata dauko khadijan kena sai motar tasu ta daki wani rami dake kan kwaltar tai tsalle gamida hantsalawa ta fada cikin wani kwalbati kusa da kwaltan sannan kuma ta kama da wuta allah yasa akwai mutane a wajen lokacin da hatsarin ya afku kuma dare baiyi sosaiba ai kuwa cikin hanzari suka taimaka wajen cirosu daqar da sidin goshi akai asibity dashu kayan dake jikin ruky sun rine da jini kafin a isa asibity a dalilin jinin dake fita daga jikinta abakar kuwa jinine ke fita ta baki ta hanci yar tasu ko cikin ikon allah ba abinda ya sameta sai dan buguwa da tai ganin hakanne yasa ta fara kuka tana kiran iyayen nata don ta firgita gashi kuma bataga kowa a cikin iyayen nata ba Hankalun fanne data koma gida ya kasa kwanciya sai jima tai gaba daya duniyar tai mata zafi ta rasa inda zatasa ranta taji sanyi don haka ta kasa tsaye ta kasa zaune sai safa da marwa take a falon nata sai kace wacce ta hadiyi tabarya da taga ba zata iya zaman cikin falon nata bane sai kuma ta fito tsakar gida hankalinta a tashe yake ji take kaman qirjinta zaiyi bindiga ga kuma haushin matannan da suka riqeta a alfijir wanda ta dalilinsune abbakar ya samu daman guduwa da karuwansa mai yasama ta yarda har suka riqeta kai amman wadannan mutanen sun cuci rayuwata kuma sunmin abinda baxan taba mantawa dashiba a rayuwa shegu munafukai wata qilama qawayentane allah ya tsine musu albarka yan iska masu kwacen mazan mutane kurama qofar shigowa tai babu ko kibtawa jira kawai take taga shigowan abbakar din domin ta cakumoshi ta shiga nada masa katon katon na masifa da bala, I irin wanda tai taba gani kojinsuba tunda yake a rayuwarsa lallai namiji bashi da tabbas kuma badan goyo da zani bane shiyasa tun farko bata bama abbakar din fuskaba kuma bata amince dashiba ballentana bashi sirrinta ayau tayima abbakar tanajin bala i domin kuwa yayi mata abinda wani mai rai bai tabayin mata shiba tabbas tayi sakaci sosai da har ta bashi daman da yake fita har yake neman wasu mata a waje Da wani ido zai dawo gidan ya dubeta bayan ta gama gano abinda yasa a rami ya binne lallai ta yarda abbakar kyan dan macijine dashi mugu mai halin dan akuya ni ya ajeni a gida bagidajiya wacce bata da gata shi kuma ya fita waje sai sheqe ayarsa yake da karuwansa ko babu ko kunyar idon jama. Ar gari ballentana yaji tsoron haduwarsa da allah haka zaka ganshi kaman mutum ashe babban dabba ne shege wanda bazai iya haquriba Gaskia momie batai sa, an uba na gari ba domin kuwa ya janyo mata abin gori a gari ne a kullun maganan abbakar shine naji tsoron allah na daina abinda nake toshi tsoron allahn ne yasashi aikata wannan mummunan aikin? Ni kardai acena yana tare da wannan cutar da ake fada wanda idan ta kama mutun har mutuwa to indai hakane Abbakar ka cuceni kuma kaci amanar mahaifana tunda ai amanata suka baka allah ya isa tsakanina dakai shikenan inaji ina gani zanbar duniya tunda sauran kuruciyata abakar bazan taba yafe makaba akan abinda kaimin don saimun tsaya dakai a gaban ubangiji Lallai ya zama wajibi naje gobe dashiya ta rakani muje a gwada jinina wlh inhar ya tabbata inada cutar qanjamau to saina kashe wannan shegiyar matar datai sanadiyar cusamin cutar kuma shima zai yabama aya zaqinta dani suke zancen Idanun fanne suka dunga mata gixo waiga abakar can da karuwarsa akan gado suna aikata masha, arsu da sauri ta tuntse idanuwanta wai ba xata juri ganin wannan abun ba tasa hannu ta dafe daidai inda zuciyarta take jin zuciyar tata take kaman zata futo da sauri da sauri numfashinta ke fita gani take idan da za, a gwada jininta ayau to sai nata yahau kai idan ana hawan ruwama to sai tayi a yau don an bata mata rai sosai Wato daman abinda abbakar ke aikatawa kenan shiyasa yakeqin kulata? Saisu debi tsawon kwanaki ko sati bai gayyaceta zuwa shimfidarsaba wani lokutanma sukankai wata basuyi huldaba bata damuba a lokacin sbd batasan abinda yake aikatawaba ita ta dauka ra, ayine baidashi akan hakan shiyasama batabin diddigin abinda ke hanashi rashin neman nata kuma dadin dadawa abin bai damunta don bataga amfaninsaba haka kawai mutum na cikin hutawarsa a damesa bayan ba biyansa akeba gashi kuma aita masa sukuwa akan ruwan cikinsa sau kace wani doki duk kuma a kyauta baza, a bama mutum ko sisiba ina amman ai ita dadiron nasa biyanta kudi yake Hajia fanne bata kushe tana tunanin abinda ta gani a shagon alfijir super store ba saiji tai ana kiraye kirayen sallan asuba da farko da taji tasha ko kunnentane ke mata kizo dan abbakar bai taba zuwa wanu waje ya kwanaba inhar ba sarin kaya ya tafi ba tai gaggawan shiga falonta donta duba agogo kuma ta tabbatar da abinda kunnuwan nata kejin mata din ai kuwa hakane data duba agofon qarfe hutu ne ba asuba harda yan mintoci To ina abakar ya shiga har yanxu bai dawo gidava kodai wani salon iskancinne ya sake fitomin dashi kallai wuyansa yayi kwari kuma ya sake bunqasa laifinsa a wurina tunda har yasan ya kwana a gidan karuwa abinda bai taba aikatawaba kenan daman ance ka tsoraci mutumin da baya magana idan har ya tashi kunsa maka baqinciki to saika rasa inda zakasa kanka wato na kwana cikin baqinciki da tashin hankali amman shi yanacan wajen dadirinsa ko a jikinsa ko yau ni fanne na hadu da gamona wato abbakar bai damu da damuwatava zuwa yanxy na gama sanin cewa banida wata tasiri a cikin zuciyarsa tabdijam lallai yau akwai rugiman da bana fatan allah ya sauwaqeta inanan ina jiransa zaizo ya sameni har gida koda kuwa ace shekara zaiyi a wajrn nata ta gamacin burin wukaqanta abbakar kuma ta nuna masa ita ba tsaransa bace da zai mata wannan cin zarafinba Tana kwance tana tunanin inda zata fara zuwa neman abakar idan gari ya qarasa wayewa a haka har bacci yai awon gaba da ita ta dade tana barci batasanma gari ya wayeba sai zuba minshari kawai take kasancewar ta kwana batai barciba kuma ma daman ba sabonta bane rashin barci Bugun qofar gidan nasu da akene ya tasheta daga nannauyan barcin da take tana murtsike idanu da sauri ta nufi qofar gidan domin taga ko wanene ke buga mata qofar gida haka kaman za, a cire mata qofar gidan sai kace wacce ake bi bashi tanada yaqinin abbakar ne hakan yasa da azamarta ta nufi kiching gamida dauko muciya da wuqa sannan ta koma zauren amman ina zuciyarta bata amince da muciyarba don zata iya karyewa kamin ta morema dukan nasa dashi don haka ta juya can bayan gidan nasu taje ai kuwa tai karo da wani faskaren itace nanfa tayo awon gaba dashi cikin sauri ta sake dawowa qofar gidan tana budewa bata tsaya duba wanene a wajenba takai masa wawan duka da iccen faskaren sauran kiris fannen ta gicciyema makwabcin nasu gefen jafada da iccen don ita a tunaninta tayi zaton wai ko abbakar ne ya dawo daga yawon iskancin nasa da sauri mutumin ya kauce don kuwa idan har ya bari wannen faskaren ya samu mazauni a jikinsa musammanma kansa don ya lura hajia fannen nan take harin sama to sai buxunsa don dukan data kawo bana wasa bane wannan dukan da hajia fanne ta kawo masa ya dada bashi mamaki kuma ya qara tabbatar da maganganun da jama, a keyi akanta marasa kyau Kai lallai kam abakar na fama da kuncin xuciya mutum mai haquri da kamala amman allah ya jarrabeshi da matsiyaciyar mata dashi ya dauka duka qaryane akan abinda ake yamadidi dashi akanta a cikin anguwa dukda yanajin ana cewa masifaffiyace baiyi xaton lamarin nata yakai hakaba domin ko magana bata hadata dashi da itaba tunda allah ya kawoshi anguwan ballentana aje ga batu na rashin jituwa suna mutunci sosai da abbakar don bashi daga cikin masuma abbakar din mummunan fahimta da yayi tunanin komawa gidan nasa ba tare daya fadama fannen abindaya kawoshiba wajen nata don iya jutewa zai iya jure duk wani abu da zata gaya masa idan kuwa har takaisu ga sa, insa to shine mara gaskia tunda shine ya tako har kofar gidan nata amman kuma daya tuna irin alkhairan da abbakar din ke masa da kuma alkhairansa garesa ga kuma haqqin makwabtaka sai yaga rashin dacewar yin hakan ga kuma halin wahala da abbakar ke ciki tun daren jiya har izuwa yanxu sakamakon hatsarun motar da sukai wanda ake ganinma da wuya idan zaiyi rai ya zama dole ya daure ya fada mata domin taje taga irin halin da yake ciki koda kuwa ace zata sakashi a cikin turmi ta kirbashi to ya fita haqqinta ko a wajen allah Kai malam lfy kaxo kana bugamin gida da sassafe kaman wanda kakebi bashi? Ko kuwa dakai muka hada kudu mukasai gidan? Sannan ka zubamin ido kana kallona tun daxu ka kasa cewa komai sai kace wani maye wandayai shekara baici namaba to ka bude kunnuwanka dakyau kaji inhar kai mayene kaxo ka lashe kurwata toni fanne nafi qarfinka Kurwata kur take namana da daci nafi karfin karamin maye kamarka don haka ka koma gida ka sake shiri don yau babu sa, a a gareka inason ka sani idan kanacin kasa ka kiyayi ta shuri dominni murucin kan dutsece van fitoba sai daba shirya kuma ni jeji ce babu mai iya min kyaure sai mahaukacin kafinta gahon ari sai fanna ramin kura sai yayanta daga yau nidakai mu zuba shege ka fasa tunda fanne ta soma masifar bata dasa ataba saida taxo iya nan shi kuwa mutumin shiru yai yana sauraron maganganun da take yaba masan cikin tsawa da tsiwa da kuma gatsali dukda cewa yaji zafin maganganun nata saiya danne zuciyarsa gamida cewa ina kwana hajia ? cikin girmamawa daban kwanaba ka ganni ? Bari kaji na gaya maka ni banason gaisuwarka ta munafukai abindaya kawoka kawai nakeson ka gayamin idan kuma halin naka na dan akuya daka sabayima matan anguwannan kaxo kaimin to sai kai da babban murya domin duk wannan nuku nukun da kake babu inda zai kaika sannan inason ka sani koda nidin yar iskace kamarka bazan yarda dakai a matsayin kwartonaba ka dubeni dakyau sama da qasa niba irin matan da kake zuwa wajensu kana yaudara bane kai amman anji kunya ba, aji dadin haliba dubeka tsofai tsofai dakai amman ka rasa abinda zaka dinga aikatawa sai bin matan mutane idanma iskancin kakeso to ka tafi gidan karuwai mana tunda gasu can a gari kaman jamfa ajos bawai ka dingabin gidajen jama a kana lalata da matansuba Haqiqa ayau da ace mijina yana gida da saika raina kanka kuma daga kaina da ka daina zuwa yin kwartonci gidan mutane kenan dukda bayanan idan ya dawo saina sanar dashi abinda ke faruwa don haka saika zauna cikin shiri na zuwa kotu don ba yarda zanyiba ka batamin suna ina zaman zamana ba mutane suna ganin mutuncina a cikin anguwa Fannen ta bude vaki zata qara magana kenab mutumin ya dakatar da ita da hannu cikin fushi ke dakata don allaha marar kunya wacce tarbiya bai ishetaba ki sani niba abokin yinki bane kuma wlh kinji na rantse kinci darajar mijinki vadon ina kallonsa da daraja da qimaba a idonaba da na rantse da wanda raina ke hannunsa daga kaina kin dainama wani rashin kunya amman da yake ko a lahira wani yanacin albarkacin wani yasa zan kyaleki amman kici gaba da yima mutane rashin albarka da sannu zaki hadu da daidai ke kuma sharrin da kikaimin na barki da allah shine kadai zaimin sakayyah abindaya kawoni wurinki zuwa nai na sanar dake mijinki yayi hatsari tun jiya da daddare kuma yayi mummunan rauni wanda mutane da dama sun tausaya masa sbd rayuwarsa tana cikin dayan biyu mutuwa ko rayuwa allah ne yasa kwanansa na gaba shiyasa har yanxu yake numfashi a halin da ake yanxu yana general hospital na garinnan yana kawowa nan a zancen nasa ya juya da nufin yabar wajen tunda ya gama abinda ya kawoshi domin tsayuwar da take a kusa da fanne hatsarine don zuciya ba qashine da itaba kaman daga sama yaji fannen cikin daga murya tace ahayye nanaye allah na gode maka inama ace abbakar mutuwa yayi yau da sai nayi qaramin fati sbd murna da farin ciki shegu muna fukai ai halinku daya kai dashi shiyasa taku taxo daya kai dashi banda neman mata babu abinda kuka sani to gashinan allah allah ya kamashi sauran kai ina mai tabbatar maka da idan baka nutsu kayi hankaliba a wajen kwartonci mijin wata zaiyi ajalinka Wohoh wato dattijon ji yai kaman fannen ta dibo ruwan garwashi ta watsa masa a jiki amman me Mu hadu a next chapter donjin yaddah zata kaya Naku har kullun Uwar. Goyo. Chapter11 Dukda yaji abinda ta fada din amman sai bai juyo ya tanka mata ba zuciyarsa cike fall da baqin cikin abinda hajia fanne tai masa wannan ai cin fuskane rayuwa kenan kuma komai aida sanadinsa haqiqa matarnan taci darajar igiyar auren dake kanta inda kuwa ba hakaba wlh da saina nuna mata da ruwa ake shayi don kuwa bazai yiwu taci masa fuska ta kwana lfy ba kuma da daga kansa ta dainama mutane fitsara da rashin kunya kai duniya ina zaki damu bawan allahn nan ya sadaukar da rayuwarsa wajen samo mata abinda take buqata amman dukda haka bai tsira ba kullun cikin tafiye tafiye yake don kawai ya samu asirinsa dana iyalansa ya rufu allah ya horema abbakar abubuwan jin dadi ga kuma ilmin arabi dana boko Hajia fanne mutumin ya tafi ya barta a wajenne ta kasa aiwatar da komai domin jin maganar tasa tai tamkar a mafarki wai abbakar yayi hatsari har wai yaji ciwo sosai wannan ai qaryane kumama zancen banzane waya sanima qila hadabaki sukai mutumin da yake cikin qoshin lfy jia da dare cikin nishadi ga kuma mace a gefensa shine za, a wani zo mata da zancen yayi hatsari kai gaskia nayi sakaci da nabar wannan munafukin mutumin ya tafi aida ta kansa na fara nuna musu abinda zanma abbakar din inyaso yajema abbakar din dashi don ya tabbatar masa da akwai bala, in dake jiransa a gida kai mai yasa banbi mutuminnan a bayaba domin na gano gidan dadiron abbakar din don na tabbata gidan nasu yanxu zai koma domin ya sanar dashi yaddah mukayi Amman abakar ya daukeni sakarya marar hankali jiya mu rabu dashi lfyrsa qalau yau kuma da sassafe axo acemin yayu hatsari dagajin maganarma ai kasan zuqi ta malle ce sannan kuma daga yaddah mutumin ya nuna da farko zaka gane bashi da gaskia zuwa yanxu na harbo girgin abbakar so yake ya nunamin ya fini sanin duniya karka damu ai na gano shirin naka ka gama zagaye zagayen naka zakaxo ka sameni inanan zaune daram a cikin gidan ba asibiti kake zauneba allah yasa a kabari kake indai har zakaji sauqi to rigima nanan tana jiranka a gida aida naso sanar da dashiyama abindaya faru amman na fasa ai wlh sai naga abinda ya turema buzu nadi don wlh abbakar ka tono tsuliyar dodo wlh daga wannan lokacin na daina saurara maka komai tunda nafahimci kaiba dan mutunci bane gaba gabama inaga har gida zaka dinga kawomin karuwan tunda naga alamun idanuwanka sun rigada sun rufe akan aikata masha, ar taka ni inanan zaune ina banga macen da abbakar zau kawomin a matsayin matar da zai auraba ashe mugun yanacan yana muna furtata a waje haqiqa ina ganin wautar matan dake fadin da kishiyar gida kwara ta waje kalmarma ba dadinji aini da mijina ya fita waje neman karuwa kwara ya auromin mata uku a rana daya ya ajemu a gida daya ina ganin shige da ficensu Abbakar ka cuceni harka mutu kuma bazan manta da wannan cuta dakaimin ba haka kuma baxan taba yafe maka haqqina daka tauyeminba Sarkin iya magana kawai waya sanima ko shima ta irin wannan hanyar aka sameshi tunda ni bansan ubansaba haka tunda mukai aure ban taba ganin dangin uban nasa sunzo wajensaba ta kyalkyalr da daria sannan ta nufi dakin barcinta ba tare da bata lokaciba nannauyan barci yai awon gaba da ita bata farkaba har akai sallar azahar wanda daman ko sallar safiya bataiba daman can fanne ba sallah takeba bayan an idar da sallar azhar dinne ta miqe zaune gamida murtsuke idanu hade dayin wata doguwar hamma cikin nutsuwa ta ture qafafunta kasa tare da miqewa ta nufi hanyar falonta daga cikin kujerun dake falon nata ne ta samu daya ta zauna sannan ta shiga kwalama mai aikin nata kira da sauri jummai mai aikin nata ta qarasao ta duqa can nesa da ita tana kwasar gaisuwa sannan tace gani hajia Ki shiga bandaki ki hadamin ruwan wanka to hajia sannan ta tashi ta nufi ban dakin domin isar da umurnin hajiyan bayan ta gamane taje ta sanar da ita cikin yatsine ta tashi tana wani taku tamkar wacce takejin tausayin kasar sannan ta fada ban dakin tana shiga mai aikin nata ta shiga dakin nata domun gyara mata cikin kankanin lokaci ta kammala sannan ta dawo falo