[16/12/2022 11:21 AM] Zee Makawa Writer: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWAN MAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 1️⃣ YA ALLAHU,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA BA TARE DA HAKKIN KOWA A KANKI BA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN ,,,,,,,, YAR UWA DA BAZANKU MUKE RAWA IDAN BA MAKARANTA BABU RUBUTU GODIYA GAREKU HAR KULLUN DA IRIN GOYON BAYAN DA KUKE BAMU MUKE CI GABA KULLUN,,,,,,,, Matashine ke tafene da sauri a cikin tashin hankali kamar yadda kowama a unguwar yake cikin sauri dan yanayin da gari ya nuna idan da rabo ruwane zai iya gwaucewa a ko wani lokaci a garin. Saidai shi kana ganin shi kasan yanayin shi baya cikin walwala a lokcin don yadda yake tafiyan zaka iya fahintar hakan gareshi . Sauri yakeyi a cikin tafiyan shi irin na mazan dake da karfin kira da zatin karfi inda yake dan hadawa da sarsarfa don kada hadarin daya game gari yana shirin saukoda ruwa ya sameshi a hanya lokacin. Yayafi akafara dan sakewa haka yasa ya kara saurinshi a lokacin ba komai yakewa sauri haka ba sai don abu biyu zuwa ukku na farko don kada yan tufafin dake jikinshi su jike dan ko a gobe su yake da niyar mayarwa a jikinshi da kuma yar jakkar shi da yake adana takardun karatunshi a ciki wanda ke rataye a kafadan shi. Sai abuna biyu tunawa da kakan shi Dije dake gida ita kadai a wanan lokacin yasan ba kafane gareta ba a yanzu saboda tsufa daya fara kamata kafan na dan rike mata lokaci lokaci don ko da zai fita da safe ya barta dashi dan ya taso mata haikan yana mata ciwo a cikin yan kwanakin nan sosai. Da sallama ya fada gidan idonshi ya fara tozali da Dije dake tsakar dan gidan nasu tsaye tana tafiya da kyar tana kokarin kama dabbobin dake ta kuka saboda yanayin hadarin da suka gani suma a lokacin. Da sauri ya karasa inda take ya karbi dabbobin daga hannunta ya nufi dan rumfar da ake dauresu ya fara turkesu ita kuma tana kokarin juya zuwa daki take mashi sannu . Yana ciki yana dauresu yaji saukan ruwan da karfi wanda kafin ya fito ruwa ya fado sosai ta yadda sai ya jika jikinshi dole don karfin ruwan. Dakin kwanan dijen ya nufa da sauri ya fara walwale ledan da suke tare ruwan sama dake diga a dakin idan ana ruwan sama sai sukanyi wanan dabaran a daura leda koda ruwan zai zobo ba zai taba yan kayan dake dakin ba sai ya tsaya iya leda kawai. Bayan ya gama daura ledan ya dan fara samun natsu a lokacin kafin ya kai hannu saman rigan jikin shi da ruwan ya riga ya taba ya fara balle bottom din rigan a hankali yana kallon yadda ruwan saman ke zuba. Kallon rigan yayi ruwan saman ya riga ya taba duk da baiso hakan ba a lokacin saboda ita din yake da niyar mayarwa idan Allah yakaimu washegari zai fita. Duban ruwan yayi daga inda yake tsaye a cikin dakin yaga yadda ruwa da iska ke zuba da karfi lokaci guda irin na tsakiyan damana din nan mai barna ga mutane da kaddarorinsu. Ajiyan zuciya ya sauke don yasan yau akwai barna idan ba Allah ya gyara ba ke nan dole haka ya ratsa ruwan ya fito a guje zuwa dan karamin dakin shi da yake kwana a cikin gidan tsohuwan kakan nasa da ita ke nan masa tillo dake kula da komai nasa . Kayan ya sauya tare da baza wanda ya cire a jikin shi zuwa wani tsohon gajeren wandon shi da wata riga nasa daya tsufa har ya dan fara cacakewa don tsufa amma haka yake amfani dashi idan yana cikin gida. Komawa yayi ya rakube a wuri daya kafin ya fara bin dakin da duba na dan lokacin yana sauke ajiyan zuciya a hankali tare da kara kai kallonshi gun kofa yana kallon yadda ruwan ke zuba da karfin Allah. Wani ajiyan zuciya ya kara saukewa a hankali tare da lumshe idanuwan shi yana ci gaba da tunanen kuncin rayuwan da sukeyi a gidan dashi da kakanshi Dije. Baida kamar Dije din yanzu a duniya don da Dije ya bude idanun shi da Dije ya taso a rayuwanshi yau duk abinda ya zama Dijene silla itace gatanshi a duniyan nan. Don itace uwa uba kaka a gareshi tun tasowan shi bai san kowa na kusa nasa ba idan ka debe Dije dake bashi kulawa irin na mahaifa don a tare da ita ya taso ya bude idon shi. Wani irin tsawa aka sake lokaci daya tare da walkiyan da yai sanadiyar budewan idonshi da sauri yana karanto addua a bakin shi subbuhul kudus wal,mala,ikatu walruhu,,,,,, Ihun da yaji kamar a makwabtansu yasashi bude idon da sauri tare da kara dan firgitashi lokaci guda don yana ji yasan ihun bana lafiya bace. Don kusan haka suke fama duk shekara sai sun samu wanan matsalan ruwan saman kasancewa gidanjen unguwar duk tsofin ginene ne irin nada can baya. Wanan yasa duk shekara idan ruwan sama ya fado hannunsu a gaba yake don fargaban ruwan sama yadda zai kasance masu yawancin gidajen basu da sukuni idan ba sunga an dauke ruwa ba. Gashi talauci irin na yan arewa yayi masu katutu ba zarahin gina wani a garesu sai wanda Allah ya tallafawa ya samu wani budi zai dan yiwa nasa kwaskwarima ko a fita ciki. Wanan yasa ake kiran unguwan da tsohon gari don mafi yawan gidajen dake unguwar duk gidajen tallakwane a wurin matasa da masu kudi sunfi komawa daga bayan gari suna ginan su irinna zamani. Kakan wanan matashin gidanta na daga cikin jerin gidajen dake cikin wanan unguwar ta tallakawan dake fama da barazanan ruwan saman a duk shekara. Duk da karfin ruwan saman da iska da akeyi a lokacin bai hana yan unguwan jin kururuwan wasu mazauna unguwan da iska da ruwan saman yayiwa barna a ranan . Haka ya jawo hankalin sauran yan unguwan suka fara fitowa daga gidajen su don zuwa bada agaji kamar yadda suka saba bawa junan su lokaci lokaci. Dakin kakanshi ya fara nufa inda ya samu duk da ledan daya daura mata don tare feshin ruwa dake diga a dakin yau karfin wanan ruwan bai tsaya a iya ledan ba kwarai ga tsohuwar tsugune tana faman tara yan tsummakara tana tare ruwan dake dan dinga daga saman dan rufin kwanon dakin wanda duk kwanon ya riga daya tsufa sosai a lokacin saboda dadewan da yayi. Ihu nake ji a waje ya fada yana karban abinda take kwasan ruwan dashi dake hannunta bata kai ga mika mashi ba, take fadin jeka kakai masu agaji saboda Allah. Tun ganin yadda aka hada hsdarin nan nasan yau unguwar nan sai yadda Allah yayi damu don wanan ruwan da karfi ga iska yake sauka ji dakin na duk da wanan dabaran saka mai ledan da kayi amma sai zuban ruwa yakeyi yau din nan. Juyawa yayi da sauri ya fice ya barta a duke tana magana ita kadai yana fita abinda ya gani ya kara daga mai hankali don ruwane ko ina a kwance zakace a tsakiyan rafi gidajensu yake a unguwar. Da sauri ya kara kai kallon shi gefen hagu gidan malam Tanimu mai faskarene yayi flat kamar ba a taba gina a wurin ba. Gasu tsatsaye sai ihu iyalinshi keyi suna neman taimako ga jama,a da suka fito don kawo masu agaji ga kururuwan neman agajin da sukeyi. Hankali tashe ya nufi wurin a gigice da alama akwai wani da ginan ya rufta dashi don yadda suke kururuwan taimako daga jama,a. Gashi sai su biyu yake ganin sun fito don basu agaji don kowa na cikin gidansa a lokacin ya kasa ya tsare ana duban hukuncin ubangiji. Malam suke fadi kawai don matar gidan daga ita sai zani daura gaba kawai a jikinta sai kai gwauro da mari takeyi a tsakiyan rubaben gidan nasu. Dakin ya nufa gadangadan ya fara tono kasan dake wurin a cikkn sauri irin na bada agajin gagawa ga mutum ganin hakan suma suka taimaka mashi har Allah ya taimaka suka fara hango malam Tanimu din da kasa ya rufeshi a some suka zaroshi baya cikin hayacin shi. Duk sun zuba ido suna kallon yadda yake bashi taimako a cikin gwanewa da hikima sai gashi ya fara dan motsi da hannayen shi a daidai lokacin aka kara sake wani cida mai karfi da walkiya. Ruwane masu karfi suka kara biyowa bayan hakan wanda yasa hankalin kowa kara tashi don dare sukewa gudu Allah ya taimaka a lokacin yamma ne duhu bai riga dayazo bako. Ganin mutane sun fara watsewa suna komawa gidajen su saisu da abin ya shafa sai Amadi da yake kan malam din yana bashi taimako. Karan ruwan daya tun karo unguwar daga wani bangare na cikin gari ya kara daukan hankalinsu ya dago kai yana fadin wani ya taimaka min mu kamashi mubar wurin nan. Sai gani yayi daga shi sai iyalan malam Tanimu din makwacin su kawai a wurin duk saura sun shige gidajen su a lokacin da taimakon iyalan malam din suka sam u suka kamashi zuwa dan kangon gidansu. Su samu su fake har ruwa ya dauke asan abinda za ayi saidai suna tun karan cikin gidan kakanshi Dije ce a waje cikin ruwa yana dukanta hankali tashe tayi tagumi da hannu daya tana kallon ikon Allah. Ganin su yasa ta nufosu hankali tashe tana fadin Amadi dakin nawa rawa yake yana jijiga kamar zai tashi sama yasa na fito na tsaya nan. Duban dakin yayi hankali a tashe kafin ya juya inda malam tanimu yake tsaye rabin kafadanshi duk a jikin Amadi din yake bai ajeshi ba saidaya danganashi da dakinshi har kakan nasa suka kutsu gaba dayan su sun zubawa saurata Allah ido. Manyan duwatsu ya dinga mirginowa zuwa bayan dakin har ya samu ya tangale ginan tsohuwan dashi ya koma ya zauna daidai ya daina rawa. Sai lokacin ya sauke ajiyan zuciya kafin ya samu shiga dakin tsohuwar ya fake yana sauke numfashi a hankali wurin zama yaiwa kanshi saman kujera yar tsugunno dake dakin aje ya fara bin dakin da kallo yana tausayawa halin rayuwa irin nasu. Duk ruwan saman da ake shekewa su sam gidan basu sanma anayi ba saboda yanayin ginan nasu na zamani da bai nuna hakan idan baka fito wajen gidanba ba zaka sanda ana wanan irin uban ruwan mai karfi haka ba garin. Sai sha,anin su sukeyi a cikin gidan basu san wani wahala ko tashin hankalin da marasa karfi suke ciki a garin ba. Hjy saude ne tashigo dakin yar nata tana saye da hijjab a jikinta mai ruwan toka farace mai dan matsaksicin tsawo mara jiki kallo daya zakai mata zaka gane bata da wani shekaru mai yawa. Idanun ta akan yar nata dake kwance tana karatu duk rabin jikinta a waje ya kware don yar rigar zama gidace doguwa a jikinta. Haba mamangida ace tun safe mutum yana kwance haka ko dan lekowa waje ina jin yau bakiyi ba tunda safe watau ke dai bakya jin magana dai maamah. Wace aka kira da Maamah din ta dago kai tana murmushi tana dan dagowa daga kwancen tare da fadin wallahi yanzun nake fadin in fita in ganki sai karatun test din nan ya dauke min hankali. Kiyi hakkuri ummah ta fada tana sauke kafafuwanta daga saman gado uwar tabi fararen kafafuwan yar nata da kallo tana fadin yau part din maman ku bakije kin gaida ita ba. Irin wanan halin naki take na ko in kula bana son shi kisa ana dauka nice ke rabaki da mutane ko nake hanaki shiga yan uwa sam bana son irin wanan halim mutum ya dinga baya baya da kowa. Ummah yi hakkuri yanzun nan zan fita na gaidasu ai karfe nawa kike tsamani yanzu din duban lokaci tayi ta hanyar daga kai ta kalli agogon dakin daya nuna biyar da rabi na yamma lokacin. Au ashe da sauran lokaci amma naga wurin yayi duhu haka mana ruwan sama ake yau sosai a wajen kina nan ciki baki ko san abinda gari ke ciki ba wanan irin rayuwan baida kyai maamah ki dinga shiga yan uwa ki daina nisanta kanki da kikeyi da yan uwan ki bana son haka ummah ta karasa cikin nuna bacin ranta. Ummah kiyi hakkuri ta juya ta fice daga dakin ban dakin ta shiga ta gyaro fuskanta kafin ta fito zuwa part din maman nasu sai a lokacin take jin yanayin sanyin ruwan saman da akeyi yana ratsa jikinta a hankali. Tafiya takiyi kamar bata son taka katsa ta nufi wani dogon corridor daga barin gabas wanda ke kallon nasu part din kofan falon a bude yake haka ya bata daman sa kai ta shiga da dan sirierin sallama a bakin. Duk suka juyo suna kallonta bayan sun karba mata direct wurin matar dake zaune saman carpet ta nufa har kasa takai kafin tace mama ina wuni. Da mamaki a fuskan matar take fadin Maamah kina gidan nan dama ko a can wanan ruwan ya sameki haka ? Dan murmushi ta sake kafin ta kai zaune kusa da matar tana fadin ai yau ban fita ko ina ba ina ciki ina karatun test da zamuyi gobe idan Allah ya kai mu. karatu tun safe mutum yana kwance a daki wata kila ma ko abinci bakici ba tundazun son shiririra dazun nan nake maganan ki da ake fadin ruwa yau akeyi sosai garin. Wallahi ina gida mama ban fita ba ta fada tana gyara zama kallon ganyen dake gaban maman tayi cike a plate daya ya sha kayan hadin gargajiya zogalene da kuli kuli sai su tumatur da albasa attarudu da aka zuba a sama. Zakici ke nan uwar ta fada ta dan daga kai alaman eh a hankali zubo mata Yasmin matar ta fada wace aka kira da Yasmin din ta tabe baki tana fadin mama ba yawafa kuma ai kin aika masu part din su dashi. Ina ruwan ki wanan din dai take son ci don haka ki dauko plate ki zuba mata ko kuma barshi nasan halin cin nata, ta dai saka hannu a nan muci tare kawai. Duban hannun nata tayi kafin muryan maman yace kin san dai ba a cin abinci da cibi sarkin tsabta tashi ki wanko hannun kizo muci matar ta fada. Mikewa tayi zuwa kitchen din part din bayan tafiyan ta matar ke fadin Yasmin bana son wanan halin da kuke son nunawa yarinyar nan wanan yasa yanzu take yawan jan baya damu na sani don ba halinta bane haka. To mama ita din sa,arkice da zata dinga manne maki ko yaushe taje gun uwarta mana amma sai ta dinga wani shishigewa mutane a daidai lokacin yarinyar ta fito daga kitchen din. zama tayi zuka zauna da mama din tare sukaci ganyen suna da hira jefi jefi wanda baifi sau hudu da takai ganyen a bakinta tana fadin ta gode ta koshi ta mike ta koma kitchen din ta wanke hannu sai gata da wani ruwa a roba ta kawowa matar tana fadin mama ga ruwa idan kin gama ki wanke hannun ki. kai maamah badai tsabta ba shiyasa nake son ki ai bata zauna ba don ganin magariba ya kawo jiki tayi masu sai anjima ta koma part din ida nan ma bata zauna ba yan gyare gyare tayi kafin ta shige daki yin sallah zuwa lokacin sanyin damana ya hade dana iskan dake kadawa ya kade ko ina yana shiga jikin bawa. Bata kara leko wajen ba sai washegari don tasan tana da exam a ranan don haka ta tashi da wuri ta shirya a falon su ta samu mahaifiyat ta da mai aikin suna magana yanayin fuskan mahaifiyan nata ys sauya. Ummah ina kwana ta fada daga bayan ta hakan yasa uwar dan juyowa tana kallonta tare da amsawa take fadin kin fito ke nan ko me eh ummah ina son na isa da wuri don na dan taba karatu a can. To ki karya don ba,a fita gida hakana ba, a karya Tani don Allah miko mata ruwan zafi ummah ta fada cikin rashin walwala a fuskanta har lokaci. Ummah wani abune ya faru lokacin uwar ta juyo tana fadin bari maamah ruwan nan najiyane yayi barna a cikjn gari harda rasa rayuka mai aikin ce ta fito tana fadin hjy inaga ashanan mu ya karefa. Haba Tani na hanaki yin hakkan idan abu zai kare ki fada min don Allah na sayo ummah barin wuce kawai kada in makara idan naje can zan ci a capterial. Akwai kudi a hannun kine eh wanda Abba ya ban banyi komai dasu ba suna nan ta fada fatan alheri uwar tabi yar dashi ta fita duban part din mama tayi yana rufe ba a bude ba har lokacin yasa ta fice daga gidan kai tsaye. Komawa ummah tayi ta zauna bayan fitar yar nata da take bi da adduan fatan alheri akoda yaushe al rayuwan ta. Kasancewan su su hudu tillo suke a wurin ta auren ta shekara goma sha takwas kafin Allah ya azurta ta yarta Zarah wace taci suna uwar mijinsu Fatima wace ke raye har har yanzu da rayuwanta . Rashin haihuwan ummah yasa bayan shekara daya da aurensu aka matsawa mijinta ya kara aure ida ya auro mama bata take wata ba ta samu ciki a gidan wanan ya jawowa mama dauka sosai ga kowa. Nan soyayyan duniya ya hau kanta daga mijin har yan uwan miji ta zama abin lele a garesu sai ya koma kamar itace uwargida a gidan ba ummah ba. Sai gashi wasa wasa har ta haifi yara maza biyu sai mata uku sai kuma maza da suke sa,an zarah a yanzu wanan yasa ummah ta sakewa mama duk wani girma dama kuma ita mama ta girmi ummah din don ita saida ta tsaya ta kare secondary din ta lokacin ana form five afita secondary. Lokacin da Ummah ta gane tana da ciki a jikinta tayi ta boyon cikin jikinta na zarah lokacin don tana gudun azo daga baya ace marudiyace ya kasance ba cikin bane jikinta har saida cikin ya fito fili ya nuna kan shi ga jama,a . Nan tsegumi ya fara tasowa wurin mutane har zuwa lokacin haihuwan zarah da wasu ke kiranta da Tuni don dadewan da akayi ba a sameta ba lokacin. ZAINAB IDRIS MAKAWA [16/12/2022 10:33 PM] Zee Makawa Writer: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,,, 2️⃣ZAINAB IDRIS MAKAWA AR RAHAMAN ,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN ,,,,,, 💫💥💫💥💫💥💫💥💫💥💫 *_ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE , SHAHARARRAR KUMA KASAITACCIYAR MAI SAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI MAMAN YUSUF YAR SOKOTO TANA YI MAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE CIKIN FADIN NIGERIA DA NIGER KARKU MANTA MACE MAI KYARA KANTA BATA BORANCI_* 💃💃💃💃💃💃💃 07069711327 _Akwai zafafan kayan Mata masu kyau da arha cikin sauki da rahusa Kuma duk inda kike zamu aika maki kayanki cikin aminci da yardar Allah ba cuta ba cutarwa don a Dade anayi sai gaskiya uwargida da amarya ku garzayo Kar abaku labari_ Munada kalolin Kaya kamar haka💥💫💥💫💥💫👇🏻👇🏻 Maganin sanyi sahihi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata Maganin gyaran nono domin dawo da martaban nononki hadin gargajiya da bashida illah ajiki Maganin hips Mai tado da hips cikin kankanin lokaci Maganin kiba Wanda zaisa ki ciko dai dai misali kiyi kyau kema ki shigo cikin jerin Mata masu aji Maganin rage kiba da tumbi Wanda zaisa ki sace ki koma Yar dai dai abin alfaharin kowane namiji, Akwai kalolin gumbuna masu kyau da saukar da ni'ima Maganin matsi masu ciko da gaba da matseki Kamar Yar budurwa uwa uba zasu Baki dandano Mai gamasar da maigida Kalolin garrika masu bawa mace niima da jimawa ajiki Kalolin tsumi Sha yanzu magani yanzu dasa Mai gida ihun Dadi Zumar mallaka Zumar goron Tula Zumar ridi Zumar Mai rubutu Hadin mallaka Turaren mallaka Shu'umar humra Turaren AL'AJABI Matan gaske Ak 49 Sirrin tafin k'afa Turaren fuska Hatsabibin turare Kwallin mallaka Zoben mallaka Jigidar maida tsohuwa yarinya Maltinar Mata Karya gado Yajin Mata (yajin Mai ciko da mace) Yajin maza (domin Karin k'arfi) Muna dahuwar Kaya kamar haka💫💥💫💥👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 Dahuwar zabo (mallaka) Kazar Yar gata Yan shila Ciccibi Dambu Zuciya Yan ciki Kwai ukku Tsoka Tara Kifi Da sauransu Akwai sirrika sosai da muke hadawa ga wacce kishiya ta addabeta ko wadda take fama da butsarin namiji ko mafadacin namiji ko namiji Mai yawon dare ko Wanda yake bin Mata insha Allah duk zaku samesu Kuma da yardar Allah za'asamu biyan bukata Muna bada magani ga yarinyar da tsautsayi ya fad'a Mata ta rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar da namiji Kuma insha Allah zaadace da yardar Allah Abubuwan da yawa gsky Wanda in nace Zan lissafasu sai nakwashi tsawon lokaci maiso tabini PC don ganin kalolin kayan da muke dasu , Karku manta mace Mai gyara kanta Bata boranci taku ce maman yusuf Yar mutan sokoto 07069711327 . Don Allah wadda Bata shirya ba tabari sai ta shirya sannan tayimun magana🙌🏼🙌🏼🙌🏼🙌🏼🙌🏼ngd 07069711327 Asalamu Alaikum ni zainab ina gargadin masu mayar min da novel audio don Allah su daina saboda Allah su daina yi bada sanina ba don girman Allah da Annabin rahama. Banda anty Safiya huguma data nemi izzinina ba wanda nabawa izzinin mayar min da ko wani novel audiovisual amma sai mutane su dinga kirana waina basu lamban mai karanta min novel, why tsoron Allah yayi karanci a wanan zamani haka kan abin banza mutum yaja wa kanshi nauyin siradi. Wanan din dana fara na sayarwa S Zaria HAUSA TV idan wata ta karanta audiovisual din novel din nan, hukumace a tsakanin su Allah ya gani na fitar maki da hakkin hakan Yau tun wayewar gari yake tsaye suna gyaran gidan malam Tanimu ta dabaran daura leda sai katako daga baya saidai dole na dan lokacine kafin su samu matsunguni har damana ya wuce. Wanan ya jawo mashi makara zuwa makaranta duk da hankalinshi na school din ga kuma madam Rukkaiya da yake danyiwa aiki ya samu na sayan takardu da abinda zaici yasan yau zasu kwashi yan kallo tsakanin su shida ita . Don taki jinin makara zuwa wurin aiki mace ce da duk kokarinka rana daya zaka danyi laifi sai ta saba maka kamar baka taba kyautata mata ba. Yasan ranan zasu hadu da ita sosai saidai dole ya taimakawa bayin Allah nan da yanzun suke bukatan taimakon al, umma inda Allah ya taimakeshi jama,a sun dan fito an taru an taimakawa dattijon aikin yayi sauri . Haka yayi wanka a gagauce duk da wankan bada sabulu bane wankane irin na i dont care na adai watsa ruwa jiki yaji iska yafito yaudauki riganshi dake sagale ya saka. Sallama yaje yiwa Dije a bakin murhun su na kasa ya sameta duk da bata da issasan lafiya amma haka take zama bakin murhun ta girka masu dan abinda zasuci a cikin su wata rana kuma dan abinda ya samo acan suke dan matsawa suci. Wanda saidai ya tsankwara yaci kadan yabarwa kakan nasa saura yace da ita ya koshi don kawai kada ta kwana da yunwa shi ya hakkura. Yanzun ma kokon tsakin masaran data dade ajiye ta binciko a cikin kayan ta shine ta hada wuta take dama masu su karya. Saidai ganin ya makara ba don bazai iya sha badin yasa ya bata hakkuri don ya makara iya makara don haka zai wuce zuwa makarantan . Hakkuri ya bata a inda take zaune tana faman hura wuta a wahalce yace Dije kiyi hakkuri na makara yau sosai don aikin nan dana tsaya kamawa malam Tanimu. Hakan yana dakyau gaskiya taimaki makwancin ka ko wani musulmi dan uwanka Allah ya taimaka maka ta hanyar dabaka taba zato ba. Haka rayuwa take Amadi yau gashi duk da sherin dasu Tanimu ke bin mu dashi a unguwar nan kaine tsaye akan rayuwan su duk masayon nasa da yake tarawa nan waje suyi gulmanka sunki tsaya mashi yau. Dije ni zan tafi Allah yabamu alheri don a katse zancen kada ta kara makar dashi tace to Amadi alherin Allah ya bikaka duk inda kake Amadi dakai da sauran diyan musulmai na duniya. Ya amsa da Amin lokacin daya fara tafiya ya fita yana lumshe ido tare da tunanen yadda zasu kwashe da madam dinshi wace yake hakkuri da jure wahalan irin cin fuska da zama da ita tun kan yakai hakan . Duk wanda yasan shi yasan shi a yaron madam happiness sunan shagon nasu ke nan da kowa ya sani tun yana secondary yake zuwa kama mata aiki. Yana gamawa ya dan dakata da karatun na dan lokaci saboda halin rayuwa da taimakon Allah ya koma karatun shi bai bar kuma aiki a karkashin madam din ba. Da wanan din har yau yana 300 level yana hakkuri da kokari wurin turzawa yaga ya karbi kwalinshi da hannun shi. Tun a hanya nake kallon irin barnan da ruwa yayiwa gidajen da titituna yadda ruwa yai barna a garin ga mutane sai faman gyare gyaren sukewa gidajen su da wurin sana,an su duk inda kabi. Bana tuki da garaje a dan kwanan da zan dauka ya sadani da titin makarantan namu akwai dan daji a wurin don wurin bai faye mutane dayawa ba sosai . Wani irin burki naja da sauri don ganin ina kokarin kade wani tsoho ko tsuhuwace ban sani ba ko mace ko namiji don fuskan shi a rufe yake. Na daija burki da sauri na fito daga motan gabana yana faduwa nanufi maishi hankalina a tashe ina isa na karasa wurin ina sannu baba baka daiji ciwo ba ko baba ? Don Allah kayi hakkuri baba bansan da mutum bane a wurin na karyo kwanan a lokacin muje na tsallaka dakai kafin wata motar tazo. Har lokacin bai dago ba saidai duk kokarin son inga fuskan maishi bai bada daman hakan gareni ba lokacin gashi kuma hankalina a tashe yake har lokacin. Amma saj naci gaba da fadin Ko kuma muje na saukeka inda zaka yanzun din na fada a dan rude don dai na bashi hakkuri amma har lokacin maishi bai dago kai ya kalleni ba yana dai duke da kanshi. Kamar yadda na sameshi gashi ya rufu da wani irin gwado ko bargo irin na mutanen da mai ruwan duhu irin damuke gani a cikin film mai nauyi a jikin shi. Sai wani sanda mai gwafa mai kauri sosai daya rike a hannushi yana dogarawa gashi dauke da wani irin buhu dake wani kara kamar ya dauko karafuna a cikin buhun. Hannu nakai da zuman kamashi dasauri ya dago kai ya kalleni wani irin yarrrr naji lokaci guda a dukan jikina ya dauki rawa kaina ya wani irin sara a lokacin. Don ganin fuskan maishi da nayi ban iya tantace mace ce a gabana ko namiji ba a lokacin ga fari kamar balarabe ga suma mai laushi duk da amurde suke. Kai ya fara kada min yana fadin barshi ai na kawo inda zani nan kusa na gode a cikin wani irin murya mai kamar balarabe yana hausa. Nagode baba na kara fada cikin karfin hali don Allah ka dinga kula da titi kada masu gudu suzo watarana su kadeka cikin rashin sani gashi wanan wurin mugun wurine sosai ka dinga kula kaji kakana. Don muna da bukatan irin ku a duniya don ku duniya ke zaune kalau muna son ku nima inada kaka a gida ta tsufa kamar ka . Na fada a cikin dan zolaya ina tura hannu a cikin jakkata na zaro dubu uku daga cikin kudin da Abba ya ban wanda ban taba ba na mika mai kallon kudin yayi saiya girgiza kai akaro na biyu ya dan dago kanshi ya dubeni sai yayi saurin sada kanshi kasa. Yana fadin bar kudin ki yarinya nagode kema ki dinga kula da duk lamarinki adduan ki dana mahaifiyarki suna amfani a gareki ko yaushe. Baba don Allah ka karba ko zan samu tubarrakin ka gun jerabawa zani yanzu ina bukatan adduan ka baba na fada cikin dan marairaicewa. Kai ya jijiga min yana fadin hakane to Allah yabada sa,a ya tsaya maki ga duk lamuran ki ya fada ya miko min hannu ya karbi kudin na dan rusuna ina mika mai tare da fadin nagode baba. Hannun mu yadan hadu da nasa a wurin karban kudin wani irin shock naji lokaci guda har saida jikina ya kadu na juya zan wuce muryan nan dai da ban iya banbantawa a lokacin namijine ko mace nake magana dashi a lokacin naji yana fadin . Ubangiji ya tsareki ya kare rayuwan ki dake cikin sarkarkiya bayan wuya dadi na tafe maki idan kin daure na dan lokacine komai zai tafi. Ina jin shi saidai Allah bai ban ikon in juyo ba nake fadin amin a raina na shiga mota lokacin na dago kai na kara kallon inda na bar tsohon tsaye sai babu kowa a wurin naduba ko zan ga inda yabi sai banga kowa a gabana ba . Waige waige nafara ko zan hango inda yashiga ko yabi saidai babu kowa a wurin kamar ma ban taba tsayawa da wani hallita ba wurin haka naja mota zuwa school na faka saidai nayi rashin sa,a don babu kowa a department din namu gashi ina son yin karatu. Don haka nasa kai na shiga saidai ina fara tafiya naji kamar mutum a bayana yana bina haka baisa na juya ba don na dauka girman wurin yasa nake jin sautin kafana da nake takawa. Bissimillah nayi wanda hakan kusan dabi,an yan gidan mune haka mun karatu a fanin addini don dole yaron gidan mu yai karatu addini yasa littafai yadda ya dace kowa yasan zamfarawa yadda suke ga addini ga kuma kaucewa Allah wurin marasa imani don ba duka aka zama daya ba wana haka yake ko wani gari dama. Da daya daya ajin ya fara cika da mutane kafin wani lokaci ko ina na ajin yacika da jama, a karfe tara mun zauna jerabawa ayadda nake ganin saukin test din yasa nayi na farkon fitowa daga Hall din. Direct dakin sayar da abinci na nufa don zuwa lokacin na fara jin yunwa a cikina sai na tuna banci komai ba da zan fito gashi har sha biyu da rabi na rana. Tunda na tunkari wajen na danga taron jama,a haka na daure na karasa daga nisa nake jin muryan matar mai sayar da abincin tana fada tare da nuna wani saurayi dake gefenta tsaye cikin mutane. Gaskiya ba zan iya ba ace sai yanzu zakazo da sunan yi mun shara da wanke wanke kuma in ka gama na baka abinci taimakon kafa nakeyi ka sani don ka samu kayi karatun nan kaima. Ina karasowa dan kallonsu nayi ina jin matar na fadin kaci arzikin wayan da wallahi yau din nan zan sallameka don na gaji da wanan uzurin naka kuma ka sani yau bazan baka abinci ba a wurin nan . Nikan nasakai na shige cikin wurin na samu wani table daba kowa na zauna saiga wata tazo tana tambayana hjy me za, a kawo makine ? Five alibe drink's with donut nafada ina dago kai a daidai lokacin da wanan matashin suke shigowa da matar mai shago sai fada take ta zabga mashi . Bring two plate of rice with ganishing na fada sai ta juyo nace yes ta juya ta tafi dan dakin da suke zuba abincin bata jima ba ta dawo dauke da abincin cikin tire ta nufoni tun kan ta karaso inda nake na mike tsaye ina fadin nawane kudin ki ? Sai ta kalleni kafin tace dubu biyu da dari biyar har drinks din nace OK ina tura hannu a jakkata naciro kudi zaikai dubu biyar na mika mata tare da fadin ki kaiwa wancan sauran canjin ya rike ta juya inda nake nuna mata din tace wai Ahmed zan bawa nace eh ta karba na dauki jakkana ina tura wayana a daidai lokacin data mika mai tana nuna mai inda nake lokacin na ina kokarin fita daga shagon. Department din mu na koma na zauna ban dade da zama ba ajin ya fara cika sai hiran test din da mukayi akeyi a class din na saka airpiece dina a kunne. Jin an dafani yasa na dago kai naga ko waye saidai banga kowa a bayana ba a lokacin yasa na duka naci gaba da bin face book din da nakeyi wanda ya dauke min hankali a wurin. Kaina ne ya fara ciwo a lokacin yasa na dakatar da abinda nakeyi ko zanji ya dan fada min sai dai kamar ana karamin hakan ban tsaya har lokacin tashi ba na fito na nufi inda motane yake ajiye. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣ AR RAHIM,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,,💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 *SHAHARARRA KUMA K'ASAITACCIYAR MAI SAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA _MAMAN YUSUF YAR SOKOTO TA SAKE ZO MAKU DA KAYATATTUN KAYAN MATA ZAFAFA MASU KYAU DA INGANCI SAYEN DAYA KO SARI INA SOKOTO INA AIKAWA KOWANE GARI A NIGERIA CIKIN AMINCI DA YARDAR ALLAH KUDAI KU MATSO KAR AYI BABU KU KAYANMU NA MUSAMMAN NE*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 09035027743. 07069711327 WhatsApp number *KADAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA MUKE DASU* maganin sanyi Maganin KIBA Maganin rage tunbi da kiba Maganin sanyi na maza Maganin gashi - Yana Sanya tsawon gashi Hana karyewar gashi bakin gashi yana maganin sali kurajen Kai da sauran matsalolin Kai *Akwai zafafan kayan Mata Kamar jaka* Gumar Madara Gumbar gero Gumbar Jan icce Gumbar Sha ki matse Gumbar sa buzu kuwa Gumbar tada zaune tsaye Gumbar ridi Gumbar shinkafa Gumbar Aya Gumbar ukku bala'i Sarauniyar gumba Da dai sauran kalolin gumbunan da muke dasu *Kalolin gari* Dakan jaraba Kinfi budurwa Jita salaf Garin mallaka Dakan Ni'ima Bita zai-zai Sabon budurci Mai kwamson gyada Dakan tabaje Dakan kishiya in bakiyi bani waje Dakan Amare Emergency Dakan sa buzu kuwa Dakan sha yanzu magani yanzu Da sauran kalolin da ban fada ba 07069711327 yusuf skt *Munada kalolin matsi da basuda illah Kuma masu matukar aiki da Kara lafiya ga HQ* Matsin mallaka Matsin a Daren farko Matsin sabon budurci Danba gigita Matsin kishiya in bakiyi bani waje Matsin Dan la'asar Gam-gam Matsin kinfi budurwa Matsin rantse bakida kishiya Matsin Dan mannau Matsin k'yallen al'ajabu babban sirri kenan Da sauransu *AKWAI* original Dan goshi ba bugi ba tare da Mahadi shi Original man ayu Original man damo da kitsensa dan goshi sabon salo wanda ake amfani dashi ga mara *Muna dahuwa Kamar haka* Dahuwar kaza Kazar yar gata Kazar Amarya Kazar maijego Ciccibi Yan shila Nama dambun nama Wanda yake jimawa ajiki Kifi Da dai sauransu *Daga gefe Kuma akwai* 1,Maganin kiba maisa cikowa da laushin fata, 2,maganin gyaran nono 3in1 3 na hips mai ingaci dake aiki a cikin sati daya Kalolin sabulun wanka masu gyara fata da Sanya hasken fata mai kyau Sabulun tsarki Yana maganin duk wata matsala ta HQ Yana matsi ciki da waje Yana saukar da Ni'ima Turaren jiki Turaren daki Turaren tsugunno Tsarkin jaraba Dan la'asar na Sha Kayan gyaran jiki na Amare irin su dilka halwa sabulun Amare turarrukan Amare masu gyara fata da Sanya k'amshi ajiki Hatsabibin turarene Hatsabibiyar humara Kalolin humara Colecca Sirrin mallaka na tafin kafa hmmm yar uwa jaraba kiga abun mamaki Dama sauran abubuwan Dana manta ban fada ba duk zaku samesu a wajan yar mutan sokoto mmn yusuf skt *A'bangaren girki ma muna bada namu tallafi akwai curry kala kala Masu kamshi da bada launin abinci nai kyau da jan raayi yara da oga ga abinci ki hjy* 07069711327 *A'bangaren tsumi ma ba'a barmu a baya ba akawai* Tsumin mallaka Tsumin jaraba Tsumin madarar Ni'ima tsumin tabaje💃🏻 Shayin Amare Tsumin nono rakumi Zumar Mata mai ridi & zumar. Icce xallah tamasu jego Tsumin ruwa lumtsum Tsumin Sabon budurci Tsimin bita xaixai Tsimin makalemata Tsimin sa sambatun oga Da dai sauransu 09035027743. 07069711327 *Muna hada kayan Mai jego abubuwan da zasu dawo Mata da martabanta a wajan maigida kasancewar duk wadda ta haihu to ni'imar jikinta na tafiya sosai hakama HQ dinta zai bude to muna hada kayanda zasu dawo Mata da martabanta zata matse sosai ciki da waje Kamar bata haihu ba da Wanda zasu dawo Mata da martabanta akan kudi kalilan*💃🏻💃🏻 Hakama zawara Mai Shirin yin aure muna hada Mata kaya masu taken ubanka sabon budurci💃🏻 Hakama budare muna hada kayan gyaran Amarya ciki da wajenta zatayi das abunta gwanin sha'awa sauran bayani Kuma ango ne zai yi maki😉07069711327 Karku manta da sunan maman yusuf yar mutan sokoto Address _unguwar Makerar Assada area sokoto Phone number _ 07069711327 do neman Karin bayani 👍🏽 *Don Allah don annabi duk wadda Bata shirya siyaba kar tamun magana tabari sai ta shirya tukunna kar mu batawa juna lokaci* 🤗🤗🤗🤗 Don Allah kada kiyi gangancin maryar da novel din nan audiovisual na riga da na sayarwa S ZARIA HAUSA TV idan wata ta karanta audio din shi hukumace zata rabasu da maishi nagode. Da sauri ya biyo bayan maishi don jin dalilin aika mai da abincin da kudi duk da baya raba daya biyun cewa fadan da madam tayi mai a bainan jama,a ne ya jawo hakan. Tunda ta fada a kunnen kowa cewa ba zata biyashi kudin aikin ranan ba haka kuma yasan da sanin baida abinci a ranan hakan na iyasa mai tausayi da imani ya tausaya mashi duk da bayau aka fara mai irin cin fuskan nan ba ai. Aikin wahala kowa yasan da yana yin shi a shagon madam tun baikai hakan ba saidai kuma haka bai hanashi ci gaba ba ga karatun shi don kusan shine kurun ajinsu dake zuwa na daya aduk jerabawa idan suka zana. Wanda yasa mutane da yawa ke mamakin hakan saukin shi daya baya shiga harkan kowa kome yakeyi wanan ya jawo mashi saukin wullakanci a idon mutane da basu gani basu maganta ba. Ita kanta madam ta sani cewa zai iya dakatarwa da komai da zaran lokacin daukan darasinshi yayi yaje aji sai ya gama ya dawo bakin aikin shi. Dan adam da keta da farko taso hanashi hakan amma ya jajirce yaki yarda da nufin ta don ya gane bata son cin gabashi saidai tayi ta more mashi ita wanda yasan karshe zai tashi a tutar babune ta gama moranshi a karshe kuma ta koreshi. Mutane da yawa suna mamakin hakan gareshi ace saurayi kamarshi baya jin kunyar zama yana wanan aikin ko macece shi abinda kunya ace yana dan jami,a yana wanan aikin zubar da kiman shi. Sam shi bai dauki hakan wani abu ba tunda burin shi yana cika da sanu da sanu don idan ba hakan yayi ba ba wani wanda zai tausayawa rayuwan shi yace ya daukin laluran karatun shi a halin yanzu. Gashi a zamanin nan na rashin taimako kowa kanshi ya sani ba taimako ga al,umma ko tausayawa tallaka saidai ma kokarin ganin bayan ka koda baka kai karfin mutum ba zai iya hassada ga al,amarin ka ayanzu. Kallon kudin hannun nasa yayi dubu ukune da dari biyar ta bashi canji wai kyautane daga wace bai sani ba duk da yasan akwai na Allah har duniya ta nade nagari basu karewa a duniyan nan. Haka yaja kafa ya koma ciki zuciyar shi cike da zargi da kuma mamakin yin hakan dukda dai yana samun dan canji wani lokaci saidai basu kai haka din ba . Tun dawowana gidan ina kwance a dunkule dakina wanda ciwon kai dake damuna ya kaini ga kwanciya haka har baya magariba ummah taga ban leko ba yasa ta shigowa da zuman min fada. Saidai yadda ta sameni ne ya daga mata hankalinta a cikin dan tashim hankali take kiran sunana da kyat na iya bude idona da suka kade sukai wani irin ja kamar garwashi. Subbahanallahi maamaa meke damun ki haka kuma kai na nuna mata na mayar da kaina saman filo fada ta fara min da cewa wai meyasa kike wasa sa ciwo hakane maamaa ? Baki da lafiya ba zaki fadawa mutum ba sai kishige daki ki dunkule a ciki haka sau nawa zan fada maki bana son haka din. Fita tayi daga dakin sai gata tadawo dauke da magani da ruwa a hannun ta tana fadin tashi kisa panadol ko zaki samu relief amma ana zama da ciwo haka a jiki ? Ko motsi banyi ba ayadda nake hannu takai ta dan girgizani da sauri ta dauke hannunta saman jikin nawa tana min wani irin kallon mamaki. Fita tayi dakin ta nufi part din mama a rude tayi sallama mama na zaune da wata kawarta suna hira suka amsa mata tare da binta da kallo don tasa bata damu da shigo mata daki haka ba. Hjy maimuna mutumiyar kice ba lafiya tunda ta dawo school din yau take kwance bata fito ba shine yanzu na lekata don in bata magani ai jikin yayi zafin da ban taba jinshi ga wani mahaluki ba yadda jikin yayi zafi. Subbahanallahi mama tace tana mikewa tsaye tana inane ta fada a dan rude tana dakinta a kwance bari na dubata kafim na kira likita mama ta fada don itace mai kiran likitan mu gako waye baida lafiya a gidan. Ida mai karatu baki manta ba na fada maki komai na gidan mu yanzu mamace jan gaba dashi kasancewa mahaifiyar mu batayi boko ba. Kuma bata samu haihuwa da wuri ba yasa mama ta amshe duk wani ragaman gidan ya koma hannun ta hakan kuma bai damu ummah ba duniyace taje tayi ta kayan shi. Ina zuwa hjy karima mama ta fadawa kawarta dake zaune tana kallonsu kafin kuma ta juyo tana fadin taso dai mu tafi mu ganta ai dake. Dakin suka shigo lokaci guda ina kwance yadda ummah ta barni mama ta fara kiran sunana da maamah maamah meke damun kine tana kai hannunta a jikina taji zafin jikin da ummah ta fada. Da sauri ta jaye hannun tana fadin meye haka kuma jiki ya gashe kamar garwashi haka lokaci guda ta fada tana kallon su ummah da hjy karima dake gefenta tsaye. Hjy karima ta matso ta kai hannunta da sauri ta cire tana fadin meke damunta hakane jiki yayi wanan zafin kamar ba jikin mutum ba. Ku bata maganin maganin tasha mu gani mama ta fada dole ummah ta matso kusa ta tayar dani zaune ina kokarin komawa na kwanta cikin daurewa Allah ya taimaka na karbi maganin ina hadewa na koma na kwanta. Duk suka kura min ido na lokaci kafin hjy karima tace dasu anya yar ba iskokaine a kanta ba kuwa da sauri mama ta tare da fadin a a maamaah bata da komai ciwone kawai ya ziyarto ta., Allah ya sauwaka ta fada ta farayi gaba mama din tabi bayanta bayan ta dan kara yi ummah bayanin cewa idan maganin ya sakeni inyi wanka inci abinci kada ummah ta bari nakwana da yunwa ta juya tana sauke ajiyan zuciya. Godiya ummah tayi mata ta fita tana tambayan sauran yan uwana ummah tace suna dakinsu suba assignment ta fice daga part din namu ta nufi part dinta ta samu hjy karima. Kai mutumiyar kin dai tare gaba kin tare baya a dole wanan matar da diyanta su biki batace komai ba tayi murmushi kawai tana kaiwa zaune. Hjy karima ta kara fadan wanan yar taku tana girma kyauta na dada karuwa haka wanan ai da gudu wani kusan gwaunati zai bullo ya dauketa lokaci guda. Kun kusa zama sukan gwauna ko wani hamshakin maikudi a garin nan rass gaban mama yayi amma sai ta daure ta sake murmushi a fili kawai bata furta komai ba koda amin din munafuncine kuwa. Saidai ta dauko wani hiran suka somayi da kawar nata har zuwa goman dare data mike tana mata sallaman zata tafi dare yayi ta rakata har wurin motanta ta dawo. Zan iya fada maki cewa ke mai karatu gidan mu gidan rufin asirine gidane da mahaifin mu nada rufin asirinshi iya gwargwado da Allah ya bashi don tsonhon ma,aikacin hukuman kwastom ne na kasa da yai ritaya . Yanzu kuma ya fada harkan kasuwancin kasa da kasa tare da rike siya da karfin Allah yana da tittle a zamfara da ake kira da MAYANA. Wanda asalin yan garin suke kiran duk wani dan gidan mu da wanan tittle din na mahaifin mu tundaga waje zaki fahinci naira ya zauna a gidan namu. Duba da irin ginan gidan namu da irin motocin dake haraban gidan wanda duk wata mace da yarin gidan daya kai munzalim jami,a ana mika mai mota don bukatanshi na yau da kullun . Mahaifin mu yana da gidaje a garuruwan anan gida Nageria har wasu na fadin yana dasu a wajema saidai ni shekaruna bai kaiga nasan wanan zancen ko gaskiya ake fada ba a nan. Kamar yadda na fada ummah itace matsrshi ta farko daya aura saidai ummah batai boko ba wanan yana cikin dalilin koma bayan da umma din ta samu a gidan mu. Sai mama da kamar yar uwa take a wurinshi don suna da dangantaka da ita wajen ubananan su ita tayi boko har ta fara FCE a lokacin da sukai aure. Mahaifin mu ya hadu da mahaifiyan muce yar katsina lokacin dayaje bautan kasa a kaduna tana wurin kanwar mahaifiyar ta dake tasheta nan ya ganeta a unguwar rimi ya nuna yana sonta aka bashi ita lokacin tana da shekara goma sha shidda batai wani girma ba sosai ya aureta ya ajeta Gusau shi yana tafiya wurin aikinshi a can Lagos saidai ya dan kawo masu ziyara a lokacin. Amma shigowan mama gidan namu da kuma samun rabo da tayi gata kuma da alaka da mahaifin mu sai asanu da sannu komai ya koma hannun mama din da yanzu ita ke mulkin komai. Tun yan gulman gefe na magana kan yadda ake mulkan mama din har suka daina ganin ita bata dauki hakan a komai ba don ko haihuwa mama tayi itace ke kula da yaran har girman su sai idan sun fara wayone mamake rabata da yaran nata a cikin hikima irin na wayayyu kuma ta haifo wani ta danka mata raino bai hana ummah ta karba da zuciya daya ta rike matasu inda duk wani wahala da yaro zaiyi na goyo itace wahalan su a lokacin. Amma halin dan Adam lokacin da mama ta kyala ido taga ummah da ciki a fili ta nuna mata bakin cikin hakan saida wata yar uwanta ta fadawa uwanta ta tsawata mata tace . Amma idan kikai wa salma haka bakiwa kanki adalci ba matar da a tare kuke wahalan ciki da goyo agidan nan tare da ita don yau Allah ya tuna da ita ya bata nata rabon zaki nuna fushi gareta. Wallahi ki janye wanan gabar taku kada duniya tasan da kinayi a zageki don salma ta gama dake maimuna ta rikeki dake da diyan ki rikon Allah da Annabi me kuma kike nema gun kishiya wanda salma batayi maki ba a yanzu. Ai idan kinyi haka kamar kina fushi da ubangijin kine don saida ya fifitaki kafin salma a gidan don yanzu ya tuna da ita ya bata zaki nuna bakincikin ki ga hakan. Wanan fadane yasa mama ta danne zuciyar ta wayence da fadin salma aini fushi na dake wai ace mun samu alheri amma kika iya boye min baki fada min sai kawai gani nayi a jikinki ? Murmushi Salman tayi tana fadin haba dai ai da kunya na fadi abu haka kai tsaye ballema ba tabatarda cewa cikine ko ciwo ba a jikina nidai baki kyauta min ba tunda baki bari na nunawa yata ko dana farin ciki ba tun yana ciki yadda kike nunawa diyan ki. Wanan ya jawo ake kirana da diyar mama duk da maman ta kasa yin yadda ummah ke mata dawainiya da nata diyan lokacin haihuwansu don tabar ummah da kula da abinta karshe ma tabi Abba zuwa lagos ita da diyanta sukayi shekaru a can tare saidai idan sunzo yin wani abu ne zasuzo gida cewan mama takai yaranta su sami ilimi ingantattace a lagos din. Yasa na taso a hannun mahaifiyata lokacin dana isa karatu kuma sai mahaifin mu ya dauki ummah ya mayar da ita abuja da zama don a sakani karatu har Allah ya azurta ummah da diya uku bayana lokacin mama tana da haihuwa shidda a duniya. Komawan ummah Abuja yasa ta waye har ta dan shiga karatu a can a wani women center na matan aure da haka itama ummah tayi nata ilimin shiga cikin manyan mata ya tallafawa ummah ta fara kwato incinta a gidan mu yanzu. Duk da dama ta sani tana dai barin su da Allah ne kawai don son da takewa mijin ta shima in a bayan mamane yana nuna mata kulawa irin wanda ya dace. Mama ta raina abuja a lokacin don sun dade basu hadu ba wani sallah da suka hadu a gida taga yadda ummah ta sake a lokaci zama da manyan mata ya juyar da ummah ta zama mace mai yancin kanta sai hankalin mama ya tashi sosai da ganin hakan. Nan ta matsa itama Abuja zata dawo da zama Abba yace karatun yaran fa gasu sunyi nisa ga karatu ba kunya tace su dawo abujan suyi duka a inda nake. Duk kamanin mahaifiyata na kwaso a wurin kama don hakane duk mama ta kalleni takw jin wani iri game dani saidai tana danne zuciyarta ne kawai a zauna lafiya saboda mutane. Gashi kum sunn mahaifiyar Abban mu aka samin yana kirana da mamangida wanda mama bata yarda ba sai ta mayar dani maamah kawai a takaice da sai mutune sun tambaya da suna wa aka saka minne ake kirana da maamah ? Akwai shakuwa na musanman tsakanina da mahaifina da yan uwana maza na sakin mama matan ne dai sam.bamu shiri dasu da ba wanda yasan dalilin hakan. Hakama kakan mu danaci sunanta muna shiri sosai da ita don tun muna abuja zaune nakan zo wurinta hutu a gusau amma tare da mai hidimana. Lokacin dana kare secondary zan fara jami,ane mama ta kawo cewa sai mu koma gida tunda yanzu yara duk sun girma gara dai su koma gida cikin yan uwa su koyi irin al,adan gida acan kuma. Abba yaso ya nuna mata bai yarda da hakan ba amma sai ta nuna mashi cewa yanzun fa yana da tittle a masarautan zamfara zai iya son wani abu a nuna masa ai ba a gida yake zaune ba har iyalinshi da wanan mama taci galabanshi muka dawo zamfara da zama . Don kawai kada yayan ummah su samu karatu ingantattace da zai amfanemu kamar diyanta a nata tunanen ke nan. Sai gashi Allah yaba yan dakin mu baiwa na ilimi don gaba dayan mu na daya muke ci ga jerabawan mu idan munyi exam. Kokai waye idan ka shigo gidan mu ba zaka fahinci akwai wani zama na daban ba a gidan mu zakace zamane mai tsabta a tsakanin don yadda ake nunawa a fili. Har wasu sukanyi kwantace da irin zaman lafiyan da akeyi a gidan mu tsakani mama da ummah d basu nuna haukan kishi akan junan su sai zaman lafiya zallah. Saidai abinda basu sani ba shine irin wanan zaman yafi cutarwa ga irin zaman da ake haukan kishi din afili tsakanin kishiyoyi. Shiyasa zancen hjy karima ya dagawa mama hankali da har yakai ta kasa barci kan wanan maganan a ranan sai faman sake sake take a zuciyarta. Hankali a tashe ta wayi gari don ba karo na farko ke nan ba da take jin irin wanan zancen a bakunan mutane saidai har yakai kawarta tun na kurciya kuma aminiyarta ta fada mata haka a gabanta tasan akwai abinda hjy karima din ta hango game da yarin yar ke nan. Tana idar da sallah ta jawo waya ta danna kiran layin anty Asmau yarta dake aure a Silami wace suke kashewa su bisa tare da ita. ZAINAB IDRIS MAKAWA[19/12/2022 4:01 PM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 4️⃣ AL MALIK,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK.🧺🔥🧺🔥🧺🔥🧺🔥🧺🔥🧺🔥🧺🔥 *HEHEHE KARO DA KARO SAI RAGO DAN AKUYA BA ZA YA IYA BA*💃🏻💃🏻💃🏻 *_MAMAN YUSUF YAR SOKOTO DAYA DAGA CIKIN K'UNGIYAR SHAHARARRUN MASU KAYAN MATA 'YAN SOKOTO, 08133079957 OR 07069711327 CALL OR WHATSAPP_* _ina kuke mutanena Yan sokoto dama sauran garuruwan da suke kewaye damu ,Kai har ma da na k'asashen k'etare ,Albishirinku . Ni ce dai shahararra Kuma gogaggiyar Mai Saida zafafan kayan matan Nan masu Sanya namiji ladabin Dole wato maman yusuf likitar Mata Yar mutan sokoto ,Kamar yadda aka Saba dai duk shekara to alhamdulillah wannan karon ma nazo maku da zafafa Kuma k'asaitattun kayan Mata masu kyau da inganci domin farincinku kawai_💃🏻💃🏻💃🏻🔥🔥 _Akwai discount ga duk abunda zaku siya , ma'ana an sauke farashi daga wannan lokacin har zuwa sallah da sati d'aya , bonunza ce darajar wannan watan da muke ciki karku sake ta wuce ku_ _ina Amaren mu na bana Kuma ba'a barku a Baya ba nayi maku shiri na musamman ,da kalolin kayan da Zaki kankarowa kanki daraja a wajan Mai gida,_ _akwai sahihi Kuma ingantaccen maganin sanyi_ _Maganin gyaran nono Mai kyau da inganci_ _Maganin tado da hips da duwawu komai kankantarsu da shafewarsu shape dinki yy kyau kema ki shiga jerin Mata masu aji_ _Maganin rage k'iba da tumbi_ _zumar kiba da garin kiba Masu ciko da rama cikin kankanin lokaci don Sam Rama batayi ba Yar uwa_ _Gefe d'aya zafafan kayan gyaran HQ kala kala Wanda zasu ciko ki su matseki Gam sannan subaki ni'ima da dandano irin wanda akeso ,hmmm kedai ziyarci maman yusuf sokoto Dake marna Police station ko Kuma ta numbar wayarta Kamar Haka 08133079957 ko Kuma 07069711327 don bambance tsakanin Aya da tsakuwa , zamu aika maki da kayanmu a duk inda kike acikin fadin Nigeria da Niger harma da wasu k'asashen , cikin aminci da yardar Allah ,karku manta a Dade anayi sai gaskiya_💃🏻💃🏻💃🏻💥💥 _Hmmmmm in Ana Dara fidda uwa ake ,har Ila yau darajar wannan watan min fito maku da wani mashahurin set Wanda Zaki samu kalolin Kaya aciki masu dauke da sirrikan mallaka , gefe daya ga hatsabibin turaren mallaka ,Wanda ba namijin da zai jishi hankalinshi Bai tashi ba duk acikin wannan set namu Mai suna *MUJALLAB* wannan mashahurin set a waje biyu kawai kike da damar samunshi , Zaki iya samunshi a wajena anan sokoto kenan ko Kuma a jahar Kano wajan Mom fu'ad wadda aka fi sani da gidan k'amshi, Wanda Zaki iya nemanmu ta wannan Numbers_ 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 08133079957 mmn Yusuf sokoto (likitar Mata) 08132506044 Mom Fu'ad Kano (gidan k'amshi) Zaku same MUJALLAB a farashi Mai sauk'i🥰🥰🥰🥰 _Amare zawarawa tanadinku daban ne na shirya tsab domin Yi maku hadin *sabon budurci* Wanda Zaki ciko ciki da waje ku hade Gam Gam kamar baku taba sanin wani d'a namiji ba domin kankarowa kanki mutunci da daraja a wajan oga_ _Hakama amarenmu Wanda suka samu matsalar rashin budurci sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,naku na musamman ne ,Hadi ne da in akayi makishi da izinin Allah sai kinzo kinamun godiya , kedai nemeni ta pc don samun cikakken bayani akan hakan_ *Idan fa nace Zan zayyano maku ire iren kayan da muke dasu to fa wannnan page din bazai ishemu ba ga Maison ganin kalolin kayana yayi sarving number ta yayimun magana nayi nashi zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd*🥰🥰🥰🥰🥰 *Pls in ba serious kike ba don Allah ki Bari sai kin shirya siya sai muyi magana azumi ne yanzu banason mu batawa juna lokaci*😊😊😊 08133079957 07069711327 Mmn Yusuf likitar Mata To Allah yaba amare da uwargida ikon ganawa da maman yusuf likitan mata yasa a dace da abinda ake nema a wurinta amin gadai hajiya mama ta fara baiya a gidan mayana. Maimunatu ina dai lafiya kira haka da wanan uban safiyan haka har kin ban tsoro gaba yana faduwa ina badai wani abin bane yafaru kuma ? Tsuki mama din taja tana fadin wallahi wanan banzan hjy kariman tazo jiya ta hanani barci da dadi da wani zance nata mara dadi akan maamah. Maamah dai yar nata ta fada cikin tsigan tambaya wallahi wani tuni tayi min kan yarinyar nan wai mun kusa samun sarakai gwanoni ko wasu hamshakai akan maamah din. Ai keda bakisan da hakan yana tafe gareku bane kome kike nufi kinsan fa maamah din nan ta faye shegen kyau da daukan idon duk inda ta shiga. Aina dauka kin gama da wanan babinko tuntuni don banji kina wanan zancen ba ga mazan yanzu kinsa su da sa ido ga mace mai irin dirin yarinyar nan taku idan bamuyi hankaliba sai kiga tazo tafi su Nana samun daki. Don Allah bari maganan nan ina raye har haka zai faru da diyana aikoda sayen miji ake zanje na sayowa su nana mijin da kudina nagani a fada na shiga tsara. Nasan zaki iya ai basai kin fada ba to yanzu dai sai na shigo ke nan ko kema ai kin sani tunda har na kiraki don wanan zancen ya tsaya mun a raina sosai wallahi. Barin shigo sai mu san yaya za ayi ki dubi hanyata zuwa gobe insha Allahu da sauri hjy maimuna tace anya gobe baiyi nisa ba kuwa dadina dake ke nan yar uwanta fada. Sun dai aje nagana zata ganta ko yau ko gobe da haka suka aje wayan suka rabu cewa zata shigo koda zuwa yammane insha Allahu. Gari ya haska ummah tashigo dubani ta sameni zaune ina addua take fadin kin kin samu tashi ke nan eh na bata amsa ina gaida ita da kwana ta amsa min tare da tambayana kaina nace da sauki. Allah ya kara sauki tayi min tana juyawa sai kuma ta tsaya tana fadin zakiko shiga school yau nace insha Allahu ummah ina mikewa to kifito ki karya da wuri kada ki makara ta fada ta fita. Mikewa nayi na nade abin sallah kafin nafara kokarin zame dogon rigan dake jikina ya rage sai dan wandon tie dake daga kasana ban dakin na fada nayi wanka kafin na fito na fara shiri. Sannu a hankali naji ciwon kan daya dameni jiya yana dawo min amma haka na daure na nufi wurin ummah dake zaune falo tana sallaman kannena zuwa makaranta. Zama nayi kujeran dake gefen wanda mamake zaune na dafe kai banyi magana ba har saida ummah ta fahinci hakan ta dago kai tana tambayana lafiya kike kuwa maa,ma ? Kaina dago da idanuwana da sukarine na girgiza kai ina nuna mata kaina da kamar ya tsage don ciwo kanne kuma ya kara tashi ta fada cikin dan rudewa. Wanan wani irin ciwom kaine haka ki karya muje asibiti zaifi a dubaki a can tea din da ummah tasa aka kawo min na kasa sha karshe da kuka haka na kwanta kife har ummah ta fita ta kira mai aikinta tabar mata kula da part ta kamani muka fita zuwa asibitin da ita. Magani aka bani muka dawo gida mun samu yan gidan sun tashi daga kwana don mama bata da karamin yaron yanzu don haka bata bude part din da safe sai sun shaki barcin su na safe kafin su bude wurin su. Ban san ya akayi ba mama taji cewa mun tafi asibiti da ummah sai gata a part din mu tana fada daga dakin nake jiyo muryanta sama sama tana fadin. Salma na gane yanzun kina son nuna min bani na haifi maamah ba da har za a kai yarinyar nan asibiti ina gidan nan ban sani ba. Nina isa in rabaki da yarki kawao dai ganin yadda ta kwanane kuma lokacin baki tashi ba da safe yasa na dauke ta zuwa asibitin do kada na katse maki barcin ki. Amma ai ciwo ya kauwar da komai ko kedai kin nuna min kece kika haifi abinki kawai yasa kikai min hakana ko yanzu din dan murmushi ummah tayi amma bata bata hakkuri irin yadda suka saba ba . Ta dai shigo inda nake kwance ta dubeni tayi min sannu na amsa da kyar ta fito tun ina jin muryan su sama sama suna wani zancen har na daina jinsu don barcin daya daukeni a lokacin. Yinin ranan yai aikin shi dukda yasan yanayi duk da madam tayi alkawarin ba zata bashi kudin aiki shi ba haka kuma bata bashi abinci amma hakan bai hana ya tsaya yai mata aiki tsakani da Allah ba dan kayan cikin kifin daya gyara ya saka a ledan da abincin nan plate biyu da dayan mai aikin tayi dabaran sayar dana farkon da zai wuce ta diban mashi wani maizafi ya gyara masu ko ina na shagon yaje yayiwa madam sallama ya tafi. Karfe shidda da rabi ya iso gidan nasu har lokacin ya samu unguwar a hargitse musanman kofan su da bai samu gyara ba ga ruwa ya jawo shara ya tara a kofan gidan nasu. Ya shiga da sallama da ledan abinvin shi a hannu ya karasa kofan Dije dake uwar dakinta tana dan gyare gyare jin sallaman shi yasa ta dakatar da abinda takeyi lokacin. Ta dan taso da dingeshi tana fadin Amadi har ka dawo ke nan ya amsa da eh Dije yaya kafan taki yau da sauki ko ya tambayeta. Fuska ta da yamutsa kafin tace Amadi sauki saina Allah tunda ba wani magani nake shaba yanzu ledan hannunshi ya miko mata ya juya kawai zuwa dakin shi tabishi da kallo. Kafin ta nisa ta mayar da kallonta ga ledan hannun ta tana mamakin meya riko haka da dan nauyi a cikin ledan tana budewa taga hadaden abincin da suke sayarwane a ciki kulli biyu sai miya da aka zuba mai dabban a cikin bakar leda. Shiko yana fita dakin shibya nufa ya kwabe kayan jikinshi ya saka wa yan nan tsofin nasa ya dauki abinda suke gyaran kwata ya fita kofan su da kewayen su ya gyara ko ina a cikkn azama din magariba daya kawo kai a lokacin. Kiran farko ya shiga gida ya kwabe wanan kayan dayai aiki dasu ya saka wani tsohon jallabiyashi ya dauki buta yayi alwala ya nufi masallaci duk wana abinda yake Dije na kallon shi tasan kotayi mai magana miskilacinsa ba zai bari ya amsa mata ba. Takan tausayawa rayuwan jikin nata mai rayuwa da gadara kamar dan wani da wata masu fada a gari zakace koshi din dan masarautane shi idan yana rayuwa irin tasa sai ka rantse yana da jinin sarauta a jikinshi. Itama alwala tayi ra shige daki don lokacin har sauron sun fara bin kafanta daga inda take zaune din tun fitowan da tayi lokacin daya dawo ya mika mata ledan daya shigo dashi a hannun shi. Bayan ta idar ta saka idon shigowan shi duk da tasan ba lalai bane ya shigo a lokacin sai an hada isha,i yafi shigowa gidan don hakane bata damu da dawowan shiba a lokacin. Chemist din dan bayaro dake unguwarsu ya nufa inda ya da hado mashi magani na dubu daya hardana shafawan da Dije tafiso a ciki rashin kudine ke hana ya saya mata har sai ya kare ta koma nema a karshe. Yana shigowa dakin nata ya nufa ya aje ledan a gefenta kafin ya samu wuri a gefenta yana kaiwa zaune tare da jingina bayan shi a bangon dakin yana sauke ajiyan zuciya lokaci guda. Me kuma na samu dan albarka da alaman yau dai mun wayi gari a cjkin sa,a ga leda shake da abinci har da, , , , Sai kuma ta dakata ganin maganin da tayi ya kwaso mata na ciwon kafanta harda abinda tafi so a ciki man abonoke da take shafe kafan dashi ya bar mata zugi. Kai zancena gaskiya maigida kace yau muna cikin falalan ubangijine haka masha Allah a ina wanan alherin Allah ya samu haka ta tambaya tana kallon fuskan shi. Ya dan ja tsuki tare da fadin kinsan ai na Allah basa taba karewa a duniya wallahi aikin nan dana tsaya dazun na taimakawa malam tanimu har yasa na makara. Ina zuwa jami,a madam ta hauni da sababin nan nata a cikin mutane tana min tozarci a bainar jama,a a nan na samu mai zuciyar tsusayi da imani kawai ta ban abinci da kudi ban santa ba ban ma taba ganin ta a school di nan ba sai kawai ta bayar wai a kawo min. Inji Allah ke nan Dije ta fada idan tayima don ta wullakantaka a idon jama,ane ai hakan ya zama ma alheri don ba duka aka zamo daya ba dama. Akwai masu tausayi har duniya ta nade yace kwarai kuwa shine Annah yarinyar da muke aiki a tare tayi min dubura ta sayar da wacan abincin sai ta ban wanan tare da sauran canjina kinga kudin nan ya tura hannu a aljihu ya ciro sauran dari biyun da suka rage ya mikowa Dijen . Ido ta zare da sauri tana fadin kudin haka sabbi dasu yace wallahi Dije shine na dauki dubu daya na kaso maki yanzu wurin maganin nan. Kaji abin Allah ba Allah mun godema yasakawa yarinyar nan da mafificin alheri yadda ta faranta muna rai Allah ya faranta mata ranta har abada kudi haka masu yawa ? Shiru yayi yana tunane a ciki zuciyar shi kafin Dije takai hannu tana miko mashi ledan abincin a gabanshi ya kalla yana sauke ajiyan zuciya take fadin nasn bakaci komai ba a hakan ko ? Banci ba kuma ban dauki azumi ba yau dan ganin zanyi aiki da yawa sai ruwa kawai nasha a can ya fada yana mika hannu ga abincin da ya riga da yayi sanyi ko alokacin. Ha yaci abincin duk da yana jin bakin shi babu dadi lokacin ya gama ya balle maganin daya sayowa Dije din ya kora da ruwa yana hamdala kafin ya mike ya fita ruwa ya dinga dibowa a makwabtansu yana cika radunan ruwan su kafin ya dauko na karshe ya shiga bandaki ya watsa ruwan ya fito. Dakin Dije ya leka ya samu tayi barci a lokacjn kofa ya jawo mata ya rufo ya nufi nashi dakin bayan ya saka dan abin da suke kare gidashi koda wani zai shigo masu gida da dare zasu iya jin motsin shi don barawo bai raina abin sata don an taba shiga masu aka sace wa Dije din tukunyar ta babba suna barci tun wanan lokacin suke rufe kofan gidan nasu. Washe gari kiran farko ya samu matashin saman abinda yake sallah mikewa yayi yakara zagayawa bandaki ya dauro wani alwalan daga nan ya kwankwasawa Dije kofa daga ciki ta amsa da gyaran murya yagane cewa ta tashi ke nan a lokacin yasa kai ya fice daga gidan. Babu kowa sai wani dattijo dake nafila shima nafilan ya fara kamar yadda dattijon daya sama aciki yakeyi kafin mutane su fara cika wurin daya bayan daya wurin ya cika. Bayan an idar da sallah ya jima yana addua bai fargaba ashe daga shi sai wanan tsohon a zaune a lokaci kusan daya suka mike kowa ya nufi hanyar fita. Amadi ya riga dattijon fitowa saidai a yadda yanayin tsohon yake tafiya yasa Amadin tausaya mai ta hanyar dauko mashi takalman shi da yawan jama,a yasa suka turashi nisa ya dauko ya daidaita mashi ta yadda zaiji saukin sakawa a kafanshi. Kafadanshi yaji andafa ana mai addu,a ya amsa da amin tare da dagowa yanawa tsohon godiya ta hanyan dan ja da baya kadan har lokacin daya daidaita ya saka takalman nasa. Ganin sun sauka daga dan steps din masallacin ya dan juyo yana fadin nagode baba Allah ya bamu wuni mai albarka sai baiga kowa a wurin ba shi a zaton shi tson yabi ta baya ya wucene a cikin duhu don wurin babu haske sosai don haka yasa kai yawuce zuwa gida. Sannu sannu yake jin kamar sanyi a jikin shi kwanciya a wanan lokacin ba halinshi bane amma sai yadan kishingida kafin gari ya ida wayewa. Mafalkin dayayine ya sashi tashi a firgice Dije ce tsaye a kanshi tana tayar dashi daga barcin ya amsa da na,am tace lafiya kake kuwa yau har wanan lokacin baka fito zuwa daukan karatun kaba ? Mikewa yayi yana mika gami da salati yana fadin wallahi sanyine naji lokaci guda na dan kwanta ashe barci ya daukeni ban sani ba a haka. Tashi ka gagauta ka shirya kafita kasan halin matar nan da kake aiki a karkashinta da fitinan tsiya kada kaje yauma ta hanaka kudin aikin ka ga kudin nan na jiya sai kayi amfani dashi. Ki barshi Dije zanyi sauri na karasa da kafa insha Allahu zan isa da wuri ya fada yana jawo tufafin shi dake rataye akusa ta dan tsaya tsaye sagale da hannu da kudin tana mamaki halin jikan nata. Tausayin shi take yadda shima yake tausayinta saidai basu da dabara sai addua a tsakanin su don talaucin da yai masu katutu a rayuwan su banda dan gidan nan da uwar garke da yayan ta hudu yanzu da suka mallaka basu da komai a rayuwansu sai hamdala ga ubangiji. Duk saurin da yayi kamar zai tashi sama ga jikin yana dan jin shi hakan bai hanashi makara ga aikin shi da yankan fara yiba kafin ya shiga class. Don har madam ta bar sakin cewa idan yazo ace dashi ya wuce kawai bata so yana zuwa yarinyar shagon ta tare shi tana tsugunta mashi jin haka yasa yayi kwana zuwa department din su. A dadafe ranan ya dauki darasin shi saidai ga dawo dole abin hawa ya nema ya dawo dashi gida yana kokarin ciro dan dari biyun daya kwana kusan bakwai cikin aljihunshi yana boyom shi yaji mai acaban yace dashi barshi kawai taimaka maka nayi aini ba haya nakeyi ba dama na kawo wani wurin. Godiya ya fara mai kafin shikan yaja mashin din shi ya tafi shi kuma yasa kai ya shige cikin gidan a kasalance daganin shi kasan jikin shi ba daidai yake maiba a ranan. Don shi mutum ne mai kazar kazar da zafin nama don yana amfani da karfin shi da kiran da Allah yai mashi na masi karfi a jika. Haka na wuni a kwance inbanda ruwan tea din da ummah ta matsa min nasha da safe babu komai a cikin cikina mama kuma tunda ta tafi bata kara lekowa part din mu ba da sunan dubani. Ummah ce ke faman zaraya a kaina har saida taga na dan samu sauki zuwa yamma na zauna ta dan rage lekoni a dakin . Allah da ikkn shi a wanan yammacin Abbam mu ya dawo daga Abuja kowa na zuwa falon shi gaidashi don haka sabian gidan mu yake . Saidai har yara suka gama zuwa baiga nazo na gaida shi ba yasa ya tambays ina mamata take ne banga giccinta ba a nan wani irin kawar da kai mama tayi gefe daya tana fadin tana part dinsu mana. Lafiya take kuwa ya sake tambaya a lokacin da ummah ke shigowa dauke da abinci don taron shi duk da basu san da dawowanshi ba a ranan amma bai rasa abinda zai ciba wanda zai saka a cikin shi. Wai maamah yake tambaya ta fada dana wani dan cicika she wai fushi mamakeyi a rana wai Abba ya dawo ranan girkin mama saboda haka an munafurceta ke nan shi da ummah. Ina mamata ya tambayi ummah yana fadin naga kowa yazo gaidani bangata ba tun dazun ya tambaya yana tsure ummah da idon jin amsan da zata bashi. Saida ta kalli mama take fadin tana daki bata da lafiya tun jiya take fama da ciwon kai dazun ma saida na kaita asibiti da safe da kan ya matsa mata. Subbahanallahi shine ba a fada min ba yanzu an samu magani ya tsaya ko ya fada yana saukowa daga saman kujeran da yake zaune a kai don yaji dadin cin abincin da zaici. Kallon mama yayi yana fadin hjy maimuna amma baki fada min ba ai dana kira dazun to ai naga uwarta ta kaita asibiti ko ta fada a dan tsiwace. Murmushi Abbacdin yayi yana fadin yau kuma salmace uwarta cikin zolaya ta juyo fuska daure tana fadin uwartane mana tunda takaita ina gidan nan nima banda labarin hakan. Ai ina na fada maki dalilin kaita tun dazun bawai na kaita da wani manufa bane wallahi naga dai za a takura makune kawai. Ni bashi ba yaya jikin nata yake yanzu Abban ya tambaya tana kallon fuskan ummah din yasa in ya kallo mama abinda zai samu a wurinta. ZAINAB IDRIS MAKAWA [21/12/2022 3:42 PM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ZAINAB IDRIS MAKAWA5️⃣ AR RAHIM,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA,,,,,,,🧺🔥🧺🔥🧺🔥🧺🔥🧺🔥🧺🔥🧺🔥 *HEHEHE KARO DA KARO SAI RAGO DAN AKUYA BA ZA YA IYA BA*💃🏻💃🏻💃🏻 *_MAMAN YUSUF YAR SOKOTO DAYA DAGA CIKIN K'UNGIYAR SHAHARARRUN MASU KAYAN MATA 'YAN SOKOTO, 08133079957 OR 07069711327 CALL OR WHATSAPP_* _ina kuke mutanena Yan sokoto dama sauran garuruwan da suke kewaye damu ,Kai har ma da na k'asashen k'etare ,Albishirinku . Ni ce dai shahararra Kuma gogaggiyar Mai Saida zafafan kayan matan Nan masu Sanya namiji ladabin Dole wato maman yusuf likitar Mata Yar mutan sokoto ,Kamar yadda aka Saba dai duk shekara to alhamdulillah wannan karon ma nazo maku da zafafa Kuma k'asaitattun kayan Mata masu kyau da inganci domin farincinku kawai_💃🏻💃🏻💃🏻🔥🔥 _Akwai discount ga duk abunda zaku siya , ma'ana an sauke farashi daga wannan lokacin har zuwa sallah da sati d'aya , bonunza ce darajar wannan watan da muke ciki karku sake ta wuce ku_ _ina Amaren mu na bana Kuma ba'a barku a Baya ba nayi maku shiri na musamman ,da kalolin kayan da Zaki kankarowa kanki daraja a wajan Mai gida,_ _akwai sahihi Kuma ingantaccen maganin sanyi_ _Maganin gyaran nono Mai kyau da inganci_ _Maganin tado da hips da duwawu komai kankantarsu da shafewarsu shape dinki yy kyau kema ki shiga jerin Mata masu aji_ _Maganin rage k'iba da tumbi_ _zumar kiba da garin kiba Masu ciko da rama cikin kankanin lokaci don Sam Rama batayi ba Yar uwa_ _Gefe d'aya zafafan kayan gyaran HQ kala kala Wanda zasu ciko ki su matseki Gam sannan subaki ni'ima da dandano irin wanda akeso ,hmmm kedai ziyarci maman yusuf sokoto Dake marna Police station ko Kuma ta numbar wayarta Kamar Haka 08133079957 ko Kuma 07069711327 don bambance tsakanin Aya da tsakuwa , zamu aika maki da kayanmu a duk inda kike acikin fadin Nigeria da Niger harma da wasu k'asashen , cikin aminci da yardar Allah ,karku manta a Dade anayi sai gaskiya_💃🏻💃🏻💃🏻💥💥 _Hmmmmm in Ana Dara fidda uwa ake ,har Ila yau darajar wannan watan min fito maku da wani mashahurin set Wanda Zaki samu kalolin Kaya aciki masu dauke da sirrikan mallaka , gefe daya ga hatsabibin turaren mallaka ,Wanda ba namijin da zai jishi hankalinshi Bai tashi ba duk acikin wannan set namu Mai suna *MUJALLAB* wannan mashahurin set a waje biyu kawai kike da damar samunshi , Zaki iya samunshi a wajena anan sokoto kenan ko Kuma a jahar Kano wajan Mom fu'ad wadda aka fi sani da gidan k'amshi, Wanda Zaki iya nemanmu ta wannan Numbers_ 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 08133079957 mmn Yusuf sokoto (likitar Mata) 08132506044 Mom Fu'ad Kano (gidan k'amshi) Zaku same MUJALLAB a farashi Mai sauk'i🥰🥰🥰🥰 _Amare zawarawa tanadinku daban ne na shirya tsab domin Yi maku hadin *sabon budurci* Wanda Zaki ciko ciki da waje ku hade Gam Gam kamar baku taba sanin wani d'a namiji ba domin kankarowa kanki mutunci da daraja a wajan oga_ _Hakama amarenmu Wanda suka samu matsalar rashin budurci sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,naku na musamman ne ,Hadi ne da in akayi makishi da izinin Allah sai kinzo kinamun godiya , kedai nemeni ta pc don samun cikakken bayani akan hakan_ *Idan fa nace Zan zayyano maku ire iren kayan da muke dasu to fa wannnan page din bazai ishemu ba ga Maison ganin kalolin kayana yayi sarving number ta yayimun magana nayi nashi zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd*🥰🥰🥰🥰🥰 *Pls in ba serious kike ba don Allah ki Bari sai kin shirya siya sai muyi magana azumi ne yanzu banason mu batawa juna lokaci*😊😊😊 08133079957 07069711327 Mmn Yusuf likitar Mata Ban yarda wata ko wani ya sake audio din wanan novel ba na sayarwa S Zaria tv dashi don haka idan kikayi gangancin sakeshi sake da hukumace . Zan iya cewa wanan zuwan bazatan da Abba yai masu a ranan Kuma ya sauka dakin ummah fake da girki shine ya jawo fitina da zan iya fada na farko dana taso gidan mu da wayona naga sunyi a tsakanin su . Don aka,idance Dole mamace take karban Abba a duk lokacin da zai sauka garin zasuyi ta rawan kai da rawan jiki da gyare gyare wai Abba zai dawo gida rana . Ashe ba karamin bakin ciki ummah take kumsa ba a hakan da ake mata din don abu mafi zafi da munine ga mace don lokacin nunawa ne kawai batayi a fili kawai don har takan zage ayi wasu aiyukan a tare damu da ita. Don ina Kan akwai iya girki ba kadan ba abinci koda missali kai mata bayani zata zauna tayishi kaci a cikin kwanciyan hankali da dadin rai. Shiyasa mama takan gayatota ckkin dabara tazo saka hannu sai gashi yau ma da Abban yai masu zuwan bazata dayace sunzo kaduna wani tarone daga nan ya yanke shawaran yazo gida tare da abokan shi tunda yana kusa da gida duk hakan bai gamsar da mama ba sai take ganin kullawa sukayi shida ummah cewa zai dawo a ranan girkinta din ranan. Bude abincin dake gaban shi kamshin sakwarane ya bure falon ya lumshe ido yana kao hannu saman marfin kulan miya wani kamshin dadi na miyat taushe ya kara bin bayan na sakwaran. Kai salma lalai ke yar aljannace kamar kinsan nafi kwana goma ina marmarin wanan abincin a raina wallahi sai gashi nazo na sama kinyi shi . Munafurcin banza da wofi wa za a mayar yaro a nan an hada baki anyi abu zaku so ku dinkeni ta baibai don anga sokuwa a zaune kome ? Lokaci daya duk suka juyo suna kallonta a cikin mamaki Abba din yai karfin halin fadin wanan wani irin maganane haka kikewa mutane ? Aiko kamar dama mama jira takeyi tayi cikin Abba tana fadin rufa min baki munafukin namiji kawai kun kula da salma cewa yau zaka dawo kazo nan yanzun kana nuna cewa tafiyan tazoma a bazatane. Au bani da halin dawowa ko yaushe nayi niya a gidana dole saina kira na fada maki kome kike nufi ban fahinci wanan maganan ba ? Wani kallon banza ta watsa mai kafin tace au yanzu kasan wanan ashe ta juya wurin ummah tana fadin mu zuba nidake a gidan nan salma dama ai a zuben muke ko na canza makine a yanzu kuma ? Fita tayi daga falo rai bace ya bita da kallo kafin ya juyo inda yake yana jan uban tsuki dagawa ummah tayi daga inda take zaune tana fadin dama haka duniya take. Duk abinda mutum yake shukawa na rashin gaskiya watarana shi zai fada da bakin sa duniyace kuje na barku ga Allah daya haliccemu. Kada ki kara bata min rai a wurin ya fada a hasale ummah tace Allah baka hakkuri saidai kayi kuskuren fada masu asalina duk da bani kaidai yanzu barnan sunan ya shafaba har da yayan ka dana haifa. Fita tayi don kada ta sake hawayen da take tarawa a fuskanta ya sauko har ya gane hakan gareta tayi saurin fita zuwa part din ta zuciyarta na cunkushe da bakin cikin abinda ya faru din. Dakin kwananta ta shiga tana sake kukan lokaci guda inda takai tsawin wani lokaci a hanka muryan Abba taji yana sallama a fadin tare da fadin koba kowane nan ya turo kofan . Daga inda take kwance ta kalloshi tana dagowa shima kallonta yake yana mamakin kukanta duk da yasan abinda takewa kukan a lokacin ina mamana takene ya sake tambaya . Da kyat ta iya budan bakinta tabashi amsa da tana dakinta kwace kika barta ita kadai a can kina nan kina wani shirme naki can na banza . Har yakai kofa yaji tana fadin zaka iya komai a shirney gareni don kome akaimun kajamin shi da yadda ka daukoni ka kawoni cikin yan uwanka tun farko ka darajani da dole kowa naka ya darajani a yanzu dani da yarana duk ba a bakin komai muke a gidan nan ba haka gun yam uwanka dake muna kallon uku saura a yanzu. Bai iya furta komai ba yabar mata dakin zuwa inda nake kwamce na kifa ciki kaina da bana son kitso yana bajabaja a saman filo dagani kasan barcin wahala nakeyi a lokacin. Ya dan dade tsaye kaina yana nazarina kafin ya fara kiran sunana a hankali da kyar ya samu na amsa mai ina dago kai na kalleshi saida ya gyara tsayuwan shi a lokacin. Mamana meke faruwa dake haka meke damun ki haka tun yaushe kike fama da wanan ciwon haka kika koma kamar bake ba ? Kai kawai na iya nuna mai na mayar da kan nawa saman filo na sada shiru Abban yayi yakafa min idanu nadan lokaci kafin ya kwalawa ummah kira ta taso zuwa dakin . Tunkan ta iso yake fadin wai tun yaushene yarinyar nan bata da lafiyane haka saida ummah ta hade wani malolon bakin ciki a cikinta kafin tace dashi tun jiyane data dawo school din take haka. Kin tambayeta meya sameta na tambaya kai kawai take nuna min kuma taki cin komai tun jiya din sai dan ruwan tea data kurba a cikinta da safe da zamu tafi asibiti. Subbahanallahi ya fada kafin ya dubi lokaci ga agogon dake daure a tsintsiyar hannunshi yana fadin yanzu darene goma har ya wuce wa zamu sama da daren nan haka ? Dawai nace ko za, , , , , kome ya fada jin tayi shiru ko za a kira malam bawa nan makwabcin ka don yana kamun kai kasan irin haka ko wancan lokacin shi aka kira min a cikin su hassan. Fita yayi ba tare da magana ba yana kawai tsakar filin daya rabamu da part din mama ya dan kalli kofan part din yana rufe don haka yasa kai ya fice kawai zuwa falon shi don har lokacin akwai yan fadan shi a wurin suna fira su. Wani ya kira cikin yaranshi ya turashi ya kira mashi malam bawa din suka koma ciki suna maganan daya shafi harkam siyasan zafara din a lokacin ne mutumin ya iso tare da makwabcin gidan mu din malam bawa duk da muna da dan nisa dashi. Falon yayi shiru bayan ya shigobsun gaisa ta hanyar yiwa juna mubayi,a Abban yace wallahi dazun na dawo na samu yarinyar wajena tana fama da matsakaincin ciwon kai shine na tura a nemoka koda taimakon da za a iya bata. Na,am malam ya fada tare da tambayan Abba din da kan yana mata nauyi ne ko kuma ciwone kawai irin na ciwon kai dai haka ? To gaskiya kodana lekata ko magana bata iyayi a lokacin zan mace bata san nazo kantaba Na,am malam ya kara fada to yanzun dole sai na ganta don musan ainihin matsalan nata don zao yuyu in bada maganjn da bashine ba. Yan fadan Abban suka amsa da fadan hakane ba matsala Abban ya fada yana kokarin mikewa yake fadin zamu shiga sai ku jirani nan in fito zama suka gyara sukan don sunga Abba gari kamar sunga central bank ne su. Don sunsan cefanen su lafiyace a ranan don mayayi shigar dare da cikar yafi haka yawa a wurin part din mu yaiwa malam din iso malam ya tsaya daga waje Abba din ya fara shiga. Bayan yaiwa ummah magana ummah ta mike zuwa dakina ta kara gyara min yanayina kafin ta fito tana fadin su shigo ina nan kwance kamar yadda Abba din da ummah suka fita suka barni. Ido ya dan kuramin na dan lokaci kafin ya juyo zuwa inda Abba yake tsaye shima kallona yakeyi yana ganin kamar ban numfashi a lokacin kun kaita asibiti ne ya tabayi Abba eh dazun sun kaita akace ya fada. Alh wanan ba laluran asibiti bane zuwa asibitine ma ya kara tayar da jikin ya koma haka don gaskiya su hakan ma sukafi bukata don su samu daman shiga jikin dan adam sosai a lokaci. Wa,iyazu billahi ita maman nawa ina ta hadu da iska kuma naga ba fita sukeyi ba in ba zuwa makaranta ko wani abu ba da zai fitar dasu a gidan nan ba. Su ko ina suna nan musaman bandaki ko wani wuri inda shara yake taruwa ko a wurin da ba a cika shiga kai da kaiba haka ko ina dai zance sunan a tare damu ako ina dan Adam ke rayuwa inka debe wurin ibadan mu. Ikon Allah Abba ya fada malam yace da alama ai ba shiganta sukayi inma shigantane zasuyi bayanin dalilinsu na raban ta din sukayi. Matsowa yayi har inda nake yana fadin hjy sallamu alaikun sai ummah ta mike tsaye daga inda take zaune wurin kaina taja dan baya kadan daga wurin su. Kan nawa ya dafa ya fara karanto min addua cikin dan daga murya kafin na fara dan motsa hannuna a hankali ya kara sautin karatun shi kafin can na sauke nauyayyen ajiyan zuciya da dan gyara kwanciyana. Ya juya wurin Abba yana tambayan shi menene ainihin sunanta fatima zarah ya fada ku saba da kiranta da wanan sunan suna na musulunci na yanka abune mai muhinmanci da akeson bawa yasaba da amsa kirashi dashi don ko a kabari da sunan shi na ainihi za a tashe shi. Amma yanzu wanan yawan sauya sunan yana kara taimakawa shedanu wurin saurin shiga izuwa jikin bawa alamane na yawaita bidi,a ga al,umma wani sunan ma nasu ne muke aro muke kiran yayan mu dashi. Zaku kirata da fatima ko zarah don zarah sunane na musulunci duk sunane daya shafi addini wanan din mai babban suna kamar wanan ba lalai bane a sauya mata sunanta na kwarai da akai mata huduba ko walima dashi ma,ana saddakan makon haihuwan ta. A sabule ya iso gari don ranan darasin kanshi dauka dai yayi amma bawai ya fahinci wani abune sosai daga ciki yana zuwa dakin shi ya bude ya shiga. Jin motsin bude kofan shine yasa Dije ta leko daga dakinta don ganin wanda ya shigo sai hangoshi tayi yana shiga dakin nasa a lokacin tayi. Shiru shiru bata jishi ba yasa ta mikewa zuwa dakin daga kofa ta tsaya tana magana Amadi lafiya yau ka dawo haka da wuri gida nayi jiran ka shigo banga shigowanka ba. Jin shirun da tayine yasa ta daga tsohon labulen dake kofan dakin nasa kwance yake saman tsohon katifan shi dake yashe kasan dakin ya kwanta yayi rubda ciki. Ikon Allah yau Amadi kaine da wanan irin kwanciyan da ba, a son ga musulmi ya kwanta ya kifa ciki bansan ka da irin wanan kwancin ba haka ? Jin shiru baiko motsaba yasata kutsa kai cikin dakim gabaki daya Amadi fa wai lafiya kake yau din ko wani abin ke samun kane ? Hannu ta mika ta dafo kafadan shi wani zafi ya daki hannun nata da sauri ta jaye hannunta saman jikinshi da sauri tana irin salatin su na mutanen da sai ta dauko wanan kafin ta aje ta dauko wani ta dora a kai. Amadi jikin ne yayi tsanani haka ka dawo baka fada min ba yanzu ina amfanin kwanci da ciwo haka a cikin daki ni Dije ta ina zan soma a garin nan. Allah kazama muna gata ya Allah ka dubemu mun tuba Allah ta fada tana kokarin kara taba jinkin nasa taji saidai tana kai hannu taji kamar kara zafi jikin nasa yayi a lokacin kuma. Hankali tashe tayo waje zuwa dakinta tana jawo gyalenta na sallah ta dora saman kanta ta nufi waje gidan makwabtansu ta nufa saidai ba taimako don maigidan bayanan don haka ta fito daga gidan. Malam Tanimu ta hango kofan gidansa wurin sana,anshi ya dan rarafo yasha iska don bai gama farfadowa daga tausan da gina yayimas bako a lokacin. Ganin ta a hargitse yake tambaya Dije mai kamu ince ko lafiya ina fa lafiya malam Tanimu jikana ya dawo min a cikin wani yanayi na rashin lafiya yana kwance a dakinshi rai a hannun Allah. Subbahanallahi ya fada yaba yunkura saidai gefen kafadab shi da gina ya taushe yayi tsami a lokacin yasa ya koma da sauri yana yamotse fuskanshi kafin yace meke damun shine ? Dama tun kan ya fita yake fadin sanyi yakeji da kuma nauyin jiki na jiya kuma yace kai ke dan sara mai haka dai ya fita yau din zuwa daukan karatun shi na boko sa yakeyi. Yanzu shine nace bari nazo ko za a taimaka min ko wani shawara na samu ga mutane indai da kai barin bashi wani magani ya shaka in,sha Allahu zai samu lafiya indai ya shaka wanan din. Kinsa sana,ar tamu dole saida tambaye tambaye don haka na aje wanan danaji ba daidai sai nadan yi amfani dashi naji wasai. Mikewa yayi da kyat ya shiga gida ya dan dauki lokaci kafin ya fito sai gashi ya fito da kullin dan bakin leda a hannunshi yana fadin ina ai Amadi yaron kirkine bada kamar shi a unguwar nan baki daya . Ki kai mashi wanan insha Allahu yana amfani dashi kome ke damunshi da yarda Allah zai sake indai yayi amfani da wanan dai ya aje sauran a wurinshi. Godiya sosai Dije ta fara yi mashi kafin ta dingisa kafantal taja zuwa gida yana kwance yadda ta barshi ta zaunava kusa dashi tana bude ledan kafin ta debo ta turmuza bashi a hanci ta koma gefe ta zauna ta kafa mai idanu tana tunane a zuciyar na jikan nata. Kafin dan wani lokaci taji ya saki wani irin atishawa da karfi lokaci guda tana zaune saida ta zabura daga inda take zaunen tana ambatan sunnan shi take fadin Amadi sannu sannu kaji Amadi. Wani atishawan ya kara sakewa har yana dan dagowa daga kwancen da yake dije sai fadi take Alhamdullilahi barka Amadi sannu kaji Allah ya yaye sai kuma tasa kuka lokaci guda. A hankali ya fara bude idonshi yana ganin dishi dishi a dakin kafin ya sauke kallonshi kan Dijen yana fadin Dije lafiya dakyat yake wanan maganan lokacin. Sannu Amadi ta fada a cikin muryan kuka tana share hawaye da gefen gyalen ta tace yaya jikin hankalina ya daga sosai banda dabara shine na tafi wajen malam Tanimu yabani wanan na shaka ma tana nuna mai kullin dake hannunta din. Kallon maganin yayi a hannunta kafin ya yunkura da niyar tashi jiri ya mai dashi ya kwanta yana lumshe idanunshi a hankali tare da jin wani iri a idonshi ya mayar ya rufe. Kaci wani abin kuwa yau ta tambayeshi ya dan girgiza mata kai yana gyara kwanciya ta mike ta fice daga dakin kwano ta dauka ta fice daga gidan . Wurin masu sayar da abinci layin ta nufa ta sayo shinkafa da taliya da ganye a sama ta kawo mashi dakyat ya tashi ya fita ya wanko bakin shi ya dawo ya ya zauna ta kara tura mai abincin gaban shi . Saida ya dan samu natsuwa ya bude kwanon shinkafan ya kalla yasan saye tayi don basu da halin dafa wanan a gidansu tausayin kakan yaji ya kara shigan shi lokaci guda yana tausayawa tsohowan kan irin rayuwan da suke fuskanta din. Mikewa tayi ta fice daga dakin ruwan zafi ta hada mai ta kai mai bandaki ta dawo tana ka gama tashi ka watsa ruwa a jikin ka ko zakaji karfin jikim naka ko ? Sai kuma takai kallo ga kwanon dake rufe har kaci abincin ke nan ta tambaya tana kallon fuskanshi ba zan iya cin wanan din ba dije ya fada ya kokarin mikewa ta sakw fadin me zakaci to ? Banjin cin komai a yanzu ya fada tare da mikewa da karfi ya barta dakin tsaye tana mamakin shi dama ita din da yunwa tare da marmarin shinkafan take saidai babu halin hakan a gareta. Yasa ta daukan kwanan zuwa waje ta zauna ta faraci tana lumshe idanu wani gefe kuma tana jin zafin kudin data fitar ta sayo wanan abincin gashi yanzu baici ba ta bata kudin a banza. Shiko yaki cine don yasan itama tana so ko kan ya fito har ta kusa gamawa da abincin ya fito daga bandakin wankan maza yayi na watsawa aji iska a jiki kawai a lokacin. Alwala ya zauna yayi don ya rama sallolin dake kanshi yana kallon dijen a fakaice tare da girgiza kanshi ya mike zuwa daki ya gabatar da sallah bai sake fitowa ba sai washegari. ZAINAB IDRIS MAKAWA [25/12/2022 3:34 PM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣ AL MU'MIN,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA BA TARE DA HAKKIN KOWA A KANKI BA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN ,,,,,,,, Washegari ummah na tana kitchen tana hada breakfast na sameta a tana tsaye tana fere arish daga bayanta nake fadin ina kwana ummah ? Da sauri ta dan juyo zuwa inda nake a kofan tana fadin fuska ba walwala a cikinsa maamah kin tashi yaya kan da sauki ta fada tana kallon yanayi na a lokacin. Nace eh ummah ina kwana yau kece ke girkin da kanki kafin Tani tazo tace nice kinsan Alh na gari dan anjima nan kadan jama,a basu barin ya zauna karshe ma ya fita. Abba ya dawone na tambaya a cikin mamaki jin haka yasa ta juyo dakyau tana fuskantana tare da fadin yadawo mana jiya ai har nan yake wurin ki shida malam bawa ai. Cikin mamaki na dago kai na kalleta nace malam bawa waye haka ummah tace wanan malamin dake kasan layin nan shi ya dauko a cikin dare yazo ya ganki. Jikinane yayi sanyi na karasa inda take ina karban yunkan data dauka a hannunta tana shirin fere dankali don ta nufi inda dankali yake na tako ina mika hannu zan karba. Baki da lafiya ki koma ki zauna ta fada ummah naji sauki zan iya na fada ki barshi ai ba wani abin mai yawa zanyi ba dankalin nan ne kawai da kwai zan soya sai ruwa tea gaya na dora a kattile. Hakan baisa na fasa amsan yukan a hannunta ba ta miko min kafin ta juya ta duka tana debo min adadin dankalin da zan fere din a lokacin. Tsaye nake ina fira naji muryan ummah tana fadin waini Maamah ina kika hadu da iskane haka har suka shafeki ? Wani irin juyowa nayi wanda ya fitgita ummah har ta kalli yukan dake hannuna danayi setin inda take dashi da sauri na sauke hannuna kasa tare da fadin iska kuma ummah ? Aiba shiganki sukayi ba shafanki kawai sukayi malam yace ki kula da addu,a maamah ko banza kinsan yadda muke a cikin mutanen nan bawai sun daukemu da daraja bane. Don gani suke har gobe mu bamu cancanci rabar Alh ba matsayin mu baikai ace muna cikin ahalin Alh ba a yanzu don kasancewar iyayyena tallakawa ko don na zama bare a cikin su yasa har ku suke kallon ku a matsayin da bankai ga tantanceshi a zuciyana ba. Kallon Ummah nake cikin mamakin zancenta gareni wanda ban gama na iskan data fada sun shefeni ba ga wani zance ta dauko min a yanzun kuma wanda na kasa tantance inda zancen nata ya dosa a lokacin. Taci gaba da fadin sai jiya na kara fahintan cewa har yanzu maman ku bata dauke mu da muhinmanci ba a gidan nan don irin maganganun data fada min a jiya kan kawai wai Alh ya dawo gidan nan a ranan girkina ta rufe ido ta fada min magana na kaskanci lokaci guda. Nayi duk kokarin da zanyi wajen tausan zuciyana a zauna lafiya amma a kwanakin nan tun dawowan mu garin nan yanzu ina ganin wasu halaiyan da hjy maimuna take tsiro min dasu na daban dake nuna ni banda daraja ko kima a wurin Alh da kowa. Ummah meta fada maki haka haka har kika kasa hakuri dashi ranki ya baci haka don nasan a zaman ku kece mai hakkuri da kawar da ido akan komai da akeyi a cikin gidan nan. Nishin ciki ummah tayi lokaci guda tana fadin yi sauri muyi aikin nan kada mu makara rana ya fito bamu gama ba naci gaba da fere dankalin gabana a hankali zuciyana tab da tunane. Allah ya taimaka anyi angama har ankai falo an jera duk lokacin ba wannda ya fito ummah ta koma tayi wanka ta shirya cikin wasu simple lace masu taushi dinkin zani da riga sai turare mai taushe data goga a jikinta. Part din Abba ta nufa sai ta samu mama a cikjn zaune tare dashi suna magana da ace can bayane fita zatayi daga dakin da sauri amma wanan karon ga mamakin mama sai taga tayi sallama ta shigo. Abbah tafara gaidawa tayi mai ya gajiyan hanya kafin ta juyo inda mama take tana fadin hjy antashi lafiya ya kwanan su Aisha dacewa yan matan dakin mama din a yanzu su biyu. Ciki ciki mama ta amsata ba yabo ba fallasa ta mike daga inda take zaune zuwa bandakin Abba din ta hada mai ruwan zafi ta kara gyara wurin ta fito. Lokacin ne Abba ke fadin mamana ta tashi kuwa ko har yanzu bai sake ta ba tace tashi tare ma mukai aikin breakfast da ita ai. Ya jikin nata yanzu ummah tace Alhamdullahi don ta dan watsake masha Allah ya fada barin yi wanka na lekota sai wayanshi dake gefe ya dauki kara lokaci guda ya kalli wayan kafin yace jiya saidai muka dauko malam bawa wa mamana lokacin kin rufe part dinki. Umm, ummmm ta fada kawai tana mikewa tsaye tare da fadin yanzu ni ai uwarta ta nuna bani na haifeta ba don ta nuna min hakan kaima gashi kuma ka fada yanzu da bakinka ai. Da inada muhinmanci ko iko da ita aikona rufe kofa zaku tayar dani mudai zuba daku inga iya gudunku inda zaku da wanan sallon da kuka dauko min a yanzu. Dukkan su kallon mamaki sukai mata lokaci guda ta juya ta fice daga dakin ta gaban ummah tayi saurin jada baya da sauri kada su kai ga hada jiki abinda ba a so ke nan kishiya da kishiya su hada jikin su yana jawo tsiya a gida koga mijinsu inji manya. Na rasa meye matsalan maimuna a kwanakin nan murmushi ummah tayi ba tare datace mashi komai ba tabarmashi dakin itama ya bita da kallo yana gyada kai. Mikewa yayi ya shiga wanka ya fito ya ya shirya bai zauna cin abinci ba ya nufi part din ummah tana zaune da kannena a falo su uku ya shigo part din. Gaidashi suka farayi ta hanyar tasowa daga inda suke zaune suna mashi sannu da zuwa tana amsa masu tare da tambayan su karatunsu a lokacin naji muryan shi a falon mu yasa na nufo falo da sauri. Daga kofa da zaka fito daga dakunan kwanan mu nace Abba you are welcome ya dago inda yake yana kallona fuskanshi cike da murmushi yake fadin mama kece nan haka yau ya fada a cikin kulawa. Karasowa nayi zuwa tsakiyan falon namu na sameshi kasa nakai yadda muka saba gaidashi ina fadin ina kwana Abba ka dawo lafiya yace Alhamdullahi mama yaya jikin naki da sauki dai yanzu ko ? Kan ya daina ciwo ko jiya nazo mun dade dake baki san lokacin da haka ya faru ba dake hankalina ya tashi jiyan sosai yadda na ganki din sai nake tunanen ina kika hadu da iska haka. Da sauri na dago kai na kalleshi kafin nayi kasa da kaina da sauri ba tare dana bashi amsa ba ganin hakan yasa yace to ki kula don Allah mama don malam ya fada muna gamo dasu kikayi a wani wajen. Nan ma na sake dago kai a cikin mamaki sosai ina ksllon su Abba din nace dasu Abba ban hadu da kowa ba hakani bansan zancen kaba Abba. Kallon ummah yayi kafin ya juyo inda nake gurfane yana fadin ki kula da kanki watarana inyi lfahari dake uwata yawan jin kida da kallace kallace a cikin dare ko shiga bandaki kai tsaye ba tare da yadda musulunci ya koyar damu ba duk ki daina uwara don tsaron lafiyan ki. Na amsa da toh Abba nagode ina mikewa hannu yasa ga aljihun riganshi ya ciro kudi masu ya miko min lokacin har na juya zan tafi tafi kanena daya ke fadin anty maamahb Abba yana mika maki ya nuna min Abban da hannu. Juwowa nayi inda Abban ya ya zaune ya rike kanin mu karami a jikinshi wanan sallon na Abban namu mun dade rabon mu da muga irinsa a garemu tun dowowan mu garin zamfara Abban ya daina bamu irin kulawan da muka taso yana bamu. Lokacin da muke zaune Abuja kula muke samu wanda duk wani uba zaibawa iyalanshi irin wanda ke kawo shakuwa ga iyali amma muna dawowa sai sallon rayuwan ya canza a wurin mu gaba daya har Abban namu din a yanzu. Don ko bu za a bamu saidai mama ce zata sayo ita Abba zaibawa kudi ko kuma ta saya idan yazo ta karbi kudinta a hannunshi. Irin abubuwan da dai ke tauyewa dan adam hakkinsa da rashin yanci a gida shi muke gani a zamam mu nan zamfaradin daga mu har mahaifiyar mu muna a tauyene muna zama na rashin gata a cikin mama da yaranta wanda muke ganin su suna komai nasu a cikin gata da walwala na jin dadin nuna halin akwashi a gidan mu din. Don ko motan da nake hawa yanzu wanda anty Aisha tayi amfani dashine mama tace ta barmin shi a ka sayo mata wani na mata mai kyau na yayi ni kuma don zuwa school aka ban wanan din don shima baiji jiki ba. Gyara akai ta kara komawa sabuwa nake hawa har mutane na ganin aimu a cikin gata da jin dadi muke koda yaushe don basu gane gaskiya idan ba wa yanda suka zamo na jikin mu ba sunsan komai. Kaina girgizawa Abba din alaman ya barshi murmushi naga ya sake a fuskanshi yana fadin uwata idan ban bakiba wa zai baki ki karba karbi ki aje a wuri ki. Hannu bibiyu na mika na karba ina godiya kafin na tashi na mike na bar falon saida ya dan jima da yaran kafin ya fito yal nufi part din mama data riga ta samu labarin cewa Abbn yana part din mu kusan minti ashirin a ciki tare da mu. Don haka yana shigo tana zaune ta hakince saman kujera sai commad da take bayarwa daga inda take zaune din don ita mama tana da yan aiki har uku part dinta. Bayan diyan yan uwa maza da mata dake zaune tare da ita don har yan aikinta biyu a nan suke kwana a gidan namu don aikin mama. Abba ya shigo da sallaman shi fuska mama ta hade mai nan wanda suke falon suka shiga gaida Abba din yana amsawa ya kai zaune a gefen mama din ta dan jaye tana gyara zama. Lafiya naga kin hade rai haka ta kallo shi tana fadin duniya na hada haka kawai za a ce wai na hade rai a kan me kan wa yancan banzan iyalin naka kome zan hade raina. Murmushi yayi yana fadin sune kuma banza yau da bakin ki ke fadawa iyalina haka maimuna wai meke damun kine haka wai ? Lokacin su Aymana da Aisha suka fito daga dakunan su jin muryan Abba din a part din nasu suka fara gaidashi kafin su fara zuba mai shagwaba yana biye masu. Daddy sai ka ban kudin gaskiya don in katafi saidai muji cewa ka bar gari kila Aisha ta fada tana wani shagwaba kamar karamar yarinya. Dole Abban yasa hannunshi a aljihun shi ya ciro kudi masu yawa suma ya mika masu har lokacin mama na zaune sai busan iska takeyi tana jan kamshi ita a dole an mata ba daidai ba. Yayin da shikuma Abban yake kokarin ganin cewa ya daidaita tsakanin shi da mama din ita kuma tana bultsewa. Ranan ya kamata ya juya don wayan daya samu amma dole ya daure ya kara kwana don mama suka daidaita kansu suka koma daidai. Shi kanshi Abba din a lokacin ba zaice ga dalilin dayasa yaji lokaci guda ummah ta tsaya mai a rai haka ba har yake dan jin tausayinta ita da iyalanta a wanan zuwan. Don baibar gari ba saida yayi dabaran ganin ya kyautatawa kowa don ya cikawa ummah account dinta da kudi har saida tayi mamakin ganin hakan wanda da dane saidai mama ta bata idan yatafi tace Alh ya basu su rike. Lokaci guda itama ummah din tana jin wani son mijinta yana taso mata dan lokaci lokaci a ranta wanda yasa Abba yana isa Abuja ummah ta kirashi tana mashi godiya tare da addua mai inganci a gareshi wanda hakan yasa shi lumshe ido a cikin wani yanayi. Yau kwana biyu ke nan yana zuwa school yana dawowa hannu sake ba kamar yadda ya saba rikowa Dije dan ledan abinda ya samo a wurin aikin shi ba. Saidai Dije din ta amsa gaisuwan shi sannan tayi mai sannu kafin tace da alaman dai kunyi fada da shugaban aikin kuce kwana biyun nan ko ? A cikin mamaki ya juyo yace tun wancan ranan ban koma wurinta ba don na samu labarin cewa tace idan nazo korata zatayi yasa nayiwa kaina kiyamalleni da ita. Ka kyauta gara da baka tafi ba ina amfanin wullakacin Allah daya bata bai manta damuna muma idan da rabo namu yana tafe a wurin Allah. In sha Allahu ya fada tare da jingina jikinshi da bangon ginansu ya shiga tunane don yasan abinda tsohuwar keyiwa dan abincin daya saba shigowa dashi gidan da yanzu ya daina yasa ta kai ga magana har ta fahinci akwai magana. Itama dijen shiru tayi na dan lokaci kafin taji muryanshi yana fadin sana,a nake son in nema in fara yi saidai jari shine matsalata a yanzu don sana,a saida jari mai dan tsoka a hannun ka. Tau Amadi kace kayi sana,a babu wani kudi ko abin sayar a hannun ka indai ba wa yan nan dabbobin da su kawai muka mallaka a yanzu ba. Saidai idan su din zaka kama ka sayar saika rike dan kudi a hannunka kai ya girgiza mata tare da fadin mu daiyi addua Allah zai kawo muna mafita ga komai. Allah ya nufa ta fada a sanyaye sai kuma ta dora da fadin dadai kabi shawarana sai ka dauki ita uwar garken kakai kasuwa kudin sai kayi amfani dashi Allah yasa akbarka kaga saura kwara hudun in Allah ya raya muna su sai a more masu kuma gaba. Dije ki bari na kara addua a kai insha Allahu Allah ba zai barmu haka ba da yardan ubangiji da fadin haka yai shiru yana tunane ba komai yake tunane ba sai halin rayuwan daya tsunci kanshi a ciki . Yau ace mahaifinshi da mahaifiyar shi suna raye amma yana zaman kunci irin na marayu don dan wani dalili mara tushe da mahaifin nasa ke takama dashi a zuciyar shi. Har yakai dije na magana dashi lokacin bai jiba yayi imani da abinda zuciyar shi ta yanke mashi akan mahaifin nasa. Dago kai yayi da idanuwan shi da suka kade sukai ja kallonshi tayi lokaci daya sai taji jikinta yayi sanyi ta fasa fadin abinda tayi niyar fada mashi din a lokacin . Shirun dayayi yawa yasa ta dauko mai zance makwacinsu da maciji ya sara a daji jin hakan yasashi dago kai da sauri yana fadin subbahanallahi shi malam Abashe din ? Tace kwarai taci gaba da fadin dazun nan aka dawo dashi daga gona inda abi n ya sameshi suje noma gonan su a can ya tabashi aka daukoshi zuwa gida. Yanzun dai suna asibiti dashi ance magani dubu sittin da biyar na shiga masu tanzango abin ba dadi gaskiya saisai Allah ya gyara kawai. Bari inyi sallah sai in leka gidan in yakama har asibitin sai in tafi jn gaidashi can tunda yau naga babu hadari a garin ya mike ya nufi inda suke aje buta. Washegari na tashi da sauki sosai don haka na shirya zuwa school lafiya lau na shiga mukayi darasin farko bamu fito ba sai sha biyu da rabi. Wurin motana na nufa na bude shiga na zauna nafito da goran ruwa tulawa cikina saida nayi rabin ruwan na daga goran na cire a bakina. Kainane ya sara lokaci guda hakan yasa na dora kaina saman sitiyarjn motana na dukar da kaina lokaci guda motar ta fara horn hakan ya jawo hankalin mutanen dake dan sintiri a wajen. Wai yarinyar can tana da hankali kuwa tun dazun take duke mota na horn haka wasu gugun matasa dake zaune suke fadi daga bayan su Amadine zaune yana karatu saye yake a cikin wani dogon wandon jeans Pdayo kode sai wata shirt fara mai zanen kanana kana tsaye jikin rigan duk da farine shima rigan ya kode saboda tsufan da yayi shima. Dan juyowa yayi inda yake jin horn din yanatashi ya hango mace ta kifa kai saman sitiyari mikewa yayi da sauri ya nufi wajen kamar wanda ake ingizawa zuwa wajen. Ganin ya nufi wajen ya kara jawo hankalin sauran matasan dake zirga zirga a wajen da sauri ya karaso yana dan magana daga inda yake boyar Allah lafiya kike kuwa ? Shiru yaji ga goran ruwan da nasha ya zube a jikina rabi a kasan motar yana tsiyayaya kasan motar kai ya fada yana matsawa wurin ke boyan Allah lafiya kike kuwa ? Karan horn din ya isheshi yakai hannu ya dafa kafadata da sauri ya jaye hannun nasa yana fadin kai don Allah ku taimaka wanan suma tayi ko bata da rai ? Sai suka fara dan ja da baya kowa yana gudun jefa kanshi cikin wahala don haka basuga abinda zasu tsaya sujawa kansu matsala ba a nan. Don Allah ba wanda yasan ko wzcece ita ya fada da dan karfi mayanace fa yar gidan mayanace wanan ai ga lamban gidansu nan a jikin motan wata ta fada a dan tsorace tana ja baya. Kai ya fada kafin yayi kundun bala ya dagoni daga jikin sitiyarin motan na sauke wani ajiyan zuciya lokaci guda kafin na kara lumshe idanuwana. Meke damun ki hakane ya fada cikin son yasan ko meye matsalana a lokacin kaina nace cikin wani irin kasalalen murya mai wahala. Bai fahinci me nake fadi ba sai ya kawo kunnen shi kusa ya kara maimaita tambayanshi gareni nace dago hannu da kyar na nuna kaina. Kanki ke ciwo ya fada yana mai zuba idon shi a kaina na dan bude idona da sukai ja kamar garwashi lokacin na dan gyada kai da sauri ya fara lalaban aljihun wandonshi. Kokarin shaka min yayi ba tare da shakkun komai ba ya turmuza min a hancina baikai second ba na sauke wani uban atishawa lokaci guda.🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 7️⃣ AL MUHAYMIN,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA. A hankali nake jin muryanshi dake dawo dani cikin hankalina da har nasan inda nake a lokacin yana fadin this unfair ace komai sai kin dauka a waya haka kuna yadawa duniya. Riban me zaka samu a cikin yin hakan yanzu da kake daukanta din a haka ciwone fa ya kuma san kofan kowa anan da ace kanwance ko wata taka zaka iya yada vedio ta a haka ? Maishi yaso yaja dashi naji yace dashi kajinan wallahi duk wanan vedio din yayi link nasanka na kuma sheda fuskan ka sai mun makaka kotu. Jin hakan yasa maishi fadin kan wanan din gashi kaga a gaban ka na gogeshi ban iya wahala yace ka iya tunda baka da tauhidi kun dauki dabi,un yahudawa kun dorawa kanku don gulma. Ciwon kai din shine abinda zaka tsaya kana dauka makin kai mata addua akan hakan kowa nan yasan yadda ciwon kai mai tsanani yake ai. Ganin yadda yake fada da yadda ya tsaya ya kula dani sai yawanci suka dauka ai yasanin ne muna da wani alaka dashi dama sai gasu suna watsewa daga wurin daya bayan daya aka barmu dagani sai shi a wurin. Watace tazo wuce naji tace a, a Ahmad kana ganuwa kuwa kwana biyu kabar lekomu shago banji mai yace mata ba sai tayi dariya kawai zata wuce takallo inda nake zaune a cikin mota naji tace dashi OK ka hadu da ita ashe ? Sai a lokacin ya juyo inda nake din ya dan kalleni farine sol dashi saidai wahala ya boye hakan na gane hakane kawai don farin bai dishe duka ba gareshi yace wake nan yana kallona. Tace yarinyar ranan data saya ma abinci ta baka canji ai wanan dince itace gata tana nunoni daga inda nake zaune a cikin motan nawa ina maida numfashin wahala. Bani ruwa daya ya fada don ta dauko katon din ruwane saidai an fara taba ledan an diba yana kokarin ciro kudi a cikin aljihunshi ta miko mai tare da fadin barshi kawai lokacin daya mika mata tsohuwar dari biyun datasha takura cikin aljihunshi. Kai ya girgiza mata yana fadin ki karba kema ba naki bane ai tace bani nace ka barshi ba zan jefa mata kudin ciki ai kadai barmu ke nan yanzu gashi madam ta fara nadaman rashinka wurin mu ko jiya saida tayi maganan ka. Nabar wurin ku kenan har abada bana son harka da wullakanci gara naje na nemi wani sana,a zaifi min da cin fuskan madam kullun a kanmu. Kakafa ta tambayeshi tana nan lafiya ya bata amsa yana balle marfin ruwan daya karba a hannun ta tare da cuna mata matattan dari biyu lokaci guda da karban goran ruwan ya nufoni yana fadin. Dan sauke kafanki ki wanke fuskanki zai kara lafa maki In sha Allahu wai dama ashe kasantane haba nayi mamaki ranan nan data mika min kudi da abinci in baka ai ? Veronica please excuse us bata da lafiyane ta kalloni tana fadin ayyah sannu ko Allah ya sauka Ahmed sai gani na biyu ke nan ko duk lokacin ina jin abinda suke fada saidai surutun yarinyar yana shiga min har kasan raina a lokacin don natsuwa kawai nake son samu. Miko hannu nayi da niyar ya ban sai yace miko hannu na zuba maki ki wanke fuskanki dashi kara miko mai hannu nayi tare da kwatancen zansha. No ba zaki sha ruwa yanzu ba wanke fuskanki kawai zaki samu relief kadan ko a zuba maki a kafanki zaifi kice zakisha. Na sake kada mashi kai alaman naji da kyat na sauko da kafana kasa ina gyara gyalen dana dora a kaina lokacin don Allah ya taimakeni na yafa gyalen da kyau yana rufe min jikina. Haka bujen dake jikina ya sauka min har kasa dadin saka suturan kwarai a jiki ke nan don baka san me zai faru da kai ba tunda rayuwan mu ba a hannun mu yake ba. Taro hannun ki ya fada a cikin sound din command a gareni na tara ya zuba min ruwan tare da fadin wanke fuskanki dashi nayi yadda yace din sai ya zuba min a kafa lokaci guda na sauke ajiyan zuciya a wurin. Shi kuma yana fadin sannu yanzu ya kikejin kanki ya lafa ko har yanzu yana sarawa ya lafa na fada a kasalance har lokacin kuma akwai wasu da suka zubawa abinda mukeyi ido daga nisa suna magana saidai sunki suzo su taimaka minne su don kowa na gudun shiga wahala yanzu. A wahalce na dago kai tare da fadin na gode dan uwa bai amsa min ba sai cewan da yayi zaki iya zuwa gida da kanki kai na kada alaman eh ok shiga motan mu gani ya fada yana tsureni da idanu. Ganin yadda na koma ciki ina kokarin tayar da motan yasa shi fadin fito ki koma baya ki kwanta har kan ya dan sakeki don tuki a gareki yanzu gangancine. Yadda yake ban umurni zaki rantse shidin dan uwanane na jini ba lkkacin muka hadu dashi ba don yadda yake nuna min kulawa sosai da damuwa. Fita nayi idanuwa a kaina ya bude bayan motan na shiga ya rufe ya dawo yayi tsaye a gefe window din motan yana mazurai da idanu ga masu kallon mu lokacin. Yan mintina kadan ya duko yana fadin zaki gane gida kuwa a haka dana lalaba nakaiki gida yanzu kai na dan gyada masa dama key na jikin motan bawai sosai ya iya mota ba koshi lokacin da yayi wankin mota da yana secondary a lokacin ya koya bawai ya wani gwane bane da tukin. Haka ya lalaba ina nuna mashi hanya saida muka kusa shiga layin mu na dan jawo jakkana da kyat wayana na lalabo a ciki na dannawa ummah kira ringing uku ta dauka. Nace ummah banda lafiya gani nan wani zai kawoni gida yanzu salati ta saka tana mikewa tsaye wurin mama ta nufa ta fada mata abinda ke faruwa. Saidai tana kai kofan shiga part din taji muryan mama da yar uwanta suna zagin ta haka yasa ta juyo bata shiga ba ta nufo waje lokacin har Tani mai aikin ummah ta fita wajen. Zuwan ummah yayi daidai da isowan mu gidan an bude get din gida muna shigowa lokacin suka nufo inda motan ya tsaya sannu da kokari suke mashi ya fito yana gaidasu. Nan Tani ta bude bayan motan ta fito dani a hankali lokacin shi yanawa ummah bayanin halinda ya sameni ciki hankalin umma ya tashi sosai lokaci guda ga zancen data sama nata anayi dakin mama ga kuma wanan matsalana a yanzu. Nan tayi mai godiya suka kamani bayan ummah tace don Allah ya jira ai masa sako yace shi don Allah ya taimakeni ai badon wani abu ba. Bawan Allah mun gode don Allah ka taimaka muna da wanan maganin da kace shi ka shaka mata ta dawo daidai din kaga sai a dinga mata amfani dashi Tani ku shiga ki dauko leda ko kuma barin shigo dai ummah ta fada. Ta biyo bayan mu duk da yace bai karban kudi haka bai hana ummah bayar da dubu biyar akai mashi ba da leda amma yaki karban kudin ya dai raba maganin biyu yayi alkwarin zai karo aimun amfani dashi. Ikon Allah ashe har yanzu akwai irin yaran nan karamin yaro haka da halin manya ummah ta fada ta maida kallonta gareni kuma kafin ta nisa don abubuwan sun daure mata kai a lokaci guda haka gashi kuma bata ko karbi lamban matashin ba har ya tafi. Tsuki taja sai tani ke fadin hjy wani abin ne wallahi ya kamata ace mun amshi layin yaron nan amma rudewa yasa mun barshi ya tafi bamu karba ba. Hjy ni ai har gidan su yayi min kwantace na kuma gane layin nasu kai amma kin kyauta min Tani don in maganin yana da kyau ai dole mu nema mu aje a wurin mu don bacin rana irin haka. Barci nayi sosai ranan saidai ina tashi naji wasai ba wanan ciwon kan ko gani dishi dishi gashi na koma ina jina normal dani kamar ba abinda ya faru dani. Saidai da idan na tuna da abinda ya faru dani sai naji nauyi da kunyar hakan amma idan kuma natuno da abinda wanan matashin ya fada sai naji somehow amma aiba kowane yasan haka ba na fada ni daya a daki ina jan tsoki Itako ummah kantane ya kara daurewa sosai da lamarin mama don data fito har kofa ummah suke yarta tana sallama ummah din saiki rantse babu wani abinda ya taba hadasu ko suke shiryawa a kasa daya shafi kisantaka irin na matan da basu da hakkuri da tawakkali ga ubangiji. Shin ko sun dade suna mata wanan bata gano bane sai yanzu da ubangiji ya haska mata har taji da kunnuwanta ba wani ya fada mata ba amma sai gashi taji komai a saukake. Har da shigowa dakin suna gaida maamah da jiki sukai Allah ya sauwaka kamar da gaske sun damu bayan fitan su ta lekasu sai gashi suna dariya kamar wasu yara dasu irin nuna sam basu damu ba su. Ranan haka ummah ta kwana cikin damuwa da tashin hankali har gari ya waye tun kan tayi sallah saida ta leka dakina ta tasheni da barci na tashi nayi sallah. Sam ummah bata zata zan samu zuwa makaranta ba a ranan sai gashi na fito da shirina ina sallaman ummah din bata yarda na fita gida ba saida ta tabbatar da cewa na karya kafin na fita. Dkn Tani bata riga da ta iso ba a lokacin don haka ummah ta hada min shayi da ruwan flask din dake dakinta ruwan tea din kawai nasha ban hada da komai ba nasha na fita. Tani don damuwan data kwana dashi bata zo gidan mu ba direct data fito sai ta wuce gidan wanan matashin don ta karbo maganin tayi sa,a ta sameshi ya fito zai tafi school. Saida ta tuna mai ko ita wacece tare da fada mai sakon hjy yasa ya dubi lokaci yace su shiga daga ciki tabi bayan shi zuwa cikin gidan tana bin ko ina na gidan da kallon mamakin iri rayuwan talaucin da bayin Allah nan keyi a cikin gidan nasu. Ke nan duk yadda kake ganin kanka kafi wani don wani na can bai kaika ba don nasa irin talaucin sudake cikin gida har da siminti a tsakar gidan tana ganin talaucinta ga wa yanan su dan dakunane kamar madafi suke rayuwa a ciki. Nan yaiwa Dije dan bayani a gurguje ya barta da Tani su karasa maganan tunda shima itace ta karbo mashi don haka ita tasan yadda zasuyi bashi ba. Nan ne hira ya barke a tsakanin su har take labartawa Dije komai har kudin dayaki karba hannun ummah din duk a cikin dadin hira Tani taba dije labarin komai. Tare sukaje aka karbo malam Tanimu yayi masu bayanin komai yadda za,ayi amfani dashi har dana tsarin jiki da sauransu duk ya bada ta bashi dubu daya ya amsa yana ta godiya. Hakan yasata makara da zuwa aiki koda tazo ta samu ummah tayi nisa ga aikin hada breakfast ummah taso tayi fada sai ga leda ta fito dashi tana fadin aida zancen ku na kwana a raina hjy. Shiyasa na makara ga wanan na karbo dana uwar dakina wanka zakiyi har yaran kuyi hayaki wanan kuma yace kusha tun da asuba na neman sa,an makiyane da makarun su. Kallonta ummah keyi kamar da tuhuma a zuciyar ta sai Tani din tace hjy ko baki aikeni ba ni mai zuwa na karbo maki wanan din don koba ki fada ba mai hankali yasan zaman da akeyi a wanan gida. Ba wani abin muni na karbo maki ba kariyane da tsari ance ko kana da kyau kara da wanka don ni gaskiya ciwon nan da uwar dakina keyi kwanan nan da ayar tambaya a cikinsa. Ciwo bai tashi sai lokacin da yarinya zata je daukan darasi kan abinda zai amfaneta a rayuwa kinga wanan alaman wani sherine dake faruwa a wani kulli dake faruwa a wani wurin. Kome ke faruwa da ita da sanin Allah nasan ina iya addua na kan zuri,ata koda yaushe ina neman kariya gun ubangijina da ya tsare mu kan abinda bamu sani ba mai cutarwa zuwa garemu. Kwarai kuwa hjy nidin shedace kan hakan nasan baki wasa wurin ibadan ki don shine ma har yau ba a ci galaba a gareki ba amma kuma ki sani. Yaran nan zaki duba idan ana harin ka ba a sameka ba za a iya samun yaran ka ko wani abin ka shine dadin kiwon dabba da kikaga mutanen kauye sunayi. Sun san ma,anan hakan shiyasa ba kauye bai rabuwa da kiwo koda ta kazace kuwa don sai ya fadawa dabban naka don ansan naka dinne. Kiga ko dole a tallafawa rayuwan yaran nan don maganan gaskiya hjy maimuna bata kaunan yaran nan ta yadda har bata iya boye hakan a gaban kowa saboda kishin ki daya shafesu. Nisawa ummah tayi kafin ta kai kallonta ga kullin maganin da Tani din ta karbo mata tace bawai ban sanda hakan bane na dade da sanin akwai kiyayya har ya shafi yarana saidai bana son na raja,a gun irin wa yan nan abubuwan ne har ya bata maka imanin ka. Amma na gode in sha Allahu zan gwada zanyi muna amfani dashi da yardan Allah musanman kan ita maamah din don wanan matsalan nata ya fara damuna gaskiya. Ciwo haka daga sama Allah na tuba ni wanan matsalan haka ta ina zan soma taron shi hjy haka na faruwa kana zaune da yaron lafiya da rana tsaka ya sauya ma . In sha Allahu maamah tafi karfin duk wani shedani da shedanci ki dai dage kiyi masu amfani da wanan maganin koba komai ba a san inda kizo ke saka ba ai shiyasa akewa yara tsari da adduoi a yanzu sosai. ZAINAB IDRIS MAKAWA ZAINAB IDRIS MAKAWA [27/12/2022 11:39 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 1️8️⃣ AL AZIZ,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Allah ya taimakeni ba a wani taru sosai ba a makaranta amma haka nake ganin kamar idon kowa na kaina lokacin suna kallona haka na fito na rufo motana a hankali na tako yadda na saba tafiya a nutse zuwa department din mu. Akwai mutane saidai ba sosai ba don safiyane sosai lokacin kamar yadda na saba shiga da siriryar sallama haka na shigo na dan gaisa da na kusa da ida na zauna daga haka na zaro takarduna na fara karatu. Can na tuno da lecture din da ban samu attendedi ba jiyan da rana lokacin da abin ya sameni don dolene na koma gida saboda bana cikin hayacina lokacin. Dago kai nayi na kalli ta gefena ina fadin don Allah yar uwa jiya an dauki attendaces ne na rana wani iri tayi far da idanu tana fadin ke baki ajine lokacin da aka dauka din. Kaina girgiza tare da fadin banda lafiya na tafi gida ban samu daukan darasin rana ba jiya din kaita jijiga min tana fadin jandi kina da aiki ga wanan malamin da baijin Allah tana fadan haka ta juya ta barni cikin damuwa. Har muka fito daga lectures din ina tunanen rashin yin attendance da ban samu yiba don nasan halin lectural din da zafin kai sosai da a hankalina nake ba abinda zaisa na yarda naje gida a lokacin. Tun daga nisa na hango mutum yana bin motan da kallon mamaki saidai baiyi kama da dan makaranta ba shi don kayan jikinshi da suke kode duba ga yadda yan makaranta ke shigowa cikin kure adaka ko wani lokaci ba mazanba ba mata ba. A hankali nake takowa cikin mamakin me yake nema a wurin motan daga bayan shi na tsaya ina mai sallama ya juyo yana amsa min tare da fadin ashe kin samu shigowa yau din ? To yaya jikin naki banda waya naso na karbi layin mahaifiyar ki naji yadda kika kara ji sai rashin waya ya hana hakan saidai ki kula tunda kina da lalura koda kinji wani abu zaki iya nemana ina Science department UG four. Sake kallon shi nayi ina mamaki a raina dan makarantane wai wanan din dama ashe ga yadda yake nunawa shine wanda ya kaini gida jiya ke nan nan na fara kokarin tuno da abinda ya faru jiya din tabas shine wanda ya tsaya ya kare min mutuncina a jiyan don ummah ta danyi min bayani kamar yadda yai mata shima. Saida na nunashi da yatsa nace Kaine kaine dama ka taimaka min jiya nagode gida zaki tafine ya fada yana kawar da fuska gefe daya kamar baison kallona. No mosque zan tafi nayi sallah daga nan saina tafi wurin malamin mu ya shigo jiya bana nan ya dauki attendance kuma baida sauki mutumin. Wani department kike ya tambaya wanan karon yana kallona apply chemistry nake karantawa na bashi amsa kai tsaye. Ok department din mu daya ke nan dake idan kina da matsala zaki iya nemana duk da ba wani sani nayi sosai ba kan haka. Ki dai kula da addua kafin ki fito gida da kuma lokacin da zaki shiga school din don yanzu mutane sun baci sosai. Saboda haka don Allah idan kinji alama ciwo zai taso ki samu wuri ki dinga natsuwa don jiya badon Allah ya gyara ba zaki iya halaka kanki a motan nan. Don a yanzu taimako yayi karanci sai gulma dasa ido ga al,umma ana yadawa a duniya don mutane yanzu suna tsoron taimako saboda shiga fitinan jami,an tsaro. Ki kula sosai saboda kasancewar ki mace don mutane basu da gaskiya yanzu yana kaiwa nan ya dago yace na barki lafiya dama motan nan da na gani nayi mamakin ganin kin shigo kuma school yau duba ga yadda na kaiki gida jiya a wani yanayi can. Duk wanan bayanin da yakeyi sai kallon fuskanshi nakeyi ina son intuna inda nasan fuskan nasa saidai na kasa tuna hakan saida ya juya zai tafine na tuno ai shine wanan guy din na shagon abinci dana ga anaciwa mutunci har naji haushi matar a raina na taimakeshi. Kayan jikinshi na kalla duk sun kode saboda tsufa ga takalman kafan shi duk sun kode sunyi wani baki dasu da ganin shi zagaka gane shi din fakirine na gaske tun daga duba ga yanayin shi kuma a haka yake rayuwa cikin diyan mayan da masu hali bai damu ba. Wani irin tausayin shi naji ya shigeni lokaci guda sai naji matukar sanyin jiki gashi dai da halin kirki irin wanda ake son samun dan musulmi dashi . Amma rashin gata yasa ya koma kamar mahaukaci a ciki mutane har wasu na tafiya suna kallo inda muke ganin na tsaya dashi ina magana ashe sam baya shiga harkan kowane a makarantar. Shine da aka ganmu tare suke mamakin hakan don bai kula kowa shi kadai yake rayuwan shi gashi dai kamar shiya halittawa kanshi kwakwalwan shi don hakane malamai suke ji dashi sosai. Naje sallah na dade a masallacin zaune kafin na kalli lokaci na fito saidai na kasa zuwa kai korafina wurin wanan malamin don ko naje ance baya duban mutane. Don hakane na ba kaina shawaran na kyaleshi kawai zaifi min rufin asiri danaje ya tozartani don mutum ne shi mai ji da kanshi da zamani yana amfani da daman da Allah ya bashi yana wullakanta mutane ta hakan. Ummah tayi kokarin buyewa kowa halinda yarta ke ciki a lokacin ba don komai sai don rsshin yarda da kowa a yanzu tunda ba yan uwane gareta ba a nan sai abokan arziki da dangin miji. Suma din kuma wasune suke hurdan arziki da ita don sunfi bada karfi a bangaren mama dama haka yake a al,adan yanzu duk inda miji yafi karfi can mutane ke dosa don neman abin duniya da gulma. Ko wanan maganin da Tani ta karbo mata saita koma tana tsoron amfani dashi don yanzu mutum ba abin saurin yarda bane tsakaninka dashi haka kai tsaye. Wanan yasa take wasi wasin ko ta mayarwa Tani din da kayantane ta fallafawa ubangiji lamarin su don Allah shine mai yin yadda yaso da bawansa haka kuma bawa baya kaucewa kaddaransa tun rangini ranan zane. To amma kuma zaman ta da Tani na amana ne don hjy tasha kullace tani din yadda tani tabata gaskiya da amana duk yadda hjy taso taja ra,ayinta. Amma Tani din taki yarda da hakan har saida hjy ta kulafuci tani din taso ta tasa a kori tani din daga gidan saida ummah ta fahinci me mama ke nufi ta nuna jajircewan ta kan hakan. Tun lokacin sai gaisuwane da sannu ke hadasu da hjy ddin tana taka tsatsan da lamarin mama din a gidan harta shigo ta fita da yamma tana part din ummah zaune. Wanan gaskiyan da amana na Tani din yasa ummah kara yarda da lamarinta da har yanzun din ma hankalin ummah din ya kwanta da maganin data kawo wanda ita tsakani da Allah ta amsawa ummah din shi. Dauka tayi ta kara dubawa kafin ta mike ta fito zuwa kitchen dashi a hannun ta Tani din tana tsame shikafan data wanke a ruwa taji shigowan ummah din yasata juyowa lokaci guda. Ummah ce kofa rike da ledan maganin data kawo mata a hannun ta idon tani ya sauka kan ledan gabantane ya fadi take fadin hjy lafiya dai ko ? Lafiya Tani ummah ta dan sake murmushi tana takowa cikin kitchen din tana fadin kinga Tani ba zan boye maki ba da farko ban dauki wana maganin da kika kawo min dazun ba. Amma yanzun nayi tunane na aminta dake Tani duba da yadda mukai sabo da amana kuma a tsakanin mu dake nasan kinyi wanan ne da niyar taimakona nida diyana. Don sanin halin rayuwan da muke ciki a gidan nan daba kowa yasan da hakan ba sai yan tsiraru suka sanda hakan a garemu. Allah sarki hjy yadda kika rikeni nida diyana da yan uwana meye ba zan iya maki ba a rayuwa wallahi Allah jiya na kwana da tunanen uwar dakina a raina don kiri kiri ake son a illanta maki zurian ki nan a gidan nan. Wanan yasa nayi asubancin zuwa gidan yaron nan na jiya da yai min kwatance shine nayi asubancin zuwa unguwar na kuma gane gidan nasu. Saidai a lokacin nayi rashin sa, a don shi ya fito zai tafi makaranta a lokacin shine ya hadani da kakarshi ta kaini wurin wani dattiju a nan unguwar tasu. Ni kuma sai ban boye mai komai na irin matsalan da kuke fuskanta a gidan nan shine yaba da wanan yace a kawo maku kuyi amfani dashi mugu na fili dana boye saidai aniyar shi ta koma mai . Watau aniya makomiya ke nan yadaice kuyi amfani dashi kamar yadda yace ayi in sha Allah ya wadatar daku saida hjy naga kamar baki yarda dani ba kan hakan ? Saidai banga laifin hakan ba tunda ba da sanin ki najeni ba amma idan kina wani shakku ga hakan kina iya sa uwar dakina ta binciko maki wanan wurin yaron jiya din tunda suna ganin juna wata kila dashi din a makarantar su. Haba Tani ba zancen rashin yarda bane ko wani abu yanzu tsakanin mu don mun zama daya daku yanzu ai bake ba ko wani naki bazai cuta min ba a yanzu. Zuwa nayi ki kara min bayanin yadda zamuyi amfani dasu don dazun sam ban fahinceki ba koda kike min bayanin su a lolacin. Karban ledan tayi ta warwale ta fara yiwa ummah bayanin yadda akace kafinta dago tana fadin kaidai kada kaiwa wani sheri kadai tsare jikinka yadda ko yayi saidai ya koma kan maishi don ansan asiri gaskiyace tunda yaci Annabawan Allah. Ina shigowa gidan namu mamace naci karo da ita a waje da alama fita zatayi lokacin mota na fito na rufe na nufi inda suke suna magana da driver gidan mu koshi zai kaita unguwar ban sani ba lokacin. Fuskana dauke da fara na nufi inda suke din saidai nayi mamakin ganin yadda mama din ta daure min fuska tam babu ko yar fara,a a fuskanta gareni. Ganin hakan yasa na rage nawa fara,an dake fuskana na karasa ina fadim mama lafiya dai ko ko fita zakiyi ne na tambayeta lokacin ta juyo gareni tana fadin. Eh zan fitane har kun dawo tana kokatin shiga mota na bita da kallon mamaki daga hakan bata kara juyowa inda nake tsaye ba din sukaja mota suka tafi. Ajiyan zuciya na sauke tare da juyawa zuwa cikin gidan namu zuciyana da tunanen wanan sauyin da nake gani a gun mama din yanzu. Da sallama a bakina na shiga part din mu saidai babu kowa a falon mu lokacin haka yasa na wuce zuwa bedroom dina na fara kwabe kayan jikina. Sauyawa nayi zuwa wani dogon riga kafin na sake fitowa zuwa dakin ummah don na gaida ita kuma tasan na dawo a lokacin ban son ta shigo ta same ni a dakina. Zan shiga dakin ke nan naji motsinta a falo na juya zuwa falon na sameta a nan ummah na kira sunan ta tajuyo tana fadin ashe kin dawo ke nan to yaya kan naki bai tashi ba acan yau ko ? A, a ummah saidai nan gefe daya danaji ya daure min kamar zai fara min ciwo din lokacin saina shaka wanan maganin na jiya a masalaci naji ya bari . Kikuma dinga yin addua kina tofawa ai haka wanan yace min yau da muka hadu dashi a school yau din ma kun hadu ke nan dashi ummah ta tambayeni ? Eh yazo wurin motana yana duba da mamakin har naji sauki nafito yau makaranta shine yake fadin na kula da jikina da kuma addua don ni mace ce daba don Allah ya kawoshi jiya ba baisan yadda zamuyi ba a wurin. Gaskiya ya fada addua ya dace bawa ya tsare a kullun don ita kariyace ga mumuni don haka ki kara tsare addua sosai ya fada maki gaskiyan da nima iya nan zan iya fada maki ai. Ummah wai meya samu mamane naga zata fita ranta a bace ina gaida ita bata tsaya ta amsa min ba tana dauke kai gareni kamar nayi mata wani laifi. Yanzun nan zata fita da yamman nan haka ban jin nisa zata tafi don bata faye fita haka da yamma ba saidai in wani wuri mai muhinmancin zata tafi hakan yanzu a wanan lokacin. Amma ai mama bata daure min fuska haka irin yadda tamin yau din nan idan ta dawo anjima zan sameta a part din ta ai na gani.. Kice mata me idan kinje ki barta kawai idan wanan zaikaiki wurinta saidai idan wani abin zai kaiki gunta ban hana ba amma kada ki mata zancen hakan koda wasa. Kaina gyada mata alaman amsawa kafin na gyara zama ina tunanen abinda ummah ta fada daga haka mikewa tayi zuwa dakin ta a lokacin kannena suka shigo sun dawo daga islamiya. Nan nake tar dasu har akai kiran magariba muka watse zuwa sallah ban fito ba sai bayan salllah isha,i da muka fito na samu ummah na waya da Abban mu lokacin naji tana fadin da sauki sosai don yau din ma har taje schoon din ai kuma ba abinda ya faru. Banji meyace ba tadai miko min wayan na karba a hannunta muryan Abbane ke kiran sunana na karba mashi yake tambayana ya jiki ya karatu na amsa da naji sauki. Muka dan taba hira yace in ba ummah din waya a lokacin na mike zuwa part din mama da naji dawowanta ana bude mata get ina sallah isha,i a lokacin. Dukkan su basuyi zaton shigowa na part din ba a wanan lokacin sai ganina kwatsam da sukayi na shigo hakan yasa da sauri naga Aisha tana kokarin boye wani jarka karami dake dauke da wani ruwan rubutu a bayan . Nayi kamar banga haka ba lokacin wurin mama na nufa a sake ina fadjn mama ashe kin dawa andawo lafiya ya gajiya ta amsa a cikin dan darare da fadin lafiya tana kawar da kai gareni. Nan ta barni zaune tankar ba mama ba a ranan yadda ta nuna min din tankar bata san dani ba zaune a wurin ta kama harkan gabanta ta fita batuna ga baki daya. Saida na gaji da zama na mike nake fadin mama zan tafi dama na shigo na gaida kene don dazun bamu gaisa sosai ba zaki fita. Ta dan juyo gareni tana fadin OK zaki tafi zarah saida safe ke nan wani irin ba dadi naji a rain haka naja kafana na fice daga part din mama ba tare da kowa ya kulani ba lokacin. Ina shiga part din duk suna falon a lokacin ummah tana basu wani abu da bansan ko meye ba na daiga yaran na bata fuskansu alama abin da ake basu baida dadi ke nan a baki. Kokarin shiga dakina nakeyi a lokacin naji muryan ummah tana fadin maamah oya zo nan ki karbi naki kisha . Fuska na bata daga inda nake tsaye din ina fadin ummah bana sha a koshe nake na juya zanci gaba da tafiya wanan din ba wani abu bane maganine na ciwon zazzabi kawai. Ummah oya zoki karba ban son korafi Anty zarah sai kinsha dole ummah tace don maganin ba dadi kuma kanina ya fadi daga gefen ummah inda yake zaune. Dole nazo na zauna a gaban ummah ta debo maganin a wani silver ta miko min tare da fadin oya yi bissimillah kisha. Karba nayi ina bissimillah nakai bakina ba dadi abin amma haka na daure nasha maganin kafin ummah ta umurce ni da naci abinci. Na tsakwara na tashi zuwa lokacin duk jikina ya mutu tashi nayi zuwa dakina ummah ta dubeni tana fadin saida kika je gun maman taku din ke nan ko ? Kallon ummah nayi a dan shagwabe kafin na gyada kai alaman naje amma ban yi zancen komai da ita ba ai itama din kuma ko kulani batayi har yaranta ZAINAB IDRIS MAKAWA [29/12/2022 9:52 PM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 9️⃣ AL JABBAR,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Zan iya cewa wanan lokacin na gane sauyin da gidan mu ke ciki a yadda ni na daukeshi ashe ba haka abin yake ba a dunkule a baiyanene nake ganin komai normal a gidan namu. Wata kila kuma watan hankalinane ya kama a lokacin har yakai ga na fahinci hakan a yanzu sabanin da da dauka daya nakewa iyayyen namu a zuciyana. Yanzu na gane kowa danshi ya sani kuma yake kokarin ganin ya zama wani abu a duniya ya kareshi daga duk wani sherin kada ya cin mai. Saidai wani abu da bai sauya ba shine yaran mama maza manya da suke daukan ummah da matsayi mai mutunci a idanun su basu fasa hakan ba don suna bugowa ummah waya kamar yadda suka saba a baya. Idan sunzo garin kuma zasu shigo su zauna a nan suyi hira duk da mama zatayi ta aikowa suzo tana neman su a wurin ta bai hana insun tafi su kara bullowa kafin dare kuma. Hakama alheri bai katsewa a tsakanin su da ummah din saidai nasan a boye sukeyin shi don yanzu sun fara aiki suna kuma kula da harkokin Abba haka yasa kudi ke shigo masu ta ko ina a yanzu. Saidai a garemu yanzu babu daman kwatanta hakan ga mama don bamuga fuskan yin hakan ba gareta a yanzu babu wani sakin fuska ko kara na jan mu jikinta kamar yadda ummah kewa nata diyan. Sai gaisuwa kawai koshi saida kyat take karba muna a tsatsaye dole mukaja jikin mu da ita ya kannena idan sun ganta jikinsu har rawa yakeyi. Wanan satin ma kamar kullun sunzo gida don suna garin na fito da shirina zan tafi school a waje na samu ya musa wanda yaci sunan kakan mu shine da nabiyu ga mama. Yana tsaye a farfajiyan gidan mu da kayan motsa jikin a jikin shi wurin shi na nufa ina gaidashi ya juyo fuska a sake yana fadin . Sai ina haka yan matan mama da safen nan haka school na bashi amsa kafin na karaso inda yake tsaye murmushi nayi tare da fadin ya musa ai yanzun mama ta daina sona kamar da. Ido ya kwalo waje yana fadin garin yaya haka ya faru keda maman ki dan shagwabewa nayi ina fadin nima ban sani ba ya musa na daiga ta daina sona ta daina kulani a yanzu na fada kamar zanyi kuka. Kai haba dai baki dai jida kyauba zarah har yaushe keda mamanki zata daina sonki kuma nace Allah ko ya musa nima bansan abinda nayi mata ba yanzu har haka ya faru. Wa zai kaiki school din ya tambaya ta hanyar kawar da zancen da mukeyi nace nike zuwa da kaina yaya da wani mota kuma yana raba ido ga motocin dake parke a haraban gidan. Nace cikin dan sakin fuska ga motata can ita nake ja yanzu ina nuna mai motan dayasani na Aisha da tayi accident da ita kamar ma ba zata gyaru ba lokacin. What ya fada yana kwalo ido waje tare da fadin wanan tsohowar motar dai yanzu har an saura shiganta gidan nan ashe ? Kai haba yaya garau take fa da ita nake fita kuwani duk inda zan tafi na bashi amsa ido ya kura min a zahiri zaki iya cewa ni yake kallo a lokacin. Kafin na katse mai tunane da fadin zan tafi yaya kada in makara amma dai aiba yau zaka tafi ba ko kada in dawo in samu ka wuce. Yau kuwa yan mata don Abba na jirana akwai inda zai turani kilama yau din nan nabar kasan nan insha Allahu. Allah sarki ashe da banganka yanzu ba saidai na dawo na samu ka wuce ke nan yace gaskiya kan zan bar maki sako hannun ummah idan kin dawo sai ki karba . Nagode yaya Allah ya saka da Alherin sa kai tun bakiga sako ba har kike min godiya haka aiko baka bayarba kayi niya kuma na gode Allah tsare hanya yace amin . Na juya zuwa wurin motar ya bini d kallo har lokacin dana bude na shiga na fice daga gidan ina masa horn ya daga min hannu mukai sallama dashi. Ajiyan zuciya ya sauke kafin ya tura hannu cikin aljihunshi ya ciro wayanshi lamban ya jafar ya kira suna gaisa ya fara fadin wallahi akwai matsala fa idan bamu fadawa mama gaskiya ba ka wanan abinda takeyi a gida nan. Meya faru ya jafar din ya tambayeshi yace yaya za,ace kowa zai shiga jami,a gidan nan ana sai mashi mota amma yanzu yazo kan zarah ace sai tsohuwar motar Aisha za a bawa zarah motan da har accident tayi da ita amma ita zarah ke shiga yanzu. Au kai sai yanzun kasan da wanan zancen ashe nina dade da sanin hakan da akayi na nuna bacin raina ga hakan da akayi nayi magana mama tace ina ruwana koni aka ba. Nayi shiru badon raina yaso hakan ba at,list ya kama tunda wanan shine karo na farko da za aiwa ummah haka ya kamata ace an kyautata mata itama tunda anyi muna tana gidan bata nuna hassadanta ba ita. I don't no why mama take haka na rasa dalilin sauyawan mama a wanan lokacin haka gaba daya ita da yaran nan yanzu sun tsani mutanen nan yanzu a gidan mu. Kaidai bari kawai wanan zuwan da nayi last bakaji irin fadan da mama tayi min bane kan naje wurin ummah na zauna saida na tattara na bar garin cikin bacin rai. Gaskiya nikan ba za yarda da hakan ba zan mata nasiha kada son kai yasa mama ta halaka kanta Allah ya tambayeta hakan gobe kiyama. Wanan matar ta barsu ga Allah kan duk abinda suke mata kuma hakan bai isa ba sai an hanasu harda walwala a cikin gida haba don Allah abin yayi yawa mana. Ya kashe wayan tare da daga kai ya kalli kayon gidan namu yana sauke ajiyan zuciya lokaci guda ya fara takawa zuwa cikin gidan kai tsaye. Yanzu Amadi haka zaka zauna ba wani sana,an da kakeyi da zai taimakaqa rayuwanmu mu samu muci a ciki har mu tufatar da kanmu ga hakan. Da ka dauki wanan uwar garken ka kaita kasuwa ka sayar sai ka nemi sa,an da dan kudi zai dinga shigo ma yau wajen kwana biyar fa munacin ganye a gidan nan. Dije nima hakan yana damuna ina nan ina ta neman aikin da zanyi inda zamu rika samun abinci yana shigo muna hakan yana damuna sosai a raina. Nasani Amadi nasan da hakan kadai ki shawaranane daka jaraba hakan an gani zaifi ya nisa yana fadin Dije banaki bane akuyan nan ita kenan muna a rayuwa ina gudun akaita kasuwa azo a tayata wullakance. Kinga kuma hakan ba dadi ai gara dai a bari har Allah ya kaimu sallah saina fitar da ita a hurhura da wata karama a sake saura kudin saina fara juyawa. Ikon Allah yanzu dan nan sallah da sai nan da wata shidda ga mai yawancin rai ka dauka ka kai kawai Allah na nan tare damu in sha Allah kafin sallahn yazo aika tara na tarawa har ka mayar da kudinta kuma. Zan gwada hakan Dije ya yunkura yana fadi ya nufi hanyar dakin shi yaja ya tsaya ya kafawa uwar garke dake kwance tana gyangyadi a inda turken su yake. Ya dan jima tsaye kamar yana nazarin akuyan kafin ya shige dakin shi bai jima a ciki ba ya fito ya sauya kayan jikin nasa lokacin Dije ya ambata daga kofan dakinta daya tsaya din. Ta amsa mai daga ciki yake fadin ni zan dan fita naga ko zan samu mai sayen akuyan cikin unguwa tunda sun santa ai daga haka bai jira ta fito ba yasa kai ya fice daga gidan koda ta fito yariga ya tafi. Yana fita ya tsaya a kofan gidan yana bin gidajen dake wurin da kallo kafin ya nufi gidan makwabcin su mai irin wanan sana,an na dabbobi ya sallama mashi. Babban danshine yafito ya sanar maida mahaifinsu bayana nan ai ya tafi cin kasuwan kauye hakan yasa ya juya zuwa gidan wani can kasan layinsu. Shima haka yana kasuwa bai dawoba ya dawo kofan gidan malam Tanimu da ba kowa sai tarin gumaguman icce dake zube a kofa gidan da wanda aka faskara ya zauna shi kadai kamar yana jiran wani a wurin sai bin masu wucewa da kallo yakeyi. Yayi nisa a tunane yaji ana mashi sallama ya amsa yana dago kai ga maishi wani dattijone a tsaye ya rataya buhu a kafadan shi da ganin shi kamar mata fiyi bayan sun gaisane yake tambayanshi malam tanimu yace. Cikin ladabi nima ban san inda ya nufa ba baba zamana ke nan wurin nan yanzun nima ban wani dade ba sai mutumin yace kai gashi ko ina son ganin shi wallahi wai dama dabba nashigo saye yai min jagora. Yana fadi yana kaiwa zaune Amadi yace gashi ko da alama kamar yaje daji daukan icce ne don in yana gari bai faye zuwa wani wuri ba dai. Shiru dattijon tayi kamar yana nazari kafin Amadi ya mike tsaye yana fadin bari na shiga ciki a amsa maka ruwa da dan farafarau ka kora don alama ya nuna yanzu ka shigo. Yana fadin hakan ya mike bai jira jin tsohon ba ya shige cikin gidan malam Tanimu din bai dade ba ya fito da ruwan randa mai sanyi an surka da kunu anyi farau farau dashi a kofi mai marfi. Dattijon ya karba yana saka mashi albarka tare da mai fatan alheri yana fadin nagode nagode yadda ka tareni kaga tarbon arziki kaima a rayuwan ka har duniya ta nade. Shima godiya yayi yana fadin amin baba nagode nagode kwarai baba ya fada yana kaiwa kasa muryan dattijun ne ke fadin. Yaro kasan inda zan samu yar akuya ita nazo nema da yamman nan na dauka zan samu malam tanimu mu hada kafa muje tare. Kallon mamaki yaiwa dattijo saidai fuskan dattijon na kallon wani wuri a lokacin yayi karfin halin fadi a cikin mamaki aiko baba akwai akuya da akai niyar sayarwa dama barin shiga inwa maishi magana sai a fito dashi ka gani in zai maka. Ya mike zuwa gidan su bai jima ba sai gashi jaye da uwar garke a hannun shi yana ja zuwa wurin dattijon dake zaune saman kututuren da malam tanimu ya heke ya hada ice da ice a kofan gidan yana zama a sama. Yazo gab dashi ya mike tsaye yana fadin kai wanan ai zatayi kudi da yawa da daidai yar madaidaiciya ce sai insaya ai Zaka iya saya idan zatayima baba lalura yasa maishi fitar da ita aiko lalura yakai lalura wanda zaisa a fitar da guzuma haka iri mai kyau da ita yanzu zata kai nawa wanan ? Tau baba maishi tace jakka arba,in amma sai ka taya a, a yaro ba zan taya ba idan har ta bari ga kudin Allah yasa ta amfana dasu har abada. Kallon tsohon yayi cikin mamaki jin ko gardama baiyi ba daga sa suna har ya yarda da hakan shi ya banye wani kulli ya fito da kudin ya bashi ya karba cikin mamaki. Dubu biyar ya kirga ya mayarwa tsohon dashi sai lokacin suka hada ido dashi gabanshine ya fadi ras lokaci guda duk da tsohon yayi saurin kawar da kanshi gefe daya. Kai ya girgiza mashi tare da fadin jeka dasu yaro Allah yasa masu albarka abinda ka dafa yazama alheri a rayuwanka ya sake amsawa da amin baba yaja akuya ya tafi shi kuma ya koma gida cike da mamaki da al,ajabin wanan bawan Allah. Mama ya akayi Zahar take amfani da wanan tsohon motan bayan kowa saya mai sabuwa akeyi idan zai shiga jami,a amma ita sai naga tsohuwar mota take amfani dashi na Aisha ? Uwartace tace kazo ka tambayeni ko wa ? Haba mama ya ummah zatayi min wanan maganan kuma nidai na ganta yanzu ta shiga wanan mota yasa zo na tambayeki meyasa haka mama ? Haka naga daman yi don haka ka barta dashi amma mama baki ganin hakan ba da, , , , , , hannu ta daga mai tare da fadin kaga na fada ma ra,ayina don haka kada ka dameni. Koda aka bata tsohuwar tafi katfin shiganshine ita din uwarta yar waye da yarta ba zata shiga motan da Aisha ta ajeba ? Amma ainan gidan uban zarah ne bana wani ba don haka zarah daidai take da kowan mu a gidan nan ke nan irin wanan wallahi mama tauye hakkine fa hakan nan ? Baba ni zaka tsare kanayiwa fada kome koni zaka nunawa hanyar gaskiya a yau din na bata wanan din kaje kayi yadda zakayi ina jiran ka. Mikewa yayi tsaye ya saka hannayen shi cikin aljihunshi yana fadin alright ya fice daga part kai tsaye dakin shi ya nufa ya shiga wanka zuciyar shi na masa tukuki hakan da sukayi da mama din. Yana fito part din ummah ya nufa falo ya sameta ita kadai bayan sun gaisa tace har ka karyane ko baba naga kamar fita zakayi ? Eh wallahi ummah yau zan koma ka karyane ko haka zaka tafi tana kallon shi cikin tsure shi da idanunta a zuboma kunun gyada yace eh bani nasha kada nabi hanya ban karya ba. Bayan ta debo mashi ta kawo mai inda yake zaune a lokacin yasa hannu cikin aljihu yana fadin ummah wanan sakon Zarah ne idanta dawo abata na fada mata zan barmata a wurin ki. Kunyi sallama ke nan da ita ummah ta tambayeshi yace eh a gabana ta fita dazun amma ummah kina kallo akaba zarah wanan motar tana shiga ? Murmushi ummah ta sauke a fuskanta tana fadin me motar tayi ai da lafiyanta wace Aisha ta ajene aka bata yafi ta dinga zuwa ana haya ai ko ? Fuska ya bata ya dauki kunun yana kurbawa a hankali bai dade ba ya mike zuwa part din mama bayan tayi ma ummah sallama bai samu mama a falo ba sunce ta shiga wanka. Ya bar sako idan ta fito a fada mata cewa ta wuce zuwa Abuja daga can zai koma lagos jin haka yasa Aisha mikewa da sauri tana kiran uwar duk da tana cikin bayi haka bai hana ta fada mata gashi zai wuce ba. Saidai kafin su fito harya fita ya kuma kashe wayan shi da bai kara budewa ba sai bayan ya sauka Abuja ya nufi gidan Abba ya bude wayan nasa. A lokacin ne sakon ya jafar ya shigo ya bude yana fada mai mama ta kira tana fada sosai don me bai jirata ba ya tafi ido ya runtse ya kashe wayan nasa ya tura aljihunshi. Ya samu Abban mu baya jin dadi yana kwance ranan bai fita ba nan ya soma fada Abba ga irinta nan ummah na nan zaune ka dauketa ka mayar gusau gasu can basa komai suna zaune kawai kai kana nan kana wahala kai kadai sai yan aiki. Murmushi Abba yayi yana gyara zama yake fadin to ya na iya maimuna tace sai su koma gida dukkan su ita ta baro lagos ita wana dake nan dole itama ta dawo gida su zauna tare dasu. To amma Abba ya akayi Zarah take hawa wanan motar tana fita a cikin shi Abba wanan baiyi ba wallahi zan hada duk abindake gareni in sayawa zarah mota amma ba zata kara amfani da wanan motar ba daga wanan satin. Dakata malam ai abin baikai can ba wanan zancen da kakeyi ban taba sanin motan da Zarah take jaba a yanzu ni dai na san muyi magana da maman ku cewa za a samawa zarah mota in kawo kudi. Kuma na bata saidai bazan iya tuna komai yanzu ba kan hakan amma dai nasan an karbi kudin a hannuna kuma na bata yanzu kaje kafin tashin ku sai ka duba mata mota daidai da ita. Kabar kudinka wanan nauyinane yin haka amma gaskiya Abba ku kula don abubuwa suna son suna son rikicewa fa yanzu gidan nan don a gaskiya ummah tana hakkuri da kawar da kai ga komai amma ya kamata a duba mata hakan gaskiya. Baba nima nasan da hakan a yanzu na fara fahintar wasu abubuwan da nakeyi bai kamata ba amma ba yadda na iya don ban iya rikicin mahaifiyar kune. Abba kaika ajesu fa bai kamata ace ka fadi haka ba idan baka fitowa mama ta baya ba gaba dayan ku zaku halaka kan nu baku sani ba Sun jima suna magana na fahinta da dan nasa kafin ya fita zuwa ya duba motan kamar yadda Abba ya umurce shi dayi ya duba kuma ya samu mai kyau daidai dani anyi service din ta anyi komai ya dawo da ita gida Abba ya gani. Duk da saurin da yakeyi don ya fita zuwa school tunda sauran duhun asuba haka bai hanashi gane cewa uwar garke tana kwance cikin yayanta ba lokacin. Salatin daya sakane ya fito da Dije daga dakin yana fadin uwar garke kece kika dawo ko idona ke gizone wai yana kara nufar wurin da dabbobin suke kwamce fuskanshi dauke da mamakin hakan. Dije cikin dan dingishawa ta fito tana dadin sai naji kana zancen uwar gareke ko saboda sabo da itace yasa kake ganin tana ma gizo a idanun ka kuma ? Itama fitgita tayi tare da sake salati tana fadin Allah sarki uwar garke dawowa kikayi ta nufi waje tana cire mata igiya. Dije daga gidan wanan mutumin tagudo fa ra dawo nan to kuma aishi yace min daga kauye mai nisa yake dakatar da abinda takeyi rayi ta tsaya tana kallon shi cikin mamaki. Kana nufi ba garin nan yake ba maishi yace haka ya fada min sai da sauki don abokin malam tanimu ne ai kuma yaga gidan dana fito da ita ai. Zan fadawa malam tanimu din tana nan ta dawo sai suzo su kama abinsu su tafi dashi Allah satki sabone sabo yasa tayi hakan ai Dije ta fada. ZAINAB IDRIS MAKAWA [30/12/2022 10:00 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 🔟 AL MUTAKABBIR,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Tsaye yayi yana karewa akuyar wace ke kwance tana tukan abincin dataci kallo kafin yaja kafanshi zuwa daki zuciyar shi cike da tunanen ina tafito gashi bai san wanan dattijon daya saye taba a cikin unguwansu ba. Duk inda ta fito wuri mai nisace sosai to yaya akayi har ta gane hanyan gida ta dawo haka a cikin dare har ta shigo gida lalai dabba sai a barta inda aka ganta suma suna da kwakwalwa ke nan ashe kamar mutane. Dukawa yayi ya dauki takalman shi mafalkin da yayi ne mai kama da almara ya fado mai arai har ya tashi bai makara ba a lokacin. Yaro ga akuyan kunan na dawo maku dashi har gida na yafe kudin ta halak malak Allah yasa kudin ya amfane ka kai ya fada yana mikewa da sauri yayo waje Dije yake kwallawa kira ta fito har yanzu tana cikin alhinin akuyan tana dakinta tana mita tana fadin dama nasan za,ai haka dake uwar garke. A nan kika bude ido fa nan kika saba nima tun tafiyan ki nake kewan rabuwa dake sai kuma ki gudu ki dawo bayan na karbi kudin ki. A lokacin ne taji kiranshi cikin daga murya azotonta ta dauka akuyar ta gudune sai dai ta hangota a kwance yadda take lafiya Amadi da wanan kiran haka ? Lafiya Dije wani mafalki nayi da asubah din nan yanzu ya fado min a rai wai wanda ya sai akuyan nan yake fada min ga akuyan nan ya mayar muna halak malak mu rike kinga kuma gata nan yanzu. Kai Amadi ina aka taba haka kila don zata dawone kayi mafalkin hakan ko saboda sabawan da mukayi da ita kuma yasa ka fadin hakan. Ba hakana bane yanzu dai nasan mai ita zai dawo insha Allahu ya biyo sawun abinshi kinga sai a bashi ko bana nan yazo zaki ganshi wani dattijo farine dogo ya dan rankwafa da farin geme a fuskanshi. Wanan kwatance haka ai karewa halitta kallone bari dai yazo din mu gani idan shine yace to ni zan tafi sai na dawo ke nan tace Allah ya tsare ka dauki jakka biyar kayi amfani dashi cikin kudin akuyan. Jin haka yasa ya juyo da sauri yana mata kallo mamaki kafin yace Dije ina zan taba kudin mutane ga akuya a hannu mu yanzu. To kudi ai ya zama namu yanzu albashin idan mai ita yazo sai a bashi abinshi ya tafi ba shike nan ba a aje kudi ana kallonsune haka ba tabi? Ya dai sa kai ya fice ya barta tsaye tana magana ita kadai a gidan tana fadin kaji mun yaro waishi ga uzzutazu yasan Allah ke nan ko ka wani ce kudin mutane mutanen bamun basu akuyan ba sakacin su yasa suka sake ta ta gudo. Meeeeey meeeey akuyan tayi kuka lokaci guda ta juya gareta tana fadin uwar garke kin min gafara rashi yasani rabuwa dake amma na kwana dake a zuciyana jiya wallahi. Ashe da rabon mu sake ganawa dake haka ruwa ta diba da guntun dusa ta kai mata tana fadin ci uwar garke gaki har cikin ki ya fada haka. Sauri nakeyi sosai saboda na dan makara na isa school din a gurguje nake in isa department din mu muka hade dashi ina kwana nace ciki ciki shima haka ya amsa min din. Na wuce da sauri saidai tun ka na karasa na hango wasu a waje hakan ya sanar min da wanda ke cikin ajin ne ya dakarar dasu waje din don makara. Nima danazo yanzu a nan na tsaya haka na bayana suma suka tsaya kaina yana duke ina jin yadda sauran ke zagin malamin ban dai kula hakan da sukeyi ba. Shine yazo zai shiga ajin magnet ka roka muna shi don Allah sai lokacin na dago kai mukai ar,ba da wanda suka kira din da magnet. Wanan matashinne ya shige a yadda yake kamar kullun mutsu mutsu dashi naji wata na fadin amma dai kai wanan din ne zai roka muna wanan mutum maigirman kai ? Ke kika ganshi mutsu mutsu ajiyan Allahne wurin nan baki sani ba don kaf department din nan na science babu kamar shi akace shine yasa ake kiranshi da magnet don kokarin shi. Wanan din ta tambaya a lalace yace shikuwa da kike gani nan kinsan haka Allah ke abinshi shi bai damu da irin wa yan nan karyan na zamani ba. Ya fito tare da malamin saida sukazo gap damu malamin ke fadin wacece sister din naka sai ya nunani yace wanan yau ya akayi kika makara tana da kokarin shigowa da safe ai. Ya dubemu yana fadin ku shiga tunda wanan ya roka maku kunci albarkacin sister dinshi mungode na riga kowa fada a wurin yace ba matsala hope dai kina da kokari irin yayan ki ? Murmushi kawai nayi na shige na barsu a wurin tsaye sauran ma suka biyo bayana muka shiga tare dasu aka zubo muna ido wuri na samu na zauna na fara fitar da takarduna. Saiga malamin ya dawo yake muna fadan makara ga dalibi kamar bai dauki abinda muhinmanci bane yaja muna kunne sosai a haka har period din shi ya cika ya fita. Sai lokacin na samu natsuwa kafin wani ya shigo muryan wanan guy din naji yana fadin ashe muna tare da kuraye ne ajin nan bamu sani ba kanwar over role student a cikin class din nan . Kai na dago na dan kalleshi yana kokarin zama inda na kusa dani ya daga yana fadin to amma wai dai na tambayeki wai da gaske don Allah yan uwa kuke keda Ahmad ne ko kuwa dai ? Amsan dana bashi shine ba kaji ya fada da bakin shi ba dazun wani amsa kake son ji yanzu kuma ya kalleni kamar zaiyi magana sai kuma yayi shiru. Kafin yace amma shi yaya na ganshi haka koda yake baku da zubi daya alamu ya nuna dai irin zumuncin nan ne kawai a tsakani ku ? Don Allah idan ba laifi ki muna hanya mana a wurin shi mu dan rika ganin shi yana muna group sai mu dan rika masa wani abu don ance gaba daya department din nan ana ji dashi saidai don ya kasance shiba dan kowa bane haka yasa ba a sanshi ba. Shiyasa nayi mamakin jin ya kiraki da kanwarsa dazun har nazo na tambayeki ai yanzun zaki masa magana ko yaya ya tsureni da ido yana son jin amsata. Nisawa nayi nace masa ka bari nayi shawara duk abinda ke nan zan sanar maka gobe ya mike daga rankwafowan da yayi yana fadin to shike nan saina jiki goben amma don Allah ki taimaka muna ya yarda kinsan mutumin hutsune sosai don shinema bai kula kowa wanan kan halin ku yaso yazo daya. Daure fuskana nayi na mayar da hankalina kan karatun daya sama ina yi da farko ganin hakan yayi min sallama ya tafi ajiyan zuciya na sauke . Na dawo gida da yamma lis nan Tani mai aikin mu ta tareni da murna waina bata goron albishir na dauko dubu daya a jakkata na mika mata ummah na zaune tana karatun wani littafin addini na addu,oi. Bayan na bata take fadin yar lelen masu gida albishirin ki aina baki goron na fada a gajiye tace uwar dakina yau mun samu karuwa wani motar kuma yayan ki musa ya turo maki dashi yau din nan har wanda ya kawo ya juya ya koma Abuja dazun. Mota na fada ina kallon inda ummah take zaune tace ke dai bari yau nayi murna nayi guda a gidan nan kamar ba gobe wallahi wanan shi ake kira da dan da Allah kewa fada bayayin fada . Kana zaune arziki ke sama ka har gida yau ai tunda aka kawo motan nan mutanen gefe ke cike da bakin ciki a gidan nan ko motsin su bakya ji tun dazun nasan ana can ana kitsa wani sherin ke nan kuma ? Suwa ke nan na tambaya da mamaki tace yan hana ruwa gudu mana na gidan nan dkn ita giwanyan tamaki fitowa taga motan sam sai cewa tayi mota wani irin mota kuma ya saya maki yanzu. Kai Tani uwar tawace ke bakin ciki don yaya musa ya saya min mota kada ki mata sheri mana na fada ina nufar inda ummah take zaune na ajiye jakkata kafin nakai zaune. An maki albishir baki ko je kinga motar ba kin zauna yanzu da a gaban shine haka zaki nuna mashi ke nan ina hanaki wanan rayuwan ko in kula naki do ba halin kwarai bane hakan da kikeyi . Ummah na gajine sosai yau wallahi barin cire kayan nan naje na duba na leka mama a dakin in fada mata da bakina kada tayi min fadan rashin sanar mata da kaina. To ki gwada ki gani ai hakan yana da kyau ban wani dade a dakin ba na fito cikin wani simple riga irin na zaman gida waje ire iren su ummah ke sayomin muna Abuja don ban faye saka kayan dake matseni ba duk da ina dasu ban damu da sakasu ba. A hankali nake takowa daga cikin gida na nufo waje lalai bana cikin hankalina lokacin dana dawo school zan shiga gida tunda har banga wanan farar motar ba parado dake aje a wajen gidan mu lokacin. Parado ce karama fara kal tana daukan ido a hanzarce na karasa wurin zagayen motar na farayi kanne suna bina abaya sai ihu sukeyi har na zagayo zuwa kofan motar na tsaya kafin naje gaban motan dake dauke da lamban Abuja a gaban shi . Tsoro da mamakine ya kamani lokaci guda nakai hannu na dafa motan a hankali tare da bissimillah idanuna na runtse inawa Allah godiya. Ako yaushe ubangiji abin godewa ne a gareni irin yadda yake min baiwa iri iri a duniya a saukake naci gaba a rayuwana wanda alokacin ban san dalilin shi ba sai nan gaba. Ummah ummah ummahn mu nake kwalawa kira tundaga kofa a cikin murna da daukin ganin motar ummah da ke shirin alwala zata dakanci magariba tayo waje wurina a cikin tashin hankali ta dauka wani abune ya sameni har jikinta na bari muka hade a falo. Ummah wai kinga motar nan kuwa kaf gidan nan fa babu me ita har mama kai amma naji dadi wallahi ya musa Allah ya saka mai da alheri. Dan Allah maamah yanzu murnane haka kika dagawa mutane hankali da magariban farin nan haka haba maamah naki kala farin cikin ke nan haka ? Makin ki godewa Allah ta hanyan nafila ko daga hannu ki kara neman kari a gareshi tare da godiya ga ni,iman daya wadatar dake haka a cikin yan uwan ki. Ummah zanyi in sha Allahu don ko a waje nayi zanje nayi sallah yanzu don naga lokaci ya gabato kamin na gama fadi har ummah ra juya ta shige cikin dakin ta ko a lokacin. Sallah na idar a cikin doki don har lokacin kamar a mafalki nakeyi nake ganin kaina wata iri ni fatimatul zara,u nice Allah yaiwa wanan daukakan haka lokaci guda. Don wanan aiba karamin cigabane na samu lokaci guda haka don banyi tsamanin motar mama tafi nawa wani tsada ba don farkon fitowan motar ne lokacin ashe da gaiya ya musa ya zabo min shi duk da uban kudin dakega motan lokacin. Shiga gidan da uwar garke ya fara tozali tana kwance yarda ya barta tano tuka da hakoranta yadda dabbobi keyi idan suna gyaran abinci ya fada masu a ciki. Ikon Allah ya fada a ranshi ya karasa wurin turken da sauri yana fadin Dije mutumin nan bai biyo sawun akuyan nan bane har yanzu ? Sai lokacin Dije tasan da dawowan shi gidan tafito tana gyara daurin kallabin kanta tana fadin tun safe nake zaune ina saka ido naji sallaman shi har yanzu banji kowa ba saikai dinnan daka shigo yanzu. Ina zuwa Dije tace ya juya zai fice daga gidan tace cikin daga murya ina kuma zaka ko kasan gidanshine dama ? Wurin malam Tanimu zan tafi ya bata amsa yana tafiya bai tsaya ba ya fice daga gidan kai tsaye ta figi zani a rataye tabi bayan shi itama. Malam tanimu dake zaune a kasa buta a gefen shi yana shirin alwala ya hango Amadi din ya nufo inda yake zaune kamar hankali a tashe. Hankalinshi ya mayar kan matashin dake tafe wurin shi tunkan ya karaso yake tambayanshi da Amadi lafiya kake tafe haka ? Wallahi malam akuyan nan uwar garke na dije da jiya bakon ka ya saya shine ta gudo daga gida shi ta dawo gida mun dauka zai biyo sawun ta yau sai gashi har yamman nan na dawo na sameta a gida baizo ya dauka ba. Bako malam tanimu ya maimaita cikin mamaki yana kallon Dije dake biye a bayan Amadi din tafe itama a rikice ta karsso tana fadin malam tanimu ka ganmu a wanan lokacin ba. Ina ya fadama akuya dai ta dawo yanzun haka tana gidana nayi bata abinci wunin yau taki cin komai saidai ta sunsuna ta kawar da kai gefe daya. Gaba dayan su kallonta sukeyi lokacin suna sauraren bayanin ta kafin malam tanimu da yaji tayi shiru yace. Bako gaskiya banyi wani bako da kuke wanan zancen ba, eh malam Tanimu gaskiyane jiya yazo nan ya sameni ni kadai a zaune lokacin na dawo daga gidan jabbi mahauci nakai masa tallan akuyan na samu yaje kauye. Na sake zuwa gidan yanka shima bayanan ya shiga gari shine na dawo na zauna nan inda kake hutawa ban dade da zama ba wani dattijo yazo yai min sallama yana neman ka. Nace nima ban sameka ba bari na sallama na tambaya mashi shine na shiga akace dani baka nan kaje daji daukan ice na karbo mashi ruwa na kawo mai. Shine yake fada min yazo wurin kane ka taimaka kai masa jagora yazon sayen dabbane gashi kuma bai sameka ba ni kuma jin hakan yasa na tallata masa uwar garken mu yace a kawo mai ya duba. Bayan na kawo mashine yace ai masa kudi daga sama na yanka mai amma ya tsaya a nan bai nemi ko ragowa ba har dubu biyar na mayar mai daga ciki amma yaki amsa haka yasayeta jakka arba,in cif. Ikon Allah to waye wanan malam tanimu ya sake tambaya cikin mamaki yace dogone fari ya dan rankwafa yana da farin gemu a fuskanshi. Dewa ya,i ni wanan mutum wanene kuwa don wallahi ban gane shi ba sam kuma dana dawon iyali basu fada min zancen wani yazo nemana ba. To shine shi Amadi ke fada min dazun wai yayi mafaki mafarki da asuba da mutumin na fada mai cewa ga akuyar nan ya dawo muna dashi kudi kuma tayi amfani dasu yabashi su halak malak. Kai malam Tani ke faman juyawa kafin yace lamarin da daure kai yake don sam ban gane waye wanan mutumin ba anya ba buda ido akai makaba kuwa Amadi. Kamar ya buda ido kuma dije ta fada a dan firgice ko hasale bayan ga kudi a hannun mu mutumi ya bayar kuma ya tafi da akuya dawowa tayi kawai. Watau Dije zancan nan ne da daure kai yake don sam na kasa gane mai wanan kwatancen da Amadi yai min yanzu. Saukin abindai yaga gida koda ya dawo ya sallama za a bashi abinshi kudi kuma wanan mafalkin wanan abinda zai farune kila yasa kayi wana mafalkin haka. Don haka ba laifi bane indon wanan ne sai kuyi laluran gaban ku da kudin koma waye tunda yasan ni ai ya kwana gidan sauki ga kuma akuyan shi nan a daure sai ya dauki abinshi. Yanzun lokacin sallah ya gabato don haka ku koma gida sai aje ai hakan nasan maishi zai dawo neman ta nan kadan wanan ba abin damuwa bane ai. Allah ya kyauta Dije ta fada ta juya zuwa gida tana magana ita kada tana ganjn laifin su ga sakacin da sukayi na barin akuyan ta dawo gidan nasu tunda yanzu ba hakkinsu bane uwar garken . Shi kuma Amadi ya tsaya sukayi alwala da malam tanimu su mike zuwa masalaci don yin sallah magariba da aka kira a lokacin. Ina idar da sallah hijsbi na kwabe zan nufi part din mama don muyu zancen motan da ita saidai ina fitowa fallon ummah na zaune ta zubawa yara abinci. Haka nazo na wuce ta na ji muryan ummah din na fadin ina fatan baki dauki key ba zuwa wurin ta ba, juyowa nayi ina fadin a, a ummah ban dauka ba ai yana nan dakinki. A to idan dai kikaje mata dashi karbe key din zatayi a hannun ki wanan karamin aikinta kin sani wurinta haka mai saukine. ZAINAB IDRIS MAKAWA [31/12/2022 9:17 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA AL KHALIQ ,,,,,,,,,, 1️⃣1️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Sallama nayi part din suna zaune falo sai mamace ke dakinta gaidasu nayi na nufi dakin mama don lokacin banda shamakin shiga dakjn nata don da suke lagos nakan je hutu daga Abuja. Bata nuna mjn banbaci ga komai duk yadda yaranta keyi haka nake mata lokacin wanan ya jawo shakuwa mai yawa a tsakanin mu duk faruwan hakan ya samo asaline bayan dawowan mu gida gusau da mukayi ana zaune wuri daya. Nakai kofan naji muryan mama na fadin ain fada maki Saratu da cewa yarta idan banyi da gaske ba yaron nan musa yana son yafi karfina ne ba halinsu daya da Jafar ba shi sam baya tsorona . Wai shi ya nuna min ya isa zaiyi dalilin saya mata wanan motar mai uban kudi ta hau ita din yar waye datafi sauran jikan tallakawa kawai. Lokacinne nafada dakin duk da kunne yaji hakan ina sallama cikin rawan baki ta dakatar da wayan tana min wani irin kaskantacen kallo tana jifana dashi. Har nakai tsakiyan dakin ta daka min wani uban tsawa daya sani kaduwa tana fadin ke ubanwa yace ki shigo min daki har nan kina ko da hankali kuwa zarah yadda yan uwana ke kirana ranan babu maamah din. Yi hakkuri mama bansan kina busy bane na fada a sanyayye zan juya na sake jin muryanta tana fadin uban mema ya kawo ki nane wai yanzu ? A,a mama dama nazo fada maki zancen motane shine bansan kina busy ba na shigo mota? motar banzan ku can dake da wan naki munafuki inba sakarcin shi ba komu yaga mun shiga irin motar nan ne a garin nan balleke zarah. Na dago kai na kalleta jin yadda take kiran sunana a ranan kai tsaye bayan ita ke fada a da can baya idan yan uwana suna tsokana na da Fatima zarah. Yau wai itace ke fadin haka kai tsaye da bakinta tana kallona a fusace tacigaba da fadin ina key din motar take na bata amsa nima da yana hannun ummah. Jeki zan karba na juya rai bace zan fita daga dakin naji tana fadin kada ki kara gigin shigo min daki daga yau idan kin fita kija min kofana ki kiramin Aisha ko Rukkaiya. Na amsa da to mama na fice mata dakinta tare da jawowa na samesu falo na fada masu sakonta kamar basuji ina magana ba don hakane nima banyi zancen motar dasu ba na fita. Ummah suna falo da yan uwana suna cin abinci na shigo sukuku kamar kwai ya fashe min a ciki kanina ke fadin wai anty zarah gobe ke zaki kaimu school cikin sabuwar motar ki ko ? Zama nayi saman kujera gefen ummah ina fadin kai khalid wace motar motar da mama tace ban isa shigarta ba karban key din zatayi hannun ummah. Karban key fa a hannuna aiko da rashin ta idon hjy maimuna yayi yawa Allah ya kawota tace in bata key din motar zata gane ba salman da nake ba yanzu gidan nan. A,a ummah ki bata tunda dama danta ya saya min kinga ai shike nan dama kafin na shiga naji tana waya da mama saratu tana fadin wai yaya musa munafukine yana son yafi karfinta gidan nan. Waini jikan talla, , , , sai kuma nayi shiru ummah tace ko baki fada ba nasan hakane dama duk bakin cikin ta ke nan a kaina ita din yar waye a garin nan banda Amadu sarkin teloli. Allah ya kawota karban key din nan taga tsiya zan shayar da ita mamaki sosai a gidan nan kuwa mukaji an turo kofan Rukkaiyace ta shigo tsatsaye dinta yadda take ba ladabi tana saye da wani dogon rigan body hook a jikin ta duk ya matseta ga mazaunan ta a fili irin shigan yan Lego's na rashi tarbiya da mutunci shine dabi,an su don ma su yaya na taka masu burkine wani lokaci. Duk idon mu yana kanta ba tare da gaida ummah ba take fadin wai mama tace ki ban key din motar da aka kawo dazun ? Jeki kice mata tazo da kanta ta dauka yana dakina wani kallo ta watsowa ummah din kamar zatayi magana sai kuma ta juya ta fice daga part din daga haka ummah bata kara magana ba sukaci gaba da cin abincin su. Saidai da gani kasan zuciyarta ba dadi a lokacin sosai don yadda fuskanta ya nuna a lokacin yanayin bacin raine karara a fuskan nata. Shiru shiru muna nan zaune muna dakon zuwan mama karban key bamu ganta ba sai ummah data dago kanta tana fadin ba zakici abinci bane ke kina zaune tun dazun. Nisawa nayi irin wanda ke nuna mutum ya shiga zurfin tunane a lokacin nake fadin na koshi ummah tace kin koshi me kikaci ko kin saka zancen nan a ranki ne ko ? To banson sha shanci don maganan nan ba taki bace idan baya kama kiyi ba ki zuba min ido dasu a gidan nan don haka tashi ki debi abinci kici yanzun nan. Kudin aljihunshi ya fitar gaban Dije ya sake lissafawa suna nan yadda suke aje din ya dago kai ya kalli Dije dake zaune ta zuba mai ido yace. Dije ga kudin yanzu yaya zamuyi dasu zamu tabane ko kuwa mu aje har mai akuyan nan yazo ya kama abinshi kafin muyi amfani dasu . Amadi akuya ai ya sayeta ya bamu kudin mu duk sanda ya dawo ga akuyanshi nan a daure ya kama abinshi ya tafi da ita meye namu a ciki yanzu tunda bamu muka sako mashi ita ta dawo nan ba. Nisawa yayi mai nauyi yace dana yanke shawaran zan fara sayen gwanjo ina sayarwa layi layi ranan da ba karatu ko kuma nayi sana,an awo ina shiga kauyu ka ina sayo hatsi ina kawowa nan na kafa dan table a kofan gidan nan ko yaya kika gani. Amadi kudin nan basu isanka wanan sana,an har buhu nawa kudin zai sayo maka da kake wanan zance kaidai fara gwanjon mu gani tukun abinda Allah zaiyi in yaso daga baya idan ubangiji yaima budi sai ka fara wanan din zaifi. To Allah yasa mu dace gobe kafin naje school da safe zanyi asubancin zuwa kasuwa na zabo masu kyau da zasuyi saukin saye na gwada in gani tace Allah yasa albarka a ciki ya amsa da Amin. Kwanon silver ya jawo wanda Dije ke saka mai abinci a ciki ya bude kanzone data gyara shi da ganye ya mike ya wanko hannunshi ya dawo dauke da ruwa cikin tsohon kofi ya zauna yana bissimillah ya fara ci yana tunane. Washegari tunda safe daga masallaci ya wuce kasuwa da kafa koda yaje ya samu an fara bude kaya hakan yasa ya zabo wanduna da riguna na maza ya nufo school dasu duk da yasan ba masayan fili a nan don zasuji kunyar saya. Amma shi ko a jikinshi ya kai wani wuri ya aje ya nufi department din su da sauri don yasan ya gama makara a ranan sai wadda Allah yayi zai samu shiga ajin safe. Ummah ni zan tafi na fada tana tsaye ta juyo tana fadin ba zaki dauki kannen naki bane ki saukesu school sun gama shiryawa fa ummah ta fada tana kallona. Nace Ummah aiba da motan zan fita ba tace don me ba zaki fita da ita ba ko ajewa zakiyi kina kallonta baki shiga ba don shiga aka saya maki ita ba. Wanan kuma yaya zanyi da ita sai na ajeta ummah na tambaya ina kallonta wanan ki bari har Abbah ku ya dawo saiya fadi hukuncin sa a kanta. Su fito mu tafi to na fada kin dauki key din motar ne a, a ban dauka ba kije gun drower mirro yana nan sama sai ki aje min wanan sin wurin. Na juya din na nufi dakin kwanan ummah na dauko na kuma aje mata wanan din na fito naci karo da kannena suna sauri kada in fita in barsu a gida. Tare muka tafi yiwa ummah dake hada miya a kitchen sallama tayi muna Allah ya tsare da fatan alheri a garemu ta kara da fadin in dinga kula Allah ya tsare ya kare na amsa da amin. Hayaniyar da yaran keyi na karadin shiga sabuwar mota yasa Aisha daga window dakin su tana kallon mu taga mun nufi wuri sabuwar motar kai tsaye mun bude mun shiga lokacin ta sake labulen ta juya da sauri zuwa fadawa mama abinda idonta ya gane mata din lokacin. Mama da sauri ta taso tana fadin yau ga yar iska yar banzan yarinya kawai wai ni zarah zata rainawa hankali watau nayi abinda zanyi suke nufi ita da uwarta ko ? Tana fita muna fita daga get din gidan namu sai kwalawa maigadi kira takeyi kada ya bude saboda dan tazaran dake akwai a wurin yasa maigadin baiji me take fadi ba sai kara wagale kofan dayayi muna na sauka na halba kan titi muka bacewa ganin su . Tsuki taja ta nufo shi da fada shima wurin ta yazo yana faduwa yake fadin ina kwana hjy baka da hankali ne ina kada ka bude kofan nan su fita ka bude mata au ya fada yana kallon kofan tare da fadin walle banji hakan ba hjy kimun afuwa don Allah. Tsuki taja ta nufi cikin gida da sauri part din mu ta nufa duk da Tani bata riga da tazo ba amma ko ina a gyare yake kamar ba yara a part din haka sai kamshi turaren wuta dake tashi a ciki. Tun daga kofa take kwalawa ummah kira tana fadin ina Salman take wai maimuna lafiya ummah ta fada kamar yadda ta kira sunan ta babu hjy itama lokacin haka ta kirata dashi gatsau. Maimuna mama ta fada cikin mamaki eh koba sunan ki ke nan ba ummah ta fada tana kallonta tana tsame hannunta da ruwa ya taba a kitchen da kyale. Lafiya kike min wanan kiran tsshin hankalin haka meke faruwane wai Rukkaiya bata zo nan ba jiya tace nace ki ban key din motan nan da aka kawo jiya. Wani kallo ummah tayi mata tana murmushi tace key din motan na maamah za,a baki idan zata fita sai ta tambayeki ke nan ko ko mulkin naki har yakai ki muna mulkin kama karya haka ? Salma ni kike fadawa hakan yau ke wacece da ba zan fadawa haka ba ke uwatace ko kanwar ubata da ina girmamaki don wasu dalilai amma sai ga hakan ke kin dauka fin karfine hakan ko ? Dana dauka kinsan mutunci yasa nake baki girma da kyaleki a matsayin wace ta girmeni a shekaru sai kuma sanin girman zumunci da nayi nasan ke yar uwan maigidanane daga baya kuma ina girmamaki kan yaran ki. Amma yanzu tunda na fahinci manufarki dakyau a kan mu duk wani girma da kima daraja da nake gani naki na daina bakishi maimuna har abada idan bakin gyara ba. Tana kawowa nan taja tsuki ta juya zuwa kitchen ta karasa aikin da takeyi ta bar mama a tsaye tana yankan sababi a falon mu har ta juya ta fita tana fadin. Zan hadu dashi a waya shida ya baki zaizo ya karba ya kawo min ke har zama bariki kika koya da zaki nuna min kan mage ya waye a yanzu ? Mu zuba dake da munafukan yarki data sameshi da munafuncin an bata motar Aisha tafi karfin shi ita ai ban san tafi karfin shiga wanan motar ba sai data nuna hakan yanzu. Idanuwan mutane aka motana suna duban suga waye ya shigota haka ya haska kowa saidai na dan jima a ciki ina hada kayana kafin na bude na fito . MAYANA wata ta fada wanan ai yar gidan mayana ce wace ke 200 level din nan yanzu maganganu irin na kus kus da jama,a keyi musanman yan makaranta da saka ido shike tashi a wurin har na shige science bluding na shiga department din mu. Kowa na harkan gaban shi don malamin bai shigo ajiba lokacin ba wuri na samu nakai zaune inawa wace na sama sallama muka gaisa a musulunce da ita. Wai naji suna fadin yau malam bai samun shigowa son baida lafiya sai lokacin na kallota ina fadin ayyah Allah ya bashi lafiya gaskiya naga ajin yau a haka. Na dauko wayana a cikin jakkata don in kara tyring din layin ya musa don tun dare nake gwadawa wayan shi a kashe yasa yanzun ma na kara trying. Saidai ban sameshi ba yasani jan tsuki ta kara fadin lafiya nace ba komai yi hakkuri na dameki ko ? Yauwa dama ke nake duba tun dazun banga shugowan ki ba ya kika tashi fuskana na tsuke lokaci guda don ganin mai maganan dani danayi. Ba kowa bane sai wanan guy din da nake ganin yana skn ya matsa min da surutu ko samu kan wanan da bansan komai a kanshi bama. Nace don Allah ko kunyi maganan dashi ya yarda sai mu fara yau wallahi ni nasan zamu samu karuwa sosai a wurin shi wa ke nan wanan dana sama take tambayanshi ? Kinga ga wata member mun samu gaki ga abokina sai mu tafi yanzun tunda muna free ko yaya kuka gani dakata malam don Allah. Kai idan kayi mai magana laifine kaje ka sameshi mana amma ni ba inda zanje na fada ma ya wani kalleni yace but idan nayi masa magana har ya yarda zakiyi joining din mu dai don abin yai armashi ? Jeka kayi na fada a dan fusace yace nikan nasan ba wanda yaki karuwa sai in bai samu ba dai barin dubashi ko yana free yanzu muyi maganan amma fa ki sani da sunan ki zanje in sameshi. Yana fadin haka ya juya ya tafi naja tsuki ina fadin tunda kowa irin kane kada ka tsaya kai karatu ka kwaci kanka ka dogara ga wani. Ganin yadda class din ke surutu rashin malami yasa na mike na fice daga ajin naji muryan wanan tana fadin jirani mu fita tare don Allah dole na tsaya muka fita tare da ita. Wata sister ya tambaya cikin mamaki a,a MAYANA ta class din mu mana wace ka fadawa malam sister dinkace har malam din ya yafe muna mu shiga saboda ita. Ok wallahi so muke mu hadu dakai ka taimaka muna kadan bamu group discussion tace wallahi kunyar ka takeji ba zata iya zuwa da kanta ba. Ina take yau ai bata shigo ba nake gani don banga motar taba a park da sauri munir yace a, a tana nan class zaune ai tazo tun dazun. Ka bari zan ganta muyi magana ya fada a cikin gadara da izza irin nasa na dan tallaka da gadara din nan don haka yake magana kamar dan basarake dashi . To shike nan Done zamu saurareka amma ka taimaka ko don saboda ita please na barka lafiya sai mun jika please. Baidai masa magana ba sai mikewan da shima yayi lokacin don tunawa da kaya gwajonshi dake ajiye a bayan ajinsu ya duba ba abinda ya samu kayan ya kara gyarasu ya dago zai koma lokacin ya hangoni tafe tare da wata muna tafiya a jere muna magana da ita. Tun daga nisa na danna key motar tayi kara daya jawo hankalin mutanen wurin au motarki ke nan ta tambaya na kada mata kai take fadin wai dankari ashe dai ke din yar masu garice shiyasa tun zuwan ki baki kula kowa dama ? Idan nace bata isheni ba farawa da iyawa nayi karya don na kula tana da surutu ita sosai sabanin nida zan iya zama magana saita kama nayi da mutu na bashi amsa daya haka ummah ke shan fama dani a gida. Motar na bude na dauko goran ruwa guda biyu zan dago naji muryan shi yana fadin ashe kinshigo school din yau na juyo da sauri ina dagowa. Yana tsaye a dan nesa kadan damu nace eh wallahi ina ciki tundazun na mikawa wace muke tare roban ruwa daya ta karba tana min godiya tare da jingina jikinta a bayan motan . Dayan Goran ruwa dake hannuna na mika mashi sai ya girgiza kanshi yana fadin Alhamdullahi nagode amma ke baki iya zuwa ki fada min saiki turo min wani. Banina turoshi ba shiyazo da kansa nasan dai da zancen wani kallo yai min kafin yace koda yake nasan kinfi karfin yin hakan da kanki saidai ki turo wani yazo. OK wanan shine dama ake magana me surutu ta tambayeni na gyada mata kai tace malam ka taimaka muna mu dan samu sauki wallahi abubuwa suna da rikita kai yanzu sosai. Idan nace zan dinga tsayawa na koya maku kullun zaiyi wuya hakan saidai lokaci lokaci insha Allah sai mu fara Monday idan Allah ya kaimu don yanzu na riga da na saro kaya ina son in shigar dasu ko Allah zai taimaka min. Kace kai dan kasuwane ashe kana karatu kake da wanan lokacin to yaya za a ayi ya fada ya juya da sauri ya wuce ya nufi cikin department din. Abba dake kwance da kyar ya mika hannu ya dauki wayan irin yadda yaji muryan mama din yasan wani abu ya faru ke nan a gidan ko yana shirin faruwa. Meke faruwane hjy maimuna najiki a hasale dole in hasala Alh tunda yaron nan yana son ya fara jamin magana a wurin ka yanzu. Wani yaro kuma ke nan kike magana ya tambayeta, tace wane yaro kuwa banda baba wai shine harda sayawa Zarah mota mai tsada haka tunda ya isa yanzun yake gani shi. Na aika a karbo key din motar a hannun uwarta don hauka ita kuma ta hana naje da kaina tana son fada min maganan banza wallahi idan salma batai hankali ba zakaji nayi mata abinda ba,a zata ba. Yace ita salma din kwarai kuwa wai yau ni salma ke kallo tana fada min in na isa na shiga dakinta key na ciki koko haihuwanta nayi da zan dinga kawo mata raini irin haka ? Ai gaskiya ta fada wanan ya zama wullakanci da raini wayau a gareta wai ko kin manta salma ma matatace itama kuma tana gaba dake idan ma har wani abune baki kirana kiji yadda akayi. Saiki je mata kai tsaye wai ta baki key koda karba ne aini dana ajeku yakamata na karba a hannunta bake ba don raini saikije mata kai tsaye haka kimkam. Sai zancen motan da kikeyi wai baba ya dauki kudina ya saiwa maamah mota toh ba dauka yayi ba nida kaina na bada kudi ya sayo mata wanan motan kamar yadda na sayawa kowa lokacin fara karatun shi. Ke kika tambaya na bada kudin motan kisaiwa maamah din moto a baya ashe baki sayaba sai kika gyara mata na Aisha tana shiga . Maimuna ina zaki da wanan alhakin haka a rayuwan ki koso kike duniya ta zagemu don uwarta nada hakkuri da zama damu sai mu dinga takasu yadda ran mu keso ? To ki tuna da baba da ita maamah din duk nina haifi abina kuma ina son kowa don haka ki kula don ba zan dauki wanan ba ya kashe wayan. Tabi wayan da kallo ta dafa gado tana zama don da a tsaye take tana shirin zazaga mai bala,i a lokacin sai taji wani abu na daban daga gareshi wanda bata zata ba a lokacin. ZAINAB IDRIS MAKAWA [02/01 10:56 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 1️⃣2️⃣ AL BARI,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Safara da marwa ta fara yi a cikin daki lokaci guda abu ya taru ya zama biyu a kanta lokaci daya ga mamakin hjy Salma ga kuma na Abba da yanzu ya barta dashi. Meke shirin faruwa danine a yanzu mama ta tambayi kanta kafin ta wani juyo tana fadin wallahi karyan ki salma ko zan tafi ba komai a gidan nan kinyi karya ki hau kaina a gidan nan kun tabbata a bayan mu har abada keda zurian ki a gidan nan. Mama kinga har an fara min magana wai anga zarah ta faso gari yau kowa sai zancen motar ta yakeyi garin nan Aisha yar kwalisan gidan mu ta fada daga kofa. Jin hakan yasa uwar juyowa tana fuskantar diyar nata don jin abinda take fadi din ta faso gari tafi wa a cikkn ku don wanan motar data shiga shine finku da tayi ko me ? To mama su mutane suna iya ganewane sai su dauka ita wata abuce a cikin gidan nan tunda gashi har su samira na fadi a group wai da motar da ita sun zama celibirty a garin nan ko ina sai zancen ta akeyi yau. Ana tura photunan ta da motar haba dai mama saida nace kada ki bari ta shiga motar nan yanzu ga abinda hakan yaja muna kaskanci a idon jama,a da komawa baya. Aisha zaki barni naji da abinda nakeji yanzu ko sai kin kara bata min rai zaki fice yanzun nan da kika ganni nan mun gama waya da baban kune yake fada min wai shi yabada kudi aka saya mata motar ashe ba baba ya sayaba shine ya saya nasan dai baban yaje mashi da zancen . Shine tunda saida ya fara zancen dake anan kafin ya tafi shine dayaje gun abba yayi zancen da Abba din Aisha ke fadin hakan a hasale. Rukkaiyace ta turo kofan ta shigo lokacin tana fadin wai kinji yan iskan nan har kirana sukayi suna min sheri wai sun san idan zamu fasso gari tamu tafi wanan ke nan. Ina ruwan su yan sa ido da gulma ni mutane na ban mamaki ga sa ido kan abinda bai shafesu ba wanan ai tsaban gulmane da munafunci dama ai haka ake son gani a wurin mu ko yaushe. To mama meyasa Abba zai yi muna haka yasaiwa zarah din ita kadai muya ware mu bai saya muna ba gaskiya ki tambaya muna muji dalilin shi nayin hakan ? Ke Aisha ki fita min ido ki barni inji da abinda ke damuna a yanzu ko kin fini sanin abinda ya dace inyi ne kan hakan yanzu ? Ganin ta dauki waya ta fara magana da yar uwarta yasa suka fice a dakin ransu bace har lokacin suna ci gaba da zancen wai ashe Abbane ya saya ma zarah mota bama ya musa ba yadda suke zato . Don haka dolene suma Abban ya canza masu mota wanan lokacin wace tafi nawa idan yazo zasu sameshi da zancen hakan tunda basu gane kan mama ba lokacin. Bai koma gida ba sai bayan sallah isha,i lokacin hankalin Dije ya tashi don bai saba yin haka ba ya kai wani lokaci yana waje duk ritsi magariba a gida take mashi. Sai gashi yau din har yakai karfe tara saura yana waje yana shigo sukayi kicibis da Dije data yafa zani a kai zata fita neman shi suka hade da ita a kofan su mai dan guntun katanga a wurin. A,a Amadi yau lafiya haka ka tayar min da hankalina kaida uwar garke dataki ci abinci ko ruwan gidan nan taki ci tunda ta dawo gidan nan. Wai ina kashiga haka tun sallah asuba da kafita kabar gidan nan baka dawo ba har wanan lokacin haba Dije kin manta dani na mijine ? Ban fita ba saidana fada maki cewa yau asubanci zanyi naje kasuwa daga can kuma na wuce zuwa school muna fitow na bazama cikin gari ina tallata kayana gashi kuma har Allah ya taimaka an kwashe don haka wana somawa akayi indai kaiwa darene ai yanzu. Meya samu uwar garke din kuma wai ana nufin har yanzu mutumin nan bai biyo bayanta bane ko me abin ya fara daure min kai wallahi gashi kuma ban san gidan shi ba balle nabi sawun shi na mayar mashi da ita ai. Yana magana yake kaiwa duke gaban uwar garke dake kwance tana tuka kamar wace tayi kiwo mai tsayi tana hadiyewa a cikinta. Hannu ya kai ya shafa bayan ta a hankali yana magana da ita kamar da mutum dan uwanshi yake zance yace haba uwar garke ko fushi kike da mune wai ? Kiyi hakkuri muma dole yasa muka badake ga wani gashi kuma da rabon mu sake zama dake Allah ya nufa kin dawo garemu kuma kiyi hakkuri kici abinci ko ruwane kada kisamu illa a jikin ki. Kici don Allah ko kisha ruwan yana kokarin mika mata ruwa a bakinta tare da shafan bayanta a hankali tayi dan kuka lokaci guda tana mikewa tsaye ta wani girgiza jikinta lokaci guda. Zagayen shi ta farayi kamar tana sunsunan jikin shi kafin ta dan tura kafanta na gaba ta kada kwanon ruwan da ake zuba masu ruwan shansu ciki sai kuma ta dona kai a ruwan tana sha har lokacin hannun shi na saman bayanta yana shafanta a hankali. Ikon Allah yanzu uwar garke haka zaki mani kiyi fushi dani kike karban abincin hannuna saina Amadi, kinyi fushi ke nan dani ko me ? Dan murmushi Amadin yayi yana dagowa daga duken da yake yana fadin tayi fushi mana Dije tunda ke kikaba da shawaran sayar da ita. Dana bada shawaran wa yakaita kasuwa ya sayar kawai dai har dabbobi sun san kitihi yanzu baiyi magana ba ya dan tara yayin kara yaje murhun dije ya debo rushin wuta tazo ya saka masu ya dan gyara wurin . Hannayen shi ya dauraye yayin da Dije ta juya zuwa cikin dakinta bai shigo dakin kai tsaye ba saida ya kai kayan gwajon shi ya aje dakinshi kafin ya nufo wurin dije din yayi sallama ya shiga. Tana gaban fitilan kwai donsu har lokacin basu da wuta a gidan su sai hasken na makwata dake dan shigo masu kasancewan ginan su yayi kasa sosai a cikin shiya. Yayi sallama ya shiga yana fadin Dije yaya gidan ta amsa da gida lafiya Amadi ya kasuwan kace ka taba ciniki a yau din ya amsa da wallahi Dije ni har abin ya bani mamaki sosai wallahi. Na dauka ai ba zasu shiga ba sai gashi mutane na yaba min wurin zaben kaya haka masu kyau ashe sana,a dadi gareshi Dije yau din nan da farawa kinga abinda na samu yana fito mata da kudin tare da fadin ba wani riba sosai na dora sama ba. Don maishi yace min har in ina son naci riban abin kada na cika kudi da yawa a sana,a na zanfi gane kan abin da sauri gashi ko nabi shawaran shi naga alheri a cikin harkan. Ya baka shawaran kwarai sosai gara daka bi shawaran nasa Allah ya umfana muna abin baki daya, kudin ya jawo gaban shi ya kirga ya ware wasu yana fadin. Wanan Dije a sai abinci mu dinga girka abinci muma a gidan nan kamar gidan kowa sau uku yanzu a rana don Allah kada ki matse kanki da yunwa kuma Dije. Yaro ke nan banda abinka Amadi farawa da iyawa saimu zauna mu kurmushe uwar kudin a cikin mu kuma tun yanzu. A, a Dije ba zamu kurmushesu ba da yardan ubangiji Allah ne fa yai muna mafita ga hakan dama tuntuni nabi shawaran ki da ban tsaya aiki da madam kan dan kudin da take ban bai ko isa biyan kudin karatu na balle kuma muci daga ciki. Datuntuni wanan sana,an nakeyi mu huta zama a cikin kunci irin hakan ki dauka ki sayo kayan abinci ko nan cikin unguwane kafin naje kasuwa idan na samu lokaci nasayo muna . Amadi kudin nan yayi yawa ka rage don bakin mu mu kadai ko dari uku na saya muna abinda zamuci ba tare da riya ba in sha Allahu. To Dije yadda kikace din ya mayar da sauran kudin nasa cikin aljihun shi yayi shiru na dan lokaci zancen karatun yaran nan ne ya fado mai a rai lokaci guda yaja tsuki don yana ganin zasu ja mashi cikas a cikin sana,anshi kan wanan karatun nasu . Shiya rasa yadda akayi ma har ya bari sabo da shakuwa ya