nanma ba tare da bata lojaciba ta kammala da yake mai aikin nata akwaita da hanzari Tsaf hajia fanne ta shigo falonta cikin kwalliya kaman mai shirin zuwa wata liyafa sannan jummai ta dinga jera mata abinci kala kala a gabanta tare kuma da dauko mata lemuka irin wanda takeso ina mommy take ta tambayi jummai a lokacin da take zuba mata farfesun kayan ciki tace da ita tun dazun ta farka nai mata wanka gamida bata abinci sannan ta fice tun sannan ban sake ganintaba Kije ki nemomin ita aduk inda take kuma bance kije ki zaunaba kamar yaddah kika saba idan na aikeki ni na rasa mai yasa baki da hanxari kaman na mutane kina tafiya kamar wacce kwai ya fashe mata a ciki ina ganin idan na aikeki kalle kalle kike tsayawayi shiyasa bakya dawowa da wuri daman ai hausawa sunce komai akaima jaki sai yaci kara yar kauye kawai wacce garinsu ko kwalta babu Itadai jummai batace da ita komaiba tashi tai cikin hanzari domin aikatar da umurnin data bata cikin zuciyarta kuwa tanajin baqincikin wulaqancin da fanne ke mata idan da sabo yaci ace ta saba da irin wannan cin kashin da hajia fanne ke mata Hajia fanne ta dauko lomai wainar kwai zatakai baki kenan sai tsinkayar muyar mahaifinta a tsakar gidan nasu yanayin sallama a haqiqanin gaskia fanne bataso wannan ziyarar da mahaifin nata ya kawo mata ba domin kuwa ta sani baya zuwa gidan nata saida dalili bata ko shakkar abbakarne yaje ya baibayeshi da zaqin baki akan abinda ya faru jiya da dare shine yanxu ya debo qafa yaxo gidan nata domin danne mata yanci kaman yaddah ya saba ita tana ganinma fita harkar baban nata zatai inyaso ta barshi da abbakar din tunda yafi sonsa akanta fanne na matuqar jin yinwa don rabonta da abinci tun jia da yammah gashi kuma yanxu baban nata zai katse mata cin abincin nata tana cikin hakane sai jiyosu jimmai tai ita da momy taje ta rungume kakan nata oyoyo shima cikin murna ya kamata tare da tambayar maman taki tananan kuwa? Tace eh tananan yace ti je kice da ita naxo ta sakeshi sannan ta ruga falon maman nata domin ta sanar da ita zuwan baban nata Mama kixo banan cikin gida yaxo haka suke kiran mahaifin fannen dashi tace ina xuwa momy ki kaishi falon da ake sauke baqi saida fanne ta tabbatar da cikints ya cika sannan ta fara tunanin abinda zai wakana tsakaninta da mahaifin nata wanda ayau ji take zuciyarta ba zata amince da abinda zaizo mata dashiba idan har ya goyi bayan abbakar domin ta gaji da danne mata haqqin da ake haka kawai a daki mutum kuma a hanashi kuka wai mai yasa jama a basa ganewane a kullun daukar abbakar suke mutumin kirki wanda ba haka bane dan akuyane mai lullube da fatar kura wannan abin kadai idan ta tuna sai taji ta qara tsanar abbakar din babanta ya jima a zaune yana jiran fitowan fannen amman shiru kakeji wanda har saida ransa ya soma baci akan wulaqancin da tai masa daman kuma a hasale yaxo gidan donma momy tana debe masa kewa da irin zantuntukanta na yara ne saida fanne taga lokaci na kurewa har yanxu bata samu mafitaba sannan ta tilastama kanta fitowan cikin nutsuwa ta shiga falon sannan ta qarasa wajensa har qasa ta duqa domin gaishe dashi bai kalli inda takeba haka kuma baice da ita komaiba a lokacin da take gaishe dashi din ya dade yanajin maganganu a bakin yayyun fanne game da wulaqantasu da take idan sunzo wajenta dukda yasan zata aikata hakan amman bai taba tunanin shima zata aikata masa hakanba wannan shirun da taga mahaifin nata yayi da kuma yaddah taga fuskar tasa a daure tamau ta fahimci ba wasa a tare dashi hakan yasa zuciyarta ta fara dukan uku uku tsoro duk ya mamayemata zuciya bakinta na karkarwa kaman mai zazzabi ko kuma maijin sanyi tace Kayi haquri don aallah idan na, bata maka raine wlh na shiga wanka kenan momy taxo tacemin kaxo shiyasa kaga nadade da yake shi mutum ne mai saurin fahimta da zaran ya kalli fuskarka ko yanayin maganar taka da sauri ya fahimci maganan nata duk qaryane daman kuma tun daya shigo falon ya tambayi mome me takeyi tace dashi abinci takeci fanne ta tsugunna ta sunkuyar da kanta qasa tana kallon qasa saiji tai baban nata ya fara balbaleta da fada ta inda yake shiga batanan yake fita ba yadau tsawon lokaci yana abu daya ba tare daya saurara ba sai da yai mata wankin babban bargo akan wulaqantashi da tayi sannan ya umurceta data koma daki ta dauko mayafi domin su tafi wajen abakar a asibiti in banda rashin hankali irin naki ace mijinki yayi hatsari tun jiya amman ki kasa zuwa dubashi to idan allah ya dauki ransa me zakice? Yanada ransama baki damu dashiba inaga ya rasa wannan mugun halin irin naki na rasa a inda kika samoshi domin kuwa dagani harmahaifiyarki babu mai irin wannan halin naki Zaki tashi kije ki dauko mayafin naki mu tafi ko saina bata miki rai? Jiki ba kwari fannen ta tashi ta nufi dakin nata a lokacin data dauko gyalenne kafin ta fito daga dakin nata take cewa ashe da gaskene abbakar yayi hatsari allah na gode maka maganinsa kenan allah ne ya sakamin a bisa cutar dani da yake tare da munafurtata Allah ya qara idan mutum shi bashi da aiki sai zalunci aishi allah ba azzalumin sarki bane yana kuma kallonsa akan duk abinda yakeyi allah yasa da karuwar tasa yai hatsarin inaga mutane masu goya masa baya idan sukaga abinda ya faru zasu yarda da shidin munafukine daganan kuma mutuncinsa ya zube mutane su dinga kallonsa da abinda yake aikatawan Shi kuma babana da yaxo yAnata wanimin masifa ce masa akai nice sanadin hatsarin nasa ko meye ? Da zaizo ya dingamin tsawa dolene sai naje na gaishe dashi koko nice ke bada lfyn daman ai hausawa sunce a wajen kwadayi kuda ke mutuwa to gashinan ta faru akan abbakar tunda ya biyema son zuciyarsa kuma ta kaishi ta baro da danasani wanda bazai masa amfaniba a motar hajia fanne direba ya tukasu daqar mahaifin nata ya shiga motar donda shi cewa yai bazai shiga motarba saidai su shiga ta haya domin ya gama tsinkema da lamarin fanne don gani yakema idan ya shiga motarma akwai wulaqancin da zata sakeyi masa don haka yace shi baxai shigaba daqar direban ya shawo kansa sannan ya yarda ya shiga motan suka tafi a cikin motarma nasiha ya dingama fannen akan tabi duniya a sannu sannan tai hankali tun kafun dunya ta koya mata duk abubuwan da mahaifin nata ke fada mata bajinsu takeba don da tanajin abinda yake fada mata da tuntun ta zama kamila Sun isa asibitin mahaifin fanne ne yai musu jagora zuwa dakinda abakar din yake duk mutum mai imani idan yaga halin da abakar ke ciki saiya tausaya masa akan mummunan halin da yake ciki ko ina a jikinsa ciwone duk an nade jikin nasa da bandeji yana kwance akan gado kaman matacce numfashima saida akasa masa abin janyowa karaya hudu ya samu tare kuma da manyan rauniya a jikin nasa allah kenan mai yaddah yaso da bayinsa jia da kamar haka abbakar na cikin qoshin lfy sai gashi kuma yanxu yana gadon asibiti a kwance yawan raunikan dake kansa da kuma zubar jinin da yakene likitoci ke zargin koya samu tabin kwakwalwa yan uwansa da abokanansa duk sun cika dakin ko wannensu idan ka kalla fuskarsa babu walwala amman dukda wannan mummunan hali da abbakar ke ciki matarsa hajia fanne bata tausaya masa ba ita a tunaninta duk sakayyah ce gameda abinda yake mata allah ya kamashi fanne ta shiga gamida samun kujera ta zauna fuskarta cike da walwala tana taunan cingam din dake bakinta tare dayin kas kas ko kunyar idon jama, a bataiba balle ta rage abinda takeyin kowa a wajen ya fahimci jinyar da abbakar keyi bai damu matar tasa va domin babu abinda ya dameta harkar gabanta kawai take kunya duk tabi ta lullube mahaifin nata akan abinda fannen keyi qanwar abakar da suke uwa daya tazo zata wuce bata saniba ta taka fannen kamin fannen tace wani abu matar tace don allah kiyi haquri bada sanina na takaki ba habawa kin tabo zuliyar dodo fanne cikin fushi tahau qanwar abakar din da masifa harda kumfar baki daman me neman kukane sai kuma aka jefeshi da kashin awaki hankoron da fanne ke a wajenne ya janyo hankulan jama, a har suka fahimci abinda ke wakana a tsakaninsu Mahaifintane cikin fushi yace da ita kekam malama ki rufe mana baki ke kam fanne kinji kunya a rayuwarki wlh me za, ai da hali irin naki ki duba ki gani dukkanin mutanennen dake tsaitsaye hankalinsu ya kasa kwanciya duk ta dalilin halin da mijinki ke ciki amman ke ko a jikinki da yake duniya na zugakine koya mutu koya rayu ko a wannan halin da yake ciki wai har kinada bakin yin masifa na dade ina miki fada akan ki guji bakin mutane tofin san barkama daya mutum ya qare ballentana tofin ala tsine nandai fanne tai tsuru tsuru ta kasa cew komai har saida baban nata yai mata masifan iya yinsa yana gamawane likitocin dake duba abbakar din suja fito yan uwansa dake bakin qofar suka tarbi daya daga cikinsu doctor ya jikin abakar yace dasu jiki da sauki kuma cikin ikon allah in allah ya yarda zai samu lfy nan bada jimawa ba sannan ya wuce cikin sauri fanne ta dafe kirji donjin kalaman docton tai kaman saukar aradu tace kan kaza kazan can tayayama za, ai haka ta faru nida nakeson a qallah yai shekara a gadon asibiti yana jinya kafin ya qarasa kuma shine dan tsinannar doctorn nan zaizo yace mana zai warke nan bada jimawaba ai wlh da sake nanfa cikin tashin hanakali hankalin kowa ya dawo kan fanne gamida zare idanu lol Uwar goyo Chapter12 Kwanan abbakar hudu a asibityn amman har yanxu baisan wanda ke kansa ba domin har izuwa yanxu bai farfado ba mahaifiyarsa hankalinta ba qaramin tashi yaiba don a tunaninta kawai mutuwa yai ba, ason a fada matane a kwanakin da yayi babu mai shiga dubashi in banda likitoci duk sanda likita ya shiga ya fito sai mahaifiyar tasa tabi likitan domin taji ya jikin dan nata da sauki kawai suke ce mata amman har yanxu bai farfado ba a yaune akesaran zai dawo hayyacinsa don haka jama, an dake gurin suka duqufa dayi masa addu, a a kullun sai mahaifin fanne yaxo asibitin domin duba abbakar din kuma itama fanne yasa mata dokan zuwa dubashi a kullun dukda zuwan nata bashi da wani amfani kasancewaR duk zuwan da take bata taba tambayar ya jikinsaba a kullun idan taxo saidai ta samu waje ta zauna taita cika tana batsewa idan kuma da kayan ciye ciye taxo taita ci kamar jaka A duk sanda dereba ya kawo mata abinci batayima kowa tayi kasancewar a aaibitin take wuni hatta mahaifinta bata bashi abinci ita kadai take zama ta nade kayanta Wannan abu da hajia fanne take ya sake tabbatar mada yan uwan abbakar bata damu da rashin lfyn nasa ba a kwana na shidane abbakar ya farfado don haka likitoci sukai cai akansa domin ceto rayuwarsa kasancewar jinin dake fita daga bakinsa ta dalilin taunan harshensa da yake an dau tsawon lokaci kamin su samu daman tsayar da jinin sannan sukai masa allurar barci kamin kace me barci mai nauyi ya daukeshi numfashinsa na fita daya bayan daya washe garin rana ta bakwaine abbakar ya kammala dawowa hayyacinsa wanda har yakan shaida inda yake a kwance abubuwan da suka faru ya dinha dawo masa daya bayan daya cikin fargaba yace ina ruky da khadija kardai ace suma sun tsinci kansu kaman yaddah shima ya tsinci kan nasa ne yace allah yasa dai suma basuji ciwonba addu, a ya dingayi a cikin zuciyarsa akan allah ya kare masa yarsa da matarsa Can kuma yace allah sarki ruky nayi sanadin fadawarki cikin tashin hankalinda kika dade kina gudu kiyi haquri insha allahu komai zai zamo daidai da zaran mun samu lfy fatana allah yasa bakuji rauni sosai ba likitoci sun sanar da yan uwan abbakar cewa ya gama dawowa hayyacinsa don har yana gane a inda yake don haka suka basu daman shiga dubashi mahaifiyarsace ta fara shiga dubashin saidai kash tana shiga ta tarar da har ya fara barci sai misalin bayan sallar magrib ya farka qannensane a cikin dakin duk sunyi zugum sai kace wadanda aka aikoma sakon mutuwa saida ya kira sunan daya daga cikinsu sannan suka tabbar da ya farka nanfa suka nufeshi ya kuresu da ido ko kiftawa baiyi yace ina ruky da khadija suma sunji ciwon irin nawa ne? Babu wanda ya bashi amsa har ya gaji da tambayar tasa yai shiru don yaga alamun ba maganan ruky ce ke gabansu ba ba yaddah ya iya dole ya koma ya kishin gida gamida rufe idanuwansa ba barci yakeba kawai tunanin irin halin da ruky da yarta suke ciki yake Shin meya hana ruky zuwa inda yake? Abbakar yanajin muryar mahaifiyarsa tana tambaya akan har yanxu barcin yake? A hankali ya bude idanuwansa yana kallonta wanda itama kallon nashi take nan ta qarasa wajensa tace sannu dannan ya jikin naka? Da sauqi ummah ya bata amsa allah ubangiji ya baka lfy kuma ya tashi kafadunka amin tana dasa aya yace Umma don allah ina ruky da khadija kodai suma sunji raunin ne kaman yaddah naji? Wannan tambayar da abbakar yaima mahaifiyar, tasa a yanxu bata da amsar ko daya daga ciki kuma ma bayanxune lokacin dayakamata a amsa masa su ba Umman tasa tace ruky da khadija suna nan lfy babu abinda ya samesu daxun bada jimawaba ruky ta koma gida domin canjama khadija kaya kasancewar ta bata na jikinta amman nan bada jimawaba zat dawo bai bata amsaba saidai harga zuciyarsa ya amince da maganan mahaifiyar tasa domin tunda yake da ita bata taba masa qaryaba A kullun idan ya tambayi ina ruky taje sai mahaifiyarsa ta nemo wata maganan ta toshe kunnuwansa dasu tun yana yarda har ya soma raba daya biyu rannan dai ya dameta da magiya gamida kuka akan don allah ta taimaka ta fada masa ta taimaki rayuwarsa ta fada masa inda ruky take ko ya samu nusuwa ga tunaninta daya hana zuciyarsa sukuni Da mom din tasa taga ya tashi hankalinsa da har yake son shiga wani hali saita yanke shawarat gaya masa gaskiyan abinda ke faruwa kawai saida tai masa nasiha sosai sannan take shaida masa da saidaifa kayi haquri abbakar domin wanda ya fika son ruky ya karbi abinsa a dalilin hatsarin da kukai don daman ita ba, a fito da ita a motan da rai ba amman khadija tananan da ranta babu abinda ya sameta yanxu haka tana wajen kakar rukyn addu, a kawai zaka dage dayin mata don a yanxu babu abinda tafi buqata a wajenka da ya wuce addu, arn Tunda aka sanar dashi cewa ruky ta ra su ya shiga rudanin da bai taba shiga irinsaba duk wani zogi da radadi da yakeji a sakamakon raunikan dake jikinsa daina jinsu yayi tun sanda ummansa ta sanar dashi mutuwar matar tasa haqiqa yaji ciwon rasuwan ruky ba kadanba ita kanta umman tasa ta tausaya masa don tasan ba qaramin rashi yai ba ranan da yaxo mata da batun auren nasa sanin mummunan halin da yake ciki a gidansane yasa tai farinciki sosai da auren nasa me za, ai da halin fanne wacce tunda mijin nata ya farfado har izuwa yanxu bata leqo ta dubashiba balle har aje ga batun tai masa ya jiki ko ta taimaka masa da wani abu shidinma bai nemetaba ruky kawai yakeda muradin gani a kusa dashi saidai hakan ba mai yiwuwa bane don ruky ta dade da zama a kabarinta Abbakar ne kwance a kan gadon asibitin kansa na sama yana kallon silin din dakin da yake ciki yayi nisa cikin tunani tunda akace dashi matarsa ta rasu ya daina magana da kowa saidai ya kwanta yai shiru yana tunani wasu lokutan kuma kaga hawaye nabin kumatunsa kaman wanda aka bude famfo A halin da ake ciki yanxu ya tsani yaga fanne kwata kwata ta gama fita a cikin ransa ko hanya bayaso su hada ballentana ace gida daya zasu zauna shima tunda ya dawo hayyacinsa bai nemetaba sam yanxu baison ya ganta a kusa dashi dukda yana jiyo muryarta a waje idan halin nata ya motsa amman bai taba cewa a kira masa ita ba toma mai zataxo tai masa komai muqaddarine daga allah sanadin ganin fuskarta zai iya dawo masa da hotunan duk abubuwan da suka faru a baya duk ta dalilin masifarta itace ya kamata ta shigo dakin domin jin yaddah ya qaraji bawai ahine zai zaisa a kirawo masa ita ba A bangaren fanne kuwa baqincikin farfadowan da abbakar yayi ne ya sata rashin shiga ta dubashi don ita ba hakan tasoba mutuwa kawai taso yayi a ganinta hakan kawai shine zai huce mata baqincikin daya kunsa mata tayita bincike akan ta samu lbrn matarnan da taga abbakar tare da ita a cikin shagon alfijir amman bata samu damar gano ko wacece itaba haka kuma a kullun idan taxo sai tayita baza idanu ko allah zaisa taganta taxo duba abbakar din sai kuma aka samu akasin hakan Fanne tayi tanajin boma bomai da nukiliya tare da makaman qare dangi akan wannan karuwar ta abbakar so tai kawai ace matar ta dauko qafarta mai kama da lauje taxo asibitin Fanne so tai ace matar taxo asibitin ayita ta qare in yaso daga ranan kowa ya kama gabanshi don tayi niyar idonta idon matarnan wlh wlh saita baqunci lahira in kuwa har batai sa, an kashetaba to saita sauke mata wani sashi na jikinta dalilin da yasa kullun take zaryar zuwa asibitin kenan bataqi ace sun rabu da abbakar ba don tanada qadarorin da zata iya riqe kanta dasu ba tare da tasha wahala ba saidai ba zataso hakan ya faruba don bata gama cika burintaba don so take ta mallake duk wani dukiya da qadarori na abbakar gaba daya su dawo hannunta ya zama sai yaddah tai dashi kenan hakan yasa takebin abbakar din a hankali don daman hausawa sunce idan mage zata kama bera likimo take wato sanda take har allah ya bata ikon damqarsa a hannunta Uwar. Goyo Chapter13 asibin. sai ya tsinc mata ya kuma cire ta daga cikin jerin ‘ya’yansa da ya haifa, kuma ko mutuwa ya yi karta kuskura ta je kan gawarsa, tunda dai shi bai isa ya gaya mata magana tajiba. a wannan karon Fanne. ta ga Bacin ran mahaifmta irin Wanda ba ta taBa gani ha, don- haka ne ma ta yarda da dokar daya kafa mata, sai dai kuma kwalliya ba ta hiya kudin sabulu ba, saboda wanda take zuwa asibilin dominsa bai ishe ,ta kallo ha ma balle ta iya budar baki ta ce da shi ya jiki, k0. kuma ta'taimaka masan kamar 'yadda mahaifinta ya ce da ita. A kan hakan ne ma dayawa daga cikin- ‘yan uWan Abbakar din suke cewa, ba su ga’ amfanin zuwanta asibitin ba, tunda ba gaishe da marar lafiyar Wanda 'take zuwa dominshi. ' cin mutunci da neman husuma ne kawai suke kawo ta aSibitin ba komai ba, ga shi kuma kullum za ta zo sai tasha wanka ta dauki ado: kamar wadda za ta je wajen' biki, haka ma Momi da sauran qawayent masu zuwa yi mata jaje Dashiya kam tare suke wuni da yake a asibitin ta ke aiki, za ka gansu suna ta hirar duniy'a cikin kwanciyar hankali tare da nishadi babu abin da ya dame su rayu’war jin dadi kawai sukasa a gaba. . Hajiya Fanne bilayinta , kawai ta ke- zuwa a asibitin wai bara a kufai inji wani mawaqin Hausa. ‘Yan uwan Abbakar sun fara gajiya da zuwan nata, hatta da mahaifiyarsa yanxu abin ya fara damunta .a cikin zuciyarta, duk da hakuri tare da kawaicin da ta ke da shi, ta kuma gano cewa akwai wani abu da ya faru a tsakaninsu shi da ita kafin Allah ya dora masa wannan jinyar, sai dai ba ta mat’sa wa Abbakar :da tambayar mene ne ke faruwaba don ba ta so ya sake shiga wani hali bayan Wanda ya ke Ciki, koma mene ne idan ya yi' tsami za ta ji, don ko ta tambaye shi ma bai zama lallai ya’ sanar da ita' ba, saboda shi mutum ne wanda Allah ‘ ya halicce' shi da zurfin ciki, ba kowanne magana ba ce za ka ji ya fada wa mufum ita ba. . ‘ A" yau ne aka ba ‘wa Abbakar Sallama daga asibiti, don haka suka. tattara yanasu-yana-su suka yi gida, a cikin zuciyarsa bai so a ce an mayar da shi gida ba, inda tanashi za a bi to da' an kai shi gidan da suka zauna da Rukayya'ya yaje ya yi jinyarsa a can, don gani yake yi zai samu sauqi cikin qanqanin lOkaCi a can din, sabida babu Wanda zai dinga tayar masa da 'hankali. Ji yake yi kamar kabari za a 'kai shi, k0 kuma kurkuku don shi a halin 'da ake ciki yanzu ganin gidan da suke shi da Fanne yake yi kamar wata maqabarta Amma dukda halin da yake ciki ya zama dole ya yi hakuri a mayar da shi can din, idonsa a rufe yake tun lokacin da aka dauko shi daga cikin dakin da yake kwance asibitin, hatta sanda suka iso gidan bai bude idonsaba kuma bai ce .‘d'a kowa komai ba, a bangaren da yake aka ajiye shi, don Fanne cewa ta yi ba za a kawo mata wari da dattin asibiti dakinta ba. Kannen Abbakar guda biyu maza su ne za su zauna a wajensa domin sudinga kula dashi tunda har yasamu ya warware zuwa yanzu akwai, sauran ciwuka ‘a jikinsa, kuma ga shi yana tare da Karaya har guda shiddah mahaifiyarsa ce ta kawo wannan shawarar, don ta San halin Fanne ba za ta kula da shi ba, sai dai ya rube a zaune Mahaifiya‘r tasu ta ja musu kunne sosair a kan su zauna da matar gidan lafiya, kar su kuskura su shiga shirgin da ba nasu ba, duk abin da za ta yi musu na Batanci su yi hakuri tare da jurewa tunda ba don ita suka zo b a, kuma dalili‘ ne ya kawo ku gidan ,,ba wai kun zone don jin ‘dadi ba, haka kuma zaman naku a gidan na dan lokacineDan uwanku za ku duba da irin hal'in da yakeciki, ba biye mata za ku dinga_ yi ba, kullum ana jinku a makotaba, na yarda da halayyarku nagari shi ya ‘sa na zabe ku cikin ‘yan uwansa da zaku zauna a wajensa, ina fata ba ba zaku watsamin qasa a ido ba cikin kulawa sukace mata insha allahu zasu kula sannan sukai sallama ta fice futarta dakin fanne ta nufa inda ta sameta tai daidai akan doguwar kujera tana taunan cingan ga sauti na tashi daqar fanne ta amma sallaman da uwar abbakar din tai mata sannan tai mata sallama ta wuce fitarta keda wuya fannen taja wata doguwar tsaki mtwwww shegu matsiyata kawai kina tsammanin kawo wadannan matsiyatan da kikai domin kula da abbakar shine zai hanani aiwatar da abinda nai niyyah lallai bakisan wacece fanne ba matsiyata kawai kai matsiyaci baib ko a cikin mai ka sanyashi ka tsami haka zaka tsamoshi ba tare daya dangwalo manba shiyasa nake gudun zama dasu don kana sake zasu shafa maka talauci da baqin halimutanen unguwa wadanda suke zaune layi daya suka yi ta shigowa suna duba jikin Abbakar din maza da mata, tare kuma da yimasa ta’aziyyar mutuwar matarsa, da yawa daga cikinsu daman sunje asibiti sun duboshi a lokacin da yake kwance .a can, an Samu kusan‘ kwana uku da dawowarsa gida, .amma har .yanzn gidan nasu bai rabu da ‘yan zuwa dubiya ba, wanda duk bidirin da ake yi Hajia Fanne tana daga Bangarenta a zaune k0 kallo ba su ishe ta ba, balle ‘tace dasu wani abu. ' Jira kawai take yi mutane su tsagaita da zuwan nasu ta samu damar sauke wa 'Abbakar boma boman da ta yi ,masa tanadinsu, domin ba ta so kowa ya san da abin da zata yi masa, saboda kar sukawo mata cikas a cikin lamarin. Wannan yasa shige da ficen da mutanen suke y'i‘ a gida'n zuwa yanzu ya .Hajiya Tsigala, domin a 'dalilin zuwan nasu ba ta samu» damar cikar burinta ba, wand. ta isawon kwanaki tana dakonsa a' cikin ‘ zuciyarla, da ma tun sanda ta je 'asibiti ranar da mahaifinta ya tusa keyarta ta ke ta kissa rashin mutunci da wulakanci tare da. tozarcin da Za ta yi masa idan aka ba shi sallama ya daw'o gida, idan kuma ya mutu kamar yadda ta ke fata shi kenan ya tsallakerijiya da baya, ya huta daga tijarar da za ta sauke masa. ’ ' . sai kuma akai rashin sa, a bai mutu ba kuma gashi har an sallamo shin wankin hula yana neman kaita dare, don haka ya zama dale ta dau matakin da za ta dauka tun kafin lokaei ya kure mata A kwana na biyar ee mutanen da suke zuwa wajan nasa suka dan tsagaita, ganin wunin ranar babu wanda ya zo duba shi har aka yi. sallar la’asar, wannan ne ya ba wa Hajiya Fanne damar tunkarar inda Bangaren Abbakar din ya ke, domin ta ida nufinta wanda babu ko sallama haka ta shiga dakin cikin daurewar fuska kamar wacce aka aikoma da mutuwa Cikin karaji ta ceda qannen Abbakar, din Malamai ku fice ku aa ni wuri, akwai abin da zanyi dakin”; « ' ‘ Daya daga cikinsu ya yi mata kallom biyu taro uku aha, salman ya ce da ita, “Ba inda za mu je, duk abin da za ki yi, ki aiwatar da shi muna kallonki domim ban yarda da keba, tunda na ga alamar babu imani, a cik‘m zuciyarki”. ' ' Kai don Allah daka‘ta, niba sa’arka ba ce; don haka nake umartarku da ku ficemin min daga daki tun kafin na sauke maitar fushin nawa a kanku har daya daga ciki ya bude baki zai ce da ita wani abu’ Abbakar ya kira sunansa a hankali tare da ce masa, “Karka sake cewa da ita wani abu, ba yayarka ba ce zaka tsaya kana fadi in‘fad'a da ita? K0 kun manta da abubuwan da Umma ta ce da ku ne? Ku yi haquri' don Allah ku je daga waje 11a dan wasu mintina, ina ga akwai maganar data ke son ta fadamin na sirri” ne Cikin sanyin .jiki suka fice daga dakin, Fanne tana ganin haka ta juyo suka fuskanCi juna da shi, kallo daya ya yi mata ya dauke kansa, dimin. ya ’hango zallar masifa a cikin Ruwayar idsanun nata , a yadda ya ga ta birkice ta dawo kamar wata zautacciya sai muzurai ta ke yi kamar Zakanyar da ta dauki tsawon kwanaki ba ta samu abinci ba, .sam babu annuru a fuskanta, ya tabbalar wa kansa cewa, ba zaman Iafiya ee ya kawota Wajensa ba, a karo na biyu ya sake. 'kallon cikin idonta, numfashinsa ne ya ji yana shirin daukewa, .saboda tsorata da‘ y'ayi- da abin da ya hango .a ‘cikin idon‘ta. ~ Ko dai ace ta zone don ta kashc sh? K0 kuma. ta haukacene bai ‘sani ba? Wad'annan tambayoyi ne .da ya yiyiwa kansa, wanda kuma ba shi da amsarsu, sai yanzu :ya gano cewa ya yi babban kuskurc da ya ce da kannensa su fita daga waje , domin kuwa duk abin da Fanne zata yi masa na mugunta ba zai‘iya kare kansaba yanxu ya ZAiyi da kansa kenan don yasan koda kira ya kwala musu baji zasuyi ba don da alamun sunyi nesa da dakin nasa kai nimadai nayi rashin tunanin toya kenan!? Mu hadu anjima da yammah donjin yaddah zata kaya ina ganin daga yau zamu fara post sau biyu a rana Uwar. Goyo Chapter14 kare kansa ba, to yanzu ya ya zai yi da rayuwarsa ya sani k0 kira ya kwala wa kannensa ba za su ji bu, don da alama sun tafi da nisa. Shi ma dai ya yi rashin tunani, shi ya’ s'a ake son idan mutum zaice wani abu ya yi nazari kafin ya furta. ' ‘Hasbunallalm Wa'niimal warhl3. ya sh‘iga furtawa a hankali, domin Allah ya kawo masa agaji, ya‘kuma kare shi daga mugun shar'rin Fanne, don ya gama Sadaukarwa zai iya cewa, Allah ne kad'ai zai iya kuButar da‘shi 'dagadukkan abin ‘da ya kawo "*Fanne dakinsa. Domin ya Allah buWayi ne gagara misali, kuma da wannan addu’ar da' yake yi ne Allah ya kuButar da Annabi Ibrahim (AS) a lokacin dakafurai suka hura Wuta za su jefa shi a ciki, a dalilin ya karya musu allolinsu, wanda suke yi musu bauta. Suna’jefa shi kafin ya karasa. cikinta. sai'ya ambaci wannan addu’ar, sai Allah ya ce da wutar ta yi sanyi amma bamai 'cutarwa ba a gareshi. 'Haka kuma ita ce. addu’ar da;Aimabi Yusuf (A.S) ya yi a sanda ‘yan .uwanSa suka jefa shi a cikin ri'jiya, don haka yana da kyau musulmi mumim' ya dinga tunawa da' Uba'ngijin ya- halicce shi a kowane irin hali' ya tsinci kansa Abbaka’r ya ci ‘gaba~ da maimaita kalmar a bakinsa tare da-jiran' hukuncin' 'd‘a Allah (S.W.T) zai yanke masa. Ita‘kuma uwar ‘yan rigima tunda ta taje ta tsaya a kansa ta zura masa na mujiya ba ta ce da shi komai ba‘ An dau tsaWon lokaci a haka babu wanda ya yi wadan uwansa magma, da ma shi Abbakar b'a son~ yawan magana yake ba, ‘kuma shi da yake neman mataimaki wace magana zai yi mata? Fanne tsayuwar da ta yi tana kallonsa rasa ta indazata fara abin da ya; kawo ta dakin ta yi, don laifmsa- a wajenta yana da girman gaske. Tana tsaye a wajen da take har yanzu, k0 me ta tuna? Kawai sai ta bude bakinta ta shiga zuba masa ruwan ashar masu maiko, zagi ta uwa ta uba ta shi masa tare da‘ warwarw masa irin jahilcin nata. Saida tai masa tatas sannan ta shiga maida numfashj, haushi duk ya; cika mata zuciya, domin kuwa shiru ya yi mata kamar ' ma baisan abin da ta ke yi‘ba, ya manna mata bajin hauka,-bai ce daita ta 'tafasa balle ya ce ta kone, da ma wannan ko’in kul'a da Abbakar yake yi .wa Hajiya Fanné‘ idan tana yi masa- masifa tare da kumfar yana yi mata ciwo sosai, shi yasama wani lokacin bata saurara masa idan rigima ta hadosu Abbakar maki ne ya cika masa . cikin zuciya, tare da yin ' godiya ga Allah da ya kuButar da . shi, saboda bai taBa tsammanin abin nasu' afatar baki zai tsaya ba. yana cikin tunani sai‘ ya ga Fanne ta sake kusantowa inda ya ke sai da cikinsa ya bada wani irin sauti kululu don tsoron abin zai biyo baya, amma kuma tana zuwa, daf da shi sai ta d'aga hannunta ta nuna shi da yatsa daya‘, tare da cewa, “Da ma ance qarshen munafuki jin kunya, to ga shi kuwa kaji tunda-duk duniya ta fahimci abin da ka dad'e kana aikatawa a boye. Kai bayan jin kunyar ma hatta sakamako ka samu, donAllah ya saka min“cutata da kake yi, tunda gashinan ka zama nakasasShe, musaki wanda ba shi da amfani in ban da bar'a‘ a bak'm titi. Shi din ma sai dai ka samu mai turaka a kan keken guragu, inyaso ku, dinga raba abin ida kuka samu. Na yarda a yau da ake cewa mutum mugun icce ne, .wallahi ko kur’ani aka ba ni zan iya dafawa na yi ‘rantsuwada shi akan cewa kai ba ka neman mata, _ashe abin duk ba'haka yake ba, ba a gane mutum ta ‘fuskarsa ko kuma ta jikinsa, domin duk wani hali mamar kyau da yake yi a cikin zuciyarsa yake Boyewa. Abbakar ka ji kunya, kuma" ka ba .ni mamaki, a ko yaushe kana cikin .aibata 'ni kayi min inummunar fassara, ba ka‘ da wanihira da za ka yi min~sai wa’azi, yau ka ce min Allah ya ce kaza, gobe ka ce da ni Manzon Allah (S.A.W)' ya cé‘mu mata mun fi yawa a cikin Wutar jahannama, idan mutum ya Zauna yana sauraronka sai ya rantse dacewa duk duniya babu abin halittar da Yake jin tsdron mahaliccinsa irinka. Ai kamata ya yi ka fara yi wa kanka wa’azi kamin ka yi wa wani, ‘ koda yake an ce ka ji fad‘ar Malam, amma kar ka yi aiki da abin da yake aikatawa. Allah ai ba azzalumin Sarki ba ne, sai bawan .da ya zalunci kansa, ga shinan kuwa mun ga ishara a kanku kai da karuwar taka. ~ Ita kam ma nata abin ya yi muni,’ tunda jiya na samun labarin cewa tare da ita kuka yi hatsarin, ' ita ta sheka barzahu garin da ake arhar gyada, kuma idan an tafi ba a dawowa, ba na k0 shakka a ’ halin da ake ciki yanzu tana can cikin wutar jahannama, kuma a ciki za ta dauwama, tunda ta aikata Zunubi mai gilman gaske, da ma yanzu an ce idan ka‘ yi wa Allah laifi tun a cikin gidan duniya ya ke fara yi make hisabi, ba sai ka‘je can ka same shi ba, ashe da gaske suke yi, dan ga shi nafara gani da idona abin da suke fadamin ya fara a kusa'da ni,. don haka ya kamata 'mutanen dum'ya su yi taka tsantsan da rayuwa'r, kuma su guji aibata :‘yan uwansu' a kan abin da ba su‘ da masaniya a kai Abbakar kasa hakuri ya yi da jin wannan shirmen na Fanne da take yi wa Rukayya, domin kuwa k0 da ace ita din kamwar ce da gaske, bai kamata ta ce da ita ‘yar wuta ba, domin ba a shiga tsakanin mutum da ubangij'msa, .haka nan akwai karuwar data shjga aljanna don Allah (S.A.W) mai ‘yawan gafara ne, kuma mai jin Kai, kuma Yana yafewa bayinsa’wanda Ya so zunubansu matukar ba su yi shirka ba, ya Allah ka yi mana tsari da yin shirka qarama da babba, amin. sannan Rukayya salihar mace ce mai halin matan kwarai, wanda idan mutum ya mallake su ya huce takaicin duniya, kuma ya samu jin dad'm rayuwa, amma Fanne ta ke yi mata qazafi tare da aibatata, kuma da yi mata mummunan fata' wanda shi a nasa tlmanin “rahamar Allah ya. ke mata fata ba azabarsa. ba, tunda ta mutu me a kan tafarkin gaskiya, ga shi ‘kuma a sanda numfashinta zai ,d'auke ya ji ta da kunnensa tana maimaita kalmar shahada a bakinta, sanna Manzon Allah (S.A.W) ya ce,‘ “Duk wanda ya mutu da kalman shahada a bakinsa to babu makawa zai shga aljannah 1 Da ace lafiyarsa qalau, kuma. ana hukunci ne da qur’ani a kotunan garinmuto da sai! ya kai Karar Fanne’ an Mawa Rukayya haqqinta na qazafin da ta yi mata, sai dai yanzu ba'shi da ikon y'm komai, dOn haka ya barta da Allah shi ne zai yi musu hisabi Abbakar yana cikin tunani ya ji Fanne zata sake yin magma, sai ya yi saurin ya ce da ita. “Dakata Fanne abin naki ya fara isa ta, ina so na sanar da ke wani abu da ba ki sani ba, duk wani rashin kunya da cin muttim'ci idan za ki ki yi min shi ni kadai, amma-kada ki kuskura ki 'saka da ' Rukayya a ciki, domin ita babu ruwanta kuma ba ta yi miki wani Iaifi ba, haka kuma aAhalin da a ke; ciki, ba ta ma san kina'yin wannan haukan ba, saboda ta .riga ta bar miki duniyar ma gaba d'aya, ‘ sai ki d'auki abin da za ki d'auka a ciki. Da a Ce kin san gaskiyar yadda lamarin yake da ba za ki tsaya a kaina kina ta BaBatu harda da kunfar baki ba. Zuwa yanzu Fanne ya kamata kiyi karatun ta nutsu, ki yi sani' da cewa, duniya ba matabbala ba ce, ki duba‘ ki gani lokaci daya Allah ya mayar da ni haka,_bacin aranar na wuni cikin koshin~ lafiya'babu wani waje a jikina inda ya ke yimin ciwo, amma sai kuma kika wayi gar kika ganni cikin lalura; duk ireiren haka Allah yana nuna wa bayinsa aya ne‘ko za’ 'su hankalta su daina abubuwan da suke munana; tabbas maganarki gaskiya ne da kika ce darasi ne Allah ya nuna a kaina, amma kuma ba ta hanyar da ke kike tunaniba _ ' Don ita Rukayya da’ kike masifa a ‘kanta‘ kina kiranta da sunan karuwa, to bari yau na gaya ' miki mene ne gaskiyar abin da’ ke tsakaninmu. Matata ce wadda ita ma. na biya kudin sadaki aka daura mana aure‘da, ita, shaidu suka shaida, kuina muka yi zama‘a' tare irinna ’auratayyah, a bisa 'yadda shari’ar imu§ulunci tatana’darwa koWane mutum Wanda haihu da zuria a tsakaninmu,“Allah ya. azurta mu da haihuwar Khadija Wannan yarinyar da kika gani a tare damu kuma mun same tane ta aure ba wai ta hanyar ,da kike nufiba. "Na yi miki rantsuwa da Allah ni ne namiji na farko da na fara sanin Rukayya ‘ya mace, kuma bayan haka ma ita ba mai , yawan zuwa unguwabace, k0 da kuwa zata nine ke kaita kuma na dawo da ita belle ma ace _tana munafunta‘ta idan ta fita unguwan , ba yaddahban 'yi da ita ba akan na saya matamota 'ta dinga .amfani da ita idan za ta jewani wajenba, amma fir taqi Yarda; saboda ita ba mace ce mai burin samim abin duniya ba Babu abin da zai sa na zarge ta, tunda ban taBa samunm da’ wani. laifi Makamancinsa ba, kai ita k0 kawaye ba ta da‘ su kema Fanne ban zaxgeki ba da .kike'da Kawaye masu mummunar akida balle ita 'Rukayya bane shi ya sa kiké’fad'ar abinda kikaga dama a kanta". Sai da Abbakar ya saurara na wasu yan mintina kamin nan ya ci gaba da cewa; “Munanam halayarki da kike gwada min Fanne su ne suka kai ni ga sha’awar qara aura, wanda ni ba tsarina .ba ne ajiye mace fiye da daya a ' qarkashinaba Fanne ba kya ganin darajata da mutumcina a matsayina na mijinki, magana: da kike furta min na tabbata k0 kawarki ba kya yi 'mata. irinsu, kuma sanin halinki da na yi shi ne yasa nai aura ba tare da saninkiba saboda’ na sani ' sarai idan na gaya miki ,a lokacin‘ba amincewa za ki yi ba, wanda ni kuma a sannan din na matsu kwarai don son nayi auren don bana Samun nutsuwa a wajenki. Bai kamata ki dinga jin haushinaba don wai na yi .aure, za karki abun da, nayi don kece, kika yankan min tikiti tare da ba ni lasisi na yin aura, n_ *.Tunda muke da keban taBa sanin dadin aureba a ‘kullumr shan wuyarsa nake wanda mutane da dama suke daukata akan ban san mene ne rayuwa‘ba, wasu k'uma suke ganin cewa, asiri kikayimin shi ya sa ki ke :cin ’karenki' babu ' babbaka, 'dukda nasan da haka baisa na wulaqantakiba k0 cimiki fuska ba, Mu hadu gobe da safe idan allah mai kowa mai komai ya kaimu domin jin ci gaban lbrn Naku har kullun red a profile . Uwar. Goyo Chapter15 Fanne da na dade da cutar da ke, tunda a karRashin ikona kikce kuma da yawa daga cikin Kawayenki wanda kika dauke su aminnai ba ki da kamarsu, duk wani sirri naki kin d'ebe kin gaya musu, su ne kuma masu zuwa wajena suna kawo min tallar kansu ‘kan na auresu, amma na Ki yarda da‘tayin nasu don idan na yi haka ban kyauta ba, kuma kamar na‘tozarcine , duk da cewa na sani Allah bai haramta min su ba, s'ai dai ana barin halak k0 don kunya. ~ ‘ ‘ . Saboda haka nake so ki gane, na yi aure ne ba don na wulakantaki‘ba, kuma Allah ya ga abin da‘ na kudurta acikin zuciyata, Fanne ke dafa kanki kin San cewa ba kya-kyautata min, kuma ba ki dauke ni a bakin komai ba. ba ni da qima balle daraja a idonki, duk wata kalma da za‘ki furta min. da bakinki mummunace, a tun Sanda Allah ya nfemu da yin aure zuwa yanzu da nake yi miki' wannan maganar'ba zan iya cewa‘ga rana daya wadda ki 'ka taba yi min ladabi da biyayya ,a rayuwarki ba. Ba kya‘yarda da abin da nake gaya " miki, sannan ba kya bin umarnina, unguwa idan za kije ba kya tambayata, haka kawai'kike fita sai ka Ce zaman kanki kike yi, duk wani abu da mace ta, ke yi wa miji domin ta 'samu karbuwa a wajensa ba' kyamin amman ban taBa nuna miki damuwataba a" kai ba, hasalima a k0 da yaushe na zamanto mai haquri da juriya a. kan abin da‘ kike yi min, kuma k0 dasau d‘aya ne ban taBa tunanin na kai Kararki wajen mahaifinki ba, k0 kuma na yi tunanin ' rabuwa da ke bacin kuma ina da 'ikon sakin‘naki‘ babu kuma wanda ya isa ya tsare ni da tambaya a kan me ya sana sake ki,~ k0 kuma ya sa ni na dawo dake Ki sani Fanne bafa kudi ake biyana domin nazauna da ke'ba, haka kum‘a .ba ni da wani buri da zancim' masa Wanda shi ne makasudin zaman da nake dakein nai hakuri na jure duk wani' -wulaka.nci da .kike min, "saboda nasihar da mahaifmki yake yi’ min, kullun da kuma amanar da mahaifiyarki ta ba ni, don ko a lahira mutum ya kan ci albarkacin dan uwansa, balle a nan duniyda Ba yabon kai ba, duk wani hakki naki da ya rataya‘a‘ w'uyana ina kokari‘ na sauke, kuma ina ,binki a yadda kike so, ba don kOmai ba sai' don mu zauna lafiya ba wai tsoronki nakeji 'ba, kamar ' yadda kike zato har kina tunkaho da hakan a cikin Rawayenki, ba haka abin yake ‘ba;.abubuwa guda biyun nan da na lissafo a baya su ne suka saka nake daga miki qafa ki.yi duk abin da ranki yake: so, ina kallonki ba tare da nace dake komai ba, amma. ba tsoronki ‘nake ji ba, domin kuwa bana samun qaruwa k0 kad'an a tattare da zaman da nakeyi da ke‘, kuma ba ke ce kike daukar dawainiyataba balle ace don haka ne ya zame min dole sai mun zauna ba. Rukayya kuma da kike tunanin cewa tana cikin wutan jahannama, insha Allahu makomarta mai kyau ce :a wajen Alllah' (S.W.T) dan'ni ta Bangarena ba ta da wata matsala, saboda mace ce ta gari. Da ace za ki yi dace Allah ya mikibaiwa da rabon kaso daga cikin kashi dari na halayyarta mai kyau, da wallah kin, ci ribar zamanki na du'niya. Kai harma da lahira, a yadda na. fahimci Wannan zama'n namu samun mace kamar Rukayya sai an yi bincike sosai, domin tunda muke' da ita b’a ta taba Batamin rai‘ba,‘ ‘shi ya sa nake yin kukan rashinta'a tare dani ,'ko sau daya Rukayyah bata taBa daga murya sama da tawa ba, duk abin da zata ce dani a cikin lumana da kwanciyar hankali ta keyi min magana, sannan kuma bata so ta ga raina ya Baci, don ,haka nema sam ba ta yi min abin da raina ba ya so duk wani abu da ta san cewa banasonsa, tana gudun aikata shi k0 dakuwa ace itan tana da muradin abin. ' , ' Kullum abin da raina yakeso ta keyimin, ga haquri da sanin ya kamata, kuma ga fara’a tunda muke da ita ban taBa ganin fuskarta a d'auke da fushiba kai, a maimakon ta dau fushi da zafin zuciya ta hau ka'ma da masifa irin yadda kike'yi, zaunar da mi ta ke yi ta gaya min lafin' da na yi mata cikin kwanciyar hankali ba tare da wani ya ji kanmu ba, duk kuskuren da nayi ita ke nuna min hakan ba daidai ba ne. ‘ - ' Sannan kuma ba sai na nemi da ta yafe min laifukan da na ,yi mata ba ta ke yafe min, Rukayya ta kan yi min uzuri ' idan har na yi mata ba daidai ba, don sai nayi mata laifuka masu‘yawa‘sannan ta ke sanar' da ni. Ba irin yadda ba ta yi da ni ba a kan na sanar da‘ke gaskiyar abin dake faruwa a tsakaninmu, amma- naqi saboda gudun masifarki. , .Ni Abbakar ko da ma a ce akwai wani laifin da Rukayya ta yi min wanda‘ ban sani ba, na yafe mata duhiya da lahira‘. Haqiqa na sani ruky ta rasu ne a daidai lokacin da nake tsaka da begenta tare da kwadayin zama da i‘ta, amman Ubangiji’n daya halicceta ,ya karbi abinsa banda haka da , inaga babu wani mahalukin da ya isa ya. raba ni da ita,_a‘ dalilin halayenta 'kyawawa nake mata fatan shiga cikin gidan aljanna, domin kuWa ni ne kad‘ai na rage mata wanda zan yafe mata abin da ta yi min, Allah ya ‘ jikanta da rahamarsa, kasancewana marainiya gaba da baya mahaifinta ya rasu tun tana :cikin mahaifiyarta haka nan mahaifiyartama ta a lokacin haihuwarya , shi yama wani lokacin nake jin tausayinta don bata dandana dad'm mahaifa aa. Allah Ubangiji ya jikanki Rukayya tare da yi miki rahama, ya kuma albarkaci abin da kika bari a doron qasa, ya kare ta daga sharrin mahassada”. Yana kawowa nan a maganama saiya runtse idnnunsa tare da cizon leben bakinsa da hakoransa, wannan alama ce da take nuna hr: cikin zuciya'yana jin ciwon rabuwa da matarsa. Wasu hawaye masu dumi suka shiga yi masa zarya a kan kuncinsa, haqiqa ya yi rashi babba wanda ba zai taBa mantawa da shi ba, har'izuwa qarshen rayuwarsa, hakanan kuma da ace Allah zai bashi lafiya ya dawo kaman yadda ya ke bai yi tsammanin zai sake samun mace mai irin. halin Rukayya ba, sai dai ko wata rahama ta ubangiji mai kowa mai komai, don balalle nema ya samunba shiyasa a kullum yake addu’ar Allah ya jiqansa Ya dube shi da fuskar rahma Ya azurta shi da mace waddn za ta iya riqe masa Khadija, don yasan da qyar ne Hajiya Fanne in zata iya rike masa amanar ma'rainiyar ‘yarsa, kai k0 za ta rike ma ba zai so a ce Khndijan a hannunta ta tashi ba, dom'm a kullum burin Rukayya Allah ya taimake ta, Ya kuma ba ta. ikon, ba wa Khadija tarbiyya irin ta addinin musulunci, to ta ya ya ma Za ace ya dauki , Khadija ya ba wa Fanne ta riqe ta bacin kuma nata’ data tsugunna ta haifa ma ba ta zauna ta ba ta‘ ‘ tarbiyyar tar da ita ba, kai ita ma Fanne yaushe' tarbiyyar ta. wadacetaballe a Ce zataba wa wani? K0 ta Wannan wajen ma. ya sanda‘ cewa ya yi‘ rashin Rukayya, haqiqa ta riga ta Zama wani Bangare babba na rayuwarsa. _ , ' ' Rashinta a rayuwarsa giBi ‘ne babba wanda ‘ bashi da tabbacin ga ranar day zai ciko, haka kum ; ya sani ba zai dain'a tunawa ita ba, har iya kwanakin da suka rage masa wanda zaiyi a duniya Sam ba yajin ciwon, raunikan' da_ ~suke a‘ jikinsa, kamar yadda yake jinzafin mutuwar matar. da ba don Allah ya _ sanya shi mutum' ne mai ’taWakkali da kuma yarda da qaddara‘ ba, da bai san wane hali‘ zai shiga ba; kuma dadin abin Allah ya bashi mahaifiya mai kaifin basira gata da hangen 'negsa, a duk sanda ta zo duba‘s'hi sai ta‘ sake, .yi- masanasiha a kan ya yi‘ hakuri ya fauwala' wa _ AlIah‘ lamarin. su ma qannensa da‘ Suke Wajensa, ba su-da hira sai na rarrashinsa da ba'shi magana masu dadi, don haka ne ma yake samun ’ sassaucin kuncin ‘da zuciyarsa takeyi‘, kuma ko- ganinsa suka'. yiya zauna shiru yana kallon sama yana tunani to sai sunsan hanyar da sukabi suka dauke masa- hankali daga barin tunanin da yake yi, saboda ba sa son ya fada wani hali, kuma ,da ma likita ya kafa masa doka a kan yawan tunani, don ‘jininsa ya hau da yawa, tun a sanda ya ke asibiti a kwance, shi ya sa ,ma Kannensa suke 'yawaita karanta masa -qur’ani a kusa da shi, domin ‘ shi qur’ani waraka ne ga dukkan cuta da ta ke damun mutum, yawan karatun dasuke yi masa ya yi matuqar tasiri a rayuwarsa, domin kuwa da'ga cikin abin da yake damunsa a cikin'zuciyarsa da dama ya samu sauqinSu. ' ‘ ' Kuma bai cika damun kansa da tunani ba, duk da cewa abu ne mawuyaci ya sake mikewa da Kafafunsa 'ya yi tafiya, saboda tsananin ciWon da zogi' da. suke yi 'masa, Wanda tunda yake ‘a~ rayuwarsa bai taBa jin irinsu ba. To gwara :ace ya rasa komai na rayuwa a kan ya rasa RuKayya, duk Wani abu da'yake ji a yanzu mai sauqi ne a kan rashin nata, ina ma ana mutuwa a daWO, kokuma wani yan'a fansar ran d'an uWansa, sai dai kash! Hakan ba zai taBa faruwa ba, wanda ya mutu bashi dawowa gidan duniya mutuwa ta riga ta raba su, Shi ita kuma sai a~lahira idan Allah yasa da rabon za su gana." Ya Ubangijin daya halicci sammai‘ da qassai, ina roRonka da ka had‘a fuskokinmu cik'm gidan aljannah, amin”. ~ ’ r ‘ A Iokacin da Abbakar ya yi nisa a cikin tunanjnsa, ita. kuma Fanne , tana tsaye qikam a kansa kamar wata gunki, tabudee baki glalala tana mamakin Abbaka: tare da alajabin maganganun da suke fitoWa daga bakinsa', wanda-ta'ke jinsu kamar saukar aradu a cikin zuciyarta , tunda take bata taba. tunanin jin makamancin wadannan kalaman daga bakinsa ba, 'domin a yad'da ya ke wanda ba ya son hayaniya ko ‘rigi‘ma; ta d'auka maganar ce bai iya, ba shi ya.‘ sa ba ya biye mata su yi inta nemeshi 'da. wata magana ashe da ma haka ,mutum matum mara magana ya ke’? Ita kuwa taya akai tayi saken da Abbakar ya‘dainajin shakkarta tareda tsorontane ,‘wanda in da da ne k0 giyar wake ya ke sha ba zai taBa tunkaranta da irin wannan kalaman nasa masu‘ciWO ba, babu kuma k0 dar 'a cikin abin da yake fadan, lallai ya zame mata dole ta tashi tsaye domin cimnm burinta Wanda ta dade tana yi, don a yanzu k0 Abbakar yamutu ba ita da Momi ne kadai zasuci gadonsa ba, tunda naji ya kira sunan wata tsinanniyar yarinya wai ita khadija lallai dolene nasan abinyi wajen ganin na kauda yarinyar daga doron qasa kodon samun cimma burin nawa cikin sauqi lol mu hadu anjima saidai yau it lukz like i, m so busy amman idan na kammala komai in time zanci gaba karku damu ku kasance tare damu akoda yaushe a profile . Uwar. Goyo Chapter16 Kai daga dukkan alamu asirin da take yi Wa Abbakar din ya daina tasiri a jikinsa; tunda ga shi nan ya nuna mata a zahiti ita a haukarta ta d'auka ta riga ta gama da shi, wanda ba zai iya wani kataBus ba, saboda asiran da take sawa bokayenta suke aika masa‘ da shi, ashe abinha bahakaban'e, domin ta manta da cewa ta kashe’maciji ne bata ta sare masa kaiba, saboda haka tana da aiki ja a gabanta wanda Sai tasha damara tare da zage damtse da'kuma bud'e bakin aljihunta‘ a wadanda suke yi mata aiki, don kawai ganin ta mallaki Abbakar tare da duk, wani abu da ya mallaka a duniya. “Domin ni da ‘yata kad'ai nakeso mu gaje dukiyarsa, tunda da ni aka sha wahalar néma, na yi haqurin zama da Shi cikin baKin talauci, Wani irin wahala ne ban shaba. a lokacin da bashi da komai? K0 da_ takaicin yawan gidajen haya da muka yi aka bar ni kadai ya? aishe ni, balle' a je ga ‘batun sauran wahalhalun gida da nasha tun daga farkon aurenmu har ixuwa lokacin da yayi kudi”.kuma sai da dadi yaxone za, ace da Wata za su ci‘ Ina ba zai ba, zai taba yiyuwaba dolene nai duk wani abu da nasan zai taimakamin wajen mallakar dukiyar yasa amman bazai taBa saBuwa ba bindjga a ruwa, kura da shan bugu gardi kuma da kwace kudi. ' ‘ . _ Zuwa da Dashiya ya kamata; tayi domin’ ita- kadai ce za ta iya magance mata wannan matsalar da ta kunno mata kai, tunda ga shi nan Abbakar ya furta mata da bakinsa. cewa, akwai‘ qawayentar ‘wanda suke kawo m'asa h'ari, _~wannan ma ‘ wani sabon‘tashin hankali ne a gareta, doinin kuwa ta sani sarai akwai da yawa daga cikin qawayenta ‘ wanda suka fita masifa kai hata da bin bokayen ma, dama ace Abbakar din zai yarda ne ya gaya mata sunan qawayen nata da suke zuwa wajen nasa da duk abin zai zo mata da sauki; sai dai tasan cewa‘ ba zai taBa gaya mataba, ko da kuwa~ za ta kwana, tana masa magiya a kai, don shi mutum ne mai zurtin ciki, in har kaga ya furta‘a'bu, to abu ne mai girma, kuma mai muhimmanci. -. . * “Fanne tayi nisa cik"n zancen zuciyan sai ta tsinkayi muryar Abbakax yana cewa da ita. ._“Ina so ki nutsu ki yi tunani cikin kwanciyar ~. hankali, za ki gane cewa wannan abu da ya faru dani akwai darussan da zaki dauka a ciki masu yawan gaske; a nawa tunanin wannan jarrabawace da Allah ya dora min ya ishe ki ishara a iya rayuwarki, don‘daga nan za ki gane mutum ba a bakin komai yakeba, haka kuma ita rayuwar duniya tana da iyaka, duk lokacin da ajali ya zo wa mutum ba a jinkirta masa ko da kuwa na sakan daya ne, saboda haka ya zama dole mutum ya tashi tsaye wajen neman lahirarsa, ayyukan da mutum zai yi ya shiga aljanna suna da wuya tare da sauqi, don manzon Allah (S.A.W) ya ce, ‘kayan Allah yana da tsada, wato shine aljannah Ni ina da yakinin cewa, wannan'abu da ya same ni Allah ubaagijin da ya halicce ni ne yake so ya jarraba imanina, ba wai kamar yadda 'kike nufi ba ne, Wanda kike ikirarin sakayya ne Allah ya miki a kan abubuwanda nake miki na cutarwa, wanda kuma ba haka ba ne. Bazan kuma taBa _ cewa haka ba, donin ni na yarda da 'Raddara mai kyau k0 marar kyau, saboda haka ne a kullu'm kwanan duniya nake godiya ga Allah da ya halicceni a cikin jinsin mutane kuma ya saka zan fito a cikin bayinSa musulmai wanda suke cikin al’ummar AnnabinSa Muhammad (S.A.W), da yawa daga cikin Ann'abawa suna cewa, ina ma a cikin al’ummar Annabi Muhammad (S.A.W) aka halicce su, domin’ irin gatan da Allah ya yi wa al’ummar tasa . Ina neman sauqin halin da nake ciki awajcn Allah, domin na sani Shi kad‘ai nc zai . iya ya‘yc min wannan laluxar da ta kc damuna: Wanda da'ma shi ne Ya dora min ba wani abi;n halitta ba, don ba a so bawa yana cutar da’rai daga rahama‘: Ubangijinsa, in kuma ma ya bar ni a haka har izuwa Rarshen rayuwata ya zame min dole na yi masa godjya, saboda ina tunanin barina a hakan ma wata ni’ima ce ta Ubangiji, sai dai ina fatan Allah ya sa ya zamanto kaffara ne ga dumbln Zunuban da na aikata a rayuwata, inasoki bade kunnuwanki da kyau ki ji abin da zan gaya miki, duk da cewa kina ' ganin na zamanto musaki, nakasasshe wanda bani da ikon‘ taimakon kaina kamar yadda kike'furta, wa insha Allahu da yardar 'Ubangijin‘ musulunci ba zan yi bars a bakin titi ba, Allah daya dora min shi ne ya. san kuma hanya: da zai bullomin da ita na dinga cin abinci, domin bakin da Allah ya tsaga ba ya hana shi abin 'da zai ci, kuma idan barewa tana ciwon ciki a jeji Allah da ya halicce ta shi ya ke ba ta magani. allah shi ne kad'ai ya kejin karatun kurma, sannan kuma abu na gaba da nake so ki 'sani shi ne, Khadija za ta dawo nan gidan da zama don a halin yanxuu ita kadai nake gani wanda ta ke" d'ebe min kewar marigayiya- a anan ne ya kamata ta zauna, tunda ni kad'ai na rage mata,- ni ne .kuma ya cancanci na ba ta tarbiyya da kaina, ’domin Shine babban burin mahaifiyarta ina ga zatafi samun kwanciyar hankalu ' da nutssuwar zuciy'a idan tana tare da ni lnsha Allah idan Allah ya ara min rai har zuwa lokacin da za ta girma na yi mata aure ba zata taBa yin kukan rashin uwa ba, don zan zame mata‘uwa da uba a dukkan abin da zatayi A yau Fanne ina so na rake ki wata alfarma, wadda nake fata za ki yi qokari ki yi min ita, ga Khadija nan na baki amanarta, ina so ki sa hannu biyu ki amshe ta, ki rike min ita tamkar ‘yar da kika haifa a cikinki, domin kuwa da ita da ,Momi duk abu daya ne ya- Yi sanadin zuwansu duniya, don Allah ko don wannan dangantak'ar da take ' ts‘akaninsu da Momi nake rokonki da kar kicutar‘ da ita, k0 kuma ki dinga nuna mata bambanci a, tsakaninsu, wanda yin ‘hakan zai iya kawo rabuwar kansu ita da ‘yar uwarla, Allah ne kadai Zai sakamiki idanhar kika daure zuciyarki kika yi min wannan alfarmar,‘ tunda kin ga Khadija ' marainiya cce kuma yarinya ce qarama wadda bata san inda yakeyi mata ciwo ba. , duk abin da ' kike so na daga cikin dukiyata zan ba matuqar kika yi min Wannan alfarnar da .na nema a waienki .‘shiru neya biyo baya na d'an wani lokaci a dakin, kowa a cikinsu yaha nasa tunanin tare da neman mafita a lamarin, shi Abbakar ya yi‘ wa Fanne haka ne domin ba ya son idan an kawo ' Khadija gidan su dinga takura wa rayuwarta tare da tsangwamarta, don yana ji a jikinsa‘ ba zai iya rabuwa da ita ba, saboda haka ne ma ya ce da Ummansa ta yi hakuri a lokacin da ta ke cewa da shi, ita ce ya kamata ta dauki Khadija don ta ci gaba' da zama a wuri'nta, haka nan Kakar Rukayya ma ta nemi wannan alfarmar a wajensa,.ita’din ma hakuri ya ba ta, don ba zai iya ba su Khadija ba, sai dai ida'n da shi duka za su had‘a su dauke. Duk da cewa hatsari ne babba a rayuwar yarinyar zamanta tare da Fanne, amma zamanta a kusa da shi ‘ya fiye masa komai najin, dadin rayuwa, shi yasama yaima fannen hannunka mai sanda don y'a santa a kan kudi za ta iya yin komai saboda tana amsifar son ta tara dukiya , shi a nasa. tunanin idan ya ce da' ita haka' za ta rangwantawa Khadija wani abin,‘ k0 duka dukiyarsa fanne tace tana so zai iya mallaka mata muddin ba za ta dinga takura wa marai'niyar ‘yarsa 'ba, don so yake ta zauna gidan ubanta ubansa cikin walwala da sakewa tare da jin dadin rayuwa mai doréwa; Wannan tunani na Abbakar da shin'eya tafka babban kuskure a rayuwarsa. Fanne ‘kuma da ta yi shiru ‘farin ’ciki ne ya mamaye mata zuciya, saboda gam'n cewa bunrinta ya kusa cika, sannan za ta samu abin da ranta keso cikin sauqi ba,tare data sha wahala ba, k0 kuma ta daga jijiyoy'm wuya ba, kuma k0 sulenta ba zata kai wa boka ba. Wannan shi ake cewa, tsuntsu daga sama gasaSshe, _da ma ance 'tsuntsu mai- wayo ta wuya ake kama shi, wannan shegiyar yarinyar da ita ce zan dana. wa Abbakar tarko har ya shigo hannuna, inyaso k0 ma mene ne zai faru ya faru' tun’da na cinma burina, kwanton Bauna zan yi wa abbakar na nuna masa cewa na- yardada bayanansa, duk wasu sharuda da zai kafa min a kan shegiyar “yarsa yarda zan yi, amma kuma da zarar kwalliya ta biya kud'm sabulu ‘shi kenan sai na yi watsi da su, .dan ta"r'iga ta samu abin da ranta yakeso,‘wa.nda ta ’dauki‘ tsawon lokaci tana neman hanyar da‘zatabi don ta mallake shi, sai ga shi yau cikin ruwan sanyi Allah ya tarfawa gayanta nono ta same shi. Idan har ta bijire masa daga baya iyakacin hukuncin da zai 'yi mata shi ne saki, to kuwa idan ya yi hakan tafi nono fari a wajenta, don ba shi da Wani amfani a wajenta' a: lokacin domin tanada hatimin nasara a hannunta masu huce lakaicin duniya, don haka ne ta ke ganin za ta iya duk abin da ranta keso, kuma duk mai son zama da ita ya zama dole ya yarda da abinda ta keso, ya kuma yi mata biyayya a kan hakan. ‘ Allah sarkindadi, in ji Barawon'takanda, dama ance komai da sanadinsa, wato da ma sanadin arziqina kenan, ashema‘ gwara da suka. hadu u da su a shagon na alfijir, kai rabo sai mai shi. Da fa ha: ta kl tablyc wa Momi, sai da ta Sakata a gabada rigima sannan (a yarda, ashe ita arziqi ne yake kiranta, Allah neya taimake ta da ta tafka uban asara, wadda ba ta taba yin irinta ba a rayuwarta. “Allah na g'ode maka da ma an ce dare daya' Allah kanyi bature” ‘ Fanne tana zuwa daidai nan a tunaninta,’sai ta sakarma abbakar din wani murmunin mugunta gamida samun waje ta za‘una a kusa da shi, ta kuma fuskanceshi cikin fara’a da yaIWar lfuska irin na makirci, sannan ta ce da shi.. . “Na ji dukkan bayananka, kuma na gamsu da 'su, da 'ma abin' da ya sa ka ga ina yi maka hankoro a kanka, rashin sanin gaskiyar al’amarinnce‘ kuma duk wata mace mai hankali takan yi kishin, mijinta idan ta ganshi da'watamacce shi yasa amma yanzu da ka wayarmin da kai na gane cewa ba karuwa ba ceita, sai dai kuma mene ne dalilinka na Boye min kana da auré tsabar, sOnka da nake yi Abbakar shine ya sa ka ga ina tsananin kishinka”. - . Wannan magana da Fanne ta 'farta ta matukar ba wa Abbakar-mamaki, wanda har sai daya dago ido ya kalle ta, sai kuma aka yi sa’a ita ma shi din ta ke kallo, don haka ta sakar masa da wani yalwataccen murmushi mai sace'zuciyar wanda aka yi mawawa, habawa Abbakar yana ganin haka sai yake zaton cewa ko dai mafarki yake yi ne, saboda tunda suke da. ita ba ta taBa yi masa in'n wannan murmushin ba. “Abbakar na yarda ka dauko Khadija ta zauna'tare da mu, kuma zan riqe ta kamar yadda na ke rike da Momi, sannan kuma ba sai ka ba ni .wani abu daga dukiyarka ba, zan rike ta ne tsakaninada Allah, , saboda ba ka san wanda za ka mom ba, kuma k0 b'a komai jininsu daya da ‘yatane ka ga kuwa nima‘mun hadu da ita ta Bangaren haifayya, kuma ba fata ba ' k0 rabuwa muka yi ni dakaji .ai su 'suna tare tunda mahajfmsu daya. A halin da ake ciki yanzu addu’a kawai nake so ka taya ni da ita a kan' Allah ya ba' ni ikon rikesu da kuma yi musu tarbiyya' mai kYau, kai kuma Allah ya baka lafiya tare da ba ka ikon daukar nauyinmu gaba daya”. ‘ Kai duniya, abin al’ajabi ba ya qarewa Abbakar bai gama dawowa daga inda ya tafiba‘na mamakin abin da Fanne ta yi masa ba, sai kuma ga wasu kalamai masu taushi da laushi tare da dadinji da ta sake yi masa. ' Allah gwani a kan kayanSa, kuma sai ya bar mutum zai saba maSa. ‘Abbakar yana cikin tunani sai ga qaninsa wanda ya ce' da fanne ba za su fita ba, ya shigo cikin dakin yana ta muzurali Fanne tana ganin haka ta mike tsaye ta ce da Abbakar. “Ni zan koma mu love me kakeso yau na dafa maka?” ‘ ' Zuwa yanzu abin na Fanne ya daina ba wa Abbakar mamaki, dOn haka ya ce da ita. ' “Duk abin da kika dafa min. mai dadi zanci “To shi kenan, sai anjima”. Tana fadar haka ta kama hanya ta yi tabar dakin, ta bar Abbakar da sake-saken zuciya tare da jin dadin ganin Allah ya ba shi sa’a a kan Fanne ta fahimce shi cikin ruwan sanyi ba tare da sun kai ruwa rana ba, ashe da ma Fanne zata "zamanto mutuniyar kirki? Lallai rahamar Ubangiji tanada yawa a kan bayinsa, tunda yake bai taBa tunanin zai iya shawo kan fanne cikin ruwan sanyi ba dangane da riqe Khadija ' amana, a wajentaba da ‘ a tunaninsa ma ba za ta yarda da dawowar Khadija gidan ba balle aje ga batun ta rike ta amana. Allah ne ya dubi zuciyat'sa tare da maraicin da yarinyar take ciki ya amshi addu’ar sa. Godiya ya shiga jera 'wa Ubangiji ba iyaka tare dayi masa kirari da sanayenSatsarkaka, kuma yana me addu’a a kan Allah ’ ya'sa Fanne . ta dore da wannan kyakkyawan hali da ta bijiro da shi. Allah kuma ya musu tsari daga mahassada masu saka ido a kan ’ abin dabai shafe su ba‘," Ya kuma dora shi a kan qawayen Fanne ya samu nasara a kansu 'kamar yadda ya. samu ta bangarenta , domin ya sani da shawararsu ta ke amfani, duk abin da suka ce da ita ta aikata shi take yi; musammgn ma Dashiya wadda Fanne ta dauke ta kamar ita ceta tsugunna ' ta haife ta, k0 maganarmahaifinta ba ta ji idan ya gaya mata, sai na Dashiya , Wannan shi ne ake cewa an rufe qofa da barawo, domin shi Abbakar har cikin zuciyarsa ya gama yarda a kan cewa, Fanne da gaske ta ke yi da amanar daya ba ta, abin da bai sani ba rufa- rufa ta yi masa, duk maganganun data gaya masa a iya fatar bakinta ta tsaya baikai ko makogoronta ba balle yakaiga qarasawa zuciyarta Hmmm mudai yan kallone allah e bama mai rabo sa, a WACECE RUQAYYAH ????? OHO NIMA BAN SANIBA MU HADU A NEXT CHAPTER DONJIN ko wacece ita da kuma YADDAH ZATACI GABA DA KAYAWA TSAKANIN FANNE DA HAJ ABBAKAR SARKIN YAN HAQURI naku har kullun Uwar goyo Chapter17 WACE CE RUKAYYA? Malam Inusa wani manomi ne wanda ya shahara a harkar ta noma, mutane da dama sun sanshi ne ta dalilin noman da yake yi. Yana da mata guda daya mai suna Dije wadda aka yi musu aure tun sun: saurayi' da budurwa har suka fara manyanta,sun dau tsawon lokaci a tare amma Allah bal nufe su da samun haihuwa ba duk da haka suna zaune lafiya da juna'zaman 'rufin asiri babu mal jin kansu. ‘Yan uwan Malam Inusa sun dame shi a kan ya qara aurr k0 Allah zai sa ya ga jininsa a duniya, amma sam yaqi karBar shawararsu, domin shi a nasa tunanin Allah ne mai bayarwa, kuma mai hanawa dunia idan kama raye‘ baka core rai daga samun axziki ko wanne A haka hat suka gaji suka daina yi masa maganar. A Bangaren Dije ma ta kan ce da shi. . ' “Malam ka yarda da zancen yan uwanka wata kiln rabonka na haihuwa a jikin wata yake ba ni ba". ldan ta‘gaya masa haka shiru yakeyi'ba tare dayace da ita’komai ba. ' Malam Inusa mutum ne masanin addini, ya yi zurfin karatu sOsai a cikin islama, d0n haka ya ke yawaita addu’a a kan Allah ya azurta shi da zuri’a dayyaba wanda za su iya ba su tarbiyyaglh ta gari; idan kuma rashin haihuwar tasu ita :ce‘mafi alheri a rayuwarsu Allah Ubangiji‘ ya ba ‘su ikon yin haquri.dadangana - Kwatsam wata shekara sai 'Allah ya nufi Dije- da samun ciki, sun matuqar farin *ciki da yin- godiy‘ ga Allah da ya ba su kyautar da kudi ba ta iya‘sayenta, tun daga lokacin suka shiga tattali' da nuna kulawa abin da' yake cikin Dije, kuma malam' Inusa ‘ya shiga tanadin abin da zai yi'hidiman suna dashi idan Allah ya sauki matar tasa lafiya. . Cikin Dije yana da watanni takwas Allah ya dauki rayuwar mijinta Malam Inusa,'lafiya qalau suka kwanta, can cikin dare ya tashi da wani matsanancin ciWon ciki wanda kafin a kira sallah har rai'ya yi'halinsa. Dije ta shiga mawuyacin’hali, Wanda har ya kai ta ga kwanciya rashin lafiya tai sbd rashin mijin nata har cikin cikinta ya shiga watan haihuwarsa ba ta yi lafiya‘ba. .Ta sha Wuya 'sosai a sanda nakuda ta kamata, don duk ta fita hayyacinta, sai wani abu ta keyi irin na masu ~borin haihuwa ana shirin kai ta asibiti Allah cikin ikonsa ya kawo mata sauki ta haifi ‘yarta mace kyakkyawa da ita, Katuwa fara sol. An gama shirya yarinyar cikin kaya irin na jarirai, jikin Dije ya sake dawowa, a wannan karoh abin ya yi' muni sosai sai suma ta ke yi ana zuba mata ruwa, ba .ta dau'tsawon lokaci ba ita ma ta ce ga garinku. Allah ‘mai ‘ yadda yaso, 4‘ haka aka shiryata itama aka je' aka binne ta. Ga kuma yar jaririyatta nan da ranta, sati guda aka dauka ana zaman makoki kafin nan kowa ya watse. A rananne kuma aka rada wa jinjira suna Ruqayya, wanda da ma'tun mahaifinta nada rai yace da Dije idan ta haifi ya mace Rukayya yake so a sa mata, idan kuma namiji ne Muhammad. Rikon yarinyar .ya koma hannun kakarta ta wajen uwa, wanda da ma ita ma ‘ya guda' daya Allah ya nufe ta da haihuwa mai rai, duk sauran ‘yan uwan Dije .da aka haifa babu rai suke zuwa, k0 kuma a haife. su da‘rai kafin suna su koma, shi ya sa ma wasu suke cewa da Dijen Ajuji. Madara aka dinga ba wa Rukayya har Allah ya sa ta rayu, hakika yarinyar ta taso cikin kulawa da tsabta tare da tarbiyya mai kyau duk da cewa a gaban .Kakarta take hakan bai sa ta tashi sangartacciya marar jin magana ba. allah’ ya horewa Rukayya kyau na baiwa kwatance, da ma duka mahaifanta kyaWaWa ne, fulani ne su. .Wata baiwa da Allah ya yi wa Rukayya shi ne tanada Kwakwalwar daukar karatu, don haka ta tashi cikin hazaka, ba a sanya ta makarantar boko ba, amma tana makarantar . islamiyya har biyu, tana da matuqarr haKuri tun tana qarama, ga kuma nutsuwa ‘bata cika yawan surutu ba, idan mutum bai Santa. ba ma sai ya dauka kurma ce, saboda ta kan dauki' tsawon lokaci ba ta bude baki ta yi magana ba sai ka ce mai‘ ciwon baki» Haka' Allah ya halicCeta, rashin .maganarta‘ nema yasa bata da Kawaye, domin ba‘ta shiga ’shirgin kowa k0” kuwa~a makaranta' ne, abin da ya kaita kawai ta ke yi. ' " - ’ "‘Tunda ta ke a rayuwarta ba ta taBa fada da kOWa ba,‘ “tun sanda .shekarunta suka ja ta zamanto budurwa'sai' samari suka yi mata' caaa, hatta malamanta »‘Wanda Suke koya mata karatu Suna sonta da aure, don babu wani namiji 'da zai dubi Rukayya' kai. tsaye Ida baiji sonta ya shiga cikin zuciyarSa’ba;- Saboda baiwa'r kyau 'da Allah ya yi » mata ta ko’ina ta hadu,~ akwai wani malami a makarantarsu da yake matukar sonta, don da alama 'duk yafi sauran fadawa ‘cikin kogin begenta, amma‘ ita sam bata san ma yana yi ba. Duk cikin'samarin da‘ su’ke zuwa' wajenta da su‘nan suna sonta Habu‘ mutum daya dataji ya kwanta mata' a rai,‘don haka, nAN yasa bata fita wajensu idan wani lokaci sai kakarta ta yi ta mata surutu tukunna ta kan fita ta saurare su, amma duk da haka bata wani dadewa take koma wa gida. Haka nan daga gaisuwa ba ta sake cewa dasu komai, Wannan abin da Rukayya ta keyi yana damin kakarta sosai, sai dai ta rasa ta inda za ta Billo wa- lamarin domin k0 magana ta keyi mata bata cewa da ita komai, harta gaji da sumbatunta taja bakinta tayi shiru Da yawa daga, cikin Samarin .da suke zUwa wajenta sun yi mata' mummunan fassara, don gani suke yi tana wulaqanta sune don tanada kyau, wanda kumapa a Wajenta ba haka bane, 'kwata-kwata bata ' wulakanta su, kawai dai-har yanzu Allah. bai kawo mata irin mijin da takeso take kuma burin aure bane’ ita ba qyale-qyalen. duniya ta ke da bukata ba, so take a ce Allah yabata mijin da zai rike ta tsakani da Allah, kuma su yi zaman amana da 'fahimtar juna. Wanda ta ke ganin kuma kusan dukkanin wanda suke zuwa wajen nata,duk kusan basusan inda yake musu ciwo ba , har gwarama malaminta za ta iya amence mass su zauna tunda' Allah ya hore masa baiwar karatu, amma kuma shi ma tana ganin akwai cikas a cikin lamarinsa, don haka hakan yasa ta mika gaba daya lamarin nata a wajen Allah a domin yayi .mata zaBi na gari. ‘ ‘ . A wani yammacin ranar-juma’a ne Rukayya ta “fitodaga gidansu zataje bakintititayiwa kakarta cefanen kayan miya, a anan Abbakar ya ganta nan take yaji ta caja masa kwakwalwa. a Cikin lokaci qanqani ta kwanta masa‘ male-male a , cikin zuciyarsa, : tsayawa yayi_ yana kallonta tana> tafiya cikin nutsuwa, ga kuma shiga ta kamala da tayi. Sannu a hankali har ta karaso inda yake, habawa tana zuwa kusa da inda yake sai ya qara rikicewa, a dalilin kyau da Allah ya hare mata ’ “Tsarki ya tabbata‘ ‘ga ~Ubangijin da ya “ halicci wannah kyakkyaWar budurwa”. Abbakar ya" fadi haka' a cikin zuciyarsa. — ‘ ' Har Ruliayya ta Wuce 'inda‘ Abbakar yake tsaye bai sani ba, saboda ya lula duniyar gajimare; tunda' yake a rayuwarsa bai taBa jin son wata mace ya shiga Zuciyarsa a cikin lokaci kanqani ba, Sai yau ~da Allah ya nuna' masa Rukayya. ‘ ' ‘ . Fanne matar dayake aure ma suna zauge ne zaman aure, amman babu soyayya a tsakaninsu... Dirin wani' mashin ne ya dawo da‘shi daga duniyar tunanin da yake kai juyawa ya yi yana waige-waige ko Allah zaisa ya .sake katari‘ ya hango budurwar data sace masa zuciya,~amma bai ganta ba Saboda haka ya sama waje_ ya gyara tsayuwarsa yana zuba ido a. kan hanya k0. Allah zaisa ya sake ganinta ta zowucewa. ' _ "; Ya jima a tsaye . yana 'jiran‘ gawon Shau kamin daga bisami ya hango. ta tana daWowa, da bar ya ‘fara tunanin tafiya ganin lokaci yana‘ qurewa; a 'sain da'yaganta ta dawo sai ya ji Wani farin ciki - tare da saukw wata‘ ajiyar zuciya, nan da nan ya saki fara’a zuciyérsa tai fari'_bai yi mata maganaba a ' ‘lokacin da ta zo kusa dashi saidaya Bari : hakan tayi‘ dan nisa data inda yake tsaye, . ‘ sannan ya‘fara binta a baya har: zuwa lokacin da ya ‘ gata_ shiga wani gida wani yaro ya tambaya wanda yake wasa a 'qofar “gidan yana “Don Allah kasan' wannan budurwar da' ta shiga gidan? yace eh na santa, Rukayya "sunanta kuma nan gidan data shiga shi ne gidansu”; ‘ __ _ ,GOdiya Abbakar yayi ma yaron harda yi masa kyautarkudi, yaron yai godia gamida soke abinSa a cikihm‘aljihu, shi- 'kuma Abbakar ya juya yanufi inda za shi, zuciyarsa cike da farin ciki _ da murna sai ‘ka‘ce wanda aka'yi wa'babbar kyauta, dama wajen wani abokinsa zai je a‘ can kasuwa Uwar goyo Chapter 18 Allah ya hadashi da ‘Rukayya. A sanda ya isa wajen abokin nasa bayan sun gaisa tare da tambayar juna wasu abubuwan da suka danganci kasuwancinsu, sai suka shiga_ hira irin ta abokai, Sun Ja tsaWon lokaci suna hira kai daga bisani Abbakar ya bijiro masa da zancen Rukayya, tare da tambayarsa k0 ya santa? Eh-na santa farin sani ma, domin mamata gidan mahaifanta a maqotan. gidansu yake. ‘ Nan dai ya kwashe duk wani' abu da ya sani a game da Rukayya ya sanar da Abbakar, shima ya Sanar da abokin nasa abin da yake cikin zuciyarsa, ' da kuma niyyar ,da yake da ita. akanta. ‘ ' . 'Haqiqa ‘Abbakax da ace Rukayya za ta amincc da batunka da ka more, kuma qarshen wahalar da matarka ta ke baka da ya20, ni a nawa Bangaren na baka goyon baya a kan ka nemeta, domin bata da wata matsala, insha' ‘Allahu idam abin ya tabbala zakayi farin ciki sosai, kuma ' aurenta zai zamo maka alheri. don yarinya ce mai nutsuwa" tare da .ladabi da biyayya, a kaf fadin unguwar Rukayya‘ ta doke sauran sa’anninta a tarbiyya,' sai dai. kuma na ce dakai ka dage da addu’a‘, ‘domin kuwa. na samu labarin tana da manema' da yawa; amma har yanzu bata fitar da ‘ .gWaniba, mutane suna yi mata zaton tana da Wulaqanci ne, k0 kuma ruwan ido ne DA ita shi yasa ta gagara tsaida zuciyarta waje daya ta zaBi mutum daya a cikin dubban wadanda Suke zuwa wajenta, amma ni. kuma , ban yarda da Wannan batun bu, kawai dai Allah ne bai kawo mata mijinba shi 'yasa har yanzu ba ta ce ga wanda take soba”. Dab da magriba Abbakar ya yi wa abokinsa sallamar zai tafi amma ya ce dashi, nan ‘da sati mai zuwa zai dawo domin ya raka shi wajen RuRayya, insha Allahu. - . Tsawon sati Abbakar ‘ya dauka yana, yin sallar istahara don neman zaBin Allah a tsakaninsa da Ruqayya kamar yadda manzon Allah (S.A.W) ya koyar damu, ba Wai mutmn ya tashi ya taii . wajen malami yana da buKata kaza a taimaka a yi masa istihara a gano masa abin da yake alheri a, ciki ba, wannan ba shi ba ne ,mafita, kai da kanka za kayi abinka kuma ka bar wa Allah zaBi, ba sai kaje wajen malami ka basu kudi ba. 1 . ' A tun lokacin da Abbakar ya fara yin sallar istihara' kullum Kara son Ruqayya yake yi a zuciyarsa, wanda har ya gagara daurewa "satin yayi, domin yaje wajen abokinsa ya raka shi wajenta ~ Dakyar da sudin goshi ya danni zuciyarsa ta yarda satin ya yi, wanda a wajensa gani yake yi kamar ya . wata rabonshi' da unguwarsu Rukayyan Ranan juma’a da wuri ya 'shirya ya nufi anguwan abokinsa don yayi masa rakiya wajen‘- mutuniyar tasa , yau tun da safe yake ta dokin '“ zuwa don yaje yaga kyakkyawar fuskar‘ Rukayya', wanda ya ke kasa yin bacci a dalilinta, cikin nasara da kwarin gwiwa ya nufi unguwarsu, a cikin zuciyarsa yana jiyoWa alamun dacewa a game da abin. Yana zuwa gidan abokin naSa bayan' sun‘gaisa sai suka dunguma sai gidan su Ruqayyy sun yi sa;a kuwa sun same ta‘ bata, fita k0, inaba, da daman ba.ma’abociyar yaWo bace, idan ka ganta a waje aikenta aka yi,'ko kuma za taje makaranta: ,A' sanda suka aika yaro ya yi musu sallama da ita cewa ta yi a koma a ce musu bata nan. Har‘ yaron ya juya zai tafi, sai kakarta tace masa, “Je kace tana zuwa”. Sannan ta juya wajenta ta dinga mata fada, ba a son ranta ba ta dauki mayafi tayi waje tana mai zumBura baki tare da'yin qunquni. Gaisuwa ce kawai ta shiga'tsakaninsu da ita, sai taja bakinta'ta tsuke, abokin Abbakar ne ya shiga gabatar'mata da shi, da kuma makasudin zuwansu wajenta a m’atsayinsa na wanda'ya ganta ya ji'yana sonta, so-kuma na auree in Allah ya nufa shine mijinta'. ‘ ‘ Sun dan tana hira zuwa wani lokaci kamin nan .suka yi mata sallama 2asu tafi, wanda duk cikin hirer Rukayya ba ta. ce dasu 'komaiba iyakaci idan sun Sako ta :1 ciki ne ta amsa musu da“ ‘eh, ko a’a, Wannan hali nata na rashin magana ‘da kunya yayi bala’in burge Abbakar, kuma mi sonta ya sake yin matsugunni a cikin zuciyarsa. Yau da gobe tafi qariinwasa kuma ,-yawan naci da kulafuci' da juriya tare suke bawa mutum Karfin gwiwa wajen,.,cimma, nasara'a kan abin da yake nema yawan' yimA'- Rukayya ziyara da Abbakar yakeyi tare kuma da, kyawawan dabi unsa sune‘ suka taru waje guda suka dunkule harta ji sonsa ya shiga cikin zuciyatta, soyayya mai tsabta suka dinga gudana‘rwa a tsakaninsu Basu dau . tsawon lokaci da haduwaba komai ya kammala a tsakaninsu, kasancewarma Abbakar din a matse yake, haka ita ma Rukayyan magabatanta sun matsu data fito da miji ayi mata aure ‘ An, gama shirin komai na biki, anma Abbakar bai sanar wada Fanne ba, saboda gudun rigimanta don ba yason ta kawo masa wani cikas ‘a akin lamarin, yasan qaramin aikinta ' ne ta nemi gidansu RuKayya ta je ta yi musu rashin ,nutumci wanda zai sa su ce sun fasa. ba shi . Rukayya, domin ba kowane mutum ba ne zai yarda ya dauki ‘yarsa ya had'a ta kishi da Fanne ba‘, shi da kansa yanajin tsoron tasan abinda yake niyyar yi, don ta sha gaya masa maganganu masu muni da‘za ' ta aikata wa macen‘da tayi gangancin aure‘; : mata'miji, ‘don haka né ma_ ya Boye matacewa Zai ' qara aurene, kuma zai ci gaba da Boye mata tare da nema musu tsari a wajen Allah ‘daga dukkan mugun ' nufin da za ta nufe su da shi, har" zuwa lokacin da Allah zai ganar da ita gaSkiya ta saduda ta daina munahah halayyar da take yi, inyaso a lokaci‘n ne zai sanar da ita abin da ke faruwa ya zama dole ya yi taka tsantsan don gudun tonon asirinsa. Mahaifiyarsa yaje ya samu ya sanar da ita. abin da ya tsara dangane da akeciki ita kuma taba shi goyon'baya a kan hakan, sai dai ta ce da shi ya zama dole a kansa ya yi mata kayan fadar kishiya tunda dai ba munafurtatta za a yi ba. , _ Hakan kuwa aka yi, duk abin da Abbakar ya ‘yi wa Rukayya na' kayan aure sai da ya yi wa Fanne; sai dai ya fake ne da ce mata, da ma kullum yanada burin yi mata, domin a da can da suka yi Wancen Lokacin da sukai aure kasancewar baidashi yasa bai Samu yay1 mata wani abin kirki ba. . _ ' Fanne baki har kunne don har ciki, zuciyatta bata kawo cewa kishiya Abbakar ke shirin 'yi mata ba, don haka ne ma ba ta nemi tayi bincike a kaiba. Abbakar ya sanar wa Rukayya cewa, yana da mata da ‘ya guda ‘daya a tun farkon zuwansa wajenta, Allah ya yi aure da marar kobo,‘ dubban jama’a ne suka shaida daurin auren Abbakar da Rukayya, Wanda yawancin - ‘yan unguwar suke kiransa da mai sa’a, domin shi ne Wanda ya zo daga ' . baya ya ce yana son Rukayyah ' kuma shi ya yi nasarar aurenta An yi biki an tashi lafiya, amarya da ango" sun kasance da juna cikin farin ciki, zaman lafiya da,kwanciyar hankali tare da so da Raunar juna su ne suke gudana a tsakanin ma’auratan. A wani sabon gida da Abbakar ya saya a can wata unguwa wanda ta ke bayan gari nan aka kai Rukayya, unguwar sabuwa ce shi yasa ba ta cika yawan mutane ba, kasanceWar dagonaki, ne yanzu kuma aka yanka su suka dawo plotai Sati guda yayi a gidan yana cin amarci, kafin nan ya koma gidan Fanne a kan cewa ya. dawo daga tafiyar .da ya yi, da- ma da haka ya sallameta” kwana biyu yake yi a gidan Fanne, ita' itama amarya ya20 ya mata, biyu idan bai ya samu dama, idan kuwa hakan bai samu ba, sai ya dinga zuwa yana mata yini daddare ya koma wajen fanne. Wani lokaci ma ya kan yi kwana hudu a gidan Rukayya koma tiye‘da haka, idan yayi wa Fanne Karyan: ya yi tafiya, itama Fanne hakan tana faruwa da ita, don wani lokacin sai ya doké sati a gidanta ba tare da yaje gidan Rukayyaba _ ya kwana ba, haka ya yi tayi idan yana nan, yau" gobé yana can. _ ’ An dau tsawon lokaci ana haka 'kafin nan daga baya Rukayya-ta gano cewa Abbakar 'ya aurata ne ba tare da sanin uwargidansa ba, hakan da yayin ya yi mata ciwo sosai; wanda harta kaita» ga zaunar da shi ta yi masa nuni 'da cewa, hakan da ya yi ba daidai ba ne, kuskure ne babba'wanda Zuwa. gaba'idan ta gane Wata sabuwar rigimacé don haka ya sanar da ita a yanzu ‘shi ‘ne mafita, domin duk‘ kishinta bata isa ta hana’abin da Allah ya hukunta ' ba. .' ' ' Hakuri Abbakar ya ba ta tare da kawo masa hujjojin da ya sa ya Boye wa Fanne cewa zai qara aure, amma ba da niyyar don ya wulakantata ba, ya dora da cewa. Kuma da kike kallona ina So a ce iyalina a .wajé daya suke‘ a zaune, domin ina bukatar hadin kansu, kuma tarayyarsu waje daya shi zai sa su' fahimci juna, sai dai kash hakan ba zai yiwu yanzu '- ba, don akwai wani shinge da zai hana ni hada ku; ' Kwaraii da gaske ta_ gamsu da bayanansa, kuma har cikin zuciyarta ta yarda da ‘su, domin tana da yakinin cewa iya gaskiyama ya tito ya fada mata, amman; duk da haka'sai da ta sake yi masa sharhi a kansu, ta cedashi. duk, Naji‘ bayananka, amma kuma hakan. da ka yin ba daidai ba ne, duk da cewa'kana da hujja, don . komai daren dadewa sai an yi walkiya haske ya bayyana, matarka ta gane cewa kana da wata mata a 'gefe, in kuwa ka kuskura ta gano hakan da kanta ba tare da ka sanar da ita gaskiya ba, to wallahi kaji na maka rantsuwa za ka ga abin da ba ka. taBa tsammani ba, domin a lokacin zata dauke ka makaryaci, kuma girmanka da take gani zai zube, za ka zamanto ba ka da kima balle daraja a idonta, sannan kuma'abin da-ka ke gudun faruwar tasa sai ya faru... Kai sai ma ya zarce don a lokacin ne za ka san da ruwa a ke shayi- babu wanda zai ba ka goyon baya, kowa cewa zaiyi munafuntarta ka yi, amma idan yanzu ka gaya mata ta tada hankalinta, mutane cewa za su yi da ita kishi me ya sa ta ke maka haka”. Tunda abakar ya auri rukayyah ya samu nutsuwa DA kwanciyar hankali Wanda idan yana tare DA ita had baison KO kadan baison matsawa kusa DA ita kumama mantawa take DA wata Mai suna fanne a duniya don har abokan huldarsa su Kansu sunga canji a tare dashi wasu data ciki sukan tsokanesa sauce Kai abakar me amaryarnan taka take bakane DA kake narka uban qiba haka murmushi kawai take binsu dashi a duk sands suka tasoahi DA tsokana dob shi kansa yana mamakin qiban DA yayi a dan qanqanin lokaci bayan kuma ba qarawa take akan abinda yakeci a kullun ba Uwar goyo Chapter19 Wani lokacin idan ya zauna yana tunani sai ya dinga tamb’ayar kansa da ma. ashe haka abin yake da dadi, Wanda yake daukarsa a matsayin wani abu daban, a wannan lokacin ne ya sake tabbatar wa kansa cewa, lallai yana da hakuri’ tunda'ya iya zama da Fanne na tsawon 'shekaru masu yawa; ya kuma jure duk ‘wata tsiya da‘ take yi masa, shi da a nasa tunan'ma 'namiji bawan mace ne anayin aure ne kawai' domin "ya dinga yi wa matarsa hidima, ashe abin ba haka bane, shi din ma yana da nasa ‘yancin, kuma shi ne‘ jagora a kan - dukkan komai na rayuwar matar sannan yana da ikon sanyata‘da hana ta; _ Uhm’lallai gWama da'yaYi'auren ya dandani zumar‘ da a‘keji Wanda a da madacinsa kawai yake ji, da daya mutu bai aureba da shi kenan‘ ya yi babbar asara. Allah mai rahama ‘ da ya yi masa, gaskiya ne da ake cewa mutum yana samun kwanciyar hankali ne'idan ya azurta shi da mace ta gari.“kullum Rukayya cikin kwantar masa da' hankali ta keyi,ko Fanne ta Bata masa idan ya zo gidanta sai ya manta da duk wani bakin ciki da ‘yake cikin'zuCiyarsa, domin ta iya kula da shi; sam bata da lokacinta na kanta idan- yana gidan, k0 barci yake yi tana zaune a kusa da shi tana maSa ' fifita duk wani motsi idan yayi sai ta tambaye shi k0 da akwai abin da yake so, ga shi a koyaushe tana cikin girka masa abinci mai dadi sannan kuma ga tsafta ta ko’ina kamshi ne ke tashi a jikinta da kuma gidanta. Abinda yake sake sa masa sonta a“ cikinzuciyarsa kenan, aduk sanda zai zo gidan zai same ta cikin kwalliya, kamar da ma ya sanar da ita zuwan nasa. Ba kamar Fanne ba daba zatayi kwalliya ta saka kaya mai kyau ba, sai idan zata. je unguwa, duk da kuwa tarin suturun da ta ke dasu. ' Shekararsu daya da aure Allah ya nufi Rukayya da “haihuwar ‘ya mace, Abbakar yayi murna sosai da wamman kyauta da Allah ya ba shi. Yayi hidima sosai ga maijego da jaririyarta. Ranar suna data zo aka sawa yarinya suna Khadija,’ Wato ta ci sunan kakarta' ta wajen uwa, ba zata Abbakar ya yi wa Rukayya, sai ranar suna ta ji sunan kakata ya saka. Tayi murna‘ sosai kuma har cikin zuciyarta ta ji dadin’karamcin' da ya yi mata, da ma ita ma sunan data keson a sa wa ‘yar kenan, amma kuma kunya ta'hanata sanar da Abbakar din, kuma‘~ wani Bangare na zuciyana yana tunasar da ita'ko akwai wanda Abbakar ya yi niyyar saka wa suna. A halin da akeciki yanzu Sam Abbakar ya daina damuwa da abin da Fanne ta ke yi masa‘ don haka ya debeta gaba daya ya Zubar da, ita a kwandon Shara, sai'dai bai daina kyautala mata ba kamar yadda‘ya saba yi a da, kuma har zuwa wannan :lokacin yanayi‘ mata addu’a kan Allah (S.W.T) ya shirye ta Ya dawo da ita hanya mai kyau, ta kuma gane cewa ita duniya ba matabbata bace ta tuba ta koma zuwa ga Allah, inyaso 'a lokacin ne zai tone mata askin da ya dade da binnewa. Har zuwa wannan lokacin Rukayya ta kan yawaita yi wa Abbakar magana akan ya' zama dole ya sanarwa matarsa uwargida‘ cewa yana da wasu iyalin a gefe, saboda rayuwa ba ta da tabbas idan mu ne yau ba mune gobe ba, ba fata ta keyiba idan ta,Alla ta kasance da wanne idon zataje tama da matarsa'ita ma matarsa ce har sun haihu, kuma ma sai yaushe ne zai hada kan yaransa suyi zumunci, kuma. fahimci juna ba cin ba su taba k0 da kallon juna ba. . _ ‘ “Ni wallahi naf1. so ka hada mu waje daya mu zauna, k0 Allah zai sa mu fahimci juna nida ita. Insha Allah na yi maka alkawarin zamu zauna lafiya bazaka samun Baraka ta wajena ba, kuma ko da,‘ace ita ne tanemi ni‘ bazan kula ta ba, da ma niba halina ba ne hayaniya, haka kuma ban Saba da yin fada ba, ka ga kuwa ba zai yiwu ace Rana tsaka na dauki halin karnuka na dora wa kaina ba, duk wani gida da kake ganinn kishiyoyi suna fada su duka biyun ne ba su da haKuri, amma idan aka yi dace aka samu mai haquri a cikinsu sai ka ga sun 'zauna lafiya, suna ta haife- haifensu a . haka. ‘ Abbakar‘ hakuri kala-kala ne, akwai mai hakurin da zai’iya zama da dayuw‘ansa duk masifar da mutumin yakeda ita, k0 da‘kuwa a ce shi din wuta ne”. ' Idan Rukayya ta gama gaya wa Abbakar wadannan maganganun sai kawai ya kalle ta yaYi murmushi baya cewa da ita komai, lallai Rukayya ke har yanzu da sauranki‘domin kuwa ba kisan kowace ce Fanne ba shi ya sa ki ke nemAn ki zauna tare da ita, ’duk haqurinki da iya zama DA mutum sai Fanne ta yi miki wani abin da zai jawo kinyi fada da ita, kai ko koyi ne yake zaune da ita watarana sai ya yi baKi, SBD abubuwan da zata dinga yi masa. ' . kaI A rayuwa bana fata k0 maqiyine ya zauna da Fanne a yanzu, domin kuwa‘ itan‘ dakalin~ majina ce duk wanda ya hauta saiya zame, kuma itazuma ce zama da ita sai da wuta ko kuma da magani "maganama bata wadace ki ba, yaushe Zan hadaki in hadaki damasifatu wacce bata gajiya, k0 da kuwa kwana za ku yi kuna abu daya, wani lokacin har mamaki takd bani a yi mutum baya gajiya sai kace inji, ni‘dama da nake tare da ita dole ce ta sa nake zaune da ita, ba wai don ina son zama da ita ba, ko kuma tana mini abin da raina’yakd, so shi yasa na kd zaune da itaba .matar da zamana da ita ban qareni da komai ba sai tarinwahala da baqin ciki, ba don ma Allah'ya taimake ni ba, ai da yanzu ina kwance hawan jini ya kada ni”. , Duk yadda mutum yake tunanin Fanne ta wuce nan, haka nan kuma k0 kai wane ne zata ci maka mutumci bata ganin kan kowa da gashi baran ma shi data gama raina shi, Wanda ta ke . kallonsa kamar wani bawanta mai mata hidima take biyansa albashi, k0'kuma kudi ta saka ta sayo shi, domin kuwa dada namiji mai zafinrai aka hadata lallai data dandana kudarta, don a kullllun sai ya jibge ta idan ta Bata masa rai, k0 kuma ta tsaya a‘ kansa tana masa tsageranci' irin wanda ta saba yi masa yake hakuri da ita, to lallai ba zasu dauki tsawan lokaci’suna tare ba; shi ma Wani lokacin duk haqurinsa idan ta yi masa Wani abun sai yaji kamar zai doke ta don haushi. Da ,Kyar yake samu ya danne zuciyarsa, kuma ma idan ya “ya hada su gida daya’ytabbata 'ba zai iya yi musu adalci a tsakaninsu ba, kuma k0 da' ya kwatanta Fanne ba za ta barshi yayi ba. ita Rukayya da take neman a hada su waje daya, ita fazata dawo bora don sai yayi da gaske sannan zai samu ya dinga shiga wajenta, 'ko kuma ta dauki makami rana daya ta shiga har dakinta ta kashe ta, don yana da yakinin Fanne za ta iya komai domin ta samu biyan bukatarta, shi yasa ma maganin kar ayi kar a fara, saboda ya gama sanin cewa ba ta da imani k0 kadan a. cikin zuciyarta, kuma ba lta zama ta yi .tunani idan har Zuciym‘ta ta raya mata wani abu mummuna. A take ta ke aikata shi, sannan kuma bai taBa ganinta ta yi nadama koda na sakan a kan abubuwan da ta ke aikatawa ba, shi ya sa ma yake dada tsorata da al’amarin nata, domin kuwa duk mutumin da ya' girma ya mallaki hankalinkansa, yana da masaniya a kan abubuwan da yake aikatawa mai kyau ko marar kyau. Amman ban da Fanne har yanzu bata san inda yakeyi mata cijwo ba.‘ - Rayuwa .taci gaba da .gudana a haka, Ruqayya yanzu abubuwa sun fara yi mata yawa, saboda haihuwar da tayi, don haka Abbakar ya nemi shawararta akan cewa ta.samo wata ta dinga ‘ taya ta k0 da da ayyukan gida ne, inyasosai a dinga biya Shiru kawai tayi masa batace dashi komaiba, a dama haka ta ke ‘idan abu bai dametaba, idan ya gaya mata sai ta yi shiru ba Zata ce dashi a’a ba, don ba ta so su yi jayayya da shi, babu yadda Abbakar bai' yi da ita ba akan maganar ‘yar aiki, amma tace dashi ita ba ta so, ita zaman mata keyi a gidan da har sai an kawo mai taya ta ayyukan gidan, kuma ma duka nawa aikin yake da har za a, tsaya rabawa mutane, ,lalaci ne ace da mace aikin da baifi karfinta ba,,sai ta saki‘ jiki ta zauna sai an nemo 'mata mataimakiya, harga Allah akwai yawan aikinda zai sa a daukar wa mace ‘yar aiki, amma ba irin nata ba, wanda bai taka 'kara ya karya ba, dole Abbakar ya hakura da maganar ‘yar aikin kamar yadda aka yi a lokacin da ya saya mata mota, fur Rukayya ta kekashe qasa ta ce ba bazata yi amfani da ita ba, ina ma take zuwa da har za a saya mata mota? Kuma idan ta yi yawo a cikin mota aceda ita ‘yar waye a garin? Motar ta dade a ajiye kafi nan daga bisani Abbakar ya sayar da ita ya kawo mata kudin yace gasu nan idan ta ga dama ta qona suma, tunda ya riga ya ba ta ya rantse ba zai karBa ba. Da taga alamar ransa ne ya Baci sai ta karBi kudin ta jeta ajiye su, daga bisani ta ba shi hakuri. Abbakar yana mamakin hali irinna rukayya, sam ita ba ta dauki wyale—qyalen duniya tasa a cikin zuciyarta ba, bata da wani buri mai yawa, kuma babban burinta shi ne Allah ya ba ta ikon tarbiyyanta: da Khadija a bisa yadda shari‘ar- musulunci ta tsara, sai kuma yi wa mijinta biyayya da kuma fatan‘ cikawa da kyau da imani Khadija tana da shekara daya da Wata uku Rukayya ta yaye ta, kasancewar a wannan shekarar ne Allah ya nufe ‘ ta da zuwa aikin hajji wanda Abbakar ya biya mata, a tun farkon aurensu ya so taje sai kuma Allah bai nufa ba, saboda tana dauke da qaramin ciki, kuma yana ba ta wahala shi ne Abbakar ya mai da kujerar ta zamo ta kakarta wanda- ta goyata. RuKayya sun yi hajji lafiya har ma sun dawo, yawancin tsarabar da ta yi daga can Abbakar ta yiwa sai kuma Ummansa da sauran ‘yan uwansa, har da Hajiya Fanne da Momi ta yiwa' tsaraba, don haka ta kudiri niyyar insha allahu a wannan karon sai ta samu nasara a kan Abbakar ya kai ta sunga juna, inyaso sai ta kai musu tsarabar da ta yi musu, amma kuma sai me? Tana gaya wa Abbakar abin da yaksle cikin ranta, ya kalallameta da dadin zance irin wanda ya saba yi mata idan- har ' irin hakan ta dasu. Cikin sauki ya samu ta yarda da batunsa har ta amince taba shi kayan da ta sayo musun don ya kai musu, shi kuma yana ganin ya cimma nasaya dauki jakar ledar yayi waje, cikin zuciyarsa cike, da farin ciki. fanne ya kai 'wa kayan amma sai dai ya boye mata gaskin lamarin, ya ce da ita‘, wani abokinsa ne ya je aikin hajji ya kawo musu tsaraba. . Khadija ta taso cikin kulawa da gata daga dukkan Gangaren mahaifanta, suna matukar' ji da ita, da kuma tattalinta yarinya kyakkyawa da ita, ruwaa biyu ta ke da shi, kamansu daya da Abbakar ta .fuska da hannu da qafa, amma fatar jikinta irin na mahaifiyarta ‘ne, fara ce sol ga gashi har. gadon bayanta, tana‘ da dara-daran idanu masu kyau da haske, fararr A kullum zaka ga idanunta kamar ‘ mai jin barci, akwai ta da yalwar gashi gira kuma baki sidik, yawancin halayyarta yayi kama dana - mahaifiyarta har cikin ransa Abbakar ya sani yana qaunar Khadija,‘ Sam baya iya hada soyayyarsu waje daya da Momi, haka nan kuma halayyarsu ba irin daya ba ce, Khadija na da shekara biyu Allah ya sake bawa Rukayya ciki, wanda Allah bai nufa za ta haife shi ba, ta‘ rasu adalilin hatsa’rin motar da ya rutsa da su_ a kan hanyarsu ta komawa ,gida daga shagon alfijir Wanda ko shi Abbakar din bai san tanada shigar qaramin cikin ba, domin ba ta gaya masa ba kuma A tun lokacin da Allah ya yi wa Rukayya rasuWa, sai rikon Khadija ya dawo hannun kakar mahaifiyarta, a‘koyaushe za ka ga yarinyar tana cikin alhinin rabuwa da mahaifiyartta, domin kuwa a kullum suna tare basa rabuwa da juna, kuma tayi matukar shakuwa da mahaifiyar tata shi yasa a ko yaushe take cikin‘ damuwa, batakuka, amma a koyaushé. -za ka sameta a zaune jigum babu walwala a tare da ita, kuma tana yawan‘ .ambaton sunan mahaifiyarta, kai harda mahafinta tana da muradin ganinsu, duk da ’cewa tana samun kulawa ‘ Sosai a wajen' kakar Rukayya, amma tafiso ce tana kusadasu Kakar Rukayya tuna-tausayawa halin maraici da yarinyar ta shiga,~tana‘ kuma so a ace Abbakar ya haqura yabar mata rainon.yarinyar ya dawo hannunta kona shekaru qalilanne, amman a yadda ta alamu‘shine yaf1 ta bukatar kasancewa tare da Khadijar fiye da ita, domin daga 'dukkan alamu . yarta shiga damuwa a kan mutuwar Rukayya, don haka 2atayi haquri ta. bar masa ita‘a wajensa,‘ inyaso ta dinga zuwa lokaci zuwa lokaci tuna duba ta, fatanta Allah yasa 'matarsa ta yarda ta rike yarinyar tsakani da Allah, ko dan maraicin data ke tare da yar da alamn kuma matar ba ta da illa tunda ita dai Rukayya ba ta taBa kawo min wani . aibu nata ba, hasalima ni ba mu taBa yin. hirarta da Rukayya ba, yaushe ma ta bude: baki tayi zancen nata" balle har aje ga batun ta gaya mata abin da yake damunta a cikin zuciyarta, yake da nasaba da gidan aurenta. ' Allah ‘kenan mai yadda yaso, ya dauke wa Abbakar‘ Rukayya ‘a lokacin da yake tsaka da muradinta, ya kuma bar masa Fanne wadda yake zaune da ita a bisa qaddara ..... ..... ...... hajiya fanne kuma tunda Abbaka: ya ce da‘ ita ‘yarsa za to. dawo hannunta da zama, kuma a ’dakinta ta zauna ta shiga qullah yadda zata yi ta mallaki dukiyar da Abbakar yake dashi, cikin’ ruwan sanyi ba tare da ya gane nufinta ba, ya zama dole ta bishi kuma ta shiga yin duk abin da ya ce da ’ita, .kuma ta janyo yarinyar da yace zai kawo ta zauna'da ita a jikinta, ta nuna mata kulawa sosai iya da yadda take bawa Momi, in ba haka_ ba bata ga hanyar da za ta biba don cimma hurinta, duk da cewa tana jin Kiyayyar yarinyar tun kafinma a kawo mata ita, shegiya mai kama da aljanu. “Matukar‘ ina raye ba zan taBa bari ki samu komai a dukiyar Abbakar ba, haka kuma bu zan “taba barinki ki ji dadin rayuwa ba, sai na zamo miki bakin takobi wanda zan dinga sare dukkanin farin cikinki da shi, yadda uwarki ta aure min miji kuma ta shiga ta 'fita wajen boka da malamai ta mallaki zuciyar Abbakar‘, ta kunsamin min bakin ‘ciki a rayuwata, haka ni ma zan shiga taki rayuwar na dinga kunna miki wuta a cikinta, dama nayi niyyar rama abin da uwarki tamin tunda kuwa bata nan, to a kanki zan' rama. Kai ‘kuma uban munafukai ka shiga ukunka a hannuna, bari ka gani burina ya cika a kanka idan dai ni Fanne ‘yar halak ce a cikin uwata da ubana na fito to sai na rama wulakancin da cin mutunci wanda ka dade kana yi min shi, ta~ wannan hanyar ce kawai zan bi na musguna maka, kamar-yadda ka yi min wai har da yin aurc ba tare da sanina ba, shi ne kuma yanzu za ka dauko min yarta ka kawo min cikin gida? Ina! Ba zai’yiwu ba, da sannu zan nuna maka cewa, shan-shayin‘ da akeyiwa kanwa‘ba za a yiwa barkono ba, mu zuba ni da kai shege ka fasa. Kuma wallahi idan burina ya cika ba sani ba sabo, rufe idona zan yi na ci maka mutumci 'iya son raina, inyaso naga da wa kake taqama, ‘sannan naga uban ‘yan rashin kunyar da'zai zo ya tuhumeni a kan me ya sa 'nayi maka "bala'i saina‘ bashi amsa daide da tambayarsa, daga ni sai ‘yata nake so mu gaje dukiyar Abbakar, domin kuwa mune muka cancanta mucita ba, wasu can ba dabasu san ta y aaka same ta ba". "Bayan kwana biyu da maganar dawowa, Khadija gidan Abbakar yace don Allah ta kawo masa ita‘ domin Zamanta akusa da shi Zai debe'masa kewar mahaifiyarta. Hakan kuwa aka yi washegari da safiya Kakar Rukayaya ta sako Khadijn gaba da akwatin kayanta, ta dawo da ita gidan ubanta. , " ' A 'kan hanyarsu 'ta zuwa gidan Kakar Rukayya tana‘ta sake saken zuci, tun jiya'da Rana , Abbakar ya jure ya sanar da ita sakonsa harzuwa yau da zuciyarta taketa cike da zullumi da tunanin halin rayuwar da yarinyar zata shiga. Taso ace Abbakar ya haKura ya bar mata Khadija ta raineta kamar yadda ta goya uwarta, koba komai zata dinga kallonta kamar Rukayya, amma fa yaqi yarda don tun yana kwénce a gadon asibiti yaketa yi mata magiyar ta kawo masa ‘yarsa , ya hada ta da Allah ya had at a DA Allah, ya ce da ita ' yana so neya dinga 'ganint‘a a kullum tana zaune a! kusa da shi, k0 Zai dinga samun sassaucin rashin Rukayya da ya yi, wanda a koyaushe yake addabarsa a cikin zuciyarshi, kafin nasa lokacin yazo, don yanzu ma yana raye ne amma kusan a mace yake, tunda wasu sassa na jikinsa sun yi mummunan raunin da baya iya moisa su, kuma suna da matukar muhiinmanci a rayuwarsa, din' haka yake ganin nan ba da dadewa ba shi ma zai iya bin nata ; dayazo nan a zancensa sai ya fashe da kuka, domin tausayin Khadija daya jiya ‘ cika masa zuciya, shi'kenan ita kuma ta zama babu uwa ba uba, ta zama marainiya gaba da‘baya, Allah ne gatanta watakila ita ma irin; rayuwar da mahaifiyarta tayishizatayi; ’ - Kakar Rukayya" ta share: wasu hawaye DA suka zubo mata a~ lokacin da suke shirin shiga”. gidan Abbakar, Kaninsa ne yamusu’ .- jagora har zuwa' inda Bangaren Abbaka'r din yake tare da‘sallama suka Shiga ‘dakin a lokacin’ qaninsa ‘dayan ya mikarda shi zaune ya sa masa filo guda biyu a bayansa ya ‘tokare . A :sanda suka shiga' dakin Khadija nayin tozali da mahaifintar ta saki' hannun Kakar Rukayya .wanda take riqe da shi ta ruga da gudu- ta’ nufi wajensa. Tana -‘ isa ta fada kansa tare da rungume ~abinka da yarinta bata k0 lura ‘da raunikan da suke jikinsa ba, duk da cewa ta fama‘shi bai tsaya bitakan zafin ciwon da yakeji ha; sai kawai shima yahau murnar yana ta ‘ kiran‘sunanta amma ba ta amsa ba, Sai ta ce dashi, “ “Abba ina Ummina?’ A ‘ ' ‘ Habawa yarinya tana fadar haka Abbakar ya fashe dakuka, daman me neman‘kuka ne; kuma sai aka jefe shi da késhin ‘awaki' ‘ “Don Allah kayi hakuri ka daina wannan ‘ kukan, Wanda baida wani amfani a wajenka, sai ma ‘ya janyo maka wata‘cuta 'daban, kayi tawakkali‘ ga Allah, shine: "ya ‘rubuta ita kuma ya kar6i abinsa, haka—nan duka muma zaman jiran ’lokacinta muke yi, ka tuna cewa dukkan ,mai' rai mamaci ne, sai dai idan lokakacin'sa bai yi ba. abban Khadija ni ce ya kamata na shiga wani hali a game; da mutuwar Rukayyah sabod ita kadai ta- rage min a' cikin‘Zuriyata, sai kuma wannan ‘yada kuka haifa, amman haka nake danne zuciyata‘ , na bar wa Allah ikonshi shi kadai ne ya isada‘ bawansa. haka, Ba wai’ bana jin ciwon mutuwarta bane a:a sai don babu yadda na iya ne zab damqa maka khadija a hannunka kaman yadda‘ka, buqata, amma badon inason rabuwa da- ita ba, domin ita kadai ta rage min wadda zan dinga kani inajin dadi, kuma ita kadaice ta rage min "; wadda ta fito daga‘ tSatsona ma’ana jinin jikina”. , Adaidai nan Hajiya Fannee; ta yi sallama ta' shigo dakin, cikin girmamawa tarda durkusa ta gaishe da kakar Rukayya, ita ma, cikin sakin fuska ' ta amsa mata tare da tambayarta me jiki. “Da sauki”. Ta ba ta' amsa. “Allah ya qara kaqo sauki”. “Amin”. Su duka suka amsa harda qannen Abbakar din Da ma tun shigowar su’ Khadija‘ Hajiya Fanne ta gansu amma taqi zuwasu gaisa, don jin zuciyarta takeyi kamar ta yi bindiga don qunan take mata da qyar ta taushi zuCiYarta ta‘ tashi ta nufi dakin ..,Abbaka.r. din Bayan sun gama gaisawa ’da Hajiya. Fanne n sai kakar Rukayya ta ca da inta“Hajiya don Allah ki rike amanar wannan ,yarinyar, kin ganta. marainiya ce, kuma yarinya‘ ce qarama wadda bata san ciwon kanta ba, akwai tarin lada mai yawn wanda Allah zai baki idan har kika yi mata riwo na gaskiya, amma hakan ba zai yiwu bu sai kin hada da hakuri,kin danne zuci‘yarki, domin a.kwai cin rai wahalar rikon dan wani”. Hajiya Fanne dai ba’ ta ce da ita‘komai bai harta; dasa‘aya ga maganan nata,,tana tsaye ne kikam tun ‘sanda ta shigo dakin tana kallon Abbakar shi ‘da yarsasunarungume dajunaa _' Takaici ne‘tare da baqin ciki suka taru suka lullubeta, tun daga‘yatsan qafarta babba har- zuwa ‘tsakiyar kanta, haushin Abbakar din ya kamata ji ta keyi, kaman taje ta dauko taBarya ta mammaka musu musu a kansu-shida yar‘ tasa, lallai ma Abbakar ya gama rainamin hankali, a gaban. nata-zai rungume - ‘yar-sa yana wani nuna mata so ta musamman, abin da bata taBa gani ya yi wa tata yarba, a _koyaushe cikin hantarar.Momi da nuna yana kyamarta yake. Kai-lallai DA sake ya"zama"dole ta'bazana zuwa wajen ’masana, dominta‘ samu abin da- zata .ma wannan soyayya 'da yake ma yarnan daga gani ma ‘asiri ne yake dawainiyada shi, don kuwa ba a cikin hayyacinsa yakeba. , “Kai amma wannan tayi min‘abin da harna: mutu bar'zan manta da shi ba, kuma wallahi nima sauna rama, domin cin tuwon'kishiya ramakone.‘ Sannu a .hankali zan‘ bisu' a yanzu, nai mudu duk abinda suke bukata zan musu har na cimma manufata, sannan ne zasu gane dawa suke zancen. Abbakgr kénan; zakai kuka- kamar yadda kasani”; Ta. ambaci hakan da a cikin zuciyarta «Hajiya riqon yaro sai an hada da hakuri, . Kakar Rukayya ta katse wa Hajiya Fanne tunaninda ta ke yi. “Babu komai Iyah, insha Allahu zan rike ta abisa'amana kamar yadda zan rike ‘yar da na haifa' a cikina, balle ma ai ita da Momi duk daya ne ba su da wani bambanci» a wajena', tunda dai daga tsatso daya suka fito, uba daya ai ya fi qarfin wasa. A dalilin Momi da Abbakar ni ma Khadija ta zamo : wani Bangare na jikina, idan har na cutar da ita na cutar da ita kamar kaina na cutar, kuma 'ai da na kowa ne, haka kuma' da .da da'dukiya ba a musu mugunta don ba ka san Wanda za ka mora ba”. ‘ Wannan magana da Hajiya Fanne ta furta ta yi wa kakar Ruqayya dadi, kuma ta faranta mata rai, haka kuma ta goge duk wani dar da take ji a cikin zuciyarta dangane da irin rikon da- za ta yi wa Khadija. ' _ . Shi ma gogan Abbakar yayi farin ciki da wannan‘ bayani na matarsa, don haka yayi murmushin jin'dadi da samun nasara a kan.Hajiya Fanne. Sai dai kuma maganganun Hajiya Fanne na munafunci bai yi wani tasiri a cikin zukatan qanncn Abbakar ba, domin sun gano inda ta dosa. “Yauwa Hajiya na ~ gode a bisa wanna ‘ karamcin ’da kika yi min,_ kuma ‘ina mai tayaki addu’a a kan Allah ya ha ki ikon riRe su tare da baSu tarbiyya mai kyau”. “Amin summa amin”. Abbakar ya amsa addu’ar kakar Rukayyan da ta yi wa Hajiya Fanne. “Ya ‘ki 20 nan Khadija”. Fanner ta ce da ita ‘tare dakama hannunta. Khadjja kuwa sai ta sake lafewa a jikin mahaifinta alamar ba za 'ta 20 ba kenan, 'dama yarinyar akwai ta da qiwiya, matukar ba saninka ta yiba.to ba zatazo.wajenka ba, duk da cewa Hajiya Tsigala taji haushin abin da Khadija ta yi mata, sai Bata daddara ba ta sake kai hannunta duka biyu za ta dauke ta, yarinyar tana ganin haka sai ta fashe da kuka tare da qankame mahafinta. Abbakar yana ganin ta fara kuka nan da nan sai ya rikice ya rasa inda zai sa ransa, shima kawai sai‘ ya fara. hawaye, wannan abu .ya baqantawa Fanne, rai , sosai, wanda har sai' data gagara dannewa a cikin zuciyarta, bacin ran nata ya fito karara a kan fuskarta, babu wanda ya kula da hakan sai Kannen Abbakar. ' , Da taga ba zata iya jure tsayawa, a dakin ‘ tama ganin' bakin; ciki ba, sai kawai ta_ cewa Kakar ' RukaYya; “Bari na je daki na duba k0 Momi ta ‘tashi daga bacci”. Bayan fitarta sai kakar Rukayya ta shiga lallashin su Abbakar, tare, da gaya masa magangaui masu taushi. Ita kuma Hajiya Tsigaln. dakinta ta nufa ta zube a kan kujera tana maida nunfashi na baKin ciki, kamar wadda ta yi gudu. Me Abbakar yake so ya nuna min? Yana nufin cewa ya fi son Khadija da mahaifiyarta a kanmu? Lallai ma namiji- sai a gajshe shi, yau ,ta debo ruwan dafa kanta, ya ya za ta' yi ne- da wannan tsinanniyar yarinyar da aka hada ta da ala qaqai, amma ba komai, ni na san abin da zan yi mata”. 'Fanne zamanta ta yi a falonta taKi komawa wajen su Abbakar, domin , ba ‘zata je ta gano abin da zai hanata . 'bacci ba, ko kuma ta kasa'cin abinci a wunin ranar, ‘saboda abin na Abbakar ya wuce misali, duk yadda ta dau ha haka bane ya nuna. Soyayyar da Abbakar yake yi wa matarsa da ‘yarsa tana da yawan‘ gaske. Har dakin Fanne kakar rukayya ta shiga . don ta yi mata sallama a lokacin da za ta ta tafi nanma ta jima tana yiwa Fanne nasiha tareda kuma bata hakuri a game da zama da yaro, . .“Hajiya ya Zama dole ne sai kin ,yi hakuri da Khadija, domin zaman naku mai ,daukartsawon lokaci ne k0 da kuwa ace ke kika haife ta, domin. yaro akwai shi da rashin jin magana Lah ba komai Iya, kar ki ji komai‘fatana ku dinga taya ni da addu’a a kan Allah ya ba ni ikon rike amanar da na dauka, kuma Allah ya yi musu, albarka”. . “Amin Hajiya, na kuma gode ni zan tafi sai ' an kwana biyu zan sake zuwa na duba ku. ' ' “To shi kenan”. ' 7, Har harabar gidan Hajiya Tsigala ta raka ta tare da yi mata alheri, sabulun wanka da na wanki har da man shafawa a cike da leda Fanne tabata. A kan hanyar Kakar Rukayya‘ta‘ komawa gida taketa tunanin halin kirki irin na Fanne, kai wannan mata akwai ta da kirki, daga yadda na ga aluamu zata yi kirki, kuma za ta rike min Khadija cikin~ aminci ya‘ Allah ka bata 'ikon tarbiyyantar da yaran a bisa yadda shari’a ta tanadar, sannan kuma Allah ‘ka kare su daga sharrib makiya da muyagun qawaye, don wasu qawayen ba basu da dadi da zarar'sun ga halayyar mutum mai kyau ne, sai su nemi hanyar da za su bi su canza maka. Allah ya sa dai kar ta dinga daukar zugar mutane, amin. Kash masu karatu sai 'nace muku sai mun had‘u a gaba. ‘ book3 kenan donjin yaddah zata kaya To nima sai nace daku Allah Ya bama Hajiya Fanne ikon_’rike amanar Khadija da aka bata da fatan za zakuci gaba da ban dakinkai mu hadu a book3 don jin yadda za ta kasance a tsakaninsu, komu aje book dinner my Fara wani don't naga DA yawa kaman basajin dadun book din said naji data gareku muci gabane komu canja wani???? Na gode‘ sosai da hadin kan da kuke'banii naku ha'kullum mai burin faranta muku zuciya Uwar. Goyo Chapter20 "WAR GOYO. book3 Rayuwar Khadija a sabon wurin da ta tsinci kanta, rayuwa ceda ta keyi cikin qunci da takura, saboda ita yarinya ce wadda ba ta da saurin sabo da mutane, k0 don ba su cika yawan zuwa gidajen mutane ba ne a lokacin da mahaifiyarta ke da rai? Don haka ne a yanzu ta ke fuskantar matsala, don ma tana ganin mahaifinta a gidan, kuma a koyaushe zaka same ta a wajensa har zuwa yanzu da ta ke da sati daya a gidan, ta qi yarda Hajiya Fanne ta dauke ta, k0 kuma wata mu‘amala ta shiga tsakaninsu da ita, sam yarinyar ta tsani ta ga Fanne ta shigo dakin da suke, ko wasa ta keyi idan ta ganta ta shigo za ta bar abin da ta ke yi ta ruga da - gudu ta Buya a bayan mahaifinta, kai k0 muryarta ta jiyo daga tsakar gida tana magana sai ta firgita ta kuma daina abin da ta ke yi, wannan abu da Khadija ta ke yi wa Fanne yana mata ciwo sosai a cikin zuciyarta, yarinyar ta maida ita sai ka ce wata dodanniya ko mayya mai cin naman mutane? Gashi kuma a ‘dalilin tsoron nata da ta ke ji‘ shi ne ya hana Fanne cimma burinta a kan Abbakar. Abin duniya duk ya taru ya yi- wa Fanne yawa, gaci ga qoshi, sannan kuma ga kwanan yunwa. Ta rasa ta yadda za ta bulloma lamarin duk abin duniya ya taru ya camera ta rasa yaddah zatai ta samu yarinyar ta saki jiki da ita ta’ amma shegiyar yurinyar taqii yarda, don haka cikin gagguwa ta gurzaya gidan Dashiya don neman mafita. A lokacin da Fanne ta ke Sanar da kawallinta abin da ya ke damunta .shiru ta _yi tana jinta‘ har ta gama. sannan ta numfasa ta ce da ita. " ' “Wannah ai abu ne'ma'i sauqi,’ da yaro da’ dabba duk hanya daya»'akebi a‘samu kanSu cikin ‘kwanciyar hankali- ba tare'da: an sha Wahalaba ammafa ‘sai kin" yi hakuri domin‘sai kin bi abin da zan gaya miki a hankali sannan' kuma saurin fada ‘ba naki ba.ne';'.don intasan halinki da sauri' karki dinga hantararta‘, jawo ta jikinki 2akiyi ki; dinga nuna’ ’mata' kulawa kina sassauta magana sannan ki daina yin mata mummunan ‘kallo'wanda‘ kuWa idan; kina harararta kokuma kina' bata tsoro da idonki ba‘ za‘ta taba sakin jiki da keba, ki dinga 'lallashinta‘ da ‘tarairayarta kamar kwai dolé ki danne'Zuciyarld don ki samu‘ "daman cinma‘ burinki sannan kuma ‘sai kin hada da malamai' _‘sannan haqarki zata cimma ruwa, .shirya na ra‘ka‘ki ~wajen wani wani boka wai mai gani har ha'nji', wannan boka babu abin'da ,ba ya'”gani,aikinsa kamar yankan wuqane . Nima wata kaWata ce- ta raka ni wajensa naji dadin haduwa da bokan sosai gashi kuma ba wani kudi ake bashi masu yawa ba. mutukar za ki bi umaminsa to bukatarki saita biya". naji bayananki, kuma zan yi amfani da su, amma batun zuwa wajen bokan mu bari sai nan da sati biyu. kafin nan Kannen Abbakar masu jinyarsa sun tafi, domin kuwa idan suna nan ba zan samu na sake na aiwatar da shirin nawa- ba, don akwai su da sa ido gashi, kuma duk sun bi sun toshe min hanyar da zan bi na‘ cimma burina”.. Dashiya ta ja tsaki, ta ce. “Kar wannan abin da suke yi miki ya dame ki Fanne, ke dai ki Ci gaba da haquri dasu har zuwa ‘lokacin da komai zai daidaita, inyaso daga nan sai mu san' abin yi a kansu”. - Fanne ta taBe baki, ta ce. “Uhm, Kyale ni da su Dashiya, da sannu zan dinga cin'ubansu cikin ruwan sanyi zan dinga dafa su, ina dai da ni suke'Zancen, sai na daidaita musu zama, ina nan ina musu tanadin wUlaqancin da zan yi musu idan harhakana ya cimma ruwa, ke dai kaWai mu'yi fatan Allah ya kai damo ga harawa’ “Kawallina ke nan, har yanzu kina nan ‘da 'halinki”, “To meza a fasa, mutuwa ko'hisabi? Kamar yadda ki ka sani ne, ni Fanne ba na yafiya ba na yi wa mutum afuwa, k0 ida kuwa a ce ya nemi da na ‘yi masane Sannan kuma ba na taba manta ranar daukar funsa idan a ka yi min abu na Bacin rai wanda har yasa rains ya baci komai daren dadewa sai na rama shi, saboda ba zan taba samun kwanciyar hankali ba . idan ban rama ba.'ko da kuwa. ace ya dauki tsawon ; shekarune Wannan abu da— Abbakar ya yi min tunda na. ke a duniya ba a taBa yi min irinsa ba. Shi ya sa na ; lashi takobi duk wuya duk runtsi sai na rama, domin: shi ma ya ji irin abin da' na ji, i‘dan har ni ‘yar halak‘ Ce a cikin uWata da ubana na fito sai na tozarta Abbakar‘ kamar yadda-ya tozarta ni a cikin dubban mutane. A ranar zai yi kuka da haWayensa, kuma ya yayi' ‘nadamar'abin da ya aikata min”. ' Cikin hikima da. kissa irin ta gogaggun‘mata' wadanda suka kware a'harkar bariki, Fanne ta samu; .ta shawo kan Khadija ta daina jin tsoronta, ta saki jiki da ita, wanda yawancin lokutazaka sameta zaune wajen Fanne, wani lokacin ma wuni takeyi a wajen nata - ‘tana wasanta' sai idan' dare ya yi ta nemi inda’ maha‘ifinta ya ke ta je kusa da shi ta kwanta. A hankali a hankali ta dawo dakin Fanne da: ‘ kwana, ayanzu Khadija tazamo ‘yar’ dakinta a wajenta take kwana abinci ma a baki Fanne ta ke ba ta, sannan kuma ita ta ke yi mata wanka da kanta, ta yi mata kwalliya sannan ba ta bari _mai aikima ta yimata, hakama idan .- sunzo kwanciaya sai Fanne ta lallaBa Khadija tayi bacci' sannan ita ma ta ,ke yi, har goyata Fanne takeyi kuma ba‘ta barima ta zauna a kasa,‘ ko a kan kujera sai dai a kan cinyarta. Duk wata hanya da fanne ta san 2a ta bi domin ta 'faranta mata rai shi ta kebi, sam ba ta so ace an Bata wa Khadija rai. Wannan abubuwa da "Fanne ‘ta keyi wa Khadija yana matukar Bata wa Momi rai, shi ya‘sa ma ta ke jin tsanar"yarinyar a cikinzuciyarta, ga shi kuma‘Fanné ta hana ta dukanta, duk wata kulawa da Fanne ta ke ba wa Momi a da a‘yanzu ta daWo da ita kan Khadija, Momi 'ta tsani ta bude ido ‘ta ga Khadija "tana' rayuwa a - gidansu, Sam bataga amfanin dawowar Khadija gidan nasuba Sau’ da‘yawa idanta yi niyyar 'yi mata-mugunta sai Fanne ta yi mafa waigi don ba‘ta yin. nisa da inda Fannen take ‘zaune, haka kuma k0 unguwa Fanne'za ta je tare ‘da ’ ita‘suke tafiya, ba ta barinta a gida balle Momi‘ ta samu hanyar da za ta ci 'zalunta. Sai dai tana yawan tsokanarta da'baki, k0 kuma ta dauki' kayan wasanta ta je‘waje. ta jefar, tana yin hakan ne duk danta bakanta wa Khadija rai ita kuma da ya ke tana da' ,sau‘rin‘ kuka idan irin hakan ta ‘faru sai ta samu‘ waje ta zauna ta yi ta kuka har da birgima irin na: sakakkun yara.’ Feanne‘ ce take dauke ta ta‘yi ta aikin .rarrashinta har sai ta, ga ta hakura, ta daina kukan ~Wani lokacin kuma takama Momi da fada ‘kamar za fa doke ta; wunin ranar duk za ta yi shi: ne tana mitar abin da MOmi ta yi Wa Khadija. abbakar kuma yanajin dadin hukuncin da Fanne ta ke yanke wa Momi. sai dai kuma daya daya daga cikin qannen .‘abbakrkar Wanda suke jinyarsa a zuciyarsa bai yarda ’da wannan sauyin da aka samu a gidan dan uwansa ba. domin yana-zargin Fanne a kan akwai'wani munafurci da ta ke qulla “ wa Ahbakar wanda ya lura kuma shi din har yanzu _ - hai fahinci inda matar tasa yasa a gaba ba, kuma ko'da a . ce ya gaya masa ba yarda zai yi ba kasance warsa mutum ne shi wanda ba .ya son gulma k0 tsegumi; kuma bai cika daukar abu da muhimmanci ba idan ' wani ne ‘ya20 ya'gaya masa. “yaf1 so ya‘ga abu da idonsa, k0 ‘kumaya ji da kunnensa'kafin nan ya? ’ dauki mataki a‘ kai, saboda gudun aikata ba daidai ba daga baya’ sanin‘ halayyar dan uwansa shi ya' sa ya ja bakinsa ya tsuke, sai dai yana binsuda addu’a-a cikin kowace sallarsa idan ya‘yi, amma kuma yaqi yarda ya saki jiki da Fanne kamar yadda ta ké so, ‘a‘_ wajen Allah yadinga neman kariya daga 'sharrinta; wanda ya lura da’cewa so take yi ta shirya musu gadar zare idan sun hau kai' su fada ciki‘. Itakuma anata‘bangarenba ta damu da‘ abubuwan da yake-yi nata ba. dOmin jira‘ta ke yi lokaci ya ‘yi tanuna, nasa cewa. ita din ba kanwar lasa bace watanni uku hajia fanne ta kwashe tana rike da Khadija, riko na 'amana da gaskiya,‘ ba‘ ta kaunar abin da Zai bata wa yarinyar rai, k0 quda ba , ta so a ce yana sauka aljikinta. Yarinyar ta gama sakin jiki da ita, da ya ke ba ta da wayo sosai a lokacin har ta .fara manta'mahaitiyarta ta asali, sai Kibartala ke yi, domin ~ba tada damuwa. Mama take kiran Fanne kamar yadda ta ji Momi‘tana‘cewa da ita, ita kuma duka. gidan Gimbiya suke ce‘ mata, bakin Abbakar suka bi da ma tun can baicika kiranta da sunanta na asali ba, sai. dai ‘ya ce da ita Gimbiya, wani- lokacinkuma idan. yana cikin nishadi har yana Kara mata da_ gimbiya yar sarki, a kai guda daya a karbo dozin, sai mai gudan ya yarda. ’Zuwa yanzu Abbaka‘r ya gama yarda’da cewa, k0 ya mutu'Fanne za, ta iya riRe. masa amanar‘ gimbiyarsa, a wani' ,Bangaren kuma godiya ya ke yi wa Ubangiji da Ya amshi addu’arsa da ya dauki tsawon' lokaci yana yi' a kan Fanne, wani lokaci Sai ya afka Cikintunani. Oh Allah mai iko,'Mai kuma‘ yadda _Yaso duk shekarun daya shude yana ’zabga addu’a a kan Allah ya shiryi F anne ba ta shiryu ba sai a yanzu da‘ wannan abun'ya faru, lallai Allah shi ne ubangijin gaskiya. " . ‘ ‘Sai ‘dai kuma wani kayan‘ haushi har yanzu tana nan da iya shegen nata data Saba, babu babu abinda ya ragu na data cikin halayyarta ‘saima karuwa da ya yi. A bangaren momi ne’ Abbakar ya ke ganin cewa‘ akwai matsala babba ma kuWa. don sau da _yawa; Gimbiya ta. kan kawo~ masa Kararta, akan ta taba_. mata kayan‘ wasanta k0 :kuma yana daga daki 'a, kwance ya dinga jiyo muryar gimbiya tana kuka,‘ duk kuma yawanci ita da Momi ce domin bamai Bata mata rai a gidan sai ita Idan irin haka ta faru rarrashin' Gimbiya ya ke‘yi tare dA'ba ta‘ hakuri, a‘,duk l0kacin da: ta shigo wajensa. A can Kasan zUciyarsa kuma haushin. Momi ya ke ji .tare da yin 'Allah wadai da' wannan hali nata na cin zalin, don ya sani haka kawai ta ke musgunawa marainiya ba‘tare da ta yi mata laifin ko‘mai‘ ba haKiqa abin yana matukaqAr yi'masa Ciwo, don dai ba shi da yadda zai yi'ne ya rama wa gimbiya abin da ta yi matanne kawai saboda‘har-zuwa- wannan lokacin ba' ya iya miKeWa tsaye da’ kansa, amma kuma jikin nasa da sauki, domin raunukan ‘da. suke jikinsa duk .sun warke, hatta karayar da ya yi a‘ hahnunsa ya‘ warke, sai' dai ’qafafuwansa ne kawai da ba suwarke ba, 'shine. ma dalilin da ya sa ba ya‘ iya. mikewa tsaye, ammna yana yin kokari ya yi ja da‘ gindi idan yana jin matsuwa ‘zai je bandaki, shi ya" sa ya ce da qannensa su tafi gida tunda 'ya ji sauki,‘ wani lokaci idan' Momi .ta tsokani Khadija. tana: kuka, sai .ya ji' kamar‘ ya kirata ‘ya yi mata fada tare da mata nasiha a kan ta dai‘na aikata wa ‘yar uwarta abine da ta ke yi, domin kuwa qanwarta ce da suke tsatso daya, wanda duk dUniya ba ta da ,wata ‘yar uwa da ta keda alaka da ita Khadija, amma kuma sai wani Bangare na zuciyarsa ya hana shi aikata hakan. “Ka yi hakuri, watarana sai labari, yarinta ce ‘ta ke damun Momi shi ya sa ta ke yin abin da ta ga dama,'duk ranar da suka girma irin hakan ba zai dinga 'faruwa 'ba, kuma ma ai idan har ka kira ta ka yi mata fad‘a a kan Khadija uwarta za ta iya fassara‘ maganarka da Wata manufa daban, wanda kuma' kai I ha haka ka ke nut] ba, watakila ma a je gandun da za ta ce ka dauki ‘yarka ka kai ta Wani waje ita ba .za ta iya riqe maka ba, don haka maganin kar a yi, kar a fara, domin kuwa ka san matsayin da Momi ta ke ' 'da shin cikin Zuciyar Fanne ka bi ta a hankali cikin 'nutsuwa‘ ku zauna 'lafiya, saboda ka san' ‘halin mutuniyar taka sarai, kamar yunwar cikinka, dan qaramin aikinta ne ta botsare “maka, duk da‘ cewa A yanzu ta yi laushi A kullum F anne. ta je unguwa Sai' ta-sayo wa Khadija kayan wasa, don haka ta ke da su kala- kala, bebin wasa kuma tana da shi ya kai goma. duk da cewa Momi tana dauka ta kai waje ta jefar- mata, k0 kuma ta ba wa yaran makotansu ammana, hakan bai hana Fanne sake sayo mata wasu