shiga tsakanjn shi da wani wani ma macen kuma yar mai kudi irin haka da zasu moreshi a banza. Taimakone ai taimako taimako kuma baka san inda za a rama makashi ba gashi dai shine mai taimakon nasu har yanzu dai. Washe gari kamar jiya ya fita amma bai yarda ya bar gida ba saida ya duba uwar gareke ya gyara masu wuri ya aje abinci ya dan shafa bayanta yana fadin kiyi kiwo ki koshi kinji uwar garke don Allah. Yana fita masalaci yaje yabi jam,i daga nan ya fito kasuwa ya nufa ya samu babu mutane sosai ya zabi irin kayan daya kula ana so da ake tambayan shi. Ya baro kasuwa zuwa school ya kasance jumma,a don haka daga masallaci ya shiga yawata kayan shi a cikin gari ya samu ya taba ciniki sosai a rana . Yana ganin abubuwan amfani irin su kayan miya yana dan tsunta a gari har su alaihu da shinkafa don yasan Dije ba zata sayo ba tunda ba wasu kudi masu yawa a hannunta . Wanan sayayyan da yayi sashi shawaran komawa gida da wuri ya sake biyawa kasuwa ya kara zaban kaya gredi daya samu an bude a lokacin. Daga nan yayo gida ya samu Dije a bakin murhu tana hada miya don har ta kwashe tuwon garin masara data sayo a cikin unguwa miya ya rage ta hada. Sallaman shi yasata juyawa tana amsa mashi sallaman tare da fadin yau an dawo da wuri ke nan yace to kinyi fadan dare jiya Dije. Kayan da ya dauko niki niki ya aje a gefen ta bau tsaya ba ya nufi garke ya duba yar amanan shi uwargarke tana tsaye tana kiwo ya kara mata abinci ya kara gyaran wurin. Dije data gama duban ledan tace kai dan nan har shinkafa ka sayo muna yau gidan tana mamaki Allah ne ya bamu sa, a ya nufemu da cinta a yau. Nikan na riga dana tuka tuwon masara ga miyan yakuwa dana tsunko gidan malam Tanimu nan ina muna miya dashi yanzu muci. Dan guntun murmushi ya sake a fuskanshi yana fadin ai bai baci ba Dije Allah ya kaimu gobe lafiya sai a girka a ci naman daine sai an gyara shi yau kada ya lalace. Har nama ka sayo kace yau take sallah a wurin mu ke nan yau din nan nama kan dole a gyarashi kada ya lalace kafin gobe. Tana magana tare da jawo ledan zuwa gabanta kaikai Amadi wanan ai kudi ya wahala a nan Allah yasa albarka sai ayi a hankali kada mu murkushe kudin mu koma zaune kuma. Dan murmushin gefen baki yayi daga inda yake zaune dirsha a kasa yana kallonta kafin ya mika hannunshi zuwa wajen butan dake gefenshi ruwa ya gunda a baki ya kurkure bakin kafin ya zauna da kyau ya fara alwala.. Na dawo a gajiye Rukkaiya muka fara haduwa da ita daga irin kallon data watsa min na gane akwai wata a kasa ke nan don ko dan tsayawa ko mu gaisa irin yadda muka saba a ranan bamu yishi ba a tsakanin mu. Sai ta wuce na wuce kowa yaja iska a tsakanin mu ya wuce dan uwa naga karfin halina ga yin hakan na shige part din ranan kanne na basu da lesson sun dawo gida da wuri duk suna falo. Na yaye gyalen dana yafa a kaina nan suka shiga gaidani da dawowa ina amsa masu na nufi bedroom din mahaifiyar mu don in gaida ita . Tana zaune bakin gado tana waya da hjy maryam kawar ta dake Abuja har yanzun da zama ita da mijinta da yaranta. Zan iya cewa hjy maryam ce makwaciyar da tun zuwan ummah Abuja suke tare sun koma kamar yan uwa a yadda naji suna maganan zuciyana ya bani wani abu mai muhinmanci ya faru tsakanin mama da ummah ko Abbah. Ganin hankalita naga wayan yasa nayi mata sannu ummah ya gida ta gyada min kai na juya na tafi na barta yadda na sameta zaune din hankalin ta a kan wayan. Kamar yaddana saba ina shiga na wurgar da jakkana saman gado ban daki na shiga na gyaro jikina tsab ta hanyar rage wanke matse matsina da sabulu mai kamshi tare da dan tsane jikina na da tawul na fito na kwabe kayan jikina na saka na zaman gida. Yunwa nake ji don haka na nufi falo don in samu abinda naciwa cikina lokacin abincina yana ajiye kamar kullun. Zama karamin kanin mu ya taso shima zaici nan sauran suka nufo suma macen na tura ta dauko masu spoon muka zauna tare dasu munaci a haka ummah ta fito ta samemu. Salati ta saka kafin ta nufo su tana masu fada don me ba zasu barni naci hankali kwance ba suka zauna min ga abinci ? Ummah idan inaci dasu nafi cin abincin da yawa wani kallona ke kika sani ta watsa min nayi murmushi har takai kofan fita zuwa kitchen ta juyo tana fadin. Ina kika aje key din motar taki tana tambaya take kallona taji amsan da zan bata na gyarawa kanina dake saman jikina zama nake fadin yana cikin jakata na aje. Ki kula kada wani ya dauko ko idan kin dawo ki rika ajeshi a dakina don mutanen nan sherinsu yawa gareshi tunda ban bata key din da girma da arziki ba yadda taso. Don haka ki kula sosai da tuki da kuma kanki a yanzu komai da kikeyi idon mutane yana kanki yanzu don komai ya canza yadda kuka sanshi a baya gidan nan. Abban kuma yace naje maki kunne da kikula kada samun motan nan ya canza maki rayuwan ki a yanzu kici gaba da dabi,un daya sanki dasu abaya kinayi. In sha Allahu ummah na fada a sanyaye tare da dukar da kaina kasa kafin na dago tashige ciki ta barni da kannena surutu suke min amma ban fahintar me suke fadi a lokacin. Tunda na shige dakin kwanana ban sake fitowa falon ba na kwanta iya tunane nayishi a lokacin narasa gano dalilin sauyawan gidan mu yanzu cikin dan kankanin lokacin komai ya dagule a tsakanin iyayyen kuma. Wace ta haifi mahaifin mu tana raye a duniya gidan mu baida nisa sosai da inda take don inda iyayyen mu suka fara zama da farko yanzu itace ciki zaune don kamar a family house din mu suke. Don haka ganin ba school da safe na na kwashi yan kannena mukaje gida mu gaida ita kusan duk sati haka muke zuwa gidan duk da har na fahinci ba wani sin mu takeyi sosai kamar yadda take son su Aisha ba amma ban bari wanan yayi tasiri a zuciyana ba game da ita. Da sabon motan muka fita zuwa gidan muna zuwa naga motan mama pack a kofan gidan kafin mu fito muka hangosu suna fitowa daga cikin gida ina kallon suna nuna mata motan namu. Kafin su karaso sun tsaya magana muka nufi wurin iyayyen mu maza muka fara gaidasu don suna kofan gida suna shan hantsi a lokacin. Har suka wuce bamu shiga wurin kakan tamu ba muna can muna gaisawa da mutanen arziki lokacin a cikkn gida don gidan namua babban gidane sosai. Mun fito mun samu sun tafi kai tsaye wurin kaka tamu muka nufa sallama nakeyi amma muryan tsohuwa yana tashi a cikin hausan mutanen zamfara tana fadin . Ni za a kawowa iya shege da raina ka fara nuna bambanci a tsakanin diyan ka dame ita takwaran nawa tafi yan uwanta da zai saya mata mota ya kyale sauran. Sallama na karayi cikin daga murya sai lokacin aka amsa muna muka shiga tana fadin watace mune hjy na bude labule na shiga don tun ban shiga ba na fahinci a taikace kara mama da yaranta suka kawo wurin hjy ke nan . Au jikokin gal ne haba mama wata gwaggon dake zaune tare da ita ta fada cikin bacin rai kafin ta dora da fadin haba hjy bai kamata ba hakan nan don Allah. Kamar ban fahinci me suke zancen ba na aje mata ledan da muka saba zo mata dashi a gefe nakai zaune gefenta ina fadin tsohuwa mai ran karfe kin tashi lafiya ? Har lokacin akwai sauran bacin rai a fuskanta ta amsa min kadaran kada ham tana fadin kema kin tashi lafiya yaya uwar taku ? Tana lafiya tace mu gaida dake ga wanan tace a kawo maku nan muka gaida gwaggon namu muna dan hira sama sama tsohuwar ta fuske damu. Can nace hjy akwai fura a fridge din ki ban sayaba uban naki bai aiko min da kudin saya ba tunda yanzu ya fara mikawa yara kanana kaddarorin miliyoyi suyi yadda ransu keso dashi. A, a hjy badai Abbamu ba kan idan bashi ba wane zai dinga wullakanta kudi haka ke wanan motar da kike shige yanzu bai isheki ba sai kun tursasashi ya sayo maki wani ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [04/01 4:34 PM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , 1️⃣3️⃣ AL MUSAWWIR,,,,,,,,,, ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Don Allah kada kiyi ko kayi gangancin karata wana novel din a audoo don na sayar dashi already ga wasu yin hakan shari,ace tsakanin mu. Zaman dai ba dadi amma hakan baisa mun bar gidan ba muna dakin ta sai shabiyu muka fito zuwa gida don zamu shiga islamiya lokacin. Sai dare na samu zama da ummah mu a falo naji ta tambayeni wai meya hadaku da hjy yau ibrahim ke fada min tayi ta maku fada tana zagina da baban ku ? Ummah zancen motar nan daine aka kai mata don mun samu su mama gidan wurinta nasan kara suka kai wai ashe Abbane ya saya min sai gwaggo uwanice ke dan tsawata mata har ta daina zancen amma taki sakin fuska damu. Sai cewa take ai Abban zaizo zataji dalilinshi nayin fifiko a tsakanin diyan shi don ita ba zata lamunci hakan ba tun tana raye ya fara yin haka ina ga ta kawu bata duniya saidai idan ansa abinda akai mai a karkashin kasa. Murmushi naga ummah ta sauke a fuskanta tana fadin Allah sarki yanzun ne zanwa Alh asiri kuma dacan baya ashe suma asirin sukai mashi ke nan ko ? Little sister dinace ke min nuni da abinci na diba na bata wanan ya dauke min hankali ga maganan da mukeyi da ummah din. Monday mun shiga school sam na mance da zancen karatu dan break din da muka samu sai ga mutum uku da mace daya sai wanan kawar dana samu tunda ita ke aje min wurin zama kafin nazo dana shigo zata daga min hannu nazo na zauna. Oya muje muga guy din nan don muji ya za ayi tunda yau yace damu za,afara wa ke nan na tambayeshi cikin mamaki au har kin manta da zancen ke nan ? Keko zancen karatun mana da zamu fara ta fada haka suka sani gaba dole na tashi mukaje muka sameshi yana gyara kayan gwanjon shi a bayan aji. Gaisuwa suka fara mai muna tsaye daga baya kafin ya dago yana fadin yanzun ya kuke son ayi don gaskiya zaku takura min ga sana,ata kunsan tallaka baiga zama ba naso fita in zaga da kayan nan nawa cikin hostel ku kuma gaku. Hakkuri zakayi master don kyau alkawari cikawa manir ya fada ok ya fada yana dan kalle kalle kafin yace mu karasa daga can zaifi wurin ba yawan gittaya sosai don haka sai yai muna dadin zama. Bayani ya soma muna tun daga farkon yadda zamu gane kan topic din da Munir ya gabatar mai zaka rantse shi din wani baturene ko babban lectura ke bayani. Abinda ya dakatar damu yan class din nasu ne sukazo mai da wata tambaya hakan yasa muka barshi a lokacin muka koma namu building din. Tallan gwanjo na maimaita a fili why ga karatu ga kuma sana,a lokaci guda haka au kina mamakin guy din nan ne ko nima a gaskiya naji mamaki sosai wallahi. Gashi Allah ya bashi amma baiyi girman kai da hakan ba ke da ganin shima kin san yana bukatan taimako sosai a rayuwanshi ko suturan jikin shi ka kalla. Kune yayan manya irin su ya kamata ku dinga taimako inda halin hakan tunda muma yana taimakon mu da nasa baiwan da Allah yai masa ai yanzu. Ba wanan ba ai da alaman wahala sosai z tare dashi idan kin dubs ya fada muna zamu takurawa rayuwan shi amma yanzu kina nufin da wanan sana,an zai rike rayuwan shi ? Wata kilama hardana wasu a karkashin shi yanzu haka idan kin bincika ko yana da aurema a kansa ai kinsan yadda yake a kasan nan tamu yiwa yara auren wuri su dawo suna wahala daga baya. Kai gaskiya shiyasa aka bar arewa baya sosai saboda irin wanan matsalan na tara iyali da wuri kaiba shekaruba ba wani aiki ba amma an cika gida da iyali. Munyi hira sosai akan matsalan daya shafi nahiyar mu da dalila dake kawosu har lokacin sallah yayi muka mike zuwa masalaci kafin mu dawo wani malami har yashiga ko saidai munyi sa,a bai koremu ba don yasan sallah aka tafiyi. Da yamma lis muka fito sai ban tsaya komai ba na nufi wurin motana ina kokarin budewa na hangoshi yana fitowa da kumshin kayan shi ta bayan block din mu duk da kayan sun dan rijayeshi nake gani amma haka ya daukosu ya nufo hanyar da zai fitar dashi haraban wajen. Sai naji zuciyana nason na taimaka mashi duk da bai kalli inda motana yake ajiye ba lpkacin haka yasa na tayar da motan na mike hanyar da zai sadani da inda naga ya bi.. Horn nayi mai haka baisa ya juyoba sai tafiya yake da sauri da kumshin kayan shi a kai lokacin da gani sauri yake sosai zuwa get inda zai samu abin hawa. Ga wasu kayan rataye a hannayenshi glass na sauke a hankali ina fadin yayana muje in sauke ka mana don bansan sunan shi ba har lokacin. Bai jiyo ba yasa na kara danna mai horn jin hakan yasa ya dan juyo mukai arba na danyi gaba na tsaya ya zagayo nake fadin . Na bude booth already na fada yace for what zan saukekane inda zaka dan murmushi ya sake yana fadin nida zan yawata da kayana ina ni ina shiga mota nagode kwarai da taimakon ki ya juya yana kokarin cigaba da tafiya a wahalce. Binshi nayi da kallo cikin tausayi na dan ja motan na cin mai hannuna yana cikin jakkata ina lalube naji kudin a inda na ajesu na jawo tare da fadin. Ga wanan sakon don Allah ya juyo na mika mai da sauri ina fadin idan ka bude zaka ga takardane ya amsa yana mamaki na figi mota na na barshi wurin tsaye yana kallon envelope din dana mika mai din. Bai budeba naga yaci gaba da tafiya yana turowa aljihun shi na halba saman titi bansan yadda ya karasa va don ni kaina bansan nawa bane ya musa ya ban ba gaba daya na mika mashi su wanan lokacin. Tun daga get din gidan mu nagane anyi baki a gida saidai yanayin bakin maza ya nuna ba daga nan arewa suke ba ashe kawar mamace tazowa mama a bazata ita da yaranta daga lagos. Saida na shiga gidane ummah ke fada min zuwan hjy Rafat din nasanta sosai farin sani duk wani iya shegen bariki itace ta koyawa mamashi zaman su a legas tare. Don daya bai wanka ya bushe yana gidan daya mama ta iya shige shigen yarbawa kamar me haka al,adun su duk ta iya sosai don haka yaren lagos radau a bakunan mama da yaranta kaf. Akwai wani dan hjy Rafat din daya samin ido sosai idan naje hutu yana cewa wai sona yakeyi wanan yasa dana fara girma na daina zuwa legos wurin su hutu kamar yadda na saba ina karama saina fake ga karatu a lokacin. Kai tsaye na nufi dakina na soma cire kayan jikina sai nayi wani tunane hakan yasa na juya na fito falo na zauna naci abinci babu kowa daga cikin kannena a lokacin don hakane gidan yai shiru a lokacin. Saidan motsin Tani dake aiki a kitchen lokacin kadai ke tashi a falon da sallaman zamani Rukkaiya ta shigo ta hangoni zaune saman dining table din mu ina cin abinci tace min ke mama na kiranki . Nima juyowa nayi jin yadda tayi min magana na mayar mata da fadin wa,ni ina nuna kaina da hannuna tace ke mana ok idan na g hada zanzo na bata amsa nima. Kamar zata sake magana sai tayi shiru ta wani irin juyawa kamar a hasale lokacin ne tace ina zakizo kizo don ba mama bace ke son ganin mami Dele ne tazo dama akace akiraki ta hada da tsuki ta tafi. A daidai lokacin umma tana fitowa daga kingun shiga dakunan kwanan mu na part din ta bita da kallo saida ta karaso take tambayan meya kawo wanan nan ? Wai inzo inji hjyn Lagos ta fada ai dama zaki kigaida ita tunda batai maki komai ba koda tayi kuma ai bata fitar a fili ba angani. Saiki tashi kije kada kuma taje ta fada masu wani abin daba don karamin aikin Rukkaiyane hadin fada kindai san halinsu ba sai na fada maki ba. Dole na mike nabi bayan ta na shiga da sallamana falo suke zaune gaba dayan su jin sallaman nawa yasa suka juyo suna kallona banda mama da yan uwana da suka hade rai a wurin. Hjy Rafat da diyan ta uku suka fara sake min murmushi tare da fadin see u you na your face be dis kowan su fuskan shi dauke da fara,a a gareni. Da dan sarsarfa na karasa gun mami din saidai na dungumeta kadan na saketa nakai kasa tare da fadin your welcome mah ta shafo kaina tana fadin ji yadda kika koma wata babba dake haka Zarah? Na danyi murmushi kadan tare da tambayanta ya hanya na dago kai ina gaida yaya nata da duk suka zubo min idanuwan su a kaina lokaci guda. Bayan na gaidasu mama data mike tun shigowana ta dawo ta zauna kusa da mami din na dago a cikin fargaba ina gaida ita ta amsa min da fadin lafiya kalau kun dawo ke nan ? Eh na fada na dukar da kaina kasa muryan mami Dele dince ke fadin u no see you man Dele, he de worry me asking you yanzu kuma ya ganki ya noke kamar bashi ba. Nayi murmushi sai kanin nasa yace shima yaji mamakin girman tane haka ta koma wata babban mace da ita shekaran ki nawa yanzu a jami, a ? Bai samu kanshi wanan yinin ba balle ya tuna da zancen envelope din ba don haka har yamma bai san meke cikin envelope din nan don bai koma ta kanshi bama alokacin. Don yana raragewa kasuwa ya koma don ya saro wasu kayan da zai fita dasu da safe yakoyi sa,a ya samu an bude a gaban shi. Don haka dilace mai kyau na kayan maza ya samu giredi kamar anzabo mashi sune daga can ya taki sa,a matuka don yana zuwa ana bude dila saidai kudin shi basu kai ya saye dilan duka ba lokacin. Don haka ya zaba tare da rokan mai kayan ya aje mai zuwa safe ko yamma zai dawo ya saye sauran ga baki daya . Mutumin yai shiru na dan lokaci kafin ya duba sabo da kwazon yaron yace amma idan bakai bane banayin haka gaskiya tunda inada masaya. Ida har bakazo ba zuwa biyar zan sayar dasu duka gaskiya yana magana yana hada sauran kayan a wuri daya don ya adana mashi kada wani yazo ya dauka bai sani ba. Ya bashi kudin tare da godiya kan karancin da yayi mai saboda sabo da juna da sukayi ya dauko kayan shi zuwa inda zai samu abin hawa da zai kaishi unguwarsu. Da kayan shi niki niki ya shigo bai tsaya ba sai kofan dakin Dije data riga ta tayar da sallah magariba a lokaci shima buta ya dauka ya fara alwala kada ya rasa jam,i. Bai dawo gidan ba sai yamma lis ya dawo duk a gajiye yake sosai a lokacin hakan bai hana shi zuwa wurin uwar garke dake kwance ba ita da yayan ta.. Duban abin abincin su yayi babu komai a cikin kwanon haka yasa ya fita gidan ba tare da sanin Dije ba yaje gidan da ake sayar da abincin dabbobi unguwar don ya sayo masu. Dije wace taji shigowan shi gidan saidai bata karajin motsin shi ba a zatonta yana dakin shi yana hada kaya ta fito tana magana taji shiru. Yau ga ja,iri kafita ne koka kewaya ban dakine wai ita kadai take maganan a tsakar gida sai gashi ya bullo a cikin duhu har saida ta dan kadu dan ganin shi a lokacin. Tambaya yayi lafiya kike nan a tsaye cikin duhu wai kai na fito nema naji motsin ka kuma nazo naji shiru ashema kana waje. Naje nan gidan malu ce na karbowa dabbobin nan abinci don naga basu da abinci saidai dusan gwaunatice na samu na gargajiyan ya kare tace. Dadina dakai Amadi akwai kula duk da wanan gajiyan daka kwaso bai hana ka tuna da bayin Allah nan ba a ranka Dije dole mu kula dasu tunda mun turkesu a wuri daya idan bamu basu abinci ba sai Allah ya tambayemu hakkin su akan mu. Yana bata amsa ya duka yana zubawa dabbobin abinci kafin yakai hannu ga uwar garke yana fadin uwar garke tashi kiyi kiwo kada ki kwana da yunwa kinji kuci sai na sayo maku haki gobe insha Allahu. Zakace da mutane yake wanan maganan yadda dabbobin suka mike suka fara kiwo lokaci guda abin shan ruwan su ya dauka ya daure guntun jarkan da aka yanke ana zuba masu ruwan sha a ciki yaje har randan ruwan su ya debo ruwa lokacin ya farga da basu sa ruwa a gidan ashe. Yana gamawa da dabbobin ruwa ya fara diban masu yana cika kayan zuba ruwan Dije duk ya samu ya cika don ya samu ba mutane sosai wurin ruwan. Sai goma da wani abu ya samu kanshi ya sauya kayan jikinshi ya nufo dakin Dije wace ke shirin kwanciya hannu dauke da takardan da yarinyar nan da sunan gidan su ya sani na MAYANA. Zama yayi yana bude takardan don ganin meke ciki kudine suka zobo daga cikin takardan zuwa jikin shi sabi dasu kar saida ya dan kadu da ganin hakan. Kai din da yace yasa Dije juyowa inda yake tana kalloshi idonta ya sauka saman kudin da yake tattarawa a jikinshi. Amadi ina kafito da wanan kudin sabbi haka kar dasu tana tambaya take tsureshi da ido a cikin tsaro da son jin ina ya fito da wa yan nan kudin masu yawa. Bai dago kaiba don tsayawa da yayi kidaya kudin dubu darine cif din su a mike dinsu suna daukan ido tambaya ta jefo mai da ina kafito da wanan kudin Amadi ? Wallahi Dije ina wanan yarinyar da matar nan tazo gidan nan karbawa magani wurin malam tanimu ranan to itace dazun ta bani shi tace don Allah na karba kada in bude sai nazo gida. Nina dauka ma wani takardan wani abune a ciki ai ashe kudine ta saka haka a cikin takardan nan ta bani har tana fadim nayi hakkuri dashi don Allah. Amadi kudi lafiya mace ce zata baka kudi haka kuma yarinya karama kadafa ta jawo muna matsala muna zaune kalau a yanzu ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [06/01 9:38 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , 1️⃣4️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Na sayar da wanan labarin don Allah kada wani ko wata yayi audiovisual din labarin nan don Allah yin hakan taka dokane. Duk da akwai matsala a tsakani mama da ummah sai nayi mamakin ganin ai ummahce mai dawainiya da bakin mama din kuma da duk wani abinda zasici zasu sha daga wirin umma yake fitowa . Naso nayi wanan tambaya saida ba fuskan yin hakan gareni naja bakina nayi shiru ina kallon su a fakaice don nikan washe gari tun safe na fita zuwa school ban dawo ba sai shidda na yamma na iso gida. A wajen gidan mu na samu su Dele sun fito shan iska har na karaso cikin gidan na aje mota idonsu yana kaina gashi naki jin hakan a rayuwana mutum ya kura min ido ba daukewa. Naso sharesu amma ganin hakan ba zai yuyu gareni ba yasa dana fito na nufi inda suke zaune din don na gaidasu. Tun kan na karaso kabir kanin Dele ke fadin wow what a beautiful car is this sister kunyi kyau dake da motar taki baki daya so wanan ce motar da mami jafar ke fadin an saya maki dama ba a saiwa su Aisha ba gaskiya motar nada kyau sosai wallahi. Nagode na fada kafin na dago kai wurin Dele ina gaidashi ya amsa min cikin dan nisawa yana gyara zaman shi tare da fadin kin dawo ashe nace eh ya sabon yanayi. Sai lokacin ya danyi murmushin gefe a fuskanshi yace ba matsala ina enjoyed din garin ai don weather din ku na da kyau sosai. Gaskiya yarinya daddy ku ya fito dake gari dole mamin jafar tace ojuju ku kaiwa daddy ku har ya sawo maki wanan mota haka mai tsada no warder ta kira mamin mu hankaki tashe tana kuka wai mamanki dake zaku karbe mata miji a hannun ta . Kabir dan uwan nasa ya fada a dake ya hade hannayen shi wuri daya bai motsa a yadda na sameshi ba sai idon daya zuba min kawai yana kallona kamar yaga photo. Kabir din ya juyo yana fadin is what they said, now aiba karya na fada ba brother ayi mata magana su gyara idan sun san sufada don kada suje su kaisu wurim babalawo ya halakasu a banza. Shit kasan sin din da kake aikatawa kuwa kabir kasan wanan yana iya jawo fitina kai meyasa kake shiga shirmen matane wai don Allah? Na fada maka idan kaji suna shirmen su ka daina kula balle ka dauka wani abu zai iya faruwa kawai dai shirmene na mata kawai suke fadin hakan. Nisawa nayi na gaida su suke tambayana daga ina nake nace school kabir bau dadara ba ya sake fadin lalai mami jafar saida dai tasa kikayi karatu a garin nan ke nan duk da daddy ku baiso hakaba. I don no why wasu mata suke irin haka kan yayan mijin su meye laifin dan mijiki gareki ne wai da sukeyin wickedness akan yayan mazajen sune wai ? Murmushi na kakaro a fuskana tare da fadin har yanzu dai kana nan yadda kake ashe daba mutum dariya shima murmushin yayi tare da fadin. Kina ban tausayine a cikin su da kawai kizo mu koma lagos muyi zaman mu can ki kyalw kowa a nan zaifi amma idan that mumu Rukkaiya and Aisha suna ganin ki nan ba zasu bari a zauna lafiya ba And you know what ? Na girgiza kai yace don kifisu da komaine fa yasa sukejin haushin ki har mami Jafar din Zahar ya fada daga inda yake zaune na dago ido na kalleshi yace go inside. Cikin daure fuska nasan halinshi shiru shirune sosai shi baya da yawan magana sosai gashi bai iya bacin rai ba don dukkan su nasan halinsu tun ina karama dama kabir abokin wasanane idan mun hadu dashi. Saidai yanzu dana girma na rage irin sakewan da nakeyi dasu a baya can don yanzu hankali yazo min na gane cewa su din ba muharamina bane yanzu. Don hakane ban iya sakin jikina dasu a yanzu jin hakan danayi daga bakin Dele yasa na juya kawai na shige ciki abina na barsu wurin. Ina shiga ina jiyo hayaniyar su mama a part din su da alama dai akwai bakin da sukazo masu don gaida mami din da zuwa ke nan lokacin. Part din mu nashiga ummah tana zaune ita kadai a falon nayi sallama ta amsa na karasa ina gaida ita da tayi min ya karatun nace alhamdullahi. Har na juya zan shige naji tana fadin kinga su kabir kuwa da dan uwanshi a nan yau suka wuni zaune tun zuwan su gaidani basu sameki ba suka zauna na basu dade da fita ba ai. Suna waje zaune na juyo ina bata amsa na shige ciki don zuciyana tayi nisa ga tsoron abinda naji a bakin kabir din kan zancen motana idan nayi tunane dakyau mami Dele tazone kan kiran gagawan da mama tayi mata ke nan a yanzu. Dama nasani ko a baya idan sun samu wani matsala da Abban mu idan naje hutu wanda a yanzu na tuno da hakan bai wuce kan zancena zasu samu baraka dashi sai mami Dele din tazo zasu shige daki su dade a ciki karshe ma su gice gidan tare sai dare sosai mama take dawowa. Don akwai wani zuwa da nayi hutu lagos din datun wanan lokacin zuwa hutun ya fara fita raina abinda ya faru shine da lokacin komawana yayi ranan muna cin abinci Abba ke fadin . Maamah tunda zaki koma sai yayan ki musa ya kaiki shopping ki zabi duk abinda ranki keso ke na ko kai musa gobe ka fita da ita sai ka sayo mata duk abinda take so a nan. Ai kafin Abba ya rufe baki mama tayi cikin shi tana fadin na fadama banson hakana wani sayayya za ai mata kome ta rasa yanzu da za aje kashe mata kudi kuma? Can inda suke zaune da uwarta ba a sai masu abune halan tunda duk zuwa ina ganinta da sabbin kaya ai kai haba maimuna yanzu yarinya tazo maki hutu tayi wata daya amma ki bari ta koma haka ba komai daga nan. Mikewa nayi na bar wurin don ganin kaina ana son samun matsala ga ya musa ya fara fadin haba mama su wa yan nan da ake sayawa fa da cewa su Aisha. Sai ita datazo maku hutu dan sayayyan da za ai mata kuma shine zai zama matsala yanzu kuma haba dai mama idan hakane ai sai ta bar zuwa hutun tunda zuwan ta duk zata tafi sai an samu matsala irin haka. Fada sosai mama ta fara yiwa ya musa din yasa na tashi daga wurin cin abincin zuwa sakin kwanan amma ina jin muryoyin su cikin fada sosai daga dakin. Karshe shine naga mami Dele tazo gidan sun dade da mama kuma suka fita saya tsaraban da Abba bai mun ba ke nan haka na dawo tun wanan karon naji zancen mama ya fara fita min zuciya. Na shiga part din mu da sallama ummah tana zaune ita kadai a afalo nayi sallama na shigo ina gaida ita da gida ta amsa min kamar a cikin damuwa. Yadda nake mata kallon tuhuma yasa tace dani ki shiga ki cire kayan nan kifito kici abinci na amsa da to ummah na nufi hanyar shiga dakunan kwanan mu. Muryan umma din ya dakatar dani na tsaya tana fadin kinga su Kabir a waje ne nace eh umma suna waje tace ai tun karfe daya suna nan sun shigo su gaidani suke tambayanki nace kin tafi school. Shine suka zauna nan din abincin safema a nan suka karya saidai na ranane gashi nan na aje masu basu dawoba ko sunci a can ne ban sani ba ? Suna waje ummah yanzun muka gaisa dasu na fada nasa kai na shige dakina dogon riga na saka baka a jikina sai dan kwalinshi dana daura a kaina nasaka plat shoes dina na zaman gida wanda iya cikin part din mu nake yawo dashi na fito zuwa falo. Dining na nufa don ban samu ummah inda na barta ba da zan shiga abinci na bude naga sallon girkin na bakine wanan ke nan ko yau din ummah ce ta girka masu abincin na fada a raina. Abincin na fara zubawa a cikin plate a daidai lokacin kuma naji sallaman Dele cikin muryan nan nasa mai sanyi haka yasani dagowa ina amsawa. Yana gaba kabir yana bayan shi kai tsaye dining din suka nufo yaja kujera daya ya zauna a sanyaye shima dan uwan nasa yaja yakai zaune kamar wanda ke a galabance dashi. Kallo juna mukayi nida kabir din muka sakewa juna murmushi lokaci guda yace miko masa wanan ya fara cin wanan da kika zuba sai ki zubo muci tareni . Ido na fito dashi nace naci abinci da kai kato da kai ai sai kasa a dakeni yau ya dago fuska a daure yana fadin nine kato ko wanan yana nuna dan uwanshi gareni. Kaidaine kato amma ai shi yayanane don haka nake girmamashi ko yaushe saboda ya dauki girma na kuma sayar mai oh really nace yes ina aje plate din abincin dana sa komai a gaban Dele din. Na juya na fara zubawa a cikkn wani inda nakesa komai a wadace don nasan yana da ci sosai a baya ina ajewa yace oya zauna tare zamuci ba wasa nakeyi ba. Dole na zauna muka soma ci tare sai santi yake zubawa wai gaskiya ummah ta iya girki sosai yayin da nake kara lodamai abinci dana sha sai fira yake zuba muna dan uwan nasa na shiru. A haka Rukkaiya ta shigo ta sameni dasu take fadin wai ana kiransu Dele din gasu nan zuwa idan sun gama cin abinci ta juya ta koma part din su. Tana fita kabir yace kinsan me na tsani wanan yarinyar wallahi sjn faye gulma da sa ido yanzu wanan fita da tayi zataje tayi amebo akanshine. Dariya nayi yace gaskiya nake fada nace yan uwana ba haka suke ba kaima ka sani kawai dai baka ra,ayjnsune kawai yasa ka fadi hakan. Mikewa Dele yayi wanda shima yasa shi mikewan yana bin bayan dan uwan nasa a kofa suka hade da Aisha data biyosu ranta bace. Duk yadda yaso ranan mu hadu bai samu hakan ba don bubuwa gaba daya sun rikemai a ranan saboda test din da suka shiga mai zafi kodaya fito ya samu motana baya wajen yasa shi komawa ciki. Zuciyar shi ta bashi shawaran ya nemi number na ya kirani haka kawai zaiyi ya samuyin magana dani yadda yake so son so yake yaja min kunnem yin hakan saidai yasan a fili ba zai iya yin hakan ba gareni don yana kallon narkankun idanuna yasan zasu rikitar dashine lokaci guda. Zai iya cewa yana hanin mata kyawawa da zarra irina mata amma bai taba haduwa da macen data rikitashi ba lokaci daya irin hakan. Yasan dai bai isa ya nuna so ko shakuwa a inda Allah bai kaishi ba haka kuma shi bai isa yakai ko matsayin drivern gidan su ba ko mai ban ruwa gidansu ba yadda yaji mutane suna fadan irin arzikin gidan mayana din a gari. Shawaran zuwa department din mu yayi ko zai ga abokan karatuna hakan yasa ya juya da sauri zuwa hanyar shiga building din suka hade da hannatu a kofan wace ke fitowa don zuwa gidan lokacin. Tana ganin shi ta fara sake murmushi a fuskanta lokaci guda tare da fara gaidashi tana fadin master kayi wuyan gani fa ashe ka shigo yau bamu sani ba gashi harsu zarah sun wuce gida tunda muka fito dazun tace yau suna da baki a gidansu don haka ta koma gida da wuri yau din. Don Allah ko kina da lambata ki kira min ita akwai sakon da zan batane eh to nima dai na dauki lambatane a wayan ta bata sani ba amma dai gashi tasa hannu tana ciro wayan nata daga cikin jakkarta na hannu ta fara duba wayan can ta miko mai tana fadin ga layin nata akwai kudi a ciki dazun ta saya min kati. Kai wanan ta faye surutun tsiya wallahi haka ya nasa a zuciyar shi yana karban wayan a hannunta sunan ZARAH MAYANA yagani da manyan harufa. Danna kira yayi sunan ya shiga saiga wayan na ringing a daidai lokacin ina kwashe kayan da mukaci abincin dashi da sauri na aje tarim plates din dana dauka zankai kitchen. Bakon number nagani na tsaya ina mamaki ciki tsoro nakai kunnena a lokacin naji muryan namiji yana kwada min sallama. Daga wayan nayi ina mamaki naji muryan hannatu na fadin zarah nice coursemate din ki master ke son magana dake na kiraki master na fada cikin mamaki sai naji sallaman namiji. Amsawa nayi yace OK dama naso ganjn ki yau ashe kin shigo har kin fita ban sani ba muna ciki munayin test bamu fito da wuri ba. Saisai dama akan wanan sakon da kika ban jiyane a cikin envelope naso muyi magana dake don ban san ko kudin meye haka kika bani ba ? No kayi amfani dashi kawai na bakane kawai nagode sai anjima zaiyi magana nace kaba hannatu na fada a karshe na hana dama yin magana a gaban hannutu din ko godiya. Hello Zarah kina lafiya kalau na fada a gajerce har yanzu kina school ke nan ashe tace yanzun nan fitowana daga class ke nan zantafi. Ok saida safe na fada na kashe wayan lokaci guda na mika hannuna na kwashi plates din abincin zuwa kitchen daga nan na koma dakina. Ba matsala ko Hannatu dake kallon shi ta tambayeshi ganin yadda yanayin fuskanshi ya sauya lokaci daya a wurin duk da bataji ko akan me mukai magana ba a lokacin. Hostel din maza ya nufa bayan sun rabu da Hannatu din don ya yawata ko kayan zasu shiga nan aka kewayeshi sai gashi kayan sun samu shiga har wasu basu samu ba a wurin. Haka yasa yai masu alkawarin zai kawo masu in sha Allah, kudin shi mina mina ya kirga sai bakin titi ya hau mashin zuwa kasuwa inda zai kara saro wasu ya kuma cika alkawarin daya dauka din wa mai kaya . Tun kan ya sauka mai kayan ya hangoshi ya fara washe baki don lokacin daya bashi ma bai karasa cika ba ya dawo suka gaisa dashi yace har sun shiga ke nan yace kaya sunyi kasuwa sosai wallahi. Nan ya mike ya jawo wanda ya boye mai da farko yana fadin kaga wasu yau aka kawosu sai ka hada dasu zasu shiga sosai wanan mata da maza duk zasuyi saya sosai idan sin gani. Zuciyar shice ta bashi shawara yayi amfani da wanan kudin kawai tunda nace na bashi su koda daga baya zai zauna dani muyi magana a kansu. A take ya biya kudin kayan gabaki daya yana gyaran kayan mutumin ke fadin daukan kayan nan yayima yawa da zaka daure ka samu tsohuwar mashin ka saya sai kaji dadin yawatawa da kayan nan zaifima sauki sosai. In,sha Allahu ina da niyar yin hakan nan gaba amma ba yanzu ba sai kudin sun kara kauri nan zuwa gaba dai sai nasa cigiya in saye don kayan sun fara min nauyi a kai haka. Ya baro kasuwa zuwa gida da kayansa niki niki yana hanyane ya tuna da alkawarin da tayi na sayowa dabbobin su abinci kaya kawai ya aje daga kofan yace mai mashi din ya koma dashi . Jin motsin shi da uwargarke tayine yasa ta mike ta fara kuka sosai lokaci guda kuna na tashin hankali har saida Dije dake daki ta fito hankali a tashe zuwa wurim garken nasu tana duban su. Kofan shigowa gidan uwar garke ke kallo tana kuka sosai sai hakan ya dagawa Dije hankali ta nufi hanyar fita wajen gidan sai kuma taci karo da kumshin kayan shi a ta cikim gidan . Mamakine ya kama Dijen lokaci guda ita daya take magana dama Amadi ya dawone ashe ko kuwa kayan a nan ya barsu ya tafi ? Lekawa tayi ba kowa wajen gidan sai yan mutanen dake gittaya jefi jefi a layin can ta hangoshi tafe ya sayowa dabbobin haki da dusa yana sauka saman mashin yana tambayanta ko lafiya ? ZAINAB IDRIS MAKAWAAHH, HAYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃👠👜💍👡👛 🥿👘👗🧤 INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION. ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M A C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝 TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI. YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,,,,, 1️⃣5️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, DARI BIYAR DARI BIYAR KACAL YAR UWA 👌KADA KI BARI RASHIN BIYA YAJA MAKI WAHALA, , , , Suna fita part din mu suka hade da Aisha wace ta kara biyo sawun su kabir ne yace waitin you come do here amebo ? Stop calling me that yeye name i tell you say i no want that name amebo you na de call me with it! Nobe amebo you come do ? why you de follow us like small kids any where we go har suka shiga part din mama suna fada haka dashi. Mama wace bata son ran diyanta ya baci ta kasa boye bacin ranta a zuciyarta ta hau Aisha da fada haka yaja ran hjy Rafat baci don tasan halin mama irin wanan wajen don bata kaunan ran yaranta ya baci sam. Saidai duk abinda sukai maka kayi hakkuri amma idan kace zaka rama a gabanta zaku samu matsala da ita duk yadda kuke kuwa da ita. Don mama irin matan nan ne masu ririta diyan cikin su fiye da komai a duniya kema uban wa yace ki bisune bayan kinsan halin kabir sarai ba kyaleki zaiyi ba. Hjy Rafat tace kabir kasan uwarsu bata son a taba mata yara don gudun irin hakane fa banso ka biyomu ba kanace sai kazo arewa kaima ka gani. Gashi ance kunje part dincan kun tare har kuna cin abinci tare da zarah a plate daya da ita kallon Rukkaiya yayi yace mama shiyasa nace yaran nan naku munafukaine wallahi. Ni sun sani sun san halina idan yarinya ta kawo min raini yanzun za ajimu da ita ba ruwana da wai maman jafar bata son ayi masu mussu yanzu zanwa yarinya one below seven die. Ganin abin zai iya kawo masu matsala don tasan halin kabir sosai baida kunya ko tsoro irin roget din lagos dinan ne shi don ko kallon shi kayi zaka fahinci koshi waye don kanshi ya tara wani irin suma hakama kayan jikin shi irin na shegun Lagos ne yake sakawa. Sabanin dan uwanshi da ba ruwan shi shiru shiru yake shi ko halin irin na yayan farine ke binshi oho mama din ne tace mai ai ina ganin kaikan kabir wurin damben kokuwa zamu kaika kawai turai mu huta da haka suka wasance wanan zancen. Da suka kebe da uwar tasuce take kara masu fada take fadin kai Dele ka cire ranka ga yarsu don komai ya kara rikicewa yanzu gidan nan ga baki daya don dukkan ku nan kunsan halin mami jafar ta tsani wa yan nan mutane sosai. Ba zata taba yarda a hada ka da zarah ba yanzu ma kokarin hadaka da yarta Aisha naga tanayi bayan ta sani sarai zarah din kakeso ba Aisha ba. Duban uwar yayi ya nuna kanshi yace wani mama na auri wanan yaran da basu da tarbiya ko kadan nerve kada ki soma wanan zancen dani don ni zarah nace ina so tun tana karamar ta. Ba zaka auri zarah ba na fadama kada ka bata min zumuncina da kawata kan wanan bukatab naka don haka ka duba tsakanin Aisha da Rukkaiya ka zabi daya. Ohh really mum da baki kinki ke fada min haka yau baya kinsan iri son da nakewa yarinyar nan zarah a raina ? So so suma zaka so su ai idan ka zabi daya daga cikin su OK ya fada ya mike ya fito daga dakin kai tsaye haraban gidan namu ya nufa tsaye yayi wuri daya idanun shi a rufe kafin yaji motsi ya bude idanun nasa. Nice a duke wurin motana ina daukan abu sai kanwata karama dake gefena tsaye tana surutu kusan kamarmu daya da yarinyar na dago ina rufe motar tare da riko hannun yarinyar muna shirin barin wurin da takardun dana dauko a hannuna daga cikin motar. Takowa yayi zuwa inda naken ganin shi ya dan sani kaduwa lokaci guda zan iya cewa wanan ne ganin murmushi a fuskanshivtun zuwan su gusau din na da sukayi. Hannun yarinyar ya riko yana fadin meye sunanta kafin in fadi ta amsa mai da yusurah ya dan rage tsawo yana fadin sunan ki nada dadi sosai. Kafin ya dago yana kallona tare da fadin nice name naso su yarda muyi aure amma saboda maman jafar hakan ba zai samu ba a tsakanin mu. They are telling me now wai na zabi Aisha ko Rukkaiya na aure mamadin ke ni kuma zuciyana ke yake so zarah ba suba don su din ba zabina bane zabin su mami ne hakan. Gobe zan koma da safe in sha Allahu ina son ki dauki layina a wayan ki don ina son muyi zumuci a tsakanin mu har yayan mu nidake saboda kada alakanmu dake ya yanke. Duk wani abinda ya sameki don Allah zarah na rokeki kirani zarah muddin ina raye ba zan taba barin ki wahala ba yadda suke nufi a duniyan. Idan sun hanani auren ki ba zasu hani zumunci dake ba na sani don ba zasu taba sanin ina taimakoki ba wanan alkwari haka nayi maki zarah. Ki natsu kimaida hankali ga karatun ki don ki zama wani abu a cikin rayuwan ki yadda zaki taimaki mahaifiyar ki da yan uwanki nan gaba ina maki fatan alheri a rayuwan ki don sun rabani dake yanzu. Ki mi alkawarin zaki cika min burina na taimakonki a kaina nan gaba don ba karamin shiri akewa rayuwan ki ba zarah shine dalilin da basu son kasancewana tare dake a yanzu na gama fahintar komai daga garesu. Saidai basu san cewa kedin kinci sunan ki na Zarah ba kin daga sama fiye da diyan da suke son su dago din na barki lafiya sai in Allah ya kaddari haduwan mu ya miko min katin wayan shi da address din shi na dago ido da hawayen daya fara sauko min a idona ina kallon shi. Suka zubo lokaci daya dan murmushin yake da baikai ciki ba ya sauke a fuskanshi yana fadin don't worry take care kada ki bari su san muna tare ina taimakon ki. Daga haka ya sake hannun yusura yana fadin bye ya tafi na bishi da kallon mamaki har ya shige inda dakunan samarin gidan suke inda a can ne aka saukesu suma. Cikin wani irin yanayi na shiga gida Allah ya taimaka ummah bata falo na samu daman shigewa ciki na fada saman gado ina sake hawaye masu yawa. Ban taba soba ban kuma fara ba saidai kalama brother Dele din sun tsaya min a raina sosai don na kasa raba dayan biyun kan abinda yake kokarin son in fahinta daga zancen shi din . Washegari hargowan su mamane ya tayat damu daga barci wai Dele ya bace tun asubahi an nemeshi a rasa kuma ya tafi da kayan shi bai fadawa kowa inda zai tafi ba. Dole ba shiri suka shirya tafiya suma a ranan da cewa zasubi bayanshi don me yuyuwa ya koma lagosne ya barsu nan su zaman me zata zauna yi a garin mutane bata san halinda dan yake ciki ba . Dole muka fito wajen nasu da zasu tafi ita da drivern su da danta kabir mama sai waya take faman yi da Abba tana sanar mashi halinda ake ciki. Abbah din a karshe yace su tafi da mama suzo nan sokoto subi jirgi zuwa lagos inyaso sai driver ya koma da motarsu shi a nan mama ke zage zage tana fadin akan wata yarinyar banza can yaro yana neman halaka kanshi. Duk wanda ke wajen zai fahinci a fakaice mama ke sake magana da wani a wurin duk da bata fito fili ta ambaci sunan wanda takeyi dashi ba wurin amma kowa ya gane hakan. Kara lafewa nayi jikin motan danake tsaye kusa da ummah da itama ido ta zubawa mama dake faman sakin magana a cikin habaici irin na kwararu iya habaici. Cikin gida suka kwasa suka koma suka barmu a tsaye waje yayin da yaranta ma suka mara mata baya lokacin guda kabir ne daga inda yake tsaye yana magana da drivern su ya tako zuwa inda nake tsaye ina rike da hannun yusura. Baby kema kin damune don nasan ya fada maki komai jiya ai don na fito na biyo bayan shi na sameku tare saina koma ciki. Amma kada ki damu fa ban fadawa kowa hakan ba do kada na jefaki cikin matsala irin nasu maman jafar gaskiya zan fada maki matan nan bata son ki keda maman ki. Ta sani sarai brother Dele ke yakeso kamar yayi hauka amma yanzu munzo kan zancen ku ta dauko zancen hadi da yarta ta kawo mashi shine dalilin da yayi fushi ya tafi ya barmu nan. Amma kinsa da ace nine yau da sun gane basu da wayau a garin nan amma shi yana da sanyin hali sosai kinga ya tafi ya barmu a na ita mami tasan halinshi idan yai zuciya zai iya barin kasa nan ga baki daya yanzu haka shiyasa kikaga sun tayar da hankalinsu haka. Ummah ce ta juyo inda nake tana fadin dauki Yusura mu koma ciki ta kalli kabir tana fadin Allah ya kaisu lafiya ya amsa da amin nima kallonshi nayi ya rigani fadin ban layinki sai mu djnga gaisawa. Na karanto mai number na yayi serving mukayi sai watarana na juya na shiga vida don ummah har ta shige ko a lokacin ita. A falo na samu ummah zaune ranta a bace sai hankalina ya tashi sosai ganin yanayin ta kallona tayi tana fadin maamah zoki zauna kuma ki fada min gaskiya don banson karya kin sani. Wallahi umma zan fada idan abinda na sanine zaki tambayeni a kanshi tace dakyau me kika sani game da tafiyan yaron nan kuma meye hadin ki dasu ? Ummah ni babu komai a tsakanin mu ku ban san komai a kantafiyan shi ba sai jiya daine yake ce min na kawo duk yadda mukayi dasu tundaga farko har wanan maganan da kabir ya fada min a waje na fada mata komai. Oh wanan dama take kullawa naso in fahinci hakan amma sai na dauka kawai hakan shakuwane a tsakanin ku amma ai ita hjy mama din tayi kuskure tunda ta mata da Allah ke komai ga bawanshi. Idan shi Dele din ya kasance mijinki ita bata isa ta hana hakan ba sai anyi balle ban fatan hakan a gareki a samu abin fadi cewa kin kwaso bare kabila kin kawowa yan uwa. Ita zata hada ita kuma zata dawo tana kulla sheri a cikin dangin ki don a samu abin zagi da barnan suna a garemu ni fatana kullun shine ubangiji Allah ya baki miji mai albarka mai mutunci da sanin ya kamata ba tarana arziki ko kwadayin duniya ba maamah. A, a ki natsu kiyi karatun ki don gaskiya Dale ya fada maki nan gaba dakene zan fara alfahari a cikin gidan nan shine dalilin maman ku nason dakushe rayuwan ki kota halin kaka. Ummah me nayiwa mama haka yanzu take jin haushina ba yanzu ba kawai tun haihuwan ki take jin haushin ki maamah bado komai ba kuma don kawai kin kasace yar kishiyanta da bata kauna wace tafi tsana yanzu a duniya. Ummah kin mata wani abune haka me kuwa nayi mata idan ma yine itace tayi mun tunda a gidan nan tazo ta sameni ban daki zafi da ita ba akan mijina sai itace zata dauki zafi dani daku har yakai yanzun bata kaunar taga mun rabi Alh ko kadan. Tanice ta shigo falon jiki a sanyaye tana fadin sun tafi har da hjy maimuna wai tare zasu haka ya dace dama ummah ta fada kafin tani din ta sake fadin amma hjy ta fada maki zasu tafine ? Allah dai ya tsare hanya yasa su ganshi a can din shine fatan mu yanzu mu don hakan ba karamin tashin hankali bane tunda ba a san halinda yaron ke ciki ba yanzu duk inda yake. To wai ina zashine ko ya taba zuwa arewane dama ni shi nakewa mamakin inda yaje ga hjy kuma sai wani zance takeyi a dunkule wai daman haka akeso dasu aga bayansu, towa ke son ganin bayan nasu take nufi ? Wai Amadi kasan dabbobin nan ganinka yasa suke wanan kukan haka toke Dije ba kuna wuni gida dasu ba ko wani lokaci suna ganin ki ni kuma sai wanan lokacin idan na shigo. Haba dai wani sabon abu dai suka samu hakan gashi uwargarke gabadaya tun dawowanta gidan nan sam ban gane mata abubuwa takeyi yanzu dabo dabo kamar , , , , Shiru tayi domin idon ta daya sauka kan uwargarke irin kallon mutum uwar garken kemata a take taji tsikan jikinta ya tashi lokaci guda sai gabata ya dinga faduwa. Mikewa tayi tana fadin innahu sulaimana wa innahu bissimillahi rahamanin rahim Amadi nikan nayi nan idan ka gama ka sameni a daki ta fada ta wuce sa sauri zuwa dakin nata tana sake labulen kofan da sauri. Ranan abinda bai taba faruwa ga Dije ba shine ya faru don Dije ta kwana a wahalce tana mugun mafalki da tsoro a zuciyar ta har gari ya waye kiran sallah asalatu a kunnenta tafito tayi alwala ta koma daki don sai ya kasance tana jin tsoron gidan nata a ranan. Tana jin fitowa jikan nata dafa dakin shi sai dai batayi yunkurin ta sake fitowa ba a lokacin a inda tayi sallah ne barci ya dan dauke ta bata falkaba sai da gari ya haska ko ina rana ya fara fitowa lokacin take jin motsin mutum a cikin gidan. A hankali ta mike zuwa wajen bata yarda ta fito gaba daya daga dakin ba lekowa tayi daga ciki sai ta gango Amadi ne ke faman wanke kayan sana,anshi yana shanyawa a rana. Hakan yasa ta fito tana fadin a, a yau ba bokon ne ko ka daga kafan ga zuwane yau din yana buga kayan dake hannunshi don su mike yake fadin . Akwai Dije kawai na tsayane in wanke wa yan nan kayan daga nan sai in dan fita da wa yancan dana kulle amma lafiya kika kwanta haka har wanan lokacin. Kai dai bari saita daga ido ta kalli garken dabbonin ta kuri idon uwar garke a kanta hakan yasa tace munaga rasulu Annabi sidi farin gani mazon Allah. Shiru tayi har yaje yayi shanyi ya dawo yanayin da yaga Dije din acikine ya daga mai hankali yake tambayan ta wai kuwa yau lafiya kike Dije ? Lafiyata kalau barin dan je nan makwanbta tunda kana gida na samo muna dan kamu nazo in kashe muna kunu yau a gidan mu karya dashi. Idan da saura ki gyara kawai Dije ba sai kin wahalal da kanki ba ai kayyah yau ban jin cin tuwon kunun dai nafi son insha yau tana fadin hakan ya tura hannu cikin wandon dake jikin shi yana lalubo kudi ya dauko dari biyu ya mika mata. Tace barshi akwai canjin jiya daka ban suna nan banyi komai dashi ba zan sayo dasu ta fice da sauri daga gidan yaci gaba da wankin shi. Wandunan daya dauko zai tsoma a ruwa a daidai lokacin uwar garke ta aza wani kuka dayasa ya kallota inda take din ya tsame hannun shi ya nufi wuri su yana jaye masu igiyar da suka harde dashi ya kara masu abinci da ruwa duk lokaci guda ya juya ya koma wurin wankin nasa wandon ya kara dauko wa ta sake wanan kukan nata irin na farko. Zai aje wandon hannun shi yakai daidai aljihun wandon yaji abu da dan karfi a ciki ya tura hannu a cikin wallet irin na maza mai kyau ya zaro a cikin wandon . Cikin mamaki yake kallon wallet din kuka sosai uwar garken tayi ya juya ya kalleta sai yaga ta koma ta kwanta lokaci guda hankalin shi ya mayar kan wallet din ya dauraye hannayen shi ya fara budan wallet din. Kudine a ciki irin na kasan waje da sai a photo yake ganin su sune a hannun shi ya ciro da sauri yana duba kudine masu yawa sun kai guda goma a ciki sai dan katin sheda dake da rubutun wani address din kasan waje sunan maishi da lamban wayan maishi a cikin katin. Ya karanta wana address din yafi a kirga kafin ya aje wandon a gefe daya tare da mayar da kudin yadda ya gansu ciki yaci gaba da wanke sauran kayan yana dubawa. ZAINAB IDRIS MAKAWAAHH, HAYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃👠👜💍👡👛 🥿👘👗🧤 INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION. ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M A C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝 TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI. YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,,,,, 1️⃣5️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, DARI BIYAR DARI BIYAR KACAL YAR UWA 👌KADA KI BARI RASHIN BIYA YAJA MAKI WAHALA, , , , Suna fita part din mu suka hade da Aisha wace ta kara biyo sawun su kabir ne yace waitin you come do here amebo ? Stop calling me that yeye name i tell you say i no want that name amebo you na de call me with it! Nobe amebo you come do ? why you de follow us like small kids any where we go har suka shiga part din mama suna fada haka dashi. Mama wace bata son ran diyanta ya baci ta kasa boye bacin ranta a zuciyarta ta hau Aisha da fada haka yaja ran hjy Rafat baci don tasan halin mama irin wanan wajen don bata kaunan ran yaranta ya baci sam. Saidai duk abinda sukai maka kayi hakkuri amma idan kace zaka rama a gabanta zaku samu matsala da ita duk yadda kuke kuwa da ita. Don mama irin matan nan ne masu ririta diyan cikin su fiye da komai a duniya kema uban wa yace ki bisune bayan kinsan halin kabir sarai ba kyaleki zaiyi ba. Hjy Rafat tace kabir kasan uwarsu bata son a taba mata yara don gudun irin hakane fa banso ka biyomu ba kanace sai kazo arewa kaima ka gani. Gashi ance kunje part dincan kun tare har kuna cin abinci tare da zarah a plate daya da ita kallon Rukkaiya yayi yace mama shiyasa nace yaran nan naku munafukaine wallahi. Ni sun sani sun san halina idan yarinya ta kawo min raini yanzun za ajimu da ita ba ruwana da wai maman jafar bata son ayi masu mussu yanzu zanwa yarinya one below seven die. Ganin abin zai iya kawo masu matsala don tasan halin kabir sosai baida kunya ko tsoro irin roget din lagos dinan ne shi don ko kallon shi kayi zaka fahinci koshi waye don kanshi ya tara wani irin suma hakama kayan jikin shi irin na shegun Lagos ne yake sakawa. Sabanin dan uwanshi da ba ruwan shi shiru shiru yake shi ko halin irin na yayan farine ke binshi oho mama din ne tace mai ai ina ganin kaikan kabir wurin damben kokuwa zamu kaika kawai turai mu huta da haka suka wasance wanan zancen. Da suka kebe da uwar tasuce take kara masu fada take fadin kai Dele ka cire ranka ga yarsu don komai ya kara rikicewa yanzu gidan nan ga baki daya don dukkan ku nan kunsan halin mami jafar ta tsani wa yan nan mutane sosai. Ba zata taba yarda a hada ka da zarah ba yanzu ma kokarin hadaka da yarta Aisha naga tanayi bayan ta sani sarai zarah din kakeso ba Aisha ba. Duban uwar yayi ya nuna kanshi yace wani mama na auri wanan yaran da basu da tarbiya ko kadan nerve kada ki soma wanan zancen dani don ni zarah nace ina so tun tana karamar ta. Ba zaka auri zarah ba na fadama kada ka bata min zumuncina da kawata kan wanan bukatab naka don haka ka duba tsakanin Aisha da Rukkaiya ka zabi daya. Ohh really mum da baki kinki ke fada min haka yau baya kinsan iri son da nakewa yarinyar nan zarah a raina ? So so suma zaka so su ai idan ka zabi daya daga cikin su OK ya fada ya mike ya fito daga dakin kai tsaye haraban gidan namu ya nufa tsaye yayi wuri daya idanun shi a rufe kafin yaji motsi ya bude idanun nasa. Nice a duke wurin motana ina daukan abu sai kanwata karama dake gefena tsaye tana surutu kusan kamarmu daya da yarinyar na dago ina rufe motar tare da riko hannun yarinyar muna shirin barin wurin da takardun dana dauko a hannuna daga cikin motar. Takowa yayi zuwa inda naken ganin shi ya dan sani kaduwa lokaci guda zan iya cewa wanan ne ganin murmushi a fuskanshivtun zuwan su gusau din na da sukayi. Hannun yarinyar ya riko yana fadin meye sunanta kafin in fadi ta amsa mai da yusurah ya dan rage tsawo yana fadin sunan ki nada dadi sosai. Kafin ya dago yana kallona tare da fadin nice name naso su yarda muyi aure amma saboda maman jafar hakan ba zai samu ba a tsakanin mu. They are telling me now wai na zabi Aisha ko Rukkaiya na aure mamadin ke ni kuma zuciyana ke yake so zarah ba suba don su din ba zabina bane zabin su mami ne hakan. Gobe zan koma da safe in sha Allahu ina son ki dauki layina a wayan ki don ina son muyi zumuci a tsakanin mu har yayan mu nidake saboda kada alakanmu dake ya yanke. Duk wani abinda ya sameki don Allah zarah na rokeki kirani zarah muddin ina raye ba zan taba barin ki wahala ba yadda suke nufi a duniyan. Idan sun hanani auren ki ba zasu hani zumunci dake ba na sani don ba zasu taba sanin ina taimakoki ba wanan alkwari haka nayi maki zarah. Ki natsu kimaida hankali ga karatun ki don ki zama wani abu a cikin rayuwan ki yadda zaki taimaki mahaifiyar ki da yan uwanki nan gaba ina maki fatan alheri a rayuwan ki don sun rabani dake yanzu. Ki mi alkawarin zaki cika min burina na taimakonki a kaina nan gaba don ba karamin shiri akewa rayuwan ki ba zarah shine dalilin da basu son kasancewana tare dake a yanzu na gama fahintar komai daga garesu. Saidai basu san cewa kedin kinci sunan ki na Zarah ba kin daga sama fiye da diyan da suke son su dago din na barki lafiya sai in Allah ya kaddari haduwan mu ya miko min katin wayan shi da address din shi na dago ido da hawayen daya fara sauko min a idona ina kallon shi. Suka zubo lokaci daya dan murmushin yake da baikai ciki ba ya sauke a fuskanshi yana fadin don't worry take care kada ki bari su san muna tare ina taimakon ki. Daga haka ya sake hannun yusura yana fadin bye ya tafi na bishi da kallon mamaki har ya shige inda dakunan samarin gidan suke inda a can ne aka saukesu suma. Cikin wani irin yanayi na shiga gida Allah ya taimaka ummah bata falo na samu daman shigewa ciki na fada saman gado ina sake hawaye masu yawa. Ban taba soba ban kuma fara ba saidai kalama brother Dele din sun tsaya min a raina sosai don na kasa raba dayan biyun kan abinda yake kokarin son in fahinta daga zancen shi din . Washegari hargowan su mamane ya tayat damu daga barci wai Dele ya bace tun asubahi an nemeshi a rasa kuma ya tafi da kayan shi bai fadawa kowa inda zai tafi ba. Dole ba shiri suka shirya tafiya suma a ranan da cewa zasubi bayanshi don me yuyuwa ya koma lagosne ya barsu nan su zaman me zata zauna yi a garin mutane bata san halinda dan yake ciki ba . Dole muka fito wajen nasu da zasu tafi ita da drivern su da danta kabir mama sai waya take faman yi da Abba tana sanar mashi halinda ake ciki. Abbah din a karshe yace su tafi da mama suzo nan sokoto subi jirgi zuwa lagos inyaso sai driver ya koma da motarsu shi a nan mama ke zage zage tana fadin akan wata yarinyar banza can yaro yana neman halaka kanshi. Duk wanda ke wajen zai fahinci a fakaice mama ke sake magana da wani a wurin duk da bata fito fili ta ambaci sunan wanda takeyi dashi ba wurin amma kowa ya gane hakan. Kara lafewa nayi jikin motan danake tsaye kusa da ummah da itama ido ta zubawa mama dake faman sakin magana a cikin habaici irin na kwararu iya habaici. Cikin gida suka kwasa suka koma suka barmu a tsaye waje yayin da yaranta ma suka mara mata baya lokacin guda kabir ne daga inda yake tsaye yana magana da drivern su ya tako zuwa inda nake tsaye ina rike da hannun yusura. Baby kema kin damune don nasan ya fada maki komai jiya ai don na fito na biyo bayan shi na sameku tare saina koma ciki. Amma kada ki damu fa ban fadawa kowa hakan ba do kada na jefaki cikin matsala irin nasu maman jafar gaskiya zan fada maki matan nan bata son ki keda maman ki. Ta sani sarai brother Dele ke yakeso kamar yayi hauka amma yanzu munzo kan zancen ku ta dauko zancen hadi da yarta ta kawo mashi shine dalilin da yayi fushi ya tafi ya barmu nan. Amma kinsa da ace nine yau da sun gane basu da wayau a garin nan amma shi yana da sanyin hali sosai kinga ya tafi ya barmu a na ita mami tasan halinshi idan yai zuciya zai iya barin kasa nan ga baki daya yanzu haka shiyasa kikaga sun tayar da hankalinsu haka. Ummah ce ta juyo inda nake tana fadin dauki Yusura mu koma ciki ta kalli kabir tana fadin Allah ya kaisu lafiya ya amsa da amin nima kallonshi nayi ya rigani fadin ban layinki sai mu djnga gaisawa. Na karanto mai number na yayi serving mukayi sai watarana na juya na shiga vida don ummah har ta shige ko a lokacin ita. A falo na samu ummah zaune ranta a bace sai hankalina ya tashi sosai ganin yanayin ta kallona tayi tana fadin maamah zoki zauna kuma ki fada min gaskiya don banson karya kin sani. Wallahi umma zan fada idan abinda na sanine zaki tambayeni a kanshi tace dakyau me kika sani game da tafiyan yaron nan kuma meye hadin ki dasu ? Ummah ni babu komai a tsakanin mu ku ban san komai a kantafiyan shi ba sai jiya daine yake ce min na kawo duk yadda mukayi dasu tundaga farko har wanan maganan da kabir ya fada min a waje na fada mata komai. Oh wanan dama take kullawa naso in fahinci hakan amma sai na dauka kawai hakan shakuwane a tsakanin ku amma ai ita hjy mama din tayi kuskure tunda ta mata da Allah ke komai ga bawanshi. Idan shi Dele din ya kasance mijinki ita bata isa ta hana hakan ba sai anyi balle ban fatan hakan a gareki a samu abin fadi cewa kin kwaso bare kabila kin kawowa yan uwa. Ita zata hada ita kuma zata dawo tana kulla sheri a cikin dangin ki don a samu abin zagi da barnan suna a garemu ni fatana kullun shine ubangiji Allah ya baki miji mai albarka mai mutunci da sanin ya kamata ba tarana arziki ko kwadayin duniya ba maamah. A, a ki natsu kiyi karatun ki don gaskiya Dale ya fada maki nan gaba dakene zan fara alfahari a cikin gidan nan shine dalilin maman ku nason dakushe rayuwan ki kota halin kaka. Ummah me nayiwa mama haka yanzu take jin haushina ba yanzu ba kawai tun haihuwan ki take jin haushin ki maamah bado komai ba kuma don kawai kin kasace yar kishiyanta da bata kauna wace tafi tsana yanzu a duniya. Ummah kin mata wani abune haka me kuwa nayi mata idan ma yine itace tayi mun tunda a gidan nan tazo ta sameni ban daki zafi da ita ba akan mijina sai itace zata dauki zafi dani daku har yakai yanzun bata kaunar taga mun rabi Alh ko kadan. Tanice ta shigo falon jiki a sanyaye tana fadin sun tafi har da hjy maimuna wai tare zasu haka ya dace dama ummah ta fada kafin tani din ta sake fadin amma hjy ta fada maki zasu tafine ? Allah dai ya tsare hanya yasa su ganshi a can din shine fatan mu yanzu mu don hakan ba karamin tashin hankali bane tunda ba a san halinda yaron ke ciki ba yanzu duk inda yake. To wai ina zashine ko ya taba zuwa arewane dama ni shi nakewa mamakin inda yaje ga hjy kuma sai wani zance takeyi a dunkule wai daman haka akeso dasu aga bayansu, towa ke son ganin bayan nasu take nufi ? Wai Amadi kasan dabbobin nan ganinka yasa suke wanan kukan haka toke Dije ba kuna wuni gida dasu ba ko wani lokaci suna ganin ki ni kuma sai wanan lokacin idan na shigo. Haba dai wani sabon abu dai suka samu hakan gashi uwargarke gabadaya tun dawowanta gidan nan sam ban gane mata abubuwa takeyi yanzu dabo dabo kamar , , , , Shiru tayi domin idon ta daya sauka kan uwargarke irin kallon mutum uwar garken kemata a take taji tsikan jikinta ya tashi lokaci guda sai gabata ya dinga faduwa. Mikewa tayi tana fadin innahu sulaimana wa innahu bissimillahi rahamanin rahim Amadi nikan nayi nan idan ka gama ka sameni a daki ta fada ta wuce sa sauri zuwa dakin nata tana sake labulen kofan da sauri. Ranan abinda bai taba faruwa ga Dije ba shine ya faru don Dije ta kwana a wahalce tana mugun mafalki da tsoro a zuciyar ta har gari ya waye kiran sallah asalatu a kunnenta tafito tayi alwala ta koma daki don sai ya kasance tana jin tsoron gidan nata a ranan. Tana jin fitowa jikan nata dafa dakin shi sai dai batayi yunkurin ta sake fitowa ba a lokacin a inda tayi sallah ne barci ya dan dauke ta bata falkaba sai da gari ya haska ko ina rana ya fara fitowa lokacin take jin motsin mutum a cikin gidan. A hankali ta mike zuwa wajen bata yarda ta fito gaba daya daga dakin ba lekowa tayi daga ciki sai ta gango Amadi ne ke faman wanke kayan sana,anshi yana shanyawa a rana. Hakan yasa ta fito tana fadin a, a yau ba bokon ne ko ka daga kafan ga zuwane yau din yana buga kayan dake hannunshi don su mike yake fadin . Akwai Dije kawai na tsayane in wanke wa yan nan kayan daga nan sai in dan fita da wa yancan dana kulle amma lafiya kika kwanta haka har wanan lokacin. Kai dai bari saita daga ido ta kalli garken dabbonin ta kuri idon uwar garke a kanta hakan yasa tace munaga rasulu Annabi sidi farin gani mazon Allah. Shiru tayi har yaje yayi shanyi ya dawo yanayin da yaga Dije din acikine ya daga mai hankali yake tambayan ta wai kuwa yau lafiya kike Dije ? Lafiyata kalau barin dan je nan makwanbta tunda kana gida na samo muna dan kamu nazo in kashe muna kunu yau a gidan mu karya dashi. Idan da saura ki gyara kawai Dije ba sai kin wahalal da kanki ba ai kayyah yau ban jin cin tuwon kunun dai nafi son insha yau tana fadin hakan ya tura hannu cikin wandon dake jikin shi yana lalubo kudi ya dauko dari biyu ya mika mata. Tace barshi akwai canjin jiya daka ban suna nan banyi komai dashi ba zan sayo dasu ta fice da sauri daga gidan yaci gaba da wankin shi. Wandunan daya dauko zai tsoma a ruwa a daidai lokacin uwar garke ta aza wani kuka dayasa ya kallota inda take din ya tsame hannun shi ya nufi wuri su yana jaye masu igiyar da suka harde dashi ya kara masu abinci da ruwa duk lokaci guda ya juya ya koma wurin wankin nasa wandon ya kara dauko wa ta sake wanan kukan nata irin na farko. Zai aje wandon hannun shi yakai daidai aljihun wandon yaji abu da dan karfi a ciki ya tura hannu a cikin wallet irin na maza mai kyau ya zaro a cikin wandon . Cikin mamaki yake kallon wallet din kuka sosai uwar garken tayi ya juya ya kalleta sai yaga ta koma ta kwanta lokaci guda hankalin shi ya mayar kan wallet din ya dauraye hannayen shi ya fara budan wallet din. Kudine a ciki irin na kasan waje da sai a photo yake ganin su sune a hannun shi ya ciro da sauri yana duba kudine masu yawa sun kai guda goma a ciki sai dan katin sheda dake da rubutun wani address din kasan waje sunan maishi da lamban wayan maishi a cikin katin. Ya karanta wana address din yafi a kirga kafin ya aje wandon a gefe daya tare da mayar da kudin yadda ya gansu ciki yaci gaba da wanke sauran kayan yana dubawa. ZAINAB IDRIS MAKAWAAHH, HAYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃👠👜💍👡👛 🥿👘👗🧤 INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION. ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M A C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝 TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI. YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏 https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,,,,,,, 1️⃣6️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Allah Allah yake ya gama ya fita ya koma wurin maikayan yaji ko yaya zasuyi dashi kan wanan kudin akarshe dole ya maida hankalinshi wurin abinda yakeyi din. Dije wace ta dawo wurin malam tanimu da dan kullin hayakinta data karbo a wurin shi daki ta shiga ta aje ta fito ta gwama wuta duk abinda takeyi hankalinta na kan uwar garke dake kwance tana binta da kallo ko ina tabi. Ruwa ya diba ya zaga ban dakin har ya fito yazo ya canza kayan jikin shi lokacin ya fara jin kamshin hayakin da Dije ta buda yana tashi a cikin gidan. Da farko ya dauka hancinshine ke shako mai kanshin a makwabta kafin ya tun kari kofan Dije din yaji kamshin a nan yafi tashi sosai ya fara dan sunne sunsune. Mikewa yayi tsaya da kyau yana fadin Dije wai me nake ji yana fitowa ne haka wai kai dan Allah ka faye surutun tsiya wallahi ta fada a hasale sai yabi kakan nasa da kallon mamaki a wurin. Kayan ya daure yadda ya saba kafin ya leka wurin Dije yana fadin tau Dije ni zan tafi ga wanan sai ki kara yana miko mata dari biyun daya bata da farko. Amadi shigo daga ciki ta fada a sanyaye ya dago yana mamakin tsohuwar ya fada dakin don ganin bakon yanayi a fuskanta na damuwa daya nuna hakan gareta. Dije lafiya kike kuwa Amadi ba lau ba gidan ya canza tun dawowan uwargarke gidan nan nake jinshi ba daidai ba sai jiyan kuma na kara tabbatar da hakan. Dije uwar garke kuma tace kwarai uwargarke dai Amadi daka sani yanzu kamar ta hurhura ba ita bace a gida nan yanzu don wanan halinta ya bambanta da wacan. Dije don me kikace hakan yanzu tace kwarai don tana bamu alama saidai ganewa ne bamuyi da hakan ba Dije don Allah kada ki firgitani ya fada ya juya yana kallon uwargarke dake kwance tana tuka tana lumshe idonta. Bayanin komai daya faru ta fara mai yace gaskiya zancen ki dutse nima naso gane hakan Dije don ko yanzu fitan nan naki saida ta ban wani alama ya fadawa wa Dije din komai har kudin daya tsunta din tace kaji ba na fada ma akwai lauje cikin nadi wanan lamarin gaskiya . Koma dai meye Allah ya gani bamuyi niyar cutar wani ba kada Allah yaba wani ikon cuta muna muma ni zan tafi ya fada a karshe ka kula don Allah yace in sha Allahu. Ba zaka karya bane yace ki bari zan karya a waje idan na fita don yau kan ba zancen makara bane a wurina don nasan na rasa darasin safe kan. Har ya fita ya dawo yana fadin Dije ki rike addua kada kiji tsoron komai in sha Allahu inma ta hurhura Allah zai karemu ga ko meye tace ai wanan hayakin dana karbo tunda na turara naji faduwan gaban ya daina. Ki dai hada da addua shine mafita yafi hayaki kaifi duk kikaji wani abu ki karanto addua tsari a wurin Allah tacw ba komai ai tana kanyin hakan itama. Amma kadai yi shawara kafin ka koma wurin mutumin ka samu wani ka tambaya zaifi yace zaiyi hakan kasan mutane yanzu ba abin yarda bane yace hakane Dije ya fita. Na san na gama makara saboda rikicin su mana dana tsayawa don ko kannina saida ga baya aka kaisu makaranta don kawai gudun zuciyar zama tare da ummah keyiwa yaja muna makaran. Na iso makaranta sai dalibai kadan ne a wurin suke shawagi a nan zama nayi cikin mota ina kallo abinda ke wakana a wajen. Sam ban san da zuwan mutum ba don hankalina daya dauku ga tunanen su mama why mama zata dinga yiwa ummah irin wanan halaiyan hakane ? Nocking din window motan akayi wanda hakan yasani dan firgita kadan ina kallon wanda ke wajen tsaye. Manir ne na gani yana dariya tare da fadin let coma yau ma kin makara ke nan don gaki a waje dan murmushin yake na sake a fuskana lokaci guda ina fadin wallahi yanzu na shigo nasan na makara na tsaya nan ina jiran har su fito. Ashe mun zama daya don nima minti daya na kara na samu har ya shiga ko kinga mutumin ki can tafe ya fada hakan yasani dagowa ina kallon inda yake kallo. Watau gaskiya MAYANA dan uwanan naki ina son rayuwan shi donshi haka yake da simple life bai dauki karyan duniya ya dorawa kansaba . Yanzu fa kayan gwanjon sayarwane ya dauko haka abinshi ba tare da damuwa ba wallahi gayen na bala,in ban tausayi sosai idan na ganshi. Wai me zamuyi mai kan karatun dayake karamune naso mu hadu a hada mai wani abu ina ganin hakan zaifi don kada mu takura ma rayuwa shi wana ba matsala bane idan kun shirya saina bada nawa dana Hannatu ai. Ah Master salamu alaikum ya fada lokacin daya dan karaso inda muke tsaye din yana washe baki kamar yaga mastern gaskiya a gaban shi. Bai amsa ba sai cewa da yayi lafiya dai na ganku ana ana class yanzu lokacin nake kokarin fitowa daga motar sai cewa da Munir yayi wallahi master mun makarane. Kasan halin malami nan da rashin nasiha gara kawai mu tsaya waje har sai ya fito mu shiga sai kuma hankalinshi ya dauke ga wasu daya sani ya nufi wajen su ya barmu tare da master din a wurin . Meyasa kike son makarane hakan zai iya jawo maki matsala ga karatunki fa naji ya fada nasan dani yakeyi yasa nace yau mun tashi babu dadine a gidan mu wasu baki mukayi sai dayan ya bata ana neman shi hakan yasani zuwa yanzu. Allah ya baiyana muna shi na amsa da amin ya juya kamar zai tafi kuma sai yaja ya tsaya nadago na dubeshi muka hada ido yace dama son Allah wani zance siri nake son yi dake ko zaki fahince ni ban sani ba. A take naji gabana ya fadi girman shi na batun barewa a idona a cikin daurewa nace ina jin ka sai naga yana tura hannu a aljihunshi ya ciro wani dan wallet a ciki na fata ya bude ya zaro dollars din Europe ya miko min yana fadin don Allah ko kinsa wanan kudin wace kasane ? Jiya baya na zaro kayana na tsunceshi a ciki har guda goma gasu nan harda address din mai shi a ciki na karbi kudin daga hannun shi na duba Allah ya taimake mu nasan kan kudin don rana mun zauna da yaya musa muna hira falon mama yai muna bayanin yadda suke. Nace ai wanan kudin ketarene kudine masu daraja da kima a idon duniya kudine wanda sunfi kowani kudi daukaka a nan duniya naga alama ya fada . Kinga wanan katin kuma ina ganin na mai wanan kudine ya mata ya sako kayan a cikin gwajo ko wata kila ansace mai sune suka shigo nan din. Kallon mamaki nayi mai yaci gaba da fadi cikin muryan damuwa da ace da hanyar da zanturawa mai kudin nan da kudinsa su koma wushi danayi hakan na sauke nayin hakkin shi a kaina. Haba dai kaiko wana ai kamar kyautane ubangiji ya bakasu don a matsayin rabo sukazo hannun ka duba nisan tafiyan da suka sha a cikin duniyan amma ba wanda yasan da kudin nan saika. Eh to nasan da hakan amma kuma shi maishi kamar bada sanin shi ya bar kudin a ciki ba ai nidai da zan samu a kira min layin naji saina fadawa mai shi cewa kudin yana hannuna zaifi. Wai wanan ai long process ne idan har kudin basu kwantama a raiba zaka iya yin sadaka dasu ka huta ai wanan kuma kin kawp shawara babba zan kara bincika inji ya matsayin su suke a wajena. Ban katin mugani ko za a samu lanban maishi a ciki sai kayi magana dashi to kina ganin hakan ba zai ja muna matsala ba ko babu wani matsala indai zai fahinci abinda kake fada. Katin ya sake miko min nabi katin da kallo na dan lokaci kafin na gane lamban da aka rubuta na waya a ciki nasa na danna kira yana tsaye yana kallona. Turancin da ake min yafi karfina na mika mashi wayan tawa kiran iPhone ya karba yana saurare sai kawai naji ya buge da turanci kamar wani wanda ya tashi a kasan waje. Turanci sosai yake bugawa da mutumin saida yai mai bayani dala dala baturen ya gane sukai magana ta fahinta dashi yayi maigodiya suka kashe wayan ya miko min wayana yana godiya. Mai karatu wanan abin ya kara jawo shakuwa da yarda a tsakanin mu don a tare mukai shawara har na binciko mai inda zaikai a canza mai cikin mutunci ta hanyar bashi lamban ya musa sukai magana dashi. Na karbi kudin muka tura mai Abuja ya canzo mashi su in naira sai gashi ya tashi da wurin dubu dari hudu da dan kai wanan ba karamin tsoron hakan yaji ba. Kallona yayi da mamaki yace kanwata kin san me ki rike wanan kudin a hannunki ki ban dari na fara juyashi ta wani hanya zan dan dinga zuwa kauye ranan sati in sayo kayan masarufi na kawo cikin unguwar mu in kasa. Don wanan da kika ban da wanda na sayar da uwar garken Dije sune yanzu nake harkan gwanjona dasu muna samun rufin asiri a ciki kuma sosai. Idan ban fadi karya ba ke alherice don haduwana dake dana rabe ki na samu alheri sosai a rayuwana ba zan boye maki ba. Kai haba brother kawai dai nazo a daidai lokacin abine kawai yace ba zaki gane hakan bane kawai abar zancen nace shike nan. Sam yanzu banda matsalan kan karatuna don muma haduwan mu dashi ya zama muna alheri a karatun mu sosai sai gashi ana hada babban group yana kara muna darasi saidai ba kulun hakan ke faruwa ba don hankalinshi ya kara daukuwa ga sana,an shi yanzu sosai. Kusan sati daya bamu sashi a ido ba gashi karatu ya dau zafi sosai muna yawan test lokaci lokaci sai hakan ya tayarwa yan uwan karatuna da hankali. Suka yanke shawaran cewa mu hada kafa muje har gidansu a dubashi ko lafiya da bama ganin shi dole yasa ba bisu don bani zuwa ko ina daga makaranta. Munir ne ya binciko muna sunan unguwarsu din da kwatancen gidan nasu a inda zamu samu isa a saukake ga sayayan da muka hada kudi akayi za a kai gidan nasu. A motana muka shiga saita munir din da maza suka shiga sune a gaba muna biye dasu a bayan su zuwa gida da dan nisa sosai da school din mu. Dije ne kadai a gidan ban daki ta zagaya ta fito ta tsaya tana wanke hannayen ta idon ta ya sauka kan tsiron daya fito daga gefen dan gatangan kasan daya zagaye gidan nasu . Ido ta kurawa wurin kafin ta taka zuwa gaban dan tsiron ta kara kura mai ido sosai hannu takai zata cire don kada haki ya jawo masu sauro don hakane gidan ko yaushe fes yake a garesu. Wani kuka uwargarke tayi wanda yasa Dije firgita tana fadin ke yanzu nasan kukan ki da ma,ana yake watau kina nufin na nabarshi kada in cire ko ? To Allah ya sauwaka ta fada tana barin wurin da sauri don lamarin uwargarken ya fara bata tsoro yanzu sosai yasa ta kara rike addua da karban magani a wurin malam tanimu da har saida ya shigo da kanshi kallo uwargarke. Inda ya kara tsora Dije da fadin indai ba sun shigeta ba to tana da shafansu a jikinta gaskiya don alamu sun nuna hakan sosai ga dabban. Haikan dije ta tsani uwargarke yanzu saidai tana tsoron nuna hakan afili don gudun wani abu yazo ya sameta wanda ya shafi iskokai. Da tambaya Allah ya kaimu gidan nasu a kofa muka tsaya inda ba iya gidan ba kusan unguwan nake karewa kallon mamakin ashe akwai irin wanan unguwar tallakawan a cikon gari haka har yanzu. Kofan gidan da naga munir din ya tsaya sai mamakina yakaru lokacin layin shiru sai motsin daka da mukeji a wasu gidan unguwan. Fitowa yayi daga motanshi kiran honda ya nufo inda muka tsaya yana fadin to ai saiku fito ku mata ku shiga kuyi muna sallama ciki muji dole muka fito na tako da kyar ina bin bayan su zuwa cikin gida . Hannatu ce a gaba muna biye da ita kusan nice fa karshe don haka akaji sallamana daga bayan su . Wani kuka mai ban tsoro mukaji saida kowan mu ya kadu saboda sautin kukan nata har zamu juya muryan tsohuwar daga ciko tana fadin sannun ku da zuwa su waye ? Nikan tsakiyansu na shige don ga bakidaya tsoro nakeji mama Ahmed muke nema mama Hannatu ta fada Ahmed a gidan nakuwa eh mama nan akai muna kwatancen gidansu. Wanda ke karatu a jami,a babba kamar yadda yan gari ke fada kodai Amadi tsohuwar ta fada kai tsaye sai hannatun tace shi mama Amadi kuke ce masa ko ? Ai saiki yawace unguwan nan kaf kuna neman shi da sunan nan ba a gane ba amma dakunce Amadi kowa yasan nan ne . Yanzun nan ya dawo daga kauye kwana biyun nan duk bai fita don ciwon kafana daya tashi yana gidan nan yana kula dani. Yaune dana danji sauki ya tafi kauye dauko hatsi kuma har sun dawo don naga an fara shigo da kayan su daga bayan mu mukaji suna shigowa yana fadin tunda kunzo aisai kun shigo kunga kakata Dije. Turus yayi don ganin mu gaba dayan mune ashe mukazo don bai farga da motana dake can gefe dana parker ba a unguwar don samun saukin fita idan zamu koma. ZAINAB IDRIS MAKAWAHAYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃👠👜💍👡👛 🥿👘👗🧤 INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION. ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M A C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝 TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI. YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏 https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ..🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 1️⃣7️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Duk juyawa mukayi muna kallon su don wa yanda ke shigowa da kayan da muka sayo masu a lokacin wanda munir ne ya bada shawara haka gare mu aka hada kudin aka sayo. Master munji shiru ne muka biyo bayan ka don mu diba ko lafiya kasan ance ka kula wanda ya kulaka munir ke wanan maganan daga inda uwargarke take tsaye sai kuka takeyi har lokacin tana bubuga kafa a kasa. Jinin jikina nasha don haka kawai naji tsikan jikina yana tashi duk lokacin da wana akuyan tayi kuka, magana yake damu amma hankalinshi na gun akuyan nan. Tabarma tsohuwar ta dauko muna dakinta mu matan tace mu zauna Dije zasu iya zama kuwa ya fada mezai hana mu zauna mu da indan mun mutu akasa za a samu hannatu ta fada. A gurfane nake a can karshe kusa da tsohuwar yayin da take zuba muna godiya da fatan alheri bamuyi aune ba aga wanan akuyar ta balle daurinta ta nufo wajen mu da gudu. Muryan malam tanimu ne ke fadin kai kai kai kada ki soma karki fara wanan ga yayan mutane kaji mun akuya ke baki son bakine a gidan. Amadi din ya mike ya kamata yana fadin aiko na baku abinci da zan fita dazun mana uwargarke ya dago yana fadin abinci ta gani yasa harta ballo a madaurin ta. Kukan nan nata takeyi tana turjewa a wuri daya ya samu da kyar yajata yaje ya daure ta tare da zuba masu abinci saidai takici sai kuka takeyi sosai kamar taga wani abu. Amma ba wanda ya farga da kukan da takeyi sai malam tanimu da akai mai bayanin dalilin zuaan mu yake sa muna albarka da fatan alheri Nikan mikewa nayi daga inda nake tsugunne a cikin tsawala bayan na dan tabo hannatu nayi mata alaman da mu tafi. Sauran suka mike sai anjima mukaiwa tsohuwar wani kuka sosai akuyan keyi da kamar guda na fice gidan ko kafin mazan su fito har na shiga motana ina kokarin tattara natsuwana waje daya. Don harna shiga motar ina ganin kamar wanan dabban zata biyoni ta yakusheni har cikin motar sai waigen kofan gidan nakeyi ina kokarin tayar da motar na kasa saka key din motar da kyau. Wai lafiya kike kuwa Mayana naga kamar a tsorace kike mana hannatu ke fada daga gefena don yanzu itace babban aminiyata ta kut a school din duk inda nake muna tare duk da halin mu yasha bambamda ita sosai. Na samu na tayar da motar ban jira su karasa fitowa ba na fara yin kwana don barin wajen duk suka bini da kallon mamaki a hanya na saukesu nace gida zan tafi nabasu kudin taxis. Na isa gida a firgice dakina na nufa da kyar na samu saita kaina nayi sallah la,asar na koma saman gado na dunkule wuri daya sai ga zazzabi yana neman kamani lokaci guda. Jikin ummah ya bata cewa na dawo sai ta leka dakin ta hangoni kwance hardasu jan bargo na rufa kafana yasa ta gane cewa nice a dakin dai kwance. A,a ke yaushe kika dawo har kika shigo banji shigowan ki ba ummah ta fada saida na yaye abin rufan nace dazun nan na dawo ummah babu kowa a falon lokacin. Lafiya kuka dawo haka da wuri ta tambaya tana kafeni da idanu nace umma sanyi nake ji na dawo subbahanallahi ta fada to kinsha magani nace bansha ba ummah yanzun ne na fara jin hakan. Waike yaushe zakiyi wayaune wai maamah ki tashi kici abinci kisha magani ina zuwa tana fadin hakan ta juya ta fita daga dakin binta nayi da kallo na koma na kwanta. A haka ta dawo ta sameni kwance fada ta fara min dole na tashi nadan tsakuri abincin na hade magani na koma na dunkule sai barci yaso ya daukeni sai naji kukan akuyan nan a kunnena in zabura na bude idona. Yanzun kai Amadi banda abinka ai kowa yasan mu tallakawane a garin nan ko meye abin jin haushi don sun kawo maka wanan kayan haka har gida. Haba Dije ai wanan ya zama zubar da mutunci a gareni yaushe don ina koya masu karatu kawai zasu kwaso wana uban kayan haka su kawo min har gida watau gani mabukaci ko suke ganina . Amma dai akwaika da wani zance Amadi ina kayan nan na dubiya suka kawoma don sun dauka kaine bakaji dadin jikin kaba yasa sukai haka a matsayinsu na aminan ka ? Shiru yayi ya barta tana magana kafin ya mike zuwa ban daki saida ya kewaya ya fitone idon shi ya sauka kan dan tsiron daya fito a wurin katangan nasu. Takawa yayi zuwa wajen tsiron ya kura mai ido na dan lokaci kafin ya juya yana fadin Dije tumfafiyace ta fito a wurin nan haka ? Tumfafiya uwar kwankwanmai baki fita a wurin banza, sirinki sai Allah, mai madaran sihiri, icce kadan da aiki dubu, dama iccen tumfafiyace ya fito a wurin ta fada cikin mamaki. Gaskiya kamar shine nan din ya fada yana kai hannu ga dan tsiron dake tsaye Allah ya kafeshi a wurin cikin hikima irin na ubangiji. Ruwan butan daya rage a ciki ya juyewa tsiron yana gyara mashi tsayuwa kafin ya mike ya nufo wurin Dije din tsaye take tana mai kallon mamaki kafin ta saci kallon inda uwargarke take tsaye. Gani tayi ta kura mai ido zakace mutumce ita ganin ya dago ya bar wurin sai tayi wani girgiza tare da mika ta dona kanta cikin ruwan shansu. Kai Dije ta gyada alaman naganeki wanan tafi karfin dabba shike nan yanzu tabbas akwai wani lamarin boye a gidan su dake shirin faruwa. Zama ya kara yi saman dan dutsen da Dije ke zama tayi sallah yana kurawa kayan dake saman rabarma ido a cikin tunane yaji muryan Dije na fadin ka dibi kayan nan akaiwa malam Tanimu tunda ya shigo ya gansu dazun gidan nan. Hannu ya mika wurin kayan yana mata nuni dasu tare da fadin a diban mai mana Dije abinda kaba wani shine rabon ka ai muma bamu taba zaton samun hakan ai. Allah dai yaima albarka dadina dakai saukin fahintar mutum balle malam Tanimu ai abokim zamane na gaske duk wanda ya damu da damuwanka ai kaima ka damu da tasa. Tana fadin haka ta dago kai tana kallon jikan nata tare da fadin koba hakana ba Amadi shiru taji ta kura mai ido kafin tace wai me kake tunane hakane ko har yanzu akan zancen kake wanan tunane. Ajiyan zuciya ya sauke don shi ba zancen kayan nan bane a gaban shi sai tunowa da sauyin yanayjn da yaga yar mayana a cikin sa wace ta sauke ajinta da daraja ta tako zuwa gidan su yau. Duk da ta zauna kamar yadda yan uwanta suka zauna din saidai alama ya nuna a takure take da irin zamam ko a kyamace da yanayin gidan nasu. Wanan yasa yake gudun yin mu,amula da kowa don gudun irin hakan yayi mamakin yadda suka iya gano gidan har sukazo gaskiya da ake fadan an daina kiwon dabba yanzu sai mutane. Wai ashe dama har wasu a school sun sanda da gidansu shibai sanda hakan ba don yana ganin bai mu,amula da kowa cikin school din ya tsaya matsayinshi da Allah ya ajeshi na dan tallaka. Dije dake kallonshi cikin rashin fahintarshi ya kurawa ido kafin ya sauke ajiyan zuciya a hankali dazun da malam Tanimu zai fita yake magana akan rumfar da zakayi akwai kara da ice ka fara dashi ya baka inyaso alabashin daga baya in Allah ya tarfawa abin nono sai kayi kokarin gina na kasa kona kwano yace saboda damina kasan dai yadda ruwa ke muna unguwar nan ai. Binta yayi da kallo kawai wanda ke nuna alaman ba zaiyi ba ke nan kaiko wataran hutsune Amadi ina laifi da yazo ma da wanan sharan kuma. Dije bana son hada abina dana kowa kin sani dama yace na sayane zan saya din in gwada in gani amma ni kan ba zan dau kayan shi haka kawai na saka a cikin nemana ba gaskiya. Yanzu halinka yaimun kama dana ubanka sak wurin rashin yarda da mutane kana wanan girman kana kara kamanni dashi sosai. Abinda ta fada yasa ya mike tsaye yana fadin sai ana magana ki dauko wani zance kisa aciki na fada maki ki bar hadani da mutumin da baisan nibama. Amadi dole in hadaka dashi don saukin mu ke nan kowa garin nan yasan kai ba shege bane da ubanka tafiya yayi ya barka ya koma kasan su da har yau bao juyo inda muke ba. Ranshine ya kara baci sosai kan wanan zancen da Dije ta dauko a yanzu don shi sam baison a dauko mashi zancen mahaifin shi dukko yadda yake da mutum yanzune zai bata ranshi. Wanan yasa Dije ta daina mai irin zancen nan a gabanshi ko yanzu ma subul da baka tayi ta fada don kamanin mahaifinshi data hango a tare dashi lokaci. Ganin ya doshi hanyar waje Dijen tace ina kuma zaka ba zaka tsaya kaci abinci ba zaka fita da yunwa dadina dakai zuciya kaman kuturu idan kaso. Ko kaki ko kasa kowa yasan mahaifinkane shi garin nan da wayauka ya sa kafa ya wuce ya barmu da sunan zai je duban gida har yau bamu kara jin labarin shi ba kuma. Wajen gidan nasu ya tsaya yana kalle kalle kamar yana neman wani abu aikin dole ya tsiruwa kanshi na gyaran kofan gidan nasu yana tarawa yasala wuta kafin ya koma daga ciki yaci gaba da gyara don yaga gidan ya yamutse kwana biyun da bai samun zama ya gyarashi. Ranan kan a tsorace na kwana don saida hankalin ummah ya tashi don ganin yadda nake firgita da zaran barci ya dan daukeni zan zabura na kadu in bude idona a firgice karshema dakin ummah na dawo na kwanta. Sai washegari bayan na shirya na fito daga daki zan tafi school har lokacin yanayina ya nuna ba daidai nake ba sosai hakan yasa hankalin ummah ya koma kaina. Nafito nake fadin zantafi ummah ta dago ta kalleni tare da fadin kin karyane sai na bata rai ina fadin banjin yunwa sai take tambayana wai meke damun kine haka ? Ko ciwom kanne ya kara dawowa kuma jin haka yasa na dan kai zaune saman hannun kujeran dake kusa dani ina fadin ummah kaina bai ciwo saidai idan na rufe idone sai na dinga jin tsoro. Koda barcin ya dan daukeni sai naji kukan dabba a kusa dani shine kawai damuwana yanzu ina maganin da kike shakawa yake ta tambayeni yana daki cikin jakkana na bata amsa. Dauko shi ki shaka kafin ki fita kuma ki fito nan gabana ki shakashi yanzun nan ta fada a tsigar umurni a gareni wanda hakan ke nuna ba wasa ga zancen nata. Juyawa nayi na dauko a gabanta na shaka a take na fara atishawa tasa Tani ta kawo garwashin wuta nayi hayaki hakan dana tsaya yi ya bata min lokaci saidai na gode Allah malamin bai shigo ba ya aiko motarshi ta lalace a hanya . Don haka na samu kowa na harkan gabanshi a cikin ajin hannatu na zaune da wayanta tana charting nayi mata sallama na zauna yau kinso makara ta fada daga gefena. Wallahi ummahce ta tsayar dani nasha magani kafin na fito ko tun jiya da kika sauke mu kina nufin baki da lafiya nace eh to ba dai wani sosai din nan ba. Amma kuma ai lafiya mukaje gidan nan ni har na tuna jiya kun tafi kun barni da mamaki da tausayi a raina zarah kinga gidan da mutanen nan ke rayuwa a ciki zarah ? To meye shi Allah ya nufa su mallaka a nan duniya wata kila rabonsu yana nan tafe nan gaba tunda dansu yana karatu yana kuma sana,an shi . Hakane abinne da ban tausayi wallahi ni tsohuwar ma tafi ban tausyi jifa daki kamar zai fadi har ya duka don tsufa an tangaleshi da wasu manyan itace da duwatsu. Kai sannu dai hannatu duk kin kallace masu gida ashe da kallon kwan niko banji komai ba illa wana akuyar mai kuka itace ta firgitani har mafalkinta na dingayi jiya a dakin ummah na kwana. Keko kan akuya zaki firgice haka duk wanan tsoron haka inaga kinga zaki a gabanki ko biri ido na lumshe nace ba zaki gane abinda nagani ba. Sai da malamin da yai muna lecture karshe ya fita munir yayi saurin samuna don har mun daga zamu tafi yace Mayana yaufa akwai matsala don master yayi fushi sosai damu yadda mukai mai jiya wai mun raina da arzikinshi yasa muka hada mai kudi mukai mai sayayya ko ? Kai haba dai hannatu ta fada a cikin mamaki nace nayi wanan tunanen kuma na fada maku zaiga mu raina mashi ai. Wallahi kin fada kuwa aina fada mai komai na kuma bashi hakkuri saida naga kamar ba zai kara koya muna ba yadda ya nuna don yace shi badon mu biyashi yake koya muna ba saboda Allah yake taimakon mu. Yanzu yaya za ayi hannatu ta tambaya manir din yace ai shine na fadawa mayana ko zata bashi hakkuri tunda dama don ita yake koyar damu din don mu albarkacinta muke ci kowa ya sani. Gaskiya ba zan iya mai magana ba don ina jin kunyar hakan yanzu yaya za ayi don gaskiya ni namafi fahintar shi akan malaman nan wallahi. Hakkuri zatayi ta sameshi da sauri nace dasu but not now don na fada maki bana jin dadi yau gida nake son naje na dan kwanta. Manya ke nan yadda kikeso haka za ayi indai har zaki roka muna shi din nace naji na kalli hannatu nace muje don tare muke fita daga makaranta wani lokaci yanzu tunda muka dan saba da ita. Ban samu ganin shi a rana ba sai bayan kwana biyu ga matsin da yanzu nake gani a wurin mama yafi nako wani lokaci. Don yanzun yakai mama ta rufe damu har ummah ta dauki gaba tanayi damu wanda mu bamu san dalilin hakan ba garemu . Tundai dawowan ta lagos hakan ya fara don sun dade a can sai su Rukkaiya da yan aiki ke part din ta ita Aisha daga baya tazo tabi mama da suka dawone ta fara daure muna gaba daya. Sai kuma da Abban mu yazo shine har yakai ko muna gaida ita zata nuna muna bata jiba kawai ta kyale ganin haka ummah tace mu kyale ta ida mun ganta dai mu dinga gaida ita koda bata karbawa. Sai hakan ya dinga damuna tunda ba,a saba hakan ba a gidan namu don akwai lokacin dana sameta falon Abba suna tare na shigo bansan tana ciki ba na gaida Abba kafin na juyi na gaida ita. Ta kyaleni Abba yace mata bakiji bane ana gaida ke tace konaji me zance da ita badai diyana suna gaidani ba to ai Alhamdullahi. Wani irin zance ne wanam kikeyi haka maimuna tace zancen gaskiya yanzun ne a gabanka zatace zata gaidani yarinyar da gani gata take wucewanta yanzu kamar bata ganni ba. Da sauri na dago kai na kalleta kafin na daga ido na kalli Abba din yai min alama da hannu na kyaleta nace mama kiyi hakkuri son Allah. A, a wanan ya rage gareku fa keda uwarki ni dai nasan ba zaku tsunci komai a gareni ba in kuma karyane mu zuba nidaku a gidan nan a gani murmushi naji Abban yayi ya dago yana fadin maamah ya akayine kuma , ? A, a dama na dawo naga motarka kana gida na shigo in gaida kai yace to nagode ai ina nan zan kwan biyu tare daku nasan dai shikikewa karna wuce bamu haduba nayi murmushi na mike nace mu wuni lafiya na barsu tare tana jan tsuki. Irin wanan abubuwan suke damuna yanzu har nake dan rama zuwan Abban namu yasama na mace da zancen neman shi muyi maganan sai gashi mun hade dashi ya fito sallah mu kuma muna zaune su hannatu na hira ina duban wayata hannatu ce ta zungureni take nuna min shi tana fadin. Ga Master namu can fa sarkin ka,ida waifashi da gaske guy din nan keyi yayi fushi damu ke nan ba zai koya muna ba daga abin arziki saiya zama muna dan kari kuma ? Hannatu ku dinga yiwa mutane adalci mana don kowa akaiwa haka zaiga an raina mashi wayaune fa na fada ina mikewa zuwa wajen shi. Da alama sauri yakeyi lokacin amma yana ganin na nufoshi ya dan rage saurin da yakeyi da ganin shi kaga irin daliban nan yan ba ruwan mu karatu ya kawomu . Kayan jikinshi da nake ganin irin wanda basu shiga din nan bane a cikin kayan da yake sayawa ya saka abinshi hakana kodai kodai dasu ya saka abinshi a jiki. Na karaso tare da fadin brother ina wuni yaja ya tsaya tare da dab gyara tsayuwan shi kayi wuyan gani fa na fada. Ya dubeni da kyawawan idanun shi yace abubuwane sukai min yawa kwanan nan kisan tallaka baya zama wuri daya ai ina nan ina can ko yaushe. Kodai fushi kayi kan zuwan ba zata da mukai maka don Allah in hakane kayi hakkuri munyi kuskure hakan ba zai sake faruwa ba in sha Allahu. Suma din abin ya damesu a yanzu tun days ago sukace na baka hakkuri dan Allah ban samu ganin ka bane sai yau din nan don Allah kayi hakkuri. Yace babu komai ni zuwan ku don baku ganni ba kwana biyu yayi min dadi saidai dawainiyar da kukasa kanku shine ya dan sosa min rai don zakuzo wurina shine sai kunyi wani dawainiya irin haka ? Nace haba ba don wani abu bane mukai hakan niya alheri kawai sukayi ma don sun rasa me zasuyi mane su dan rama alherin ka garemu. Yace toh nagode amma next time don Allah karku sake irin hakan nayi murmushi tare da kallkn shi nace su dai amma ni ai dan uwana nayiwa koka manta kai yayanane kuma ? Yace ta nan zaki fito min kuma zarah to ai nine yayan ni yakamata nayi maki bake ba nace a yanzu nice din dai zan tallafawa yayan nawa ko zai daina shiga rana haka cikin wahala. Kai wanan ashe kina magana irin haka nace ai dole master yayi fushi da daliban shi su kuma sun sakani gaba na roka masu kai ? Su hannatune daga bayan mu suke fadin master muna gaisuwa baka jimu ba wanan uwar kwarkwasan ta dauke maka hankali da surutu. Shima murmushi yayi tare da fadin kanwar tawace kuma kuka radawa wanan sunan mai kama data wata babban mace can ? Suka kwashe da dariya tare da fadin afuwan master ita dince ta faye jiji da kai da wuya kaga ta tsaya irin haka tana magana sai taga dama irin wurin ku manya. Haka muka dan taka dashi har zuwa inda zamu shiga building din mu shi kuma zai shiga nasa lokacin ne na dan juyo ina fadin a gayar muna da kaka ya danyi murmushin gefen fuska yana fadin zataji itama tana tambayana ku . A haka muka kara shakuwa sosai dashi har yakai nice yanzu nake aje mai kudi idan ya tara shakuwan mu har ya zama mutane sun fahinci da muna tare dashi sosai. Sai dai basu fahinci meye a tsakanin mu ba saidai sunfi daukan abinda irin shakuwar dalibai din nan ne na karatu nake karuwa dashi shu kuma yana dan samu daga gareni don ganin canjin da sukayi a garseshi yanzu. ZAINAB IDRIS MAKAWAHAYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃👠👜💍👡👛 🥿👘👗🧤 INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION. ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M A C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝 TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI. YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏 https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,,,,,, 1️⃣8️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 za I nab IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Labarin nan bai shafi yan jahan zamfara ba ko kadan muyi amfanine kawai da sunan gari da title din don bada labarin ba,ayi don wani ko wata daya fito a zamfara ba. Munyishine don yan zamfara dake fadin ba a labari da muna a cikin rayuwan mu sai bawa ya hade ya shanye ya dawo tankar bashi abubuwa suka faru a kanshi ba Allah yasa mu dace da rahamomin sa amin. Abinda yasa nace hakan yanzu an fita zancen ummah mu din duk da itama ana dan waiwayanta tunda ansancewa dai tana tare da Abban mu taki fita gidan shi duk irin ukuban da ake gwada bata tun farko. Don haka ake jefa mata makarun durkushewa a ko yaushe tako wani hanya don kawai tayi baki ta dandani wahalan duniya da sunan kishi. Yanzun kuma dana taso ni yarta a kaina mama ta mayar da akalan aikin ta gareni badon komai ba sai don tagana durkushe a rayuwana. Na zamo ban dago ba bankai diyanta daraja ko kima ba a idon jama,a da har za a sanda ni a cikin diyan Abban mu a gari saidai nata diyan kawai take bukatan su daga. Wanan shine abinda mama ta saka a gabanta take kuma kanyi a yanzu tun bayan sayan motar da Abba ya canza min ya zamo mama masifa abinda ya zo ya tsaya mata a zuciya yanzu, Sai ta mayar da hankalinta a kaina sosai fiye da farko da take min tsana na iya zuciya kawai yanzu tsanan bai tsaya a zuciyarta ba har fili take nuna min hakan. Wanan tafiyan Lagos da sukayi na batan Dele wanda ashe tafiyan shi yayi ranan da suka isa a ranan shi kuma ya daga zuwa Canada yabar Nigeria. Bayan sun nasu sun huta kafin mama ta dawo gida sun ziyarci bokan su na lagos din ta kuma bada sunana ai mata aiki a kaina. Bokan ya danyi dube duben shi na fara aiki ya danyi ihu yana cewa wanan tana da abin mamaki sosai a tare da ita. Jin haka nan hankalin mama ya tashi ta nemi sanin meye abin mamakin nata da har yasa boka yadan razana yana sake ihu tare da ja da baya kandan yana gyara zama. Yace wanan din ita tauraruwa ce mai witsiya ko ina tana kada jelanta kuma zai zami mata alheri idan ta kada bazan boye maki ba ita din jinin ta nada karfi da wuya wani sheri yayi saurin kaiwa a jikinta. Idan dai bayi mata gagatumin aiki an kife ta ra baya yadda abubuwan zasu zo mata ta birkice shine kawai mafita a kanta yanzu amma yarinyar nada baiwa tare da masu tsaronta. Budan bakin mama tambayanshi tayi da cewa kana nufin cewa ita din zatafi duk yayana dana haifa kome ta kafeshi da idanunta tana son jin amsar da zai bata a lokacin, gabanta sai faduwa yakeyi cikin tashin hankali. Dagowa yayi daga shi sai dan walkin fata da yayi bante dashi a jikin shi sai wani digo digo dake jikin nasa zuwa samanshi wuyan shi na rataye da farin kudi couriers irin na da can baya ga dakin da duhu sai haske kadan ake gani. Kwarya ya jawo daga gefen shi yayi saddabaru a ciki kafin ya ya fara wani irin surukulen magana makin fuskana ya fito sai fuskan akuya ya gani Orrishi ririshi ya fada yana ja baya tare da fadin kai taba yarinyar nan fa fitinane a wurin ki. Nan maman Dele hjy Rafat ke fadin koma meye ayi a dakusheta kada ta haska zamu kifeta na lokaci don yaranki su samu su haska mu saka mata bakin jini ga kowa ta rasa wanda zata raba taji sanyi. Saidai fa amma idan zata bullo duk zata dakushe hasken yaran ki ga baki daya lokaci guda saidai akwai lokaci mai tsawo gareta kafin hakan ya faru da ita idan hakan yayi maki zan maki aiki kan hakan yanzu. Ayi duk abinda za aimata ta dakushe a wurin kowa ta koma abin kyama a wuri kowa yamana ba inda zata dafa taji sanyi daga ita har uwarta ta zauna a cikin ukuba mai wahala yace angama saidai idan na hada ina son kada aikin ya wuce kwana biyu yakai jikinta . Ma,ana zakusan dabaran da kukayi kika shafa mata shi a jikinta bukatan mu dai kawai shine ya samu taba jikinta suka kalli junan su mama ta bude baki tace angama. A daidai lokscin ummah ta idar da sallah nafila hanayenta a sama tana roka muna Allah tsari daga duk wani sherin mutum ko aljan ko wani daba daga dukkan abin cutarwa ta shafa. Addu,n iyayye nada tasiri matuka don koda mukaddarine sai abin yazo a cikin sauki ga bawa matuka uwa tana tsaye a ksn danta da addua da ya waita sadaka. Bayan ta gamane ta fito zuwa kitchen tani na tuka tuwo suka gaisa ta gaida ita da aiki harta juya zata tafi take fadin Tani idan zaki tafi gida don Allah ga kudin nan ki karba ki mun sadaka ki sayi tankwa ki bawa mabukatan layin ku sadaka. Kiwa Allah ki tabbatar da kinnmun wanan sadaksn takwan don hankali bai kwanta da tafiyan mutanen nan ba sam saina dinga ji gabana yana faduwa lokaci lokaci haka kawai. In sha Allahu hjy za a saya ayi yanzun nan kuwa bari nayi sauri kada yamma yayi ban fita ba dare yayi ban samu badawa ba a yau din nan. Tani ta karbi dubu biyu ummah din ta kara miko mata wani dubu daya tace wanan kibawa yar jagoran makaho wanda mace ce ke masa jagora da sanda koda yarinyace ko babba indai har mace ce a bata. Hjy sarkinda akaiwa ya sani Allah ya tsare ya karba muna ummah ta amsa da amin tani ta juya ta koma cikin gida tani na gamawa ta yiwa ummah sallama ranan da wuri ta bar gidan namu yar kasuwa ta biya ta sayi tankwa na daidai kudin kulin dari dari tun a hanya ta fara rabawa wanda tagani da alaman bukata har zuwa gidajen shiyansu. Washegari kuma tunda safe ta taka zuwa gidan sarkin makafi ta kai masu don tasan da yaran shi mata yake yawon bara shi sai wani zubin ne zaka ganshi tare da diyanshi maza. Sai karfe tara ta shigo gidan mu ta fadawa ummah tayi duk yadda tace din lokacin ne ummah taji shakat a zuciyarta irin yadda take jin kunci a cikin ranta din nan. Hakan baisa tayi sakaci da ibadanta ba don tasan irin abin rashim imanin da akanyi don kawai kishi da rashin hankali gashi a jirace take da mama ta dawo daga lagos din tace zatayi mata magana kan case din Dele din. Sai gashi mama tadawo din munji shiru saida sabon halin da aka dawo dashi tun bayan dan rikemin hannun da tayi danaje gaishe ta ban kara ganin fuskan mama kuma a gidan mu. Haka abubuwan suke tafiya a garemu dadi da rashin dadi duk muna hakkuri muna shanye komai a cikin mu bisa jagorancin mahaifiya a garemu ummah . Wace ke hanamu yin wani abinda ba daidai ba kamar yadda yan gidan namu suke abubuwansu muna kallo komai yinsa sukeyi a gadarance don wani lokaci ko mota na parker zasu sa a kirani wai a nan suke son aje tasu motar na jayetawa. Ire iren hakand dai na nuna gadara da isa ga kowa yasa ummah kawar muna da idon mu kan komai a gidan namu yanzu muna komai cikin rashin issashen yanci muda gidan mahaifin mu din. Ya kasance weekend don haka tun dana shige dana dawo ban fito ba ina part din mu sallaman yan uwan Abban mu naji sun shigo suna gaida ummah. Hakan yasani fitowa daga daki don na gaidasu a daidai lokacin da gwaggo shafa ke fadin wai makulin wancan dayan part din naku yaya yace muzo ki dauko muna a dakin shi. Gwaggo ina kwana au mama kina ciki ashe suka fada na karaso ina gaidasu da kwana har kasa don basu girman su a matsayin iyayye a gareni suka amsa min cikin sakin fuska tare da tambayana karatu. Naji ummah tace dasu Toh key din part din nan kuma wani abin kuka samu ke nan kuma suka kwashe da dariya tare da fadin aikin sanmu ba raggaye muke ba mu. Ke zaki bamu don Allah bamu son dogon tone tone kizo ki saka muna hannu a kai kuma yanzu kima ihu suka kwashe da dariya ta mike ta shiga daki ta dauko key din part din Abba ta fita. Gwaggo sa,ade ta kalli sauran tace ai kunga haka yafi da wacan mukaje karba da yau sai mun raina kan mi gidan nan don gadara da isa da samun waje. Yanzun dai ai sai tabi wani sarkin kuma a sake sabon danmara tunda ga wata zata shigo wanan kan suna daidai da ita ai in tace ita goganyace yar kano ai ba wasa bace. Gabanane ya fadi dam lokacin guda don na fahinci Abba aure zai kara ke nan kuma abubuwan zasu taru suyi muna yawa ke nan yanzu don bamu san wace kala zai kwaso muna ba kuma. Mikewa nayi na koma ciki har suka tafi ina jin sunata raha da ummah din suna tafiya na fito ina fadin wai Abba aure zaiyi kuma ? Budan bakim ummah sai cewa tayi Allah yasa hakan shi yafi alheri Allah ya hau damu kan ko wacece ya karemu daga sherin dake cikin haka. Na amsa da amin a sanyayye shiru nayi ina tunane kafin na mike nashiga bayi don naiyi wanka daga cikin bayin ne na dinga jin murya na tashi dana saurara sai naji muryan mamane ashe. Har na fito na zauna na shirya mama nakan nakinta na fito falo na nemi abinci naci nidai banyi gigin fita ba lokacin don irin ashar din da mamake lailayowa a bakinta lokacin. Har tana fadin wai Abba da yake da irin mu a gida har uku shine yake zancen kara aure a yanzu ba zancen auren yaran shi bane a gaban shi ke nan. Ta koma fadin saime ba za a taba ganin bayanta ba dai inma anyi don ta saidai mutum ya karawa kanshi takaci ai don ita a shirye take da kowa a gidan nan. Tsuki naji ummah tayi ta mike ta shiga dakinta tana fadin kowa yace ruwan wani bai tafasa nasa ko dumi bayayi dan sheri kika matsa muka dawo garin nan muka zauna. Alh ne zai iya zama shi kadai ba tare da mace tana masa miko min ba yi wancan yi min wanan yanzun dai ai kanku akeji nabi ummah da kallo . Don na kasa fahintar ajin da take lokacin shin taji zafim abin itama ko kuma hakan bai dameta ba take nufi don banga alaman komai ba ga jin hakan. Ina nan falo ni kadai naji an turo kofa na dago kai mamace tsaye a kofan ko wanka batayi ba lokacin don masifa ke ina uwarku tana daki na fada ta bini da harara tare da daka min tsawa tana fadin ba zaki shige ki kira min itabane ? Na mike tso na shiga na samu mama tayo alwala na fada mata tace nace gata fitowa saida ta dan gyara ta fito don ni dana fadawa mama dakina na shige ban tsaya ba. A nan ummah ta sameta tana fitowa tace salma kada ki dauka ni kadai Alh yaiwa haka ki dauki auren nan da zai kara ba ruwan ki kema din da ruwanki har da tsaki kuwa don har kina rawan kan dauko masi key ki basu don kawai a cusguna min ko ? To bari kiji abinda ya kawoni dama ki sani ke din nan sai kinfi kowa matsuwa a cikin maganan ki rubuta ki aje na fada na kara banga matar da Alh zai auro gidan nan ta daga min hankali ba. Tana fadin hakan ummah tace wai maimuna mai kika daukeni a gidan nan ne don Alh zaiyi aure sai ki dauki kowaakiyin ki koda zaiyi auren shi nina bashi shawaran yayi ? To bari kiji in sha Allahu alheri zan gani don nani ganin komai sabanin hakan da kike fada din don haka ki fitar dani a cikin zancen ku. Au haka kika fada ummah tace kwarai kuwa ke baki iya hanashi ba nice kike son na hanashi ko me ko ya shawarce nine lokacin da yayi shawaran hakan ? Itama ummah din ta hayayyoko mata lokaci guda ta juya tana fadin aimu zuba shege ka fasa zaki gane baki da wayau don ke ba makira bace dama ai a zuben yake ummah ta bata amsa tana juyawa zuwa ciki taci gaba da fada har naji tayi shiru nasan ta tada sallahne lokacin. Shigowan kannena yasa nace suyi wanka muje mu gaida hjy suka shige suna ihu na bi bayansu nayi masu wanka na shiryasu muka fito nake fadawa umma zamu gaida hjy. Tana zaune tana lazumi ta amsa da kai na juya zan tafi naji tace dani gaskiya da badon kun saba zuwa irin ranan ba da sai ince kada kuje gidan nan yau amma ku tafi kada dai ku dade idan kunje. Mukai mata sallama muka tafi mun samu dakin a cike da mutane don muna ta sallama ba,a amsa muna ba saida karamin yaron ya leko yana amsa muna. Ya koma saiga gwaggo ta leko tana fadin aiyah su maamahne ku shigomana muka kara sallama zamu shiga hjy ke fadin me kuma ya kawosu yau gidan nan gulma ko me kuma ? Haba hjy maamah ce kuma zaki fadawa haka yau yaran nan duk sati suna gidan nan wurin gaidake fa don Allah dai hjy kibar wanan halin gaskiya hakan baida kyau. Tsohuwar tayi wani irin da fuska tare da kawarda zancen ta hanyar fadin ke miko wancan ledan a zubawa gidan Tella nasu . Kayane dakin irin na buki baja baja a falon hjyn cikin manyan robobi sai rabawa sukeyi wasu kuma nacin nasu a tsaye muka gaidasu da kyar hjyn ta karba muna hankalinta na kan kayan da take rabo din nabuki . Gwaggo shafa ta debo t mikowa kannena sai hjy din tace a, a haka kuma ga nasu da za a kai gidansu nan a raba zaki dauki wanan ki basu kuma ? Haba hjy gwaggon mu daya ta fada wai missa kike haka don Allah mi aan ciki don an basu waga din don Allah dai ki bar wanga halin. A daidai lokacin na fisge na hannun yaron na mayar inda gwaggo ta ballo ta basu nacewa kannen nawa su tashi mu tafi muryan su gwaggone ke fadin ke maamah mi ? Mi halan halim hjy na a baki sani ba kuma yanzu gwaggo ta dauko tana mikawa yaron da sauri ya girgiza kai don munada kwabo sosai mun samu tarbiya daga wajen mahaifiyar mu. Nake fadin gwaggo sai anjiman ku mun barku lafiya wai har zaku tafi yanzun da shigowan ku kai ku dawo ku zauna kunji ku kyale hjy ai kun saba da halinta. Ku barta dan Allah karku zauna mana ta fada tare da kirana da ja,ira ta kara min da ubanki ma baikai yayi fushi dani ba balle ke ko iyayyen naku basu kai can ba. Hakan baisa na tsaya ba sai murmushin da nayi nasa kai kannena nabina a baya muka fice daga gidan ummah na zaune falo tana kallo muka shigo ta dago tana fadin. Bakuje bane ko mey ? Mun tafi ummah mun dai dawone yau gidan nasu a cike yake da mutane yasa muka dawo bin kujera tayi ta kwanta ba tare da magana ba . Nikan na shige ciki abina na barsu a falon kallon hannun kanin nawa dake rike da alkaki tace kai kuma nan yaran sukai mata bayanin komai. Duk da ran ummah ya baci amma bata yarda ta nuna min hakan ba koda alama haka na wuni a daki ina karatu rabi tunane har akai sallah na fito bayan nayi sallah. Missalin uku da rabin na rana mukaji dawowan Abban gidan ana ta bude get ta ko ina kara motoci mukeji Alh ne kuma da rana haka yau ya dawo ? Sai ga Tani da sauri tana fadin hjy Alh nefa yazo da Amaryan shi yadda naga ummah ta dan kadune yasani natsuwa don cewa tayi Amarya fa ? Tani din data kawo mata gulma tace saima kinganta ai yar gayuce sosai itama kamar ku haka saidai ba yarinya bace don da gani ta dan manyanta. Kallon ummah din nayi kafin na mike da kanwata a hannu na shige dakina na rufo naji ummah ta kwala min kira na dawo take fadin kika sani ko zasu shigo nan din duk da part din bai wani dattiba ku dan gyara keda tani tana fadin hakan ta shige ciki ta barmu nan muna kara gyara falon take muka gama muka saka kamshi ta ko ina a falon har zuwa ciki . Kamar yadda ummah bata sanda zance ba hakama mama don Abba auren bazata yayiwa su ummah din kuma yazo da matar gida kowa ya ganta. Ranan kan mama kamar ta hade zuciyarta tana jin tare suke tace aja mata kofanta tashige daki ta kira maman Dele abokiyar cin mushen ta suka hau tsara mafita a garesu. Muryan su gwaggon mune a falon suka shigo suna suratai da fadin ina hjy salma din ina falon zaune na natsa yan kanne muna kallon cartoon suka shigo na fara gaidasu gwaggon namu daya tace ina hjy salma din ta shiga ga Amarya nan zata shigo gaida ita. Tana ciki na basu amsa take kira muna ita kodai barin lekata da kaina gwaggon mu daya ta fada tare da nufar dakin ummah din kai tsaye suka barmu a falo. Ke kuma ja,ira dazun sai kikai fushi da hjy kija kannen ki kuka taho ana fadin ku tsaya gwaggo abinda hjy ke muna dinne ba dasi wallahi laifine don muje gaida ita kuma , . Fitowan su ummah da gwaggo daga dakin ne ya katse mu ummah na fadin baku sanarda mutum ba sai kawai muji wai ga Amarya nan zuwa gaidani ku dai baku dauki cin amana bakin komai ba wallahi suna ta cacan baki mukaji muryan Abba na sallama zasu shigo ashe shine tare da sabuwar matar nasa . Da murna kanne suka nufi Abba suna mashi oyoyo da zuwa kamar yadda suka saba yana shafan kansu zuwa wurin kujera matar tana biye dashi a baya. Yes farace bata kai ummah na fari ba saidai tafisu tsayi da jiki ma,ana tana da nata irin kiran itam mama wankan tarwadace ita don ita ba baka bace kuma ba fara ba. Daga inda nake zaune na mike na nufi wurinsu na dan rage tsawo ina fadin sannu da zuwa Abbah a a mamana kece nan yau ba school ke nan ya tambayeni yana riko hannuna. Na dan juya wurin matar dake bina da kallo nace sannu da zuwa tace yauwa sannu ko idonta tar a kaina daga cikin glass din idon ta tana karemun kallo. Hannuna rike dana Abba din ya nufi kujera ya zauna ni kuma na zauna a makarin kujeran sai kuma na daga ina fadin ga wuri ina nuna mata dayan kujeran dake kusa da wanda Abba din ya zauna. Tace na gode takai zaune tana gyara lafayan jikinta data lalaye saman wani rantsatsen lace dake jikinta daga can inda ummah take zaune take fadin sannuku da zuwa. Yauwa Abbah ya fada ya juya wurin sabuwar matarshi yana fadin hjy karima ga salma nan uwargidana itace matana ta farko ga yaranta nan kuma kina ganisu. Iya makirci sai ta dan zamo daga yadda take zaune da farko tana fadin mun sameku lafiya ummah ta amsa daga can da fadin Alhamdullahi ya hanya ya akabar mutanen gida kuma ? Lafiya kalau ta fada tana dan murza hannun ta tare da fadin akwai nisa kan nan da Abuja gaskiya na dauka tafiyan ai ba wani mai nisa bane sosai yadda yake fadi. Da akwai nisa sosai gaskiya aiku isa ku huta sai a kawo maku abinci daga can gwaggo shafa ke fadin ai akwai abinci da aka kawo daga gidan hjy ma. Au to ai shike nan har ina zancen a shirya wani a nan din akai masu tunda mungama tun dazun Abba ya juyo yana fadin daga gida hjy kuma nan din ba akwai abinci ba tace sunyi wai dama don zuwan kune ai aka hada din acan tunda su nan basu sanda zuwan kuba. Ba,a fada masu cewa yau zamu zo ba nika ina jin haka na mike tsam na bar falon bansan ya suka karasa ba a wajen don ban sake fitowa ba sai da dare da zanci abincin dare din na fito. Amadi azzumin nan duk da ya samemu a cikin walwala in sha Allahu amma sai naga kamar bamu fara mai tanadi da wuri ba don gaskiya irin gab da azumin nan komai kara kudi yakeyi farashi na hau hawa sosai na kayan masarufi. Kukan uwargarke ya dakatar da Dije ga fadin abin da tayi niya fada lokacin me kuma uwar garke kewa kuka yanzu kuma , ? Allah ya gani kukan uwar garke a yanzu tsoro yake ban don yanzun haka wani alaman take nufi da hakan.... ZAINAB IDRIS MAKAWA HAYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃👠👜💍👡👛 🥿👘👗🧤 INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION. ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M A C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝 TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI. YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏 https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 1️⃣9️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Fitowana ke nan daga dakina zuwa falo muryan ummace ke fadin ki dauki kayan abincin nan ki kaiwa su Abban ku a falon shi daga nan ki tambayeshi idan suna bukatan wani abin ki kai masi. Ja nayi na tsaya a wuri daya ina kallon ummah din dake magana dani lokacin kafin nace da ita ummah wani abincin kuka girka masu a nan kuma ? Ina su gwaggo sunce an girka masu a gidan hjy ai to Abbah ku yace kada a kawo a nan zamu girka ai kinga ni yaune kawai zan basu abinci daga gobe hjy maimunace zata basu har su bar garin nan don dole nasan dai ya koma zuwa Monday ai. Badon naso ba na dauki abincin dake a shirye nida Tani muka nufi part din Abba din Tani ta tsaya daga kofa nice na fara shiga da kayan abincin ciki da sallama a bakina. Suna zaune saman kujera daya zaune a hade jin sallamana yasa Abba ya dan gyara ga yadda suke zaune din na nufi wajen dinning dinshi yace kawo muna nan zaifi. Na juyo nazo gabansu a kasa na aje saida na aje abinci kafin na dago ina gaida Abba da ina wuni Abba mama kuna lafiya ina ita umman nakune nace tana side dinta na juya wurin matar data kafeni da idanu nace mommy ina wuni ? Lafiya kalau yan mata wanan mamatace itace na sakawa sunan hjyn mu Abba ya fada na mike nafito na karbi na hannun Tani ta juya ta koma ita. Na kai gabansu na aje ina jin Abba na mata bayani take fadin wanan na ganta dazun a part dinsu su wa yancan ne ban samu ganin su ba. A nan na gane sunki yarda data gansu ke nan son nasan suna gidan dai weekend bamu fita zuwa ko ina ki turo min umman taku Abba ya fada. Na koma na isarwa Ummah da sakon Abba na dibi abinci na koma saman doguwar kujera na zauna na fara ci ina kallo ummah tace kina da dabi,an son zama a nan kici abinci ga wurin cin abinci can ki bari. Hakan baisa na daga ba naci gaba da kallon da nakeyi din tare da kannena naji ummah tace min dazun da kukaje gidan hjy abinda takewa ke nan ashe ta nuna maku jan ido ga zuwan ku. Bansan meya yasa hjy take wanan halin ba haka ko kudin da ku nazo daga gidan mu oho barta kawai na iya fada ai dole tunda tasan gaskiya take takewa duk abinda mutum yayi don kansa ai. Can naga ummah tamike ta fita ni dai har muka gama kallon mu muka shige ban fito wajen ba ban kuma san lokacin data dawo part din ba don na kai kannena daki na rufo kofan daga ciki data shigone ta rufe kofan. Washegari misalin tara na safe wayana ya dauki kara ina kwance lokacin ban tashi daga barcin safen da nakeyi ba na lalubo wayan na kara a kunnena bayan na dauka. Muryan Ahmed naji yana min sallama na karba mai muka gaisa yake fadin badai baki tashi ba har yanzun daga barci ba zarah ? Murmushi nayi ina fadin yanzu dai aikatashe ni brother yace manya ke nan har wana lokacin mutum yana kwance yana barci ? Nayi murmushi yake fadin zahar don Allah idan ba damuwa zanzo gidan kune na karbi kudin nan dake hannun ki zamu shiga kauye ne mu sayo wake da gero don azumi daya kawo jiki. Nayi shawara na sayo su da kudin tunda lokacin sayan su ke nan yanzu nabi wanan riban da zan samu OK na fada kudin suna nan yadda ka bani su ban taba ba ai. Na sani yace min nazo ba matsala na karba kazo mana idan kazo saika kirani nafito na fada yayi min godiya ya kashe wayanshi a lokacin nima na mike na daga gado inda na boyesu sunan yadda na barsu na dauko tare da bude wardrobe din na na ciro wani envelop na ciro kudi a ciki na hada dasu na mayar da sauran a ciki. Bandaki na shiga na kewaya na fito na daura gyale akaina lokacin wayana ya dauki kara wata kila dama yana kusa da unguwar tamuce dama. Na dauka ina fadin gani fitowa ina daga wajen get ya fada nace ka shigo kawai ciki zan fito yadda nake dagani sai dogon riga da gyalen dana daura a kaina na fito. Na hangoshi a cikin shiga irin na kauyawa da suke shiga daji da wani hula aja akanshi saidai yana hangoni ya fara cire hulan a kanshi ya nufoni fuskanshi dauke da dan murmushi. Muka hade muka kara gausawa na mika mai kudin zakace wani takardane yadda ledan suke don yadda na shiryasu a ciki. A daidai lokacin su Aisha tare da Rukkaiya suka fito daga cikin gidan namu ko su san sunga mutane a wurin basu nuna muna hakan ba. Daga inda muke yake fadin ina kwanan ku Rukkaiya ta wani kalloshi tasa kai ta wuce mu yace toh ga manya gaisuwan ma sai angadama ake karbawa a gidan ku. Murmushi nayi nace yanzun kauyen zaka ke nan yace dana bar nan mota nacan mun fara taruwa sai mu daga Allah ya tsare na fada naji karan bude kofan fitowa again. Mamace ta fito naji gabana ya fadi ras na juya ina gaida ita tayi dan jim kafin ta amsa tana wucewa zuwa wurin motar dasu Aisha suke shiga ko ta shiga baya sukaja suka fice a daidai fitan su naga duk sun kallo mu suna magana. Yai min sallama shima ya tafi na juya na koma ciki a falo na samu ummah tsaye suna hada abin karyawa ita da Tani nasan sun makara ko kuma aiki yayi masu yawa lokacin. Ummah ta juyo tana fadin yaushe kika fita daga nan nace yanzu wani ne yazo amsan takarda a wurina nakai mashi . Amma kinsan Abban ku yana gari kika fita haka ko ai yanzun na fita na bata amsa kizo ki kai kayan nan falo nasan kila sun tashi suna jira yanzu. Nace to na fara daukan kayan zuwa falon Abban mu nayi sa,a babu kowa a falon har na gama jerawa na juya zan fito naji an bude kofan matar ce ta fito na juya ina gaida ita tace. Aa kece ashe ina jin mitsine ina ciki na leko nace eh da kara fadin ina kwana ta amsa min cikin murmushi tare da fadin sannu da kokari ki gaida ummah taki kafin na shigo gaida su. Wanka na fito duk da ina jin zuciyana a wani irin don ba dadi ko farin ciki a zuciyana mai na zauna ina shafawa naji wayata ta dauki ringing na duba Ahmad din ne ya kirani na dauka. Yayi sallama na amsa ya fara fadin nazo na bude kudin naga sunfi wanda na baki a jiya yawa eh na sani nima bansan me zanyi dasu ba na baka ka kara don naga kana bukata . Amma zarah hakan zai iya hadani dake don kudi ba ayi mai haka Allah dai ya bada sa,a na fada yace amin yanzu kim aramin dai na kara ke nan nace eh aro din na baka. Amma kuma ban faye son kudin wani a cikin sana,ata ba abin dan uwa aibana aani bane na bashi amsan na kashe wayata naci gaba da shirina rana shigar atampa nayi dinkin riga da buje. Har na kwanta na mike na nufo waje kitchen na wuce na dauko goran ruwa na fito ido muka hada da amaryan Abba dake zaune a falon ummah tana fitowa daga bedroom din ta. Matar yar kwalisace sosai don shigarta kawai zai nuna hakan kamar na shareta saidao na daure na sake gaida ita ta amsa itama a cikin fara,a tare da fadin hjy ki bani yar nan taki mu zauna tare da ita Abuja . Ayi hakan tana karatu a nan ai Dear ya fada min ai a can kuke kuka dawo nan yanzu wallahi ummh ta fada mun dawo gida saboda yara su saba da yan uwa da al,adun mu na nan din ta fada kamar yadda Abba da mama suka tsarata a lokacin. Abinda ummah ba ta sani bashi don mama dake son dawowa gida da yaranta a lokacin yasa muma tasa aka dawo damu kusa da ita don kada mu zauna birni suna gida su. Don dama Abujan tace zata dawo Abban yace bai yarda da hakan ba shine tayi makarkashiya wurin hjy inno kakarmu Abba yasa kowa dawowa gida. Murmushi matar tayi kafin tace nayi mamaki keda kike da yara kanana haka kika yarda kika dawo nan ba tare da yaranki sun samu wadatattacen ilimi ba kamar yadda yan uwansu suka samu a can su. Nan ma ai sunayi ba laifi bawa duk baya wuce kadaranshi ai in Allah ya nufa zasu zama wani abu a rayuwa zasu zama din aiko mahaifinsu a nan din yai karatu har ya zama wani abu yau a rayuwan shi. Hakane Allah ya raya munasu ummah ta amsa da amin sai sukai shiru gaba dayan su don matar ta kula da ummah bata da yawan surutu yasa taja bakinta itama tayi shiru . Waya Abba ya bugo mata zata gaisa da wasu abokan shi yasa ta mike zuwa falon na Abba tavarwa ummah part dinta duk ina dakina ban fito ba yinin ranan. Mama ko tana can a family house din suna kwasa dasu gwaggo don takai karan gun hjy saita samu da sanin tsohuwar da aka toshe wa baki da abin arziki akai auren ashe. Wana yasa suka hargirse a wurin ta fara fadan bakaken maganganu garesu suma suka shiga ramawa tafito hasale ta juyo zuwa gida. Dije ce ta leko daga daki sukai arba da akuyanta datayiwa suna da uwargarke da yau uwargarken ta juye ta komawa dije wani abu na daban da Dije ta kasa fassarawa lokacin. Yauma tun fitan Amadi gidan suke takon saka a tsakanin su dalili kuwa shine ruwan kasarin da ya kwana Dije ta gyara masu don Amadi yau sakkon fita yayi bai samu tsayawa yadda ya saba gyara masu ba. Ita kuma ganin ai ruwan baiyi komai ba yasa ta gyara masu shi ta aje tana kokarin juyawa ta bar wurin taji kamar an bangajeta ra dauka wani a bayanta mai karfi yayi mata wanan bangazan . Allah ya gyara bata kai kasa ba ta juyo taga uwargarke a tsaya tana ture ruwan cikin jarkan da kai hakan bai mata ba tasa kafa kamar mutum ta ture ruwan ya zube a wurin. Da sauri Dije taja baya a firgice don sai taga kamar ba akuya bace mutum ne ai gabanta don yadda uwar garken ta nuna hasala a fil sai hakan ya ba Dije tsoro ya koma dakinta ta shige sai lekowa takeyi daga cikin dakin tun safe ta kasa fitowa ta dan rage aiyukanta na gida kamar yadda tasaba yi. Gashi kamar hadin baki yau ba wanda yayi sallama a gidan ita kadaoce a cikin gidan sai dabbobin ta dake kiwonsu inka debe uwar garke dake tsaye tun lokacin bata kwanta ba ta kurawa kofan dakin Dije din ido babu kiftawa. A daidai lokacin da Dije din ke lekawan ne a yanzu uwargarke din ke kwantawa a makwancinta komawa Dije din tayi baya ta dafe kirjinta tana sauke ajiyan zuciya. Sai kuma raji shigowan mutum gidan yana sallama da mamaki a fuskanshi yake bin gidan da kallon ganin a yadda ya fita yabar gidan haka ya dawo ya samu gida kamar tun safe Dijen bata leko wajen ba. Dijeh ya fada da karfi kuma a razane yana sauri zuwa kofan dakinta sai gata ta leko a tsorace don ta sheda shi din ta gani ko wani sukai arba da juna a hakan. Amadi kaine ashe ta fada kamar a tsorace tana kokarin yunkurawa ta mike tsaye lokacin yace wai lafiya kike kuwa Dije ? Tace balau ba kan , kadai huta a san nayi a gidan don ga baki daya duk a firgice nake yau din nan. Me ke faruwa agidan ne Dije ya sake tambayanta a gagauce, Dije ta dubeshi tace huta dai mayi maganan daga baya barin dan fita in samo muna dan wani abu inciwa cikina ta fada tana jawo tsunman gyalenta daga kofa a rataye. Tasa kai da sauri ta fice gidan ko kallon inda dabbobin suke batayi ba ta fita da sauri ya bita da kallon mamaki don yadda take jan kafanta mai mata ciwo kamar na dole takeyi lokacin da sauri. Juyawa yayi wurin dabbobin yana kallon su kafin yabi ko ina na gidan da kallo yasan duk da tsohuwar nada ciwon kafa amma idan yai irin tafiyan nan na sammako ya fita bata barin gida haka da datti saita gyara shi. Cikin dan lokaci yayi tunane kardai yawan maganan akan uwargarke da tsohuwan keyi ya zamo gaskiya fa shi bai kula ba har wani abu yazo ya samu kakar nashi saidaga baya yayi daya sani akan hakan . Bin bayan Djje din yayi wace ya samu a tsaye kofan gidan nasu kamar tana tunane Dije ya ambata daga bayan ta cikin murya mai nuna yanayi. Ta juyo a firgice taga shine ya karsso dab da inda take tsaye yana fadin Dije meye damuwan kine wai ki fada min don naga kamar a firgice kike yau a gidan. Duban bayan shi tayi kamar tana duba idan wani na biye dashi lokacin kafin taja hannun shi su taka dan nisa kadan da gidan nasu kafin tace yau uwargarke taso kasheni Amadi. Kasheki Dije tace kwarai nan ta kwashe komai yadda ya faru ta labarta mashi tare da fadin don haka dole ka sayar da akuyan nan ko mu saketa tabi gari kawai taje duk inda zata. Dan shiru yayi yana kallon tsohuwar kafin yace baki ganin in muyi hakan munyi ganganci Dije akuya nan fa ba zamun takeyi a gidan nan ba yanzun. Tana zama na amanane a wurin mu yanzu yau idan mun saida ita maishi yazo muce dashi me ke nan ta dawo mun koreta ko ta dawo mun sayar da ita ? Kiyi hakkuri kizo mu shiga gida zan san abinyi kan hakan me zakayi ta tambayeshi a dan tsorace tana kallon shi don jin me zai fada. Yace bari dai yanzu koma ciki bari na gangara na sayo maki abinda zakici kafin motan kayana ya iso nan da dan lokaci in zama busy ya fada yana kokarin wucewa. Ta jawo hannun shi ba zaka barni da wanan abin ba a gida ni kadai kai subbahanallahi ya fada kafin ya dan daga kai yana tunane a wurin na dan lokaci. Yanzun zo ki zauna ga wuri naje in dawo yanzun nan yana jan hannun ta zuwa wurin dan dutsen dake kofan gidansu a kafe inda wani lokaci suke zama ko masu tafiya su zauna asama su huta akai. Zama tayi kamar yadda yace din shi ya wuce can inda yan mata ke saida abinci ya sayo mata shimkafa da salad da miya da nama yanka hudu sai ruwa mai sanyi daya riko mata a leda lokacin tare da fantan kwalba. Ya dawo suka shiga gida tare ya kaita har dakinta ta zauna ya fito ya diban mata ruwan wanke hannu don yasan ba zata ci da cibi ba saida hannu. Saida ya tabbatar da ta fara cin abincin a galabaice ya mike ya fito sai wurin dabbobin nasu ya tsaya a gaban uwar garke daga daki inda dije take ta iya hangoshi wurin yana gyara masu wuri. Ya zubar da ruwan ya dauke roban ya wanke ya share wuri ya zuba masu abinci da ruwa duk a cikin zafin nama da alama yana saurine a lokacin. Haba uwargarke keda Dije ba hakan tsakani ku ai karki manta Dije itace farin ciki gidan nan dani daku duka baki dayan mu gidan ai Dijece gatan mu kin ture ta idan wani abu ya sameta yau duk ya samemu ke na ai. Ke kanki ina baki girman ki na babba cikin yan uwa duk wani laifi ko wani abu kece babba ke, ke dauka don haka kibar firgita min Djje don Allah ba lafiya ke ga tsohuwar ba kin sani. Haba uwar garke bai kamata haka ba tsakanin ki da Dije sai mutunci ai yanzu kibar mata abin dabo dabo tana firgita dake haka don Allah. Zaka ce da mutum dan uwanshi yake magana a lokacin yana taba uwargarke magana sai ta mike ta girgiza jikinta kafin ta dona kai a ruwan shan su tana sha . Bayan ya gama dasu ya dawo zuwa dakin dije daga kofa ya tsaya yana mata magana Dije zanje na duba na gani ko motar kayan mu ta iso na fake don nan nake son a kawo min su gida tunda banda shago a kasuwa yanzu. To kayi niyya Amadi Allah ya taimaka nima barim je gidan malam Tanimu harka dawo sai in dawo gidan ta fada tana yunkurin tashi tsaye ya dawo ya tsaya yana fadin . Dije kardai ki dauki wana zancen ki kaiwa makwabta shi suzo su fassara wanan magana da wani manufa kuma daga baya. Kinsan yadda mutane suke yanzu balle ana ganin na fara sana,an nan da kudin mutane sai su dauka ai wani hali na daban na farayi yanzu karshe ma sai a camfa gidan nan kiga anzo anki shiga daga karshe azo ana gudun gidan nan kuma. Hakane fa yanzu lokaci ya canza ai gara daka kwabeni don kan abinda nayi niyar zuwa fadamasu ke nan yanzu inda taimakon da zasuyi min su taimaka min dashi. Ba abinda zai sake faruwa in sha Allah har inma ta hurhurane Allaj zai muna maganin ta balle yanzu ina batun shigo da kayan nan kinje kin fadi hakan a take zasu camfa min ne kan kudin tsafi nake amfani dasu. Alhalin kudin mutane ne na aro na kara nake juyawa tace Amadi kudin wa ka anso yace naso maki wanan bayanin kuma sai naga baki cikin hankalin ki yanzu idan na dawo zan fada maki komai in sha Allah. Nan ya fice ya barta tana zancen zuci ita kadai a gidan har ta dan samu fitowa ta gyara gida saidai tanayi tana kallon inda dabbobin suke har taje ta sakamasu hayaki saboda sanyi a wurin garken nasu. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣0️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Kamar yadda mukai zaton Abba zai koma ranan monday sai gashi monday din tayi duk Abba yana gari na dawo daga school na samu basu wuce ba ke nan ranan ummah zata basu abincin dare. Don haka na samu suna aiki amma kuma ga abubuwan rabanan na azumi an kakasa a ko ina na gidan da gani damasu shi na wuce zuwa ciki na kwabe kayan jikina na fito. A kitchen na samu su umma suna aiki nasa hannu akayi girkin tare dani har aka hada komai muka fito falo nida Tani lokaci guda don ummah ta barmu muna karasa kulin tuwo a leda fara. A galabaice na zauna kan two seater din mu na falon Tani ta kalleni ta kwashe da dariya tare da fadin yau kan mutumiyar tasha aiki ko ta fada cikin zolaya. Ummah ta kalleni tace har wani aiki tayi bayan ta samemu mun hada aikin muko kafin tazo nace hai ummah nimafa nayi aikin nan sosai fa. Tsuki ummah tayi tana fadin kina ji Tani ki dauki wanan kayan sadakan azumin guda goma kije ki raba ga duk wanda ya dace a bangareki amma fa ba naki ciki don haka ki bayar a sadakan yadda na fada. Na kai kallona gun kayan tare da fadin ummah nima a ban na rabawa kawayena mana a school har sun fara tambayana abin azumin su fa ? Wani kallo ummah tayi min tare da fadin ji mun yar nan da zance kayan magidanta zaki kaiwa yan mata kuma ? Hjy ai yan matan suna da iyayye a gida sabasu ai ko tunda ta tambaya in akwai sai a bata irin nasu Tani ta fada gashi can ki diba gobe idan zaki fita don ni duk bayarwa zanyi ga mabukata. Sukaci gaba da maganan su ina bin kayan da kallo don ganin meye a cikin leda din dana gani ummah ce ta juyo take tambayana har nawa zaki dauka ? Lokacin hankalina bai garesu Tani tace dani mamangida dake aike magana fa na juyo idon ummah yana kaina lokacin take kara tambayana mutum nawa zaki baiwa ? Ummah zasu kai goma fa amma dai a binda aka ban sauran sai na basu wani abu ba zaki samu goma ba nace toh ummah ko nawane a ban na bayar. Ki dauki shidda don ina son in bayar nan bayan layin mu don akwai masu bukata sosai a wanan layin ummah ko a barshine ki basu tunda kince suna da bukata suma. Washegari har na manta da zancen na fita saigashi Tani ta biyoni da kayan a ciki katon buhu tana fadin ga kayan nan zan koma na dauko maki sauran. But na bude ta zuba saura muka saka a bayan mota tayi min sallama nace ida na dawo zan ganta tashige tana min godiya. Na isa school din na samu ba a shiga ba don har na rigasu hannatu shigowa ajin ina zaune suka sameni tana fadin gobe ne kawai ba zamu tashi da azumi ba don shi na tsaya na dankari abinci na cika cikina. Ke kan kinji kunya yanzu duk shekara dayan da kikayi kina cin abinci sai yaune zakiyi na kankat ta kwashe da dariya muna haka malami ya shigo class muka natsu. Bayan mun fito ne break na nufi wurin motana don i dan karya da ruwan zafin da aka hada min sai kwai dana zo dashi wanda Tani ke asubancin zuwa ta dafa muna don yaran dake zuwa makarantan. A nan su hannatu suka sameni don tare muka fito ta tsaya magana da wasu na wuta bayan ta bude da niyar zama sai tayi tozali da kayan dake baya din aje. Wanan kuma fa kayan meye zarah ta tambayeni na juyo na kalla tare da fadin sorry fa na manta in fada maki dazun su madam Asma nazowa dasu na azumi. Meye a ciki ta fada tana kokarin budewa ta gananwa idon ta kwan ina tsiyaya ruwan shayin dake tururi a kofi nace ban sani ba nima wallahi na dai dauko ne na rabo a falon ummah nazo masu dashi. Kaji manya ke nan ki dauko abu kice baki sani ba ruwan shayin na kurba kafin nace ban duba ciki nasan meye a ciki ba ta shiga budan kayan kafin ta dago tana fadin wasu madam asma gamu ? Kaya shayine fa a ciki sai shinkafa zaikai mudu biyar nace OK kawai naci gaba da shan shayin da nakeyi abina ta zauna ta dauki flask din shayin ta tsiyaya ta jawo kwai tana ci. Kamar sun sani saiga su madam din su uku matan auren department din mu sun jero sun dawo daga wurin sallah muka gaisa zasu tafi Hannatu ke fadin aiko mayana tana nema ku fa . Suka juyo zuwa inda muke muka kara gaisawa dasu tace wai abin azumi ta riko maku shine kuma take jin nauyin da zata baku din don kada ku dauki hakan wani abu. Haba dai keko mukan mun gode wallahi kaina yana kasa ban dago ba sai ku bari idan an tashi sai ku dauka a, a ki bamu abin mu yanzu abu a hannu shine mutum. Hannatu ce ta mike ta dauko leda uku ta mika masu suna godiya da addua suka tafi kafin mukai class har wanan zancen ya yadu a class din muna shiga akayo min caaa wai ina nasu ban dai yi magana ba don ba zan iyasu duka ba ai ajin. Wa yanda nayi niyar bawa sauran mutum hudu na mika masu har hannatu muka shiga mota muka bar school din saida muka dauki hanya na kalleta tare da fadin zaki gane gidan su master kuwa ? Zan gane mana ai nayi zama a unguwar wurin kakana kafin ya rasu saidai shi yana ta bayan su kadan nace OK ki nuna mi hanya muje. Akuyar nan fa tana nan saboda Akuyar zanki zuwa mu kai masu wanan kayan su nayi niyar kawai da wana tsohon makwabcinsu daya shigo din nan ok muje zan gane ta fada. Da kwatance har ta kaimu gidan yana nan kamar yadda muka barshi mun dade a cikin mota muna shawaran shiga kafin mu fito da addua a bakina muka nufi hanyar shiga gidan tare da almajirai a bayan mu dauke da kayan. Munyi sallama ba kowa a tsakar gida abin mamaki muna sallama idona na kan wanan akuyan ta mike tsaye tsam a daidai lokacin da zata fara wanan kukan natane tsohuwar gudan ta fito daga daki tana amsa sallaman mu. Daga inda muke kamar matsorata muka gaida ita tare da tambayan ko Ahmed yana gida tace baya nan kuwa kallona hannatu tayi sai nace ga wanan kaka idan yazo ki bashi meeeeh har cikin raina naji wanan kukan akuyan mai daga min hankali. Haba uwargarke bakin ma baki barsu bake nan bako fa rahamane a gida balle wa yan nan ai bakin arzikine su a kullun suka zo gidan nan koba kune na ranan nan da kukazo ba ta fada tana dawo da kanta ga kallon mu. Ganin yadda na rike hannatu gam a jikina yasata dan murmushi tana fadin kai haba ai bata komai itama tana maku godiyane kusan dabba da sabo da mutane ai. Hanne ko cewa tayi ai akuya kamar mutum take da fahinta wani lokaci sai su dinga abu kamar mutane don sabon su da zama ciki mutane da sukeyi ko yaushe. Jinsu kawai nakeyi don kiris ya rage min na sake fitsari a lokacin don tsoro da tashin hankaki juyawa nayi da sauri tare da fadin sai anjima ai banyi nisa ba wanan akuyar ta kucce ta biyoni a baya sai ji nayi ana fadin subbahanallahi. Juyowan nan da zanyi akuyar ce a bayana tana zagayena kace ta saba danine dama idan nayi nan tayi nan tana wani tsale tare da kuka kamar na rike tsaba a hannuna tagani. Yaran nan da muka shigo dasu suka kama dariyata irin yadda na tsorace don akuya ikon Allah basu kiwone a gidan su ina fa kaka wana kilama sai a ciki mota take hango akuya ai don su din yan gidan masu garin nan ne ai. A ina Amadi ya hadu da yar masu kudin nan tana fadi hankakinta na kanmu da akuya muna drama yaran nan sai kwasan dariya sukeyi. Haba uwargarke ba tsaba ta dauko ba ga tsaba can idan yunwa kikeji mana kai ku kamata ku daure min ita a garken ta Dije ta fada jin hakan yasa akuyan ta kara matsowa kusa dani sosai tana dago kanta gareni kamar tana sunsunan kamshin jikina. A zatona dai cizona akuyan nan zatayj amma sai naga sabanin hakan sai sun sunan jikina kawai takeyi tana dan sake wani gumji a cikin wani sauti da ni kadai nake jin shi wani iri. Zarah ya ambata a bayan mu idona suna lumshe bansan lokacin dana budesu ba nanufi wurin shi da sauri na tsaya a bayan shi ina sauke numfashin wahala lokaci guda. Haba uwar garke kada ki kada itama tunda tana tsoron hakan don Allah ki tafi a daure ki abin mamaki sai akuyan ta dago kai ta dan dubeshi kamar mutum ta dukar da kai kasa. Haba uwargarke kina tsorata farar tumfafiya mai furen albarka baki baiyanan a wurin banza, zuwanta garemu alheri ya kawota wurin mu nasan kema farin ciki kike nunawa kan shigowanta mazaunin mu. Dijece ke jera wanan kirarin lokaci guda haka kai kuje ku daure ta Ahmed din ya fada cikin bacin rai yaran sukaja akuyan ki suna turata tare da fadin ke ke ke yau sai kinsha daure a hannun mu sosai. Zarah lafiya kukazo gidan nan ya kara tambayana saidai ya fahinci cewa ba a cikin hankalina nake ba lokacin don na gama tsorata ko lokacin. Ya juya wurin hannatu yace hannatu ina kuka fitone kuka zo nan wallahi mun kawo wa kaka abin azumi shine ka ganmu nan yanzu. Kaidai kaji yar arziki abinda ya kawosu ke nan sukazo muna da abin arziki haka na azumi wanan yar ta zamo silan alheri azumin bana zanyi shi da yar gwaunati ka kayan shayi kuma duk an hado muna dasu. Sai washe baki takeyi tana bayani shi kuma ya daure fuska ganin yanayinda nake ciki yasa hanne fadin zamu tafi sai anjima kaka . Sannuku da kokari yaran nan angode Allah kara arziki da nisan kwana Allah ya kade shedan da raban rayuwanku a kullun sai mun ga abin sallah kuma in Allah yakai rayuwan mu lafiya ba matsala kaka tunda kinga wanan ai kishi yana tafe in sha Allah hanne ta fada. Har lokacin jna rakube a bayan shi cikin tsoro da tashin hankali ganin na kasa wuce yasa ya dan juyo idona yana rufe shige man ku tafi zarah ke take jira ku tafi. Kamar wace ta farfado na dan zabura ban tsaya mata ko sai anjima ba na bi bayan zarah muka fita har ina hadawa da dan gudu kadan don sauri. Muryan shine a bayan mu yake fadin kiyi hakkuri zarah akuyan na bata komai haka take idan taga mutane don son mutane ne da takeyi aina fada mata haka akuya take idan ta saba da mutane. Munkai bakin motan lokacin yaran suka fito daga gidan da sauri suna fadi mun daure ta hanne tace a, a kudai dan abinda mukace zamu baku kuka biyo dai ga hamsin ku tafi jin haka yasa na bude baki da kyar nace. Wani irin hamshin kuma ku jira nazo zan sallameku na bude motana na zaro kudi daga cikin jakkata dan dubu daya sabo kar na mika masu nace mungode kunji. Kai amma zarah kan dan wanan abin zaki basu har dubu daya nace haba dai ai sunyi kokari sosai hjy mungode Allah ya kara arziki da wadata na amsa da amin. Yana tsaye yana kallo mu kafin yace kin daiki jin maganata zarah wanan dawainiyan haka ga kuma uwargarke data tsorata ki haka kuma. Inbanda ke wa yake tsoron akuya zarah a lokacin na zauna da kyau a cikin motar na dago kai na kalleshi nace ban taba zuwa inda ake kiwon su bane kuma bana son kukan nan nata ina jinshi wani iri sosai har cikin raina. Yayi murmushi yace kardai tsoro gareki haka kai mata ke nan meke a cikin akuya kike tsoranta haka sai anjima na fada ina tayar da motan nawa. Yana tsaye har muka bar wajen muka fice daga unguwar nasu ya juya ya shiga gidan ya samu Dije na bude kayan tana ganin ya shigo ta fara washe baki tana fadin sun tafi ko ? Eh sun tafi ya samu wuri yana kaiwa zaune tare da kallon abinda tsohuwar keyi tana fadin in Allah yaso ka da arziki tsuntuwa yake baka. Haba Dije bai kamata kina nuna hakan ba a gaban su gaskiya yarinyar nan Allah ne ya hadani da ita kawai jinin mi yazo daya daga taimako abin ya koma muna zumunci a tsakanin . Amma don kinga sun kawo wanan kika kasa boye zumudin ki kan wanan abin don Allah me kuma nayi yanzu akan hakan na zubar da mutunci Amadi ? Kudine ta jawo a cikin ledan yasa ta juyo tana masa kallon tambaya a cikin mamaki yar nan da abin arziki take har da wani kudi ta dora a kai bayan wanan wahalan. Kudi kuma ya tambaya yana kallonta tace gasu kana gani kuwa nan ta shiga kirga kudin tana gamawa tace a, a a dubu ashirin cif ikon Allah wanan yarinya lalai tumfafiyace ita raban ta alheri ne a garemu gidan nan. Ashe uwargarke taga abinda tagani take mata wanan godiyan haka har muna hanata hakan taga abinda ta gani ashe a jiki yarinyar ke nan ? Mikewa yayi ya ciro yar nokia din shi tsohuwa data sha dauri ya danna kira na sauke hanna ke nan naga kiranshi ya shigo min a wayan na dauka. Bai jira mu gaisaba ya fara fadin zarah don me zaki min hakan tun farko ina munyi wanan maganan dake ba wanan a tsakanin zaman mu dake ko ? Wanan sai mutane su dauka saboda irin hakan yasa nake tare dake dama sai su mace mutumcin da ke tsakani na dake a dauka abin hannun ki yasa nake mutunci dake ashe ? Amma kasan bakai na kawowa kaya nan ba ko kuma ba gidan ku kawai na bawa ba don Allah ka daina min irin haka idan nayiwa kaka Alheri. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣1️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Tsoki naja nayi wurgi da wayan ina dana sanin zuwa wanan gidan a ranan da banje ba da hakan bai sameni ba ai sai naji duk wani farin ciki da dan walwalan dana samu ya gushe a zuciyana sai zallah takaici da haushi tare da wani kunci daya tokare min zuciyana. Ban iso gida ba sai wajajen magariba ganin kofan gidan namu ba yawan jama,a yasa na gane cewa Abba ya tafi ke nan shi da Amaryan shi. Gwiwa mace haka na fito daga motan na rufe na rataya jakata zuwa cikin gidan namu da sallama na bude kofan part din mu da ake rufe tun shida kamar yadda musulunci ya koyar ayi. Ummah ne falon zaune da kanne na jin karan bude kofan yasata dago kai gareni tana fadin yau ina kika tsaya haka baki dawo da wuri ba ? Dan daburcewa nayi kafin na samu natsuwa ajikina nace mun tsaya summit din assignment ne ummah bana son wanan dadewan haka a waje kisani dai ke mace ce. Toh ummah na fada don a matse nake na isa dakina ina shiga jakka da yan takardun dana riko na wurga saman gado na fada ban daki fitsari nayi sosai kamar ba zai tsaya ba a lokacin yadda na zubashi. Sai lokacin na fara samun sa,ida a jiki na mike kayan jikina na kalla kafin nayi shawaran kwabesu cikin bandakin tare da wankan dana darji jikina da kyau da soso da sabulu masu kamshi na fito na saka doguwar rigana a daidai lokacin an fara kiran sallah. Don haka na tayar da sallah dama da alwala na fito daga bandiki din ban fito ba saidana sauke isha,i nayi addua na mike na fito don na samu abinda naciwa cikina. Dining na nufa na bude abinci ina diba kani dake bi mun yazo yana fadin anty zarah nima ki zuba min banyi magana ba amma ji nayi kamar ya dora min wani aiki mai nauyi akaina. Na jawo plate na zuba mai nasa sanin halinsu yasa na zubawa kowa nasa a lokacin bankai ga zama ba sauran suka fito wurin dan suci abinci basa wuce takwas zuwa tara basu barci ba sai ummah kadai muke bari tana tsabgoginta. Nan muka fara cin abinci sai karan cibi kakeji a wurin da dan surutun yaran dake tashi ummah ta budo kofa tafito daga daki zuwa falon . Ai ki basu abincin ne ashe yasa najisu shiru basu shigo damuna ba munan tare dasu tun dazun na bata amsa auta da kanki kikecin abincin ta kalli yar kanwar mu dake ci a wahalce. Kafin nayi magana kanin mu ke fadin ummah tace bata son anty ta batane karban spoon din tayi hannun yarinyar ta fara bata daga can kanina yace ummah yaushe Abba zai dawo ? Ummah wai sun tafine na tambaya ina kallon fuskan ummah din a inda take zaune, tace dazun da karfe hudu suka tafi take naji wani iri a raina lokaci guda. Don gaba daya na kula wanan zuwan na Abba iyayyen mu gaba dayansu basuji dadin zuwa nasa ba don sai shi da Amaryan shine da yanuwan dake sintiri a gidan namu da sunan zuwa ganin amarya don ace tana raba masu kyauta idan sunzo yasa sukai ta tururuwan zuwa ganin ta din. Lokacin na fahinci cewa da wata manufa sukayi hakan duba ga yadda a dasuke bin mama suna banza da ummah watau sai inda akalan Abban ya juya a nan suke suma ke nan don neman abin duniya. Magana ummah take min amma sai taga ba saurarenta nakeyi ba na shiga dogon tunaneni a lokacin wai me kike tunane haka wai ? A,a ummah na fada ina nisawa kafin naci gaba da cin abincin dake gabana ummah tacigaba da fadin ai gara da suka tafi yau din don zaman su zai iya jawo fitina a gidan nan tunda dan zuwan nan nasu Allah kadai yasan iya fitinan da hakan ya haifar a gidan nan. Yanzu zama yake sosai a cikin gidan nan tunda an hada hardani waini makirace tunda na girka abinci dasu kamar yadda yabada umurnin a girka masu har kwana nawa zatayi ta tafi inda tafito da zan tsaya yin kishi da ita. Ita bata gane cewa hakan yafi muna rufin asiriba da ace sai an dauko abinci daga gidan hjy an kawo nan mu muna kallo zaifi zafi da cin zuciya a garemu. Yanzu ba gashi sun tafi ba an dai rabu lafiya aurene baka da hujjan hana namiji yin abinsa idan ya tashi don me zan tsaya fadan kan abinda nasan bada maganin sa . Iyaka dai inyi fatan Allah ya hau dani saman kansu duk wani sheri ko mugun fata mutum ya nufeni dashi ya koma kansa ni kuma ubangiji Allah kada yabani ikon tunanen da zan cutar da wani a cikin su. Amin na fada ina lumshe idanuna lokaci guda kafin nace sai azumi ke nan Abba zai dawo yanzu bana ba zai fara azumi tare damu ba a nan ke nan ? Tunda yana da mata a can yanzu ba zaizo nan ba sai azumi ya raba tsakiya ke nan zaizo rabon sallah ga mutane yadai bada sakon ku nan ya bayar a baku yana hannuna. Mungode muka fara fada duk da Abban bai kusa damu a lokacin amma hakan bai hana munyi godiya gareshi ba yadda muka sabayi a gaban shi. Ummah mutanen nan dana kaiwa kaya dazun suna ta godiya sosai wallahi tundai tsohuwar nan dana kaiwa gidanta tayi tasa albarka sosai wallahi tana maku addua. Kallon mamaki ummah ke min a lokacin kafin tace dani wace tsohuwa ke nan kika kaiwa sadaka na dan natsu nace kakan wanan din Ahmed din na na school din mu wanda ya taba taimakona din nan har ya kawoni gida. Kinsan gidansu ne ta tambayeni nace eh mun taba zuwa da yawan mu gidan mu gaidashi don shike taimaka muna a school sosai sai muka hada kudi dubu bibiyu mukaje gidan gaidashi. Maamah kin fara yawo daga school ba tare da sanina ba ke nan da sauri nace a, a ummah wallahi banda nan ban taba zuwa gidan kowaba wallahi ko in group mukaje yau kuma tare dasu hanne kawayena mukaje gidan. Ban dai son hakan idan zaki wani wuri daga school ki dinga fada min na sani kada ki kara zuwa wuri ba tare da sanina ba a gidan nan nace kiyi hakkuri ummah. Daga hakan ba wanda ya kara wani magana kuma a cikin mu kowa da abinda yake tunane a zuciyar shi kan hakan daga baya ne na mike nabar falon zuwa dakina. Wajajen karfe hudu na asubahi Dije ce kwance tana barci a dakinta sai tayi mafalki ga mutum tsaye a kofanta yayi mata sallama ta dago ta amsa mai yace. To uwargidan mu ni zanyi tafiya ga amana nan na bari a hannun ki duk da nasan kina da rauni a wani fannin amma ki kula ki kara kulawa don mai yuyuwa zan dauki lokaci ban leko nan din ba. Baki na rawa Dije ta tambayeshi yace amman dai aiba wani sabo bane a wurin ki illa amanan wa yanda kika saba riko gidan nan ga tsiro nan garine wurin wanda yafi garin ga baki daya a wurin nan. Idan kunyi gigi ko gangancin cireshi kunyiwa kanku hasara mai dinbi yawa a nan Allah ya kaddara saduwan mu wani karon idan da rabon mu sake ganawa a duniya . Kamar zai tafi ya tsaya yace kibada goyon baya ki karfafawa mai rauni zuciya ki daure ki bashi goyon baya alheri hakan zai zamo maku wara rana. Yana fadin hakan tanemeshi ko kasa ko sama bata ganshi ba bataga inda yabi ba adaidai lokacin ta falka daga barcin kunnuwan tane ya fara jiyo mata kiran sallah ladanin can kasan unguwar su yana kiran sallah. Ga wani zufa dayake karyo mata ko ina a jikin ta sai zancen mafalkin ya fado mata a rai take takai kallonta ga kofa kofan yana rufe yadda ta turashi ta tangale da katon kuttuture ice yadda take turawa idan zata kwanta. Ladanin masalacin sune yayi kwance kwance ya kira sunan ubangiji da karfi har ta dan kadu don firgicin dake tare da ita a lokacin. Motsin fitowan Amadi daga dakinshi taji hakan yasa hankalinta dan kwanciya budan kofa tayi saidai bata fito ba tana ciki tana dan kimtsawa saida taji fitowan jikan nata daga bandakin tafito daga dakin nata. Kin tashi Dije ya fada yana kaiwa duke eh barkan mu da fitowa an tashi lafiya yaya daren me yuyuwa iya gaisuwan da zasuyi ke nan a ranan sai kuma dare su kara tashi. Tambayan shi takeyi da ba a daiga wata ba ko yace wallahi Dije har na kwanta na dade banyi barci ba ina dako ki za,ayi shelan cewa anga wata mu dauki azumi sai naji shiru. Toh gamu dai sai mu kama baki zuwa safe mu gani ko zamu samu labarin ganin watan a gari tunda mu nan bamu da redio ko abin sani tashige bandaki yayi akwala ya shige dakin shi. Wayan shi ya dauko ya haska sako ya gani a wayan da baisan da shigowan shi ba tun daya na dare sakon ya nuna ya shigo mai number zarah ce take sanar mashi da cewa anga wata . Da sauri ya fito yana nufar inda Dije din take zaune yana fadin Dije wai ashe anga wata tun jiya amma ba a sanar ba ko meyasa basuyi yekuwan cewa anga watan ba yadda aka sabayi a baya can. Ikon Allah anga watan ke nan ta fada saimu wuce da saje ke nan don yanzu ba halin cin abinci don kadan ya rage a kira sallah. Duban lokacin yayi yace zaki iya gagautawa ko ruwa kisha don akwai kusan minti ashirin yanzu kafin a tayar da sallah. Hakan sukayi shi dai Amadin ruwan fura yasha sai ruwa daya kora bayan niya daga haka ya fice zuwa masalaci yayi sallah itama Dije ta shige dakinta ta fara gabatar da Nafila lokacin. Garin yayi tsit baka jin motsin mutane ko ina haka ba yawan mutane a titin sai jefi jefi haka yan makaranta da ma,aikatan dake fita aiki suke dan fitowa a gidajen su zuwa wajajen tsabgogin su. Haka na shigo makarantan shima shiru ko ina kamar ba mutane mota na parker na fito ina kullewa naji muryan shi a bayana yana fadin. Barka da fitowa Zarah na sheda muryan shi don haka na juyo ina fadin ina kwana brother lafiya ya bako jiya kin taimakemu sosai wallahi da yau saje zamuyi dagani har tsohuwar kakata a gidan mu. Ban tashi ganin sakon ba sai bayan har nayi alwala ina shirin fita sallah na dauko waya nagani mun gode kwarai Allah ya nuna muna karshen shi lafiya nace Amin. Kana ta godiya kamar wani abu wanan hanyace ta taimakon juna ai nasan ko kai kaji zaka aiko muna da hakan ya dan murmusa kafin yace. A gaskiya zarah naso ganin ki dama muyi magana kan wanan dawainiyar da kika dauko yi muna a gidanmu haka ina gudun abinda mutane zasu fada kan hakan . Gara mu tsaya da mutunci haka a tsakanin mu don kinsan yanzu mutum ake kiwo ba dabba ba a duniyan nan hakan zai jawo dan tsegumi da zai iya bata muna suna ga alakan mu dake. Ban tsanmanin duk abinda da za a fada na bataci ne a tsakanin mu don kowa yasan mutuncine tsakanin nida kai hakama wasu dauka suke cewa mu yan uwane na gaskiya dani dakai din yanzu. Don ganin irin mutuncin dake tsakanin mu dakai so duk abinda zasu fada su fada nidai nasan nice ke karuwa dakai yanzu ba abinda kake gudun su fada ba din ne. Amma dai duk da hakan don Allah ki dan rage nayi murmushi kafin nace dashi abu daya zai saka na rage shine wanan akuyan dake firgitani gidan ku da ba hakan ba kullun sai nakaiwa kaka abin shan ruwa da kaina gidan ku. Haka kike da kafiya ba kafewa bane na bashi amsa ina dan murmushi nace idan munbi ta mutane ko gaisawa zai zama matsala a tsakanin mu nan gaba don ko yaushe idon su akan gulma yake. Tare muka jera har kofa building din mu ya kaini mukai sallama ya juya ya wuce wanan rana shine zance rana ta farko da muka tsaya nidashi mukai magana mai tsayi a tsakanin mu irin hakan. Bayan shan ruwane da yamma suna zaune tare da Dije a kofan dakin Dije din da suka shimfida tabarma su biyu a gida ya dauki waya ya danna kira a layina. Na dauka naga sunan shi na danna dauka yayi sallama na amsa yake fadin Allah yasa nine mutum na farko dana fara maki barka da shanruwa kada wani ya rigani samun ladan dake cikin hakan ? A gaban ummah nake hakan bai hanani yin murmushi ba nace ai kuwa kayi sa,a kaina na farkon kirana amma ga hannatu nan yanzun tana kirana kuma. To ki gaidasu mama ina masu barka da shan ruwa Allah ya bamu ladan dake cikin sa ya yafe muna kura kuran mu yasa muna cikin yan tattatun bayinsa na amsa da amin mukayi sai anjima dashi. Na dauki wayan hanne nan ta hauni da fadin ke mutumiyar ina ta kira kina busy haka ko kiyi sabon kamune banda labarin hakan . Mikewa nayi nabar falon ina fadin ke dai hannatu haka zaki kare da sheri har da watan nan mai albarka sai kinyiwa mutum sheri. Brother ne fa ya kirani yau yana min barka da shan ruwa muke magana zakice wani sabon kamu kai kice master da kanshi ya kawo gaisuwan girma ashe shima muka taba hira sosai kan lecture din ranan kafin mu kashe wayan nikan na kwanta ban sake fitowa ba saida asuba da muka tashi yin sahur. Yana aje wayan ya kalli inda Djje take tana cin abinci yace wasu mutanen akwasu da kirki tun suna kanana yarinyar nan fa dije yar gidan mai kudine da garin nan ake ji dashi amma bata dauki duniya da girma haka ba. Idan kin ganmu da ita saiki dauka ba yar kowa bace ita din don sam bata nuna hakan hakama yanayin shiganta kulun na mutunci ne. Ai wasu sun san ya kama ko a cikkn yara sai ka samu masu hali irin na dattako garesu yace hakane ko kudin nan ban fada maki bane natane ta ban na kara nake jan wanan jarin dashi . Ranan da naje kauyen nan buhun gero hamsim na sayo maiwa ashirin sai masara moto guda na dauko ni kadai aka sauke min kaya kuma duk sun shige washe gari mai kudi kuda ya sayesu ya bani kudina kasa wallahi. Amadi kace arziki ya budu muna har kana iya dauko abin dubu dubbai haka ka sayar yanzu a garin nan wallahi Dije haduwana da zarah ya zamo min alheri sosai a rayuwana Allah ke nan. Kaga ubanka yayi watsi dakai a duniya ya manta da zancen ka a cikin duniyan nan gashi Allah yana taimakon rayuwan ka ta hanyar da ba a zata ba. Shiru yayi don ya tsani Dije ta dauko mai zancen iyayyen shi idan suna magana idan ba don Allah da ita Dijen ba sai yace ai shikan baiyi dacen iyayye ba don ko ita mahaifiyar nasa daya sani ya bude ido da ita mijin da take aure ya yanke alakanshi da ita yanzu. Don kuwa ta zabi bin mijin ta can dajin Niger state inda yake noma suke zaune har suka hayayyafa dashi yanzu bata zuwa gida kai da kai saita dibi shekaru take leko su tayi kamar wata daya ta koma garin sai kuma bayan wasu shekaru masu tsayi take dawowa garesu don haka ba zaice shi yasan dadin mahaifa ba saidai kakan shi mace itace Dije. Kawar da zance yayi da fadin waiko yau uwargarke lafiya ta kalau kuwa duk shigowa nayi sai in sameta kwance tana barci ? ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣2️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Don Allah kada ka/ki gangancin juya novel din nan ya koma audiovisual na saurare don riga da na sayarwa wasu dashi already yin hakan zai iya jawo shari,a a tsakin ni dake dasu don Allah a kaucewa hakan nagode. Zan iyacewa wanan watan mai alfarma da muka shiga shi yajawo shakuwa da yarda da amincewa kana da amana gami da sabo a tsakani na Ahmed sosai fiye da tsamani. Wanda a waya zamu tsaya muyi hira sosai kona sana,arshi ko abinda ya shafi karatuna haka wanda idan a filine ba zamu iya tsayawa da juna muyi magaba mai tsayi haka ba a tsakanin mu saidai a waya din. Saiya kasance shakuwa mai tsanani ya fara shigar kowan mu tsakanin shi da dan uwa koda kuwa yana gun sana,ashi zai kirani yana fada min halin da ake ciki. Wanda nima hakane ko zaune nake ni kadai zan iya kirashi kawai naji muryan shi mu danyi magana sai in kashe wayata haka kuma lokaci lokaci idan yaje kauyen zai yo muna tsaraban irin su kwan zabbi wataran ma zabbin da ransu kamar uku ki biyu yace a gyarawa kanwarmu autan mu tasha ruwa dashi. Hakama kayan lambu irin na shan ruwa zai sayo ya tsaya a waje yaba maigadi yace a kawowa Amira tasha ruwa dashi itako yarinyar ta fara fada da duk wanda ya taba tana fadin nawane mijinane ya sayo min. Da farko daya fara hakan ummah ta titsiyeni wata rana a dakina tana tambayana meye tsakanina da Ahmed da har yake min wanan sayayyan haka ? Kallon ummah din nayi cikin ladabi a tsigar mamaki nace ummah Ahmed fa ba komai wallahi tsakanina dashi illa daukan kanwarshi da yake min shine kawai a tsakanin mu dashi nan nake fada mata kamar yadda ya fada min shi cewa. Da yake zumunci damu yana jin cewa mu din kamar yan uwanshi na jinine sosai don a duniya ba wanda ya taba daukan shi da muhinmanci har yasan shi di mutum ne kamar kowa bayan haka ba komai wallahi tsakanina dashi ummah. Saida tayi min wani irin kallo tace ki daibi sannu ummah din ta fada dan ke yarinyace karama har yanzu kisan kuma yadda ake son ganin bayan mu a cikin mutanen nan don haka ki natsu ki kama kanki. Toh umma na fada ta juya ta fice daga dakin na sauke ajiyan zuciya tare da dan tunane a kan maganganun da ummah din tayi dani lokacin. Ko ya akayi mama ta sanda wanan zancen har labarin Ahmed din yakai kunnen ta oho sai gashi tana sakewa ummah habaici da fadin kwadan mutum ya kaishi ga halaka. Mudai mun godewa Allah diyan mu suna da farin jini daga mai jeep sai masu benz ke sallama muna ba fakirai yan ya Allah kuci ku bamu ba kazo ka sayar da akuya ta dawo tana cima danga a gida kuma. Nan ummah ta dago da zancen da mamakiyi din a lokacin ta gane metake nufi da hakan abinka da uwa take ran ummah din ya baci da hakan. Ita kuma tace da fakiri da mai kudi duka Allah yayi su yasan da zaman kowa zaman lafiya da kwanciyan hankali akajawa ba sunan auren mai kudi ba kwanciyan hankali ba. Mama din tace kuma wai ummah da ita takeyi tayiwa diyan ta mugun fata to wallahi ta Allah bata mutum ba sanan ba hakan akaso ba wai kanin miji yafi miji kyau an dauka yar zinaroce zatayi sa,an maza don fari da kyau sai gashi Allah bai bada mai abin hannunsa ba sai wani fakiri ya kawo kanshi don kwadayi. Wanan abin bai kawo kallo ba tsakani ku gwaggo habiba dake biwa Abba wurin haihuwa ta fada don a gidan hjyn su Abba abin ya faru sunje gaida ita da sallah. Kuma amaryan su duk tana wurin itama don Abba ya tsaya sai su fito su tafi tare su hudu shi yana waje lokacin da wanan fitinan ya faru din baisan anyi ba. Mafari kuwa wata tobashiyar mu ce ta kawo maganan tana fadin mama ina yan matan kine suwai basu fitane suna gida ko yaushe kumshe kodai basuyi kasuwa bane a hada su dasu Ali dacewa yayanta namiji shima abokin wasan mune. Shine aka fara ba a har mama takaiga fadawa umma wanan maganan a bainan jama,a sai ran ummah din ya baci ta kasa hakkuri ta bata amsa. Harda dorawa wai ba aso dai hakan ba din ba haka akai zato ba gareni an shiga boka an shiga malam ai farin jini abu taki ummah tace indai wanan ne kanki kikewa terere a fili don ansan mai mu,amula da shirka . Haka suka kwasa suka dawo gida ran kowa a bace shi Abba ya dauka don fitan da yasasu yi dolene a tare lokacin yasa kowan su shan toka sai daga bayane amaryan shi ta fada mai abinda ya faru a can din. Ranshi ya baci sosai da jin hakan ya tarasu a falonshi yana tambayan ba,asin abinda ya kawo hakan har suke mai cin mutumci a kan diyan shi. Ni dai naga sun dawo inawa ummah sannu da zuwa da kyar ta amsa min ta shige dakinta ta rufo sai kuma can naga ta fito zuwa sashen Abban mu can ma ta dade bata dawo ba. Bayan sun zaunane Abba ya kalli mama yace maimuna meya jawo fitina tsakanin ki da salma gidan hjy kuka tonawa kan ku asiri hakane ? Daga inda hjy karima ke zaune tace uhumm tana gyara zama Abba din din ya kallota ya gane me hakan ke nufi datayi sai kuma ya juya da fadin ke salma yaya akayi hakan ya faru ? Ba ita ka tambaya ba ta fada maka don ni bansan da zancen da take fada ba sai ji nayu a bakinta kawai na kuma bata amsa a lokacin don tasan koda tallakane ma dashi da mai kudi duk daya suke a wurin Allah. Meye na wani kwanaye kwanaye a nan in ma wani ya kawoma gulman haka na fada don abune a zahiri dana fada kuma ita salma gata nan nace da zarah nakeyi ko me ? Zarah zarah fa kika fada maimuna a gabana yau ita mamana din kike fadin sunan ta haka gatsau a gaban nawa ? Zarah din ba sunan ta bane ko itace hjy da dole zan dinga sakaya sunan nata ko wani lokaci, yace yayi kyau yana gyara babban rigar daya dora saman fatan jikin shi. Yanzu dai barin fada maku kuji idan kuna tsiyatakun ku kubar hada min da diyana don nina haifesu dukkan su kuma ba wani da dana haifa a gidan nan da ban nuna mai so ba a cikin diyana. Don haka tsiyan ku ya tsaya iya kanku kuji sanan zancen maza har yaushe aka fara yi min haka a gidan nan ban sani ba yaushe suka zancen wasu samari can har hakan ya faru ? Ke salma wani yaro ne ake magana a kan shi da yake son zarah sin ina zarah karatu takeyi yanzu yaushe har ta fara kula maza haka kika barta har wani na zuwa gidan nan wurin ta. Shiru ummah tayi don takaicin da yake cin zuciyanta sosai a lokacin ba zata iya yin magana ba don zata iya fashewa da kuka lolacin don bakin ciki. Ya juya wurin mama yace wani yarone wanan din nace ai gata nan ni ina zan sani nadai san na taba ganin su a waje suna hira ni zan fita ya tsuguna ya gaidani haka kuma na samu labarin yana yawan zuwa nan get din gidan nan ya kawo abu yace abawa Amera wai . A gidan nawa har wani zai kawo abu yace abawa yata salma ni ban sani ba me kuka rasa a gidan nan yanzu ko a wani fanni na rage ku dashi wurin kula da iyalina ? A,a Alh kowa yasan hakan ba gazawa bane duk da banso saka bakina cikin zancen ku ba amma ya kama dole saina saka yanzu shi alheri ki kyautatawa gun mace ba duban wanan a cikin shi. Sanan idan zakayi adalci ba wanan yar kadai ake kawowa alheri ba a gidan nan ga nawa fahintar zancen da sukayi kamar kowa saurayi na zuwa wurin shi saidai wani yafi wani shine zancen nasu. In ma magana ne ai zance zakayi akan su waye suke neman yayan naka kasani idan da gyara sai a gyara a zauna lafiya ina ganin shi zaifi ai . Gara dai da tun farko kikace zancen bai shafeki ba don haka banga abinda zaisa ki tsoma bakin ki a cikin wanan zancen ba saiki jira idan kin haifa sun girma sai ki tsoma baki a zancen diya tukun. Duk da dai ba lsifin ki bane hakan shiyaja muna shidake kokarin nuna cewa bamu da muhinmanci ya kiramu nan gaban ki don kikai mashi gulma ya zaunar damu yana muna wanan tambayan haka a gaban ki. Dakata maimuna koda yanzu tazo cikin mu ya zama dole maganan gidan nan a zauna da ita ayishi tare a agama don itama yanzu zancen ya shafe ta. Mikewa mama tayi tana fadin badai dani maimuna ba don bata kai mun can ba wallahi ita din nan saidai ta gigitaka amma ba dani ba kallon ku kawai nakeyi wallahi. Au haka zancen yake idan baki kallemu ba yaya zakiyi yanzu maimuna barin fada maki duk abinda kike ji ina jin shi ina daga maki kafane don Alh amma ke din nan kinyi mun kadan wallahi. Ai dole kice hakan ba dole ki daga kafa don Alh ba tunda ke kikasan shige da ficen da kikayi har kika kamoshi saidai saukin abin iyashi kika tsaya badai da maimuna ba ko ? Fada sosai sukayi tsakanin mama da karima karshe tashi ummah tayi ta barsu a falon ta koma part din ta ta shige daki duk ina dakina ina barci don dan hutun da muka samu na sallah muna gida bamu fita. Duk abinda yake faruwa nikan ban sani ba amma su Aisha sun sani don suma sun dauki zafi sosai a kan hjy karima har ma da ummah da akace tayi masu mugun bakin a gidan aurensu don haka suka dauki zafi sosai da ummah din suma. Fahintar ummah bata cikin yanayi mai dadi yasa na bita dakinta bayan sallah magariba na sameta zaune a kasa saman sallaya ta hade jikinta da gado tana jan tasbaha a hannun ta. Sallama nayi na shiga ta dago kai ta kalleni gaida ita nayi ina zama nace wai ummah anyi wani abune dazun da ku fitan. Don tun dawowan ku naga yanayin ki ba dadi haka na kura mata ido ina son jin amsan da zata bani lokacin don na gama fahintar cewa akwai matsala. Maamah na fada maki kada ki fada tarkon soyayya a yanzu kada ki biyewa su Aisha don ba daya kike dasu ba yanzu gashi zancen yaron nan da ake ganin ku tare har yakai gaban Alh ko . Wani yaro ummah na tambaya cikin rudewa dama kuma fahintar cewa bakin cikin da ummah ke ciki ashe ta dalilina ne hakan ya faru. Kasa na sauko inda take don dama a saman godo na zauna sai gani na zube kasa gaban ummah sallaman da akayine yasa batace dani komai ba nima din ban samu fadin komai ga ummah din ba. Ummah ta mike ta fito zuwa falo wasu makwabtan mune da take abin arziki dasu suka shigo lokacin gaida ita da Sallah. Sun dade tare hakan yasa na koma dakina na kwanta jiki a mace don abinda ummah ta fada min na shiga tashin hankali. Abinka ga wauta irin nawa wai Ahmed din nayi niyar kira in fada mai ko zan samu shawara a wurin shi don sam ban yarda in magana gidan mu da Hannatu kawata ba. Saidana danna kiran nakuma ga rashin dacewa hakan na kashe saidai kiran ya shiga sai gashi ya kirani dole na dauka yake fadin zarah yau lafiya kuwa naga flashing din ki a wayana ? Sorry bakai naje kira ba saina danna sunan ka na samu kaina da fadin hakan gareshi murmushi naji yayi kafin tace duk dadin naman sallah da kike cine yakai ki ga hakan ina mama ina kannen mu. Duk suna lafiya na fada a kasalance lokacin yace a gaida min su saina kawo masu goron sallah su da sauri na tare shi da fadin no ka barshi don Allah. Cikin mamakin jin hakan yace lafiya kuwa kikace min hakan ina mungama wanan maganan dake ko raina abinda zan basu kikayi ? No ba hakana bane akwai abinda yasa nace hakan kasan Abban mu na gari ba fita mukeyi ba koda kazo din koda nazo ai ba tsayawa zanyi ba don ina son zuwa in gaida mama da sallah . Na sake fadin don Allah kayi hakkuri kada kazo don yanzu haka case akeyi da ummah din mu saboda wani abu so kada kazo gidan mu don Allah. Abinda ya fada ya daure min kai don cewa yayi saboda nine ko zarah an fadawa mahaifin ku kina kulani dama nasan da wana ranan yana tafe komai dadewa. Amma tunda kince kada nazo din na fasa zuwa ni kaina nasan baki cancanci mu,amula da mutum irin naba mara galihu da asali na kwarai. Kiyi hakkuri shiga rayuwan ku yaja maku matsala har ummah da bata taba sanina ba na jawo mata matsala a rayuwan ta nace ba yadda kake zato bane kawai dai an samu wanda ya fadawa Abba zancen kane na karya. Murmushi naji yayi yana fadin nasan za ai hakan zasu dauka soyayya muke dake zarah har shakuwa ya shiga tsakanina dake hakan. Abinda na guda ke nan garemu tun farko nake ta kaucewa hakan kada azo a yiwa mu,amulana dake wani fahinta na daban gashi kaddara ya riga fata har an samu wanda ya tsegunta hakan. Ko kudinshi ya kare a lokacin ko kuma dai shidin ya kashe naji wayan ya katse lokaci guda duba wayan nayi na aje ina gyara kwanciya don lokacin gaba daya jikina ya mutu sosai da maganganunshi da mukayi ga na ummah kuma da ban san me zata fada ba a kan hakan. Tun ina dakon ummah ta sallami bakin nata har barci ya daukeni ban sani ba a haka har gari ya waye bamu samu zama da ummah din ba kan case din. Saidai na kasa sukuni da sakewa a gidan don haka na zauna dakina ina jiran tsamani har barci ya daukeni can cikin barcin nake jin muryan ummah na kiran sunana na bude idanuna. Tana tsaye a kaina take fadin kinsan kuwa karfe nawa yanzun baki je kin gaida mutane har Abba ku yakai ga tambayan ki yanzu . Jin hakan yasa na sauko a gurguje saman gadon ban daki na shiga na watsa ruwa na fito na shirya ba wani kwalliya nayi ba sai idan nadawo zan zauna in gyara kaina. Part din mama na fara zuwa su Aishane a falo suna breakfast na gaidasu da kwana ta hanyar fadin ina kwana ku nasan da wuya su amsa min da dadin rai don haka na hada da fadin mama fa? Tana ciki kwance Rukkaiya ta bani amsa nace idan ta tashi na shigo na fice zuwa part din mommy amaryan Abba don wanan zuwan ta gyara part din ta daga kano masu hada wuri sukazo kwana biyu suna aikin gyaran wurin nata . Nasan ranan da sukazo ummah ta turamu muje mu gaida ita da zuwa kashe gari kuma sallah kowa yana hidimar shi ban samu zuwa ba can saida ta shigo gida ummah da sallah muka gaisa a part din mu da ita. Sai yanzun da zan shiga saida nayi sallama nasa kai na shiga ban sameta ba sai wanan matar da sukazo tare da naji tana kira da Altine. Nagaida ita na fito ina fadin in ta fito a fada mata cewa nazo tana ciki na fita na nufi part din Abban mu yana zaune saman daning yana karyawa lokacin nayi sallama na shiga. Bayan nakai wurin shi nakai gurfane kasa ina gaidashi da kwana ya amsa min yadda ya saba amsawa saidai ba wani wasan ko zancen daya biyo bayan haka din. Na danyi jim na dago zan fice har nayi tako biyu naji ya ambaci sunana na amsa na dawo na tsunguna gaban shi ina fadin na,am Abba . Bai dago ba na dan lokaci sai can ya dago yana fadin wani yarone ke zuwa wurin ki maamah kuma shi din dan gidan waye a garin nan ina kuma kika hadu dashi ? Cikin mamaki na dubi Abban din kafin nace yake zuwa wurina Abba ni ba wanda ya taba zuwa wurina wallahi Abba. Murmushin takaici naga ya baiya a fuskanshi lokaci guda kafin yace kinsan banson karya kuma maimuna ba zatayi maki karya ba tunda tace da idonta ta ganki dashi gidan nan ? Ahmed ne Abba kuma ba wani abu bane ya kawoshi lokacin sai takardun shi dayazo amsa a lokacin wurin shi kawai na sani. Shi din dan gidan waye a garin nan kuma wani sana,a yakeyi dashi da mahaifin shi wani mataki yake ga karatun shi yanzu ? Duk wanan tambayab Abbane ya jero min su lokaci guda na kara dago kai a gigice ina fadin Abba bansan komai ba kanshi abinda na sani shine kawai yana koya muna karatu mu goma idan muna free wanan kadai na sani game dashi. Kallon mamaki Abba yai min wanda ke nuna rashin yarda dani lokacin ya kalloni da kyau yana fadin ki turo min shi kafin na koma cikin satin nan. A tsorace na dago kaina nace wallahi Abba ba abinda kake tunane bane a tsakanina dashi tashi ki ban wuri ki tabbarar da kin turo min shi kafin na koma idan ba haka ba zamu saka kafan wando dake gidan nan ki tashi ki ban wuri.. Na mika da kuka zan fita muka hade da hjy karima wace ke shigowa tana fadin a maamah ance kinzo gaidani ina wanka sai kuma tayi shiru ta bini da kallo. Me kuma ya farune ta riko hannuna tana tambayana na kasa budan baki in bata amsa sai sautin kukan dana kara a lokacin. Kallon Abba din tayi tana fadin Alh meya sameta ne take kuka haka wani abu ya farune kuma da ita kodai wancan maganan ne kake har yanzu din ? Bai bata amsa ba sai kallon shi da takeyi saketa ra fice min daga falona sakariya kawai mara hankali ya fada daga inda yake zaune. Jin hakan yasa ta sakeni tana fadin jeki part din ku zanzo in sameki can muyi magana ta fada tana bina da kallo na fice daga falon na barsu da Abba. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣3️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Da kuka wiwi na fado part din ban tsaya ba sai a jikin ummah dake zaune a cikin yanayin damuwa da takaicin hali irin na da namiji da bamu da yadda zamuyi dasu a rayuwa sai zaman hakkuri. Kalah ummah batace min ba asalima kamar bata san inayi ba a lokaci sai can naji muryan ta tana fadin tun farko na fada maki kibi komai a hankali gidan nan don nima hakkurin nakeyi nakai ga samun ku a yanzu. Ban san me hjy maimuna ta fadawa Abban ku ba har ya hau haka da zafi kan wanan maganan don ba zanyi tunanen cewa hjy karima bace ta zugashi tunda a gaba data fuskanci rashin gaskiya a cikin maganan suka rikice dasu a wurin . Jiya kuma hjy maimuna a dakin Alh ta kwana bansan ya sukayi ba sai yau danaje gaisheshi yake min maganan wai tunda yaron nan kike so a turo shi yazo naso fahintar dashi gaskiya ya hauni da fadan hakan. Don haka komai ma ya faru nasan itace ta kullashi don taga ta wargaje min farin cikina a gidan nan dama kuma a cikin hakan muke da ita kullun. Salamu alaikum aka fada hjy karimace ke sallama daga kofan ta shigo itama ranta a bace yake lokacin da gani sin kwasa da Abba din kan zancen nawa ke nan. Au kuka kika tsaya yi kan wanan zancen ke ina kina son yaron dai ba shike nan ba saiki turoshi din kamar yadda ya fada ya bincikeshi don naga an zugashi sosai ya zugu kan zancen. Za a hana budurwa yin saurayine ko macece zata kira maza zuwa gareta ni wanan maganan banga ya kai wani abin tsayawa a tayar da jijiyon wuya ba hakan nan. Amma saina fahinci zancen da akwai lauje cikin nadi tun farko so kawai ake aga an kuntatawa wani a wanan zancen sam Alh baiyi tunane ba ta yaya mace zata fada ma zance ka tsaya ka haushi haka ka zauna wai shine gaskiya. A gaskiya hjy salma kinyi kokarin zama a haka cikin mutanen nan wallahi ni sam ba zan dauki wanan irin rainin wayau ba tunda bana wa yayanta hakan nan ni don me wasu mutanen basa tunanen mutuwansu ne wai ? Na fahinci komai a gidan nan yanzu don haka mu zuba dani da matan nan zata gane cewa karyan iskaci takeyi a baya yanzu ke zarah ki turo yaron wa Alh muji me zai masa. Shike nan kuwa ai wuya baya kashe bawa idan kayi hakkuri sai ya zamo maka alheri wata rana idan anyi hakanne don a tozarta mu na roki Allah ya mayar muna dashi alheri a rayuwan mu ummah ta fada. Insha Allah sai kunyi alfahari da hakan ban son ki nuna sarewa ko gazawa kan wanan zancen a yanzu ki daure din ga duk hukkuncin da zai yankewa yarnan a yanzu ki bita da addua da sadaka hakan ya zama mata alheri a rayuwan ta. Ina a jikin ummah gurfane na lafe ina jin abinda suke fadi a gaskiya ba zance ban son Ahmed ba da sunan so ba kuma zance bana son shi ba don halinshi dana sani a yanzu na jajircewa rayuwan shi. Haka kuma har in hakan ne meyasa ake son kashe mu da ran mune mu da mahaifiyar mune idan hakane gara nabarwa mama gidan na huta da wanan ukuban da suke nuna min ita da diyanta zaifi min sauki hakan ma. A ranan ina kuka na kira Ahmed a cikin tashin hankali na fada mai neman shi da Abba din keyi tunda umurni Abbah ya bani kan yin hakan don haka ya zama dole in kirashi in fada mai hakan. Shima a rude yake tambayana kome ya faru Abba din ke son ganin shi haka don yasan ba zancen soyayya a tsakanin sai mutunci da girmamawa. Ban iya mashi bayanin komai ba don banda karfin halin iya magana a lokacin don haka na kashe wayata kawai shima ya shiga tashin hankali irin wanda na shiga din a lokacin. Don haka da yamma karfe hudu ya fitowa sallah ya shirya ya fito zuwa gidan namu ba tare daya fadawa kowa inda zashi ba don baisan dalilin dayasa Abba din yake neman shi ba. A iya tunanen da zaiyi kan shawara guda ta yanke zancen shi shine kuma Abba zai mai iyaka dani kan ya rabu mai da diyanshine. Yanzu in an mai kashedi a kaina anya zai iya daukan hakan a yanzu kuwa yadda ya saba da yarinyar tana daukan shi da mutumci takar dan uwanta najini neshi a gareta yanzu don zarah ta zame mai wani bangare na rayuwan shi yanzu. Da wanan ire iren tunanen ya kawo har kofan get din gidan namu ya sauka ga mashin ya biya dan achaba kudin ya tafi shi kuma ya kalli gidan yana addua a zuciyarshi da neman kariya daga wurin ubangiji. Maigadi yaiwa magana don ya bude mashi get din gidan saida maigadin ya kalleshi da kyau duk da yasan shi yana zuwa suna gaisawa kuma yana dan maj ihisani daidai karfin shi kuma maigadin najin dadin hakan. Yaron arziki kaida kanka kake son ganin Alh yau anya bakayi karanbani ba kuwa ganin Alh fa sai manya ko manyan sai ka amsa sunan ka . Kai Ahmed din ya daga ya kalli gidan namu cikin second yadawo da kallonshi ga maigadin yana fadin yasan da zuwana don shi yace nazo yau din a daidai wanan lokacin. To to to aishike nan bari na tashi naje nai maka iso dashi din tunda yasan da zuwanka din ai dama na dauka ko zuwan kankane kayi da sai in baka shawara kawai ka hakura da ganin nasa ka koma inda ka fito zaifi ma sauki. Ya mike kata kata ya nufi kofan falon Abba din dake dan saye hakan ya nuna ba wanda zai shigo a lokacin gidan saishi da iyalinshi ko wasu shakikai nasa na jikin shi. Wucewan maigadin yasa Ahmed din kara tsarguwan kanshi duban jikin shi yayi yaga duk da yayi shiri irin wanda bai taba yin irinsa ba a jikin shi amma sai yaji ya raina kanshi a hakan. Bai dade ba maigadin ya dawo da sauri yana fadin yace kashigo daga ciki yasan da zuwan ka din haka yasa ya dufari inda yaga maigadin yaje duk dabai gama tabbatar dako nan ne hanyar shiga cikin gidan ba yadai sakai ya shiga da sallama a bakin shi . Sanyi da kamshine sukai mashi maraba da zuwa lokaci guda har saida ya dan lumshe idanun shi kadan don irin abinda yaji bai taba jin irinshi ba a rayuwa. Sallama yayi cikin muryanshi mai taushi da izza da gadara bai shigo ba saida aka amsa daga ciki tare da bashi izinin shiga falon shiga ciki ta hanyar fadin bissimillah shigo mana ciki . Yana dan dukar da kai yasa kafa ya shigo falon tare da dan gurfanawa can daga nisa yana fadin ina wuni Abbah shima Abban kai ya dago yana kallon dan matashin saurayin daya baiyana a gaban shi. Sau daya Ahmed din ya dago kai ya kalli Abba din kwarjinin Abban din yasashi saurin dukar da kanshi kasa da sauri ya fara gaida dattijon dake gaban nashi watau Abbah . Dan shirune ya biyo bayan hakan tsakanin su bayan gaisuwa kafin Abba ya kawar da shirun da fadin yaya sunan kane yaro Abba ya fada yana kallonshi ? Ahmed nake ya fada sunan mahaifinka fa Sama,ila ya bada amsa kafin ya kara noke kanshi kasa kamar kunkuru. Meye hadin ka da yata Abba ya tambayeshi tare da tsureshi da ido yana son jin amsan da zai bashi a lokacin lafin yasan hukuncin yankewa . Shiru Ahmed din yayi kafin Abba yace dashi bakaji band meye hadinka sa yata zarah ne ?. Abba wallahi ba komai tsakanina da ita sai alheri mun hadune a makaranta da ita ranan da wani matsala ya faru da ita kowa ya kewayeta yana kallon halinda take ciki na neman taimako. Naga rashin dacewan hakan tunda mace ce shine na taimaketa har ta dan farfado daga yanayin da take ciki din na fitan hankalinta. Tun wanan ranan ne hakan yasa muka shaku da juna muke zumunci da ita nake kuma taimaka mata wurin karatu don ina gaba dasu da shekara biyu a school din. Ka tabbatar wanan ne kawai atsakanin ku shi kawai na sani tsakanin mu Ahmed ya fada yana kara soke kanshi kasa. Abban yayi gyaran murya yace ji nan nayi binke nagane cewa duk makarantan nan dakai zarah ke mu,amula fiye da kowa sai kuma kawayen karatun ta mata da maza da kuke zama tare kuyi karatu dasu duk an binciko min hakan. A yau din nan nasa aka bincika min komai game daka saidai na samu feedback maikyau game da halayeb ka abu dayane ya daure min kai sai zancen mahaifin ka da akace ya barka tun kana shan nono bai kara waiwayo ka ba har yau din nan ? How do you see kaida baka tare da mahaifinka zakazo wanan irin gidan neman auren yata in baka alhalin kaima kanka baka san mahaifinka ba ? Ahmed ya lankwashe yan yatsun hannunshi cikin juna a ladabce ya dago kai ya kalli Abba din ya kara dukarda kanshi kasa yace. Abba saukin abindai bincike ya nunama cewa nidin ba shege bane mahaifina kuma da matsalace tsakanin shi da mahaifiyata da bata bishi zuwa kasansu ba yasashi fushin haka har ya wofitar dani na tashi mara galihu hakan baisa na watsar da tarbiyan da akeson samu ga ko wani daba . Zancen Zarah kuma ban taba tsayawa da zarah da sunan soyayya ba ko wani abu makamancin hakan a tsakanin mu ba don ko nasan nidin ba dan kowa bane ban kuma kai matsayin da zance zai nemi diya irin zarah ba. Don hakane alakan mu ya tsaya a iya mutumci kawai a tsakanin mu ba kuma sai don banson zarah din ba don sanin haka a gareni kawai da nayi. Kallonshi su Abba suka karayi da kyau shida dan uwanshi dake zaune falon a lokacin kafin yayan Abba din yace dashi sana,an me kakeyi a yanzu kuma meka karanta a karatun ka ? Wanan ma duk bai taso ba a yanzu ai Abba ya fada a dan fusace sai yayan nasa yace ka barshi muji tukuna ai ya kalli Ahmed din don son jin me zai fada masu. Yace kimiya na karanta sana,a kuma saye da saye da sayarwa nakeyi ina shiga kauye ina sawo hatsi in kawo birni in sayar da sauran yan buga bugan zamani da akeyi. Tsaya nan ma hakan ya isa mun gamsu da baya nan ka baba sale ya fada yana gyara zaman shi Abbane ya dago yace. Kai banda abinka da wanan sana,an zaka rike min yata sana,an da ko kudin sabulunta a wata bai kai ba balle zancen sauran bukatan ta na rayuwa. Kai Ahmed din ya dago ya kalli Abba din dake magana ya sake dukarda kanshi kasa don zuciyar shi dake tausan shi saboda su mahaifan zarah din ne a lokacin. Da badon hakan ba yau da suka tayar mai da mikin dake damun zuciyar shi a kullun yana tausan kanshi da hakan yana jajircewa don gudun irin hakan gareshi na tozartawa. Muryan Abbane daya kira sunan shi ya katseshi Abban ke fadin Ahmed daga yau din nan ina son ka nisanci yata zarah a ko ina don yanzu dai nasan kasan cewa zarah ba sa,arka bace ita. Karatune kuma kagama kai yanzu din haka banson jin wani mu,amula kuma kota mutunci ya sake shiga tsakaninka da ita nan gaba zaka iya tafiya yanzu. Kuma kada naji ance ka sake kawo wani abu nan gidan da sunan alheri niko yaushe ina tsaye kan Iyalina ga komai don haka ka nisancesu . Ga wanan dubu hamsin ne ka kara a jarin ka ka kiyaye don ka zauna lafiya Abban ya fada yana kawar da kanshi gefe cikkn takaici. Kai Ahmed ya girgiza tare da fadin a,a Abba ka bar kudin ka nagode aikai mahaifine a gareni ko yanzu ka fadakar dani ga abndana manta cewa nidin mai raunine bai kamata na dinga kai kaina inda Allah bai kaini ba. Ya mike ya tsugunna tare da fadin zan koma nagode kwairai ga hakan yana fadin haka ya mike ya fice daga falon suka bishi da kallo kowa da abinda yake sakawa a zuciyan shi lokacin. Baba Salihu ne yace yaron yaron kirkine alama ya nuna hakan gareshi cewa zaiyi mutumci sosai wallahi saidai dan matsalan nan da aka samu kawai shine cikas din. Kirkin shi bai dameni ba ya rabu min da yata kawai shi nake so a yanzu itama zanyi warning din ta da kakausan murya kan hakan idan ba hakaba ranta zai baci dani sosai a gidan nan kaji na fada maka. Banso ka da hakan ba ana cizawa a hura don bamu san me Allah zaiyi nan gaba ba gara ka bita da addua kawai shine mafita nake gani. Shiru Abban yayi don takaici ya hashi yin magana sai can yace ita kuma shashan daya Aisha wai yaron nan dan kawar uwarta dake Lagos ta lakewa gashi sunja min zubar da mutuncina. Yau nayiwa uwarshi waya take fada min wai yaron bai yarda da hakan ba yace a barshi ya nemo matarshi idan ya tashi kaga ke nan dama a tsakanin uwayen nasu ne sukeson hadin shi kuma yaki. Ai kaji matsalan shiyasa nace ko wanan din kabisu sannu don alama ya nuna cewa suna son junan su saida sun kasa gane hakan suka tsaya a mutunci . Nan dai sukaita tataunawa kan yayan nasu har tsawon wani lokaci kafin Abba din suyi sallama da abokin haihuwan nasa yatafi shi kuma ya fara ganawa da mutanen shi yan maula. Ahmed ko da kyar yaga ya isa gida dakin shi ya shige ya kwanta don bacin rai don ko Djje bata sanda dawowan shi gidan ba lokacin. Ba abinda ke masa yawo a rai sai irin maganganun da Abba ya fada mai masu zafi daba wanda ya taba fada mai su a duniya sai yau saidai baiga laifin iyayyen nawa ba don shima yasa yakai kanshi inda Allah bai kaishi ba lokacin. Wayan shi yai kara ya dauko yana dubawa sunan zarah mayana ya gani a screen din wayan yaji kamar ya share wayan kada ya dauko don shara din Abban daya kidanya mashi. Saidai kuma ya kai hannu da zumar dauka wayan ya katse baikai ga dauka ba haka yasa ya juya ya barta da haskenta na kira kafin can ya sake jin kiran ya koma shigowa again. Wanan karon bai bari kiran ya katse ba ya daga yana fadin Zarah ya akayine daga bangarena nace bakazo gun Abba din bane halan naji banji komai ba. Dan murmushi yayi kafin yace nazo mana me kike son ji halan nace abinda yasa yake neman ka din mana brother don bansan me aka fada mashi ba akan mu. Yace nazo tayi min warning akan kada in kara tsayawa dake ko yaji an gamu tare duk abinda ya biyo baya nina ja yace min. Haba dai nasan Abba ba zai taba fadin hakan ba ai yace yako fada wallahi don iyakan gaskiyata ke nan na fada maki kinsan ban magana biyu ni ai. Yanzu Abba din ya fadama hakan don Allah yace kwarai kuwa don Abba yau yai min tuni ga abinda nina manta a rayuwana duk da ba soyayya mukeyi ba naji dadin maganan wani gefe kuma naji zafi. Don Abba ya fada min jarin hannuna ko sabulun wankanki ba zai saya ba don haka ya yanke duk wani alaka tsakanina dake daga yau kuma ya kafa shedan hakan ga dan uwanshi da muka zauna tare mu uku a falo naku. Kashe wayan nawa nayi domn kada yaji sautin kukan da yazo min a lokacin saidai abinda ban sani ba ya riga da yaji ko hakan yasa yai ta kiran layin nawa ban dauka ba. Don kukan dana rufe kaina a daki ni kadai a ciki inayi lokacin ina maijin zafin abinda Abba din ya fadawa Ahmed don ma bai fada min duka ba ke nan iya wanan din daya fada min ke nan. Twelve misscal nasa na daga waya na gani bayan sallah isha,i danayi na dauko wayan ina duba kiran inda na samu sakonshi cewa don Allah in kirashi idan naga sakon shi. Ban kiba na danna kiran rayin shi ya shiga ya daga ya dauka yana fadin yanzun kin sauko ke nan ko kada wanan maganan ya bata maki rai don Allah. Ni nasan ke din ko Abba bai fada ba keba sa,ata bace zarah don haka muyi hakkuri mu guji abinda zai iya kai ya komo daga hakan. Dama ashe ba sona kakeyi da gaskiya ba nafada a cikin wani murya ina sake kuka lokaci guda naci gaba da fadin ni tunda ummah tayi muna adduan daidaituwa a tsakanin mu naji zuciyana ya kwanta da hakan. Zarah dama kema kina sona ashe kamar yadda nima nake son ki ashe bansan da son juna mukeyi ba sai yau da Abba din yake furta kalman raba tsakanin mu dake. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAW 2️⃣4️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Wanan labarin na sayar dashi don alredy don haka kada wani yai kasadan juya min shi zuwa audiovisual yin hakan gangancine ga maishi. Dari biyar ne ki biya don Allah ki karanta a cikin sallama yar uwa don Allah ki biya ki gujewa daukan alhaki a kanki yar uwa. Kuka nakeyi sosai kamar raina zai fita din maganganun da yake fada min masu tayar da hankali yana kuma kara kashe min jiki da kalaman shi da sunan ban hakkuri a garemu. Kunnuwana ba zasu iya daukan kalaman shi tun lokacin daya furta zarah dole hakkuri zamuyi da juna don gudun birewa iyayyen ki a kaina dan zaman mu tare zai iya jawo maki matsala da rayuwaka zasu baci. Don gaskiya Abba ya fadi ni daya nake da maraya ko wani mara uba dayazo duniya don haka kinga banda asalin da zamu iya zama a tare dake har iyayyenki suyi suyi alfahari da hakan don tabon da iyayyena suka shafawa rayuwata. Dif na kashe wayan saboda cigaba da saurarenshi zai iyasa zuciyana bugawa a lokacin don yadda nake jin kaina haka shima baiyi gigin sake kiran layin nawa ba a lokacin don kukan da yazo mashi. Kuka yake saboda abu biyu na farko gorin da yasan zan biyo bayanshi dama ako gidanwa yaje neman aure balle irin gidan mu babban gida irin haka da kaddara takaishi ciki. Shi kanshi yasan duk wanda yaji hakan ba za,a taba bashi gaskiyan hakan daya faru ba don ko driver ya samu a gidan mu yaci a kalleshi a daga mashi hannu. Balle wai aji yar gidan mune yake nema da aure a lokacin idan ba kaddara ba waya isa yai hakan saiko kaddara din da yanzu aka fake a gareta. Ya dade a kwance yana kuka shi kadai a dakin kukan nasa yasha bambam danawa domin shi kukan abu biyu yakeyi a lokacin niko ina kukane kan kalaman Abba garemu kadai. Yayin da shi kuma yake kuka kan irin rayuwan da mahaifan shi suka sakashi cikine don abin fade baiwa mutune kadan yanzu koda abin na a taru a tausayawa mutum ne sai an koma baya ayin gulman mutum a karshe. Yasan kulba dade dama zai samu irin hakan saidai bai taba tsamanin hakan da wuri ba gareshi sai gashi ya fara fuskantan hakan ga babban mutum kamar Abban mu daya nuna mai kyama ko tsana kan kawai don matsala irin ta iyayyenshi dake binne shekara da shekaru. Motsinshi da Dije taji na fitowanshi daga dakin ya nufi bandakin yasa ta fitowa tana fadin Amadi kana gidan nan dama ashe ? Eh kawai ya amsa mata ba tare daya tsaya ba a cikin dakusheshen muryan shi da kuka yasashi narkewa hakan lokaci guda. Kallon mamaki da zargin ko baida lafiyane ta tsaya take mashi lokaci guda tana tsaye har ya fito ya tsuguna daga can ya samu wuri ya fara alwala a gurguje. Ya gama ya mike tana fadin abincin ka na nan tun dazun a daki me yuyuwa ma yanzu yayi sanyi don tunda sauran rana nayishi barshi Dije yau banjin yunwa ya fada yana wucewa ba tare daya dan tsaya magana da itaba yadda suka saba idan ya ganta tsaye. Ya shige dakin shi ya fara sallah komawa Dije tayi dakinta cike da zarginshi a zuciyar ta can taji ya rufo kofan gidan su kafin taji yana rufo kofan dakin nasa kuma haka yasa ta mike ta fito har zuwa kofan shi tana fadin. Amadi haka zaka kwanta ba tare da kaci wani abu a cikinka ba ka kwana hakana da yunwa ka fito ko shayi ka fita ka samo kasha son babu ruwan zafi a gidan nan yanzu. Dije bana iya cin komai jeki kwanta kawai dare yayi yanzu karfe tara saura zakace darene yanzu meke damun kane yau din nan wai ? Dije ta tambaya daga waje duk da yaji muryanta hakan baisa ya bude kofanba bai kuma bata amsa ba yayi shiru kamar bai cikin dakin a lokacin. Munaga rasul Dije ta fada ta juya tana cigaba da fadin yaron nan kanshi daya kuwa yau din nan yaro haka kamar wanda yai gamo a hanya Allah ka cecemu ta fada ta koma dakinta. Gidan yai shiru kowa na part din shi tare da yaran shi don ni tun safe ban leko waje ba ina dakina kwance hjy tsohuwa ce ta shigo tare da wasu jikokinta mata biyu da suka rakota. A ka,ida dakin ummah takan fara shiga kafin ta koma dakin mama ta zauna har zuwa lokacin da zata bar gidan idan tazo gidan mu. Saidai hakan bai hana ummah hidima da zuwan nata zata girka mata abinci koda batayi niyar yin girki na musanman ba a ranan zatayi hidima sosai wa hjyn akai mata can falon mama inda zasu zube kowa yaci yasha wani lokacin ma bata sanin tafiyan su saidai taji cewa sun wuce. Ta shigo bata ko zauna bata ko zauna ba a ranan a tsatsaye suka gaisa da ummah din ta juya ta fita zuwa dakin hjy karima tunda yanzu sun zama su uku a gidan . A can ma din bata tsaya ba ta fito ta zarce dakin hjy mama a can suka zauna kowa yaci gaba da harkokin shi a part dinshi sai zuwa ranane mama ta aiko wai idan ummah ta gama abinci a kawo wa hjy. Ummah tace abinci yau banyi girki ba don yaran ma basu zauna ba basu gida komai ban girkaba a part din nan saida yamma zanyi abinci. Ai ana fadi mama tace zancen banza ke nan ki koma kice mata bata sanda cewa a nan hjy zata wuni bane bata girka mata abinci ba. Yarinyar ta dawo ta fadawa ummah sakon mama tace jeki kicewa maimuna nace ko ta manta itace da girki yau ne ? Nan mama ta harzuka wai ita ummah zata aikowa maganan banza har ta aiko mata da wani zancen haka ita ummah ta aika mata da zancen zafi. Har yakai hjy din ta mike wai zata tafi gida tunda ba a san darajanta ba a gidan Abba din dama inda mama keson akai ke nan Aisha ce ta samu Abba a fslon shi hankali tashe take fada mai abinda ke faruwa a cikin gidan namu. Mamaki sosai Abba yayi da jin hakan a take ya tarasu a falon shi ranshi bace yake sosai jin cewa wai unmade taki girjawa hjy abinci ga kuma fitina da ya biyo baya. Har hjy din duk suna falo da matanshi ukun suna shigowa daya bayan daya kusan ummah ce ta shigo a karshe yanayinta kawai zaka kalla kasan bata jin dadin jikinta ko tana cikin damuwa a lokacin. Wuri ta samu ta zauna kamar yadda kowa yake zaune a falon kafin zuwa can Abba din yace ya akayi har hjy tazon gidan nan ace an rasa wanda zai bata abinci a cikin ku. Falon ya dauki shiru ya kalli mama kafin ya juya aurin su ummah da hjy karima yace tambayan ku nakeyi fa kun min shiru ? Ai gata nan a tambayeta don ita ta saba girkawa idan tazo wake nan Abba yace wake nan fa ya tanbayi mama din da tayi magana tace. Hjy salma na aika a kawowa hjy abinci ta aiko min da maganan banza ta karasa cikin niba ruwana fa don idan mutum yana takama da iya shege ne saimu zuba. Wai tsaya hjy maimuna mu zuba din nan da kike fada hannun ki ya rikene kin kasa zubawan ko kayan nauyi kika dauka da kika kasa ajewa ki zuba din. Kai hjy maimuna kiji tsoron Allah don raini ai kinsan cewa yau kece da girki don kawai ki hanani kwanciyan hankali zakiyi kokarin hadani da hjy ? Amma kece ai kika saba girka mata idan tazo gidan nan dama mama ta fada amma kinsan sai idan nike da girki har in tazo gidan nan lalai ya zama wajibi na zubawa hjy girki kan . Kuka tsohuwar ta saka wai an raina mata wayo ana wullakanta ta a gidan danta sai maganganu take sakewa wanda ke nuna aibanta ummah. Haba haba mama wanan maganan baikai can ba ai maganace da amsanta a zahiri ga maigirki a yau ta kasa girka abinci ta baki ta ya wata zata dauko ta kawo maki alhalin mama a wurinta fa kika sauka da kikazo gidan nan koda ace ba ita bace ya kamata ace ta girka maki tunda kina side dinta hjy karima ta fada. Wana naga kina son ki shige mun hanci da kudundune a cikin gidan nan don tun zuwan ki idan zance ya taso sai kiyi kokarin dora min laifin a kaina ? Eh don gaskiya dayace a fade idan hakan ya taso haba wanan boyar Allah meye laifinta gidan nan kan wanan abubuwan yanzu ? Kujeku na gode da wanan abinda kukai min din mahaifiyata dani kun nuna min bamu da daraja a idanun ku a, a Alh wanan zance sai idan anso a jashi amma wanan ga gaskiya a fili kowa ya sani . Akan me zamu bar hjy bamu bata abinci ba don ba wanda zai zata cewa tun shigowanta gidan nan ba a girka mata abinci ba a gin hjy maimuna duk hjy karima ke fadan haka karshe saita mike tsaye tana fadin Allah ya huci zuciyar ku wanan zancen maimunace mai laifin haka ko gaba kuliya akaje. Zan tafi don wana maganan bai shafeni ba ni yanzu kuma naga ba a son gaskiya a cikin zancen don haka na barku lafiya hjy kiyi hakkuri . Kowa ya bita da ido don ganin yadda tasa kai ta fice daga falon ba tare da Abba ya basu umurnin yin hakan ko nauyi yadda tayi din Abba yaji ya kira sunan ta da karima karki sake ki kara daga kafa a wurin nan. Alh dole in tafi don naga fadan rashin gaskiya kakesonyi wurin nan a yanzu don ko gidan kuliya yana son hujja ga sharia ai. Ta koma ta zauna tana cicika saman kujeran Abba ya kallesu yace ya zama wajibi ga kowan ku daga yanzu duk ranan da hjy tazo gidan nan kowa ya girka mata abinci a kai mata final ku tashi ku ban wuri banson karin wani zance kuma. Amma mama ta fada ya daga mata hannu yana fadin nace banson wani zance kuma ku fice min zanyi magana da hjy. Hjy kiyi hakkuri hjy karima ta fada ta fice daga falon sai ummah ta dan zaudo daga saman kujeran da take zaune tace hjy don Allah ki yafe muna munyi kuskure hakan ba zai sake faruwa ba itama ta fice. Sai mama dake mikewa tana fadin na kula matan nan da sunana tashigo gidan nan wallahi sai nasa tayi nadama fadowa rayuwata a cikin gidan nan. Keko kikan fara maganan ki yanzu me kikaji ance dake kan abinda ta fada hjy tsohuwa ta fada sai Abba ya amsa da zandai fada din hjy yanzu ina dadin irin wanan abinda maimuna tayi ai gaskiya karima ta fada yanzu. Kece da girki a dakin ki kuma hjy take zaune amma kin kasa girka mata abinda zataci don shashanci kuma in anyi magana hjy ki tare kada a fadi. To ai yanzu ga yar gaskiyan nan ta fadakar dakai gaskiyan ko da hakan wanan saurin sanyin hali irim naka har kazo ka sake ta juyama gida daga kai har iyalin ka kuna kallo. Hjy wanan zancen gaskiyane ta fada wanan itace mai laifi kuma baki son a fadi saiki tare mata to kiyi hankali da karima da kike gani haka sosai don nasan da tana daga maki kafane akan komai . Ficewa tayi bata tsaya jin karshem maganan shiba don bai goyi bayanta ta dau fushi dashi tana kulla hjy karima a zuciyar ta don in batayi hankali zata iya kafa gwaunatinta a wurin Abba don irin haka. Shara ya tashi dashi yana gyaran gida da kone konen da bai samu tsayawa yayi masu gyaran sallaba a gidan yazo kusa don haka ysu ya tashi da gyare gyaren cikin gidan nasu. Yazo gurin wanan tumfafiyan daya fito masu a gefen katangan gidasu din ta cikin gidan nasu mikewa yayi tsaye daga duken da yake ya zubawa tsiron ido yana mamakin saurin girman da dan icen yayi lokaci guda. Wurin randan ruwansu ya nufa ya fara debo ruwa yana zubawa icen zakace an shuka icen ne ana son yayi girma a lokacin . Dijece ta fito daga dakinta da niyar tambayanshi ya jikin nasa saidai tana fitowan idonta yai tozali dashi a wurin tumfafiya ya kura mai idanu kaman yana nazarin tsiron ne. Amadi kardai kuma cireshi kake sonyi tanan din bayan ka barshi ya girma ya gama hayayyefa a gidan nan koda ka cireshi a nan din indai tumfafiyace komai daren dadewa wata rana sai ya dawo gidan nan kuma . Ba cireshi zanyi ba ruwa nake zuba mashi don an dade da dauke ruwan sama baya samun ruwa murmushi ta sake tare da fadin kaiya yaro dai yarone . Kai in banda abinka Amadi kataba jin wanda yaiwa tumfafiya banruwa don ya tofu da kyawo shida keda ruwan Allah a jikinshi ina ruwanshi da wani ruwa can. Ganin bai kulata ba yaci gaba da harkokin gaban shi yasa Dije din barin wurin ta nufi wurin murhunta don ta hura wuta ta dora masu abin kari a gidan. Ta gwama dan icen daya saura masu a gidan cikin wuta na karshen take sakawa a murhun mafarkin icen da mutumin dayazo yana mata sallama a na gobe za a fara azumi ya fado mata a rai. Zubur ta dago daga duken da take ta juyo tana kallon jikin nata dake aiki kafin ta kai kallonta gun uwargarke dake tsaye tana kiwon ta sosai gashin jikinta ya dawo yayi kyau yanzu. Ta zama cikkakiyar akuyan data koshi da kiwo tayi bulbul da ita a yanzu kodai sai kuma ta kasa fadan abindake kasan zuciyar nata . Aikin dake gabanta ta fara bayan ta hura wuta ta dauko tukunya ta dora saman murhun ruwa ta debo ta zuba cikin tukunyan daki ta nufa ta dauko Sauran tuwon jiya daya rage masu gidan ta dawo ta zauna tana barewa. Har lokacin mafalkin na mata yawo a zuciyarta tana kokarin tuno da abinda bakon fuskan cikin mafalinta ya fada a ranan saidai ta kasa gin hakan . Bata jin zata iya tunawa da abin saidai nan gaba kila muryan Amadine ke fadin yanzu idan mutum yace zai tafi garin mahaifina nawa zai kashe kudin mota Dije ? Kaita dago tana mashi kallon mamaki don jin abinda ya fada din a lokacin cikin mamaki ta sake tambaysn shi Manbila fa kace Amadi ? ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣5️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Ki daure ki biya ba tare da shiga hakkin wasu ba yar uwa zaki karu na karu har wasuma su karu damu. Eh Dije ina son jin kudin mota zuwa can ne don naji idan nisa ko yawan kudin mota ya hana mahaifina zuwa ya dubani har wanan lokacin na kuma san shin yana raye ya watsar dani haka na zama mara gata a cikin garin mutane ko wani dalili zai ban nayin hakan dani. Amadi meye damuwan ka ga hakan yanzu don ibrahim ya tafi ya barmu da kai hakan ya hanaka rayuwane a duniya ba komai yasa yai muna hakan ba sai kawai don muki yarda da bukatanshi na rafiya da mahaifiyanka can kasar tasu. Yanzu Dije da kuka hanashi tafiya da inna a wancan lokacin yau ina innan take ? Amadi auren ta da dan gida yafi muna kwanciyan hankali don ko banza dai munajin labarinta ai jefi jefi kuma nan da can din inda take zamu iya yinshi a cikjn wuni daya mu isa gareta. Humm Dije ke nan yana fadin hakan ya girgiza kai kawai ya juya ya nufi dan dakin da yake kwana a cikinsa ya turo kofan bayan ya shiga da karfi ta tsaya tana kallon kofan dakin dake makwabtaka da kofan gidansu. Magana ta farayi ita kadai a bakin murhun da take aiki abinda kowa ya gujewa yarinyar nan ke nan tunfarko da auren bako. Amma dan uwan ubanta ya tsaya ya kafe cewa tunda shi din musulmine da uwan mu kuma tana so yana so gara kawai a hadasu ai matar mutum kabarisane. Yau me gari ya waya a hakan da yake mayaudarine yaso cuta bai tashi cewa zai koma gida ba gaban iyayyen shi saida yaga sun samu rabo a tsakanin su ya bijirowa mutane da zancen barin gari. Ina zan yarda ya tafi min da ya wani uwar duniya can me nisa da kowa ka tambaya yace ma bai taba zuwa ba yana dai jin sunan garin a bakin mutanene kawaishi. Wama ya sani ko shi din wani halin banza ke gareshi dama ya baro gida yazo nan ko kuma ya dauketa yaje ya sayar irin haka anyi sunfi goma muna ji a jakkar mogori ana fada. Har dije ta rarage aikin nata bata bar wanan jininin da takeyi ba ita kadai a tsakar gidan nata kamar tababa sai yankan fada takeyi. Yan dabbobinta na gefe tsaye sunyi shiru suna kallonta kamar mutane suna saurarenta dan ko motsi basayi a lokacin sai gidan da yayi tsit lokaci guda. Kwana hudu ke nan da sallah amma gidan namu babu dadin zama ga iyayyen mu don haka fitama a lokacin baida dadi ga kowa dama can ni din ba ma,abociyar yin hakan bane. Dan dama lokacin da muka dawo sabo sabo garin muna dasawa da mama a lokacin idan na dawo daga school naci abinci zandan je part din ta mu danyi hira da ita. Sai na fahinci yin hakan wani hanyane da mama din kanyi amfani dashi wurin zolayana taji wani abu game da ummah na saina daina yawan shigan har haka yazo ya faru yanzu. Don yanzu saidai idan mun hadu zan gaida ita kota amsa min ko kuma ta kyaleni saidai hakan baisa na fasa gaida ita din ba . Wanka nayi na shirya don tun ranan sallah da nayi kwalliyan sallah din ban kara saka sabbin tufafina da ummah ta tura kudi har Abuja aka dinko min su ba ina kwance ina fama da dogayen riguna irin na shan iskan zaman gida. Abba ma dukda suna garin ban sakashi a idona ba tin ranan da yai min fada din nan tace kuma in turo mashi Ahmed idan nafita. Sai yau da korafin ummah dake yawan min fada kan rashin zuwa nagaida mutane yasa na shirya tunda safe na fito dakinta na fara zuwa nagaida ita da kwana. Kafin na dago na fita zuwa part din mama da nayi sa,a tana falo zaune da yaranta yanayin su kawai zaka kalla kasan wani abu mai muhinmanci suke tataunawa a tsakaninsu. Dagani fitowan dole tayi lokacin zuwa falon nata ta zauna tana saye da hijjab mai ruwan makuba har kasa suma yaran da hijjaban su sun dunkule sama kujera. Nayi sallama a kofa suka kalloni na karaso har inda mama din take zaune na dan rage tsawo na gaida ita ta amsa a cikin irin izzanta na manyan mata. Tare da fadin yau an tuna da gaisuwan ke nan ko dan kuya ya kamani nace kiyi hakkuri mama kwana biyu ina daki bana jin dadine sosai. Na juya wirin yan uwana da suka kyaleni nace ina kwanan ku lafiya kawai suka amsa min dashi suna kawar dakai ga kallona lokaci guda. Na juya zan fita muryan mamane ya dakatar dani tana fadin Zahra kuna dai ganin irin cin fuskan da mahaifin ku ke muna a gidan nan yanzu don yayi sabon aure ko ? Mamah Aisha ta fada daga inda take zaune tana jan tsuki ta kawar da kanta gefe daya ta nuna bata so uwar ta fito min da zancen ba a lokacin . Dan dawowa nayi ina fadin mama kuyi hakkuri ku barshi kome yayi shida Allah don Abba ba yaro bane yasan abinda ya kamata da wanda bai kamata ba. Ita kuma idan tazo maku da wata manufane donta musguna maku kanta hakan zai koma watarana don Allah bai yafe hakkin wani kan wani. Shiru tayi nasan don diyanta da suka nuna basu so tafito min da zancen ba wanda ni kuma nasan damuwa ne ya saka mama yin wanan zancen dani a ranan . Na dan tsaya nayi jim don narasa abinda zan fada bayan hakan don ban saba irin maganganun nan tsakanina da ummah na ba yasa naji abin bambarakwai sai wanan amsan Allah yaban ikon in bata a lokacin. Allah ya sauwaka na fada naja kafata zan fita koda ban waigo na dubaba nasan cewa tsukin Aishace mama waida wanan banzan zakiyi wanan maganan kome ? Ni dai na fice na basu wuri dakin mommy na nufa yana rufe na kwankwasa sai wanan matarce a ciki muka gaisa take fada min cewa tana part din Abban mu na nufi can din don mu gaisa dasu da kwana. Suna zaune suna karyawa a dining nayi sallama suka amsa min na shigo suka kalloni nakai gurfane Abba na fara gayarwa sai ita saidai Abban tunda ya amsa min bai kara kallon inda nake ba sai ita ke fadin. Dama kina gidan nan na daina ganin ki ko part din ku na shiga nadan murmusa kadan tare da fadin ina nan mommy yanzu na fito part dinki akace kina nan. Daughter ke nan ko fushi kikeyi da kowa a gidan a, a nace da sauri lokaci guda don tsoron Abba dake wurin kuma banso ta furta hakan ba gareni. Yaushe zakuyi hutune nace nan da one month in sha Allah OK zan turo a daukeki zuwa Abuja daga can zamu tafi buki gidan mu autan mu zaiyi aure. Kallon Abba nayi da sauri don sanin ba zai yarda da hakan ba shima sai ta juya tana fadin Alh kaji na rokawa daughter tare da ita zamuyi wanan tafiyan idan lokaci yayi. Ba ruwana da zancen ta yanzu tunda bata jin magana ta a yanzu har zahra ce zata fara soyayya da wanan yaron da baida asali baida sana,an yi takamaimai ko wani jigo mai karfi don kawai ta bata min sunan iyalina a gari gaba daya kallon Abban mukayi lokaci guda. Idona ne ya kawo hawaye lokaci guda don jin abinda Abba ya fada game dani din sai naji tace daga inda take zaune ina wanan zancen anyishi ya wuce ko, Alh bai kamata kana kara tayar da zancen ba a yanzu kuma. Ya juyo da kyau yana fuskantana tare da min kallon ido da ido yafara fadin kuma ki sani duk na kara jin cewa kin kara kula wanan yaron nan saina saba maki a gidan nan . Kasa nayi da kaina kafin na iya budan baki da kyar ina fadin kayi hakkuri Abba niba soyayya nakeyi dashi ba dama muna mutuncine dashi kawai a makaranta don taimakona da yayi ranan da kowa ya gudu a wurina da ciwona ya tashi sai ya kawo min taimako tun wanan ranan muke gaisuwan mutuci dashi. A zatona kamar jikin Abba din ne yayi sanyi a lokacin amma sai naji yace koma meye na fada maki bana son in kara ganin kuna hurda dashi again don yaron bakma kwanta min a raina ba. Jeki daughter zamuyi maganan dake daga baya zan shigo part din ku in sameki hjy karima din ta fada da sauri na mike zuwa waje kafin nakai part din mu kukan da nake rikewa yaki tsaya min dole da kuka na shigo part din namu. Kallona umma da kannena da sukai cirko cirko suna min kallon mamaki dakina na nufa ban tsaya gun ummah ba don nasan hakan kara min wani laifin zaiyi kuma. Gado na fada na fara kuka ina hadiyan zuciya kafin can na mike zuwa bandaki na wanko fuskana na dawo na kara hayewa saman gadon na zauna ina faman tunanen abubuwa da dama a zuciyana. Kofa aka turo azatona ummace ta shigo dakin don ban dago kai na duba wanda ke shigowa dakin ba lokacin muryan Tani naji a kaina tana fadin . Haba uwar dakina meyayi zafi haka zaki kulle kanki a daki kina kuka haka kome yayi zafi hakkurine maganin shi kibi umurnin iyayye a zauna lafiya yadda suke son . Don jayayya dasu baida amfani wani lokacin don abinda babba ya hango yaro baya hango hakan don haka shawaran da zan baki shine kibi umurninsu a yanzu kiyi yadda suka amince maki dayi sai komai ya wuce a tsakanin ku. Yanzu share hawayen ki barin kawo maki abin karyawa ki karya saiki sake jiki ki nuna komai ya wuce a wurin ki koma kamar kowa a gidan nan. Don kinsan dama hakan akeso aga kin samu matsala da mahaufin ki shine farin cikin wasu gidan nan ki nuna masu cewa ke din mai tarbiyace da bin umurnin iyayyenki. Maza ki mike ki saki jikin ki kada ki yarda mahaifinki ya wuce da fushin ki a zuciyarki nan zan kawo maki ko falo zan kai maki abincin naki ? Da kyat na iya budan bakina da yai nauyi lokacin nace a barshi zan fito falo in karya a nan na fada mata ta juya zata fita nace nagode tace kai ba komai uwardakina ai muna tare ina bayan ki har kullun don mu hjy tayi muna komai wallahi dolene mugani ko mu maganta a zancen. Ta fita na sauke ajiyan zuciya ina tunane don a gaskiya ba zance ga dalilin kukana ba saidai abinda nasani shine yin hakan da Abba yai min a yanzu zai iya jawo min matsala a karatuna nishi nake ganin dalilin damuwana a lokacin. Mikewa nayi daga zaune din na nufi falo kai tsaye wurin daning na nufa tun kan nakai zaune kannena suka rufa min da taimakon hiran da suke min har na samu na dan sake . A wurin Abban mu ya sameni zaune muna hira da yan uwana suna ganin shi suka nufeshi suna fadin yaushe za,a kawo muna keken mu. Daga inda nake zaune nake fadin welcome Abba ya amsa min yake fadawa yaran cewa yau idan na koma zan sayo maku na aiko maku dashi. Hakan yasa na fahinci cewa a rana zasu koma ke nan ashe bedroom din ummah ya nufa yaran suka dare don ba mai shiga idan Abba din ya shiga nan din. Muna zaune tare dasu suna murna ya dan jima sai gashi ya fito daga dakin a tsakiyan falo ya tsaya yace maamah zo nan na taso da sauri daga inda nake din zaune nazo na sameshi tare da dan rage tsayina gareshi . Hannuna ya riko ya dagoni ya fara fadin ki kula da kanki mamana bana son yawan shiririta ki natsu kiyi karatu yadda ya dace kamar kowa ni da kaina zan zaba maki abinda ya dace dake in sha Allahu. Na amsa da to Abba na gode in sha Allahu zan kiyayye ka yafe min abinda kake zaton inayi a bayan ka wallahi Abba hakan ba gaskiya bane. Is OK ya fada yasa hannu a aljihunshi ya ciro kudi masu yawa ya miko min yana fadin ki kula na fada maki ga wanan ki mayar da hankalin ki sosai abinda baki dashi ki kirani ko ki fadawa Hjy salma ta fada min. Nagode Abba na fada yace wa kannena suzo suka taho yake binsu yana sallama haka muka rako shi har kofan part din mu don ya nufi part din mama yasa muka tsaya a nan muna masa Allah ya tsare. Koda muka juyo zuwa ciki ummah ta fito falo a lokacin nan yaran suka rufeta da fadin Abba ya bamu kudi ummah tace kun gode ai na muka fara mika mata kudin an kawo kaina tace ki rike naki a hannun ki tunda ba tambayana kudi kikeyi ba. Sallaman mommy ce hjy karima ta shigo da fara,a a fuskanta tasha kwaliya sosai a jikinta tana fadin to uwargida rangida mu zamuyi maku ta baki fa don Allah a gafarce mu. Tare suka shigo da wanan matar suna sallama ummah din kafin ummah ta kakaro murmushi a fuskanta tana fadin muma ai ku gafarce mu zaku juya ke nan yau ashe ? To ba dole ba tunda kun hana mu zama lafiya a nan din kunce bamuyi daidai ba ai dole mu juya kada azo rayuka suna baci a banza ni wanan matar da ace garin nan nake zaune tare da ita da mun kwashi yan kallo a tsakanin mu kullun. Mace haka ba tsoron Allah sam a zuciyarta sai son kai da son zuciya kamar kowa ba mutane bane sai ita ai bata cika yar sheri ba tunda harta kasa hanashi kara aure takuma zauna da kishiyoyi aishe bata isa ba ke nan ? Murmushi ummah ta kara sakewa tare da kallon matar da suke tare tana fadin baabba zaku koma ke nan ashe yaune tafiyan naku ? Gashi dan tsaraba ba a hada maki ba zaki tafi hannu sake babu komai wallahi ko wanan fuskan da muka samu ai kin bamu komai sai kuma wani lokacin idan Allah ya kaimu. Aita hakkuri kiji yar nan me hakkuri shike da riba wata rana in sha Allahu wata rana sai labari haka rayuwa take wani lokaci ga bawa mai tawakkali da Allah. Nagode baabba ummah ta fada ta mika hannu ta dauko wani leda da tun shigowan mu yake aje a gefenta tana fadin hjy karima ga wanan a rikawa baabba ba yawa bamu sanda tafiyan ku ba yau ban hada mata komai ba. Kai haba dai ba zamu karbi komai naki ba gaskiya haba dai bafa ke nabawa ba baabban mu nabawa don haka ki bar zancen nan don Allah. Gaskiya ni banda bakin magana don ko hakan ai mun gode da karamcin ki garemu Allah ya kara bamu hakkurin zama tsohuwar ta amsa da amin. Hjy kariman tace to ni ina skn naje nayiwa wanan sallama bansan da wani ido kuma zata tarbeni ba a yau don idan tayi min ba kyaleta zanyi ba. A,a a rabu a gana alherine kada ki biyewa wanan aikin zama tare ne hakan don wanan zance ai ba kyaki zuwa kuyi sallama ba musanman ma ba da zata tafi. Ke ke nan kika san wanan din bari dai din muje sai munyi waya in sha Allahu kuma suka fara tafiya don barin falon kafin ta juyo tana fadin daughter sai na aiko ke nan ko nidai nayi murmushi kawai na mike na dan rakasu zuwa fita part din mu dagani har ummah muka juyo muka dawo. Hankalina na mayar ga tv da ake wani film din yara a cikin sa tani ce ta shigo tana fadin ashe yau zasu koma shike nan har sun tafi ? To meye a ciki yanzu bagashi sun juya sun tafi tare ba kuma ba a isa a hana hakan ba don kwanan ni wallahi suyi ta kwana bashine a gabana ba. Mazan nan da zaka mutu a kansu su kasa suma maka su wanan hauka hjy maimuna keyi tace wai bata yarda don sunzo nan din tare ta amshi girki ba tunda a can tare suke dashi. Yanzu kinga ya barta da kunya kuma girma ya zube kan abinda baikai bai kawo ba an tafi an barta da bacin rai da takaici ga banza. Ta dauka irin kine ai data saba takawa tana hawa yadda takeso a kullun tani ta fada yoni ina ruwana da wanan bakin haukan ? Hjy ke wake daka ta taki keda ke barin mutum da wutar shi ta konashi ai zama da irin ku yana da wuyan sha,ani sosai idan mutum bai gama ganeku ba. Ina zaune ina jin abinda suke fada gaba daya dana tattara sai na gane cewa abinda mama take son fada min ke nan da safe dana shiga wurinta yaranta suka hanata fada min komai. Koma meye matsalansu ce ta manya hakan don su hakan ya shafa ba zancen mu bane mu yara wanan maganan tasu. Mikewa nayi da niyar barin falon Tani ta kalleni tace dani uwar dakina komai ya wuce ke nan da alaman haka ? In ma bai wuce ba ai itabta sani yanzu da muka kyaleta da shirinta ba gashi abin ya koma a kanta ba an watse a baram baram tsakanin su sheri ai dan aikene dama. Nayi mamaki matuka da wanan zancen har yazamo hakan wani irin abune yaran nan basayi a garin nan amma saina wanan kawai aka gani a gidan nan har ya zamo min abin fade. Yanzun dai ai intana da hankali tagani ke nan sai ta shiga hankalinta idan zata shiga don abin kulin sheri yanzu baida kadan ta dai rabu da yaron nan shima tunda har Alh ya iya kiranshi yayi mai warning nasan zai rabu da itane . Haba hjy ki rabu da aikin so yana da wuya ace an rabasu haka farat daya yadda kuke nufi din nan sai dai ku bisu da addua shine mafita don uwardakina tana da saukin kai sosai don gashi dan maganan da nayi mata dazun yasa ta sake harta fito yau din waje. Kuma fitowan ai ya zama mata alheri tunda uban ya shigo ya samu ra sake naga aisun shirya kafin su tafi hakan itama bai mata dadi ba yanzu ? Darene gabanin asubahi lokacin sanyi ya sauko kowa najin dadin sanyin masu ibada a lokacin suna jin dadin yanayin dije dake kwance tana barci a cikin yanayin da kowa keji ta fara mafalki. Sai dan juyi takeyi tana dan mutsutsuka kamar yarinya kafin ta mike zubur daga kwancen tana sakin salati lokaci guda tare da fadin Amadi ? ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣6️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Ina uwargida da Amaren gida dama sarakan gida da kowa na gida muna maiba da hakkuri ga kowa dake jin ana fadan halin matsayin da yake a gida. Uwargida sunce an soki matsayin su an rage masu GP amaren ma sukace ana fa yawan aza masu laifi hakama uwayen gida sarakan gida sun fadi korafin su. To yar uwa rigace ta zamani abin yayi idan ke hakan ba halinki bane hslin waccan ce ko halin wanan don abinda yafi yawa a yanzu ne muke fada a fili. Uwargida za a karo kishiya tace shigo zaki sameni ciki ai haka amaryan zamani da danmara a kwankwason ta take shigowa uwargida yanzu saidai kowa dabaran shi da rikon Allah ya fitar dashi. Bana bayan kowa don kowa nawane a cikin don haka muyi nishadi mu karu da juna ta wani fannin don ace zomu zauna zo mu saba Allah yasa mufi karfin zukatan mu muyi kishi daidai da imanin mu amin nagode nagoda da bin novel dina ko wani lokaci. Zufa take karyawa daga zaunen kafin ta tattaro zuciyan ta wuri daya ta samu natsuwa ta dauki hakan da sherin mafalkine ba wai zai faru a gaske ba. Jin budan kofan jikan nata har shigan shi dan makewayin su ya fito duk a kunnen Dije da jinsa ya fito dags bandakin yasata bude kofan ta a lokacin da yai daidai da muryan Amadin dake fadin waye a wurin nan ne wai tsugune ? Dije dake fitowa ta amsa da ina kuma yace daga barin katangan can kamar mutum yana zaune a wurin da sauri ta koma dakinta ta dauko toci tana kokarin kunnawa zuwa lokacin har Amadin ya mike ya kusa kai saitin wurin da lalube don ganin ko waye ? A lokacin Dije ta hasko tocilanta a wurin ja yayi ya tsaya wuri daya yana jan tsuki tare da fadin ashe dan icen nan nefa yayi girma haka har nake ganin innuwanshi kamar na mutum a wurin. Ya juyo ya koma inda yake duke da farko da shirin alwala Dije da ta shige bandakin ta fito ta samu zai fice zuwa masallaci tayi mai a dawo lafiya. Ya amsa a gurguje ya fice daga gidan har cikin lokacin akwai sauran asubahi don haka akwai sauran duhu sosai gari bai gama washewa ba a lokacin. Kai ta dago daga inda take zaunen ta kalli wurin da Amadin ya kalla abinda yagani ta ganowa idonta itama don mutum sak ta gani a wajen duke. Gaban Dije ne ya fadi dam lokaci guda don abinda idonta ya gano mata din a lokacin sauri Dije tayi ta mike a daidai lokacin uwargarke ta saka kuka acikin muryan data kwana biyu batayishi ba a gidan. Tun wanan lokacin wanan akuyan bata sauta kukanta ba haka take tsaye tana wani irin kuka sauran dabbobin kuma suna tsaye suna kallon ta yayin da kunnuwan su yake wani irin dage da alaman wani abin tsoro suka gani lokacin ya gitta. Har Amadi ya dawo daga sallah suna a hakan wurin su ya nufa ya zagaya su ya dan duduba ko maciji suka gani don suna hakan idan dabbobi sunga wani abin cutarwa garesu. Zasu dauki kuka sosai suna nuna alaman hakan saidai hakan yana da wuya a iya gane hakan idan ba mutum ya kwarai a kiyo yayi sabo da dabban zai iya fahinta idan ta shiga cikin bakon yanayi. Share wurin yayi ya debo masu abinci ya canza ruwan shansu ya dan juya zaibar wurin a lokacin uwargarken ta dona kanta tsakankanin shi zakace tana susan kantane ajikin nasa a lokacin. Kiyi hakkuri uwargarke kuci wanan dusa yau in sha Allahu zan sayo maku abinci idan zan dawo kuci wanan din ku koshi kafin na dawo yana dan ture kanta daga jikinshi. Buta ya dauka ya cika da ruwa ya nufi bandaki ya watso ruwa don haka al,adanshi yake bai tsaya yayi wanka yadda ya kamata sai ranan jumma,a zai tsaya yayi wankan arziki ya gyara jikinshi ya fito mutum sak sai ko sallah bana da yayi kokari ya dinka kala biyu koshi da dalilin yin hakan a zuciyarshi. Kananan kaya ya saka a jikin shi ya dauki dan jakkar da yake saka takardun shi ya fito bai tsaya wani duban ko shigar tasa tayi ba ya fito daga dakin. Dakin Dije ya nufa tun kan ya karaso ya fara kwalawa Dijen kira yana fadin Dije ni zan shiga school kin san yau zamu koma makaranta . Yaka Amadi muyi magana dije ta fada cikin tausasa murya yace wallahi Dije na makara yau din nan kinsan yau aka koma daga hutun sallah gani a gida har wanan lokacin zam iya zuwa na samu har an zauna. Saina dawo Dije muyi maganan koma meye ya fada ya fara tafiya don barin wurin binshi tayi da kallo dama tasan kota fada mai abinda ke zuciyata din ba lalai bane ya yarda da ita don kasancewar shi dan boko yaro kuma. Hakan ya tafi ya barta da mamakin shi na rashin tsayawan shi suyi zancen da take son yi dashi din gaba daya ta kasa gane kanshi cikin kwanakin nan. Abubuwa yakeyi kamar wani abu yana damun rayuwan shi yana boye hakan gareta dkn duk da bai da hayaniya dama sai miskilanci amma yana dan sakin jiki ya fada mata damuwan shi a baya. Amma yanzu sam baida lokacin tsayawa yin hakan sai ya nuna ko yaushe kamar a uzurce yake a yanzu din. Har nayi sallama da ummah na kama hanyar fita daga part din mu muryan ummah ya tsayar dani lokaci guda na juyo ina fuskantan ummah din. Maamah kin dai san abinda mahaifinku ya fada maki don haka ki kula ki kama kanki a duk inda kikaje don kimarki itace darajan ki ki kama kanki na fada maki. Kwalkwal nayi da idona don ina jin dacin wanan kalman a zuciya nasan kuma mahaifiyata tafini jin hakan sosai a ranta dannewa kawai takeyi kada a gane hakan. Na iya bude bakina da kyar nace ummah zan kula in sha Allah nasa kai na fita wurin motana na nufa saida na tsaya na dan duba motan don hango scratch a jikin motan danayi tun daga nisa wanda ni bansan dashi ba a lokacin. Ban koma ciki ba na daure na fice hakana zuciya ba dadi har lokacin ga tunanen zancen iyayyena yanzu kuma na rasa wanda ya gogar min motana. To waye yai min haka da motar nawa don tunda akai sallah ban fito ba lafiya kalau na aje motana kuma yanzu na samu hakan a jikinta. Na shiga school a kan lokaci don haka na fito ina dan waige waigen satan kallon inda na saba tarardashi muke haduwa saidai a fakaice nake satan kallon wurin don kada na gashi kamar yadda muka saba din. Nayi mamakin ganin hakan har na shiga building din mu na zauna a tsarge kowa ka gani aranan yasha kwalliya a cikin tufafi masu kyau don adon sallah. Kaina dukar saman table din dake gabana ina tuno abubuwa da dama naji an dafa min kafadana na dago da sauri ina kallon maishi Hannatu ce a tsaye take min murmushi kafin ta zagayo ta dauke jakkar dana aje a wurin. Ta zauna take fadin wai zahra idon ki ke nan dama wallahi zahra baki da kirki ace wai ayi sallah bakijini ba kuma baki nemeni ba kinji ko lafiya nake ba. Kaina dago ina murmushi a gajarce nace haba Hannatu ko kallona kikayi ai zaki fahinci bana cikin dadin rai a tare dani yanzu don jikina na bani cewa har karamin rama nayi. Kallon tsab tayi min kafin tace gaskine hakan kuma to meke faruwa na kalleta ina hade bakin ciki a cikina nace sallah nan ciwo nayi saidai bai kaini kwance bane. Lectura ne ya shigo ya katse muna hira mu kowa ya samu wuri ya natsu aka fara lecture bamu samu kan mu ba sai karfe daya muka fito don break da za aje na sallah. Hanya na canza hannatu ta kalloni tana mamaki bata da zabi sai bina da tayi muka isa wurin sallah baya mun idar ne wayana ya dauki karan kira lokaci guda. Ban dauka ba don ganin wanda ke kiran nawa manir ne nasan kuma zancen karatu zai min don ko na dauka ban san amsan da zan iya bashi ba lokacin don haka naki daukan wayan karshema daukan wayan nayi na sashi a silent. Ganin hakan yasa ya kira layin hannatu ta dauka tambayanta yayi idan muna tarene tace dashi gamu cikin mosque. Ba zaku fito muje lesson bane yau ko baku gama hutun sallah bane ku har yanzu don shi dama sarkin barkwancine ko yaushe. Kashe wayan tayi tana kallona tare da fadin Mayana mufa ake jira akace wurin lesson kada mu bata masu lokaci. Ba zan samu zuwa lesson ba na bata amsa kai tsaye har yanzu jikin ke damun kine ta tambayeni nace eh kije kawai zan dan kwanta a nan cikin mosque kafin ku karasa. Bataso zuwa ba don ganin banje ba amma na nuna mata ba komai ga zuwan nata don kada mutaru duka bamu je sai ta tashi ta mike ta fita sai dai da gani tana a cikin kwankwanto a lokacin. Fitan ta nakai kwance kasan kafet din dake malale cikin mosqu din ina lumshe idanuna zaka dauka ko barci nakeyi a lokacin. Tan isa kafin ta karaso manir yace ina ita kuma yar mulkin ko tana tafe ne mu cigaba ? Fuskata ta dan bata kafin tace ina ganin zahra bata da lafiya don ko a class kusan haka na sameta a kwance dana shigo let start don nasan dama ba zata zo ba ya fada cikin wani yanayi. Ok master yana da masaniyar rashin zuwan ta ke nan baidai bashi amsa ba ya fara gaidasu da dawowa daga sallah kafin su fara darasin. Har suka kai lokacin da muke tashi yayi masu sallama ya tafi a karshe muka koma aji aka tashi na nufi gida haka muka dinga yi har sati ya shige suka fara fahintar cewa akwai matsala a tsakanin mune. Gashi kuma har ranan bamu hadu dashi ba kuma ban fasa satab kallon wurin ba duk na iso zanyi kokari na juya na kalla ko yana wurin saidai ban ganin kowa. Sati biyu muna hakan har kowa ya gama fahintar komai ranan monday bayan mun fito daga daukan karatune hannatu ta tutsiyeni da tambayan dalilin rashin zuwana group discussion a yan kwanakin nan ? Ba komai kawai na daina hakan ne don nima na koyi fahinta daga malami da kaina wani irin kallo tayi min ta sake murmushi tare da fadin. Zahra kenan kina ganin a dan zaman mu tare a school din nan ba zan iya fahintar halinda kike ciki ba ke bake bafa har su manir da sauran su ina iya fahintar yanayin su suma maza. Nasha zaki fada min don muga ko za a iya walwale matsalan a cikin sauki duk da daga ke har master din kuna kokarin boye muna cewa babu komai a tsakanin ku. Umhumm hannatu ki bari kawai wanan zancen ya wuce nake gani don ina kokarin mantawa da komai kan wanan zancen. Zahra kina ganin cewa ku bata tsakanin ki da master shine mafita a gareki ko me kifa sani irin su master tsada sukeyi yanzu a cikin maza. Ko kin san yawan yan matan school din nan da suke son kasancewa dashi amma yaki bada daman hakan, ni wallahi dama ganin yanayin sa idan badon naga gidansu ba sai nace shi din dan gidan wasu manyan mutane ne sosai a garin nan. To amma kuma nasan shi har irin sana,anshi sai hakan ya fara sani a kwankwanto a kanshi kuma yanzu dai ba wanan nan bama zahra meya kawo matsala a tsakanin ku ? Kamar bansan tana magana ba don hankalina na mayar a wayana ina duba ban dago kai gareta ba naji tace to shike nan yanzun na fahinci irin zaman da mukeyi da juna dake duk da kece kika daukeni hakan. Don ni tsakanina da Allah nake zaman arziki dake ba don wani abuba can zarah amma naga ke ba haka kika daukeni ba ke har yanzu. Nan nake kawo maki korafin yayata dake tasheni ki bani shawara in kuma je inyi amfani da shawaran naki yai min amfani a karshe. Kaina dago na kalleta a cikin yanayin tausayin kaina nace hannatu ba hakana bane matsala aka samu an fadawa Abbana cewa wai soyayya muke da Ahmed shine Abbana yai min iyakan tsayawa dashi. Abba fa har wanan zancen yakai kunnen Abban ku kai mutane basu da kyau yanzu shiyasa wasu ke fadin anbar kiwon dabbobi a yanzu an koma kiwon mutane. Ba wanan ba hannatu Abba har Ahmed din ya kira yai mashi iyaka dani ya kumaci zarafin shi a kaina da wani ido zan kalli Ahmed a yanzu kike gani. Ke kanki Hannatu kinsa Ahmed kadai ke min bayani na fahinci abinda darasi ya kumsa na gane yanzun kuma Abba yaci mashi mutunci kan haka, har yana fadin cewa Ahmed baida asali . What ta fada da dan karfi tana kallona kafin tace min kuma shi Ahmed din yasan da wanan zancen bansan koya fada mashi ba daya kirashi din. Zahra ki bar wanan zancen don Allah mu bari sai mun samu lokaci mu zauna asan yadda za a bullowa lamarin sai dai ban zaton ya fadi hakan a gaban shi Ahmed din ai. Nima shine tsorona don nasan halin Abba zai iya fadin komai ko a gabanshi idan ranshi ya baci tunda acewa Abban soyayya mukeyi nida Ahmed din ba karatu ba. Amma ke baki ganin rashin kyautawan ki ga hakan aisai ya zata kema hakan da Abban yai mashi bai dameki bane kamata yayi mu sameshi mu bashi hakkuri . Kinga a nan zamuji shin Abba ya fada mashi maganganu marasa dadin kamar yadda ya fada maki ni gaskiya kamar hanyar daya dace ke nan mubi nake gani. Hannutu kunyanshi gaba daya nake ji a yanzu bazan boye maki ba kan wanan maganan wallahi nasa cewa ba karamin shakuwa ashe mukayi dashi ba. Don tun wanan ranan wallahi Hannatu na nemi farincikina na rashi a tare dani kullun jin kaina a cikin kinci nake kuma Abba har zai tafi ya kara jadda min cewa duk aka fada mai cewa angani tare dashi zai dauki mumunan mataki a kaina ranan . Wanan yasa nake matukar tsoron fita har mu hadu din dashi wani dan gulma yaje kuma ya fadawa Abba kinsan Abba ba zai raga min ba idan har yaji hakan. Gaskiyane ki dai bari gobe idan nayi tunane kan yadds zamu bullowa zancen sai mu san abin yi don gaskiya ban baki shawaran barin wanan guy din ba zahra. Murmushi nayi tare da fadin wai meyasa mutane ke yawan dauka muna soyayya da Ahmed ne, mutuncine fa kawai a tsakanin mu kema kin sani. . Nikan ban yarda da wanan maganan ba ga kowan ku donko makaho ya laluba yasan gaskiya kedai kawai mubar zancen sai gobe in sha Allahu. Ina hanya komawa gida wayana yayi ringing na mika hannu na dauka daga gefena ya musa ne a layin da murnana na dauki wayan ina gaidashi. Zahran mama ke nan ya fada na lumshe idona don tunawa da wanan sunan da suke kirana dashi shida ya jafar yace yanzu kin zama busy ko neman mutane bakyayi ki gaidasu. No wallahi yaya ba hakana bane yace to ya ne Allah karatune yanzu yai min yawa sam banda lokacin kaina ga komai yanzu. Saina soyayya da yan uwanki dalibai ko Zahra Abba ya kawo min karanki yace kin fara soyayya da wani karamin yaro dan karamin gida a school din ku. Wallahi ya ba hakana bane na fada ina samun wuri na parker motar na kwashe komai daya faru na fada mashi har mutuncin dake tsakanina da Ahmed din da dan sabon da nayi dashi fiye da kowa a school din. Bayan ya gama saurarena yace min kin gane zahra ki janye duk wani alaka tsakanin ki da kowa yanzu kiyi facing din studies din ki kamar yadda Abba yake son kiyi. Shawara sosai ya bani kafin mu kashe waya bayan munyi sallama na tayar da motar na karasa gida ina tunane don ni abubuwan ma sun min yawa a yanzu nake gani. Ranan banyi barcin kirki ba ina faman tunanen maganganun ya musa dana hannatu a raina sai kullawa nake ina walwalewa ni kadai a dakin nawa . Washegari na tashi sukuku dani nagama shirin da zanyi na fice a gidan tunda safe na samu malamin yazo bai shiga ajin ba don haka kusan tare dashi muka shiga. Sai bayan gama lectures din ne hannatu taso muyi maganan jiya din sai ya kasance kaina yana dan sara min muna fita maimakon mu wuce zuwa mosque sai cewa nayi da hannatun kaina ke min ciwo zanje gida insha magani in kwanta. Kallon mamaki take min din muna da lecte karfe biyu da rabi ganin da gaske nake yasa ta kyaleni in tafi din na nufi wurin motana nadan duka ina bude motan naji muryan shi abayana yana fadin 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣7️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Zahra lafiya kike kuwa meke damun kine yau zaki bar school da wuri haka don naga kin fito daga aji ana karatu zaki gida ? Wani irin faduwan gaba naji ya ziyarceni lokaci guda ga kunya kuma haka yasa na dan dauki lokaci ban iya juyowa na fuskance shi ba lokaci guda. Kafin na tattaro karfin halina na juyo tare da fadin ina wuni bana jin dadine yasa zanje gida yanzu nasha magani indan kwanta nagode sai anjima na fada da sauri na fada motana ina kokarin tayar da motan. Hannuna dake rawa na kasa saka key din motar da kyau yasa shi matsowa zuwa window motan yana fadin kina ko cikin hankalin ki zaki iya tukin motan a haka. Murmushin dole na zakulo a fuskana kamar makaryaciya nace meka gani zan iya mana a daidai lokacin motan ta tashi ban kalli inda yake ba sai horn nayi mai na barshi wurin yana bina da kallo har na bace mashi. Ajiyan zuciya ya sauke ya juya a hankali ya koma wurin da yafi yawan zama wasu lokuta inda a nan ne kuma muke haduwa muyi karatun dashi. Bai dade da zama wurin ba su munir suka sameshi gaisawa sukayi dashi manir ke fadin yau master da kanka karigamu isowa ajin ? Dan murmushin gefen fuska ya sake ba tare da yai magana ba don inda sabo a yanzu sun saba da hakan nasa na rashin magana wanda kuma a hakan har muka shaku da juna dashi kowan mu ba mai son yawan magana ba cikin mu. Sunyi karatun su na dan lokaci duk da sun gane karatun nasu yanzu akwai sauyi a cikinshi sosai don bai yawan nacewa wurin maimaita masu. Bayan sun gama an fara watsewane a wurin tana batun wucewa ya hada kayanshi hannatu ce taki tashi tana zaune ya dago ya kalleta yana fadin . Hannatu lafiya dai ko yana kallonta ta dan gyara zama tana kalllon shi tace Master magana nake son yi dakai akan zahra. Zahra ya ambaci sunan a cikin mamaki kafin ya dan kada kai yana sauke murmushi tare da fadin wani abu ya farune sai hannatun tace a,a master. Kasan dai zahra bata da sata abokiyar data fini school din nan kaf don haka ta fada min duk abinda ya faru a sallah break din nan da Daddysu yazo. Muyi magana ta fahinta na bata shawara a jiya akan zamu ganka yau mu baka hakkuri kan hakan sai gashi yau din ta tashi bata da lafiya don haka ta tafi gida tun dazun. Eh na ganta da zata tafi din nake tambayan ta ko lafiya zata koma gida wanan lokacin take fada min bata jin dadin jikintane. Ok ka ganta ke nan nasan duk akan matsalan takune bata jin dadin jikinta amma master sai nake ganin kamar zakuyiwa kanku sakacin da zai dameku a baya. Akan me fa ya tambaya yana kallonta a cikin mamaki murmushi ta sauke a fuskanta tace haba master na dauka ai in kun boyewa kowa hakan ni ba zaku boye min ba don nasan abinda ke tsakanin ku yanzu dai. Meke tsakanin mu din banda abinda ke tsakanina dake shine karatu nan da mukeyi sun kuma ce ta daina yanzu shike nan kowa ya tsaya a matsayin shi ai. Nasan ni din ba ajinta bane don bankai matsayin tsayawa da yarinya irin zahra ba kema kin sani abinda kowa ya sani ne kuma don haka kada yanzu kema ki shiga cikin masu ma alakata da zahra din wani fassara na daban. Murmushi Hannatun ta sauke mekama da yake a fuskanta tace nawa akayi muka gani a garin nan matsala dai ko wani mahaifi da nasa kalan fahintane . Shi mahaifin zahra a nawa fahintar an kai masa zancen nakune ta baibai yasa ya hau haka ba tare da bincike ba a kai har ya yanke hukunci irin hakan a tsakanin ku. Hannatu na kula kina son jan zancen da nisa yanzu bayan an rigada an wuce wanan wurin ko nake gani yace na bar ko wani irin halaka da yarshi na kuma bari. Itama din ta bar hakan ba sai kowa ya tsaya matsayin shi ba yanzu kuma ke kanki kinsan hakan ban kai matsayin da zan zauna da zahra ba gaskiya kema kin sanda hakan. Ita zahran ai bata dauki haka ba idan ka duba irin rayuwan ta na saukin kai a cikin mu sam bata nuna cewa mu din ba ajinta bane take tare damu. Ai akwai diyan attajirai irin ta masu jan aji cikin makarantan nan wasu ma basu ko kai matsayi irin nata ba amma suna ji da kansu cewa su din diyan wasu kusan garine su. Ni a ganina gaskiya ya kamata ku tsaya ku fahinci juna kai da Zahra tunda kuna son junan ku a yanzu kowa kuma yasan da hakan gareku. Haba hannutu ban zaci wannan zancen zaki zo min dashi ba a yanzu don da ban tsaya sauraren ki ba gaskiya mutumin nan yai min iyaka da yarshi fa tare da kakausan murya kan hakan. Itama yar nasa da alaman tabi umurnin mahaifin don haka kibar wanan zancen don Allah ta tafi hakana don gujewa matsala nan gaba kan hakan. Abu daya nasani shine idan naganta a cikin matsala zan iya taimaka mata final yana fadin hakan ya fara tafiya da niyar barin ta surin zaune yaji muryan ta na fadin. Saika shirya karban mumunan labari game da zahra don kuna kiris da jin abinda bashi ba a kanta nan da yan kwanaki kada don hakan yanawa rayuwan zahra barazana a yanzu. Juyowa yayi da sauri yana kallon ta kafin ya bude baki yace me hakan ke nufi ke nan tace abinda idon ka ya gano maka dazun game da ita. Ban fahince ki ba hannatu kaje kayi tunane a kai ta bashi amsa ta mike ta bar wurin da sauri ya bita da kallon mamaki kafin shima yasamu ya daga kafanshi ya bar wurin cikin damuwa. Tunda na dawo na fadawa ummah banda lafiya ta ban magani tare da zaton ko ciwon kainane yake son tashi min har hayaki da shakawa duk saida ummah ta tsareni nayi. Kafin na shige dakina nayi sallah na kwanta sai barci mai nauyi ya daukeni ban falka ba sai karfe shidda da rabi da kyar na iya mikewa na shige ban daki na dauro alwala na fito. Ban daga ba saida nayi magariba da isha,i lokacin har ummah ta leko ta gani kona tashi daga barcin da nakeyi saita samu ina sallah. Abinci na fito naci tare da kannena na koma daki don jikina da ya danyi min nauyi a ranan wanka nayi nashirya kwanciya tareda karanto adduan kwanciya nakai kwance. Kamar ana jiran in kwanta a lokacin wayana ya danyi tsuwa alaman kira ya shigo saidai flashing ne kiran nayi mamakin hakan amma sai na zaci hannatu ce ke min hakan don itace me dabi,an flashing a kira. Bandaga inga mai mun kiran ba lokacin naci gaba da abinda nakeyi nakashe bedside lamp dina na lumshe idona a hankali. Amadi dake tsaye a kofan gidan su wanda dawowan shi ke nan unguwan tasu wuri ujulanshi ya sake danna ma lambana kira karo na biyu gaban shi na faduwa sosai lokacin. Saidai kwarin gwiwan shine zancen su da hannatu don ya karkare wunin ranan da wanan zancen arashin da hannatu tace idan baison ya rasani yai wani abu don ina gab da salwanta rayuwana. Gashi basu samu tsayawa da ita yaji ma,anan fadin hakan ba tayi tafiyanta ta barshi da tunane a zuciyar shi wanan ya sakashi a cikin damuwa sosai a ranan . Don haka yaga dacewan ya kirani yaji meke faruwa saidaya danna kiran farkone yaga mezaice dani din bayan warning din da mahaifina yayi mai a kaina cikin kakausan murya da cin zarafi. Har ya juya zai shiga gidane wata zuciya tace dashi ya sake kirana ko zan dauka din zuciyan shi na bashi cewa anyi min kakausan warning a kanshi don yadda yagani a idona lokacin. Don hakane ya daure ya danna kira a wayan nawa yagani ko zan dauka in sauraren shi sai yaji kiran ya shiga saidai wayan yana ringing ban daga ba ga zuciyar shi sai bal bal yakeyi yana tsaye a cikin duhun unguwan shi kadai. Salamu Alaikum yaji daga bangarena cikin muryana mai sanyi ina mashi sallama hakan yasa ya gane banyi blocking din layin shi ba ashe kamar yadda ya zata. Ya amsa da wa,alaikis salam zahra ya jikin naki da sauki ko ya fada don bai san me zaice dani ba a lokacin sai yaji nace. Ohh master ne naji sauki wallahi nagode ya kake ya kaka a gaida ita kaka tana lafiya zataji ya fada a bangaren shi . Sai kuma mukai shiru na dan lokaci shi baiyi magana ba ni kuma ban kashe wayan tasa ba lokacin lokacin ina sauraren shi don ina gudun kashewa ya dauka wullakancine hakan . Saboda wanda ya kula da kai har yakira yaji lafiyan ka ya gama maka komai a rayuwa ai don hakane na jira naji har ya kashe ko kuma yana da abin fada min lokacin. Zahra!!! Duk da mahaifin ki yai min iyaka dake yace ni din da sana,ata da komai bankai matsayin koda sabulun wankanki banyi darajan shi ba balle nace zanyi soyayya dake a rayuwana ba. Duk da naso fadawa Alh cewa ni din ba wai soayya nake yi dake ba a lokacin zaman amana da mutunci mukeyi saidai daddy bai bani daman yin hakan ba gareshi. Yace ni din banda asali da arziki da zance zanyi mu,amula dake don matsayina baikai ga hakan ba saboda haka in rabu mashi da yarshi ko kuma yasa a wullakantani da kowa nawa a garin nan. Ido na runtse ina jin wani irin zafi a raina yayin da sautin muryan shi ke amayar min da zancen Abba na ranan gareshi don haka zahra kada ki dauka cewa na sherekine don son raina ko rashin damuwa da lamarin ki . Allah ya gani zahra ke haskene a cikin rayuwana don haduwa dake ya zamema rayuwana alheri a yanzu koda kon barni zahra ba zan taba mantawa da alherin ki gareni ba don kece kika haskawa rayuwana fitilan hanya madaidaiciya a yanzu haka. Enough Ahmed enough ka dauka cewa ba maiyiwa wani sai Allah a rayuwa bayinshi anyi hakan ne don aga an hanani farin a rayuwana ko uwata tayi baki ciki kamar yadda akeson ganin mu kullun. Abu daya na sani na kuma rike har in ina son kane da gaske ba wanda ya isa ya hana wanan a tsakanin mu don kawai kai din baka nuna hakan bane na kuma san bashi mukeyi ba mutuncine kawai. Naja bayane kuma don nasan Abba ya saka muna ido don kada najawa rayuwan ka matsala kana gab da gama karatun ka a yanzu din don hakane banson najawo maka matsala. Murmushi naji yayi kafin ya sauke wani ajiyan zuciya da har nake jinshi yace zahra banda wani matsala indai a kankine duk abinda Abba zaisa amin idan har zan samu zuciyarki na dauki hakan a mukadarine a gareni kan samun ki. Idona na lumshe ina jin wani iri a zuciyana yaci gaba da fadin tsorana daya a yanzu shine kada na nace akan abinda zan dawo ina wahala daga baya kanshi ya kasance cewa ke baki min irin son da nake maki a zuciyana . Har yayi ya gama ban samu bakin fadan komai ba ina dai sauraren shi ga hawayen daya wanke min fuska ni kadai a daki ina tunane saida ya ji shirun yayi yawa yake fadin kina jina zahra ? Hello Zahra kina tare dani kuwa ko kin daukane na amsa da ina ji Ok kin fahinci me nake nufi kiyi hakkuri da hukuncin Abba a kan mu ba sai mun hadu bane alakan mu zai daure dake matukan waya yana aiki zamu iya gaisawa har zuwa lokacin da kika shirya hakan jin nayi shiru ba amsa yace Kina jina zahra nace naji idan mun hadu zamuyi maganan sai anjima na kashe wayan yabi wayan da kallo na dan lokaci kafin ya aje ajiyan da dan karfi ya fara kokarin tura wayan cikin aljihun shi. Daga kai yayi ya kalli hanyar daya ratsa ta gaban gidansu sai yan mutane dadaya ke wucewa a lokacin hakan yasa yasan dare ya fara dan nisa ya cire kafa ya daga da niyar shiga gida a lokacin Dije data gaji da zaman jiranshi ta leko daga cikin gida suka hade. Amadi lafiya yau kakai wanan lokacin baka dawo gida ba tana tambayan shi cikin nuna damuwanta gareshi a lokacin. Yanzun ba gani ba Dije, na dan tsaya yin wani abune a nan waje ai tundazun ina kofan gidan nan bandai shigo bane ciki ya bata amsa yana skn su shiga cikin gidan nasu. Amadi Dije ta ambaci sunanshi a sanyaye ya juyo yana kallonta tare da fahintar akwai wani abinda ke faruwa da tsohuwan zomu shiga ciki yace da ita ta fara takawa zuwa shiga cikin gidan nasu tabiyo bayan shi a baya. Kayan daya dauko ya fara ajewa kofan dakinshi kafin ya dago ya dan duba bayan shi har lokacin Dije tana biye dashi kamar jela. Muje daga ciki yunwa nake ji Dije banci komai yau tun wayewan gari sai kunun tsamiya danashi kafin na shiga makaranta. Da alama yau akwai abinda yasaka nishadi Amadi don na dade banganka cikin wanan yanayin haka irin na yau ? Kuma dai ya fada yana zama daga kofan dakin Dijen tace barin dauko ma abincin kaci saidai yayi sanyi yanzu don tunda sauran rana na girkashi na zata zaka dawo da wurine ai na dafa a cikin lokaci. Bani hakana inci ya fada yana kaiwa zaune a hajiye ra shiga daki can ta fito dauke da kwanon tuwo dana miya dagware da juna ta aje gaban shi kafin ta nufi wurin randan ruwan su ta dabo mashi ruwan sha. Hannu ya wanke kafin ya bude kwanon da yar hasken wayan shi yake amfani a cikin duhun ya gyara jawo kwanon kusa dashi yana bissimillah ta kai hannu ya yanki loman tuwon yakai a bakinshi. Tuwon farar shinkafa miyar shuwaka data daure da kuli kuli sai dan manshanu da tayi amfani dashi ya ba miyan ma,ana don babu wani wadataccen kayan hadi tankwana busashe sai albasa da dan manja ta hada miyan dashi sai kayan yaji da daddawa da bussashen kifi. Loma kamar uku yayi Dije din tace dashi yau na nemi uwar garke a gidan nan na rasa tun bayan fitan ka nake yawon neman ta ban gata na kewaye unguwan nan kaf babu labarinta . Haka har kudi naba yaron nan dan gidan malam sule duk basu ganta ba hannu ya tsame daga cikin abincin yana kallonta cikin mamaki don jin abinda ta fada din. Yayin da gaban shi ke wani irin faduwa na tashin hankali dakyat ya iya budan bakin shi yace garin yaya Dije har ta banye ta fita ba a sani ba ? Shine abinda ya daure min kai nima ai don naga dabbobin nan basu fita ko ina a gida suke kiwon su yadda na saba masu nakewa bandaki ina fadin in fito in zuba masu sauran kowan wanken nan daka sayo masu. Fitowa na naga wayau sai sauran bisoshin ke tsaye tsirma tsirma kamar suna cikin tsoro a lokacin hankan yasa na gane akwai wani abinda ke faru saina duba bata cikin yan uwa ga igiyar ta na dauri a yadda yake amma banda ita. Uwar gareke ta bata kuma ba a ganta ba to ina ta shiga ko kuma waya shigo gidan nan ya banye ta daga dauren da take din ya fada yana rufe kwanon abincin lokaci guda tare da mikewa tsaye. ZAINAB IDRIS MAKAWA.🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣8️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Iya duba duniya Amadi yayiwa uwargarke a cikin daren nan don dai ya ganta amma ko mai kalan uwargarke bai gani ba haka ya gaji ya dawo gida karfe daya da wani abu ya kwanta. Da asuba ma hakane ya bazama cikin garin don tun fitowansu daga sallah asuba yake yawon nemanta sai karfe daya da rabi na rana kuma ya shigo gida a wahalce daga wurin neman akuyan. Iya tashin hankali sun shigeshi kan batar uwargarke don na farko ga sabon da sukayi da ita sai na biyu zaman amana da akuyan keyi a wajen su yanzu gashi ta bata daga hannunsu. Duk da dai ba alaman cewa mai ita din daya saye daga hannunsu zai biyo sawunta amma in son samune ai ya sameta awurinsu tunda sun masa kiwo na tsawon shekara da wani abu. Tun suna mamakin hakan har suka gaji suka fara sabawa da batan nata a gidan don kowan su saida ya danyi rama kan hakan daga bayane suka fara warwarewa suna zama daidai. Mun samu munyi jerabawa a dadafe don zafin da kai ya dauka na karatu don haka yanzu zamu shiga hutu munyi sallama da hannatu cewa zata hutu garin sokoto wurin mahaifiyar ta da yanzu take aure a can. Don ita hannatu tun rabuwan mahaifin nata da uwarta a lokacin ya karbe diyanshi dama su biyu ta haifa a gidan ita da yayan ta wanda take yawan kira da ya surajo. Wanda shima yake karatun sa a ABU zaria lokacin don akwai lokacin da nina bata kudin makaranta ta aika mashi don a gaskiya mahaifin mu da yanan basu barin mu zauna hannu babu kudi a wurin mu don tsaro. Wanda sai daga baya na fahinci cewa suna muna hakane don kada mu hanga a wasu ko mu shiga sahun yan matan dake rokon samari. Wanda hakan bai hana komai ba sai dai ya tare wani wajen gaskiya don a bangarena dai ba yabon kai ba zan iya cewa alhamdullahi. Don ina samun kudin ina wa nakasa dani da muke tare laluransu dashi daidai karfina hakama ban karba daga ummah ba don ko yaushe abinda aka girka min a gida shi nake ci haka kayan da Abba yai min dasu nake amfani a jikina. Wanda hakan yasa halin mu yasha bambam da yan uwana dasu kulun sai irin kayan karya din nan suke son sakawa mai matse jiki da nuna hali da son asani ga duk inda suka shiga. A nan ma gida ya suke balle ance zasu fita zuwa cikin gari don ko mutocin su abin kallone gasu da samari manyan mutane ni saima in rasa a ina suke haduwa dasu haka ? Yanzu hutune dole muna gida muna hutu sam na manta da zancen cewa zan tafi abuja gun hjy karima ashe ita zancen yana ranta har lokacin. Ina zaune a falo tare dasu ummah naji ummah na tambayana da cewa ashe zaki tafi Abujane hutu wurin hjy karima ? Ni ummah na fada kafin ta aje ayyah zancen ke mana ta bani amsa tace kunyi maganan hakan da ita kafin ta tafi ? Ni tambayana tayi a lokacin na fada mata nan da wata daya to zaki tafi Alh yace zai aiko a daukeki zuwa Abuja ranan jumma,a kinga ba yadda zakiyi ga hakan yanzu. Idan kinje dai ki iya kanki a zamaki dasu don ba halinta muka sani ba ki iya mutuncin kanki kiyi hutun ki dawo lafiya duk da nasan cewa kedin ba mai rigima bace amma dai ki kula. Naji ance tana zaune tare da yan uwanta ne a gidan yanzu don hjy jesmi ta fada min tana ganin fuskoki a gidan suna kuma gidan suke da zama suma. A nan kuma nasa cewa zansha zagi a gidan nan dama wurin wasu to amma ya zanyi tunda shi Alh ne da kanshi yace hakan dole in barki kije can din na dan lokaci don haka ki kula. Raina ya baci sosai da jin hakan kamar yadda ummah tace ba yadda muka iya kan hakan dole mubi umurnin Abba din kamar yadda yace din. Tunda har hjy karima ta nuna son hakan ya kasance wanda tayi hakan ne don kawai wani manufa nata da ban sani ba amma nafi danganta haka da son ta bakanta wa hjy maimuna tayin hakan dake. Don ko yayane sai hakan ya tabi zuciyan hjy maimuna din itama ta sani don hakane tayi hakan nan don cinwa manufanta ga hakan da zatayi amma dai mu zuba mata ido muga iya gudunta a nan din. Na dade a zaune duk bayanin da ummah takeyi a lokacin ban fahince ta ba ina dai zaune ina kulla dubaran da zanyi don kar naje wanan tafiyan. Naso in nunawa Alh cewa ba zaki ba don kada karatun ki na islamiya ya tsaya tunda wanan lokaci kike samun yin karin karatun ki ina fada yake fadin so nake yace da ita ba zaki zoba kome ? Shike nan umma zan tafi din Allah ya tsareni ya karemu daga duk wani abinki daga wanan tafiyan da zanyi din zuwa Abujan tace amin . Sai gashi na fara shirin tafiya har naga zan wuce ban shedawa Ahmed ba na dai fadawa hannatu da mukai wayan zancen tafiyan nawa. Ta ban mahaifiyar ta mun gaisa take min godiyan taimakon da nakewa yarta din don ta fada mata komai a karshe take fadin cewa idan zata dawo zata ba yarta sako ta kawowa mahaifiyata nima ina kusa da ummah a lokacin na bata waya suka gaisa ta kara jaddada mata zancen sakon. Ahmed din na kira a wayana muka gaisa ya fara min kame kamen cewa wallahi a dadafe ya karasa exam dinshi don uwargarke data bata suna yawon nemanta a cikin gari har yanzu. Uwargarke mutum ce yace no akuyar Dije da na taba fada maki cewa mun sayar kuma ta dawo muna gida wanan dai akuyar taki da kika sani. Nace ai gara data tafi yanzu kaga zan dinga zuwa gidan naku wurin kaka dake tambayana a kai kai ke nan dama dontane ban zuwa wurinta. Dama n akirakane in fadama cewa gobe zan tafi Abuja insha Allahu a can zan karasa hutuna cikin mamaki yace dani Abuja dai zahra nace eh ai kasan a can Abban mu yafi zama yanzu. Anya ba Abba ya shirya zuwan ki bane don kada mu hadu dake ko yasan muna tare har yanzu dakene ? Ban tsamani bayan hannatu akwai wanda yasan da zancen nan yace to shike nan zahra Allah ya tsare min ke nayi murmushi na amsa da amin. Abin mamaki mungama waya na kwanta sai gashi nayi mafalki da wanan bakar akuyan mai bani tsoro ta gidan su Amadi. Wai ina kwance a wani gida mai kyau sai naji motsi a waje nafito don ganin wake motsi wanan akuyan na gani tana kiwo a wani waje mai yawa dausayi mai kyau dan nau,in wurin zakace ba a cikin wanan nahiyar tamu take ba don sanyi da kamshin furannin dake tashi ga iska mai dadi yana kadawa ko ina na wurin. Kallon akuyan nake cikin mamaki kafin ta dago kai daga cin ciwan wurin da takeyi tana kallona nunata nayi da yatsa alaman bake bace ake nema ashe kina nan kina barna. Murya naji a bayana ana fadin kingata nan lafiyanta kalau don kawai mu cirewa Amadi damuwa akanta muka kawota nan ta huta amma ya kwantar da hankalinshi ai zata dawo gareshi nan bada jimawa ba. Ki rike alkawari tsakanin ku shidin alherine gareki kamar yadda kema zaki zamo masa alheri a cikin rayuwanshi amma sai kun daure ga baki dayan ku. Na juya banga kowa ba a bayana saidai muryan dan uwana naji a lokacin watau ya musa don muryan shi sak naji a cikin mafalkin na juya zan koma inda na fito a daidai lokacin na falka daga barcin. Wani sanyine ke dukan jikina lokacin wanda nake jinshi har kasan raina hakan yasa naja bargon rufa na gyara kwanciyana da kyau saidai barcin kuma yaki daukana a lokacin. Har akai sallah ban koma barci ba idona biyu sai bayan nayi sallah ne barci ya daukeni kuma gashi ranan zan bar gusau din zuwa Abuja wurin su Abba yin hutun dole a can. Wanda ni bansan dalilin da zasu nace akan sainaje wanan hutun wurin su ba lokacin tunda yanzu ina da yancin kaina da zan iya zabawa kaina abu kamar kowa. Karfe takwas ummah ce tsaye a kaina take tadani daga barcin cikin fada nasan akwai tafiya a gabana na koma na kwanta kuma to na tashi ga drivers da zai kani sokoto in shiga jirgi har yazo. Gabana ne ya fadi don tunawa da nayi ban fadawa mama ba kamar yadda ummah ta umurce ni inje da kaina in fada mata zancen tafiyan . Dago kai nayi ina fadin jiyan ban dadawa mama ba fa don naje ance sun fita ita da Rukkaiya ban samu ganinta na fada mata ba yau zan wuce. Wanan kuma ruwa ki sai ki tashi kije ki fada mata don kinsan ba zakiyi tafiya baki fada mata ba yazo ya zama min abin magana daga baya bayan kin tafi. Mikewa nayi daga kwancen da nake nabi ummah da kallo don sanin halin mama danayi yanzu a kaina balle naje da zancen zuwa Abuja gareta. Haka na daure na daura gyale a kaina na nufi part din mama din duk da rufe yake har lokacin ban fasa nufar wurin ba a lokacin. Nocking nayi na murda kofan ya bude suna zaune har mama saude da tazo ashe a garin ta kwana na gaidasu da kwana yayin da mama din ta amsa min da kyar ta bangaren ta din. Murya na dan marairaice nace mama dama nazo in fada makine zanje Abuja yau , yayin da mama din tayi wani irin dagowa tana fadin Abujafa ? Yin me kuma nace Abbane yace nazo wai a can zanyi hutu wanan karon wani guntun murmushi naga ta sake a fuskanta lokaci guda tana fadin wata sabuwa. Shi Alh yace kije can kiyi hutun a Abuja kuma bansan da hakan ba sai yanzu da zaki wuce zakizo fada min zaki tafi nace mama nazo jiya ance kin fita da Rukkaiya kuma ban san dawowan ki ba son nayi barci da wuri jiya din. Allah ya tsare ta fada ba tare data dago kai ta kalli inda nake ba na kara dago kai na kalli su Aisha nace to ni zan tafi sai nadawo ke nan ba wace ta juyo ta kalli inda nake. Na fice ina komawa part din mu wanka na shiga ashe fitana part din mama din ta fara fada tana fadin munafucin banza da wofi ansan munafuncin da aka kula da zai kaini can din wurin su Abba din. Mama saude ce tace anya ba da wani manufa yarinyar nan zata Abujan nan ba nifa tun farko shiyasa nace a barta da zancen yaron nan data nacewa. Amma kin nace sai kin kula mata wanan sherin son kamal yanzu ga kamal din shima ba ganin shi kikeyi ba akai akai. Anty tunda kamal ya yarda yana sonta ai gara in hadata dashi shegiya inga bayanta har uwarta don dole su zauna a karkashina innuwana sai yadda nayi dasu har kamal din. Kina ganin ubanta ko uwarta zasu yarda da wanan zabin naki kuwa idan sun gano kudurin ki akan yarsu mama din ta tare da fadin ta yama zasu gane cewa ina hada wanan plan din. Idan hakan ya faru aishi kamal yafi kowa cin riban harkan dan iska zai samu zukekiyar yarinya irin haka a bagas. Murmushin gefen fuska mama ta sauke don tasan irin mugunta data shirya min wanda ba lalai bane ta fada a fili sai gurinta ya gama cika za a san manufarta akai. Mun iso Abuja lafiya wani sabon driver ya turo ya daukeni airport muka isa gidan babu kowa a gidan lokacin wai suna wurin aiki dukkansu lokacin. Sai yan aiki ke sintiri a cikin gidan falon gidan da yanzu ya sauya sosai nabi da kallo ina jin wani abu na taso min a kasan raina. Dakin da yake mallakin ummahna a da yana kulle shina kalla na lumshe idanuna ina jin wani zafi a zuciyana yana kuna min rai. Wanan dakin da ada muke sauke baki a cikin shi naga an bude min waina shiga shine masaukina banyi kasa a gwiwa ba nace. Wanan ba shine dakina ba ai don ina da daki a gidan nan dama shi Abba ya sani wai waye ne me take fadane wai wata murya dake fitowa ta fada a bayana. Dan juyowa nayi ina kallon inda nake jin muryan wata mace ce da ba zan iya fadin ajin da take ba ko budurwace ko bazawara waye ita me take fadane wai ? A,a bakuwar da Alh ya tura na dauko airport ne dama shine take fadin wai ba zata shiga wanan dakin ba dama tana da daki a gidan nan. A,a to ta fada taba ashe zakisha zama a nan to inane ma dakin naki a cikin gidan nan dama shiru nayi ban kalleta ba ta juya tana tsuki ta tafice gidan tana fadin kaga ka barta a nan harsu dawo idan ba zata shiga ba. Komawa nayi saman kujera na zauna ganin hakan ya fice daga falon sai yan aikin dake sintiri suke gaidani jefi jefi ina amsawa har barci ya daukeni a wurin. Ban falka ba sai da la,asar tashi nayi ina son inyi sallah kitchen na nufa wurin yan aikin nasan komai nagidan namu don haka mike nufin baya naso shiga bandakin dake baya din amma yana rufe shima a nan wurin su nayi alwala nadawo falon nayi sallah. Bandaga ba daga wurin hjy karima din ta shigo tana fadin ina daughter na din take sai ta hangoni a zaune ina addua ga akwatina a gefena aje . Ya haka naga kayan ki a nan bayan na fada masu dakin da zasu saukeki a ciki idan sun iso saida na shafa nake ce mata sannu da dawowa mummy ta amsa min ta sake fadin wai basu kaiki dakin danace bane ? Dakin baki suka kaini nikuma nace masu bashine dakina ba don haka ban shiga wanan din na fada kai tsaye a daidai lokacin da Abba shima ya shigo falon ke nan. Kallon mu yakeyi tunkan ya karaso lafiya bata shiga daki ba ya fada nace Abba ba dakina aka kaini ba ni kuma ban iya kwana ko wani daki gidan nan idan ba nawa ba kasani. Mama meke damun kine da zuwan ki ko wani daki aka kaiki yanzu ai shine naki tunda ba ummah ki bace a gidan nan yanzu. Ba zan iya kwana ba Abba na fada cikin rashin damuwa zaiyi magana tace kaga Alh dama wanine dakin nata wacan dayan da kike zama shine nata dayan kuma na uwarta sai wancan dasu hafsat ke ciki yanzu kannenta ke zaune a ciki dayan na mai aikinsuce. Bari a sauketa a nata din tunda ban faye shigan shi ba dama ta fada kai tsaye ta kira yar aikinsu Tabitha tazo tace takai mun kaya a dakin tana fadin dama tun da kika iso kina nan falo zaune ? Mummu ban iya zama ko wani daki sai wancan din na fada ina mikewa nabi bayan yarinyar da taja min kauyan zuwa ciki komai nawa an kwashe a dakin saina mummy din akwai gado da mirro da kujera. Na aje jakar hannuna a kujeran dakin na shiga bandaki wanka nayi na fito na bude jakata na dauko riga na saka na shafa mai ina shirin naji an turo kofa mummy dince ta shigo dakin. Yanzun hankalin ki ya kwanta ko ni har kin tayar min da hankali wallahi kan hakan zakiki shiga daki ki zauna a falo yanzu tunda naga kinyi wanka taso muje falo kici abinci. Mommy banjin yunwa na fada tace me kikaci nace nasha cock da snack da muka iso sokoto dama haka kike wasa da abinci daughter a, a nace tace taso muje ki danci wani abu. Banyi musu ba na mike nabi bayanta muka fito falon zuwa lokacin itama ta sauya kayan jikinta zuwa rigan shan iska. Baya na dan tsankwara ne na koma daki ban sake fitowa ba don haka a ranan ban tantace iya mazauna gidan ba a lokacin har na kwanta wayana ya dauki kara na duba Ahmed ne ke kirana na dauka muka gaisa. Yayi min ya hanya na bashi amsa da lafiya kalau nace yasu kaka Dije tana nan kalau sai nace aff wai kasan naga akuyarka kuwa a cikin mamaki yace a ina ? A cikin mafalkina wallahi na bashi amsa nan na kwashe yadda mukayi na fada mai komai shiru naji yayi kafin yace ke nan uwargarke tana raye a wani wajen ? ZAINAB IDRIS MAKAWA.🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 2️⃣9️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Tafe suke ba wanda ya iya magana a cikin su don kowasu zuciyar shi a jagule yake lokacin don abinda malamin ya fada masu game da tafiyan nasu. Wani unguwa mai nisan tsiya can suntubawa fita gari wurin wani tsohon bafilace suka fito wanda akace ya shahara da asirin mata ko wani iri mace ke so idan taje wurin shi tagama samun bukatanta don mutumin ya iya aiki sosai a cewan manyan matan gari. Saidai su tafiyan nasu ya daure masu kai sosai matuka don kusan amsan shi daya da babalawon data taba zuwa wurin shine lagos a baya ita da kawarta dan sanyin da taji shine zancen hjy karima daya fada mata cewa ba zata taba haihuwa a gidan Abba ba asalima dai baiga zama a tsakanin su ba nai tsawo a duban shi din. Wanan ya dan sa ta rage jin tafasan zuciyar ta a lokacin saidai tunawa da zancen zahra din yasa kuma taja tsuki a lokacin da bata shirya jan hakan ba a bakinta. Kallon ta yar nata dake gefen mai zaman baza tayi tana fadin mekuma kika tuna kike jan tsoki nifa dama damuwa kan wanan tsohuwar da Alh ya kwasone don sam ban damu da zancen yar nan taku ba. Don nasan bata taba kai diyan ki kaf dinsu a duniyan nan don me zaki saka damuwa haka akan yarinyar nan ne wai maimuna ? Yarinyar da duk inda kikaje akece maki akwai matsala a rayuwan ta tome ya rage kuma ki mata yanzu ki barta can suji da matsalansu ita da uwarta su hakan ya shafa ai. Watau ya saude baki ganewa ne tunda nasa ido ga yarinyar nan zahra naji Allah ya saka min tsanarta tun tana karamar ta kwata kwata na tsani yar a raina wallahi. To ya zakiyi tunda mai hadawa ya hada zaman ku a innuwa daya saiki kawar da idonki a kanta ki mayar da ita da banza duk daya a gareki kiba kanki lafiya zaifi. Ko nace zanyi hakan na kwatanta yadda uwarta ke taushe zuciyar ta wurin nunawa nawa diyan kauna sai naji na kasa hakan ga duk yaran salma din . Bana son naga Alh yana nuna masu kulawa ko wani nuna kaunan suma diyane a gareshi don Allah ya gani banso ace wai salma ta haihu da Alh ba a gidan nan. Haka da yawa suke ji kan yayan mijinsu saidai kowa na taushe zuciyar shine a zauna lafiya bakiji manya sunce dan kishiya rikon mai hakkuri ba . Duk wacce kikagani tana ji da dan kishiya dole akwai tabon haka a zuciyan ta yan kadan ne keyi tsakani da Allah to ita taki mun kasa gane ko a wani ajin take do komai wayaun ka baka taba fahintar salma. Munafuskace ta gaske don baka taba ganin bacin ranta kome kuwa zakai mata zata iya hadewa ta shanyewa cikin ta ta boye abin yai mata zafi koda kuwa mijin ne yai mata hakan. Ai taci sunan ta kuwa salama son sunan ya dace da halinta mama saude ta fada a hankali taga yar uwan na rage gudun motarsu taga tayi parking a wajen masu kayan marmari zata saya. Tana tsayawa masu kayan marmarin suka taso suna fadin hjy a sai kankana asai abarba wani kuma na fadin hjy Apple ne ko kai don Allah wancan nake so na tsaya ta fada a dan tsawace masu tallan suka fara ja da baya mai table din lemun ya taso yana dauko leda tare da fadin na nawa za a zubane ? Zuba na dubu daya sai Ayaba shima na dubu daya ta duka tana dauko kudi a jakkan kayanta tana dagowa idonta ya sarke cikin na wani makaho dake zaune rike da sandanshi baiwa kowa a wurin magana sai dai mika roba da yakeyi. Da sauri ta kawar da kanta gareshi don sai halittan mutumin taga ya bata tsoro kafin ta dago kai da niyar bawa mai kayan marmarin kudi sai ganin shi tayi bakin window motan tsaye yana fadin. A taimaka saboda Allah da Annabi matafiya Allah ya sauke lafiya tafiyan da akayi Allah ya mayar da aniya ga mai ita sarkin da akayiwa ya sani. Masu mugun nufi ya koma masu masu hassada halinsu ya bisu masu, , , haba malam muba tafiya muka fito ba nan cikin gari muke mama saude ta fada a hasale don irin adduan da taji yana fita a bakin shi. Mai sayar da kaya marmarin yace dasu ai malam mamman kalar baranshi ke nan shi hjy ai fata na gari yai maku yanzu din Allah ya kaiku gida lafiya. Motar mama data fara jan motan tayi yasa ya kauce yana masu Allah ya tsare ya bar wurin yana binsu da kallo har suka bacewa ganin shi ya koma bakin sana,arshi. Mama saude ta fara magana tana fadin kinji mun mutumi wazai baka sadaka da wanan baran nasa wai nufin mutum ya bishi kamar wanda yasan abinda muka fitoyi. Nima shinake tunane mama ta fada irin mutanen nan ina tsaron haduwa dasu don wata kawata a lagas ta taba yin gamo irin haka da kyat ta sha daga sherin su. Sai yamma sosai suka isa gida suna magana daya sun shiga gida ana kiran magariba direct part dinsu suka nufa mai wanki yana biye dasu da kayan tsaraban da suka sayo a hanya. A sabule ya shigo gidan Dije dake zaune a baki murhu ta dago ta dan kalleshi tana fadin yau da wuri haka ka dawo yace eh Dije yau munje kauyene na dauko hatsi a can . Ledan da ya shigo dashi a hannun shi ya aje a gaban ta yana fadin wanan naman na gani a can yai min araha na sayo muna shi kinsan kauye suna da arahan komai su. Ledan ta jawo zuwa gabanta ta fara buda tana fadin kace min dai yau dadine a gidan mun huta da cin yan yama yama kwana biyu gata nan dai ki zuba ma,ishi kowa ya wadata yaci . Mikewa yayi ya nufi wurin garke yana gyara masu dauri kafin daga can din yace Dije uwargarke dai ta barmu da kewan ta kullun nazo wurin nan saina tuna da ita wallahi. Dole a tuna da uwargarke sabo ba karamin abu bane don kusan shekara nawa ana tare da ita ba zan manta ba a daren da mahaifinka zai tafine yazo gidan nan sallaman ka shine ya bani fam biyar nayi ta boyonsu har suka kara taruwa. Saina hada na fara sayan karo dashi ina dan kiwatawa sai na sayar nasai wani har kai ga sayo uwargarke daga baya naji bazan iya sayar da ita ba don tana da shigan ciki a jikinta lokacin. Kai kuma ka dauki son duniya ka dora a kanta ance dabba baya dadewa to nidai kan uwarharke tayi min halarci don ta haifa min diya da yawa inba daga bayan nan da ta zama juya ba ta daina haihuwa nasan kuma tsufane tayi ya jawo hakan. Yanzun gashi ta barmu don kanta tayi tafiyanta ai mun morewa wanan dabban sosai ko yanzu ta barmu ai munci ribanta ko. Ballema bata tafi ba duk inda take idan ba yankata maishi yayi ba zata dawo gidan nan in sha Allahu komai daren dadewa kuwa nasan zata dawo garemu. Sororo Dije tayi da ledan data dauka wanda ya shigo dashi da nama zata ta wanke tace haba dai Amadi har son da kakewa uwargarke yakai haka yau kwana nawa da batan ta inane ba ace min anganka kana nemanta ba ? Ni kaina na zaga kaf gidajen unguwan nan na duba koda wanda ya ganta amma babu labarin ta ai ya kamata ka hakkura haka ka fitar da rai a zancen ta kuma. In sha Allahuma zata dawo don na yarda da hakan kuma an fada min hakan ma zai faru daga inda take takemai kallon kanka daya kuwa Amadi ya gane me take nufi yace . Dije uwargarke da kike gani alherice a garemu rabuwa da ita kinga zai muna jimame din haka kiyi fatan Allah yasa ta dawo gidan nan garemu. Ta dawo wani gida koka manta cewa a yanzu ita din ba mallakinmu bane wai da me itafa a yanzu don me zaka dauki sin duniya ka dora a kan dabba haka wai ? Murmushi yayi daga duken da yake yana fadin keba zaki gane hakan ba ai Dije amma nasan abinda nakeyi ni tace to Allah ya kyauta kada ka koma dan bautan akuya na mutanen kasan India. Suda kiri kiri zasuga ta mutu su nemi wata suna mata bauta kuma daga baya ko su gina gunkita su dinga bauta mata. Dariya ya kwashe dashi ya gama gyara gida ya koma gyaran wajen gidan su ya dade a can wajen yana gyara kafin ya shigo cikin gidan ya samu harta gama girki tana kokarin gyaran wurin. Karban aikin yayi daga hannun ta koma kofan dakinta ta zauna tana fadin yaro da iya aikin mata haka matar ka ta huta saika dinga miya ita tana tuwo ke nan. Daga duke ya bata amsa yana fadin dukama zanyi mata ita ta huta kina ma zancen mata wa zai bani yarsa garin nan an fara fada min cewa banda asali. Wane dan banzan ya fada ma hakana wani irin zancene haka nake ji a bakinka kai mutane akwai iya sheri garesu kaida ubanka ya bar garin nan yatafi ya barka a saman kafafun ka biyu. Amma aiku kuka hana inna tabishi yanzu ba gashi ta zauna garin ba da kunka hana tabin mahaifina ai kun yarda tabi wani daga baya kuma. Kai Amadi shin kanka daya kuwa a gidan nan koka fara shaye shayen zamanine da akeyi yanzu a a zan bar yata zuwa wani nisan uwar duniya da banda kowa a can ni ina nan cikin gusau zaune zama ? Ashe dama ni kaka zargi da hanaka zama da mahaifin haka kawai nika daukan yata in mikata uwar duniya ni ina nan nan niya gara dai su rabu din yafi min sauki da ace ya tafi da ita can inda ba a sani ba. Kina fadin wai ba a sani ba baku san garinsu ba kuka yarda yarku ta aureshi dole inga laifin ku a yanzu don na daina jin zafin mahaifina da nakeji a baya yanzu laifin ku nake gani. Shiru tayi tana bin jikina nata da kallon mamaki kafin tace shiyasa kataho min da zancen shi kwanaki ko ai tun lokacin na fara zargin da akwai wani magana a kasa da kake son fito min dashi. To bari kaji garin nan kaf ba wanda naji ya taba zuwa garin da yace ya fito saidai naji sunan garin a gidan redio jefi jefi. Amma dai ai cikin kasan nan yake ko koma ba kasan nan bane ya zama dole yanzu inje neman mahaifina duk da yayi banza dani nan cikin duniya amma nasan dole ina ranshi idan yana raye. Wa hwada maka ga garin da yake da zama taka maimai ko nan daya taho ai a karkashin Alh Abu dan canji ya zauna shina ma yayi auwalin aurene har muka yarda muka bashi ita. Daga baya da tahiya tayi nisa yake fada muna shima bai san garin su ba ya dai yaba da hankali nena ya tsaya mashi akai auren. Gara ma tun wuri ka fitar da zancen shi a ranka don kila ma baya raye yanzu ni haka nafi sawa raina don gaskiya inda Auwalu na raye nasan daya taho nan ko don kai. Dije ko bai raye zanje yan uwanshi su san dani a a nika zama nan ana tsangwamata kan laifin da ban aikata ba gara naje nasan asalina da anka fara fadin bani dashiya. Aiki ko ja a gabanka zuwa wanan garin har uwar duniya don baka san iya kwanakin da zakayi a hanya kafin ka kai garin. Zuwa lokacin yagama hasala da kakar tasa don da ace Dijen tasan yadda zuciyar shi ke tafarfasa a lokacin da bata yi wanan zancen dashi ba a lokacin. Damace gareshi a yanzu don haka bai cewa Dije din komai sai shirin tafiya daya fara bayan ya tambayu kan yadda zai kai kanshi garin mahaifin shi na asali. Tare da samun karin bayanin yadda zai iya gano mahaifin nasa idan ya isa wurin wasu abokan hurdan mahaifin nasa a nan gusau da yai zaman mutunci dasu a garin. Sallah asuba nayi na zauna ina tulawa a wurin kafin gari ya kara haskawa na fara jin motsi a gidan na mutanen gidan dake kara kaina a tsakar gidan ina jin motsin duk abinda sukeyi saidai ban fito bane waje lokacin. Bayan na shafa na mike na shiga bandaki wanka nayi don nayi saboda hakan don zuwa school dana saba fita da safe dana gama azzakar saina mike na shiga wanka. Na fito na shirya cikin dinkin atampa da akai min buje da riga na fito yar shar dani na mike na fito zuwa falon gidan namu. Babu kowa a falon saidai abinci da yan aiki suka jera a saman dining wata kafira da dan bujene a jikinta ta fito daga kitchen dauke da wani katon dood warmer a hannun ta tanufi dining din ta aje ta juyo sai lokacin ta ganni a zaune. Ina kwana mah ta fada tana dan rage tsawonta kadan don ban girma a gareni na amsa ina kare mata kallo tare da kyaman yadda na ganta nasan ba musulma bace. Don mu a lokacin zaman mu gidan ummah bata taba yarda ta dauki yar aiki kafira ta jefa cikin mu saidai musulma yar uwan mu da zata bamu tarbiya a tarevta dauketa tankar yarta na cikinta. Idan zasu tafi kuma a rabu a cikin mutunci da dadin rai ana kewan juna kamar kada su tafi amma gashi yau arniyace a gidan take dan yawo da buje kuma cikin kazanta haka irin nasu ko don ina kyaman hakane a raina bansani ba ? Hjy nakawo maki abincin ki a nan ne ta tambayene cikin girmamawa nace no ki barshi idan na tashi ci zan nemeki tace yes mah ta nufi kitchen inda suke aiki. Daga kai nayi na kalli dakin ummah wanda a yanzu mallakin mommy ce wai sai naji zuwa Abujan nan ya zame min dana sani don abin bakin cikin da nake gani a gidan ga zuwana. Karan budan kofa naji yasa na dago kai mommyce tafito daga dakinta tana kokarin nufar dakin Abba dake rufe sai kuma ta juyo ta dawo zuwa dining da nufin duba abinda aka girka na breakfast. Kullan farko ta bude ta rufe ta fara kwalawa kiran sunan wata da Tabitha daga can kitchen mai sunan ta amsa sai gata da sauri hjy ta fara fadin banace idan kun gama ku fada min kafin ku kawo kitchen wai meyasa ku bakwa jin magana ne ko koyaushe sai na dinga nanata maku hakan ne ? Dauki kikai min daki idan na gama zan kiraki fito dashi sorry ma Janet naba ta kawo ashe nan ta aje ai ban manta da dokanki ba. Common dauki ki tafi kin tsaya kina surutu tana fadi ta juya ta shige daki matashiyar matan tabi bayan ta duk wanan abin bata kula da cewa ina falon zaune ba ta shige dakin. Gabana ne ya fadi me za a jeyi da Abincin kuma a dakin mommy tsam na mike daga inda nake zaune din na nufi dakina dana fito gado na haye na kwanta ina faman tunane. Barcine ya soma daukana a hakan naji an turo kofa na bude idona mommyce tashigo a cikin shirin ta na fita aiki ganina na shirya tsam kamar mai shirin fita ta saki murmushi a fuskanta tana fadin. A, a my daughter wanan kwalliyan haka rangas ko wani wurin zaki tafi dagowa nayi da dan murmushi a fuskana na zauna ina kokarin sauka daga gadon tare da fadin ina kwana mommy ? Lafiya kalau ya gajiyan hanya koda yake da alama kin sauke gajiyan ma ai tunda naga harkin shirya haka fita zakiyine ta sake tambayana. A, a mommy ba inda zani kawai dai haka na saba dashi damani na fada na koma saman gado na zauna tace to ai hakan yai min dadi sosai don dama ga abinci can an gama sai ki fito muci kafin Alh ya fita dama baku wani gaisa sosai ba jiya ya shige part dinshi. Mommy bana karyawa da safe haka sai dai in an jima zan fito nace wajajen karfe goma kice min yar tawa baturiyace kema kina irin tsarinsu ke nan dai ? A a mommy haka dai na saba daman ni to ki fito ku gaisa da Abbanki yana falo zaune zan fada masu kadasu kwashe kayan abincin sai idan kin karya din yanzu taso muje kafin ya fita. Zaune Abba yake yana waya tana fitowa yake fadin kinsan fa sauri nakeyi kin kuma je kin zauna abinki can sai gani na fito bayanta hakan yasa yai shiru a lokacin. Har kasa nakai ina fadin Abba ina kwana lafiya ya amsa min dashi yace ya gida ya kika barsu a can , ? Kowa lafiya suna gaida ku amma ban samu zuwa gidan hjy na sallameta ba don nasan zai tambayeni hakan. Ba laifi ya fada yaci gaba da cin abincin shi da mommy din ta zuba mai wanan din kuma datasa akai mata daki dazun. Ta juyo tana fadin daughter idan kinzo karyawa wanan ferfesune a cikin cooler zakiji dadim shi sosai ga Abban kinan ma zai sha kefa Abba ya fada naji tace ai kasan ban faye cin kifi haka da safe ba. Kofa aka bude wasu mata biyune suka fito a cikin shirinsu duk muka dago muna kallo su . ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣0️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Matane sunsha kwaliyan su sosai zasu fita saidai ganin masu gidan yasa suka nufo dining din suna gaidasu da kwana a take naga Abba bayan ya amsa ya dukarda kanshi taci gaba da cin abincin shi. Sai addua nakeyi a raina a wurin don na sheda dayan wace jiya na fara ganine dana iso kafin mommy ta dawo ganin cewa ba zanyi masu magana ba don ko daga kai na kalli inda suke banyi ba alokacin. Zahra meet my sisters lawisa and Aina suma suna zama damune a nan gidan though suna service ne a yanzu su suna gaba dake ke nan ga komai. Ina kwanan ku na fada na kawar da kaina ban daiji amsan su ba nadai ji suna sallaman yar uwan tasu da fadin mun fita sai mun dawo ke nan tace yauma ba zaku karya ba ke nan? Mun makara zamu karya a can daya ta fada nidai ba zance naji sun gaisa da Abba ba ko sun sallameshi har suka fice daga gidan. Mikewa nayi ina sake kujera daga inda nake zaune OK zaki koma kifito anjima fa kici abinci ta kara nanata min nace to mommy na juya ina fadin Abba adawo lafiya ya amsa min kamar ba Abban mu dana sani ba a baya. Don gaba daya sai naga dabi,un shi ya canza min ga baki daya wanda hakan ya daure min kaina na kasa fahintar komai sai na nasa ko har yanzu yana fushi danine kan zance na da Amadi ? Ko kuma wani sabon sauyine kuma yazowa Abba din a yanzu ya daina yawan damuwa damu yadda ya saba nuna kulawanshi garemu a baya. Na fara kula da hakane tun zuwansu sallah inda baida lokacin kowa koda yaushe suna tare da hjy karima a falon shi ko sun fita zuwa unguwa ko a part dinta sunfi yin hakan a ranan girkin mama yafi sintiri part din hjy karima din. Sai gashi naga haka a nan kuma danazo dan kana daya kawai danayi a gidan na fara fahintar hakan ga Abba din nakai wani lokaci kafin na danyi barci sai shadaya daidai na falka don lokacin karyawana da yayi har ya wuce a lokacin. Namike daga saman gadon na nufi bandaki na kewaya na fito falon gidan na nufo da har lokacin kayan abincin na nan yadda suka fita suka barshi a wurin. Nasan mommy tabada umurni kansu aje min shi kada su taba haka kawai sai naji habkali bai kwanta danaci ba kitchen na nufa wurin masu aikin dake dan shakatawan su a lokacin. Ga wakan coci yana tashi a wayansu dayan ma tana kwance ta daga kafa ido rufe tana bin wakan da suke saurare din sai dayan dake tsayene tana fere doya taga shigowana. Sannu da fitowa tace min nace sannu kema nace ko zan iya samun ruwan zafi please na tambayeta da sauri dayan wace naji hjy ta kira da Tabitha ta mike zaune tana fadin. Anty kin tashi mene kikeso ayi maki a lokacin na dan kakaro murmushin dole a fuskana nace ina son ruwan zafine sai naga tana kokarin mikewa zaune da niyar tashi ta dora min ruwan. Nace no barshi barin dora kawai don nasan komai saboda wasu kayan kitchen din ma wanda mukai amfani dasune a baya har yanzu basuyi komai ba don ni dai banga wani abu sabo sosai ba a gidan da hjyn tazo dashi ba. Duk kayan da ummah ta barine da zamu koma zamfara Abba yace ta barsu nan koda zuwa ya kamata ya saka masu komai a can ma shine ummah ta barsu nan din don mun tafine da sunan zamu dinga zuwa hutu wurin Abba din lokaci lokaci. Zamu komane ne kawai gida mu saba da yan uwa da al,adun gida irin namu na can tundai wanan hearter dana daga ban mantawa fita mukayi da ummah da kawarta ta sayoshi a sahadda store lokacin sun bude tsore din sabo sabon budewa mukaje. Ban mantawa don ina da wayona a lokacin batayi amfani dashi ba sai daya dade aje sai haihuwan jamila ta fito dashi gashi ba a dadeba muka bar Abuja din zuwa zamfara. Wani bakin cikine ya kama min zuciyana nake fadin don me Abba yakewa ummah hakane wai duka maza dama haka suke su dinga banzatar da matayesu akan wata kodai Abban namune kawai halinshi haka wai. Iya sanina a nan Abuja matan da ummah ke ma,amula dasu makwabtan mu su kadaine ga mazajen su suna kuma zaman lafiya dasu hakama yayayen su suna jin dadin su. Amma mu ke nan yau ace wancan gobe ace wancan ke nan mu bamu da wanan gatan to don me na nasa don umma bata da iyayye masu karfine ko ? Na dawo nace aiko mama ba wani karfi a gidan su da taimakonta suke kuri kaf din su kuwa kodai don tana uwargidane kuma to ai ba wani ragaman uwargidancin da take samu a gidan namu. Tunda komai mama ke gudanarwa tun komawan mu gida din na gani tomeye hakan dama haka maza masu kudi sukene wai kome ? In hakane kuwa gara mutum ya auri wanda baida komai su zauna lafiya da miji yafi anty nace kawo na dora maki ruwan Tabitha ta fada na dawo daga dogon tunanen da nakeyi nace . No barshi kawai in dora nagode tace da kin kawo aikin mu ke nan ai yanzu mu nace ba komai ki huta abin ki na fara daureye jugdin saida na wankeshi tas don kyaman da nakeji. Sannan na tara ruwa ya cika na aje ya dan sha iska ina tsaye ina kara bin kitchen din da kallo naji muryan Tabitha na fadin anty nace abinci yana falo hjy yace kitchen in kin tashi . No bana cin abinci da safe na fada ku dauka kuci kawai ku wanke kayan na fada sai naga sun kalli juna sunyi yarensu kafin Jenet ta juya zuwa falo ta dauko kayan ta shigo dasu ta koma ta kwaso saura. Wanan miyan naga sun bude sun kalla nayi kamar bansan me sukeyi ba sai naji sunyi yare a tsakanin su can naga sun fara tsame abin cikin miyan kifine manyan yanka zai kai biyar. Sun tsame daga cikin ruwan miyan suka aje a cikin plate sai nagata juye ruwan miya ya wuce a sink ta tara kifin ta daure sai lokacin ta dago taga ina kallonta tace. Miyar ne idan mun barshi ciki zai iya bata kifin shiyasa muka zubar dashi ai murmushin yake na sake a gefen fuskana lokaci guda na juya ina kallon abinda nakeyi suko sunata yare a tsakanin su. Hjy don Allah kada ki fada ma Ajiya cewa mun zubar da miya zata iya koran mu gidan nan yau din nan basai gobe ba don Allah kada ki she ba kaine kaci ba fada zatayi muna sosai idan tasan hakan. Murmushi nayi kadan nace kada ku damu ba maiji idan ta tambaya ku fada mata naci sosai kadan na rage kukaci ok anty mun gode dayan na aika ta hado min kayan tea na aje a dakina harsu complaints da goldenmore sugar da sauran ajewa daki don bukata sai gata tadawo min da canji nace suje su rike. Wanan sayayya su na mayar abincina a gidan sai kuma indomei nakan bude fridge na dibi nama in girka muna a sayo bread mu zauna muci dasu ko Sydney kifin gwagwani. A wanan karon na kara godewa Allah cewa ni din na kasance ba mai yawan cin abinci bane sosai sai hakan yai min dadi don idan mommy ta dawo nakance na koshi da abincin dare bana cin abinci da dare ni. Hankalin mommy a kwance don tasan wasu dama haka suke a rayuwa basu damu da abinci ba ranan weekend kuma tare muke ci da ita indan tsakwara duk abinda naga taci a cikin jerin abincin. Ranan zata fita nake fada mata cewa zan shiga gidan makwabta dana sani na gaidasu naga sauyin fuska sosai a wurin hjy din saidai ta daure tace min kada ki jima a can din. In sha Allahu mommy ba zan tsaya don ummah ta fada masu zuwanane kada suga ban shiga ba tace is OK kamar na sani na dauki kayan shayin da sauran abubuwan da nakeci na boye inda bata gani. Don bayan fitana mommy ta shiga dakin nawa ta bincika kayana saidai ba wani abin assha da tagani a cikin kayan nawa. Tafito can ma ta tsure su Tabitha da tambayoyi a kaina sukace basu san komai ba a game dani don idan na fita bana fitowa barci nakan yi ko karatu a falo. Ban magana da kowansu abincifa ta tambaya sukace ina ci amma sai rana yayi sosai nake fitowa in karya saita washe baki tana fadin shiyasa nakejin dadin aiki daku Tabitha. Ban jima ba na dawo muka hade da mommy zasu fita take fadin har na dawo nace mommy sannu da gida ta amsa min tana faldin zata fita sai ta dawo nayi mata adawo lafiya na wuce zuwa dakina. Ina shiga dakin nabi dakin da kallon don na fahinci an shigo min dakin lokacin sarkokina da wasu abubuwa na duba suna nan yadda na barsu ba a tabasu ba. To me ake nema a cikin kayana na tambayi kaina ni daya a dakin saidai ban nuna nagane haka ba ga kowa don kosu Tabitha baki na rufe masu ina basu kayan kwalan da dan kudin kashi da wanan na saye su a gidan. Dije zanyi tafiya saina dawo ya fada daga kofan Dije din Amadi sai ina kuma yau tau zamu diba dai wani gari can inda ake samun hatsi da sauki mu dauko don haka zamu kwana daya ko biyu a can din saidai idan Allah ya dawo damu lafiya ga wanan ki rike a hannunki ya ciro hannunshi dake cikin aljihu da kudi yana mika mata. Karba tayi tana saka mashi albarka ya amsa da amin tare da fadin na tafi a gafarce mu yasa kai ya fice daga gidan dije bata daga daga inda ya barta ba aikai sallama a gidan ta amsa. Wani yarone ya shigo yake fadin ance anawa Amadi sallama Dije ta amsa da fadin Amadi yanzu ya fita daga gidan nan yayi balaguro. Yaron ya juya ya fita bai dade ba ya sake shigowa yace wai ance ina yaje dan nan ina zan sani ina nan zaune ta fada da alaman fada. Ta zata zai dawo a lokacin saidai shiru bataji dawowan yaron gidan ba kuma sai yamma ta fito kayan data gani a jingine cikin buhu ajeyine ta tsaya tana kallo a cikin mamaki. Kafin tace yanzu meye wanan Amadi ya aje min nan kuma ta nufi wurin kayan tana duba cikin mamaki takai hannunta taushi taji hakan yasa tayi zaton kayan gwajon shine ya aje a wurin ya manta kafin ya fita. Abinda zataci ta fita nema a waje ta sayo tuwo da miyan taushe irin na sayarwa da ake samu a layi ta sayo don taci don ba zata girka komai ba don Amadin baya gari. La,asarne lis lokacin amma ina kwance na kifa ciki ina tunane a dakin ni kadai naji wayana ya dauki kara lokaci guda ban dago ba don naso na share kiran a lokacin. Hannu na mika na dauko wayan na duba lamban kasan waje nagani yana kirana lokacin mamaki ya kamani tare da tsoron waye wanan din ke kirana. Kodai ya Jafar ne dake can na fada a raina nakai hannuna da sauri na dauki wayan muryan namijin bature ne naji yana fadin hey na amsa da hello. Yace young lady kina magana da Jerry daga Paris ko zaki tuna da mutumin da kika taba kira da wanan number shekara daya daya wuce akan wani wallet da kuka tsunta a cikin gwanjo. Cikin mamaki nace da wanan layin kuwa yace kwarai kuwa kun kirani kuna a Nigeria kun sayi kaya kuka samu wallet dina da kudi da katina nan dai ya tuno min da duk yadda mukayi dashi a ranan. Ohh i remember na fada yace don Allah idan son samune ko zan duba bayan wanan katin na fado mai wasu number dake rubuce a jikin takardan number guda ashirin ne. Kayi hakkuri na fada ka dan bani lokaci don yanzun katin baya tare dani don nayi tafiya amma zanyi kokari naga na turoma da number insha Allah. Koda na kashe wayan sai mamaki ya kamani don lokacin da muka gama magana da Baturen a ranan yace zamu iya amfani da kudin sai ya watsar da takardun na duka na tattarosu na na watsa jakkata ina ganin su kuma ban zubat ba. Haka kawai nake jin takardan zasuyi amfani wata rana son haka banyi gigin zubarwa na aje sai gashi yau wajen shekara daya da rabi ke nan saiga kiran shi ya shigo min a wayana da wata bukata kuma. Tambayan kaina nakeyi da yanzu na watsar da wa yanan tarkacen nasa yaya zanyi anya kuwama wanan dan katin yana nan kuwa a hannuna . Kallo lokaci nayi na mike da sauri zuwa bandaki na dauro alwala na fito nayi sallah a nan inda na sallame sallah na dauko wayana na kira ummah nace taba kanina waya muyi magana dashi. Ya amsa a hannun ummah din nan na fara masa bayanin abinda zai mun har dakina yaje da kyar na samu ya gano jakkar da nake nufi ya dauko yace min yaga katin a ciki naji wani irin dadi a lokacin. Nan nasashi ya katanto min number da mutumin ke nema a jikin katin ya turo min da komai yai mi kuma photo n katin ya turo duk a wayan ummah. Ba bata lokaci na turawa mutumin sako ban kira ba duk ni kadai a dakin nake bidirina nagama bayan nayi sallah na kwanta ban fito ba sai safe kodana fito babu kowa a gidan duk sun fita. Allah ya gani nikan ba zance naji dadin zuwa wanan hutun da nayi zuwa gidan Abba don irin sabin rayuwan da nake gani a gidan yanzu kuma Abbane mai yarda da hakan wai. Gudu sosai motan keyi don haka karfe shidda na safe suna kano suna karyawa inda daga nan zaiyi furfuren mota da zai shiga motan zuwa yola daga kano ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣1️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Jin yawan kudin motar yasa ya fara budan ido yasan dole gari da nisa sosai da nan din don sai a lokacin yaga kasadanshi na kamo hanya shi kadai zuwa wanan waje. Yanzu yake daya sani ya sanarwa Dije zancen tafiyan shi din duk da yasan cewa ba yarda da hakan Dijen zatayi ba. Amma a wanan tafiyan haka mai nisa ya kamata ace ya sanarwa Dije din kafin yazo ba wai ya kamo hanya haka shi kadai yazo ba yadda yayi din a yanzu. Sai Ido yake faman rarabawa yana kallon gari da ikon Allah gashi tunda ya bargida baiga wani idon sani daya sani ba a nan hakan yasakashi fara daya sani da ya hakkura ya zauna inda yafi wayau. Saidai a take wani zuciya yace dashi haba kamar kai ba namiji ba dai Ahmed haka zaka zauna ana ma gorin iyayye a cikin gari alhalin kana dasu raye. Waya sani ko mahaifin nawa baya raye yaba kanshi tambaya to ko baya raye dai zanga wasu nasan su su nasani suka tabbatar da ya haifeni a duniya. Duk da gajiyan dake jikin shi bai hanashi sakawa da kullawa ba a lokacin yana zaune a karshen mazaunin passengers ya kama haban shi da hannu guda . Wana fitowan ba gudu baja da baya gareshi ko ta halin kaka so yake yaiwa kanshi gata a idon mutanen da yake rayuwa a cikin su duk da mutane da yawa sun sha sheda shiba shege bane. Da ubansa sabani ra,ayi kawai aka samu yai fushin zuciya bai juyo ga danshi ire iren haka kowa ke tofa albarkacin bakin shi a kai suna fadin iya sanin su kan matsalan nashi dashi yake ganin shi kadai ya shafa. Don hakane ya yanke wanan shawaran a zuciyan shi cewa zai tafi har garin ya binciko mahaifin nasa ko yan uwanshi bisa taimakon wani mutum da akace tare sukazo dashi mahaifin Amadi din garin suna yara. Duk da mutumin ya nuna cewa shima baisan shi ba haduwa duniyace kawai sukayi a ibadan dashi har suka zama abokai har yakai sin sami ubangida dan zamfara da suke sana,an dabbobi tare har yakai sunji dadin mutumin sun biyoshi nan zamfara sun zama kamar yan uwa dashi. Amma shidai ainihin dan kanone kuma yasan shi mahaifin Amadi din yana fada mai cewa shi dan Mambila ne kuma ainihi iyayyenshi sanan nune a garin da kace gidan hardo Dume za a akai ka. Wanan zance Amadin ya rike a matsayin makami a gareshi yaji yana da karfin tafiya a zuciyar shi koba komai zaiyi kokarin kai kanshi garin ya binciko waye ainihin mahaifin nasa a nan. Haka yasa yai amfani da daman shi daya samu yanzu tunda ya gama karatun shi kafin ya fara wani abinda zai samu na dogaro da kanshi ya hada yan kudaden dake gareshi ya kulla wanan tafiyan a asirce ba tare da sanin kowa ba a cikin dangin shi. Tun yana kallon garuruwa har yayi barci ya falka driver sai faman sharara gudu yake dasu a mota saidai sun tsaya a wani gari sunyi sallah sunci abinci a garin. Dan samakon da akasarin passinger mutanen motan sukayi a lokacin yasa suka sauka akaci abinci suka kara daukan hanya kuma. Kwance nake ina barci ni kadai a dakin nawa sai faman juyi nakeyi a gado don mafalkin da naketayi marasa kyau daya shafeni gudu nake faman yi ina neman ceto. Don wani iska mai kama da guguwa dake bina a guje ina gudun ceto kada ya lailayeni a lokacin wani gidane a gabana na gani aka miko min hannu kamar an fisgeni da karfi alaman wani ya ceceni na falka a tsorace. Da kyat na bude idona sai naganin a wani daki na daban sai daga baya na tuna da inda nake na dade a hakana kafin na mike zuwa bandaki na kewa na fito. Duk da ummah ta fada min na dinga kokarin yin sallah dare amma sai nakejin kasalan yin hakan a gareni saida kyat nake samun daren da nake rayewa ina tsayuwan daren . Hakana koma wani barcin ya kara daukana wani mafalkin nakeyi saidai wanan karon ganin kaina a wani waje dake da yawan tumfafiya gasu nan birjit a wurin ba iyaka. Na rasa me zanyi a lokacin in ceci kaina a wurin ina nan tsaye ina tunane sai na kai zaune ga wirin ba motsin komai ina nan zaune ne na kurawa wasu halita a jikin wani iccen tumfafiya dake kusa dani ido ina kallo gashi ni ban san me nake a wurin ba, sai can naji motsin a bayana na juya . Wani mutum naga yana nufoni dattijone sosai mutumin yana cikin fararen kaya yana min murmushi tare da sallama. Kaman nin mutumin yayi min kama da wanda na taba sani ko naga fuskan a wani wuri kafin ya karaso nake faman tunanen hakan. Na amsa sallaman da sauri cikin damuwa yace zaman ki a nan shine alherin a rayuwan don zaki kubuta daga sherinsu har abada. Don kina tare dasu ta ko ina baiyanan ki a nan shine alheri a gareki ya zama hanyar kubutanki daga hannun makiyanki don suna son saka rayuwanki a ukuban su a yanzu na har abada. Saidai kuma zasuyi ta wahalan cin maki amma ba zasu taba samun nasaran iya hakan ba gareki don ke din da tsari a jikin ki wanda ba kowa Allah kewa wanan irin baiwan ba a rayuwa. Don ke din kina tare da tsarin Allah ko yanzunma suna kan neman ki ba zasu hakkura dake ba sai sunga abinda zai faru ya faru dake zasu dauka sun gama da rayuwan ki gaba daya. Basu san cewa kin riga da kin masu nisa ba a hakan sai daga baya zasu gano hakan gareji lokacin da basu iya komai a kanki zasu san suyi sake har kinfi karfinsu. Kinga hanya nan ya nuna barin gabas da hannun shi yace ki bishi zai kaiki gidan ku ba abinda zai sameki in kin shiga gidan in sha Allahu. Nuna min hanyar da yayi yasa na dago kaina ina kallon hanyar daya nuna min din babu komai a wurin sai yawan tumfafiya gasu nan kore dasu sunyiwa wani irin luf luf a wurin gwanin ban sha,awa. Na dawo da kallona ga tsohon saidai babu kowa a wurin kamar ba wani mahalukin da ya taba tsayawa bayan ni har nayi magana dashi a wurin na yunkura na mike haka naja kafata da kyar na nufi wurin daya nuna min din. A cikin ganyayen tumfafiyan masu tsawo da tsayin duhu nake tafiya da sauri sauri gudu gudu ina sauri in bar wurin amma bancin ma iyakar wurin ba a lokacin. Ban kuma fasa kutsa kaina ciki duhun ganyen tumfafiyan ba sai ganin kaina nayi a gidan kakan Ahmed tsaye ina dan waige waige a tsakar gidan su din daga haka. Har na falka daga barcin don alam din wayana dake kara a lokacin alaman shidda na safe yayi ke nan a gurguje na mike na shige bandaki na dauro alwala don na gama makara ga sallah asuba ranan. Wanan mafalkin yasa ni jin wani yanayi na daban a jikina don tun tashina nake jin kasala a jikina ko ina yana min ciwo zakice a fili nayi wanan gudun ba a cikin mafalkina ba. Ranan ban iya fitowa ko falo ba har su mommy suka fice wurin aikinsu ni kuma ina kwance a dakina a galabaice sai wajajen sha biyun ranane Tabitha ta leko dakina tana fadin. Anty Anty yau lafiya kuwa baki fito ba barci nake sosai a lokacin a galabaice nake jin muryanta sama sama a kunnuwa na hakan yasa ni bude idona da sukai min nauyi a lokacin ina kallon ta bushi bushi tsaye dan nesa kadan dani. A cikon murya mara sauti nake fadin yau bana jin dadin jikinane nake kwamce ina kokarin son in juya itakuma tana tsaye a inda take idon ta yana kaina tana kallon yanayina tare da fadin ayyah sannu ko . Na hado maki ruwan zafi ki sha shayi ta fada cikin tausayawa nace barin yi wanka na fito kitchen din tace Allah baki lafiya nagode na fada a daidai lokacin dana samu na mike zaune. Ta juya ta fita na dan dade a zaune don sanin danayi cewa baida kyau daga rashin ka kace zaka sauko daga kan gado ba tare daka dan dade a zaune ba na wasu yan mintuna kadan. Don irin hakan yana jawa jikin bawa wani matsala a take attack zai iya kama mutum a wurin yasa na saba da idan na tashi zan danyi minti biyu ko uku zaune kafin na mike na sauko. Bandaki na nufa na watsa ruwan zafi ko zan samu dan karfi a jikina na fito na murje jikina da manshafina na fito bayan na shirya zuwa kitchen. Ina shiga Janet ta shiga yimun sannu itama na amsa Tabitha ta fara fadin madam yau ta fita ta kwashe kayan shayi muma ba a bamu shayin munsha ba. Na danyi murmushi karfin hali ina fadin zakusha shayin ke nan tace in mun samu zamusha mana anty nace barin zo na juya zuwa daki na dauko kudi na kawo masu dubu uku nace su karba su sayi duk abinda suke son suci. Gadiya suka fara min na dora idomie a wuta na dafa nan na fara jin gulman mommy da irin halinta na samu abubuwa da yawa da nake son ji game da mommy din a bakinsu. Zaune nake na kasa cin abinci don bakina da nake ji harshi babu test a lokacin wayana na jawo na fara neman layin Ahmed saidai computer na fada min not richarble .. Kira kusan hudu nayi mai ban sameshi ba yasa nayi mamakin haka don yana ganin kirana yaka dauka ko ya bari sai ya mutu ya kira da layin shi. Irin haka yasa na kasa fahintar halin shi don shi mutum ne da sam baison aga gazawan shi a al,amari idan ya taso tsakanin shi da mutum din. Yau kwana biyu ke nan baya gidan ganin cewa yamma ya soma a rana ta biyun a daidai lokacin dashi yake can yana kokarin shiga garin yola Dije kuma a nan zamfara ta tayar da hankalin ta sosai. Har yakai ta fita ta samu malam tanimu da fitosanshi ke nan a lokacin take labarta mashi rashin dawowan Ahmed din gida da sunan zai shiga kauye ya sayo hatsi kamar yadda ya fada mata din. Dijeki kwatar da hankalinki duk inda yake in sha Allahu Amadi yana lafiya don ni jikina bai bani cewa wani abu ya sameshi a can ba kinsan tafiya yadda yake. Mai yuyuwa wanan karon yayi nisane da gida sosai don in kin kula abinci a yanzu yayi nisa sosai ba ako ina ake samun shi ba haka kai tsaye. Malam Tanimu Amadi bai tafiya irin haka yakan danjene ya dawo gida don haka donle in damu da rashin dawoawan shi haka yaufa kwana biyu ake nema ga tafiyan nasa. Namiji nefa Dije don Allah kijeki ki kwantar da hankalinki insha Allahu yana nan lafiya ba abinda ya sameshi a can saidai muyi adduan Allah ya dawo dashi lafiya yanzu kan. Wanan zancen nasu da malam tanimu yasa ta danji hankalinta ya dan kwanta ta ta koma gida da dan kwarin gwiwa ba kamar yadda ta fito ba da farko. Kowa ya fito a motan ga yamma da yayi sosai a lokacin don har wasu sun fara shirin alwala shima fita yayi da dan jakkarshi na ratayawa kalan ta maza a kafadan shi. Wurin wani dan Union ya nufa da yake gani dattijone a wurin yace don Allah malam tambaya nakeyi mutumin ya juyo don jin hausan shi yana kallon shi. Yake fadin mabila nake son zuwa don Allah ko za a samu motan da zata tashi a yanzu zuwa can ? Malam da yamman nan kuwa gaskiya yana da wuya a samu motan da zai tashi yanzu zuwa can don yanayi hanyan a yanzu. Amma ka dakata mu gani nan zuwa dan anjima amma da zaka bi shawarana ka bari sai zuwa safe kabi motan farko ka wuce kasan yanayin boko haram din nan da muke ciki ya fara kawo muna nan. Jin hakan yasa jikin Amadi din yai sanyi shi yanzu idan yace zai kwana a ina zai kwana ke nan don haka bashi da zabi in mota ta samu zai dauki kaddara hakana yabi hanya Allah ya tsaresu. Kaje can ka zauna mutumin ya fada yana nuna mashi wani benci a wurin Amadin yace bari nayi sallah a can na fito zan dawo yanzu in sha Allahu. Jeka Allah yasa mu samu motan mutumin ya kara fadi shi kuwa Amadin ya nufi wajen da yaga wasu na zuwa don yin ibada. Har ya idar ya fito ya dawo wurin ba alaman mota har lokacin yaja ya zauna a nan inda mutumin ya nuna mashi da farko kafin yaje sallah. Bai dade da zama wurin ba wata mota ta shigo cikin tashan yaji sunawa drivern kirari ana gaisawa dashi wanan dattijon yaje gurin shi shima suka gaisa. Daga can yaga mutumin yana masa hannu ya taso da sauri zuwa wurin su ya iso mutumin ke fadin kayi sa,a ga mota nan har gaba da mambila ya nufa shi sai su sauke ka su tafi. Kudin mota dubu biyu da dari biyar ne ka kawo a bashi dama mutum biyu yake nema ya cika kuma ya samu don ga wani dattijo can shima gembu zai tafi yace. Hannu ya saka a cikin aljihun shi ya ciro kudin ya mikawa mutumin saura dari biyu ya sake mika yace babba ga wanan kasha ruwa. Godiya sosai mutumin yai mashi don shi tausayi dattijon ya bashi a rayuwa yafi tsanan wanan aikin na Union din tasha sai yake ganin shi ga aikin malalatane. Sai kaga mutum har mutum.daya dace ace yana aikin karfi amma ya buge ga yin kamisho din mota ana bashi taro sisi zuciyarshi ta kara mutuwa . Wanan din ma ya ganshi ya dan tsufane yasa yaji tausayin shi haka kuma ya hango idon mutunci ga mutumin tun shigowan su cikin tashan dama shiyasa ya nufi wurin shi. Ba bata lokaci bayan shiganshi motar yana rugume da yar jakan shi motan ta tashi suna daga masu hannu da alama wanan drivern sananene sosai a cikkn tashan yola din. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣2️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Baka jin komai a motar sai kidan gurmi da irin wasu dirobobin nan kan saka a mota idan wanan ya kare wani kalan zai dauka su ukune a cikin motan daga driver sai tsohon nan guda sai ko kayan daya dauko a bayan motan nasa. Don haka motan yayi shiru sai kida ke tashi a ciki kawai yayin da Amadi ke faman sauraron fatawan malam daurawa ta hanyar saka earpiece dinshi a kunne a yar karaman wayan shi a lokacin . Idan malam din yaba da wani adduan da bai gane ba zaiyi ta faman nanata adduan yana bi a haka har barci ya dan daukeshi na dan lokaci. Mafalki yayi da har ya manta da cewa a mota yake lokacin ba a gida ba komai yake mafalki a kai ba sai farin cikin rayuwan shi watau zahra. Zahra din ya gani zaune a cikin damuwa ya karaso inda take zaune yana tambayanta ko lafiya ya ganta haka a cikin damuwa. Kai ta dago ta kalleshi da fararen idanunta ta dan yi murmushin yake gareshi tana fadin sun sakani a gaba brother sai kace ni kadaine diya a gidan mu. Why zasuce saini ni kadai why da suke min hakan zasu rabani dakai su waye zahra ya tambaya bakin shi na rawa ta dago kai cikin yanayin kuka ga hawaye ya bata mata fuska ta ko ina ta nuna tana fadin sune sune suke son ganin bayan mu. Juyawan da yayi yaga inda take nuna mashi din ne ya falka ya ganshi a cikin mota ana faman sharara gudu sai tsohon nan abokin tafiyan shi daga gefen shi zaune sai daya mutumin dake tare da driver a gaba. Dan gyara zama yayi yana fadin sannu baba jin haka yasa tsohon dan dagowa yana amsawa tare da fadin amma yaro kai daga nahiyan sokoto kake ko naji hausan ka ta mutanen wajajencan na sokoto. Eh baba amma ni daga zamfara nake ba sokoto ba zani neman mahaifina ne a nan garin ysohon ya amsa da na,am anan Manbila yake da zama yace eh to bandai sani ba amma yace shi mutumin mambila ne saidai kuma in anzo mambila din anfi sanin su da chedawa. Chedawa tsohon ya maimaita sunan yace anya kuwa a nan cikin mambilan zaka sameshi tunda naji kace chedawa sai wajajen tasanma su gurojje. Jin hakan yasa Amadin jin gaban shi ya fadi sai ya kasa daurewa yace baba ina ne hakan kuma ? Duk a cikin bangaren mambilawa yake saidai ba gari daya bane don akwai dan tafiya tsakanin shi da garin mambila din. Au bakone a wanan nan nahiyar namu ke nan drivern ya fadi daga gaban motan tsohon yace bakone bai taba zuwa wanan kasan ba. Yace wai ya fito yawon neman mahaifin shine daga zamfara dattijon ya fada jin hakan yasa drivern dan juyowa yana fadin daga zamfara fa kace kake yaro ? Wallahi daga can nake ya kara fadi yace kace kasha hanya da tafiya mai nisa ke nan, amma kayi kokori sosai wurin wanan tafiyan haka ? Drivern ya fada yana mamakin yaron kafin ya kara fadin da fatan kasan inda zaka sameshi dai ya tambayi Amadin ? Idan bai sani ba ai baya zuwa har nan da sunan neman shi duk yadda akayi yana da kwatancen inda zai sameshi dayan mutumin dake zaune tare da drivern gaban mota ya fada. Murmushi Ahmed ya sauke a fuskan shi yana girgiza kai cikin bacin rai yace ko sanin sa ban taba yi ba asalima dai tun ina goye ya tafi ya barni nida mahaifiyata. Na daizo ne ko Allah zaisa na gano inda zan sameshi amma bansan sunan garin da zan sameshi ba din a yanzu yaji drivern motan yana fadin. Kai mutanen mu akwai daukarwa kai nauyi zaka tafi kabar danka daka haifa da zufan ka babu ko waiwaye wanan ai yiwa kai zaluncine don duk abinda ya shafi jinin ka ya shafeka. Drivern motan nasu ke fadin haka yaci gaba da fadin kayi dabara yaro don haka shine gatan ka da cikar kimar ka a idon mutane don duk da mutane sunsan ta hanyar sunna akai haifeka wanan ba zai hana su soke dashi ba. Ai wasu mutanen suna yin abu a cikin duhun kai da jahilci ta yaya kasan kana da da a wani wajen zaka gudo ka barsu tsawon wanan shekarun mutumin dake zaune gaban mota tare da driver yake fadin haka. Wani lokaci kadara da nisan wuri ke jawo hakan saidai wasu suna irin haka da son ransune Allah ya kyauta tsohon dake tare dake tare da Ahmed din a bayan mota zaune ya fada. Duk Ahmed din yana jin zafin maganganun nasu a zuciyan shi saidai baida zabin hakan don bai sani ba ko ta sanadiyan hakan zai samu mafita ga tafiyan nasa. Haka sukai ta zancen su daya shafi irin matsalan nan yana sauraren duk abinda suke fadi duk yana jin zafin hakan amma bai saka masu baki a zancen ba. Kasancewa tafiyan nasu yayi yamma da yawa don haka duhun dare ya riskesu sosai a hanyan baida wani zabi sai wasiwasin yadda zaiyi idan sun sauka wani gari. Wayan drivern ne yayi kara ya dauka hakan ya saka motan yin shiru lokaci guda da alaman tambayan shi ake ko yana ina a lokacin don cewa yayi munashiga taraba yanzu. Nan Ahmed din yasan inda suke ya gyara zamanshi yana bin hanyar da kallo ba tare da ya furta komai nan zaka gane irin misikilancin shi na rashin son yin magana sosai da baiyi. Ina zaune falo tare da mommy data dawo tasa Tabitha ta kirani a dakina tana tambayana abinda ke damuna nace ba komai kaina kawaine yake dan min ciwo nasha magani kuma ya daina yanzu. Idan bai daina ba muje asibiti zaifi su duba idan wani abune yake damun ki na danyi murmushi ina fadin ba komai mommy naji sauki. Fada min dai idan kewa hjy kika farayi tun yanzu na sani nace a a mommy ba gaki ba tace nasani amma tun zuwan ki nima nasan ban samu lokacin zama dake ba gidan nan daughter. Kiyi hakkuri wallahi aiyukane sukai min yawa ga zancen bukin auren autan hamisu ga kuma aiki daya taso muna a office wanan duk ya dauke min hankalina. Wallahi har fita nake sonyi dake muje ki dan zabo wasu abubuwan bukatan ki a nan don kada ki takura don naga bakizo da wasu kaya masu yawa ba don kada ki dade ko ? Murmushi nayi ina fadin lah mommy wallahi ba hakana bane naga dai ba inda zanine yasa ban dauko kaya masu yawa ba dama ban fada maki har kano zamu tafi buki tare dake ba. Za,ayi bukin autan mu namiji zaiyi aure kinsan maman mu mu bakwai ta haifa mu uku mata da wanan da kika ga dayan maman mu daya da ita itace yar wanda zaiyi auren a yanzu ita kuma dayan yar kanwar maman muce ita. Dukkan su a wurina suke tuntasowan su danayi auren farko nake zaune tare dasu mijina na farko mun rabune dashi yarana suna can hannun shi biyu maza sai mace daya. Saidai nan gidan ku kuma idan na samu indada karawa ta fada tana dariya nace Allah yasa mommy muma mu samu kani ko kanwa don Affarace karama har yanzu su ummah da mama basu kara bamu baby ba kuma . Da alama taji dadin zancen nawa don yadda naga ta lumshe idanun ta tace watau zahra kin gane wanan halin naku yasa nake son ku keda mahaifiyar ku. Don idan kuna zama da mutum da zuciya daya kuke zama da kowa ba tare da wata manufa ba kinsan maman ku maimuna ido da ido ta kalleni tace dani ba daina haihu da daddyn ku ba saidai na saka a masai ? Wanan yasa nake son haihuwa yanzu sosai zahra ko don in nuna mata iyakarta ta gane ba aiwa Allah shishigi ga lamarin shi da sam banda ra,ayin kara haihuwa a rayuwata . Amma yanzu naji ina son na haihu a gidan ku nima na saka nawa irin a cikin ku naga yadda zatayi damu din a gidan lokaci daya duk muka juya don jin kamshin turaren Abba da mukayi alama ya shigo gidan ke nan ya dawo lokacin. Fuskan Abba a kanta yake fadin wai zama kikayi da yarki haka kuna hira kamar kin samu wata babba sa,arki kuna hira. Daddy ke nan idan uwa bata zauna da yarta tayi hiraba a yanzu dawa zaka zauna hirana da zahra naji dadinshi sosai don yarinyace mai hangen nisa sosai. Ni ki tashi da wana shirmen naki ki bani abinci Abba ya fada kamar wani yaro mai jin yunwa ita kuma tana kokarin janshi da wasa har dai ta mike ta wuce zuwa kitchen wurin masu aiki. Lokacin Abba ya kalleni yace maamah ya labarin karatun kine da fatan kina mayar da hankali sosai dai kuma ina fatan kin fita zancen wanan yaron mara asali ? Gabana ya fadi amma haka na daure nace Abba lafiya kalau Alhamdullahi bana wasa da karatu in sha Allahu shine amsan dana iya ba Abba din lokacin. Zanji dadi idan hakan ya kasance gareki don ina da hope maikyau a gareki don hakane bana son ki tsaya yin wasa ko kulawasu can idan kinyi hakan zamu shirya dake. A zuciya na bashi amsa da sabanin hakan matsalane ke nan ko amma fili cewa nayi ban wasa Abba kuma ban kula kowa yanzu duk ina da labarin komai Abba ya ban amsa. Shiru nayi na dan lokaci kaina yana duke kasa kafin naji fitowan mommy daga kitchen hakan yasa na daga daga wurin na nufi dakina don kada in tsaya idona ya gane min irin soyayyan da sukeyi kamar yara ko a gaban kowa. Daki na nufa zuciyana cike da maganganu kan zancen mu da Abba dana mommy din da mukayi watau dai Abba har yanzu ya dauki zancen Ahmed da zafi a ranshi ? Ni banga wani illa dake ga Ahmed din ba da ko yaushe Abba ke kiranshi da kaskantance kawai dai rashin fahinta ne wani tambaya ne yazo min to ko Ahmed din baida ubane shegene da Abba ke fadin baida asali ? Gabana ne ya fadin yin wa kaina wanan tambayan to ko shegene meye laifin shi tunda shi yana da natsuwa bashi ya aikata hakan ba ai. A take wani sashi na zuciyana ya bani amsa da fadin inko hakan ya tabbata ko ummah ba zata yarda ba balle Abba da yake na miji nima kaina duk da nasan za,aita aibantani kan hakan ba yarda zanyi da hakan ba. Ke nan taraiyana da Ahmed din dai akwai matsala ke nan don haka dole in tambayeshi inji gaskiyan abin daga bakin shi don ban taba kawo wanan tunane a kwakwalwana ba. Haka na ajewa raina zan tambayeshi labarin mahaifinshi dana yan uwanshi inji daga bakin shi don komai nason tambaya asan gaskiya tunda Abba ya nace da maimaita kalma daya haka a gareshi . Nasan talauci ba zai hana auren mutum ba tunda Allah shikeyin mai arziki jikin matalauci haka yayo matsiyaci jikin mai arziki don ba a san mai gobe zata zamawa mutum ba ai a rayuwa. Ni kadai a daki nake faman kullawa in warware don banda abokin magana a gidan daga mommy sai yan aikin ta da mukan dayi hira kuma akan abinda ya shafi girkine haka. Don kanen mommy dake gidan zan iya kirga ganina dasu a gidan don basu zama gida ko suna gidan ma ba ruwan su dani nima haka ba ruwana dasu don naga suna da gadara da jin kai sosai a yanayin su. Sallah nayi na koma gado don sam ban jin yunwa a ranan na kwanta a lokacin zancena da mommy ya fado min a raina nace watau ita mommy haihuwa take so a hakan da girman ta gashi ummah ma data haifi Affara mama tana fadin ta tsufa tana haihuwa balle mommy da zata girmewa ummah din nake gani. Ina nan ina mirgina saman gadon naji mommy ta shigo dakina wuta dake kashe ta kunna ta ganni kwance take fadin badai yarinyar nan barci tayi bataci abincin dare ba ? Kara lafewa naji kamar ina barcin gaske naji ta gyara min rufin bargo ta kawar min da rigana dana aje a gefen gadon ta kashe wutan dakin taja kofa ta fita. Ajiyan zuciya na sauke ina bude idona kallon lokaci nayi a wayana karfe goma sha daya na dare saura naga lokacin yayi saurin yi a ranan duk ban sani ba. Wayata din na kalla naji kawai in kira Ahmed mu danyi hira na danna kiran layin shi ya shiga yana ta ringing bai daga da wuri yadda ya saba dagawa ba idan na kirashi din. Sai can wayan na batun tsikewa naji ya daga yana sallama yanayin da nake jin muryan shi din yasa nake jin kamar a mota yake tafiya don karan iska da nake ji a lokacin. Ina kake haka nake jin wata kara kamar kana cikin mota yace muryan shi da nake ji can kamar yana yawo a iska yana fadin gani taraba zahra zanje wurin mahaifina ne. Na ambata Taraba fa kace Brother yace eh ina cikin mota yanzu idan mun sauka zan kiraki idan baki barci ba Allah ya tsare hanya nayi mai ina lumshe idanuwana a hankali daga inda nake kwance din. Baya mun gama wayan ne na ambata Allah mai tsarki da daukaka na godewa Allah da banyiwa Ahmed wanan tambayan ba har na samu amsa a wurin shi haka a cikin sauki. Da nayi masa tambayan dani zan rage da kunyar hakan shiyasa ake cewa komai yana son tunane da nazari kafin mutum ya aikata shi a rayuwan shi ashe . Hakan yasa naji wani natsuwa da dadi a zuciyana kamar an cire min lakkan jikina a lokacin yadda nake jin kaina a lokacin har wani nauyayyen barci ya saceni lokaci daya ban sani ba. Ahmed kuwa yana kashe wayan ya nisa ya lumshe idanun shi yana sauke ajiyan zuciya zakace yasan abinda ke a ran zahra ne a lokacin muryan tsohon nan dake kusa dashi zaune yaji yana fadin ai yanzu mun dan fita taraba bakaji yanayin ya canza maka ba. Yanzun zamu shiga hawan Mambilane daga nan mun fara tasan ma nahiyar mu na mambila ke nan daga nan ya zakaji yanayin garin ya sauya ma daga nan . Saidai tsohon bai gama rufe baki ba yaji driver na fadin banga mota nabi hanyar nan ba idan mun kai nan ga kadan mu tambaya muji lafiyan hanyan yaya yake. Nan yaga yan cikin motan a tsorace suna fadawa driver cewa ya dakata kawai su kwana a dan kauyen gaba zaifi da asuba sai mu kama hanya na gaban motan ya fada. Bari dai mugani malam idan hanyar zata biyu sai mu mike zaifi inji drivern shidai yana jin su yana zaune a bayan mota yayi shiru yana addua. Ummah ce zaune a falonta da safiya Tani maiyiwa ummah din aiki ta shigo ta sameta suka gaisa take tambayan ummah din ko anji mata motsin uwardakinta anyi waya ko da ita ? Ta kira jiya mun gaisa kin santa da shiririta ko sakarcine wai tayi mafalki ta falka da safe duk jikinta ya mutu ita tana jin tsoro ko waya fada mata mafalki gaskiyane oho ? Da sauri Tani din ta kalli ummah tace hjy kune dai baku daukan abu da muhinmanci a yanzu ai bai kamata ko kice haka ba da sau ki tambayeta kiji akan me tayi mafalkin aji ? Duk da dai ba duka mafalki yake zama gaskiya ba amma da haka dan karamin abu yake zama babba watarana saidai sakaci irin namu na mutanen yanzu ke hana mu dauki mataki kan abu sai yazo ya girma yadda bamu iya dauka muce muna neman sauki a kan abin. Yarki ta girma yanzu ba za,asata a sahun marasa wayau ba don tasan ciwon kanta yanzu kama yayi kiji irin mafalkin kinga in na sadakane sai ai mata sadaka a nan Allah ya tsare zaifi. Wanan ne kuma Allah bai ban ikon yi ba ko ince zan mata sadakan banyi ba gaskiya ummah ta fada a dan damuwan hakan don maganan Tani din yayi tasiri a zuciyar ta. Tasani cewa tun tana karama wani lokaci manya kance sunyi mafalki bari suyi sadaka don Allah ya mayar da abinda sukai mafalkin alheri garesu. Amma gashi ita bata bada daman hakan ba ga yarta sai binta da tayi da fada tana kira mata sakarci komai sai ta saka arai ya dameta don mafalki zatace tana jin ciwon jiki. Iyayye mu farga da wanan maganan a yanzu a kan yayan mu don a yanzu zamani na tafiya ne da nau,i biyu wayewa da jahilci don har yanzu akwai masu jahilci dake sihiri akan mutum kuma Allah zai iya nunama a mafalki wanan baiwane da yawancin mutane da yawa kedashi a cikin rashin sanin hakan garesu. Mata mu farga da yawaita yin sadaka ga yayan mu don min sadaka riga kafin masifa ne ga bawa sadaka baya tafiya a banza inji masana addini komai kankanta abin sadakan zaiyi amfani ga maishi. Musan man sadakan abinci, kudi, tuffafi kosai sugar kuli,kuli alewa naira darin ki sai yai maki riga kafin rayuwan ki dana yayan ki duniya da lahira. Amma yanzu wata ana sati daya ko fiyema da hakan bata mika wani abin ba da sunan sadaka saboda Allah da Annabi Allah ya kare ya tsare ya bada ikon yin hakan Amin. ZAINAB IDRIS MAKAWA 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣3️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Suna tsaye inda suka parker motan a wani dan kauye wani mutum yazo wucewa yake fadin yau tun karfe goma ai hanyar ba lafiya kunyi arziki da kuka tsaya nan din ai. Jin haka yasa driver fadin sai mu kwana a nan ke nan da safe sai mubi hanya zaifi idan mun fara ganin motoci sun fara tafiya dama wani lokaci sukanyi haka irin wurin nan saidai ba ko wani lokaci hakan ke faruwa ba. Da zakabi zance na kawai mu mike in sha Allahu ba abinda zai faru damu dattijon ya fada da sauri driver ya tareshi da fadin a,a baba kada muyi gangancin yin hakan mu dawo muna da mun sani mu dai bari ido na ganin ido mubi hanyan da safe kawai. A nan suka kwana cikin motan zaune barci rabi da rabi sai da sukai sallah asuba suka ga wata babban mota tabiyo ta wuce da kyat suka samu drivern motan ya tsaya suka tambayeshi yace hanya da sauki yanzu. Suma suka dauki hanya zuwa hawan mambila lokacin duk suna a takure don sanyin da yaiyawa a lokacin gashi babu wasu tufafi masu nauyi a jikin su da zai kare masu sanyi a lokacin. Ikon Allah Ahmed din ke kallo a lokacin don yanayin wanan wajen da bai taba zaton ko tunanen cewa akwai irin wanan yanayin ba a kasan nan. Don dubaga yanayinsu na zamfara na zafi daya fito cikin shi ga iskan zafi da rana a ko wani lokaci suna cikin hakan su a zamfara. Amma sai ga yanayin nan din ya bambanta da yanayin su kuma wai a kasa daya duk ake da wanan bambamcin yanayi din yana faman kiyasta hakan a zuciyar shi. Samari mun fara shiga yankin mambila fa daga nan da ace kasan barin da mahaifin naka ya fito kaga sai mu ajeka a daidai inda zai sadaka da gurin shi cikin sauki. Zama ya dan gyara don fahintar cewa dashi drivern ke magana a lokacin yace wallahi baba ban san ainihin garin da yafito ba na dan san cewa ance yace shi din mutumin chedewane. Zaka sha wahala koda zaka gane amma sai ka wahala sosai a gaskiya don gane mutum irin haka bai yuyuwa cikin lokaci daya haka kai tsaye dole yana son lokaci mai tsawo sosai don bincike drivern motan ke fadi. Hakane kan gaskiya na gaba motan ya amsa shima yana fadin ai irin wanan tafiyan yana son bincike sosai kafin mutum ya fito daga gida. Amma ka fito haka bakai bincike ba ka kamo hanya daga kai saikai zuwa neman mutum a irin wanan wuri haka kamata yayi kazo tare da wani ko ka bincika yadda zakayi saurin ganewa kafin kazo din. In sha Allahu ganewa zaiyi ai me tambaya baya bata tunda ya fito da niyar alheri a zuciyan shi Allah zai sadasu a cikin salama wanan tsohon na gefen Ahmed din ya fada. Allah yasa don yana da wuya a wanan zamanin ya iya ganeshi haka kai tsaye babu wani sheda da zaikaishi inda yake drivern ya kara fadi. Gaskiya yana da wuya kan ya gane haka kai tsayen nan yadda ya fito neman shi nan saidai a gwada kawai ko za,ayi sa,an hakan daya mutumin ya fada. Ina ganin aiga baba nan don yace shi a Gembo zai sauka kaga sai yai masa masauki ko wani taimako ga hakan don gaskiya idan ba haka ba kan zaka sha wuya gaskiya ga wana lamarin drivern ya fada a cikin muryan kulawa. Haka ba matsala bane idan zai iya zama dani mu dai tallakawane sosai ba wani gidan zamanine gareni ba donshi naga kamar dan masu haline ? Ta hali akeyi yanzu ya samu wurin mafaka shine abu na farko da yakamata ya farayi idan ya sauka din inji diban motan. A a fa ai kaji abinda baba ya fada daganin shi gidan masu hali yake ciwon hakane kawai ya fito dashi daga gida kaga kuwa aisai hotel irin wanan. Ba irin gidan su baba don baba yace shi tallakane baida hali kaga saukan irin wanan bakon ai matsalane wanan dayan mutumin ya fada. Ahmed din yana zaune yanajin zancen da kowansu ke fadi a lokacin har saida yaji driver na fadin kaiko dai ai sauki ake nema mashi yadda zai samu saukin lamarin ba zancen jin dadi bane a nan kaji yaro. Ahmed din yace hankalina yafi kwanci da nabi baba gidan shi tunda har ya amince da hakan saukine ai Allah ya kawo min ga hakan. Kaji gaskiyan kenan yaro ka fadi gaskiya ba karya Allah ne ya kawo saukin lamarin ya hadaka da baba a motan nan har tafiya ya hadaku inji drivern. Ya kara da fadin Allah yasa a dace kaji nasan irin abinda kakeji a zuciyan ka na zafin hakan don wasu ma na iya shegantaka su kiraka da sunan banza duk da sun san hakan ba laifin ka bane laifin iyayyen nakane ya jama hakan ? Insha Allahu zanyi iya kokarina kaji yaro ai da na kowane Allah dai yasa mu dace aganshi a cikin sauki yanzu dai muyi fatan Allah ya kaimu lafiya tsohon ya fada. Dijece tunda duku dukun safiya ta sallamawa malam Tanimu a cikin tashin hankali tana fadin malam tanimu kasan yaron nan bai taba irin tafiyan nan ba. Yaje haka ya dade ba tare da ansan inda yake ba ko yaje ni abinda nake son ku gane ke nan hankalina yaki kwanci jiya a raye na kwana ina tunanen ko wani halin yake can ciki ? Malam Tanimu ya nisa yace Dije nima lamarin ya fara dan taba zuciyana don tun jiya nakai dare a waje ina dakon ko zanga dawowan shi banga ya dawoba har na shiga gida. Bakaji ba ina fadi kuna ganin damuwata yanzu ba a wasa da lamarin batan mutum gashi ya tafi bai fadi inda zai tafi ba balle aje can din aduba ko lafiya yake ? Shike daga min hankali Tanimu Dije ta fada a cikin wani murya mai rauni yace yanzu dai barin fita zuwa bakin kasuwan su na yan hatsi in tambaya ko Allah zaisa in samo labarin shi a can. Tare suka fito cikin gidan malam Tanimu din iyalinshi na masu fatan Allah yasa a gano inda Amadi din ya shiga bayan sun fito wajene malam Tanimu din yacewa Dije ta koma gida shi zai karasa zuwa bakin kasuwa din ya binciko halinda ake ciki. Ya kama hanya ya ita kuma ta kasa shiga gidan sai kawai ta juya ta shiga dayan gidan dayafi kusa da gidan nata ta shiga taba labarta masu halinda take ciki na tashin hankali din. Suma sun nuna nasu tashin hankalin sosai a hakan sun dai dan jajanta mata sun bata baki ta danji sanyi ta koma gida tana dakon dawowan malam Tanimu din daga bakin kasuwa daya tafi. Malam tani ko a kasuwa yayi neman labari amsa daya yake samu shine rabonsu da Amadi kwana biyu ke nan amma dai yabada kudin hatsin shi ga ubangidan shi kuma an sawo mai har sun samu shiga sun zama kudi. Haka ya juyo ya dawo zuwa gida a sabule jiki ba karfi don rashin sanin inda yaron ya shiga ya samu iyalinshi a cikin jimamen maganan. Nan yake fada masu abinda ya jiyo a kasuwan tare da uwargidan shi suka dunguma zuwa gidan Dije suje su sanar mata da halinda ake ciki. Sunyi sallama sun samu Dije saman dutse da suke zama suyi alwala a sama ta zauna tayi tagumi da hannu daya tana faman tunane. Sallaman su yasa ta dagowa tana amsa masu ta gaida malam Tanimu din da dawowa gida tare da tambayan shi a gagauce da anyi sa,a ab gano inda yake din ? Girgiza kai Malam Tanimun yayi yana fadin wallahi Dije abin ya fara cin tura don kaf wurin nan nasu na zagaya babu labarin shi labari daya na samu shine yaba da kudin hatsin shi yace ba zai samu zuwa daukowa ba a ranan. Kuma har sun dauko mai suma suna dakon zuwan shine a yanzun don har sun sayar mashi dashi kudin yana hannun shugabansu na wurin da suke aiki tare. Kuka Dije ta saka masu lokaci guda tana fadin shike nan dan marayan Allah ya bata ke nan sun ingiza min keyan shi ya shiga duniya dan anga ya fara tasowa mun fara fita a cikin talauci shike nan sun kaimu sun baro. Yau in yaron nan ya bata har ya tabbata kurciya akai mashi me zan fadawa iyayyen yaron nan ni Dije sai kuma ta sake sake kuka cikkn tasshin hankali da ban tausayi. Har makwabta suka fara shigowa gidan kafin ance haka gida ya cika da mutane masu zuwa jaje labari ya fara baza gari cewa Amadi ya bata an masa kurciya ya shiga duniya. Sai gashi har an fara sakawa a median cewa ya bata abu ya fara yawo a cikin gari wa yanda suka sanshi sun shiga damu hankalinsu ya tashi a irin hakane har hanne ta gani a wayanta ta fara neman layin zahra hankali a tashi . Barci nakeyi wayan hanne ya shigo min da kyar na iya dagawa na amsa sallaman da take min din na dauka take tambayana wai naga labarin dake yawo a yanan gizo kowa ? Ban gani ba hanne na fada gabana na faduwa tace wallahi nima yanzu nagani cewa wai Ahmed ya bata ya bar gida an masa kurciya a wurin sana,an shi abokan gaba sunga ya taso sun batar dashi cikin duniya. Ahmed din na sake tambayan Hannatu din tace wallahi Zahra ashe bakiji ba shine ai yasa na kiraki yanzu in sanar dake ki san halin da ake ciki. Dan murmushi nayi nace to naga jiya munyi waya dashi da dare yace min yana Taraba state ya tafi wurin mahaifin shi kinga ko ashe ba bata yayi ba ke nan ai. Dan Allah ki bari Zahra kunyi wayafa dashi kikace nace zan maki karyane kan hakan nikan wallahi munyi waya yana hanya yake fada min. Amma kinga don Allah ki iya bakinki tunda bai fadawa kowa inda yake ba don yanzu kina furta hakan sai a canza maganan kuma ya koma wani magana na daban har Abba yazo yaji ya gane muna tare dashi har yanzu. Hakane kuma zahra Allah ba zan fadawa kowa ba tundama har kinsan inda yake ai dama hankalinane ya tashi da zancen batan da akace yayi wai an masa kurciya ya bar gari. Don Allah dai na rokeki hanne kada ki kuskura ki furta wani abu har ace nina fadi kinsan Abban mu zaiji zan kuma shiga cikin matsala ke kin sani. Tace wallahi na fada maki banyin zancen nan da kowa idan Allah ya dawo dashi ai zai nemi wanda ya bata mashi sunan aji ta fada. Nikan muna gama waya da hanne din nayi ta tirayin din layin shi baya shiga amma hakan bai dameni ba daga nan na fita zuwa kitchen na samu mutane mukayi ta hira har ma na manta da zancen. Don ban dauki zancen da ma,ana ba a zuciyana haka yasa banji komai ba a lokacin kan zancen har zuwa lokacin dana daidaici cewa mutanen gidan sun kusa dawowa na shige daki daga sunan sallah ban sake fitowa ba nayi wanka na fito nayi sallah na sake komawa na kwanta. Sai shida na fito gaida mommy don nasan ta dawo gida a lokacin saidai ashe shigowan ta ke nan gidan wai ta biya wurin tellan data bawa dinkunan buki ta karbo. Tana zaune a falo sai gani na fito da fara,a a fuskanta ta na karasa wurinta ina mata sannu da zuwa tace come come my daughter yanzun nake zancen in tura a kiraki. Kizo ki gwada kayan nan ko zasuyi sizes din ki don kwatancen ki kawai nayi mashi ya dinka maki duk da naso yazo ya ganeki ko kije amma yace aiki yayi masu yawa sosai. Na karasa zama ta miko min leda da kaya a ciki na dadu dasu sunsha guga na karba ina fadin thanks mom haba dai gwada mu gani ko zasuyi maki idan ba matsala ga dinkin. Karba nayi na fara budewa tace yawa kinga wanan shine za a saka ranan kamu namu ankone na gidan ango wanan din. Abu na farko dana fara dubawa shine dinkin bujen don ban saka bujen daya matseni sosai don haka Allah yayini ni bana son kaya su matseni tam a jikina sai in koma ban walwala ko sakewa karshe ma saidai in kyautar da kayan. Naji dadin ganin akwai space a dinkin tellan koda ya matse zan iya budeshi haka nayi ta dagasu har kala biyar tana min bayanin kayan da ranan da za a sakasu din. Bayan na gama ganine na hada a wuri daya na mike daga inda nake zaune na durkusa a gabanta ina fadin mommy na gode tare da dan fadawa saman jikinta ta dafa min baya tana fadin haba haba dai ki bari don Allah zahra . Kkme nayi maki kin cancanci hakan gareni tunda kun yaba dani har kuma kun yarda da zamana a cikin ku ba tare da nuna min hassada ba ko kishi don me nima zan gaza daku yanzu. Shigowan Abba yasa na mike da kayan a hannuna bayan na gaidashi na shige ciki ina tunanen irin hakin mommy dana kasa fassara manufabta a kaina yanzu. Daki na shiga na fara gwada kayan a jikina gaskiya kayan ba laifi ba dinkin ba ba kayan da akaiwa design din ba duk ko wani abin a yabane. Tunane yazo min bayan na gama ganin kayan shin me wanan matar take nufi dani hakane abinda ban yarda dashi ba shine dole akwai manufa ga zuciyan wanan matar a kaina. Saidai ban gane me take nufi ba take min hakan dole dai nasan akwaishi amma zan bita a hankaki har in gano hakan inda na godewa Allah shine banda rawan kai da zai hanani gane hakan da take min din. Gashi ga lissafina saura kwana biyu mu wuce zuwa kano kamar yadda ta fada min a baya dole gobe in bayar da kayan da zantafi dasu a kara wanke min a goge hakan yasa na lalubo wayana na kira ummah ina fada mata komai daya faru. Ki dai kula da kyau kuma ki natsu ki kula da kanki banda rawan kai Allah ya tsare tunda ba yadda zamuyi don Alh ya tsaya mata nan kuma suna ganin kamar wani munafuncine na kulla ga yin hakan. A sanyayyena amsa da toh ummah in sha Allah zanyi yadda kikace min din muka dauko hiran kanne da ita har ta basu wayan na gaisa dasu din . Saidai na yanke a raina muna dawowa zan koma gida don nagaji da zaman Abujan ba yan uwana da mahaifiyan mu a kusa saboda hakane nake zama a takure gashi ba wani sabawa nayi da mommy din ba sosai kamar yadda na saba da mama a baya. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣5️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Makewayin ba laifi don an shafeshi da siminti gashi da gani yana samun kula wajen tsabtaceshi ko uaushe haka kuma baka ma dauka gidan marasa karfine kake. Tufafin jikin shi ya fara cirewa kafin ya watsa ruwa ya dade yana cuda jikin shi ya kuma ji dadin ruwan sosai ya kwara ya fito take yaji wani iska mai sanyi yana dukan jikin shi. Da dan sauri ya karasa wanan sakin da Shattu ta nuna mai ya shiga bai sauya kayan ba gadon da ya gani a dakin yakai zaune a kai. Sai lokacin natsuwa ya fara zuwa mai ya fara bin ko ina na dakin da kallo babu wasu kayan jin dadi a dakin sai wanan gadon da wani mattacen kujera mai zaman mutum biyu kawai a dakin. A hankali yakai kwance saman gadon sai lokacin ya gane cewa saman gadon kara yake zaune ashe saidai yadda yasha gyara ba zaka gane cewa gadon karane hakaba. Tunane ya fara yi kota ina zai farayin abinda ya kawoshi wanan kasan don yadda yaga garuruwan yana da wuya a iya gano mai mahaifinshi haka kai tsaye. Dan dama saukin da yaji shine cewan da tsohon yayi zaibi masu irin sana,an mahaifin nasa a baya ya bincika masa. Yana cikin wanan yanayin na tunane har barci mai nauyi ya daukeshi a wurin na tsawon lokaci yana kwance yana barcin gajiya don akwai gajiya sosai a jikinshi gaskiya. Karfe biyu ya falka koshi ba don yaso ba sai don lokacin sallah dake ratsa jinin mai kula dashi da duk lokacin yayi zai tashi kome yakeyi yayita a cikin lokaci wanan ne ya falkar dashi daga barcin nasa a lokacin. Shatu kawai ya gani a tsakar gidan tana yan aikace aikacen ta a lokacin ya nufi ban daki ya kewaya ya fito ya fara alwala don sallah. Yana dakin zaune har akai la,asar ya fito waje ya samu itama Shattun tana daki lokacin hakan yasashi fita wajen gidan don dama maza ba a san su da zaman gida ba su sai mata. Sannu a hankali yake takowa daga inda yake tsaye kofan gidan bayan ya gama bin unguwar da kallo yana nazarin wurin can ya tako zuwa inda dabbobin gidan suke killace kamar yadda ya hango a sauran gidajen unguwar suma sunyi. Nan ya tsaya yana karewa dabbobon kallo yana mamakin irin kiwon da suka samu suka cika haka sukai kyau da dadin gani kafin idon shi can ya sauka kan wata akuya dake kiwo a cikin awakan dake cikin garken. Uwargarke sak yagani a idonshi saida abin ya firgitashi lokaci guda ga kuma akuyan na kallon shi ta tsura mai ido kamar yadda uwargarke kan kafa shi idanu tana kallon shi din wani lokaci. Kasa boye mamakinshi yayi don saida ya furta a fili yana nunata yace uwargarke ke nake gani ko gizo idona keyine ? Yarona ka samu tashi ashe yaji an fada daga bayanshi jin haka yasashi juyowa yana fadin eh baba ashe barci na samu nayi tun fitowana daga wanka. Ai hakan yana da kyau sosai gara dai daka dan samu ka runtsa din zaka samu ka dan walwale kadan gashi yanzu har kazo duban dabbobin mu. Eh baba kiwon sun samu kula sosai gasu sun banje suyi kyau sosai gwanin ban sha,awa tubarkallah masha Allah. Kazalika dana ai kiwo kula sukeso indai ana kula dasu ana basu abinci yadda ya dace sai kaga Allah ya tarfawa abin albarka kasan kuma mu filani ba a rabamu da kiwo ko da na kazane kuwa. Ya dan murmusa har lokacin idon shi na kan wanan akuyan yana kallonta cike da mamakin haka a zuciyarshi. Baba dama akuya sukanyi kama da junane ya tambayi tsohon alokacin da bai shirya hakan ba yaji tambayan ya fito a bakin shi lokaci daya ya furta hakan ga tsohon. Murmushi mai sauti tsohon ya sake ya dora da fadin yaro mutane ma anyi su da kama balle dabbobi da halittansu duk iri dayane . Sai kuma ya kawar da zancen ta hanyan fadin yanzu daga wurin abokina nake na soma tambayan shi labarin mahaifinka ko Allah zaisa a dace amma hakan bai samu ba don ya nuna min bai san wani wanda ya taba zama a wanan nahiyan na sokoto ba gaskiya . Saidai zai saka bincike a kai shima ta hanyan tambayan mutanen su don shima wani tsohon mafataucine daya jima yana wanan harkan na sayar da dabbobi a kudu. Sosai Ahmed din yaji dadin jin bayanin da tsohon ke mashi a lokacin nan dai ya kara kwantarwa yaron da hankali tare da bashi tabbacin cewa ya kwantar da hankalinshi muddin mahaifin shi dan kasan mambilane za a gano mashi shi in sha Allahu. Suna wajen suna hira har akai kiran magariba abinda yasa su dagawa ke nan shi Ahmed din ya shiga gida ya debo masu ruwan alwala ya kawo masu. Tare dasu akai sallah jam,i a masallacin unguwar suna cikin wa yanda suka dakata har a idar da sallah a lokacin bayan sun idar din suka nufo gida kai tsaye tsohon na gaba shi Ahmed din yana bayan shi. Ya dade a zaune yana maimaita kallon photo don shi kanshi yasan yayi kama da wanan guy din sosai sadai kamar wanan din zai dan darashi da fari da kuma tsawo haka kuma ya dan fi shi yasir din dan budawa kadan. A ina fattu ta sami wanan photon kuma wayeshi din na cikin photon da har yake da kama dashi haka kama ba kuma na wasa ba ? Da badon yasan cewa shine dan fari ga iyayyen shi ba da yace shima wanan din jinin sune don kamarsu har ya baci sosai. To a cikin dangi shi din dan waye da har bai sanshi ba bai taba jin wani yayi maganan shi ba kuma ko ta kamanin su duk da dai shi ba wani sanin yan uwama yayi sosai ba. Well zai kira Fattu din yaji waye wanan guy din kila a wurinta zai samu karin bayanin da yake son sani amma tabbas itama Fattu din taga kamar sune dashi yasa ta turo mai wanan photon da aka rubutawa Master namu. Master ? Master din me ya tambayi kanshi kafin yaja tsuki yana aje wayan a gefen shi ya dauko littafin shi yana dubawa. Naji dadin zama a dakin tsohuwar don kuryan ba hayaniya ko gittaiyan mutane kamar wancan dakin dana baro na farko da muka sauka sai nan din yafi mun can dadin zama. Saidai da alaman abokiyar zamanta a dakin itama tana ji da kanta don tun shigowan ta lokacin banyi barci ba muna waya da ummah ta shigo muka gaisa bata kara bi ta kaina ba sai harkokin gaban ta takeyi na shirin kwanciya ta fita batuna nima haka. Washe gari ma hakane mun daiyi gaisuwan safe da ita bayan mun sallame sallah daga haka kuma bamu kara yin wani magana ba karshema na saka earpiece a kunnena ina sauraren kira,a nayi barci don haka ban sam me akeyi a gidan ba kuma. Sai wajajen karfe goma naji ana tayar dani daga barcin na bude idona tsohuwan dakin ne mahaifiyar su mommy a kaina. Da sauri na kai hannu na cire abinda ke kunnena na dan yunkura ina gaida ita da kwana duk dana lekata da asuba nagaida ita tana fadin kina barci haka baki karya ba har wanan lokacin yar nan ? Zan karya na fada a sanyaye ina dan murmushi a fuskana toki tashi ga abin karyawan ki nan uwarki ta aje maki a falo tun dazun su sun fitane zuwa Na,ibawa gidan wan mahaifinsu. Na amsa mata da to ina kokatin mikewa zaune tana fita take kara fadin idan zakiyi wanka sai in saka a kawo maki ruwan dumi kiyi hakan yasa na gane ba zan samu ruwa a bayin ba ke nan lokacin. Nace wanka zan fara saina karya tace barin zo ta fita zuwa can saiga wata matashiyar mata ta shigo da ruwan wankan tana gaidani na amsa tace ga ruwan hjy tace a shigo maki dashi nan din. Nayi mata godiya tazo zata fita na kirata na mika mata dubu daya nan take ta washe baki tana min godiya ta karba ta fita tana murna ni kuma na mike zuwa ban dakin nayi wanka tare da brush na fito. Kamar yadda na saba idan ba makaranta zan fita ba ko wani waje nakan tsaya in bata lokacina a daidai wanan lokacin nayi sallah nafila na rokawa kaina saukin rayuwa da dacewa ga rahaman ubangiji da nemawa iyayyena gafara. Nan ma din hakan nayi don nayo alawala na fito nayi raka,a biyu na zauna ina addua a daidai lokacin wanan yarinyar da muka kwana saman gado daya tashigo dakin . Kallona tayi ta dauke kanta gefe taci gaba da abinda takeyi har zuwa shiga ban dakinta don ta kewaya sai gata tafito kuma a lokaci guda tana fadin. Don Allah a ina kika samu ruwan wanka ne nace wata mata ta kawo min nayi daga haka ta fice daga falo can naji muryanta tana fadin. Nima a saka a kawo min ruwan mana zanyi wankan yanzu kifita min a ido yar nan ko ita wanan bata da lafiyane kuma bakuwace ita kinga dole nu kula da yar mutane ko. Bandai san ya sukayi ba naga wanan ta dauko ruwan da kanta tashige bayi tana wanka har na gama shirina na nufi falon tsohuwar bata fito ba. Ruwan shayi na dansha koshi ban iya shanyewa duka ba nabar saura na mike na koma cikin dakin na haye gado wanan din na sama tana shiri kallo daya tayi min ta kawar da kanta gefe har tagama ta fice ta barni. Ina nan ni kaidai a dakin tunda ba sanin kowa nayi ba zuwa can rana sosai na fara jin muryan mommy sun dawo sunawa mahaifiyar su bayani. Zuwa can mommy din ta leko tana fadin daughter na tafi na barki ke kadai sai ta sameni a shirye na saka wani atamfa blue da adon farin filawa a jikina sai dan kwalin shi da gyale fari mai kyau a gefena ajiye koda fita zai kamani. To kinyi wanka ko nace eh hjy tasa an bani ruwan wanka nayi OK kin karya dai ko ta tambayeni eh na bata amsa cikin ladabi to mike ki fito waje mana cikin mutane ki zauna kin kunshe kai a daki ke kadai kamar amarya. Ko wurin kawar taki ba zaki fito ba kya zauna ke kadai ina abune a waya aina fita na dai dawone na fada ina ita maryam din ? Wace maryam na tambaya cikin alamun rashin ganewa wace kuka kwana a nan tare oho ta fita dazun na bata amsa. Taso muje ta fada ta juya tana fita daga dakin na mike don dole nabi bayanta wacan dakin da muka fara sauka muka nufa da ita na zauna a nan wanka mommy din ta shiga ta fito duk ina zaune saman gadon na dan kishingida a lokacin. Hankalina yana ga wayana ina duban sakonni wanda ya waci da yan course din mune nake charting don banda wasu abokan kirki da zan rika hira dasu. Muryan mommy ne ke fadin anjima za aje kamu na fada maki kayan kamu wanda mu zamusa yan gidan ango jin hakan yasa na dago kai na amsa mata. Ta shiga ta fita a dakin har yamma yayi aka fara shirin fita zuwa wurin kamu din lokacin na mike na koma dakin hjy inda kayana suke yanzu tana falo na gaida ita na shiga. Nan na samu wanan yarinyar maryam tana shiri itama duk da nasan zata girmeni gaskiya ko ba a fada ba na shigo banyi mata magana ba bayan sallama na shige ban daki dan ruwa kadan na samu a ciki saidai hakana nayi amfani dashi ina tsanda na fito . Falo na nufa na tambayi wanan matar ina kwatance sai gata ta shigo dakin da gani irin matan unguwar nan ne dakan dafa wani su samu inda zasuci abinci suma a cikin rufin asiri don yadda naga tana aiki kuma ana sata yi da wasu aike haka. Bayan mun shigo daga ciki nake fadin kin gane dakin nan nake son a wanke robobin ruwan nan a dinga saka ruwa ko wani lokaci don Allah. Wani kallo wanan maryam din ta jefoni dashi amma tana ganin na jawo jakka ina fadin don Allah koda wanine ki saka yayi muna hakan ga wanan kiba maishi don Allah a bar barin ruwa yana katsewa a ciki. Godiya matar ta fara tana fadin ai angama yarinyar arziki kada ki damu da komai baki jin babu tunda kema kina bayarwa ai har abinda bakice nayi ba za a dinga maku a dakin nan insha Allahu. Matar ta juya ta fita tana godiya ina jin muryan hjy mai dakin tana tambayan ta tana fada masu yadda mukayi naji tsohuwar tace ai tayi maganin ku shine daidai daku. Tare dasu mommy karima zaku fitane naji muryan maryam din dake ji da kai tana ganin tafi kowa a dakin ta fada na dauka waya takeyi yasa na shareta. Dake nake nace da su mommy zaku fitane ko mu fita tare don ni ba wai nasan su bane sosai nace ayyah wallahi ban sani ba gashi dai ina shiryawa . Maryam din ta fara saka kaya a jikin ta kafin in saka tana wani zuwa tana dawowa tsakanin falo da dakin kafin nima na saka kayan na fito shar dani a cikkn tufafin. Zuwa lokacin kusan duk wanda ke gidan ya saka ankon shi a jikinshi ana fita waje mommy ce ta shigo dakin da sauri tana fadin daughter kin gama shirin kuwa ? Eh mommy nagama mama ai tare zamu tafi maryam din dake saka wani abu a jakkarta ta fada sai naji mommy tace shike nan ma da kunsan wuri sai nace a baku key kuzo tare da angone kuma ku shiga cikin su. Wa zaija motar maryam ta tambaya naji mommy tace zahra mana wace keda mota babba na shiga wurin milayan biyu da rabi naji ance bayan wanan ma kina da wata ko ? Na dan gyada kai a hankali yarinyar ta kara kallona cikin mamaki mommy dai ta juya tana fadin barin gani ko za a iya yin wani abu ta fice daga dakin kai tsaye . Sai zuwa can mommy din ta aiko wai mu fito mubi wani usman a motanshi driver ya fita da motan da take son mu shiga din. Ba ruwana don haka yadda sukace zanyi don duk a takure nake zaune dasu mun fito din wani guy ne wace tazo kiran mu ta nufa tana fadin ya usman gasu nan sun fito. Yana magana da wasu ya juyo ya kallemu suma sauran kallon mu sukeyi a dan sama sama muka gaidashi ya amsa yana satan kallon mu can yace kune zan tafi daku ko maryam din ta amsa mashi. Nikan baya na nufa maryam ta bude gaba ta shiga wanan data kiramu itama ta biyo mu muka shiga zuwa wurin taron kan mu din . Wurin ya cika da taron maza da mata ga motoci nan ko ina ka duba anyi decoration irin na gargajiya anko kan ba a maganan shi yafi kala goma da idona ya gani a wurin. Yadda akai taron ya nuna angon dan gatane sosai don yannen nasa naji dashi muna tsaye a bakin motan da mukazo cikin shi don tawagan ango muka biyo mu. Wayana ne yake vibration daga cikin jakata nake laluboshi mommy ce na dauka take fadin kun iso ko nace eh mommy take fadin ki fadawa maryam cewa zaku shigo da angone akwai yan matan da zakuzo a tare din kifayi masa liki sosai a san dakin shigo na danyi murmushi ina kashe wayan. Abinda na kula dashi shine na farko mommy nada son asani sai nabiyu kamar suna da adawa a tsakanin su da yan uwanta sai kuma nayi tunanen ko don Abba ya ban kudin bukine a gaban ta oho ? Mun kai minti ashirin kafin ace mu shiga fili amarya naciki aka bamu hanya mc na shelan fadin ga angonne zasu shigo suyi liki. Kidan ya canza saiga wani da sauri cikin abokan angon na fadin ke dake dake ya nunamu mu hudu yace wai mune a gaba don Allah ace ni cikin mamaki maryam ta tabani na juyo ina kallonta. Alama tayi min da ido nace OK ya juya ya tafi haka din kuwa muka shiga wurin muna gaba sauran tawagan na bayan mu. Sam ban yarda nayi wani rawan zakewaba don dama ba gwanan rawa bace ni din har zuwa tsakiyan taron angon yazo ya tsaya kusa da amaryan shi. Nan wuri ya rude da rawa na fara ja baya kadan na samu wuri na tsaya ina kallon abindake wakana a wurin don babu ma yadda zaka shiga kace zakayi liki ai. Har yakai mc din ya roki mutane da a fita a ba amarya da ango fili don Allah saida kyar mutane suka dan rage wata gwaggonsu ta karbi abin magana tace bata son ganin kowa a cikin fili sai amarya da angonta kawai a fili. Dole mutane suka rage yawa bayani me gamsarwa tayi wanda yasa mutane suka natsu akaci gaba da gudanar da event din. A wanan lokacin da akace yan uwan ango su fito su nuna farin cikinsu ga ango maryam data dawo kusa dani ta tsaya take fadin muje mu dan likawa uncle mu fito. Tare muka shigo duk yadda bakuwa ko bako yake a wuri za ayi saurin gane hakan don daga ni har maryam din bakine dan dama ita wasu sunsan mahaifiyar ta. Amma nikan sai mamare sukeyi a kaina da tambayan yar waye ni din cikinsu ba amsa don basu tambaya kusa da wanda ya sani. Yan dari biyar biyar nake masu liki wanan yasa mc tambayan suna aka fada mai Zahra nan yake ta ambatan zahra Abuja. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣6️⃣ ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Muna fitowa ina rike a hannun maryam dake jana muka fito daga cikin filin zuwa waje lokacin naji wani shakat a zuciyana jikin mota na dan jingina ina dan fifita da hannuna. Wani wanda wanan ta ukun tamu da muka hadu muke tare ta kira tace don Allah ko zai wucene ya saukemu gida ta fadi sunan gidan su mommy din. Yace muzo ya kaimu mommy na kira na sheda matagamu zamu tafi gida don ban yarda inyi wani abinda bata sani ba ya zama min matsala a karshe. Mai motan yana ganin yan mata ya tsaya a wani shop yayi muna sayayyan kayan sanyi da su nama muka karasa unguwan lokacin dare soma yi. Bayi na shiga na samu wanan matar ta gyara dakin ta wanke bayin ta cika robobin dake ciki da ruwa tayi aiki gwanin ban sha,awa nayi sauri nayi alwala na fito har lokacin su maryam din ma basu shigo ba. Ina idar da isha,i na soma jin muryan mutane a gidan dake nuna an soma dawowa daga wurin taron ke nan a lokacin na cire kayan jikina na sauya zuwa dan rigan barci saiga maryam da yarinyar sun shigo sun sameni. Suna fadin ke ashe bayan mu anyi fitinane da yan gidan amarya sosai ayyah abu baiyi dadi ba na fada tace wallahi nan suke ban labari yayin da maryam ta miko min ledan tana fadin kici fa naga kamar har kina shirin kwanciya. Ni har nayi sallah zan kwantane yanzu kallon juna sukayi tace gashi munce zamu fita kuwa ke kuma kice zaki kwanta. Ai bani fitan dareni kome ki akeyi don yana zama min lalura hakan sai daya tayi saurin fadin ashe ba zaki dinner ba ke nan gobe ? Kaina gyada idan da darene sosai ba zani ba gaskiya kici mu bari muyi sallah nace komai ba zan iya ci ba yanzu saidai gobe kuma ? Humm,Ummm wanan akida kamar wata baturiya haka kina da ra,ayi kala kala a rayuwan ki maryam ta fada toke baki ganin su yayan hutune dama irin su kuma sai aure gidan gwanoni ko yan majalisa. Aiko baki fahinceni ba kowa da kalan ra,ayinshine bana dai cine yanzu karfe takwas nake cin abinci koda zanci din kuma takwas ya wuce yanzu. Aishiyasa nace sai yayan shugaban kasa nace niko kinga tallaka nake son in aura don a nan nake hango kwanciyan hankali yake sam bani da ra,ayin auren mai kudi ko mulki a rayuwana. Ke raba kanki da wahala yanzu na rabaki da auren tallaka wallahi garama mutum ya auri mai kudin komai ta famjama fanjau da ka auri tallaka sai kudi yazo kinga hutu a lokacin zai dauko maki yar gaban mota ace ke baki iya ba baki waye ba . Ai maza wallahi barsu nan inda kika gansu kawai matan yanzune daidai dasu mace ta juyasu yadda ranta yakeso kana kallo in kayi magana ace kishine . Zaman gidan mune ya fado min a raina don gaskiya ta fada tunda ga yar uwansu nan a yanzu ta mayar da Abban mu kamar karamin yaro sai yadda ta juyashi a yanzu. Mama dake magana ana ganin kishinta da hauka wai bata son shi da karuwa sai ita da yayanta kawai a gidan take son ganin shi dasu. Suna ta zancen su dai ina jinsu rabi rabi kuma yana ga tunanen zamani dake raina har barci ya daukeni a hakan na barsu nan suna hira ko sallah basuje sunyi ba a lokacin. Mommy ta leko ta samu nayi barci ko ta fita ban falka ba sai washegari da asuba na tashi don motsin tsohuwar da naji a lokacin ta shigo zuwa bandaki. Sun shiga gidan sun samu Shattu ta gama girki har ta kwashe tayi masu shimfida ta aje masu a cikin rumfar shan iskansu na gidan. Sukai sallama suka shigo takewa mijinta sannu da zuwa shima Ahmed din ya gaida ita tayi mai ya gajiyan hanya ? Ya amsa da alhamdullahi ta ga batar masu da abincin ta koma gefe daya ta zauna tana cin nata bayan sun zauna baban yayi mai bissimillah ga abinci muci. Ya gyara zama yana fadin baba kaci ka barmin idan kagama zanci ba zan iya hada hannu da kaiba kada nayi rashin da,a ga hakan . Daga can inda shatu din take zaune tana jiyosu tace dama nayi tunanen hakan yasa nayi dubaran zuma masa nasa shi kadai gashi can nakai mashi daki na rufe tun dazun ai. Lalai kana cikkn mutanen da yaro duk dabi,un ka na tarbiyan kwarai ne ka samu duk wanda ya baka tarbiya haka bai bayar a wurin banza ba . Dakai wani yaron zamanine zaka zauna mucine ba tare da daukan hakan komai ba samun irin ku yanzun a cikkn al,umma yana da wuya sosai gaskiya. Shattu ne ta mike ta nufi dakin ta dauko abincin ta kawo mashi yayi godiya ya zauna ya fara wanko hannunshi yazo ya zauna ya bude kwanon abincin . Kamshin man shanune ya biyo hancin shi da sauri ya lumshe idanun shi don Allah yayi shi da son man shanu a rayuwan shi sosai shi samune kawai baiyi yasa ya hakkura dashi. Bayan sun gama cin abincin dan hirane suka taba inda tsohin ke bashi labarin irin yadda suke kiwo su a nan don yanayi yasa komai ya dan banbanta da nasu yanzu. Shima Ahmed din yana labarta mashi yadda wurin su yake da irin yanayin da jaharsu yanzun yake ciki sun dan kai wani lokaci suna hira a tsakanin su shattune ta fara mikewa ta shiga ciki yayin da Ahmed din shima ya ga ya dace ya shiga masaukin shi ya barsu su dan gana hakana da iyalan shi. Yayiwa tsohon saida safe ya shige dakin ya turo sai lokacin ya tuno da wayanshi daya mutu tun a cikin mota ya dauko ko dan wuta bata kawowa don ta dauke da kantane. Zahra yaso ya kira lokacin yaji lafiyanta saidai hakan bai yuyuwa gareshi yanzu don daukewan da wayan tasa tayi din. Don haka ya lafe a saman gadon karan yana maida numfashi yayi da zuciyar shi ke cike da tunanen abubuwa kala kala yana nazari. Da farko mamakin ganin akuyan nan mai kama da uwargarkenshi yakeyi don yasan babu yadda za ayi uwargarke ta kawo nan idan ba aikin aljannu ba haka ? Sai kuma tunanen yadda zai iya samun mahaifinshi dayai kasadan fitowa gida ba tare daya fadawa kowa kudirin shi ba ya kamo hanya ya fito da badan Allah daya hadashi da bayin Allah nan ba da yaya zaiyi a wanan garin ta ina ma zai soma hakan yace yana neman mahaifinshi a haka. Sai kuma ya tuna da Dije wace yasan yanzu ta gama tayar da hankalinta gareshi na rashin dawowan shi gida din na tsawon kwanaki da baiyi ba kuma bai fada mata inda ya nufa ba da zai bar gida din. Donshi baida babban waya irin ta matasan zamani balle yaga abinda duniya ke ciki da idonshi ya gane masa yadda aka juye labarin tafiyan shi ya karade gari cewa an masa kurciyane ya bata. A karshe kuma ya koma tunanen zahra a gaskiya yanzun ya gama yarda da cewa skn zahra yakeyi sona gaskiya da baikoyiwa kansashi. Amma kuma akwai abubuwa masu nauyi a tsakanin su din na farko babban shine tabbatarwa mutane shi din ba shege bane da ubanshi. Tunda ya fara ganin kyama a idon mutane dake nuna mai cewa shidin baida asali yasan wanan zancen ba akan zahra ba kan ko wace mace yaje nema za a fada mashi hakan don ba a aure babu waliyyai ga mutum najini. Idan hakan ya taso mashi tunda ba zai zauna baiyi aure ba suwa zai nuna a matsayin iyayyen shi yanzu dolene hakan daya yanke din wa kanshi don yasan idan ya tsaya ba Dije shawara ba zata taba yarda da bukatanshi ba kai tsaye kuma ita ba zuwa zatayi ba nema mashi mahaifin nasa ba. Gashi ya kwaso kafa yazo garin mutane ba tare da sanin komai kan mahaifin nasa ba don baida wani sheda da zai gabatar da zaisa ayi saurin gano waye mahaifin nasa a yanzu. Dan dagowa yayi daga kwancen da yake saman gadon karan da yasha bargo mai laushi ya canza kama har baka gane cewa ba gadon zamani bane a dakin da sauri. Don tuno da lokacin da za a sakashi makarantar boko ake muhawaran sunan da za a saka mashi son anyi niyar saka mashi sunan kakan shi ladan a lokacin. Amma sai headmaster makarantan ya bada shawara a saka mashi sunan mahaifinshi don ko wani da yana son alfahari da sunan ubanshine ai a duniya. Sai yaji kakan nasa yacewa headmaster buba sunan mahaifin nasa sai headmaster ya gyara da fadin buba ai Abubakar ne akewa lakanin hakan wani lokaci don haka yake da Ahmed Abubakar a sunan shi. Lalai wanan zai iya taimaka masu yanzu wurin gano waye mahaifin shi indai har da sunan nan biyu yake amfani a nan din to hakan zai iya taimaka masu a ganoshi watakila. Da wanan zancen ya kwana a zuciyan shi cewa lalai zai fadawa tsohon wanan maganan ko zai iya taimakon su agane da sauri. Da wanan barci ya daukeshi sai gashi yana mafalki da uwargarke tana binshi tana wani kuka gwanin ban tausayi jin kukan nata yasa ya tsaya akuyan tazo tana dona kahonta a jikinshi kamar tana susa. Ganin haka yasa ya dauki hannun shi ya dora a bayanta yana shafa a hankali ji yayi ta rage kukan da takeyi din ya jawo hakki ya mika mata a baki sai taki ci tsugunnawa yayi yana fuskantan akuyan ya soma fadin. Uwargarke me kike so sai yaga akuyan ta juya baya kamar tana nuna mai wani abu ganin hakan yasashi dago kai ya kalli wurin da akuyan ke kallo. Baiga komai ba sai ganyayakin tumfafiya da suke birit a wurin gwanin ban sha,awa dasu suwa wurin lup lup dasu juyawa akuyan tayi ta nufi wurin da tumfafiyan suke. Shima mikewa yayi ya bita suna ta ratsa iccen tumfafiyan dake wajen sai ya hango wani mutum a zaune saman wata kujera ta alfarma ya bada baya yana zaune shi kadai a wurin. Tana kaiwa gaban mutumin daya shadda yana hakince saman kujera sai kamshin turare ke tashi jikinshi saita ta zube a wurin shima ya karaso yanawa mutumin sallama dago kan da mutumin zaiyi sai yaga wani dattijo farine. Mai son kamani dashi saidai wanan ba yaro bane shi kuma babban mutum ne a yadda ya ganshi zaune din da kuma kalar shiganshi da kujeran da yake zaune a kai. Ji yayi kamar an dukeshi ya tashi daga barcin sai gashi kawai ya bude idanun shi ya ganshi kwance cikin dakin nan na gidan tsohon da suka bashi ya zauna a ciki. Duk da yanayin sanyin dake garin hakan bai hanashi zufa ba dako har rufa yayi don sanyin daya kama mai jiki kafin barcin ya daukeshi bin dakin yayi da kallo na dan lokaci kafin mafarkin da yayi din ya dawo mashi sabo a ranshi. Daki daki yake tuno da abinda ya gani a cikin mafarkin nasa hakan yasa ya mike zaune yana kokarin sako kafafuwan shi kasan gadon karan . Kukan dabbobin tsohon yake ji daga waje wanda hakan yasa hankalin shi ya dauku a lokacin ya maida hankalin shi ga sauraren su. Kuka sosai sukeyi wanda ke nuna cewa wani abu yana faruwa da dabbobin a lokacin kusan tare suka bude kofa da tsohon daya fito a gigice shima yana fadin miko min fitilan mai haske shattu. Shima Ahmed din komawa yayi ya lalubo tashi fitilan suka cice daga gidan da sauri shida tsohon lokaci guda suka nufi wurin dabbobin da sauri suna haska fitila. Tun daga nisa suka hango babban bajimin saniyar tsohon a kwance yana shure shure hankali tashi suka nufi wajen tsohon duk a rude yake yana kiran innalillahi shi kawai yake ambatowa a lokacin. Baba kuna da tumfafiya a unguwar nan Ahmed ya jefo mai wanan tabayan shima a rude lokaci guda tsohon yace akwaishi can barin kadan yace ta ina ya nuna mai ya juya da sauri zai nufi wajen. Dakata muje tare da sauran dare ayanzu babu komai baba insha Allahu ya sheka guje tsohon bai yarda ba ya biyoshi a baya gudun kar wani abu ya sameshi. Suna zuwa da addua a bakin Ahmed din yakai hannu ya karo wani reshe na tumfafiyan ya juyo da sauri suka hade da tsohon tare suka juya Ahmed din yana sauri tun a hanya ya kara wasu ganye yake murzawa a hannun shi. Tsohon yana biye dashi ya rike saura ganyen da suka fadi a hannun shi yana zuwa gaban bajimin san dake kwace ya nemi hancin saniyan ya murza mai wanan tumfafiyan a hancin shi. Ya kara kallo wani ganyen ya murza yabi fuskan saniyan dashi duka har zuwa kahon zuciyar shi tsohon dai yana tsaye yana kallon ikon Allah don shi bai taba sanin wanan ismin ba a rayuwan shi. Zuwa lokacin kuma har wasu makwabta dake jiyosu sun fito daga gidajen su sunzo inda abin yake faruwa suna mamakin hakan. Bin gadon bayan saniyan yayi yana dan murza mata sauran ganyen a hankali yayin da saniyan kuma ta rage karfin shure shuren da rakeyi da farko din da alama abin dake damunta din yana gushewa a hankali gareta lokacin sun koma gefe daya suna kallon ikon Allah. Wai mamaki lokaci guda saiga saniyan ta fara atishawa irin ta dabbobi din nan da karfi zakace murane takeyi sosai a lokacin take fitar da wanan majinan a hancinta. Suna nan wajen aka kira sallah asuba don haka aka soma watsewa don haraman sallah sai tsohon nan dashi Ahmed din aka bari wanda har lokacin yana saman saniyan dake kwance tana samun natsuwa a jikinta. Tsohon ne ya iya fadin lokacin sallah na shigewa muje muyi sallah a barwa Allah ikonshi duk da yaga sauki ga saniyan don haka Ahmed din ya mike yabi bayan tsohon suka shiga gida tare. Bayan an fito daga sallah yawanci mutane suka nufo wajen don su jajantawa tsohon abinda ya faru dashi a tsaye suka samu saniyan yana halbin iska. Kowa a wurin yana mamaki zagayawa Ahmed din yayi yana kallon dabbobin dake tsaye cirko cirko suma da abinda ke damun su a lokacin. Baba ana samun rushin garwashi yanzu a kawo ai masu hayakinai kowa dake wurin ya kallo Ahmed din da mamakin jin hausan shi na yan sokoto a cikin su. Yarona meka fada nan ya kara maimaitawa basu gane me yake fadi ba saida yace garwashin wuta a kawo mashi aiwa dabbobin hayaki dashi san nan suka gane hausan shi. Tsohon ya juya ya shiga gida shi kuma Ahmed din ya nufi wanan wajen da suka debo tumfafiya a cikin dare kamar da mutane a wurin yake fadin sallamu alaikum tumfafiya jiya na maki laifi na dibeki kina barci ku gafarceni don Allah. Kaduwa da damuwa ya sani hakan ku gafarceni dan Allah yanzun ma nazo na dab debikine don Allah ya danyi shiru na dan lokaci kafin ya kai hannunshi ya mika ya fara kakaban bawan iccen tumfafiyan daya bushe a jikin iccen nasa saida ya tara da dan yawa yace ya gode ya juya ya wuce . Dawowanshi yayi daidai da da zuwan garwashin wutan ya zuba a cikin wutan ya aje tsakiya hayakin na bugun duka dabbobin wurin. Ina sam bankai ido ga kayab mutum ba wani yayi kadan ya saka min ido ga abina bana bakin ciki ko kyashi gun abin mutum dan wanda Allah ya bani yanzun kuma za a halaka min su. Haka ba zai taba yuyuba saidai muje tare da mutum idan yace zai saka abina a idon shi don ba zan yafe zalunci ba irin haka da rana tsaka. Baban ne mai saukin Ahmed din ke fadin haka kamar ya zare sai hakkuri da ban baki mutane ke masa suna fadin yayi sa,a ai wanan karon da har saniyan ya tashi bai mutu mushe irin wancan karon ba. Ya juyo yana fadin Allah yaga abinda ya gani ya turomin yaron nan a rayuwana shiyasa alheri yake da dadi don baka san a inda za a rama makaba. Yinin ranan dai sunyishi babu dadi a unguwar don shi da dattijon sun wuni cikin garke suna kula da lafiyan dabbobin nasu ne ana faman saka masu hayaki da dumi suna ji. Wanan ya shafar da Ahmed din zancen mafalkin shi abu daya ya iya tunawa shine cewa tumfafiyan nan da zaiyi amfani dashi ya gani a mafalkin shi a daren jiya din ke nan. Jin abu na tabashi daidai wurin mafalkin nasa har yana danjin zafin wurin ya juya don yaga ko menene yai karo dashi a lokacin. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣7️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Zaune yake gidin iccen mangoron dake kofan gidan a zahiri zaka dauka dabbobin dake killace a wuri daya yake kallo a lokacin don fuskanshi dake kallon dabbobin dake kiwo. Saidai a can kasan zuciyar shi tunanen halin da rayuwan shi ke ciki yakeyi idan bayi karya ba yau kwanan shi biyar ke nan a garin tsohon wanda kuma a kullun ana dan cigiyartawa koda Allah zaisa a samu wanda yasan waye mahaifin nasa a kasan. Saidai sunyi abune a dunkule don basu sanar a zamanance ba ko su cigiyarta ta hanyar daya dace subi na zamani koda ace sukai cigiya wurin uban kasan da haka zai iya taimaka masu har su kawo ga mutumin da suke nema din. Bakon malam musa kana jin dadin zama kai kadai baka sha,awan zuwa majalissane kayi hira ko baka da sha,awan hakane muyi sabo dakai sai zama kai kadai. Murmushi yaiwa saurin dake kaiwa zaune gefen shi saman dan iccen dashi Ahmed din yake zaune a kai yace ko naje majalissan ku ban san komai da zakuyi magana a kai ba yanzu zamana a nan ni kadai shine alherina don banji bangani daga abin ki. Kumafa kayi gaskiya don zaman majjalissa bai bar yaro ba baibar tsoho ba balle matar aure ko makaho duk wanda ya gitta sai an aza mashi ayyah a kai kafin yakai inda zai tafi din. Kaga ke nan kana muna wayau daka kebe nan kai kadai kana nazarin ka duk da dai wani lokacin zama a cikin mutanen yana da dadi don mutum na samun abin karuwa sosai. Dan bayaro kaine a nan kuma yau tare da bakon malam musa wani farin saurayi mai zubin fulanin asali ya fada yana karasaowa wurin su. Shima wuri ya samu ya zauna suna gaisawa kafin yace wai bako kai mutumin inane naji hausan ka daban da namu sosai yana kallon idon Ahmed din dake kallon su. Ni mutumin zamfarane wajajen sokoto hodi jam kace ka fito danisa kai bako aradu niko kano ban taba sani ba balle wanan garin sokoto ina dai jin sunan garin sosai a redio da waya kuma. Ashe Malam musa ba kusa ya fito ba dama harda yan uwa a wanan garin mai nisa haka gaskiya kayi tafiya sosai kafin kazo nan na farkon ya fada. Tafiyan kwana biyu da wuni ya kawoni nan garin ku kaga kuwa ai ba wani nisa mai yawa ga tafiyan ke nan Ahmed din ya fada cikkn zolaya don koshi da yayi tafiyan duk da tafiyan tana da muhinmanci a gareshi saida yayi nadaman yin hakan a zuciyarshi. Musanman yadda ya baro gida bai sanarwa kowa inda ya dosa ba wanda yasan hakan ba karamin tayarwa Dije da hankali hakan zaiyi ba. Amma shi hakan ya kama dole gareshi sai yayi wanan tafiyan don ya tserar da kanshi daga samun mutuncin shi da asali da aka fara kira mashi baida shi. Idan ya tsaya daka ta Dije da yan uwa ba zai taba samun hakan ba don sun tsaya akan dole shi mahaifin nasane zai kawo kanshi garesu idan har ya damu da danshi. Alhalin gaba dayan su kaf sun janye sun saka masu ido a yanzu ba wani wanda ke daukan kwandalanshi ya taimaka masu dashi duk da sunsan suna bukatan taimako a lokacin. Kowa yaja diyanshi a jiki sun waresu a gefe suna nasu lamari a tsakaninsu bayan shi malam ladan a baya lokacin da yake raye ya taimakawa yan uwa da abinda yake dan samu a aljihunshi lokacin. Yanzun ko kasa ya rufe ido tun mutuwanshi suka sakasu a gaba da wani surfan cewa ai gonan malam ladan din akwai kudin mshaifiyarsu ciki data kwashi adashe lokacin ta kara mai ya sayi gonan dashi. Dole aka saka gonan cikin na gadon su suka dawo kuma sukace ai sun tuna cewa gidan nan ma dasu Dije din da jikanta suke ciki yanzu da kudin tsohuwan su aka sayi filin har yai ginan. Wanan ne hukuma basu yarda da dashi ba kuma don angane suna son su wullakanta ahalin mamacinne kawai a duniya suke wanan kirkire kirkiren a yanzu din. Tun wanan case din suka dauki tsangwama suka sakawa Dije da ahalinta haka yasa karshe danta namiji daya tilo ya bar garin yai kaura ya koma garin ibadan da zama. Saidai kuma ko can din ma ba wani sana,an kirki yakeyi ba ana dai zaune hakanane sunan ba a garin ana wurin neman kudi don bai iya yiwa kanshi maganin dubu goma balle wanin shi. Haka yasa yakan dade bai leko gida ba don koda yazo din ma karshe idan zai koma na mota ma wuya yake masa yasa yanzuma ya daina zuwa ga baki daya garin. Su kuma diya matan na dije ita mahaifiyar Ahmed din tayi aure tabi mijinta kasan Niger state inda yake noma har zaman ya mayar dasu can na dindindin a yanzu sai can ba a rasa ba ta kan dan lekosu nan zamfara din. Haka ita kuma kanwarta a wani kauyen zamfara ne da ake kira silami take aure itama ba wani halin da zata iya tallafawa wanin ta don mijinta tallakane tilis. Wanan yasa suke zaune tsiya tsiya ita da dan jikanta a cikin rubaben gidan su da malam ladan ya mutu ya barsu a cikinshi. Saidai saboda gidan don rashin samun gyaran da baiyi lokaci lokaci saidai dan facin da Amadin ke yawan yiwa gidan tun yana karami har tasowa yanzu din daya girma don hali bai kai ba yasa suke zaune a cikinsa. Ko karatun boko da yayi Allah dai ya nufa sai yayi da taimakon Allah dana jama,a ya samu yakai secondary nan ma da kyar ya samu Allah ya rufa mai asiri gwanati na biyan kudi haka ma daya dauko karatun zuwa jami,a. Yasha korafi da ayi mugani na yan uwan kakan shi dana Dije din kowa ya dare ya zuba mai idanu shine ya hadu da madam na neman dan aiki yace zai iya da wanan taimakon ya samu har ya hada karatun shi na jami,a yanzu. Wai amma dai kai bako dama kasan ta kan shanuwa sosai ko dan naji iyayyen mu na maganan cewa duk yadda akayi kai din ka fito daga gidan manyan fulanine da suka san kansu da kuma sanin dabarun kiwo. A,a haaa nikan ai baffa shewa yayi yaron manya ne da ganinshi wata kila wani dangantaka ne ya hadashi da malam musa har yazo nan ya zauna dashi ? Dan uwan mahaifiyanane shi amsan da Ahmed yabawa samarin biyu ke nan da yake ganin sunzo don bugun cikin shine su san wani abu a game dashi dama. Haka kan don gaskiya baka da kama dashi don naji suna fadin dakai dan kasan nan ne sai suce kai jinin wurichedine don sune dabi,unsu yake irin naka sak naji baffana ya fada. Gaban Ahmed ne ya fadi don jin abinda dan bayaron ya fada amma saiya dake bai nuna komai a fuska ba sun dauki lokaci a tare dashi da suka fito sallah la,asarne suka rabu kowa ya kama gaban shi daga can din. Mamaki nayi kwarai lokacin da hjy karima ta kira layin wana tana sheda min cewa na fito na tari mutanen garin mu gasu nan sunzo daga zamfara din mu. Har na gama kimtsawa na fita zuwa inda suke ban gama mamajin hakan ba wanda ba wani abu nakewa mamaki ba sai yadda akayi wasu yan zamfara zasuzowa hjy karima buki tundaga can. Don naga ai buki idan bana mama ba basu zakewa haka har su kwaso jiki su zo idan buki ya sami ummah katsina koda sunce zasuzo karshe bamu ganin kowa har muje mu dawo saidai suba da excuse din karya suce shine ya hanasu zuwa. Daga karshe kuma muka gane saboda mamace don kada suyi laifi a wurinta dan abinda suke samu a daina basu yasa basu zuwa wani sha,ani na ummah din. Sallama nayi nasa kai dakin dasu na fara arba suna zaune a kasa sun baje sai abinci sukeci gashi an loda masu abincin a gabansu sai kwasa sukeyi kamar masu yunwa a ciki. Sai hakan ya bani kunya amma haka na daure na karaso ina fara,a a fuskana ina fadin gwaggo ashe kuna hanya sannuku da zuwa. Suka juyo tare da fara,a suna fadin a,a maamahce an zama mutanen kano ashe kina nan tare da maman ku amarya ? Eh daga Abuja danaje hutu mukazo nan din tare dasu au ashe dama kina can wajensu Abujane nace eh tunda akai hutu nake can ai ya hanya ya mutanen gida nayi saurin kawar da zancen a lokacin. Kowa lafiya kalau ummah kima jiya muna tare gidan ya mamman nake fada mata zancen zuwan mu saidai lokacin ba a gama tsayar da maganan ba don na daukama da wata cikin su zamuzo ashe ba wanda zaizo a cikinsu. Aiko za a zo ita kan hjy salma dake da yara kanana bata samun zuwa don makaranta gwaggo Ai ta fada tana kai loman abinci a bakinta. Hakane gaskiya yanzu ita bata faye zuwa wuri ba don yaranta ita dai yar mulkin daine kuma kunsan bata zuwa koda alama . Mommy ce ta fito take fadin yauwa Zahra kin fito nace kizo gasu gwaggon ku sun iso ku gaisa dasu dan dariyan yake na sake a fuskana nace. Wallafa ashe suma suna hanya ga tafiyan da dan nisa sai naji gwaggo shafa tace ai ma tafiyan kamar girshi yazo muna don masu son zuwa suna da yawa motar da yaya ya bayar kuma iyakan mu zata dauka. Ke nan ma ashe da babban mota Abba ya basu dasunfi nan yawa ke nan da basuzo su biyar ba sai ashirin tunda wurin kwadaine don suna ganin wurin samune nan. Duk a zuciyana nake wanan zancen ni kadai dan dama ance diya mace tasan zafin uwarta fiye da da namiji wani lokaci don haka ke nan ina jin zafin yadda dangin Abba kewa mahaifiyar mu nima. Badon komai ba sai don kawai suna ganin cewa ita ummah bazata iya masu wani hanya har su samu komai daga mijinsu ba ma,ana dan uwansu. Ina nan dai zaune dasu a dakin idan suna son wani abu zan tashi naje na dauko masu duk da mimmy ta kama kanta tana can tana sha,anin bukinta su kuma suna zaune kamar wasu yan kauye dole na koma saini ke kula dasu a lokacin. Ina nan zaune wurin su duk da hankalina yana kan waya amma ina sauraren hiran da sukeyi jefi jefi wanda gulman mama sukeyi kan cewa wai mama ta nuna bakin ciki da zuwan su a fili. Naji gwaggo shafa tace ai ba zamubi ta nata bamu don dan dan uwanmu mukazo ai ba don wani abu ba shi ya nuna yana son azo ayiwa matarshi kara a nan. Duk ina jinsu suna dan hiransu jefi jefi kawata maryam dana samu a nan yar yar mommy da muke kwana dakin tsohuwar a tarece ta biyoni. Kwance ta sameni a daidai kan gwaggo shafa saidaini ina saman digon kujera a kwance da wayata a hannuna ina duba. Take fadin au nan kike kinga yan garin ku yau kin manta damu ki tashi muje mu shirya za a tafi wurin kauyawa da andawo za a fara shirin dinner kuma . Kafin nayi magana gwaggo Ai tace keko taga uwayenta ai dole ta dawo wurin mu ta zaunamana wa take dashi nan wanda yafimu ai zamanta yayi rana garemu nan tunda ita karima bamu ganta ba tun dazun . Suna can sun tafi gidan da za akai amaryan ne amma zasu dawo yanzu ai tunda zasu wurin wasan suma maryam ta fada. Mikewa nayi na fara fita bayan nacewasu gwaggo su shirya muje can mu hadu da mommy din a wurin sukaji dadin hakan suma nan na barsu sun fara shiri. Wanka na fara shiga nayi na fito na samu maryam tana shiri take fadin wai wanan ne za a saka a wurin ni sam bai mun ba wallahi. Ai kinsan anko ba sai ra,ayinka ba abune na kowa don haka ko bai maka ba saikayi hakkuri ka saka a jikinka kawai hakane ta fada balle kinsan duk wanan kayan ai mommy kice ta zabosu can Abuja . Kinsan ita tanada wani ra,ayi na daban dake hadasu da yan uwa halan ku baku gama sanin halinta bane a gidan ku ? Don itafa mama karima idan ta zauna a wuri dolene a bita ko kuma ta hada mutanen fada ko tasa dole ku tsani juna a tsakanin ku . Bari kawai basai na fada maku halinta ba kuda kanku zaku sani nan gaba don duk wanda yayi kokarin nuna cewa ya fita nan take zata tsaneshi. A yanzu duk amfani takeyi daku hakan dole tana da wani manufa akan ku da takeson ta aiwatar nan gaba don haka take kwanta maku a yanzu. Shigowan dayan kawarmu dakin yasa tayi shiru ga abinda take fadi din a lokacin don kada wanan din taji me muke fadi a lokacin. Niko da tasan halinda zancen ta ya sakani a lokacin da bata fada min wanan zancen ba gaskiya don gaba daya hjy karima ta fice min a rayuwana harma na koma tsoronta ko a lokacin. Haka muka shirya da kyar na samu motan daya daukemu tare dasu gwaggo zuwa inda ake kauyawa din har mukaje muka dawo nice ke fama dasu lokacin. Sai dare mommy ta dawo lokacin har an fara shiri wai zuwa wajen dinner da za,ayi a ranan saidai banda niyar hakan don na fadawa su maryam cewa ba zanje bani saboda dare . Don haka tunda naga su gwaggo sunci abinci sun kwanta a inda muka gyara masu nida maryam na dawo na kwanta abina a dakin tsohuwar nan. Bayan mommy ta dawone ta samu sun kwanta take fada don me zasu kwanta a falon ni ina ina dana barsu a nan kwance gwaggo shaface tace aiko tayi kokarinta damu. Don ko nan din ma itace ta gyara muna muka kwanta to ai sai ku tashi muje wurin dinner ta fada da sunso suki amma kuma suka shirya suka tafi. Basu dawo ba sai karfe daya da wani abu na dare kowa ya samu wuri ya kwanta maryam ma bansan dawowanta gidan ba lokacin don na dade da tin barci ko ni. Ayi hakkuri da wanan din busy nake kwana biyun nan. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣8️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Zaune suke shida malam musa a rumfar shan iska yayin da Shattu ke daga can gefe daya tana aikin tsuntar shimkafa a cikin tire ta mayar da hankalinta ga abinda takeyi din a lokacin. Magana dattijon keyi saidai yaron bai motsa ba a lokacin ma,ana zuciyan shi nawani tunane a lokacin bai tare da dattijon a zahiri. Ikon Allah yarona tunane kakeyi haka kai nisa har bakaji me nake fadi ba yana dan buga alkalamin dake hannun shi saman allo iccen da yake rubutu. Hakan ya dawo dashi daga tunanen yana sauke ajiyan zuciya lokaci guda dattijon yake fadin kada ka halaka kanka da tunane dana insha Allah zaka sadu da mahaifinka da yardan ubangiji. Zama ya gyara ya dan murmusa a fuskanshi yana sam baba ba wanan nake tunane ba a halin yanzu kakata dana bari a gida cikin damuwa don da sunan kwana daya. Yanzun gashi ina batun shiga sati na biyu ban koma gida ba zuwa yanzu nasan tana can ta shiga damuwa don zata dauka cewa na mutu ko nayi hatsari ko kuma ansaceni ne abu dai makamancin hakan yasameni ne a tafiyana. Nayi hakan ne kuma don nasan idan na fadi inda zanzo ba zasu taba barina nazo nan din ba ni kadai haka. Haka zalika babu ranan da zasu kawoni gareshi har yasan ina raye ni bukatana a wurin mahaifina shine yasan ina raye a duniya ya dauke kamar ko wani da a gareshi koda bai bani komai nasa ba. A rayuwana a hakan na fara fuskantar kalubulanta a wajen mutane don har wasu na tantama a kaina yanzu haka din wanan ne dalilun fitowana daga gida nazo nan neman mahaifin nawa. Gaskiyane don ko baka fada ba nasan za a zo wanan wurin zuwa gaba don duk lokacin daka daukowa kanka zancen aure ko wani mukami wanan zance shi makiya zasu rike a makami gareka. Dukko da sunsan cewa kai din ba shege bane amma haka bai hana a jefaka da wanan kalman mai zafi a zuciyar ka. Sai dai barin gida da kayi ba tare da fadawa kowa inda zakaba a wana zamanin gaskiya kayi kuskure sosai a nan don hankalinsu zaiyi matukar tashi ga rashin sanin inda ka shiga yanzu. Don haka kayi kokarin kira ka sanar masu cewa kana nan kuma ga abinda kazo yi a nan din kadai riga da kazo din duk mai wani korafi kan hakan yanzu ka shiga gaban shi kuma. Ahmed din yace baba nagode insha Allahu zanyi yarda kace min din nayi zan kira in sheda masu ga inda na tafi su kwantar da hankalinsu a kaina. Gaskiyane kayi kokarin yin hakan idan ka samu daman hakan kuma gaskiya suyi kokari wajen baka tarbiya irin haka mai amfani a gareka nan gaba zakayi alfahari da hakan in sha Allahu. Nayi mamakin yadda mommy ta bata rai ga rashin zuwana wurin dinner har bata iya boye min bakin cikin hakan ba duk da har gwaggo shafa ta fada mata gaskiyane ban fitan dare don ina da matsalan hakan idan na fita din. Batayi magana ba sai fuskan data canza min hakan bai dameni ba don ba haduwa mukeyi ba sai lokaci lokaci don haka canza fuskan bai wani damuna ba. Ranan da aka daura auren kuma suka aza wani bidi,a wai wankin ango wanda ba kowane keyinsa ba sai dai yan son bidi,a irinsu. Za a hadu maza da mata yaro da babba yan uwa da abokan arziki afito da ango da amaryan shi a dinga zuba kudi ace ana neman wanan ko waccan tazo ta sayi bakin angon da sauran su. Inda yan gidan amarya suma zasuyi nasu bajinta su bada kudin ga ango daga mahaifan amarya din da sauransu dai. Wanan kan naje wurin don karfe duhu akace za a fara amma basu fara ba sai karfe biyar aka aza bidian wuri ya dauki cida da mutane. Don muyiwa mommy kara duk dana kula data raina da kuran gwaggonni din da matan ubanan namu dasuka zo mata karan sai ta sharesu basu ganin ta sai nice zan fito na nema masu abinci da ruwa ko wani lokaci . Allah ya taimakeni na samu wanan matar da tun farko na sayeta take min komai yanzun ma din itace min tsaye da dawainiyar su gwaggo din don ita hjy karima batayi hikimar yin hakan ba a ranta. Mun fito munyi barin kudi tare dasu maryam dasu gwaggo lokaci guda ba kunya saiga hjy karima dama ta manta da zancen su gwaggo din tazo tana washe baki a wurin mu tana fadin wai mun fitar da ita kunya sosai mun kara mata girma da kima a idon mutane ai. Ko ta manta da maryam na wurin ne saidata wucene maryam ke fadin andaiyi hasara wallahi dafa su mummy na take wanan zancen wai. Yan uwanta ke nan tayi adawa dasu inaga kishiyoyinta ina ganin daddy ku baisan auren ta biyar ba dashine na shida kuma bata zama da kishiya duk inda taje sai ta watsa matan gidan ta koma ita kadai karshe in mijin ya tsiyace ta gudu ta barshi bakunya ko tsoron Allah. Irin wanan halin ne ke hadata fada da yan uwa don su basu son abinda takeyi din sai mama Rufaida da tasu yazo daya ko ina suna tare dasu a manne. Koke dazun ai naji su maman mu na fadin wai zata fara nuna maki halinta don jiya taso kije wurin dinner nan don tasan akwai diyan manya taci kasuwa dake ta hakan . Sai kuma tayi rashin sa,a bakije ba shine suke ta zaginki wai zatayi maganin ki ai sam mun manta gwaggo shafa tana tare damu take wanan zuban haka . Saiji mukayi tana fadin dama ai daga ganin wanan matar da barikanci a idanunta ni wallahi kar nake kallon ta in ma iya shegene ai gidan tazo don tsab maimuna zatayi maganin ta. Ke kuma nasan zuwan dole kikayi shiyasa banji komai ba koda maimuna ke fadin wai munafunci aka kulla da zuwanki wurinta hutu don ai mata bakin ciki ita da yaranta. Ni kuma nasan idonta hjy salmace ba zaki taba zuwa ko ina ba idan ba tare da ita ba wanan zuwan ma nasan yayane ya saka kizo don tayi mai dadin baki. Aifa da haka zata sayeku kaf daga karshe sai duk kun raina kanku da ita don bata da kyau idan halinta ya motsa kin ganta nan ni bakiga ko gaisuwa bamayi da ita ba . Nidai shiru nayi ina saurarenta sai gwaggo shafane ma ta biye mata take bata amsa a karshe wuri na samu na zauna suma suka biyomu suka zauna din. Muna nan zaune a wurin saiga wata tazo wai nazo don Allah yayanta keson magana dani yi nayi kamar badani take ba don hankalina yana gun wayana banko kallon bidirin da akeyi a wurin. Maryam ce ta dan taboni nadago kai take fada min abinda budurwan tazo dashi dan murmushi nayi ina fadin ayyah don Allah ki fada mai tare da iyayyena nake zaune ai. To ki ban number wayan ki saiya kiraki nace bana haka ni keko tashi mana kije kiji gwaggo sha ta fadi Allah ya taimakeni budurwan bata jimu ba nace ba inda zani numban dai aka bata ta tafi. Ganin samari zasu rakura min kuma ga magariba yayi yasa nace su tashi mu tafi maryam tace ina zaku samu mota a nan. Nace kada ku damu zamu samu a daidata sai mu shiga hakan mukayi muka samu masu adaidaita muka shiga sai zuwa gidan don da ankai unguwar zan gane kwanan gidansu. Dan bayaro ne yayi sallama kofan gidan malam musa yace ace anawa saurayin gidan nan bako sallama yaron na shiga ya samesu a zaune tare malam musa ya fadi sakon dan bayaron . Da fillanci saidai ba wai irin filancin nan da kowa ya iya irinsa bane wanan zakace wani yare na daban yakeyi ba filanci ba. Shi malam musa din yacewa yaron yaje yace yana zuwa bayan fitan yarone malam musan ke fadin kayi hankali da yaran garin nan kasan mu fulani akwai mu da zuciya sosai. Kasan yadda zaka taka da kowa ka samu ka rabu lafiya dasu har ka bar garin nan kada ka yarda ka jefa kanka cikin wani kungiya tasu nan din. Nagode baba ya fada yana mikewa ya saka takalman shi ya fice daga gidan tsaye ya samu dan bayaro ya bada baya ya tokare hannun shi a jikin iccen mangoron dake kofan gidan ya kuwa wani waje idanu yana kallo gami da tunane. Kamar yadda addini ya koyar ga musulmai suyiwa dan uwa sallama don falalan ladan dake cikin hakan shima dai sallaman yayiwa saurayin jin hakan ya juyo yana karbawa. Suka mikawa juna hannu suka gaisa kadin dan bayaro ya fara bayani da fadin wallahi Allah ka ganeni nazo maka a bazata so nake ka rakani cikin mambilla naje na sayo yadi ai min irin dinkin nan naka kafin ka koma dan kayan yana matukar karban jikin ka sosai. Kowa a karkaran nan yana maganan hakan kaidin ka iya kwalliya na birgewa sosai wallahi sai muje tare ka tayani zabben yadi mu bada dinki daga nan ma sai mu dan yawata kaga garin sosai. Dan shirun mamaki Ahmed din yayi kafin wata shawara tazo mai yace to dan bayaro barin koma ciki in sanar da babana cewa zamu fita tare dakai idan ya yarda da hakan ai sai in rakaka ba wani matsala bane hakan. To amma fitan ma sai baffan ka ya sani sai kace wani mace can yace haka na saba dashi tun a gida bana zuwa wuri ba tare dana fadawa iyayyena don haka sukai min tarbiya. Koda wurin mace zaka dan bayaron ya tambayeshi cikin zollaya yana dan murmushi yace ai ban isa fara zuwa wurin mace bani yanzu saidai nan gaba kila. Daga haka ya juya ya koma cikin gidan shi kuma dan bayaron ya bishi da kallon mamaki a fuskanshi don shi yanzu zancen kara mata na biyu yakeyi sanan wanan din kato dashi yace mai wai bai isa zuwa gun mace bama shi. Sosai malam musa din yayi mamaki amma sai ya kara yabawa da tarbiyan yaron da yayi dabaran fada mai kafin ya bishi dan mutum yanzu ba abin yarda bane gara kasan komai a kan wanda duk kake tare dashi a zamanin nan don boyon baya da amfani ga dan uwa yanzu. Allah ya tsare a dawo lafiya dattijon yai mashi hakama Shattu dake madafa tana shirin dora masu abincin rana tayi mai Allah ya tsare a dawo lafiya. Ya fito ya samu dan bayaron suka fice daga unguwar sai binsu ake da kallo don ganin danbayon tare da bakon fuska da yanayin shigarshi ya nuna ba daga nahiyar su yake bashi. Akwai dan tazara da inda gidajen su yake da cikin gari don haka suna tafiya dan bayon yana masa bayanin komai ba abinda tafi tsaya mai a rai kamar ganin wasu kabila da yayi a cikinsu. Gasu dai fulanine su amma kuma ba musulmai ba nan dan bayaron yake mai bayanin cewa a cikin su akwai musulmai da kafirai da masu zuwa coci. Sun isa kasuwan garin ba zaka kira garin da birni ba haka kuma ba zakace dashi kauye ba garine mai abubuwan mamaki ga ni,iman ubangiji a wurin don ko tsaunukan dake zagaye da garin lub suke da korayen ganyayaki. Shanuko shi zai iya fadin a nan asalin shanun duniya suka fito ga farare ga jajaye ga masu fari da baki ko wani kuma zaka gani garkene tafe sai inda idon ka ya tsayama da kallo. Basu sha wuya ba samun yadin dan bambamcin kudin yadin kadan ne suka yanka mai yadin ne yayi masu kwatancen tellan da zasu kaiwa dinki yaimasu irin wanda sukeso din yayi kyau . Don haka dan bayaron yabi dasu inda zasu kai ga tellan da akai masu kwatance din wuri ne mai kyau da aka gyara ga telolinan a shaguna zazaune suna aikinsu. Ya fadi sunan wanda suke nema din aka nuna masu shi suka karasa shagon nasa tun kan su isa danbayo ya fara fadin aradu wajen nan sai sunci kudin dinki sosai kai malam da ganin yadda aka gyara shagon nan kasan sai wanda ya isane ke kawo dinki wurin nan. Sallama sukayi shagon suna tambayan Isa tella aka nuna masu shi ya juyo yana fadin wake nema na idon shi ya sauka a kan masu neman nasa sai ya sake murmushi yana fadin. Ah a a malam Yasir saukan yaushe haka kasan banda labari nazo amsan tsarabata kaga ko shekarab jiya mun hadu da mummuni amma bai fada min ka dawo ba. Sam shi Ahmed din bai san dashi ake zancen ba sai da ya dan waiga yaga dai shi matashin tellan ke kallo a lokacin . Hannu ya mika masu suka gaisa a nan ya dan kallesu tsab ya gane cewa ba wanda yake zato bane ashe a cikin yaresu na mambilla yake fadin wallahi nayi zaton Yasir ne dan gidan Alh dan gaske. A,a wanan kan bakone shi daga wajajen sokoto yake dan bayaro ya bashi amsa yace ikon Allah malam wallahi kana da kama da yaran gidan dan gaske sosai don har kamar ya baci. Tellan ya fada da hausa danshi da gani ya dan taba barin gari yasan ta kan duniya sosai a, a bashi bana Ahmed din ya fada ya fara yiwa tellan bayanin abinda ya kawosu din yace ya gane a wurin cinikin dinkin ne dan bayaron ya tsure don jin kudin da tellan ya tsaga mashi ya bayar. Kaiko dai ina laifin kace muna dari biyar shikanshi Ahmed dinn murmushi yayi don jin abinda abokin tafiyanshi din ya fada a lokacin. Jin yadda dan bayaron keson badasu yasa yace kai mune dubu da dari biyu yasa hannu ya ciro kudi yabawa tellan yace yaushe zamuzo mu karba. Ikon Allah halin ma iri dayane wallahi tellan ya fada koshi yasir baya son dogon jayayya sosai haka yake min idan yazo ya samu muna ciniki da wani a nan. Murmushi kawai yayi ya kara fadin yaushe zamu zo karba tellan ya dan tsaya yana tunane kafin yace kuzo ranan jumma,a da karfe hudu in sha Allahu zaku samu na hada don ma kaidin ne don da sai bayan sati biyu kuzo ku karba din. Sukayi sallama dashi yana jin suna maganan shi a shagon ta kamarsu da wancan da suka kira da yasir yasa kai ya tafi yana jin wani abu a zuciyar shi game da hakan. Sayayya dan bayaron ya danyi shi kuma bread da kayan tea ya sayo masu sai kayan miya daya rikowa shattu masu yawan gaske. Har sun kamo hanya sai dan bayoron yake fadin barin bi dakai ta cikin gari don kaga garin mu da kyau kasan garin mu ba kauye bane Allah ya albarkaci garin nan da arziki mai yawa sosai ga kiwo ga noma da mutanen mu keyi duk da bamu da wajen noma sosai amma haka mutanen wanan yankin namu ke kokari. Madaran shannu daga ko ina har kasan waje ana zuwa a dauka nan suna tafiya dashi kasashe da dama shiyasa mu nan da kiwo muka dagora sosai a nan. Kaga ikon Allah ashe rabo ke kiran mu ga dangaske gari ko bamu samu komai ba masha kallo a gidan nasa ai kaga inda daulan duniya ta yanke saka a nan. Shi din mai kudine sosai suke kuma da sauratan garin nan a yadda naji ana fada a gari cewa kaf karkaran nan daga chedi wuro garba chedi gembo duk babu wanda yai arzikin shi a kasan nan. Baffa na ban tarihin shi cewa a baya an turashi cikin duniya saida aka tashi tsaya rana tsaka sai gashi ya dawo gida kwantsam ba zato ba tsamanin hakan . Acewar mutane shidin ya gaji arziki ta uwa ta uba duk ko wani bangare nasa suna da manyan garakan shanu a nahiyar nan . Yanzun ko ya hada da ilimin zamani sai abin nasa ya kara bunkasa sosai don yanzun ma a Abuja yake da zama saidai yana yawan zuwa gida sosai idan yazo kuma yanawa mutane alheri sosai shiyasa kaga mutane suna ta tururuwa a gidan shi yanzu. Lalaima wanan mutumin ya riku a kasa yadda danbayarin nan yake fadin dukiyan shi in dai ba abin fulani ba ace dukiya a daji suke aida yanzu sunan shi ya karba kasa ke nan . Amma ba a gane hakan garesu don dukiyan a dawa suke sai wanda ya ganewa idon shi zai gano hakan su dai a kirga yawan shanun mutum daya tara ace wani yana da Nagge dari kaza ko wani ya tara nagge kaza shine alfaharinsu ba yawan kudin bane ya damesu . Shiyasa hukuma sarakuna ko yan doka suke son yin sharia da bafalatin daji da mafi yawan yaransu na yanzu ke dauko masu magana zakaga sai an ware wasu garke an sayar kafin sharia ya mutu. Wanda sam ba a san bafilatanin da da daukan magana ba haka don ko yaushe su a daji aka sansu da zama sai lalura ke kawosu cikingari a da can baya Haka yan asibiti sunfi son bafilatanin daji ya kawo masu mara lafiya yanzu ne koda flagyl zasu bashi zasuce dashi dubu goma bajin zafin hakan zai fidda ya bayarne. Fulani akwai arziki a garesu sosai saidai abin sirine a gareau ba kowa ke gane hakan ba garesu. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 3️⃣9️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Kusan sau uku ana zuwa nemana a gidan ban fita ba bansan ya akayi wani cikin samarin ya samu layin wayata ba ya dameni da kira karshe kashe wayan nayi gaba daya. Gwaggo Ai ce ke fadin wai baki son muyi siriki a kano ne kome ya hanaki fita indai don mune ki tashi ki fita abinki tunda mu ba jikaki zamuyi musha ba a gida. Sai gwaggo shafa kece mata indai mamace ai kyayi kya gaji ki bari don ba fita zatayi ba nina taba ganin yarinya irin haka da bata kula kowa a gida. Sai matar baffan mu guda naji tace a,a wallahi wace indai mamace tana da mabidin ta hala kin manta fadan da akayi dakin hjy ne da uwarta da hjy maimuna. Ai maganan har gaban su Alh yakai kuma an kira saurayin Allah yace baiji dadin yadda officer yayi mashi ba don yace yaci zarafin yaron sosai a ranan kuma nasan an zugashine tunda ba halinshina ba hakan ? Ke yaushe ankayi haka bamu da labari gwaggo shafa ta fada cikin mamaki matar baffa din tace ai gata nan ku tambayeta ku jiya ai tasan komai da ankayi. Gwaggo shafa din ta dago tana fadin wai haka ankayi maamah murmushi kawai na sake a fuskana ta gyara zama tana fadin wallahi sam ban san anyi wagga maganan ba. Keko ina zaki sani maganan suta ta maza ai sunkayi tsakanin komu mujiya ran Alh gidan mune da ya baci shina har munka sani yake hwada muna. Shi yaron dan wanena a cikin gusau gwaggo shafa ta tambaya to ai shina yakawo maganan mamanta fada taci gaba da fadin . Wai ance yaron baida usuli, ke ke ke kibar wanga zance don Allah ? Gwaggo shafa ta fada da sauri tace badai fadin mutane na ba yan hana ruwa gudu . Sai gwaggo shafan ta juyo inda nake tana fadin keko maamah ashe yaya yafi gaskiya a,a kika jawo muna mara asali mu hada iri dashiya. Ke wah hwada maki walle da ubane hwa hwadin mutanena kawai in baka da komai yanzu duk wani sherin duniya daukowa akai a dagwara makashiya. Ance dai tun yana goye a baya ubanai yai tahiyatai kasan su yabarshi bai dawo garai ba ,har yau shina fa matsalan yaron dai da mutane ka hwadi . Amma walle da ubanai ba shege bane ke dan gidan malam ladan na kwanan maigemu labil labil mana ai kesan yarshi Rukkaiya dai da aka hwadin boko tta aura dauri ya gudu ya barta da goyon da nai ? To shina hwa aka magana nai yanzu ko ance shi office ya hwa sosai don wadda Alh ka hwadi ko saurarenai bayi ba a ranan ya kira yaron ya hwada mai ko sabulun wanka maamah bai mai jari. Jin hakan yasa na dago kai da sauri na kalli mataAbbane ah nawa dake bayani wani iri naji har cikin raina don kalamin bai mun dadi ba quit oright nasan cewa Ahmed dai dan tallakawane. Amma kuma baisan mahaifin shi ba ake nufi ko me gashi muyi waya dashi last yace min yana hanya zai tafi wajen mahaifin shi. Ko dai mama ta zuga Abbane don kawai ta bakanta min rai idan ko hakane har sheri tayiwa Ahmed din bazan taba rabuwa dashi ba a rayuwana kuwa sai naji gwaggo shafa na fadin. To in Allah yayi mijintana da ya hwadi mai wanga magana haka a a zaiyi da kunyane gaba baka sone da yarka ka sallameshi kawai yayi tahiyane amma ka hwada ma mutum irin wagga magana haka babu dadin ji. Tsam na mike na bar wurin don ba zan iya ci gaba da sauraren su ba a lokacin dakin mahaifiyar mommy da muke kwana na nufa babu kowa a dakin don haka na samu wuri na kwanta abina ina tunanen mafita a garemu. Gashi duk kwanakin nan idan na kira Ahmed din wayan shi baya shiga har hakan ya fara bani tsoro a raina don bansan halinda ake ciki ba dashi. Sai can zuwa dare maryam ta shigo dakin ta sameni kwance take fadin au ashe kina nan nayi zaton kina can gun yan uwanki ai yasa na zauna dakin su mommy muna hira. Kafin in bata amsa mommy ta fado dakin tana fadin Zahra ashe baki fita wurin yaron nan ba kika shanya shi haka a waje sanyi na dukan shi. Yaron nan fa dan gidan manyan mutane ne bai fito gidan banza ba wallahi da nasan tun dazun baki fita wajen shiba da nazo na fita dake da kaina yarinya arziki na kiranki kin tsaya tsiya kada kiwa kanki tsiya wallahi kowa nason yazo wurinta kaf taron nan amma ya ganki yace ke yake so. Mommy nifa ko gida bana kula samari kin sani barshi kawai ya wuce eh bakya kula wasu dai kinfi son irin samarin ki da kike tarawa yan karya masu tsamin hammata. Wani kallo na dago nayi mata na mamakine kona tsana ban sandai zan iya mata irin kallon ba tana ganin haka ta juya ta fita daga dakin. Hayene suka biyo fuskana lokaci guda ban kara magana ba na koma na kwanta sai maryamce ke fadin aina fada maki wallahi mommy karima bata da dadi ko kadan. Taso tayi amfani dakene ta samu kudi don ita kudi baya isanta yadda kike da kyau din nan yasa ta daukoki tazo taci kasuwanta a nan dake . Haka takeyi dasu small mum tana amsan kudin samari a wurinsu tana ganin kamar ba a gane me sukeyi ba dasu. Har tayi ta kare zancenta ban taka mata ba sai gyara kwanciyana dana ina danasani yafi dubu a zuciyana na biyota da nayi har taso ta gurbata min rayuwa naki shine ta aza min sherin kazafi kuma. Bin ko ina na gidan yakeyi da kallo yana mamakin ikon Allah yadda aka narka kudi akai aiki haka aka zuba a kasa kuma wai maishi bai faye zama a cikin gidan ba akace. Bai kai ga kare mamakin shi ba yaji masu tsaron kofan na mashi sannu da zuwa suna kallon junan su tare da fadin ka shiga daga ciki yallabai sannu da zuwa. Suna wani bashi girma suna kus kus a tsakanin su amsawa yayi ya kama hanya kamar zai shiga dan bayaro ya dan jawoshi yana fadin kai baka da hankaline malam kasan inda zaka shiga kuwa ? Nan fa ba gidan wasan yara bane idan kana karban dan abinda zai bayarne kaje mubi layin can har layi yazo garemu mu karba mu wuce zaifi muna sauki kada ka jawo a lankada muna dukan tsiya a wurin nan yanzu. Zan karba ko dan naga Alh da idona amma ba don nayi amfani da kudin shi ba ya fada can baya kadan ya tsaya duk wanda ya ganshi a layin sai ya danja baya ya bashi wuri. Har wa yanda ke kula da layin suka farga da hakan suna duban shi sai da suka kadu kallon tsab sukai mashi suka koma gefe suna magana kafin dayan yazo ya nuna shi yana fadin zo ka shiga cikin tsarguwa da ganin shi. Ya dan gyara rigan shi da kyau ya kutsa kai cikin falon da ake shiga din wani sanyi ya daki fuskanshi ga kamshi dake shiga mai hanci wani farin mutum ya gani a zaune wanda baiyi tsammanin haka zai ganshi ba. Yana zaune saman kujera ta alfarma ya baza babban riga a jikinshi tana maiko sai kamshi ke tashi ga tulin kudi yan dubu dubu dari biyar biyar da dari bibiyu ko wani layin su daban . Yana waya a lokacin Ahmed din ya tsuguna a gaban shi har saida ya kare wayan ya juyo yana fadin ehe saiwa kuma ? Sukai arba da juna ya kalleshi tsab kamar yadda shima shi yake kallo kamar zaiyi magana sai kuma yayi shiru ya mika hannu wurin yan dari biyar biyar ya dauko dubu ukku ya miko mashi. Ya mika mashi kai ya girgiza mashi yace bashi nazo karba ba nazone na gaida ka in fadama cewa yan zamfara daka bari suna gaida kai sun gode. Yana fadin hakan ya mike ya fita sai kallon mamaki ya barshi dashi zaune wanda suke tare yace ka sanshine Alh ? Kira min shi kawai ya iya fada ya mike da sauri suka fito saidai babu Ahmed din babu labarin shi don yana fita ya ja dan bayaro suka haye mashin zuwa unguwarsu. Tambayan duniyan nan dan bayaro yayi mai sai cewa yayi a karshe yace kudin sun kare inyi hakkuri yace kai amma dai bamu da rabo wallahi. Ai yau da muma mun dangwali arziki munci zakkanshi don ban taba yin dace da yazo ba yana rabon kudi sai yau amma zan kama zagaye in gani ko zan dace watarana nima in samu. Suna zuwa dan bayaro yashiga mashi godiya shima gode mai yayi ya shige gida kai tsaye ya samu inna shattu tana sharan tsakar gidan su ya gaida ita yana kokarin karban tsintsiyan a hannunta. Tace ya barshi shi namiji ina shi ina shara kuma ta kara da fadin hankalin mallam ya tashi yanzu ya fita ya dubaka yaga kun dafe baku dawo ba. Ga abinci can a rufe ka zauna kaci yace zanci inna amma saina gama shara zan zauna inci dole ta sake mai tsintsiyar ya karba ya fara sharan gidan . A haka malam musa ya dawo ya sameshi da mamaki ya karaso yana salati yace jam jam jam shattu bakona kika bawa shara yana da namiji dashi. Haram gashi nan sai Ahmed din yace nina karba a hannunta baba bata so hakan ba itama au ce nake dai ita ta nemi ka taimaketa ai kasan halinsu na mata. Tas ya share gidan saida sukai mamakin hakan ya gama kuma ya koma ya gyaro bandaki kafin su farga ya fara cika randar ruwan su na gidan. Saijin karan zuba ruwa sukaji don duk kwanakin shike tashi da safe ya cika masu ko ina nagida da ruwa malam musa yayi fadan hakan amma ya roko malam musa din da ya barshi ya diba don Allah. Bai samu kanshi ba sai bayan sallah isha,i daya dawo lokacin ya zauna ya dan tsankwari abinci kadan don bai iya cin komai a lokacin saboda yadda yake jin zuciyarshi na mashi zafi. Dan aikin dole yayi ranan da gaiya don ji yake zuciyar shi na shirin buga mashi zazzabi ne mai kada mutum ya buga mai nan take ya fara rawan sanyi sai amai kuma ya biyo baya. Hankalin mutanen gidan ya tashi sosai da ganin hakan malam musa ka fada yakewa Shattu cewa aikin da yayi ne yaja mashi hakan. Da kyat ya bude baki yace ai da zazzabin ya kwana zuwa safene yaji saukin shi shine yanzu kuma ya tashi mai fita maigidan yayi ya dan jima sai gashi ya dawo da ledan magani a hannun shi. Ya dan sha ya samu ya kwanta sai barci mai nauyi ya daukeshi bai kara falkawa ba ganin haka suka fice suka barshi ya samu barcin lokacin. Nan hankalin kowa dake wurin ya tashi ganin yadda hankalin maigidan nasu ya tashi lokaci daya haka gashi duk wanda aka tambaya ina yaga yaron nan yabi sai yace dashi ai bai ganshi ba. Sai wani mutum dayane yace yaga sun bi nan da sauri sun tafi amma bai kula da hanyar da suka bi gaskiya. Kudin da baici gaba da rabo ba ke nan ya juya ya shiga gida a rikice ba tare da yayiwa kowa bayanin abinda ya faru ba. Dakin shi ya shige yasa key bai sake fitowa ba donko matanshi basu ganshi ba a ranan sai washe gari yadda yaga dare haka yaga da safiya don ya kasa barci yana son tuno abubuwa da dama a rayuwan shi game da yaron nan amma ya kasa hakan. Daga cikin makarraban shine aka samu wanda ya tseguntawa matanshi abinda ya faru hankalin ta farkon ne ya tashi sosai don tunawa da abinda bokatan ya fada mata cewa. Kada ta yarda suyi ido biyu da yaron don duk ranan dayayi arba da wanan yaron asirin kwalban daya bata din zai kare . Ba komai bane kuma sai adana duk wani tunanen shi kan yaron daya fada yana dashi a can inda ya fara zama din daya bata. Sai gashi yau duk da ba a tabbatar ba an fada mata wani mai kama dashi yazo gidan har yaga Alh din inda hankalinta ya dan kwanta mai bata labarin ya fada mata cewa ai sam basu da kama ko ina da yaron na jini. Hakan yasa ta kwantar da hankalinta tayi barcin ta harda nasari washe gari kuma tana tashi ta shige zuwa yola wurin buki dama shi suka shigo yi. Don haka bata dauki wanan da cewa komai bane ta dauka gajiyane ya kama mijin nasu sai bayan tafiyantane balli ya tashi don Alh ya tubure kan cewa lalai danshine ya gani a jiya yazo gidan nan. Abu tun matarshi ta biyu tana daukan hakan wasa har yakai ta bugawa yan uwanshi waya tana sheda mashi suzo babu lafiya fa don bata gane kan mijin nasu ba yau. Bayan sunzo ne sai gashi ya fito falon suka gaisa nan suke tambayan shi meke farune wai ya dan murmusa yana gyara zama tare da fadin. Yaya sale nayi sakaci da yawa sosai don tun dawowana garin nan na fada maku nayi aure a can har matar ta haihu dani mun haifi da daya. Amma kuma sai wanan zancen ya fita min rai ga baki daya don ban taba zancen yaron nan ba daga baya ma sai na manta dashi sam ga baki daya a zuciyana. To jiya yaron nan ya biyoni suna jin hakan suka fara kallon junan su kamar suna zargin ya tabune don dama zargin da sukan masa ke nan wani lokaci tunda ya taba barin gida da girman shi. Yace kwarai don yanzun haka zancen nan da nake maku yaron nan yana cikin garin nan tare damu sai dai bansam a ina yake da zama ba. Don jiya yazo nan wurin amsan taimako tabbas akwai kama sosai dani dashi dayasa na danji faduwan gaba lokacin dana kalleshi . Amma kuma abinda ya fada min kafin ya fita shine ya tabbatar min da cewa shi din ne dai ya biyoni garin nan don cewa yayi. Sai kuma yai shiru ya dukar da kanshi kasa kamar yana tunane ko takaicin abinda zai fada jin shirun yayi yawa daya daga cikin su yace muna jin ka . Dago kai yayi da niyar magana amma kuma hawayen da suka zobo mashine suka hanashi magana suma jikin sune ya mutu don ganin halin da dan uwan nasu ya shiga ciki a lokacin sun san ba karamin zance bane wanan. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 4️⃣0️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Washegari an kare buki a zatona su gwaggo zasu kara kwana garin don naji suna fadin suna son shiga kasuwa su danyi sayayya don haka al,adan mata yake idan anje wuri buki bayan an hada buki zasu dan shiga kasuwa su yawata su sai abubuwan amdanin mata a garin. Amma ina shiga don gaidasu da kwana sai na samu suna hada kayan su wai zasu koma gida a ranan cikin mamaki nake fadin gwaggo ba kunce kuna son shiga kasuwa ba ? Bar wanan zancen bari dai mu tafi gida asirin mu rufe gwaggo shafa ta fada do munfi dasawa da ita dama ban daddaraba na sake fadin kasuwa fa kun fasa zuwane gwaggo ? Maganan kasuwa akai tunda abu ya zama kamar kora mun hwada mata cewa gobene zamu komawa gida amma matan nan tace a,a mu tafi yau don a rage tunda an gama buki. Duk da nayi masu gwai da hakan ya faru dama ance inda kwadai da wullakanci ai su suna ganin wurin cine sun kwaso jiki zuwa mata karan buki ga irin abinda tayi masu nasan ma wani maganan basu fadi a gabanane. To nima ko yau zan tafi zan biku mu koma gida bari naje na hada kayana na fada ina juyawa sai naji gwaggo Ai tace ke mukan baki bin mu a dauka mun kitsa maki wani zancena kuma ? Ki dai jirasu ranan da sunka gama sai ku taho tare awo don walle cewa za ayi wani shirine kuma munka hada ki bimu dauri ki taho da shirin haka kega ba wanda zaiyi zaton wani abuna yanzu matar baffa ta fada. Waka zaton wani abuna tunda tace gida zata yau itama mi da baku barin ta tahiyata gida tunda ankare bukin ga gwaggo shafa ta fada a hasale. A,a shafa walle hakan na iya jawo wani tsegumi kuma wadda naga kan matan ga na rawa tana iya kiran office ta kulla muna sheri kesan shiko namijina ba tsayawa bincika zaiyi ba yahaye. To ya hau din mana ni dai in tace gida zatana walle ban hanata tunda ta tashi mi da baku son gaskiyana wai wanga buki hwa an kareshi mi zata tsayayi nanan ga ? Shafa an ba hakana bane in munyi hakan bamu kyauta ba gaskiya tunda dai ba tare da ita munka taho ba shigowan mommy dake magana sama sama yasa sukai shiru a lokacin. Tana gaba wata mace na bayanta dauke da bukitan robobi na bukin ta shigo tana fadin kinga Ai ga kayan bukin ku nan takai zaune ta fara masu bayani. Suka don kitihi sai godiya suke mata suna yabawa banda gwaggo shafa data fake da shirin kayanta a lokacin saida taji mommy din ta gama lissafi bata amci su mama ba da ummah ta dago tana fadin. Ina na kishiyotin ki sai tayi wani kwalkwal da idanu tace ai basuzo min buki ba kinga ke nan ko ban basu ba banyi laifi ba ko ? A,a wagga maganan ba gaskiya bana yadda kinka bada na kowa haka zaki bayar akai masu nasu din basu taho ba mugashi mun taho ba har ita hjy salma da yarta ttataho ? Gara ita ina iya badawa akai mata din hjy salma bata taba nuna min komai ba koda kuwa tana dani a zuciyar ta wani kallo nayiwa mommy din dayasa ta farga da sakin layin da take shirin yi a lokacin. Yarki hwa bin mu zatayi tace gwaggo Ai ta fada wace zahra wai mommy din ta fada ita hwa shina muka magana kinka shigo ai. Munkace ai ba tare munkazo da ita ba ta bari dauri ta biku in kun tashi zaifi sauki tunda tahiyan mu ba gudana ba. Ina ma motar zai isheku da ita ina ku biyar ne a ina zata zauna din sai naji gwaggo shafa tace matsa mata zamuyi har nawa salma take da bai daukan mu. Kai shafa na gaya maki ki barta a nan tunda nan munka taho munka sameta balle ba inda zata tafi gaskiyane bata so shine nayi mata fada take wanan fushin. Wai ki duba dan gidan Tahir manir mai kudin gaske a garin nan shi yazo yace yana son zahra amma yarinyar nan taki bashi hankalin ta tafi ganewa tsamayen samarin ta na zamfara dake hure mata kunne. Wallahi haram koh hwada maki Zahra na kula samari yayi karya yarinyar da kullun tana gida kulle kamar macen aure har fadan haka mukeyi ko buki ake a cikin dangi baki ganin Zahra. Eh kwarai inda wanan kan zahra haka take kamar me tsoron mutane bata fa zuwa ko ina ita gwaggo Ai ta fada nidai ina jinsu. Wai kuna wanan maganan kamar baku san dan yau ba kuna ina da take kula wani fakirin yaro a gusau saida Alh tayi mata iyaka dashi don Allah kuyi shiru don ku baku san komai ba. Wani irin malolon bakin ciki na hade a makogorona don ganin irin sherin da mommy ke kokarin azamin don haka bansan lokacin da nace Allah shine shadata kan kazafin da ake kokarin dora min wanda banji bangani ba. Zahra ashe haka kike sululun boni cuta zalla nice zan maki kazafin ko wa abinda na sani shina fada yanzu yaro kuma in bakya son shi shike nan gari da yawa maye bayacin kansa ai . A,a kada ki dakata tata ai don ita har yanzu yarinya ce yo ke kuwa ana son ki da arzikine ai yan mata nawa ke zaman jiranshi koke albarkacin hjy dake tare da uwarshine ai. Wanan matar da suka shigo tare da mommy don dakin ta dauko abin bukin data kawowa su gwaggo ke wanan maganan . In bataso ai sai a barta din wani bai auren matar wani haka wata bata haihuwan dan wani sai da busurun ta gwaggo shafa ta fada sai naga mommy din ta mike tanacewa wanan matar su tafi ta sallami mutanen Abuja. Ni walle ban yarda da wanga cin fuska a,a za,a tura yarinya wurin maza kamar maamah aka hwadama haka har yaushe maamah takena ? To gaskiyan Allah bamu zuwa da ita gida don in munyi hakan kamar mun nunawa hjy karima wani abune gwaggo Ai ke fadi ke mama hakuri zakiyi har randa kunka koma abuja kega daga can sai ki dawo gida. Don ko yaya fada zaiyi in yajiya mun taho dake gida kesan mazan ga wadda suke in suna borin aure gaba daya lissahinsu karewa yakai. Tsayawan ki da kun koma Abuja ki tahowanki gida ni dama kada mu barki anan ta canza maki huska nakawa don yanzu tsoro matan ga ka bani mace ko yan uwanta basu mata shedan kwarai ai kega akwai matsala. Ina kallo suka tafi tunda na juya na koma cikin gida ban sake fitowa ba ina kuryan dakin hjyn su mommy din har bayan la,asar saidai in tashi inyi sallah in koma in kwanta. Mahaifiyar maryam ce ta shigo dakin jin muryan ta da nayi na mike ina gaida ita don dan zaman mu dasu na fahinci muryan matar. Ta gama daukan abinda zata dauka a cikin kayan su ta juya zata fita sai kuma ta juyo gareni tana fadin waiko kinci abinci zahra ? Tun dazun idan na shigo kwance nake samun ki daga falon tsohuwar tace yanzu nake zancen yar nan a raina ashe kema kin kula da hakan. Bana cin abincin ne na fada haba dai yata tashi kici koda kadan ne ko kisha tea ga kayan tea nan ai kinsan inda maryam ta ajesu dacewa yarta da muke tare. Idan zansha zan diba mama nagode na fada ba komai keko ai an zama daya yanzun kuma nadai kulane cewa duk na shigo dakin nan tun safe kina nan kwance su maryam kuma suna can gidan da uwayen su basu dawo ba. Bansan irin karima ba bata da lokacin kula yarinyar nan yaya zakazo da mutum gari ka dinga barinshi shi kadai ai dole yarinya ta shiga damuwa. Hjy ai kinsan halin karima wurin hutsanci tun jiya nake jin tana complain kan yarinyar nan abu ne ba daman kayi magana yanzu ta hauka da sababi kuma. Azuciyana nace Abba ashe ya kwaso muna bakar ashanace kona gari kowa bai maganan dadi a kanta wanan wata irin mace ce wai na tambayi kaina ? Jikin nasa ya danyi dama sosai zuwa safe hakan yasa ya fito har jam,in asuba ya samu yaje saidai bai dade ba ya dawo dakin shi ya shiga yana karatun kur,ani ko zai rage jin abinda yake ji a lokacin. Suratul Yusuf yake karantawa a lokacin a cikin daga murya har wa yanda ke gidan suna iya jiwoshi kadan kadan daga inda tsohon nan yake ya kada kanshi yai murmushi jin yadda yaron matashin yake karatun nasa. Bayan shattu ta gama abin karyawa ta hada ta kai mashi har dakin yayi mata godiya ta fito ya tashi zaici ko malam musa ya tambayeta yana kallonta yaji amsan da za ta bashi. Eh to yana dai zaune yana tulawa nadai aje masa na fito saidai naga kamar yaji sauki sosai yau din ta bashi amsa. Sai zuwa karfe tara na safe rana ya haska ko ina ya fito daga dakin inda ya samu malam musa a zaune a dan rumfarshi yana rubutu a allon shi da bakin tawadiya. Sannu da hutawa Ahmed din ya fada lokacin daya kawo kusa da dan rumfar malam musa din ya dago kai yana fadin yarona anfito ya karfin jikin naka. Da sauki baba Alhamdullahi sai ya kai zaune malam musa din na fadin masha Allahu na dauka yau zakaje asibiti amma tunda kaji sauki Alhamdullahi. Ya jawo wani tasa da ruwan tawada yasa shi baki ya tara wanke rubutun da yayi din ga mamakin Ahmed sai yaga tsohon ya miko mashi ruwan rubutun yana fadin yi bissimillah ka kurbe wanan tsarine da kariya daga ko wani irin abin tsoro ga bawa. Baiyi mussu ba ya karba ya kafa kai ya kwankwade ya daureye tasa ya kube ya aje a gefen malam musa din sai dan shiru ya biyo baya kafin can Ahmed din yace baba dama naso fadama ranan laraba insha Allahu zan koma gida. Cikin bazata da tarin mamaki a fuskanshi malam musa din ya dago kai ya kalli bakon saurayin nasa yana fadin yarona wani abu akai ma da bai maka dadi ba ko yanayin muhalin namune bai maka ba ? Kai Ahmed din ya kada yana kokarin kakaro murmushi a fuskanshi kafin ya iya fadin wallahi ko daya baba baku min komai banda Allah ya saka da alheri banda abinda zance a kanku yanzu kuma. In bashi ba yaushe zaka kawo maganan gida yanzu kai da ka baro wuri mai nisa kazo nan neman magaifin ka ana tsaka da nema kuma kace kai ka tashi gida zaka. Komawa gidan a yanzu ai baida amfani a gareka ba tare da kasan waye mahaifinka ba har in kana ganin cewa neman da muke masa bai maka bane sai mukai cigiya gurin magabata dama haka shine tsarina na gaba. A,a baba ba sai kaje ba don na gano mahaifina da kaina wanan fitan da mukayi da dan bayaro jiya kuma har nayi magana dashi a jiyan don hakane nake sin komawa gidan ma. Tsaye Shattu take tana sauraren su tun soma maganan su da taji malam din na fadin ko sun mashi ba daidai bane a nan din yasata dan tsarguwa. Sai kuma taji saurayin na fadin ai ya samu ganin mahaifinshi ya gano ko waye shi din haka a cikin ruwan sanyi anya ba dai fadi yayi ba don ya kwantar masu da hankalinsu kada su zargi komai ga tafiyan shi ? Dana kace ka sadu da mahaifinka a garin nan yace kwarai baba don hakanema nake son komaw gida yanzu don na fahinci yabarni da gangan bawai wani matsala aka samu ba. Azoto da talauci ko rashin lafiya ko rashin zarahi yasa ya kasa waiwayana amma yanzun na fahinci cewa hakan ra,ayinshine kawai ya wofintar dani haka cikin duniya. Subbahanallahi duk meyasa kake wanan tunanen ko zato akan abinda baka tabbatar dashi ba gareshi kada ka manta cewa koma yaya yake shine dai mahaifin ka daya kawo ka duniya. Wani malolon bakin ciki Ahmed din ya hade kafin yace duk nasan da hakan baba nasan kuma abinda yasa nace haka baba. Don baya cikin yanayin rashi ko damuwa saima falalan da ko irin mu goma ya watsar zai iya neman mu cikin duniyan nan. Amma babu tunanena a zuciyan shi yadda naga rayuwan shi na tafiya ya samu wasu diyan yanzu ya manta da zancena ga baki daya. Murmushi malam musa din ya sauke a fuskan shi kafin yace kana ganin haka daine baka san meke zuciyarshi ba game dakai ai don haka karka yanke hukunci akan abinda baka sani ba ko kayi zato. Waima waye mahaifin naka dake masa wanan hukuncin hakane don har yanzu ban fahinci inda zancen ka ya dosa ba ta yaya kayi ka ganoshi kuma ina ka ganshi har kasan shine din . Zuwan da wata mace tayi gidan suka tsaya gaisawa da malam din yasa Ahmed din tashi ya bar dattijon a wurin ba tare da dattijon ya farga da hakan ba . Dakinshi ya shiga ya soma hada kayan shi a cikin fushi da bacin rai ya mike ya dago sai kuma ya fita waje ya rasa me zaiyi a lokacin don haka ya nufi inda garken gidan yake yaja ya tsaya yana kallon su. Idon shi ya sauka kan akuyan nan me zubin uwar garke sai yaga kamar akuyan na hawaye lokacin dan kara kura mata ido yayi sisai. Tabbas hawayen takeyi ba karya idonshi yai mashi ba hawayen take sakewa a idonta to hawayen meye ya tabayi kanshi tare da nufar inda take kiwo din. Yana zuwa kusa da ita tayo kanshi tana zagayenshi tana dan tuma kafin ta wani ja baya ta dawo ta kwanta a gaban shi tana cigaba da tuka tare da dan rufe idanunta. Tsugunawa ya samu kanshi a gabata yayi yakai hannunshi saman bayanta yana dan shafata a hankali yana fadin . Allah kadai yasan dalilin hakan a garemu nasan akwai wani sirin dake boye ga hakan koma maye ubangiji Allah ya mayar muna dashi alheri a tsakanin mu., Haka yai ta shafan akuya yana jin wani iri a zuciyarshi wanda shi kadai zai iya fassara irin abinda yake ji a rayuwan shi lokacin sai can ya kalli akuyan yace. Uwargarke kokece ko bake bace in Allah ya kaimu gobe in sha Allahu zan koma gida sai kuma in Allah ya sadamu da alheri sa ke nan. ZAINAB IDRIS MAKAWAP🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 4️⃣1️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Bamu hadu da mommy ba har wajajen goman dare kafin naji muryoyin su kaf diyan dakin su suna magana akan abinda ya shafi rayuwan su. Saidai zancen ya shafi wani rikicin daya tasone a tsakanin su lokacin bukin uwartake kolatin sasanta tsakanin su a lokacin. Saidai duk laifin akan mommy suka dorashi inda ita kuma bata yarda da hakan ba inda nake jin muryan mommy na fada da karfi da alama bata yarda da korafinsu a kanta bane. Kafin naji wace ke biwa babban yar nasu ta sako zancen na a cikin maganan su tana fadin irin abubuwan da mommy din tayi ta nuna mata rashin jin dadin hakan da tayi. Nan ta sake daga murya garesu tana fadin ina dai wanan kuma ba matsalan daya shafeku bane ko kuma ita din ma zaku saka min idone a kanta yanzu kuma. Duk abinda nakeyi sai a zauna ana sakawa mutum ido don kawai ayi mashi sheri ace ga abinda mutum yayi in bashi ba meya kawo zancen yar mijina a bakim ku yanzu ko ita ta fada maku hakan kum ? Bata fada muna komaiba wallshi uaarsu ta fada sai naji tace kada tayi mana ni dama ai don ibanta nake son na taimaka mata tunda taki ai shike nan gata ga fakirin nata da take so ai sai tayi ta kaya. Daga haka na daina jin muryan su ina nan wurin ina tunane har barci yazo ya daukeni na manta da zancensu . Komai nasa ya gama hadawa a lokacin ya shirya tsab don gari yake jira ya waye yayi sallama da masu gidan yatafi don alkawari ya daukarwa kanshi cewa ba zai kara kwana wanan garin ba kuma. Haka kuma yayi alkawarin cewa bai kara waiwayo wanan garin na mambilla a rayuwan shi ya sadakar da zancen zai kara haduwa da mahaifinshi. Yasan cewa babu zancen shi a zuciyan wanan mutumin yanzu duba ga yadda yaji labarin harda da wanda sukai kama dashi sosai yadda mutane suke fada din kuma suke ganin kamar tasu. Yana jin kiran sallah ya fito yayi alwala don har ya riga malam musa tashi shidake tayar dasu a kulun suyi sallah jam,i sai gashi yau shi ya riga dattijon tashi. Daga nan daki ya koma ya fara gabatar da nafila bai dade da tayar da sallah ba yaji fitowan tsohon daga dakinsu shima har ya gama abinda zaiyi yana jin motsin shi kafin yazo yana bugamai kofa yayi gyaran murya dake nuna yana falke a lokacin shima. Tare sukaje sallah sun dan dade basu dawo gidan ba kafin su dauki hanya su dawo gida bayan su gama zikirin safe kamar yadda suka sabayi din. Sai bayan sun dawone ya dibi ruwa da sanyin nan yaje bandaki ya watsa ya fito ya shiga dakinshi ya shirya tsab ya fito a cikin shirin shi ya samu shattu na kashe kuna shi kuma malam musa yana zaune a dan rufar shi yana tulawa. Shattun ya fara gaiyarwa kafin ta dago kai ta sauke ido a kanshi yana rataye da yar jakarshi ta tafiya da yazo dashi garin. Kallon mamaki take mashi ta amsa ya mike zuwa wurin malam musa ya duka yana masa ina kwana ya dago kai yana amsawa tare da fadin yau ba zaka zauna tulawan ba ke nan ? Sai idon shi yai arba da jakar tafiyan shi a bayanshi don haka ya kasa boye mamakinshi a lokacin saboda tuhumar da zuciyan shi ya fara mai zai tafi ke nan kome matashin yake nufi dayin hakan. Ya naganka haka dattijon ya tambayeshi ba tare daya iya amsa gaisuwan daya fara mashi ba tare da kura mai ido cikin son jin amsan da zai bashi din. Baba zan tafi gidane yau din nan insha Allahu don yanzu kuma hankalina gaba daya ya koma gun kakata dana baro gida saboda nasan tana can cikin wani hali na rashin sanin idan na shiga a yan kwanakin nan. Nasan kuma zamana a wanan gari a yanzu haka zai iya haifar da barazana a gareni a yadda na fahinta don haka nake son inyi gagawan barin garin nan a yau din nan. Amadu ya kira sunan shi na yanka kamar yadda ya fada mai din sunan shi tun farko yace nasan kana da ilimin addini dana boko. Don haka zaka iya hango abinda ni ban hango makashi ba a yanzu to amma dai komawan nakane a yanzu tun kan ai wani abu gameda mahaifinka din shine ya daure min kai a yanzu. Babu komai baba saidai zuciyana ta kasu biyu a kan matsayina a zuciyar shine don bansan a wani rukinin nake a wurin shi har in bai fadawa yan uwanshi komai game dani ba kaga hakan zai iya haifar da wani matsala mai karfi kuma a tsakanin mu. Don haka gara in bar garin nan kasan masu kudi yadda suke a yanzu zai iya gano gidan nan ya turo a halakani ko ai maku wani abin da bai dace ba. Indon wanan ne zaka tafi kayi kuskure kuwa koma me zaiyi maka yayi din ka dai tabbata a dansa har in mun zauna dashi din nake gani. Kayi hakkuri baba ka barni in tafi a yau din don nasan daga baya zaka fahinci manufata da abinda yasa na yankewa kaina wanan hukuncin a yanzu. Saidai taimako daya da nake son kai min baba shine duk sanda na tashi nunawa wani ahalina zan nemoka a matsayin dan uwan mahaifina din don girman Allah. Shiru dan dattijon yayi na dan lokaci kafin yace wanan yafi komai a wurina yanzu da zaka yardama ni har gida sai in kai ka amma ko yanzu ma hakan bai baci ba garemu zanyi kokari nan gaba inzo har garin naku na ganka a matsayin dan uwa a gareka ni da wasu. Godiya sosai ya karawa dattijon kafin shatu ta iso wurin da kwanon kunnunta tana fadi a cikin yarensu naga kamar yaron mu zai tafi ko ? Mijin yace haka ya kuduratawa zuciyan shi duk da banji dadin hakan ba don baso ya tafi hakan cikin bacin raiba gashi ni kaina bai fada min komai game da haduwan nasu da mutumin wanda yake zaton mahaifinshine shiba mu sani. Ban rike sunan shiba nadai san cewa shidinne ta maganan dana fada mai duk da bai ban amsana daga bakin shi ba amma yanayinshi gaba daya ya gama nuna min shi din ne. Duk yadda malam musa uaso ya dakatar da matashin yaki yarda da hakan karshe dai malam musa din yace ba zaka bi hanya ba batare daka karya kumallo a gida ba . Wanan ya dan tsayar dashi ya tsaya yasha kunun sama sama malam musa din ya kalloshi yace kana da guzurin da zai kaika har gidane ya dago kai yace insha Allah kudin dake wurina zasu kaini har gida baba. Bayan ya dan kara kurba kunun ya mike yana masu godiya ya sallami shatu ta nuna mai damuwanta a fili kan rabuwan su dashi a lokacin. Tare suka fito da malam musa din sai dai ba mutane don safiyane sosai kowa na gidanshi lokacin yana rage hantsin safe da iyalanshi agida. Malam musa din baiyi aune ba yaga ya nufi wurin garken shi ya dan tsaya kadan kafin ya juyo su kama hanya saiga mai mashin suka tare yayi jinga ya kaishi tasha nan malam musa din ya mikowa Ahmed din wasu kudi masu yawa yana fadin ka karbi wanan ka kara kayi amfani dashi . Ahmed din ya durkusa kasa yana kada kai alaman bazai karba yace ashe baka daukeni ubaba a wurin ka ka karba kuma ina rokon ka idan kaje ka kirani muji saukan ka yace insha Allahu baba. Ya mike yana dan goge hawaye a fuskanshi ya tafi yana dagawa malam musa din dake jin wani abu a cikin zuciyar shi game dasshi lokacin hannu. Yayi sa,a yana zuwa mota mota mutum daya ake jira ys biya ya shiga ba bata lokaci suka bar garin mambilla din suka dauki hanya bin garin yake da kallo kafin ya mayar da idanunshi ya lumshesu. Fada takeyi sosai a wayan kafin ta mike tana fadin gida zata koma mambilla don maigidanta baida lafiya hankalin kowa ya tashi da jin haka. Anzo dadi dadi ana buki gashi yanzu kuma mumunan sako ya risketa kowa da abinda yake fada a wurin ita kan jinsu takeyi kawai don ita kadai tasan abinda take ji a zuciyar ta lokacin. Don hankalinta yayi kololuwar tashi sosai ga abinda yaronta aminta kuma hadimin maigidan nata ya fada mata a safiyan ranan suna kama hanya tadauko wayan ta daga cikin jakar ta tana neman wani layi. Ba adauka ba saida ta kara kira aka dauka yaren su takeyi na mambillawa tana fadin su hadu da mai wayan gata nan ta kamo hanya zata dawo mambilla din yanzu . Ta dan jima tana waya da wace ta kira din a wayan kafin ta kashe wayan tana han tsuki duk a zatonta driver su din baya jin me take fada don bata taba sanin ya iya yaren nasu ba saboda bai taba yi a gabanta ba taji. Tafiya sukayi sosai a ranan karfe daya suna cikkn garin mambilla din suka karasa gida direct part din mijin nasu ta nufa tana son sanin halinda yake ciki. Zaune ta sameshi shi kadai yana tunane gabantane ya fadi ras ras don dan canjin yanayin data ganshi a ciki don a cikin kwana daya ya fada yayi dan duhu sosai a lokacin. Jin an shigo yasa shi dago kai yana kallon kofan itace ta shigo yake binta da kallo kamar yana son ya tuno da wani abu lokacin amma ya kasa hakan. Kofan aka sake turuwa lokacin duk suka juya don ganin ko waye ya shigo dayan kishiyar tace tashigo dauke da kayan abinci a hannunta tana sallama. Saidai tana ganin ta tadan shiga rudu tana fadin au ashe kun dawo sannuku da zuwa ta dan tsuke fuska kafin ta amsa tana fadin eh mun dawo yanzun nan. Abincin ta aje tana kokarin jerawa a gabanta take fadin barshi kawai aiba yanzum ne zaici ba ko tace cikin murmushi shiya umurceni na kawo mashi yaci yanzun din. Kallon mamaki ta jefi kishiyan dashi na yadda ta bude baki ta iya bata amsa kai tsaye ga mijin a zaune bai iya furta komai ba a lokacin don yanayin da yake ciki. Meke faruwa da kaine haka Alh ta mayar da tambayanta kan maigidan nasu dake zaune saye da doguwar jallabiya a jikinshi ya zauna ya mike kafafunshi duk da yana cikin wani hali hakan bai hanashi kamshi turare ba sai dan karamin tasbaha daya rike yana ja a cikin zuciyarshi lokacin. Kai ya dago ya kalleta kafin ya daga mata hannu yana fadi da kyar kije ki huta zaifi ke kuma aje min abincin idan na tashi yanzu zanci. To matar ta biyu ta amsa dashi kafin ta kwantar da murya tana fadin Dan baro na waje yana sallama dakai shida jabbi a kofan falo OK har sun iso ke nan ya fada yana mikewa da sauri kamar bashi ba a lokacin. Kowa part dinshi ya nufa zuciyar shi cike da zargi akan halinda mijin nasu ke ciki a lokacin na tashin hankalin da yaki fadawa ko dan dama ita hjy Indo dake gari abin ya faru. Amma ita hajiya Ni,ima da take wurin tafiyan bata san komai ba a yanzu sai zargin abubuwa da dama da takeyi a zuciyan ta lokacin. Tunane take waye wanan din da Alh ke tunane akansa haka kardai zancen sanda ya zamo ba daidai ba gareta Alh ya sadu da danshine wurin sakaci irin nasu har hakan ya faru ? In ko hakane ashe kashinta ya bushe a gidan nan ke nan don tasanda abubuwa da dama zasu iya faruwa a cikin lamarinta ke nan a yanzu tunda anfada mata ka idan abin kuma ta yarda da hakan . Sam bata taba tunane ko zaton cewa maigidan zai iya sake wanan yaron nasa a ido ba kuma duba ga irin shekarun da aka kwashe babu wanan zancen . Don har diyansu sun taso sun zama wani abu yanzu a cikin rayuwa tana ganin cewa lokaci yayi da zata gaje gidan ita da yayanta da yan uwanta da suka tsaya mata komai ya tafi daidai. Amma yanzu zuciyarta yana bata cewa duk wanan abubuwan suna kokarin wuceta idan ba Allah ne ya gyara lamarin nata ba kam. Alh munyi iya bincken mu mun kasa gano waye wanan yaron kuma daga ina yake wanda ma ya sanshi ko yasan a inda yake zaune bamu sameshi ba gaskiya. Murmushin kasaita mai kama dana takaici ya sake lokaci guda yana fadin amma Jabbi kasan dai yaron nan dana gani ba aljani bane da zakuce ya bata a cikin garin nan. Ba haka nake nufi ba Alh Jabbi din ya fada a ladabce yana sone kai kasa yace muna dai kan binciken hakan in sha Allahu zamu gano komai a kanshi da yardan Allah. Shiru sukayi na dan lokaci kafin Alh ya fara mikewa tsaye saida yaba da baya kamar zai shige ciki yace ina mamaki da jiya zuwa yau za a ce an kasa gano inda wanan yaron yake a cikin garin nan. Daga haka yasa kai ya shige ciki ya barsu nan a zaune suna mamakin sauyin da suka gani wurin aminin nasu kuma maigidansu abokinsu tuna tasowa da har yanzun basu yada junan su ba suna tare. Saidai sun san cewa shidin ba mai fushi bane irin haka alama ya nuna ke nan zancem wanan yaron yana da muhinmanci sosai a wurin maigidan nasu. Nan suka mike kowa ya nufi inda yake tsamanin samun labari akan yaron da sukayi siri da maigidan nasu kan a nemo masa shi kota halin kaka a kawo maishi a gabanshi. Kukan da akuyoyin keyine ya sa Dijen fitowa daga daki don ta dubasu saidai tsoro da tashin hankalin abinda ta gani yasa ta ja baya da sauri tana fito da ido waje tace . Uwar garke kene a gidan nan kuma ni Dije naga abinda ya tsoratani akuya kamar mutum saiki tafi sai lokacin da kikaga dama mu ganki kwatsam kin fado muna gida. Uwar garken da kanta ke done a cikin kaskon da ake zuba masu ruwanshan su tana zukan ruwa zakace tayi tafiyan mai nisa don yadda take durawa cikinta ruwa a lokacin. Kururuwa zatayi ko sulalewa zatayi a cikin gidan taje neman taimako a makwabtansu azo a gane mata abin mamakin datake shirin gani kota gani a gidan. Akuyan da tayi wata nawa bata gidan Amadi kafin shima ya bace yayi neman akuyan bai ganta ba haka ya hakkura da nemanta har shima tashi ibtila,in yazo ya sameshi daga baya. Tasowan ta ke nan kwana biyun nan ta dan fara jin karfin jikinta har tana da fitowa tsakar gidan nata tadanyi wani abu don rashim jikin nata har damuwan hakan takaita kwance a gidan. Wazata kira ta sheda mai yanzu malam tanimune da kunnuwanta ba wani ya tsegunta mata zancen shi ba akan jikan nata da yake sakewa a bayan idonta ita da kantane Allah kawota ta tsurashi yana fadin maganganun da basu dace ba ga jikin nata lokacin. Don haka kuma sai taga ai gara taja bakinta tayi shiru kada kuma a kara chamfa masu sabon zargi bayan wanda take fama acikinsa na batan jikan nata yanzu kuma. Tuna shawaran makwanciyanta tayi kan ba komai ake fadawa mutane ba yanzu don mutane basu da tabbas a yanzu lalaikan ta sheda hakan ita don bata taba zaton cewa Tanimu zai iya sukan ahalinta a wani wajen ba ai. Tun safe muka kama hanya kamar yadda mukazo garin iya mu muka dauki hanya nasamu nayi sallama da maryam munyi musayan lamba da ita. Nan Allah ya taimakeni dana tafi bamu karbi layin juna ba don ba wanda yasan da cewa zamu koma a ranan zaune nake kawai a cikin motan ina tunanen abubuwan da suka faru wanda a yanzu na sani aka mommy din da bansan dasu ba a baya. Tabbas dakan bata san waye wanan matar ba amma yanzu zuwa gidan su yasa ta kara fahintar cewa bata shigo gidansu da zuciya daya ba ashe. Ita kan a gobe zata koma gusau wurin mahaifiyata ba zata yarda ta kara wasu kwanaki ba a gidansu na Abuja din kuma. Ba wanda yai mata magana a motan don kusan duk sun sharetane ma za ace don ba wanda ya nuna ma kulawanshi a kanta kamar yadda itama din suke mata kallon karamar yar iska mai shegen wayau da jin kai da nuna isa da gadara don hakan da take masu sai ya saka wani dan shakunta a zuciyar su. Don da watace tayi masu wanan iskancin dasun nuna mata cewa bata isa ba amma yanzu a matsayin makami take a wurin su don suna sonyin amfani da daman su yagi mahaifinta ta hanyar ta. Wai har yanzu Zahra fushin ake da mommy ne kome hjy karima ta fada acan gaban motan inda take zaune din don ta kawar da komai dake tsakaninsu kada su isa Abujan haka da ita. A bazata zancen yazowa zahran har ta dan juyo tana fadin lah fushi kuma mommy ni bana fushi da kowa wallahi . Kina fushi mana zahra son tun jiya baki sake jikin ki ba kina faman daure fuska ta dan murmusa tace a,a mommy kawai dai gajiyace yasa kika gani haka don ban faye shiga mutane ba ni haka nake ko a gida. Jin hakan yasa ta dan kama janta da hira ita kuma zahra din tana da biyewa tana bata amsa bayan kar take kallonta da mamakin halaiyanta fam a zuciyar ta. Ko ta mata da cewa ya mace tun tana kankanuwa take fara fahintar wasu halaiya na zamantakewa oho. A haka har suka isa gida inda suka samu cewa yaran Alh sunzo maza daga kasan waje hakan sai yaiwa zahra din dadi sosai ganin yayyen ta musa da Jafar a garin har su biyu. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Allah ubangiji ka zaba muna abinda yafi zama alheri garemu ka saka tausayi da imanin duk wanda ka zaba muna ya Allah kada ka bashi ikon cutar da bayin ka ka saka mashi tausayi da jinkan na kasa dashi. Allah ubangiji ka jikan magabatan mu kasa Aljanna ce makomar duk kan musulmai albarkacin kalman La,illah ha,illah Muhammadan rasulunlillah ya cece mu Amin. Allah ya taimaka tafiyan dare yayi koda ya biyo layin su ba mutane sosai a lolacin don haka ba wanda ya ganshi dan abinda suke rufe gida dashi ya tura gidan ya bude ya shigo. Ya samu Dije ta kwanta a lokacin yayi shawaran ya kwankwasa mata kofa sai kuma yaga kada ya tashe ta daga barci don haka yayi shawaran ya aje kayan tsaraban daya sayo din a kofan ta kawai. Bayan ya aje ya juyane ba tare daya kulaba yayi karo da kwanon data kife daga gefen dakin daga cikin dakin yaji muryan ta tana fadin wani na nan ? Ido ya dan lumshe kafin yace nine Dije Amadina ya bata amsa daga inda yake tsaye Dije da taji muryan Amadin a bazata tayi wani tsale ta mike zaune tana sake fadin wanena shin ? Amadi kaina kamin gizo ko kunuwana na ka min karya haba Dije ga muryana kina ji zakice karya kuma ko barci kika farane wai ? Ji yayi tana kokarin bude kofan nata daga ciki yasa shi tsayawa ya jira ta bude tako bude din tana fadin Amadi ina ka shiga haka kabar gida lokaci mai tsawo haka ne ? Missa kayi tahiyar ka cikin duniya kabbanni nan ni kadai shin baka tunanen halin da nii shiga bayan tafiyan ka ? A lokacim ta karasa bude kofan ta fito don ta tabbatar inshi dine sukai arba yana tsaye daga kofan saye da taguwan shi da wando baki kaida ganin shi kasan yayo tafiya mai nisa a lokacin. Ina kakshigane danga tahiya haka mai tsawo baka fadawa kowa inda kakje ba abinda baka tabayi ba a ruwanka barin gida haka danisa. Buhun tsaraban shi ya nufa ya dauka yana kokarin shiga dashi daki ta jaye ta bashi hanya ya shiga da kayan cikin daki ya aje kafin ya dago ya fito yana kokarin juyawa don kayan daya bari waje ya dauko sauran yaji muryan dije din na fadin. Shin ina kak shiga hakane ina magana kayi shiru daniya haba Dije kin san dai bani zuwa wurin banza ko don ban taba abin banza ba a rayuwana. Allah baka hakkuri amma ka dau alhakin mu dakka daga muna hankali kwanciya asibitina kawai a banyi ba kowa gari ya dauka wani mugun abuna yassameka. Dauri ka fada muna inda zakana kaga sai mu sani da kyar ya iya budan bakinshi yace kuyi hakkuri ban dauka zan dade bane haka nima don tafiyan da niyar kwana biyu niyishi ko uku sai ya kasance haka. Awo dama tahiya ita tagaji haka kafin kayitana kake da ita da zaran kayita ko ita addakai badai an dawo lafiya ba ta sake tambayan jikan nata don ganin rashi babu dadi a lokacin. Bai bata amsa ba ya kara shiga da kayan ciki tana yada mai haske yaga inda zai aje kayan ta kara fadin dauri ka bugo wanga abin zamanin ko a makwabtana mu sani. Ki kwanta saida safe zanyi sallahna yanzu Dije ya fada yana daukan buta ya nufi bandaki bayan yaji akwai ruwan da zai isheshi amfani a lokacin. Saida ya kewaya ya fito har lokacin Dije ta kasa shiga daki ta kwanta kamar yadda yace din da ita ya duka ya fara alwala yaji tace kaci wani abuna ko a hanya gashi yau ban dahwa komai ba a gidan . Jin hakan yasa ya dago kai da sauri yana fadin saboda me dije babu abinda zaki dahwane ko me ya tambayeta cikin son jin abinda zatace din dashi lokacin. Sai yaji tace kona dahwa ma baci zanyi ba shiyasa na hutar da kaina da dahuwan saidai in kai dan kwano in sayo in dawo gida wani kuka yaji dayasa ya firgita. Ba kuma bakon kuka bane sai sauti muryan uwar garke haka yasashi kaduwa har yaji gaba shi ya fadi lokaci guda da sauri ya karasa alwalan ya mike yana lalubo yar wayan shi daga cikin aljihunshi. Yana haskawa ga dabbobin su biyarne a wurin yagani a daure kuma tabbas uwargarkene wanan a madaurin ta ta mike tana kiwo. Dije yaushe akuyan nan ta dawo gidan nan daga daki dije ta amsa mai da fadin kaidai bari dan albarka aini akuyan nan ta wuce sanina yanzu saidai ido da addu,a kawai. Akuya sai ta kwasa ta tafi sai lokacin da taga dama ta dawo ni na kasa gane me wanan yake nufi da hakan ko wani gidane ta samu take labewa ko wani ke kamata idan taga sarari ta gudu oho ? Bai iya cewa komai ba sai addua da yakeyi a zuciyan shi lokacin don baima san abinda zai fada ba game da uwar garke din data zama mai waibuwa a garesu yanzu. Haka ya ja kafa ya shige dakinshi da a yanzu yaji shi daban sai zafin daya doki fuskanshi haka ya daure ya tayar da sallah bayan ya dan kakkabe wurin yayi shafa,i da wuturi ya samu wuri ya kwanta zuciyan shi cike da tunane kala kala. Ban samu ganin su yaya musa ba don tun dana shige daki ban fito ba sai washe gari inda na tashi na samu su yaya din a falo tare da Abba suna magana. Suna ganina ko wanin su ya washe baki a cikkn mamaki da sauri na nufesu na durkusa ina gaidasu ya musa ke fadin dama kina garin nan ne yan mata ? Tana nan tazo hutu kasan mama da son zaman abuja dama dolene ya kaita gusau ta zauna dama don rashin mace ce a gidan yasa ban daukota duk hutu don tafi sabawa da nan din. Nima nashayin wanan tunanen cewa na samu lokaci in daukosu dukan su har ummah suzo nan su dan kwana biyu ko din makwabtan dasuke damuwana da tanbayan su idan sun gani. Ai yanzu tana jin dadin garin tunda ta hadu da wani dan iskan yaro daya fara hure mata kunne a yanzu Abba ya fada daga inda yake zaune. Gaba dayansu suka kalloni sai ya jafarne yayi saurin magana yace haba dai Abba dama ace su Aisha ka fada zan yarda don sune rawan kansu yai yawa. Gata dai wanan din yana nunani da cokalin dake hannunshi lokacin yace shiyasa naga gara da anyi hutu ta dinga zuwa nan kusa dani zaifi. Ya musane ya kalleni yace wai hakane kanwata da sauri na girgiza kaina alaman ba hakana bane daga inda Abban yake yai min wani irin tsawa yana fadin. Karya zan maki kome ku diba yarinyar nan wai har zataje ta dauko min wani fakirin yaro mara asali har yana zo min har kofan gidana don uwarta ta daure mata gindi yin haka. Abba be cool don nasan haka kawai Zahra ba zatayi abinda bai dace ba kuma ummah ta sa mata ido kila dai wani abin ne ya hadasu daban ko ? Ya juyo yana ajiye cibin dake hannunshi da yake shan tea yace zan zauna da ita inji abinda ke gudana Abba no ai basai ka zauna da itaba don naga tana son ja dani akan wanan yaron dam matsiyatan. Ko zuwa kanon nan da sukayi ace wani dan mutunci yazo neman ta amma yarinyar nan ta rufe ido taci masu mutunci dagashi har ita hjy karima din karshe ma taso hadata da yan uwanta a kan maganan fada. Wani irin dagowa nayi na kalli inda Abban yake cikin mamakin jin abinda ya fada din lokacin kafin nayi kasa da kaina hawaye yana zuba min a idona mai nuna alaman kazafi akaimin ga hakan. Abba yaci gaba da fada inda yake shiga ba nan yake fita ba sai ya musa ne ya mike ya kama hannuna zuwa dakina don nan yaga na fito lokacin. Har ciki ya shiga dani ya zaunar dani saman gado yana fadin ya akai hakanga zahra a sanina kedai ba mai rigima bace zahra ga kuma Abba yanzu yana fadin zance mara dadi a kanki ? Da kyar na iya dago kaina don jin ya sake maimaita min tambayan nace wallahi Allah yaya ba hakana bane nan na kwashe komai na fada mai har da zancen mommy din ban boye mai komai ba. Zuwa lokacin ya jafar ma ya shigo dakin yace shi yaron Abba ya fada min wai baida baba ke nan shegene kome zahra ? Kai na girgiza mashi nace ba gaskiya bane yaya last da mukai waya dashi ya fada min yana taraba zaije gun mahaifin shi ne. Da baida baba aiba zai fadi hakan ba kuwa ya musa ya amsa daga inda yake zaune is OK ya jafar ya fada ki bari zanje Zamfara yau zan zauna da ummah akan zancen. Da sauri na dago kai ina fadin don Allah ya jafar ka wuce dani wanan matar makirace sosai bana jin dadin zaman gidan nan sam wallahi. Idan nayi hakan Abba zai dauka wani abune no kaje kawai zanzo da ita zuwa jibi don na fahinci wani abu cikin zancen zahra din ni zanzo da ita gida ka wuce kawai zamuzo tare ya musa ya fada. Sai safa da marwa takeyi a cikin dakin nata kafin can wayanta ya dauki kara kobata duba ba tasan me kiran nata don shi ta sakawa irin ringing tone din wani wakan larabawa ne da akewa habibi. Ta dauka cikin saita muryanta yake fadi daga bangaren shi kizo ga sakon yasir an kawo ta karba da gani fitowa saida ta dan bata lokaci ta nufi falon. Mijin nasu ne a zaune tare da amininshi Jabbi sai tellan yaranta maza dake gefe daya a takure ta shigo falon cikin isa da izza da takama kamar bataga jabbi din ba ta fara fadin. Yau Isah tellane gidan eh hjy naji ance kunzo shine nace barin sheko in kawo dinkin nan nasu oga yasir don yace akwai wanda zaikai mashi can idan na kawo maku. Eh nima yayi min waya kwanaki idan nazo na karbo mashi dinkin yana cirowa yake fadin kai hjy ashe ana kama a duniya haka ? Wallahi shekaran jiyan nan wani matashi yazo shegona sai ka rantse da Allah yasir din gidan nan ne sai dai idan yai magana zaka gane bashi bane. Wani kallo jabbi dake gefe yayi mashi amma ya basar don maigidan ya dan daga a lokacin ya shiga ciki zai daukowa aminim nasa sako tellan ke fadin haka. Mikewa tayi tana daukan kayan tare da fadin jeka zakaji alert tayi tsaye har saida taga fitanshi daga gidan ta juya ta shige ciki sai jin wani abu takeyi a zuciyanta na tashin hankali da fargaba. Kayan ta jefa a gefen gado ta jawo waya ta fara neman layin wata yar uwanta dake Gembo cikin tashin hankali take fada mata abinda ke shirin faruwa dasu. Mikewa tayi kamar a gaban yar uwan nata take ta soma fadin wanan karyane wallahi irin abinda mukayi muka bizzine za ace yanzu wai yaron nan yazo ya baiyana. Wanan ma karyane wallahi in ko har haka sai mu canza mu koma wani hanya me zamu tsaya jira dama kin daiji abinda ake fada cewa muddin ya baiya zai doke duk zatin da taurarin diyan ki ga baki daya zai dushe. Shi nakewa tsoro ya Lantana idan ina kaunan mutuwana ina kaunan yau in bude ido inga wani da a gidan nan da sunan dan Alh ne shima koda kuwa diya macece ita bana kaunan hakan. To kingani inda mukaje aka bawa kare mahaifar wanan gajan kishiyar taki aka daureta can zamu koma mu kara matsesu a saka masu duhu a tsakanin su har abada. Don haka kiyi dubaran da zakiyi ki fito gobe mu sanu muje wanan kauyen don kinsan wuyan zuwa ke dajin arnan nan don hawan dutsen nan dake wajajen . Na sani idan ba dole ba wallahi ban son zuwa wanan wajen saidai ba yadda na iya tunda ina son biyan bukata in sha Allahu gobe din dai zansan yadda nayi nafito muje wurin. Allah ya kaimu ta fada suka dan taba hira aka kashe wayan kowa ya zauna yana cicika a zuciyan shi tare da tuna irin kudin da suka kashe a baya. Yallabai ina zuwa zanje in dawo yanzu jabbi ya fada yana saurin tashi daga inda yake zaune Alh ya bishi da kallon mamaki yana tunanen inda zaije haka da sauri har yana tunanen ko lalura ya kamashi. Allah ya taimakeshi ya samu wanda yake son gani din a lokacin har ya tare mashin zai hau ya tare shi don haka ya tsaya . Ya sanshi farin sani don customer shine a wurin dinki sosai bayan sun kara gaisawa ne ya dan duba baya kafin ya fara fadin. Ka gafarceni kan maganan da nake son muyi yanzu in har hakan ya zama kamar katsalandan a garejku don zakaji maganar kamar ina son maka kutse a cikkn sa yanzu. Kan isa tella din ya daure kafin yace Alh lafiya dai ko don ban dahinci inda zancen ka ya dosa ba yanzu yace eh hakane gaskiya ba zaka gane ba sai na fada. Dama game da maganan nan danaji kana fadawa hjy shine a yanzu na yaron da ka gani sunyi kama da yaron wurin Alh don Allah ko ka san inda zamu sameshi. Kallon mamaki isa din yai mashi kafin yace dashi Alh wallahi ban sanshi ba nima haka kuma ban san daga ina yake ba illa abinda na sani shine. Sun kawo dinki shagona munyi dasu su dawo gobe jumma,a su karba da karfe hudu na yamma shine kadai abinda na sani game dasu din. Amma bayan haka bansan komai a game dashi ba wallahi zaka taimakemu don Allah nan dai ya fada mai abinda yake son yai masu na taimako kuma iya shi yasan da wanan zancen ya kama bakin shi. Insha Allah in har ya yaimaka masu akwai goron da zai samu kuma ba zasu taba yarda hjy tasan da zancen ba don kada su hana mashi hanyar samu daga gareta da diyanta. Basu kai ga kare maganan ba kiran hjy ya shigo a wayan isa din ya dauka ba sallama ta fara fada dashi kan baida hankaline ko wayau zai fada mata magana irun haka a gaban wani. Hakkuri ya fara bata saida kyar ta yarda tayi shiru tare da fadin to ka iya bakin ka don nasan wanan munafukin zai bincike ka akan maganan nan watarana duk daya nuna ba komai a hakan daya nuna a falon dazun yace insha Allahu zaiyi yadda tace din. Kallon juna sukayi ya kashe waya ya dan murmusa yana fadin aina fadama wanan marar akwai abinda take boyewa wanda bata son asani. Sun dai gagauta tsayar da zancen sukai sallama ya tafi shi kuma ya juya ya koma ya samu Alh yana fadin ya dan kewayane sukaci gaba da hiransu a wurin. Hjy ta fito kamar tana neman wani abu a lokacin shi jabbi ya gane me take nufi da haka yai kamar bai fahinci komai da hakan ke nufi ba. Kamar yadda suka shirya da isa din hakan ya faru bayan dan bayaro yazo yake tambayanshi ina abokin shi yake fadin ai bayanan ya koma garin su ko. Daya karbi dinkin ne ya hau mashin shima ya hau yabi bayan shi har zuwa unguwar su dan bayaro din yaga gidan da yashiga din. Ya juyo ya dawo shagon shi ya zauna ya kama bakinshi har zuwa tashi ya samu wuri ya kira wayan Alh Jabbi yai mashi bayanin unguwan da siffan dan bayaro din. Yai mai godiya ya kashe wayan yana kiyasta yadda zai bullo idan yaje unguwan don wanan lamarin yana son taka tsantsan a cikin sa. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 4️⃣3️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Ya musa ne a gaban Abba zaune matarshi tana gefe daya zaune bayan sun gaisa ya kalli Abban yana fadin yau zamubi jirgin sha biyu zuwa sokoto na buga waya a turo mota azo a daukemu. Kaidawa ke nan naga jafar ya tafi tun jiya dani da zahra zan mayar da ita gidane ya fada kai tsaye ba tare da jin komai ba. Abban ya kalli hjy karima din yana fadin har ta gama hutun ke nan zata koma kafin tayi magana ya Musa din yace eh zata koma don next monday zasu shiga school. Abba ya kara kallon hjy karima din sai cewa tayi amma ai naga bashi ya daukota ba ya kamata ko in san cewa zata koma in mata shirin da zan mata din a bangarena. No ku barshi ba sai kun mata wani shiri ba ai ya mike yana fada fuska daure tare da fadin yau din zan mayar da ita gida na fada mata ta shirya ko. Shiru sukayi ba wanda yai magana a cikin su saida ya fice take fadin abinda yaron kan nan ke mun bana son shi ina ruwanshi da zahra tunda ba wurin shi tazo ba. Amma ai kinsan halin musa tunda yace zai mayar da ita gida yau ba fashi ke nan ki kyalesu ya mayar da ita din tunda sun kitsa hakan a tsakanin su. Duk ina labe ina jin abinda suke fadi a lokacin hakan yasa na koma nayi kamar ban san da zancen tafiyan ba sai gata tashigo min dakin a fusace ta sameni nayi kwance ina karatun wani littafina. Ta turo kofan a fusace tana fadin Zahra wai me haka ke nufi ne nifa da alheri na daukoki ba don sheri ba amma naga ana son a munafunce ni kuma ? Na dan kalleta cikon mamaki ina fadin Mommy meya faru tace naji wai yau din nan zaki koma gida yayan ki na fadawa Abban ku nace yau mommy ? Kamar ban san da zancen ba ina dan dagowa ehmana yanzu yake fadawa Abban ku hakan nace gashi ban ko shirya ba ban hada kayana ba ai. Au kema baki san da zancen tafiyan bane ko me na girgiza kai tace shirmen banza toba inda zaki don naga shi a gadarance yake abinsa ni ba irin iyayyen sa bane don ya sani. Nace a a mommy ki bari in tafi tunda yace hakan ina jin tsoron ya musa sosao kada yai min fada kawai na tashi na fara hada kayana dake watse a cikon dakin da sauri . Ta tsaya tana min kallon mamaki kafinta juya ta fice a fusace kamar yadda ta shigo dakin da farko a hasale na kara hada kayana wanan ne silar barina abuja a ranan sai ganin mu kwatsam akayi mun dawo gusau baki a laikum. Ga ya musa yasa Abba ya bada kudin da za a sai mun tsaraba Abban ya bashi shi kuma ya miko min su duk da muka bar gidan ya biya dani wani tsore nayi sayayya sosai a store din. Ummah tayi mamakin ganina tunda na shigo ban zauna ba na nufi part din mama na gaida ita mun gaisa sama sama tayi min an dawo lafiya na fito. Nan ta fara sake magana cewa ai ido ta saka muna dagani har ummah ita zamuyiwa munafucin mu nuna muna tare da amarya don a hade mata kai aga bayanta a gari ko ? Kai haba mama yarinyar da Abba ya tilastawa da zuwa Abuja dole wai a can yanzu zata rika hutu don kawai an mata sherin cewa wani saurayi na zuwa wurin ta suma fa bada son ransu bane tatafi abujan hutu. Aiba sheri bane don nina fadawa Alh komai na sanar dashi kada yaji yace an munafuceshi daga baya don tana ganin yaron da zubin fulani take wani dagawa mutane kai don rainin wayau. Haba mama hakan ai bai dace ba tunda abinda takeso shi za a bata ta aura ai don baida kudi ai ita ta ganshi tace tana sonsa sai a barta da abinta ta aura. Nima saidana fada maki mama ki kyalesu suyi abinsu ba ruwanki ba ita zata sha wuyanta ba ita kadai ina ruwan wani ya musa din ya dan harari Aishan yace . Shi auren ne wuya ko auren wanda baida zarahi haramun ne akace ai shike nan taje ta aureshi din meya damu maimuna mama din ta fada sai ya jafar yace shine ai mama ki kyalesu please tunda tace shi take so. Bayan fitan diya mazan daga gidan suka zauna nan da Aisha suna magana suna dariya tace ai barsu na fisu iskanci zasu raina kansu daga ita har uwar nata. Ba mayana zai shigo wani sati ba ku fadawa masu neman ku cewa suzo suga Alh din nasan idan ya matsesu babu wani shi zasu fitar hakana din ai kinga ta fita zakka a cikin ku ke nan. Shina so ki gane tuntuni mama baki gane hakan ba ai wanan zaifi masu zafi da ciwo ace kowan mu ya auri abin kwarai ita ko ta buge ga wanan tallakan karshe. Kai Allah ya rabamu da kishiyar uwa mara imani macen da bata kaunan ganin diyan kishiyanta su karu da alheri ko wani iri amin. Nikan tunda na shiga dakina na fara gyara duk da baida wani datti a cikinsa na gama komai nayi wanka na dawo na kwanta ina tunanem irin makircin mommy da abubuwan da suka faru a tsakanin mu a tafiyana. Tare dashi akai sallah asuba don haka wasu suka sanda dawowan shi garin sai binshi mutane keyi da kallon mamaki har ya koma gida duk yana kule da hakan da mutane keyi mashi. Kwanciya yayi don yana tare da gajiya sosai lokacin barci ya dan fara diban shine yaji muryan malam Tanimu da labarin dawowanshi ya sama ya garzayo ya ji labarin komai daga bakin shi kafin wani ya bashi labarin yadda akayi. Sama sama ya dinga jiyo sallamanshi kafin yaji muryan Dije ta fito suna gaisawa dashi yaji yana fadin ace Amadi ya dawo shina niishigo taro nai. Badai lahiya ya iso ba ya yunkura a lokacin zai tashi yaji amsan da Dijen ta bashi yasa ya koma ya kwanta yana sauraren su dije din na fadin . Allah ya dawo dashi lahiya kasan dan yanzu da wayau shi yana wurin neman shi ana nan ana masa sheri da kazzalaha a cikin gari har wanda baka zata da zai maka sheri ba sai kaji mugun zance da mugun nufi a bakin shi. Hakane kan Dije kesan in abu yazo sai mutum ya dinga tunane har ya fita cikin lissafinai adaiyi hakkuri abinda ya wuce a barshi ya wuce a yafewa juna tunda ana tare wuri daya. Shikan amma abin ne da mamaki wai wanda ka dauka jigo shikama zagon kasa a boye yana hwadin maganan da bai dace ba a kanka dolena rai ya baci. Yanzu dai kiyi hakkuri ina shi Amadin yake shina zaka in gaisai in ya tashi ina hwada mashi ka shigo naji ya koma ya kwanta dazun don hakane malam tanimu din bai samu ganin Amadin ba wanda baiso hakan ba a lokacin. Sai bayan tafiyan shi an dan dade ya fito ya samu dije zaune bakin murhunta tana hasa wuta suka gaisa yake fadin yaji muryan malam tanimune ai. Bar munafukin banza da wofi watau yaji labarin dawowankana shina ya taho ya samu na karaswa aini malam Tanimu ya bani kunya a garin nan . Wai ace shi da kansa ke yawon bata muna suna yana aibanta maka sana ,anka da wani manufanai watau dama ashe dariyan hakori da jinine a tsakanin mu dashiya. Saida haka ya kasance na gane masoyan mu na gaskiya da wa yanda basu son mu da alheri a garin nan kai Amadi naga abu a cikin garin nan bayan tafiyan ka nan ta dan bashi labarin irin abubuwn da suka faru shidai murmushi yayi kawai bai samu abin fadi ba lokacin. Can ya mike ya shiga dakin dije din ya kwaso kayan daya shiga dashi jiya cikin dare nan ya dinga fitarwa yana mata bayanin komai a tsanake. Ya kwashe ya mayar daki Dije sai faman saka mai albarka da takeyi tana mashi adduan gamawa da duniya lafiya yana amsawa son shi kadai yasan abinda yake ji a zuciyarshi lokacin kan komai. Dakinshi ya nufa duk da ba wani kayan kirki a ciki hakaya gyara ya kakabe dan kuran dake ciki saida ya fitar da komai ya kakabe ya mayar ya koma gyaran gida ya gyara ko ina don duk gidan ya yamutse kamar ba wani mahalukin dake rayuwa a cikin gidan. Hakama dabbonin duk sun rame da alaman basu samun kiwon daya dace a bayanshi nan ma ya gyaro ya zuba masu dan abincin daya gani a wurin. Yana kule da kallon da uwar garke ke mashi tun safe amma addua ni a zuciyan shi sam bai nuna ya gane hakan ba gareta saima nunawan da yayi bai damu da itaba.. Baiyi aune ba yaji takai mai irin tunkudan data taba mai a baya a mambilla hakan yasashi juyowa gareta yana dan tsura mata ido na dan lokaci kafin ya mika mata sauran abincin daya rage a hannun shi din. Daga haka ya juya ya bar wurun bai sake juyowa inda dabbobin suke ba ruwa ya diba ya watsa a jikin shi ya fito ya shige dakin shi ya shirya lokacin ya nufi dakin Dije don ya karya. Bayan ya zauna ya fara cin abincin ne ya dago yace mata kinji labarin Rashida dacewa mahaifiyarshi don haka yake kiranta da sunanta. Mamaki Dije taji jin ya tambayeta mahaifiyar nasa da bai damu da yin hakan ba garesu tace dashi ta bugo waya tana tafe don an kirata an sheda mata batan ka . Wai mijin natane maciji ya taba ashe muka jisu kwana biyun nan shiru amma tace da sauki yanzu zata zo nan bada dadewa ba idan ta samu sararin hakan. Allah ya kyauta yace da ita yaci gaba da cin abincin shi yana nazari kafin ya sake dago kai yana fadin lokacin da ta rabu da mahaifina ina da shekara nawa ne Dije ? Kai Dije ta dago tana mashi kallon mamaki kafin tace dashi missa ka faye tambaya akan mahaifinka yanzu mutumin da yai tafiyan shi ba kara waigo inda kake ba . Ko bai taho nan don kowa ba ai zai taho don kai amma tsawon shekarun nan ya kwashe ba tare da yasan ya bar wani halittaba a nan Koma meye shidin dai mahaifinane ko Dije banda wanda zanyi tunkaho dashi a duniyan nan bayan shi banda wanda zai tsaya min ya zama min gatana a al,umma bayadashi. To wai miya kawo wanan maganan yanzu kuma ina kule da cewa tunda ka fara girma ka dauki ranka ka dora akan shi ka daina tuna wanan mutumin. Dole in tunashi Dije tunda an fara shegantani cikin garin nan ana kirana da mara asali mara gata a idon mutane duk da nasan ina da gata gatan da ba kowane keda shiba garin nan. A kul akul naji ka kara fadin wanan haukan waya isa ya sheganta min kai duk garin nan in maka na mahaukaci bayan kowa yasan da auren sunna ma,aikin Allah aka haifeka. In hakan yasa ka fara haukan hasashen maihaifin ka nada gata ko wani abu gara ka daina tun wuri don wanan kan ba gaskiya bane haka yazo garin nan fakirin shi. Wanda na tabbatar da sanadin haihuwankane ma ya kawoshi garin nan ya biyo yan zuwa kudu yazo nan ya zauna tare dasu a karkashin Alh Akilu mai shanu. Har Allah ya taimaka don darajan Alh da uwarka ta nace saishi aka dauketa aka bayar da ita amma kamar mai bakin uwa ana zaune kalau haka kawai da rana tsaka ya bijiro da barin garin nan kamar mai aljannu a kanshi ko kurciya ba yadda malam baiyi ba amma ya kyankyashe yace shi tafiya zaiyi. Allah ya kyauta ya fada ya mike ya fice daga gidab lokaci guda kai tsaye waje ya nufa duk wanda ya ganshi sai ya tsaya yana kallonshi don labarin shi daya karade garin na batashi da kowa ya sani. Ya dai sha tambaya da kallo kafin ya isa kasuwa ya sayowa dabbobin su haki ya hauwo mashin ya dawo gida zakace yadda yai wani haske ya murje yayi kyau kamar inda ya fito a cikin AC yake kwana yake wuni yadda yai kyau din. Haka yasa mutane ke kara mashi kallon mamaki inda duk yabi bayan ya kawo masu abincin ya sake fita zuwa wurin oganshi na kasuwa suka dan tatauna dashi din a can. Wallahi na gaji Yabi wanan tafiyan ma da kyar nakeyin shi a yanzu duk katarana ya zoje wurin hawan tsaunin nan dafata tayi ba tare data iya bata amsa ba ga magananta ta dan taka wani dutse ta haya tana mayar da numfashi da sauri sauri ta fara fadi. Adda Wuro da badon bukatana bane ba yadda za ayi ace na hawo wanan wurin amma ba yadda na iya tunda ina son bukatana ya biya . A rayuwana na tsani in bude ido inga anyiwa diyana yan uba a duniyan nan dubama ga yanzu yadda dukiyan Alh ke kara bunkasa sosai yanzu. Ba zan zauna ina gani ba wata ko wani yazo daga sama yace zai cudanya damu da sunan inuwa daya a karkashin Alh ko ita wanan jakar na bartane ta zauna kamar yadda mai allon karfe ya umurceni dayi a kanta. Na riga naba kare mahaifanta ya cinye don haka yanzu banda fargaban komai a gareta tunda mahaifanta karnuka sun lashe shi tuni bata da sauran amfani a yanzu. Kai Yabi baki da kyau kiga yadda matan nan tayi kamar zata mutu lokacin nan kuwa amma kika nuna kina tausaya mata kene har da fita kasan waje da ita. Saida hakan ne Addah wuro mazan yanzu in kayi sake kaine a baya balle irin nawa mijin da idon shi akan mace har indai yaga mace yana so yanzu zakiji zancen aurene. Amma yanzu kinji shiru ba wanan zancen tundana hada shi da makulli na kulle na kada wanan tsohon rijiyan baki kara jin wani zancen aure ba kuma gareshi. Haka suka sukai ta hira tsakanin su har suka isa bakin bukkokin dake tsakiyan amtsaunin da alaman mutanen wajen su dan wayesu nan aka gaisa akai ya kwana biyu. Basu sha wuya ba wurin ganin bokan don yasan zuwansu wurin shi alherine garesu shida iyalan shi gasu dai fulanine amma kuma arnane su basu ko wani irin addini a rayuwan su sai tsafi. Zaka kuma samesu da dan walki a jikin su mazansu da matansu ga tarin dukiya da Allah ya basu a tsakiyan dajin sun gabatar mai da abinda ya kawosu duk da yaga abune mai wuya a iya dakatan da hakan . Amma sai ya nuna masu zaiyi aiki mai wuya ya hana hakan faruwa ya dai dan kwantan masu da hankali tare dayin surukulen jayewa Alh hankali ga barin wanan maganan . Sukai mai sallama mai tsoka suka dawo a gajiye ace tsafi gaskiyan mai shi saiga Alh na fadi washe gari ta shirya su koma Abuja ya gaji da garin nan shi. Haka suka tattara suka koma ba wanan zancen nan ya bar Jabbi da dan baro da mamakin yadda akayi lokaci guda Alh yabar zancen yaron daya tasasu a gaba a cikin yan kwanaki biyun nan. Duk da haka basu share zancen ba a bangaren su don sunci gaba da bincike a tasu bangaren saboda sanin halin hjy Yabi da sukayi don irin hakan yasha faruwa a tsakanin suma ganin haka suka kulla da ita. Har suke kwato abokin nasu daga halakanta idan tayi wani abin sai subi su warwale ba tare da sanin aminin nasu ba. Wanan yasa ta tsanesu da duk wani abu daya shafesu duk inda ta buga kuma sunki rabuwa suna manne dashi ko yaushe don har abuja sukan bishi wani lokaci duk da sun san tsanar da take masu din. Don hakane ma wanan karon basu tsaya bin ta kanshi ba koda ya tafin suka samu isah tella yai masu bayanin unguwar da yaran suke suka bashi sallaman da sukai mai alkawari suka tafi. Ni dai an wayi gari naga sauyin fuska tsakani na da mama sai hakan yasani shan jinin jikina amma ban yarda na fadawa ummah komai ba. Haka abinda ya faru dani da mommy ban mata hiran komai da naji ba kona gani saina barwa cikina zancen har muka koma school mukaci gaba da karatun mu kamar yadda muka saba. Saidai karatun yanzu baija sosai don rashin Ahmed da bai samun shigowa yana muna bita ko yaushe a yanzu busy yake wurin neman kudin shi. Mun dai hadu dashi sau biyu ya dan taba muna karatu daga nan bamu sake ganin shi ba kuma da mukai waya dashine yake fada min cewa ba zama garin ne yana yawan shiga kauyoka har wasu jahohin suna sayo hatsi. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 4️⃣4️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Abubuwa sun faru a rayuwa da dama wanda ba dole saina tsaya fayace maki suba kamar yadda rikicin gida kan auku ko ya faru a wani lokacin. Haka mukan danyi waya can ba,a rasa ba tsakanina da Ahmed wanda yanzu zumuncin mu dashi yaja baya sosai wata kila don yanzu bamu ganin juna dashine akai akai. Wata kila kuma ya kama kanshi danice don yasan ba ajin mu dayaba dashi kamar yadda Abba ya fada mai haka haka kuma ko waya zai ai wata dayama ko fiye da hakan bamu nemi juna dashi mun gaisa ba. Kamar yadda kowa ke rayuwa haka shima din a yanzu ya jajirce sosai a wurin neman na kasa kuma yana samu don Allah yai mai budi ga sana,an da yakeyi din. A cikin hakane yayi shawaran tayar da daki ta wani barin gidan don da wanan burin ya taso a ranshi na ganin ya gyarawa dije dakin da take rayuwa a ciki wanda har itatuwa ansa daga baya an tangale mata su don kada ginan ya fadi. Wanan yasa yasha alwashin idan ya samu budi zai tayar da gina yai masu dakuna su koma ci yanzun ma din da yaga yan canji na shigo mai sai ya yanke shawaran yin hakan sai gani kawai akayi ya tayar da gina a cikin gidan nasu. Ba zargi don kowa yasan sana,anshi yana samu sosai a yanzu zai tafi gari gari ya dauko hatsi ya shigo dashi zamfara yabawa yan sari su sara su dora mashi riba gobema zai koma wata jahar ya dauko ya kawo ya sayar masu da haka sana,an nasa ya fara bunka sosai. Ga nauyi ya karu mai a yanzu mijin mahaifiyar shi ya mutu a sanadiyar macijin nan daya sare shi zancen su dawo gida akeyi yanzu da iyalinta don ta haifi yan mata biyu da mutumin gashi ba wurin da zasu zauna a nan din idan sun dawo. Maigidanshi ne ya bashi shawaran cewa ya tayar da dakuna biyu gami da nasa da zai zauna ciki da falo da bandaki ya hada da kitchen ya dinga karasawa a hankali. Baiki shawaran maigidan nasa ba ya fara da hakan aka tayar da dakunan saidai lokacin da akazo fitar da foundation din ginan anyi dashi ya bari a sare iccen tunfafiyan nan yace sam bai yarda a saremai ita ba. Don Allah yasan dalilin fitowanta gidansu gashi har makwabta yaga sun fara shigowa diban ta ta baje tayi kyau ta samu wuri gwanin ban sha,awa da ita. Antayar da aikin zangazanga an fitar da ginan yadda yake son ya kasance don ya raba barin shi daban dana su Dije din a lokacin da ginan ya dan tasa sai aka dakata da nasa anci gaba da ginawa Dije da mahaifiyanshi inda zasu zauna su daga dayan barin kuma akaja nasa din kamar yadda maigidan nasa yace yayi din. Abinka da kudi kasa tunda ba wani gina bane nasu dije din na azo agani nan da nan aka kai linta aka dakata bayan sati biyu kuma aka dora inda aka tsaya da ginan kafin wata biyu ya gama gina part din su Dije saiga gidan ya fito ras dashi ba zakace rubaben gidan su bane hakan yadda wurin ya haska. Dakatawa yayi da ginan ya mayar da hankalinshi wurin sana,an shi don yanzu kan bai zama sam a garin ko yaushe yana wurin sana,an shi yana neman kudi yayin da ginan shi kuma yake danyinsa a hankali idan ya tara kudi. Muna zaune nacewa hanne ta tashi muje ta rakani unguwa na karbo sako da ummah ke bina na kusan kwana uku ke nan kuma ina jin kiuyan hakan. Mun karyo kwanan wani layi muka hade dashi saman yar mashin din hawanshi daya saya don zirga zirganshi na gida da sana,anshi kuma. Yana goye da wata yar matashiyar budurwa da bazata wuce sha hudu ba da haihuwa Hannece ta fara ganinsa take fadin ikon Allah ga master namu can fa. Jin hakan yasa na dan juya na ganshi goye da yarinyar saman mashin din shi duk ba komai a tsakanin mu saida na danji ba dadi a raina na danna masa horn yana ji horn din motana ya juyo ya ganmu da hanne din. Ya biyo mu baya a guje ganin hakan yasa na samu wuri na Parker motar ya cin muna daidai saitina ya karaso da mashin din nasa na sauke glass mukai arba dashi. Duk ya kara dan rama don ujulan da yanzu yakeyi din ya fara gaidamu tare da tambayan sai ina haka yanzu lokacin school hours ne fa kafin nayi magana hanne ke fadin . Daga can muke yau malam bai shigo ba ya bamu hakkuru matarsace ba lafiya suna asibiti tun jiya yasa kaga mun fito yayi Allah ya sauwaka. Lokacin naji ya dan juya yana cewa yarinyar daya goyo din ke baki iya gaisuwa bane halan a, a master ina fa zata gaidamu taga mun cika mata ido haka ? Dan murmushi yayi don ya gane me hannen ke nufi yana fadin kai hanne baki da dama wanan sister dinace hindu kinsan sun dawo garin nan yanzu da zama har mama ai kwanaki na fadawa kawarki mutuwa mijin mama din ko ? Sai lokacin na dago kai na dan kalli harinyar gaskiya suna da dan kama ta jini saidai shi yafita haske sosai ba kusa ba yake nayi a fuskana tare da fadin kai amma ai baka fada min suna garin nan ba . Da munzo da hanne mun masu gaisuwa ai a nan ko yanzu ma bai baci ba zamu shigo ai idan muna free hannatu ta fada daga gefena. Wanan me tsoron akuyar ce zata zo gidan mu Dije tun tana tambaya har yanzu ta gaji ta daina tambaya dana fada mata gaskiya. Ita wanan wake maganantane da tsoro ko kadangare ta gani yanzune zakaga tana batun shudewa a wurin saboda tsoron tsiya na dan harari hannen nace magulmaciya. Yace well barin kyale ku kada insa ku makara don naga kamar kuna nisa sai kuma wani lokacin ke nan idan mun hadu jakkata nake kokarin budewa naji ya tayar da mashin dinshi yana fadin zan kiraki zahra akai abinda nake son tambayan ki. Saina jika nace ina mikawa yarinyar kudin dana dauko tare da fadin yar makaranta gashi tunda baki gaida muba nina sayi gaisuwan naki yanzu. Alaman kunya ta nuna ta amsa tana min godiya naja motan na barsu a wurin kafin yayi magana muka karbo sakon tare da komawa school. Sam na mace da zancen kiran nasa sai bayan kwana biyu har na kwanta naji wayana tana kuka na dauka na duba ina mamakin me kirana a zatona ma ko maryamce da a yanzu muka zama kawaye sosai muna waya kai dakai da ita. Ahmed na gani yadda nayi serving din layinshi din na daga yake fadin na zata ai har kinyi barci ne zan kashe don kada in tayar dake daga barcin. Nayi murmushi tare da fadin banyi ba ina dai shirin yi yanzu kenan ka kirani muka gaisa sai ya sanyi shiru kamar yadda nima nayi shirun ina saurarenshi. Yake fadin Zahra dama akan zancen kudin kine dake hannuna ina son in mayar maki da abinki yanzu tunda na samu alheri sosai ta hanyar su. Da wanan da muka tsunta din kema zance maki wani abu daga cikin kudin tunda an juya an kuma samu yanzu don gaskiya Alhamdullahi. Uhumm kawai na iya fadi na dora da cewa aini ban baka din ka dawo min dasu ba taimaka maka nayi ka kara jari dama dasu don haka don Allah ka bar zancen nan please. Zahra kudine masu yawa fa ko har kin manta yawansu ne wai nace ban kuma son in sake tunasu ko a yanzu in ma kana son wasu zan iya baka iya karfina don har gobe Abba yana bamu dakuma su yaya musa suna nan min ajiye din bana sayen komai ni. Yanzun dai kina nufin naci gaba da juyasu ke nan baki da bukatansu yanzu eh ka juya din na fada a gajarce idan kin bukata lokacin da bandasu fa ya fada. Don gina nakeyi yanzu ina tsoron kada kudin naki ya shige ciki dan murmushi nayi din jin meya fada kafin nace ayi gina mai kyau dai Allah ya bada ikon gamawa lafiya. Zahra kin daureni da yawa bansan me zance dake ba yanzu nima haka don ban baka kudi da sunan aro ba sai don ka samu binda zaka tallafawa rayuwan ku . Yanzun kuma wani nauyi ya kara hawa kanka tunda ga su mama sun dawo karkashin ka kuma yanzu don haka ni kyauta na baka kada mu kara zancensu dakai don Allah ina fadin hakan na kashe wayana. Na barshi rike da waya da mamakina saiga text dinshi ya shigo min yana fadin zahra muna magana dake kin kashe waya godiyanane bakya son ji to nagode Allah ya bar zumunci a tsakanin mu ya karawa baba lafiya da mama. Wani iri naji har hakan yasa nadan runtse idanuwana tausayi ya ban naga duk irin cin mutuncin da Abban mu yayi mashi hakan bai hanashi yiwa Abba din addua mai kyau haka ba. Har muna batun fara exam banyi zancen zuwa gidansu Ahmed ba ganin hakan yasa hannatu ta tuna min zancen zuwa gidan banyi magana sai washe gari na dauketa mukaje wani shago muka danyi sayayya a shagon . Da kwatance muka iso gidan saidai yaran muka samu manyan basa gida tun waje suka taremu suna fada muna muka mika masu kayan da muka sayo din hannatu tace idan sunzo a fada masu cewa abokan karatun Ahmed ne suka zo masu gaisuwa. Muka ja mota muka tafi ina godewa Allah da bankai ga shiga gidan ba muka samu wucewa don na tsani ganin wanan bakar akuyan dake gidan. Gashi su sunki rabuwa da akuyar kamar ta tsafi a gidan ina wanan tunanen har bansan lokacin danaja tsuki a fili ba har hanne ta juyo tana tambayana ko lafiya ? Just forget about it wanan bakar akuyan tasu nake tsoro nake godewa Allah da ban shiga ba na ganta yau daba zan iya barci ba sai nayi mafalkinta a karshe. Lokacin da Ahmed ya dawo ya shiga gaidasu ne Dije tana washe baki tana fadin yau da alaman yar arzikin nan ta shigo wai tazo yiwa uwarka gaisuwa bama nan. Har suka kawo muna wanan abin arzikin haka wai ace muna abokan karatun kane suka zo da motar su yaran nan na fadin abun gwanin ban sha,awa. Dan Dije ina kasan yaran masu kudi haka har suna zuwa da wanan irin alherin mai yawa haka uwar ta jefo mashi tambaya daga inda take zaune kofan dakinta tana cin abinci. Yace mama gashi sun fada abokan karatunane su din yar gidan wani mai kudine a garin nan jinin mu ya hadu dasu muke cin alherin su haka. Dan Dije kabi sannu banson daukan magana ka tsaya matsayim ka da Allah ya ajeka kada ka dauko muna fitinan da yafi karfin mu don hurda dasu tonon asirine a gareka karshe. Wane irin magana kikayi haka mara dadin ji don suna mutunci shina ka zama tonon asirinai ? Ba hakana bane inna ke san yadda duniya yanzu ta koma kowa baison ka rabai ka karu yar mai kudi sai dan mai kudi irin ta hakama dan tallaka ya tsaya matsayinai. Yafiki sanin haka shida a namiji yana jin irin abubuwan daka hwaru a gari yace maki soyayya yakai da ita ina zai fara haka gwalmadiya,i ya debowa kainai ruwan dahwa kaine . Wane uba ka tsaya mai duk garin nan a bashi yar gidan mai kudi dan dama dama da ubanai ya tuna dashi har ansanshi a dauki mata a bashi. Nina dade ina jiyowan wan ga ranan gare mu don nasan a lokacin nan za a tayar muna da tsohon hwamin daka zuciyoyin mu anyi haka dauri balle yanzu da kan kowa ya waye. Wani iri yaji a zuciyar shi daga shi har mahaifiyan tasa sai da kibiyan tsoro ya caki zuciyar su lokaci guda uwar tasa ta dauka da fadin . Yanzu ai kin gane abinda naka nufi ke nan ni rigimana banison ya dauko wa kanshi da abinda yasan bashi yuyuwa garai. Wanda ko ubane bai taba gani ba sunan kana dan halal ne kawai kaka zuwa gidan masu hannu da shuni kakai kan ka ? Wa hwada maki bansan ubana ba saukin abindai ina da uba da yan uwan uba don haka kko hwada min ina bashi amsa yanzu. Ya mike tare da saka takalmanshi ya fice a gidan Dije na kiranshi yazo yaci abinci baiko tsaya kulata ba ya wuce don rashi daya baci fa baki daya a lokacin. Wuri ya samu ya zauna a gaban gidan su baisan lokacin da hawayen bakin ciki ya soma fito mashi ba sai ranan ya tuna da malam musa. Waya ya ciro a cikin aljihun shi da niyar ta kira tsohon don sun kwana biyu basuyi waya da dattijon ba da yanzu ya zame mai kamar mahaifin shi yake jinshi a ranshi. Ya kira bai shiga ba ya sauke ajiyan zuciya yana sake kiran dattijon sai tayi sa,a kiran ya shiga ya dauka suka fara gaisawa yake tambayanshi shattu . Sun dan jima suna magana kafin su kashe wayan suyi sallama da junan nan su ya bike ya buga mashin dinshi ya bar unguwar bai dawo ba sai cikin dare sosai ya shigo gidan ya samu wuri ya kwanta. Lalai kan naji labarin cewa su Aisha sun tsayar da mazajen aure kuma na tayasu murna sosai ga hakan sam ban kawo rai da cewa wai don sunyi hakan nima na fitar da miji kona fara kula samari ba don ba rasasu nayi akwai su saidai babu fuska gareni ne don irin tsawatawan da Abba yai min a baya. Yasa yanzu na kara mayar da hankalina sosai wajen karatuna ban yarda koda wasa ma in tsaya da wani wai ina zance. Allah sarki ashe duk da hakan ba tsira nayi ba a wajen mama don sun hada min bom nida ummah dayasa zukata baci a gidan namu don ko Abba yai wani zuwa gaisuwa . Don anyi rasuwa suka zo hardasu yaya musa da ya jafar lokacin nan mazajen su Aisha suka zo gaida Abba din kuma suyi masu gaisuwa. Bayan sun wuce ne da dare suna falonshi da yayyunmu maza ana maganan a kai har aka jefo zancena cewa ni wana tsayar ya musa ne ya tare da fadin. Haba dai Abba Zahra fa karatu takeyi yanzu bawai lalai bane ace sai tare za ai masu aure dasu kafin ya karasa mama ta haushi da fada tana fadin to uban mu. Zama zarayi gidan ku jikata kusha ko me yarinya da wanda take so zaka wani kawo tsurku ka tare kana fadin wai tana wani karatune yanzu. Suma din ai karatun sukeyi bawai sun gama bane ko wanene take so yanzu din Abban ya tambayi mama din tace a wanan yaron daine na kwanaki mana don basu rabu ba tunda shi take so. Yaron da baida asali din dana rabata dashi ashe ta nace saishi mama tace a toh suna dai tare don basu rabu ba gaskiya tunda bata ba wani fuskan zuwa ba. Abba baida asali kamar yaya ya musa ya fada cikin dan bacin rai yace ta fada min fa ubanshi dan shiyoyin gabas din nan nd kuma har yana zuwa garinsu . Mama tayi saurin fadin kaji ba Alh ai na fadama ka barta kawai tayi don kada ta jawo muna abin kunya don Allah shi aure ai mukaddarine in Allah yayi shine mijin ta ba makawa sai anyi auren nan Alh. Da rabo yazo ya kashe ai gara ka yarda ka aura matashi a zauna lafiya haba haba mama wanan maganan bai dace ba haka ga zahra don kowa yasan irin natsuwan zahra din. Wanan yarinyar na gane abin kunya take son ta jawo muna kawai Abban ya fada cikin bacin rai mama tace ai shi nake fadama wa yan nan sakarkaru suna wani tarewa kada in fada. Karshe in wani mugun abu ya faru duk laifin mu za azo agani ace mun saka ido akai barna a gidan nan yadda take magana zakace wani mugun abu nakeyi a rayuwana. Abba yai shiru na dan lokaci kafin yace shiyasa kwanaki da sukaje kano karima ta samo mata wani a can yarinyar nan taki zancen nan . Kadai fada kaima yanzu ai indai har abu ya kwabe wanan kuma kai kajawa kanka Alh Abba din bai iya cewa komai ba a lokacin sai shirun da yayi. Bayan kwana biyu abin yana cinsa sosai a ranshi ya kira maigadin gidan mu yana tambayan shi wayaga yana zuwa wurina ? Mamakine ya kama maigadin yace Allah ai mama boyar Allah ce don ban taba ganin wani yazo gidan nan ba wurinta da sunan hira ba. Idan ta dawo ta shige gida ta shige ke nan sai kuma idan zata fita da safe gata bata kara lokaci ga yadda ta saba dawowa kullun. Tashi kaje kawai Abba ya fada ya mike yana mashi godiya ya fice daga falon Abba ya dade zaune yana tunane kafin ya yanke shawaran abjnda yake gani daidai a gareshi yabarwa cikin shi sauran zancen. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 4️⃣6️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Kowa na mamakin ji ance ai bukin da nine alhalin sunsan ban tsayar da mijin aure ba lokacin asalima ina karatune a yanzu duk da suma sunata spell a karatun su har lokacin ba wace ta rike kwalin shedan karatunta. Wayana gaba daya na kashe ban daukan kiran kowa haka ko falon mu bana fita balle zuwa makaranta ganin haka yasa ummah ta sameni a daki tana min fadan rashin fitana zuwa makaranta. Inda tace dani kaina zan kullawa sheri don shi Abba baisan ina yiba ma don haka gara in natsu insan abinda nakeyi zaifi. Wanan fadan da ummah tayi min yasa na shirya washe gari na fita zuwa school nasha tambaya saidai ganin yadda na rame lokaci guda yasa suka dauka banda lafiyane. Sunan nazo school daine amma ban fahinci komai da akeyi ranan ba don hankalina daya tafi wurin tunane lokacin ba abinda nake tunawa sai irin matsalolin da rayuwana zai fuskanta a irin gidan da ban saba rayuwa a cikin shi ba tun tasowana. Nakanyi hawayen da bazan fadi dalilin fitashi ba lokaci guda gashi zance ya gama karade dangi cewa wani dan talakkawa mara asali da baida galihu nace ina so. Su kuma Aisha da Rukkaiya sai faman rawan kai da sukeyi suna ta zirga zirgan ganin bukin su ya kawatu kamar bukin ko wace yar gata. Inda a bangaren ummah banga wani shirin da takeyi ba ita ko don zancen yazo mata girshine ko kuma irin nata fushin ke nan oho. Don har an fara gulman ba aga tana wani shiri ba akan aurar dani din kamar ba yarta na fari zata aurar ba wanan gulman kuma ya fara fitowane daga bangaren mama har dangin mu suka dauka suna yadawa. Na dawo school a gajiye rana ina shiga gida wayana na ringing ban daga ba sai kusan karshe na daga ina kallon lamban dake kirana din layin kamar na kasan wajene na gani. Dauka nayi ba tare da magana ba nake sauraren shi naji ana gaisuwa cikin muryan turawa tare da tambayan nice Zahra na amsa da eh naji yace ko zan iya tuna mutumin da muka taimaka a baya wanda muka tsunci walet din shi muka kirashi ? Har shima ya kira yana rokon mu nace na tuna yace shine ai yanzu yana Canada ya koma kasan su ya zama C E O na wani company nasu a dalilin wanan number da muka taimaka mashi dashi. Don hakane yake gaiyatar mu zuwa kasan Canada wurin shi don ya gana damu yana son yai muna wani abu muma a rayuwan mu. Jin abinda ya fada nasan abune mai wuya hakan ya kasance yasa na dan sake murmushi ina fadin nayi mai murna sosai da jin hakan. Amma zancen zuwa Canada a yanzu gaskiya bamu da karfin hakan don muna nan tallakawa lis kuma a yanzu ma few weeks ya rage muyi aure. Dan fito naji yayi yana tafi tare da fadin yayi muna murnan hakan da yana da dama da zai shigo Nigeria don mu yazo bukin mu. Yanzu shike nan zai bari sai bayan bukin zai shirya muna shigowa canada din amma mu turo account zai turo muna da gift din bukin shi nayi mai godiya muka yi sallama na kashe waya tare da mamakin hali irin nasu. Kamar da wasa na tura account dina dana Ahmed na juya na bar wayan a gefena karshe na gama abinda nakeyi na fito falo nan na samu ummah a zaune tare da Tani mai aikin mu suna zaune suna magana. Na gaishe na mike zuwa dining din mu don inci abinci naji muryan ummah na fadin ke zo nan na juyo da sauri don nasan ni ummah ke kira da hakan wani lokaci. Daki nawa yaron nan yace dake ya tanada don muna son sanin komai kada ai min girshi da yawa sai nace Tani din tace walle hakana na hjy gara dai din a tambaya shiyahi. Ummah bamuyi wanan zance dashi ba na bata ansa tare da noke kaina a kasa naji Tani ta sake fadan Allah sarki uwar dakina Allah dai ya shige muna gaba keji. Wadda aka son gani gareku Ubangiji Allah Allah ya shi maisuwaar da wanga aure alheri a gareki kada Allah ya nunawa makiyan ki ke wullakanta kada Allah ya nunawa makiyan ki kasawan ki a dakin mijin ki keji. Amin naji ummah tana fadi itako taci gaba da fadin ki zaman ki kiba marada kumya ki zauna lahiya da mijin ki keji mama. Wanga abu anyishina don aga karshen ku mai ganin haka ga bawa sai Allah komai mukadarine kejiya shima zan ganai inja mai kunne keji. Nidai abinci na diba na dauka na nufi dakina a saisai lokacin da zan shigane naji sakon massage na shigowa a wayana ban duba ba sai kokarin zama nayi don in fara cin abinci naji wayana ya dauki kara lokaci guda kuma. Tsuki naja ina dubawa ga mamaki Ahmed ne ke kirana wanan lokacin gab da magariba haka sai mamakin hakan ya kamani na mika hannu na dauki wayan. Sallaman shi naji na amsa yana fadin ya school nace lafiya kin koma gidane ko nace tun dazun na dawo sai yayi dan shiru nima shirun nayi mai yace dama tambayan ki nake son nayi don na rasa wa zan kira in fada mai abin mamakin dana gani yanzu a wayana. Gabana ne ya fadi jin abinda ya fada din lokacin yaci gaba da fadin yanzu na dawo zan shiga gida naga wani James daga canada ya turo dz kudi a account dina masu yawa duk da bansan yawan su ba da kudin Nigeria. Har ya turo maka kudin ke nan nace kinsan da zancen ke nan ya tambayeni nace eh nan na kwashe yadda mukayi dashi James din na fada mai komai shiru naji yayi na dan lokaci kafin yace dani. Dama kuna waya dashine wanan wace irin tambayane kake min bayan yanzu nayi ma bayanin yadda mukayi dashi amma ai da baki fada masa ba don kinga gashi yayi abinda bai tashi yiba garemu. Ok ka mayar mashi da kudin idan baka so sai naji yace uhumm wai zahra fushi kikeyi dani ke nan don ban taba jin kina magana da zafi irin haka ba ? Wayan na kashe gaba daya don nasan bai fadi karya ba don a yanzu laifin shi nake gani don shiga rayuwana da yayi shi yaja muna bacin rai dani da mahaifiyata. Wanan tunane zuciyana ke bani ko wani lokaci na tunda da auren da za a lakaka min a yan kwanaki masu zuwa insha Allah. Shima Abba wani irin bahagon mutum ne dake da murdaden zuciya amma akan dakin mu kadai nake hango hakan . Don abu ba abu ba kowa zaiyi yadda yake so a gidan mu amma mu dan kuskure kadan zai hau zancen ya zauna yace anyi hakan . Why mu kadaine Abba ya tsana hakane wai a gidan nan nasan da Aishace ko Rukaiyya zancen ba zaiyi zafi haka ba har ya dauki zuga irin haka. Abincin da banci ba ke nan na mike zuwa bandaki na dauro alwala nazo na tayar da sallah don lokaci yayi na sallah magariba lokacin. Na idar na nemi wuri na in kwanta sai lokacin idona yakai kan abincin dake gefe da banci ba na mike na dauka nakai kitchen muka hade da ummah . Nan ta fara min fadan rashin cin abinci kafin ta juya fadan da banci ba naki daukowa tun Tani bata wuce ba ta dauka ta tafi dashi. Ni dai banyi magana ba sai narai narai da nayi da idona ina son inyi kuka lokacin taja tsuki ta shige na kai abincin na aje nazo zan shige naji muryanta tana fadin haka zaki kwanta bakici komai ba ke nan. Shiru nayi naji kanina yazo ya rikeni ta baya yana fadin nazo nakai mai tashan cartoon suyi kallo kije ki duba akwai sauran madaran su a daki gobe na bayar a sayo wani ki hada tea kisha Na juya zuwa dakinta na duba na dauko don yanzu kiri kiri Abba ya daina saya gashi kuma tunda safe saita hada muna tea munsha kafin mu fita. Ni bansan dalilin da yasa a yanzu Abban ya daina sayo muna wasu abubuwan amfani ba kamar da can baya da yake saya muna ko zuwana abuja ga kayan tea nan nagani wanda keso yazo ya diba ya hada amma mu nan ya dai saya . Saidai ummah din ke bayar da kudi a dan sayo mata ta aje shine dalilin da yasa take ajewa a dakinta yanzu don in an aje a falo yaran sha sukeyi. Na fito naje wurin tv na kunnawa yaran naji ummah na fadin kunsan dai gobe akwai school duk wanda ya tsaya min murzan ido dukan shi zanyi. Na wuce kitchen na kunna gas na dora ruwa yayi zafi na juye na fito zuwa dakina dashi shina na danji karfin jikina nakewaya na fito nayi shirin kwanciya. Wayata na dauko don in kashe naga massage ya nuna na bude don in karanta naga sakon Ahmed ne ke ban hakuri na dauki waya muyi magana. Sai na biyun sakone daga james ya turo min da kudi a account dina nima gabana ya yanke ya fadi don ganin yawan Europe din daya turo min din. Kasa hakkuri nayi na danna kiran layin Ahmed din yana jin kirana ya dauka yana hamdala tare da fadin har na shiga damuwan kashe min waya da kikayi din. Ni ba kashe ma waya nayi ba nadai ji kana son ka zargeni don bansan abinda zan fadama ka yarda ba tunda kasan ba halina bane hakan. Ba haka nake nufi ba zahra mutum yau ba abin saurin yarda bane amma ai maganan ya wuce tunda na gamsu yanzu nace bai wuce ba kan don in zaka mayar mai ka hada da nawa don yanzun naga ya turo min kidin nima. What wallahi yanzu na daga waya naga sakon shine na duba nagani yace zanso kiranshi gashi kuma banda layin shi a wayana. Ummah tace in tambayeka daki nawane ka tanada shiru tayi kafin yace Zahra kinsan komai ba hali nake dashi ba da zanyi gina na alfarma. Daki dayane sai falo da toilet sai kitchen ta waje da dan baranda is ok mana na fada yace nasan abinda yasa ta tambaya don yanzu ko yar tallakawace yarinya sai kiga an jera mata daku fiye da daya zuwa uku. Balle ke yar gidan masu gari haka da Allah ya banke a a kyauta ubangiji ya dubi maraicina ya hadani da yar baiwa salihan mace irin ki mai tausayi da jin kai. Ban taba zaton alakan mu zai kaimu ga aure ba zahra shiyasa har yanzun nake kwankwanton hakan duk da nasan wani kuline hakan da zai zama muna alheri insha Allahu. Zan kwanta na fada a kasalance yace har kin gaji da hiran nawa ke nan nace No dama nayi shirin kwanciyane a yanzu zan turo ma wanan kudin sai ka kara kayi abubuwan daya kamata kayi tunda akwai hidima a gaban ka gashi Allah ya kawo saukin sa. Hakane wallahi Zahra kedin alherice gareni don tun haduwana dake na fara ganin haske a rayuwata amma ki dan ban minti daya naji yaushene Abba zai shigo garin don iyayyena da yace in turo mashi. Ok ina ganin this weekend zai shigo don naji ya musa yace tare zasu shigo da Abba din idan zaizo sai naji yace Allah ya taimakeni na tambaya da wuri don kinsan ba nan kusa suke ba sai sunyo tafiya mai nisa. Munyi sallama dashi na kashe wayan ina faman tunanen daga wani kasa iyayyen nasa zasuzo na dai bar komai a cikina sai sakon ko daki nawa din da yace a bari ya gani ko za a tayar da wani idan ba,agama ba din. Zaune yake gefe daya yayin da Dije da mahaifiyan shi ke dayan barin dan barandan zaune suna sauraren shi eh Dije wanan dai yarinyar da kika sani wace suka zo nan gaidani da yan makaranta mu din in zaki gane ta. Yar gidan wane na a garin nan Dije din ta tambayeshi tana mai kura mashi ido don son jin abinda zai fada mata din lokacin shima a bakin shi. Ya danyi shiru kafin ya dago kai yace yar cikin manyana maici yanzune Dije wane mayana mayanan garin nan wadda nas,sani mai kudin nan da akace yana da arziki sosai ? Shiya dije ya fada yana kallonta tace wai shi yar rikone ko yar cikin shi ta Amadi hwada min in jiya da kyau don Allah ? Walle yarshi ce ta cikin shi Dije ina miki karyane akan mi zan hwada maki abinda bashi ba ? Dan Dije yar cikinshi hwa kace ina kai ina yan gidan manyan mutane irin haka ko dai yar yan uwanai na kaka hwadin diyatai kasan yanzun haka akayi niggani. Walle mama Diyatai ta cikinai na wai a,a zan maku karyane wai Amadi ina kaga kudin auren yar wanan babban gidan ? Dije zancen kudine wai wanga abu kekin san mukaddarina kwai daga Allah amma ni ko dan ga aikin gidan nan na isa inyi balle intai neman yarshi nihin Allah na kawai. Yanzun dai yace in turo mai magabata na suzo ya gana dasuwa a aje ranan buki don so yake a wanke su dai rana akai ko wace gidan mijinta . Wane gida zaka kai ta kanka daya kuwa kake wani zagewa haka kasan abinda kake hwadi kuwa ina kaga kudin auren yar manyan mutane haka ? Ko so kakai ka tonawa kanka asiri cikin garin ga a samu abin hwada muna bayan wanda muka hwama da shiya kace sunce katuro iyayyen ka waka zuwa ma wanan gidan neman aure ? Kasan dai irin zaman da mukeyi da dangin uwarka garin nan ko bakin ciki na hana masu zuwa inma sun sani zuwa sukai su hana su aibanta ka wurin su. A,a dangin ubana dai ka zuwa min ai ko wane da da ubana yaka kuri nima insha Allahu kamar kowane da haka yan uwan mahaifina ka zuwa min neman auren. Kkagansu ina wanda ko kamanin ubanai bai kawowa ko haya zaka kayi ka tudar muna da mutunci a gari yace a a muna zaman mu lahiya. Shin dije in bansan suba ina hwadin haka ki bari ki gani kina zaune zasu shigo nan su hwada maki komai ki kijiya kila ki yarda dasu. Wayan shi yai kara ya ciro gaba aljihun shi yana dubawa ya mike tsaye ya nufi hanyar fita yana fadin gani tafe nan ya barsu dije na mamakin maganan shi din. Wai danga kanshi dayana kome yaka hwadi kamar almara mutumin da yai tahiyanai tun kana goye a raga kaka hwadin ka ganai har yan uwanai ka zuwa maka neman aure . Barshi dai ya dawo mu jiya ai mara rai akewa karya indai ba hauka yayi ba shin ina danga ina yar irin gidan saidai in bata da lahiyana suka bashi ita uwar nasa ta fada. Shi naka tunane a raina amma in har ba matsala agareta ba su da suka dace da diyan gwaunoni ko wasu hamshakan masu kudi a,a suka daukan diya suba mutum kamar Amadi. To walle ban yarda ya daukowa kanshi jarabar tsaya yazo duk dan zarahinai da aka gani su kare ga gindinta suka koma yi mai gwi Allah. Akwai dai magana amma haka zikau mai kudi bai daukan diyanai ya bashi don jin dadinai ko wani shaharanai wurin karatu nai. Barshi dai ya dawo ai zama mukai dashi mu jiya kaka haka yya hwaru ina kuma yanemo ubanai da shika hwadin wani shirmey yanzu. Basu daga wurin ba sukaga ya shigo dame awo suna auna fili tare da kara fasalin ginan dake wajen suka kwasa kuma suka fice daga gidan lokaci guda. Duk suka bishi da kallkn mamaki basu samu karin zama dashi ba sai baya kwana biyu da yazo masu da kayan abinci da za a dafawa bakin shi da zasu zo wanda yace yan uwan ubanshine. Dije kan ta kasa boye mamakinta dakinshi ta bishi ta sameshi tana fadin wai kai da gaske kake zancen ka dangin ka zasu zo garin nan nema maka aure ina ka samu dangin naka ? Kai tsaye ya bata amsa da garin mu naje kwanaki da kuke shelan cewa an saceni naje na nemo ubanane kuma na ga dangishi ya ganan yanzun yan uwanshina zasu taho su tsaya mani . Ikon Allah yanzu Amadi dama neman ubanka katahi yi ka kasa hwada muna ka barmu nan mun shiga tashin hankali aina hwada maki tahiya zanna kuma kin sani amma kika biyewa malam Tanimu tayi ta rudaki a gari. Yana fadin haka ya rabata ya fice daga gidan ta dawo tana sallati take gayawa yarta abinda ya fada mata din duk suka dauki sallati mahaifiyar nasa cewa tayi waya hwadamai inda zai samai ? Dan yau da zamani ki barshi kawai kai inna ni ban yarda ya samo mutumin nan ba dije tace nima abinda zuciyana ya bani yanzu ke nan. Sayayya yayi sosai don bakin shi don kowa bai yarda da abinda ya fada ba an dai dauka wasu mutane na daban ya dauko suzo su tsaya mashi matsayin dangin ubanai don sunsa babusu ba kuma wanda yasan inda ubanai ya hito. Abinci kan anyi unguwa ya dauka ai yan uwan mahaifinai na zasu taho nema mai auren da ya kakabawa kainai auren diyan mai kudi shina yayo hayan ubanan banza. Mota biyu ras sukazo dashi kana ganin su kaga fulanin usuli dogaye farare dasu tas ga kama na jini da suke dashi da mahaifninasa basai an tambaya gaduk wanda yasan habu dan filo kamar yadda suke kiranshi a zamfara din. Nan su malamTanimu aka fara kus kus lailai yan uwan ubanai na lalai suna sai wani kanin malam ladan yace meye shedan ku na yarda da hakan. Sai kuma aka koma aka sare ai babu tabas dasu din ne daya ya dauko hoton mahaufin nasa ya nuna sai kowa jkkkn shi ya mutu aka yarda da zancen su. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 4️⃣7️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Basa jin hausa sosai sai filatanci don haka ba wai lalai bane wani ya zauna dasu yayi hira ga maganganun da yan uwan mahaifiyashi ke son yi dasu Amma rashin jin hausan da suka nuna basaji yasa sun barsu dama kuma gaisawa kawai akayi ya gabatar dasu gun yan uwa. Daga nan ya kaisu masauki inda zasu sauka sun kwana washe gari karfe goma suna falon Abba zaune suna ganawa dashi inda Abban yasha mamaki ganin yaron ashe da gatanshi . Ba bata lokaci suka gabatar mai da sadakin aure sukace kaya mata zasu kawo idan a ka gama hadawa sukai sallama suka barsu Abba da mamakin hakan a gaban su ya musa akai komai. Dan uwan Abbane ya kalleshi yace dama na fadama in kana bin zancen mutane kai zaka kwana a cikinsa yaron nan kowa yasan ba shege bane da ubansa. Ya kamata mutum yai amfani da iliminshi na zamanin nan kada a kaishi a baro shi yanzu gashi kaso kuresu ko ka tozarta uwar yan nan da ita yarinyar har yaron kaga Allah ya karesu. Shiru Abban yayi shi kadai yasan abinda yake ji a zuciyarshi game da hakan don shi har yanzu laifina dani da ummah yake gani. Basu fadawa kowa zancen zuwansu ba saida dare ina kwancene ummah ta shigo dakina tana fadin kizo Alh yana magana damu a falonshi. Gabana nd yayi wani irin mugun faduwa ta juya ta fita ni kuma na mike na saka hijabi a jikina na fito ummah na gaba ina binta zuwa part din Abba din dake neman mu gabana sai faduwa yakeyi a lokacin. Ashe kusan kowa na gidan namu kaf suna falon Abba sin nida ummah ce muka shigo a karshe don haka kusan kujerun duk an zazauna kowa na kallon mu yasa ya musa da ya jafar mikewa da sauri. Suka kwashe tarkacen kujeran dake kusa da Abba sukaiwa ummah wurin zama dama sauran matan nasa duk sun hakince saman kujerun kusa dashi sai gashi yanzu ta fisuma zama kusa dashi din sosai. Don ita a kujera daya suke da Abba din mama cika take daga inda take zaune tana hararan yaran nata dake faman rawan jiki kan ummah din ta samu wuri yadda kowa ya samu. Nikan na zauna kusa da inda kafan ya musa yake na dukar da kaina kasa don jikina ya bani cewa wanan zaman akaina akayishi don yadda naga kowa na gidan ya hallara sai yan kanne uku da suke kananane ba a kira ba. Mata mu godewa Allah idan kin samu haihuwa da wuri mussanman uwargida koba komai yayan nan zasu zame maki katangan dafawa a wani wajen. Don nasan da ace ummah Allah yaba haihuwan wuri ta haifi yara da yanzu kidon dole Abba ya daga mata kafa a wani wajen. Don yadda naga mama tana shakan iska sosai yanzu tana nuna tafi kowa komai a gidan sai abinda tace dole kowa zaibi. Wanan kuwa ya samo asaline da yayan ta maza manya da yanzu take ganin su wuce sanin kowa a wurin Abba din. Can Abba din ya dago yace OK kowa yazo ko eh dama su ake jira ai gasu kuma sunzo OK dama na tara ku nan ne badon komai ba sai zancen auren yaran nan daya taso musanman naki ke zahra ya kira sunana karo na farko har yasa na daga kao na dan kalleshi. Yaci gaba da fadin kada ki kuka da kowa duk abinda kikaje gidan yaron nan kika gani ki kuka da kanki don kece kika zabo abinki kuma na baki shi. Ummah ta dago kai ta kalleshi ashe Abban ya ganta yace yes da in zauna ta jawo min wani zance gara kawai na mika mashi ita suje can su karata a gidanshi tunda ita tafi karfina yanzu. Kuka na sake lokaci guda yace ai baki kuka ba sai kinji dokokin da zan kidanya a kanki yanzu don ba zan sayar da akuyana ba ta dawo tana ci min dangan gidana daga baya kuma. Don haka abinda nake nufi a nan shine ban yarda wani ko wata yace zai taimaka maki ba daga cikin dukiyana har idan naji hakan zan sabawa mashi fiye da tsamaninsa ko waye. Abba ya musa ya fada sai ya dagawa ya musa din hannu mama tace kai wani irin tsagerana wai ubanka na magana komu matanshi ba wanda yai magana sai kai. Amma mama kinji abinda Abba yake fadi sai naga wanan dokan kamar yayi tsauri da yawa ga yarinyar nan kowaye ma aisai ya nemi taimako a wurin wani balle ita da zata auri wanda baida karfi. Kai kaimin shiru ko yanzu ranka ya baci a nan na fada na kara kada wanda ya daukar min wani abinda ya fito daga tsatsona da sunan taimakawa zahra dashi. Ai tunda ka fada an gama dama ai don ka akeyi inji mama don me za a taka dokan ka kuma, sai hjy karima tace amma dai daka sasauta dokan nan a kanta don Allah . Iya zancena ke na sai zancen kaya don kada uwarki tace nayi bambanci su wa yan nan na riga dana masu sayayyansu a Dubai tun lokacin da suka tsayar da mazajensu don haka a yanzu banda lokacin komawa Dubai nace zan sayo maki kaya acan anan Nigerua nasa hjy karima ta duba maki kuma kayan zasu shigo wani sati sai ya fada maki inda za a aje kayan. Idan yaga dama yai maki lefe in kuma baiyi bama wanan matsalan kuce don ni na riga na gama maganata a kanki ko kowa nan kuma yaji abinda na fada dai. Ya jafar ne da hankalinshi ke kan waya zuciyasa na tafasa don rashin gaskiyan da yaga ana shukawa a wurin wayan nasa yayi kara ya dauka tare da mikewa don barin falon a daidai lokacin da ummah tace shike nan ko ? Tana tambayan Abba din yace eh shike nan ko akwai wani magana ne tace a,a babu komai wallahi mun gode Allah kara arziki yasawa auren su albarka ga baki daya sai ta mike don barin falon. Ya musa ma ya mike shima mama ko sai mere baki da takeyi tana kumshe dariyan ta hjy karima kuma cewa tayi Allah kyauta abindai baiyi dadi ba wallahi. Dadin ke nan tunda haka suke so ai an masu Abba ya fada a hasale ko waye yace ba zaiji maganata ba haka zan masa kafin ya tozartani garin nan. Sheshekan kuka kawai nakeyi na mike nima na nufi dakina ban samu ummah a falo ba na shige ciki a yau ne karo na farko da zance nayi bakin cikin fitowa daga cikin zurian Abba. Ba dan komai ba sai dan irin tozarcin da yai min nida uwana a gaban kowa na gidan yana ji wanda nasan hakan ba karamin nakasu zaija min a wurin dangina ba. Kuka kan dagani har ummah munyi shi mun gaji sai hakkuri ni dai ba zance naga ummah na wani shiri ba akan auren nan na fada na kara fadin hakan. Ashe abinda ban sani ba shine zama da manya mata umma ta gano shirin da ake son mata don ta gama fahintar kowa zuwa lokacin. Ta kuma gama shirin da zasuyi ko a gidan tare da yan uwanta da aminan ta kallon kowa takeyi kawai ta zuba masu idanu an kai kayan an jera washegari kuma kawar ummah tazo da nata kayan aka kwashe wanan aka jera min wasu tare da kara gyara gidan suka saka ayi abubuwan daya dace ayi. Abu mafi girma da ummah tayi min daya dauki hankalim mutane shine saya min manya manyan freezer guda biyu wanda daga shigowa gidan part dina sune zasu tare ka sai wani tsaye na amfanina. Mai ilimin zai fahinta iya fahintar shi da hikimar ummh na tanadar min abubuwa irin haka a matsayina na matar tallaka da zan aura. Mama sai famkama da isa da izza sukeyi zata aurar da diya cikin gata da sa,a gari kuma ya dauki zancen bukin kowa da irin abinda yake fada a kan auren. Ya musa duk abin rabo na buki da yai muna a ko ina zai daza hotunanmu mu uku tare da mazajen mu zakaji ana fadan wallahi mun dace munyi kyau sosai a photon. Bansan inda hanne ta samu labari ba sai ganinta nayi kawai ta fado gida namu da ummah ta fara magana kafinta nufo dakinda nake. Ummah abinda nake ji gaskiyane wai zahra zatayi aure bata fada maki bane ko me ummah ta tambaya sukai na dan arewa ka tambayeshi ya tamnayeka shima. Nan dai ta mike ta shigo dakin ta sameni ina kwance naji sallamam ta don bansan ta shigo gidan ba na dago ina amsawa do na sheda muryanta. Amma zahra baki da kirki yanzu ashe zancen auren ki akeyi har lokaci ya gabato haka amma baki fada min ba ke nan ke baki daukeni a yadda na daukiki ba ke zuciyar ki ? Na dan harareta ina fadin yanzun ba gashi kin ji ba har kin zo nima yadda kikaji hakan naji zancen a bazata na kwashe yadda akayi na labarta mata ina kuka. Itama kukan takeyi kafjn tayi shiru tana fadin zahra na fahinci sheri akeson kulla maku ke da ummah. So ake aga iya kan ku a nuna maku kuba komai bane a gidan sun manta hassada ko sheri wani lokaci yana zama alheri ga bawa. Insha Allahu auren ki da master alherine a rayuwan ki yanzu abinda nake so dake shine ki saki jiki don Allah mu fara shirin komai banji dadin rashin fada min abinda ke faru haka da bakiyi ba. Yanzu mai kuka tsara keda master din game da bukin bamu tsara komai ba amma ban sani ba koshi ya tsara din a bangarenshi. Gaskiya ban tsamani yan uwanki zasu hada bukin su dake don haka mu zamuyi wallima a namu bangaren walima wanda ya amsa sunan wallima duk mai zagin mu saidai ya zagemu zamuyi na farko a gidan yan uwanki sai na biyun idan an kaiki zamuyi a gidan ki ko ya kika gani ? Duk abinda kikayi yayi daidai na bata amsa tace zan kira su manir musan abinyi yanzu kafin nan barin je falo in shawarci ummah naji. Ta mike zuwa falon wurun ummah na koma na kwanta ina lumshe idanuna lokaci guda tare da tuno Abubuwa da dama a rayuwana. Amadi bansan me zance da kai ba yanzu yaron nan saida katai wurin yan uwan ubaka kagano su ? Duk da haka na da kyau don zuaan yai muna amfani don sjn taho su fishe mu kunya a idon jama,a masu maka kallon mara gata da baka da kowa yanzu saisu shiga taitaiyin su. To Dije mi zance maki ai yanzu ke sani ko nan ya fara bata labarin yadda yayi tafiyan nasa bai fada mata komai ba son ya boye mata abubuwa da dama a cikin hiran nasa. Ta nisa tana dafin ashe habu mutumin asalina haka da gatanai ya baro gida zuwa nan rabon haihuwanka na ya jawoshi. Don rabo in ya rantse sai mai shi gaskiya shi nice wai ahin meya asalin waga diya da mutumin nan ya baka na ? Shin yarinyar nada wani nakasu na ko tana da tabone yasa uban ya dauka ya baka don kowa dai yasan bakakai matsayin auren diyanai ba. Haba dije yanzun fa kika gama fadin rabo in ya rantse sai maishi wallae zahra yar arziki ta kema kin sheda haka ni kawai na dauki wanga abu dai mukaddarina daga Allah. Duk cikin gidansu ta fisu kyau da halin kwarai kawai sai rabona yasa mahaifin hushin zuciya don kawai tana mu,amulan karatu da niya. Yan gulma suka dauki zancen suka kai mashi wai soyayya ya tai takai da dan tallaka da farko ya nemi da in rabu mai da diyatai nakumayi hakan. Amma kuma anka koma anka hwada cewa ya tai har yanzu tana tare dani wai zan lalata ma wanan yasa yai hushin zuciya yace ya bani. Ikon Allah a,a uba ka hushi haka da diyanai irin haka ya dau yarshi yabawa dan tallaka kamar ka Amadi nina dan tallaka amma dai kesan yanzu ina iya rike mata ko ? Ko huduna amma banda diyan mai karfi irin wanan ina ya wanga gida taka iya zama gidan ga kasan fa su a cikin dadi suka taso a rayuwan su. Dije amma aure ai zata zo yi nan ko don haka tasan ba zama irin na gidan su na komai a baje shi ba yadda rai kaso. Namijin duniya alama dai ya nuna baka jin komai ga dauko yarga zuwa gidan ga ta zauna amma ni ina jiya maka abinda zai tai ya dawo nan gaba. Don waga aure kamar tonon asirina a garemu in baka iya riketa ba kasan sakinta zakayi abu ya dawo ana dana sani a kanta. A,uzu billahi Dije wane irin fatana kikayi muna haka jam banji bakinki ba walla ke da yakamata kiyi muna addua ke hwadin wagga maganan yanzu ina ga mutanen waje can su mi zasu hwada min. Ai suna nan suna fadi batutuwa akan auren ga wasu cewa sukai auren jarina kayi wasu kuma hwadi sukai kwadena ya kai ka da sauran su. Murmushi yayi ya mike lokaci guda ya saka takalman shi dijen na fadin ina kuma zaka muna magana kallon Dije din yayi yana fadin. Maganan ki bata min rai yakai gara in tai zuwa inda yafi min zama sauraren wagga zance mi ruwana da mutane wa kullMin lokacin da nike cikin damuwa. Allah ar samuna wagga yarinya a sanadin komai gareni don itata ta hwara taimakamin a rayuwana ta hito dani fili anka hwara sani na yanzu. Ni banda abinda zan sakawa yarinya ga dashi sai fatan Allah ya bani ikon in riketa ammana inyi fatan Allah ya ban abinda zan cisheta in tufatar da ita. Muma shina fatan mu gareku dama abinda uwarka taka damuwa kaine na yasa na hwada maka don a san abinda ake ciki kafin akai ga daurin auren. Babu komai sai alheri in sha Allahu zahra alheri na a rayuwan mu baki daya dije ni dai ki hwadawa mama ta tayini sonta yadda nika sonta. Yarinyar data zabeni cikin dubu tace ni taka so mi a ban iya mata a rayuwata kamamin bakin ka da bare bare tun baka san mi take ciki ba ka hwara sake zance haka. Juyawa yayi yana kallon mahaifiyar shi dake tsaye kofan dakin tun fara maganan nasu da Dije din sai ya soke kai kasa don baiyi tunanen cewa tana wajen ba lokacin. Ya juya a hankali ya barsu suna maganan yana magana zuciyan shi na bashi cewa idan baiyi hankali ba zai samu matsala daga mahaifiyar shi. Don haka dole ya san yadda zai shawowa wanan lamarin tunkan yar mutane tazo azo a samu matsala a tsakanin su. Gidan baida wani girmane da ace shi wani mai wadatane da zai ginawa zahra gidanta daban ya killance ta ya bata rayuwa mai inganci ya nuna mata kauna da soyayyan daya dade yana mata a cikon zuciuashi. Zahra mace da ko wani cikkaken namiji zaiyi fatan ya samu a rayuwanshi don ta kumshi abubuwa da dama da ake son mace ta kasance dashi. Irin hakkuri da sanin darajan mutum tausayi da kuma kula da na tare da ita uwa uba ga kyau ga halita komai nata kamar ita ta zauna ta tsarawa kanta shi. Yasan baikai matsayin da tun farko zai nuna kauna a gareta ba shiyasa ya fake da zumunta da ita da yanzu ya zame mashi alheri a rayuwan. Yaso ace shi wanine a yanzu da saiya gyara mata wuri har yafi hakan da yayi a yanzu din ko yanzun ma zaiyi kokarim ganin ya killanceta ta yadda ba zata takura da yan gidansu ba ko saka idon tsofafin shi. Yasan bata da hayaniya kuma ba zataso yawan surutu ba ga zuwan kannin shi da mahaifiyan shi yanzu gidan nasu ya koma masa wani iri da yawan hayaniyan da basu saba dashi ba a baya. Allah cikin ikonshi yana fita ubangidan shi ya kirashi ya bashi gudun mawar kudi bai dawo gida ba ya shirya da maigina ya bada kudin komai da za a fara ja mashi katanga a part dinshi. A tsare tsaren hanne ta tsara zamuyi waliman mune a gidan wan mahaifin mu baba Habu na mazon Allah kamar yadda mutane ke mashi lakani da sunan. Ya kuma ji dadin hakan da mukayi mai don su Aisha duk tsare tsaren su zasuyi shine a gidajen kawayen mama masu fada a ji a cikin garin gusau din. Babu wani program da suka kai gidajen ko wani dangi sai kuma hakan da mukayi din ya zama masu wani magana da yaso ya jawo muna kace nace a tsakanin mu dasu. Inda mama keta fadan cewa ai munafunci ne irin namu yasa muka kai event din gidan baba Abu din wa zaije wanan gidan da baida tsari buki don dai bamu samu wurin yi bane muka dahewa gidanshi ai kuma dama ai can ne daidai damu. Shiko baba habu sai jin dadin hakan yakeyi duk inda ya hadu da yan uwa sai yace kai waga diyan yar albarkata kunji wai gida zahra ta zaba zasuyi walima. Wagga diya Allah ya rufa mata asiri duniya da lahira wadda tta nuna mu ubanantana Allah yasawa aurenta albarka yasa ta gama da duniya lahiya. Yan uwa aka shiga fadin maganganu kowa na fadin albarkacin bakinshi a kan mu hjy Asiyace kawar mama da tazo daga Abuja tasa ayi odan abincin da za aci a wani hotel da zasuyi muna duk abincin da za aci har na taron bukin da za ayi a fannin mu. Don haka saika dauka cewa babu wani shiri ko tanadin da akeyi a namu fanin sai gulma ya tashi ga mutane cewa ummah ta lafai bata komai tana jiran Abba yai mata komai. Alhalin kowa yabawa kudin shagalinshi har fannin yan uwanshi saida ya basu nasu kudin da zasuyi komai nasa ba tare da wani ya matsawa wani ba har aga laifin juna. Ta koma fadin cewa ai kowa ummah bata gaiyata ba ga bukin don tasan cewa kunya zataji kai maganganu dai marasa dadin ji gasu nan zuwa garemu mama tana sakewa gari ya dauka. ZAINAB IDRIS MAKAWA 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 4️⃣8️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Kai yadauki zafi kowani part na gidan mu ana sha,anin buki amma hakan bai hana a saka ido aka ummah ba don ganin abinda take gudanarwa a nata bangaren. Don mutane da yawa suna kokarin son zuwa suba idanun su abinci don su samu abin fada gaba idan magana ya taso wurin yinshi duk da ansan tallaka zan aura amma bai hana mutane kwadayin son zuwa gidan nawa ba su ganewa idon su abinda ake fadi game da auren nawa. Yan fammanin mahaifina sun tafi sunyi min jere da kayan da Abba yasa hjy karima ta saya min washe gari kuma kayan ummah suka iso suma aka kaimun su gidan aka jera min su sai aka fitar da nasu Abban aka mayar a dayan dakin a take part din nawa ya koma abin kallo . Duk sunyi wanan abin ne ba tare da sanin kowa ba sai gwaggo shafa da gwaggo Ai da suka tausaya muna kan irin abinda Abba yake nuna muna a bukin. Dawowan sune har wasu daga cikin dangi sukaji irin dukiyan da ummah ta kashe min wanda al,adan uwan kasan hausane ta fitar da duk wani tanadin a bukin auren yarta idan ya taso. Haka mutane zasuyi ta sintiri wurin zuwa ganin daki da abinda aka kaiwa yarinya a dakinta koda kuwa zuwa nisan inane garin sai an samu wanda yaje ya gano ya dawo ya fada. Hakan ne ya faru dani don su gwaggo na dawowa suka fara fadin hidiman da suka gani a dan gidan nawa da mutane suka raina saiga labarin abinda ummah da yan uwanta sukayi min ya karade kunnuwan mutune lokaci guda har yakai kunnen mama da hjy karima har zuwa wurin Abba din. A gaskiya Abban yaji mamaki yadda za ace wai kudin daya bayar har ummah tafishi yimin kayan kwarai sai jikinshi yai sanyi da jin hakan kamar wanda aka tunatar da wani abu daya manta a baya. Munyi walima gidan baffa Abubakar na mazon Allah an dauki waliman na yaku bayi da farko amma ganin yadda yan uwa da abokan arziki suka tsaya suka tsara abin da yadda akai kwaliyan titin unguwar gabaki daya da malaman da akaji an gayato sai mutane sukai ta tururuwa zuwa wurin waliman har ma da wanda ba a gaiyata ba lokacin don sauraron wa,azin. Ga kawayen ummah sunzo da sebeniya masu kyau na rabo sai hakan ya kara daukan hankalin mutane har yaja kowa zuwa wurin waliman don komu bamu zaci hakan ba gaskiya. Har an fara taron lokacin da mukazo tare da yar ummah wace ta tayar da ita a kaduna har Abba ya ganta ya aureta da kawar ummah da wata gwaggon su ummah din a cikon dirkekiyar motan da tazo dashi. Nayi adon lafaya mai shegen tsada takalman kafana kwaliyansu daya da lafayan jikina hakama jakkar dana rika shima kala daya da lafayan jikin nawa. Sam bansan cewa an gaiyato Ahmed ba wurin sai ganinsa mukayi yazo da tawagarshi nan dai aka nuna masu inda zasu zauna shi kuma suka sa muka shigo filin a tare dashi. Anan kowa ke dage yana son yaga mijin dana aura din da ake shati fadi a kansa din babu inda za a rainawa Ahmed wurin halitta saidai a kirashi da fakiri wanda baida halin ko zarafi something dai hakan. Wa,azi akayi akan hakkin aure daya kamata namiji ya sauke da wanda ya haukan mace itama sai kula da hakkin makwabtaka da malama ta karshe ta fadakar damu lokacin. Inda akasa nayi karatu a cikin suratul maryam shima yayi a cikin suratul yusuf ikon Allah malamin ya fada yace kafin nazo wurin taron nan nayi ta tsuntan maganganu a cikin wani unguwa dana sauka akan auren nan. A gaskiya ni a ganina wanan hadin shine hadi irin wanda ya dace ayi a musulnce nan dai yayi bayanin yada ya dace ya wayar dakai yaja hankalin mutane akan hakkin aure. Kafin aka fara raba abubuwan ci dana sha da kyaututuka na ban mamaki bamu tashi ba sai gab da magariba taron ya watse kowa na sam barka ga taron. Mun dawo mun samu masu shirin zuwa dinner suna ta shiryawa masu bada labarin walima suna bayarwa abin mamaki saiga sako daga hjy mama cewa wai ummah ta shirya da mutanenta angaiyacesu zuwa wurin dinner su Aisha. Tadai amsa amma ba wanda ya leka a namu bangaren saida safe muke jin cewa wai walimana yafi dinner nasu kyau sosai don ba a tsara abin yadda ya dace ba karshema fadane ya watse taron da yan gidan angon Aisha da tawagan mama a wurin. Har mazan na fadin cewa sun fasa tunda mutanen banzane su inbashi da ya mayar da kanshi baya ba dama har Aisha macen aurene bayan kowa yasan irin watsewan su. Shima angon yai fushi dama a buge yake ya nuna mama yace ta kwashi yarta ya fasa auren gobema barin zaiyi da safe dama ita ta matsa mai akan ya auri yarta. Nan dai sukayiwa juna tonon asiri sosai itama da borin kunya tace ta fasa bashi yar nata mashayin banza da wofi kawai ai dama taimaka mashi tayi har ta dauki yarta ta bashi. Zance dai har wurin maza da safe haka falon Abba ya cika da mutane kowa da kalan zancen da yake zuwa dashi itama Rukkaiya dai an samu matsala wai gidan da zai ajeta yayi masu kadan su kuma sukace idan bai masu ba sai a fasa. Anan Abba ke jin cewa wai mijin Rukkaiya din ashe dan damfarane yana sayar da filayene a garuruwa da haka ya tara arziki yake karya dashi a gari. Kai rikici dai gashi nan da tonon asiri kala kala kowa yazo ya fadi nasa gashi da karfe biyu za a daura auren mu ga abubuwa sun dagulewa mama sai jiki yayi sanyi a lokacin. Dole Abba ya kira taron gagawa don samun mafita don abokan shi wasu na nisa harsun iso gusau lokacin gashi kuma rikici nata kara bulo kai. An samu an sasanta da iyayyen angon Aisha sun yarda an daura auren bayan Abba yaje har gidan da kanshi yaji ba,asin fada nasu yaba da hakkuri kada yaji kunyan jama,an daya tara din. Karfe biyu da rabi aka daura aure har zuwa ranan ba a kawo lefena ba abinda ni kuma mutane ke gulma a kanshi ke nan kaina wai duk talauci ne haka ya hana mutanen Ahmed su kawo min laife ? Dangin mahaifinshi sukazo da kayan lefen nawa wurin daurin aure kamar yadda al,adansu yake sai bayan an tashi taron ne aka shigo dashi cikin gida aka gani nan gwaggo Shafa ta sake guda saida hankalin kowa ya dauku da hakan wajen. Tana fadin Alhamdullahi aure ya dauru tsakanin Aisha da manbo Rukaiya da sha,ibu gaye Zahra uwa bada mama don sunar uwan mu taci da angonta Ahmed. Alkawarin Allah bai tashi yau dai Allah ya nufa mun sheda wanan ranan kai ku shigo da abin arzikin nan a bajeshi tsakar gida kowa ya gani tana fadawa masu shigo da akwatinan acikin gida. Ta sake aza wani gudan tana fadin lalai a haifi da arzikin shi yafi a mutu a barmai gado daki auri mai arzikin ga mara arzikin na shirin fidda yarmu a kunya wana kaya haka kamar matar dan gwauna fa. Kayan sunyi kyau sosai don ba zakace kaya daga hannun mutum irin Ahmed mara gata suka fito ba saida wata yar uwa mu ta dakatar da gwaggo shafa ta daina sake magana. Ni dai ko a idona banga kayan lefen nawa ba sai sha,anin buki da mukeyi saiga sakon mama cewa na bada key din motana inji Abba. Wanan kuma wani irin zancene haka harda motan nata zai karbe saboda kiyayya wanan wani irin cin fuskane wai haka yayar ummahce ke wanan maganan ga gwaggo Sa,a datazo karban key din motana. Don ita da mama aminan junane sosai a yadda naji ance itace kawar mama duk da suna da zumunci amma ta sanadin ta Abba ya auri mama kuma har yanzu suna tare duk da kowa ya girma. No ku basu don Allah Allah ya horewa mijinta wata rana ya saya mata motan da kudin shi badai za a karbi rayuwanta ba ai iya mota zancen zai tsaya ai. Motan da banje gidan Ahmed dashi ba ke nan kuma su ummah basu tayar da zancen ga kowa ba suka bada key din salin alin zancen ya wuce duk da hakan ya tabawa ummah zuciya sosai. Motar yan uwan ummah dana kawayenta akai amfani dashi abindai kawai in fada a dunkule don zakace nidin ko yar rikoce a gidan ko wata yar rikon tafini samun gata a lokacin . Don abinda mamaki yadda aka nuna min lokacin ko an kawo tsegumi wanan yayan ummah din ita ke daga hannu tace a kyalesu su fatansu Allah yaiwa aurena albarka. Don hakane suka sani zama a sakin tare dasu wai gudun wani ya hure min kunne a can dakina nazo na tubure masu daga baya. Gashi duk da banyi gaiyata ba amm hannatu ta gaiyato yan course mate din mu dama wasu da muke shiri dasu a school din namu dakin nawa ya cika fam da kawayen mu. Magariban farko gwagwanin mu suka shigo dakin waina fito za a kaimu wurin Abba daga can za a wuce damu gidan hjyn su Abba sai gidajen mu. Tunda na sallame sallah nake daman kuka don irin nasihan da ake min a dakin da jan hankalina na tsaya na rike aurena da hannu biyu don shirun da mukayi nida ummah harsu yana sakasu wasi wasin din mu. Nikan kuka nake da daya da biyu har zuwa uku sau uku amma nabar komai a cikin zuciyana ina addua ashe banji abin kuka bama tukun sai lokacin da mukaje sallaman Abban mu. Inda ya kara jaddada muna musanman ni kamar yadda yace don a gareni yake hango matsalan farko a gidan shi na ba yaji ba kuma zuwa gida neman wani abu don ya riga ya gama damu ko a cewan shi. Kai har dai yar ummah data biyomu zuwa falon tare da babban aminiyar ummah din suka kai ga tankawa a lokacin inda tace kamar yadda akewa kowa fatan zama lafiya a dakin shi insha Allahu ko ita haka zata zauna a dakin ta lafiya da yardan ubangiji. In har ana gason hakkuri a duniya ai Zahara ta gaji hakkuri a wurin uwarta meya rage na hakkuri yanzun wanda bata sani ba kuma ai saidai wanda ba,ayiba a duniyan nan. Kowa yayi shiru sai cewan da gwaggon mu daya tayi ku tashi mu karasa gidan hjy kuyi mata sallama daga can zamu wuce daga can baya wata ke fadin su angwanan zahra sun kawo motan daukan amaryan sune. Aminiyar ummah hjy kubura ta bude baki tace ko basu kawo ba mota ba matsala bane ai shima angon yanzu ya zama dan mu da akwai motoci sai mu kaita fatan mu dai Allah ya basu zaman lafiya aka amsa da amin. Haka suka rikomu zuwa waje muka taka da kafa zuwa gidan hjy din nan ma irama tayi muna nata hudu ban mai kama da jurwaye tare da fatan lafiya gare mu aka kwasa akafito wajen gidan . Ina jin mommy kubura na waya cewa sauran su fito idan an shirya motocin tafiya ba afi yan mintuna ba sai gasu gidan sun samemu da motoci hudu muka shiga gwaggo shafa tana cikin mu tare da wasu yan uwa da basu bamu baya ba marasa tsoro ke nan su. Tunda muka shiga motan muna tafe suna fada min naja Tawakhaltu illallah lahaula wallakuwatu ina billahi aliyal azeem sau uku sai na dinga jan, Hasbunallahu wani imal wakil har zuwa shigan mu gidan shi na dinga ja a bakina ina hawaye. Ba zan iya fadan ko hawayen me nake sakewa ba har wanan lokacin asalima ba bace ina cikin hayacina ba gaskiya don sai yadda aka juyani kawai nasan dai ina dan picking din wasu abubuwa dake gudana dani lokacin. Jin mota ya tsaya lokaci guda ga guda da ihun yaran yana tashi lokaci guda yasa na lumshe idanuwana a hankali naji mommy kubura dake gefena zaune ta dan kwanto min tana fadin yawaita karfin zikirinki a wanan lokacin ki fara da ya Rabbi ya rabil ya rabil alamin ya Allah ina rokonka a ckkin kyawawan sunan ka daka baiyana suga bayin ka ya Allah ka suturani a dakin mijina har Abada ka kawar da duk wani shedan da shedaniya a tsakanin , , , , , , , Nasan ina maimaita abinda mommy din tace in fada daga haka na rikice masu har zuwa cikin dakin nawa saisune suka san halin da nake ciki kan gadon dakin ta kaini ta zaunar dani da bissimillah tare da adduan koran shedan gareni. Anyi adduoi daya dace ayi a lokacin kafin manya su fara watsewa bisa umurnin mommy kubura dama suna sauri su koma suje kai sauran amaren gidajen su haka yasa bata samu wani matsalaba wurin sallaman mutanen. Muka rage daga mu sai su su hudu sai yan matan dake falo su hannatu sai zuwa can na fara gane inda nake zaune duk da ban sheda a dakin da nake zaune ba lokacin. Kai gaskiya idan Allah ya hadaka da mutanen arziki a rayuwanka ka godewa Allah don sai ka daukama sunfi wani dan uwanka na jini wani lokacin. Don ko ni naga hakan a wurin uwata don ko yan uwa da abokai sun nuna mata gata sun fitar da ita kunyan kishiyoyi dana mutanen gari tare da bakin cikin mahaifin mu. Yan kawo amarya sun koma cike da mamaki tare da labarin abinda idonsu ya gane masu a gidan kowa saidai ashe mu munbar baya da kura don Aisha dai ba a samu kaita nata gidan mijin ba. Saboda mijin nata yana nan aka bakan shi naya fasa auren nata tunda har tai sanadin data tozartashi a gaban mutane ya baiyana halinshi a cikin rashin sanin kanshi lokacin. Wanan yasa ya rufe gidan shi ya juya zuwa portakut inda yake aiki ya fita zancen su ya kumabar sakon cewa ya fasa sai ya dawo suzo su kwashe kayan su. Mamakan da yarta ranan sun kwana da bakin ciki ita kuka yarta kuka ga zagi da Abba ya dinga surfan su dashi na tozarci a bainan jama,a kowana jinsu. Tsab hannatu ta gyara dakin ko ina duk hjy kubura na tsaye har aka saka kamshi kafin ta kara lekani inda nake kwance mukayi sallama ta fito tabar su hannatu su uku a dakin tare dani. Tana jin daga dayan lungun da akace na iyayyenshine ana fadin wai Dije mutanen nan sun tafine basu kawo muna amaryan nan dakin ba ko meye ? Ato ina muke da kimar da zasu kawo muna yarsu nan ai bai nuna masu cewa muna da wanan matsayin ba gareshi aiko zanga yadda zaiyi yau yace zai shiga lungun nan. A,a ki barshi ai yana da hankali koma meye dalilinsu nayin hakan zamuji ai daga gareshi suna hakan sukaji sallaman hjy kubura duk sukaja bakin su sukai shiru. Su biyune suka shigo ta gaisa dasu take fadin kun jimu shiru ko wallahi mun kawo yarmu sai ya kasance bata da lafiya tana can kwance kafin mu fito saida akai mata allura amma kuyi hakkuri idan Allah ya kaimu gobe zamu kawota gareku. Yanzun ma na shigone in fada maku don kada kuga kamar an raina makune anki kawota nan wurin kune ayi hakkuri don Allah lalura ya kawo hakan. Nan take su Dije aka shiga fadin jam Allah ya bata lafiya daga jigilan buki sai kuma ciwo haka Allah ya sauwaka. Tayi masu sallama ta tafi mahaifiyar Ahmed dake tsaye tana jiran kaucewan ta tace aiko ba gidan nan ba dama nasa badon Allah aka aura mashi yar nan dole da wani dalili a kasa da yaron nan yake boye muna. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣0️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Sautin kukan ne ya kara dakan kunnuwa lokaci guda zakice a cikin dakin akuyan ke wanan kukan jin hakan yasa na zabura da sauri na mike na nufo kofan falon da sauri mukai karo da juna dashi har sai da kowan mu ya kadu. Shi yayi saurin fadin subbahanallahi zahra lafiya kuwa na ganki haka a firgice a daidai lokaci akuyan ta sake sake wani kukan da karfi kuma jere da juna batako ajewa take sake wani. Ai bansan lokacin da nayo cikin shiba a firgice na cakume shi ta baya shiko yana fadin wai akuya kikewa wanan tsoron haka dama zahra ? Akuyatace kila abinci takeso ko wani abin barin fita in dubata ga kayan karyawa nan a falo na aje maki don na shigo na samu kina barci na fita zuwa wurin su Dije. Ganin har lokacin a tsorace nake don ban sakeshi ba yasa shi fadin dawo nan ki zauna a falo har in dawo sai in hada maki ruwan zafi kisha. Sallaman hannatune mukaji tana ta kwada sallama daga waje bata kai ga shigowa cikin part din namu ba, ba kuma wanda ya karba mata sallaman ta a lokacin. Saishi ya daga murya daga ciki yana amsa mata tare da dan takawa nima nabishi baya don har lokacin duk a rikice nake ta turo kofa tana fadin gaku kamar fita zakuyi mana naganku ? Ke san amaryan tawa motsoraciyata akuya kawai tayi kuka shina kika ganta haka a firgice ta barima in fita in duba me akuyan keso ta hana yanzu. Ashe ciwon kan ya lafa dan hakane fa na fito don hankalina jiya wallahi ya daga sosai yadda muka barta a kwance ashema da sauki don gata na ganta garau yanzu. Gaskiya master ka iya jinya daga dare zuwa yanzu jikin har ya lafa haka a cikin sauki sai naga ya sake wani shu,umin murmushi a fuskan shi yana kokarin jayewa daga rikon da nayi mashi Sai lokacin na sakeshi nima don na fahinci me take nufi, na nufi wurin kujera na zauna ina sauke nufashi koshi don naga hannatu ne a dakin nasan koma meye zata iya cetona kanshi ai. Daga haka shi kuma ya fice ya barmu tare hannatu din ta kalleni tace aina dauka ko kofa baku bude ba yanzu har inno tana ce min wai waya fada min ana wanan sakkon haka gidan amarya da ango ? Wani kallo na watsa mata tare da fadin ai gaskiya ta fada maki uwar gulma kin dako uban safiya haka kinzowa mutane gida don ki damesu. Yar iska da ace kedin ba matsoraciya bace zakice min haka jiya nan kika tayarwa mutane da hankali waike ciwon kai don bakin tsoro kawai kin dagawa dan mutane hankali har yana sabari a gaban abokanshi. Tsuki naja tare da fadin dama shi ya kawoki ko yanzu sai ki kara nadewa ki tashi ki gyara min wajancan don bamson kura kin sani. Ai wallahi baki isa ba ni fa naman nan nayo samako naci don nasan baki iya cinyeshi duka jiya tunda tsoro ya hanaki lakka. Kaji munafuka amma cewa kikayi don jikina kikayo sanmako yanzu din kuma kin buge da fadin a baki ragowan nama kici to anki a baki din . Nasan koma zakici ba zaki cinyesa duka ba don haka ba zan wani damuwa ba don nasan yana nan nawatsa mata wani kallon takaici nace idan kina so je yau a daura maki aure kici. Ai muma zamuyi auren nan dai muji don gashi jiya jiya anfara muna gorin akanshi babu ko kunyar hakan kamar ba jiya kike nan kinawa su mommy raki ba. Murmushi na sake daga inda nake zaune nace kedai kika sani in zaki tashi ki dauko cup kizo ki karya ki tashi kafin wani ya shigo kuma. Ai kuma kin fada min gaskiya abari ya huce shike kawo rabon wani ta mike tana fadin hakan ta fita zuwa kitchen din kafin ta dawo nakai kwance saman kujeran. Ta shigo tana fadin waini har yanzun ina mamaki na shigo ina ta sallama ga kannen Master ina gani amma sunki karba min saida naji muryan master na shigo nan. Wata kila basu jiki bane amma ayi sallama su kyaleki kuma a lokacin ya shigo da alama ya dauraye hannayen shine don ganin damtsen hannun shi da nayi da ruwa. Hannatu dake duke tana hada shayi taji kunya sai cewa taji yayi kinko kyauta min hannatu da kike hada maku tea din nan bari ni in shiga in dan watsa ruwa in fito. Ya shige ya barmu nan muna hiran bukin wanda hannatun ce ke firan sai jefi jefi nakan dan bata amsa don irin yadda nake jin kaina a takure a sabon wuri ji nake kamar bakunta nazoyi a wanan wajen da anan yanzu zanyi rayuwa. Ire iren wanan tunanen ne suka tsaya min a zuciyata inda nayi sa,a shine na kula Ahmed mutum ne mai tsabta sosai shi da wana na danji daman wani a rayuwata yadda nake da tsanda din nan yasa ko a gida kowa baya shiga dakina ba a kuma taba min kayana. Gashi yanzu zanyi rayuwa tare da wani wanin ma namiji a daki daya tare dashi kaya kan iyayyena sun kashe min kunya gaskiya duk da gidan ba wanigidan fada ba amma gyaran wurin ya tsaru da kyau komai an matsashi an saka min a dan wajen nawa. Ya fito tsab dashi cikin wani sabon dinkin shadda mai ruwan toka sai alaman saura dan ruwan wankan da kakanga shafin a jikin maza wani lokaci idan sunyi shiri wanda suba mata bane da zasu tsaya kakale kansu wurin gyaran jikinsu. Hannatu kina nan ko barin dan fita na dawo don Allah ga matana nan ammana na bar maki sai hannatun tace kai Master ban dauki wanan amanan ba ai saidai ka bar mata ni amana matsayina na bakuwan ku a yanzu. Nikan hannatu karki kasheni don Allah na fada ina dan murmushi ya dan sake murmushin jin dadin ganin mu na fara sakewa shugowan hannatu gidan. Ya dago yana fadin to madam Master ni zan fita ko akwai wani abinda kike so a sayo maki idan na fita ya tambaya yana kallon fuskana na dan girgiza kai ina fadin Allah ya bada sa,an fita ya dawo min da kai lafiya. Amma kuma baka karya ba naga zaka fita daka dan tsaya ka saka wani abu a cikin ka kafin ka fita ai na fada ina mayar da hankali a gareshi. Wanda na fadi hakan ne don hannatu don nasan ba zata kyale ba lokacin aiko ban kai ga rufe baki ba naji muryanta tana fadin a, a, a su aure manya har an fara yiwa miji fatan alheri irin haka ? Da wani marairaicewa missa baki tashi tun asuba kin hada mai abin karyawan ba zaki barshi ya fita haka yanzu ? To Yarsa ido shiya kawoki gidan nan tunda safe haka don ki dinga sakawa mutane ido ni har kinsa ina son auren yanzu shidai ya fita yana murmushi don yasan tsakanin akwai yar haka dama. Yana fita muka canza topic din hiran mu dan cewa hanne tayi a gaskiya zahra kamar zakiyi aiki da mutanen gidan nan don fa yanzu da zan shigo nayi ta sallama ba wanda ya amsa min . Saima lekowa da wata budurwa tayi tana ganina a kofan nan taja tsuki ta juya tun dazun abin ya tsaya min a raina wallahi. To meyasa hakan ke baki kula ko ranan da sukaje gidan ku da sunan zuwa ganin amarya ai haka sukai ta wani mere baki suna maganan gidan naku wai ba a darajasu ba don angasu basu da komai. A lokacin ne mommy ta aiko a kawo masu abin zama da drinks a nan fa suka so raba hali a tsakanin don sun manta ina wajen don akwai yan unguwar nan dana sani cikin su. Har wata na fadin waisu ba a basu abincin da suka gani ana ta rabone saida wata cikin su ta tsawata masu tace kada su barwa Master abin kunya don Allah suka natsu. Saiga abincin kuma mommy ta aiko masu dashi suka kuma karba murmushi kawai nayiwa hannatu din kafin nace kai irin wanan ni bai faye damuna ba yaushema nake da lokacin suni ? Ai dole kiyi lokacin su tunda yanzu dasu zaki zauna ya zama dole kiyi taka tsantsam da kowa ki fahincesu kada kiyi saurin sakewa dasu tundai kanen nan nasa da alaman rashin kunya a fuskan su. Shiru nayi ina tune kafin na nisa son na hango alaman wani matsala kuma a nan bayan wanda na baro a gidan mu can anayi wanda har yanzu ummah tana cikin fuskantan shi. Da farko dai ki mayar da hankalin ki sosai Zahra wurin yiwa mijin ki biyayya ki nuna masa kauna kamar yadda shima yake nuna maki a gaban kowa don tsakanin daren jiya zuwa yau na fahinci wasu abubuwa game daku. Kada ki yarda koda wasa a samu matsala a gurin ki zahra don mutane sun bude kunnuwan su sun kuma baza ido sugani ko zaki iya zama da master a hakan. Ko ita mama data masa sunyi hakane don su bata maki suna a karshe a koma ana zagin ki cikin gari wanda kuma su da kansune zasu baza maganan naki a gari. Sun dauka ba zaki iya rayuwan talauci irin haka ba don idan anyi daga baya kin kasa zama a dawo ana maki lissafin dakin auren ki. Hausawa sunce idan ka kure dakin farko yanada wuya ka sake samun irinshi a rayuwan ka din haka zahra ki kwanta ki bisu da halinsu ki kara hakuri bisa ga wanda kike dashi a baya. Shi aure dama dan hakkuri komai dacen mace da gidan hutu ko inda takeso saifa ta hada da hakuri a zauna lafiya don haka ki zamawa Master diya . Shima haka ya zama maki da don kinyi mai abinda bako wace yarinya bace a yanzu zata iya hakan ga namiji duba ga yadda rayuwan ya koma yanzu kowa na son jin dadinsa. Amma in akwai ci dasha da sutura duk wanan mai saukine sai mace ta zauna tayi hakuri don ba wanda yasa ya gobe zatazowa bawa karshe. Haka ki jajirce dkn Allah ki kula wurin bashi hakkinshi na da namiji ki kawar da komai a zuciyar ki kada ki dauka wai kin fishi gata a gidan ku a, a zahra ki kwanta mashi Allah ne ya basu su maza wanan matsayin. Haka karki yarda koda wasa kiyi rauni a wurin girki don ko ba komai kiyi kokari ki girka masa abinci ko wani irine don kinsan an camfa matan yanzu a wurin girki an barsu baya. Don haka yanzu an saka ido an baza a dandana girki aji dama kuma an dauka diyan masu hannu da shuni baku iya aikin komai ba hakane ke yawan jawo matsalan aure da yawa yanzu. Zama na gyara na lumshe idanuna ina jin maganganun hannatu din kamar na wani babba can a kunnuwa kiyi hakkuri wata rana sai labari insha Allahu dan hakin daka raina shike tsonema ido. Shiru nayi sosai ina sauraren ta don nasan iya gaskiyan da duk mai kaunata tsakani da Allah zai fada min ke nan irin wanan zance da hanne ke fada min a yanzu din. Sallama akayi a kofa hakan yasamu katse zancen mu su mommy ne dasu mama Geshuwa yar ummah sukazo don na daukama sun tafine don naji a ranan ne zasu tafi. Saidai basu shigo part din direct ba kamar yadda hannatu tayi su sun wucene part din mutanen gidan suka gaisa dasu tare da masu ya gajiyan taro kafin su fito zuwa nawa part din. Suna shigowa na mike ina gyara mayafin kaina na rungumesu daya bayan daya ina gaidasu suna min ya jiki ya kuma kwana a bakon wurin ? Na danyi murmushi kawai bayan sun dan zauna can mama Geshuwa ta mike mommy ta bita da sauran mutum hudun da suka shigo dukkan su bakine sunzo sha,anin bukin ne lokacin. Kitchen suka shiga sun dan dade a ciki kafin su fito da wasu buhuhuwa suka hada da kayan da sukazo dashi mommy kubura tace oya tashi mu shiga ki kimtsa mu kaiki wurin sararkanki ku gaisa. Don tun jiya suka fara korafin wai ba a kaiki ba kun gausa an basu darajansu gareki Allah yasa naji na dawo ba basu hakkuri kan baki da lafiyane. Ta tafuto hannatu tace zo mu shiga ki tayata kimsatsawa hannatun ta taso muka shiga dakin tare shiga na kwarai na alfarma mommy da hannatu sukai mun. Muka fito gaba dayan mu zuwa part din nasu suna zaune da wasu baki mukayi sallama aka shiga nan suka fara kame kamen gyaran wuri da kyar muka samu inda zamu zauna. Nan aka shiga gaisawa kafin mama Geshuwa tace dasu to inna ga jikanki nan kuma yarki mun kawo maku ita amana don Allah idan tayi ba daidai ba a tsawata mata a sakata a hanyan daya dace. A,a ga uwayen su nan zaune tsohuwa Dije ta fada nikan kakace garesu amma ba laifi ai wanda yace yanayi da danka ya gama maka komai a duniya. Zahra ki saki jiki nan kamar gida kikazo ga uwar mijin ki nan ga kannensa muyi zaman mu lafiya keji kaina a duke yake kasa kuma na dunkule a tsakankanin gwiwana sai hawaye ke zubo min lokacin. Wanda ba zan iya fadin kona meye ba gadai hawayen ina zubarwa zan baka tausayi sosai a yadda nake zaune can sai naji muryan mahaifiyarshi na fadin. To kesan dai muna da yara mata a gidan nan dole sai kin hada da hakkuri wurin zama dasu mommy ce ta katse ta da fadin ai ko gida tana da kanne itama . Iyaka dai kowa ya tsaya matsayin shi su bata girmanta na matar wansu itama haka ta dubesu a matsayin kannenta saikuyi zaman ku lafiya dama hakane. Me zai kaisu wurinta in ba sa ido tana gefenta suna nasu kudai Allah ya bamu zaman lafiya ya kawo kazantar daki da wuri tsohuwa dije ta fada kamar tana katse zancen da aka dauko din lokacin. Nan dai naji mama Geshuwa tace ga dan abinda ya samu nan daga waje na uwayen miji kuyi hakkuri dashi hakana gaba dayansu suka juya suna kallon kayan da aketa shigowa dashi part din. Daga nan naji mommy ta dagoni muka mike zuwa nawa part din mommy kamar tana jurane mu shige naji tana fadin. Zahra sai kin jajirce a wanan gidan kada ki kuskura ki koyi wanan halin nasu ko kusa gida da kazanta haka kamar ba mata a cikinsa harda yaran mata amma kaya haka gajal ko ina., Ai ba zata koyi wanan halin nasu ba tunda bata taso a cikinshi saidai idan taso amma yaro na tashi wurin sallama bai koyi tsabta ba. Wace saboda tsabatanta har muna tsamanin shiya hanata samun haihuwa da wuri maman Zahra akwai tsabta kan gaskiya don komai nata tsab yake. Mommy ta amsawa mama Geshuwa din data fadi hakan kafin su dawo kuma kaina suna fadin yanzu idan mun tafi ki tashi ki dora girki ga kawarki nan ta kama maki ku hada abinda zakuci. Hannatu ta amsa da fadlin dama zamu dora ke nan kuka shigo hakan nada kyau gaskiya kada ki yarda kiso jikinkin ki ki jajirce sosai kinji Allah yaiwa auren ki albarka aka amsa da amin Na kuma ji wanan uwar mijin naki na wani zance kan yayanta kada ki yarda ki basu fuska da zasu raina ki ki tsara girman ki bawai sai kin sake masu yadda raini zai shiga ba don su din kinga kamar jahilai suke. Don in raini ya shiga tsakanin ku daga baya ko kinso gyara hakan ba zai yuyu ba shi kuma mijinki ba zaiki yan uwanshu ba ya goyi bayan ki don haka kisan yadda zaki zauna da kowansu. Sun kai wani lokaci kafin suyi min sallama su tafi muka mike muka gyara gidan nida hannatu muka dora girki kamar yadda sukace nayi din . Sai yamma lis hannatu ta tafi nima nayi wanka na canza kayan jikina zuwa wani dogon riga mai laushi a jikina na saka kamshi a jikina da dakin na zauna ina jiran a tayar da sallah. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣1️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Zaune suke sun tasa kayan dasu mama suka kawo masu sai guda da shewa akeyi anawa uwar kirarin cewa tayi sa,an haihuwa wanan irin abin arzikin haka ai kowa nason ya haifi haka a gidansa ya kumaga hakan. Ahmed din ne ya shigo da abincin dabbobi niki niki a hannun shi zuwa wurin da aka kebe dabbobin a bayan dakunan nasu na kwana. Sai ya samesu baje baje da kaya a gaban su suna rabo yayi mamakin ganin hakan daga ina wanan kayan ya fito hakane shiya fara gaidasu sukayi mai sannu da zuwa ya wuce. Uwargarke ya hango kwance tun daga nisa tana tuka da bakinta tausayi dabbobin suka bashi yasan hankalin shi ya dauke bai yawan basu abinci a cikin yan kwanakin nan daya fara sha,anin bukinshi sosai. Gashi biyu harda ciki akuya daya da tunkiya daya suna dauke da ciki a jikin su sai suka kara bashi tausayi mikewa sukayi lokaci guda saidai banda uwargarke din don tana kwamce har lokacin tana tuka. Abincin ya diba ya zuba masu mai yawa ya dauki sauran yasa saman rumfar su ya debo masu ruwan sha bayan ya gyara wurin ya aje masu a gaban su. Jada baya ya danyi yana kallon dabbobin kafin ya tako zuwa wurin uwar garke din yazo ya tsuguna a gabanta ya fara dan shafa bayanta a hankali kafin yace. Uwata wai fushi kikeyi danine haka ko abincin baki kalla ba yau kuyi hakkuri bawai na manta daku bane abubuwane sukai min yawa a kaina wallahi. Nasan kina jin me nake fadi kiyi hakkuri ki tashi kici abinci kafin su raga maki jagwalgwalen su subar maki sudi ya fada yana mikewa . Kallo ta bishi dashi ya juya da niyar tafiya lokacin ta mike tana girgiza jikinta nan kasusuwanta suka shiga sake sauti har yana ji daga inda yake zakace ko wani abune ke wanan karan haka. Ita kuma sai yaga ta dona kai ta dan sun suna abincin ta fitar da kanta ta nufi ruwan da ya aje masu tana kwankwada a lokacin ya tako yabar wurin. Yazo daidai kofan Dije ya sake samun su a yadda ya barsu da farko ana zaune ana ta kasafi abubuwa daga can yaji muryan Dije na fadin kai Amadi yaka. Jin hakan yasa yaja ya tsaya wuri daya tare da dan kallonta kai yaka nice ta fada a dan hasale tare da yafutoshi da hannu alaman yazo. Gani hakan ya tako zuwa inda suke harkokin su din yaja ya tsaya tace wanga kaya dakagani daga gidan su amaryan ka yafito suna sunka kawo muna shi a matsayin gara. Wanan uban kayan haka Dije kamar abubuwan sunyi yawa aina gani ya fada yana sake bin kayan da kallo tare da mamakin karara a fuskanshi. To uban zuga ko gidan irin mu tallakawana haka akeyi al,adana da kowa yasan anayin shi tun dacan mahaifiyarshi ta fada kekan baki da dabi,a ke dai san mutanen nan suna cikin gidan nan kike batun sake layi. Jin hakn yasa ya dan juya kamar a tsorace yace suna gidan nan dama Dije tace wallahi kaidai tun dazun sunkazo suka kawo muna amarya nan muka gaisa . Yarinya haka tubarkallah masha Allah Allah dai yabamu hakkurin zama da juna sauran mutane suka amsa da amin shikuma ya juya da niyar barin wurin. Ina zaka so nake ka tsaya a cire maka naka kason da zaka dauka da wanda zakaba abokan ka da sunka tsaya ma harka buki. Shi zai cire masu Innan mu kibar yin haka ba sai abinda anka basu zai dauka ba amma ina na taba jin ance wai yaro ya kwashi duk abinda yakaso. Rashida mika damun rayuwan kina haka wanga abu don danga anka kawoshi so kike ku zauna ku rabawa kanku a tsakanin daga baya kuma azo a tuna da wani aji kunya ? Dije ke fadin wanan maganan a hasale ga yayan nata dake faman rabon kayan cikin shagala da rudewa abin yana ba tsohuwar haushi yadda sukeyi yasa ta tsare jikan nata tana fada mai abinda ke faruwa. Don tasan tare suka sha wahalan rayuwan su dashi yanzu samu yazo sun yi baja baja suna daukan abinda suke so a tsakanin su ba tare da tunawa dashi ba. Shiko yana ganin hakan ya juya ya tafi ba tare daya sake juyowa ya waigosu ba don kawai yaji cewa iyayyen zahra amaryanshi suna gidan lokacin. Don hakane ita inna harta samu daman yin yadda takeso da kayan ta raba yadda take ganin ya dace kowa na wurin har da Dije suka saka masu ido ita kanwarta. Shine daya fita daga gidan don ganin iyayyena a gidan sai bai dawo gidan ba a lolacin shine dalilin daya fita tun safe baishigo ba sai wayan daya kira ya sheda min ya dawo ya samu ina da baki ya tafi. Sai bai sameni ba sai Hannatu data dauki wayan tana fada mai ina ciki tare dasu mama yace ta sheda min hakan. Bakin ummah gaba daya a ranan suka kama hanya suka koma garuruwan su da suka fito akabarsu da wasu yan gari da take hurda dasu a nan suka tayata gyaran gida. Da yamma kowa ya watse ya koma gidajen su hakan yasa tana kammala sallah bayan tafiyan Tani mai aikin mu ta rufe part din ta don haka bata san wainar da ake toyawa a gidan ba a lokacin Ta daisan cewa Aisha tana gida har lokacin don ba a kaita gidanta ba ana rikici tsakanin su da mijinta da danginshi. Wanan yasa fita ya auku a tsakanin Abban mu da mama a daren wanda ba karamin fitana sukayi ba a tsakanin su don Abba yace sun jawo mashi zubewan mutuncin shi a idon mutane. Ai garama auren zahra din da kuke ganin bata dace ba yafi min wanan zuban mutumcin naku maimuna yadda baki ba yarki tarbiya ba haka ta dauko min miji mara tarbiya mashayi yana muna iskancin dayaga dama. Hakan daya fada ya batawa mama rai sosai tace koshi ai baka san ko wani irin miji bane da har ka fara yabon shi da wanan auren na zahar ai gara yarka ta zaunama a gida. Case dai yakai har yan uwa suka shigo gidan da daren don da sauran yaran sukaga case din yana kara zafi shine suka bugawa Hjyn su Abba sai gasu sunzo da yan uwan Abba din. Yake fadin gaskiyane bata son a fada mata wallahi sai in rabu dake maimuna hakan ba wani Abu bane gareni ita kuma ta bude baki tace dashi. Yo kasaka mana idan ka sakeni shine me a yanzu Alh kana ganin zan mutune ko wani abu haka kawai zan zauna kana zuba mim bakar magana kan laifin daban aikata ba. Niba irin matarka bace da zaka zauna ka takata yadda kakeso tana nan lake dakai don jaraban tsiya na kada ka saketa ta barka ko wani abu. Tana nufin wai ummah a maganan ta shi kuma yace tafimin ke ai duk irin cin kashin da kuka zuga nayiwa salma da yarta kada kice ban sani bane ko wani abu ina sane da abinda kike nufi da hakan sarai wallahi. Da kyat dai aka samu aka raba fadan nan kowa ya warse a kan da safe za a san abinyi akan auren Aisha din aji inda aka tsaya ga zancen wurin mijin nata. Kowa ya watse cike da bacin rai a zuciyar shi amma na mama yafi don ji tayi kamar ta mutu a ranan don bacin rai. Ledojin pure water ya sayo masu yawa zasu kai kwara ashirin ya loda a firdge din da suke a corridor dina kafin ya kunna suka dauki aiki lokaci guda. Saida ya tabbatar dasun dauka ya juya ya sake fita ya koma baya ya duba dabbobi kafin ya dawo ya shige dakin namu bani falon ina ciki ina sallah lokCin ban daki ya nufa ya watsa ruwa a jikinahi ya fito ya dauki dogon rigar jallabiyan shi ya saka a jikinshi. Kana ya juya ya fita zuwa masallaci din a lokacin su suka tayar da sallahsu a unguwar duk da ina zaune ina addua bai hana ya fada min cewa ya fita zuwa sallah ba. Bai shigo ba sai bayan sallah isha,i ya dawo a lokacin na hada mai abinci na aje mai a dining din mu dan karami da aka kafa min gefe daya a falon don cin abinci. Ga kamshin turaren sandal na wuta dake tashi a dakin ko ina saidai dan duhun da falon ya dauka don ban kunna wutan ba a lokacin. Ya kunna wutan ya shigo dakin na ina tsaye na idar ina nade sallayan danayi sallahn akai na dan juyo ina amsa mashi sallaman shi. Ya amsa yana fadin na barki ke daya ashe hannatu din ta tafi ban sani ba nace eh da yamman nan ta tafi wai akwai abinda zatayi a gida tace. Tayi kokari sosai wallahi samun amini haka a yanzu sai an tona na nade hijab dina ba tare dana bashi amsa ba na nufi inda wayana yake aje na dauka kana nakai zaune saman gadon. Abinci yana falo na fada ina zama saman gadon idan kin idar sai ki tashi muje muci don nasan yanzu hutu kike son kiyi tunda da gajiya a jikinnki yanzu. No ni ba zan sake cin abinci ba don munci da hannatu kafin ta tafi dazun shine baki jirani nazo munci tare na ciyar dake da hannayena ba koda yake kuma gara da kikaci da ita din don zakifi sake jiki da ita kici sosai. Nidai ina zaune a inda nake ina jinshi sai dan murmushi danayi kadan lokacin a fuskana sai naga ya kai dan kwance yayi rigingine yana fadin. Na saka ruwa a cikkn freezers din nan na waje don nasan idan mutane sun gane zasu dinga zuwa suna tambaya a basu hakan yana da kyau ai na fada. Can kuma sai dakin ya dauki shiru na dan lokaci don kowa da irin tunanen da yakeyi a zuciyarshi lokacin don nidai tunane nakeyi akan zancen fridge din yayi yanzu din shi kuma yana tunane akan yadda rayuwa zai kasance a garemu. Mun dan kai wani lokaci na zata yayi barci ne a hakan sai na kawar da shirun da fadin kada kai barci a hakan bakaci abinci ba fa. Idona biyu ina dai tunanen duniya ina jiran ki tashi ki bani abincin ya fada cikin basarwa dan jin nayi kafin can na mike ina fadin muje din na zubama sai naga ya miko min hannayen shi. Alaman na kamashi ya mike ai sai na kalle ina zan iya daga karfafa irin ka haka Master nine ma mai karfin zahra zaki iya ai ki gwada ki gani mana na dan make kafadana alaman naki. Ban kuma wuce ba na tsaya a kanshi tsaye yace to ki zauna kada ki gaji yana nuna min wuri a gefen shi kusa da inda yake kwance din. Kallon wurin nayi sai na dan juya da niyar komawa inda na bar wayana in zauna naji ya koma hannuna yajani zuwa jikin shi na fada mai lokaci guda ba shiri a jikin nasa ya mayar da hannayen shi ya rufmu a tare. Idanuwana na runtse lokaci guda don jin jikin mu daya hade a wuri daya lokaci guda Zahra banda abinda zance dake sai in kara gode maki. Ban taba yin tunane ko tsamanin saka rai da samun ki a matsayin mata a gareni ba sai gashi Allah ya mallaka min ke yau a matsayin matar sunna ta aure a gareni. Kokarin nake na kwanci kaina daga yadda muken don a sabon abu naga abin yana faruwa dani lokacin wai nice a jikin wani namiji hakan nan ? Yana kokarin wasa da sassan jikina kuma kwance wuri daya dashi a lokacin duk da ina kokarin janye jikin nawa baisa inji alaman yana da niyar sakeni ba shi a lokacin. Ganin hakan yasa nayi karfin halin fadin don girman Allah Master ka bari ka barni in samu natsuwa a jikina please na fada a cikin karfin hali. Lokaci daya da fadin hakan tsam naji ya sakeni ya koma gefe daya yana numfashi a hankali kafin naga ya mirgina ya tashi zuwa falo ba tare da yin magana ba. Abinci ya zauna yaci kafin ya gama yajewa iyayyen shi saida safe a nan ne dije ke nuna mashi kayan da aka deba muna cikin na garan da aka kawo muna din a gidan. Inda take mashi bayanin komai bai tsaya saurarenta ba ya mike yana fadin da safe zai shigo ya kwashe don dare yayi a lokacin. Y nufi kofan gidan ya rufo masu gida ya juyo ya shige part din namu shima ya rufe saboda tsaro ya tsaya ya duba ko ina kafin ya juya ya shige dakin ya rufo. Koda ya shigo dakin ya hangoni na sunkule a wuri daya saidai kafafuwana suna kasa hakan yasashi tsayawa ya dauki kafan ya dora min su saman gado tare da daukan wayana dake hannuna ya aje a gefen gado kafin ya fada bandaki ya dan jima yayi broshe ya fito. Ya dan dade a tsaye yana kare min kallo yadda na kwanta da a laman a firgice na kwanta ko kuma damuwa yasa na kwanta a hakan da nake kwance din. A hankali ya tako zuwa bakin gadon ya hau gefen gadon shima a hankaki don kada motsin shi ya tayar dani barcin dana samu din ina yi a lokacin. Haka ya kwanta yana dan juyi a hankali yana faman yan sake saken maganganu a zuciyar shi kafin ya mirgino zuwa inda nake yana jin nimshina na sauka a kunnuwan shi. A daidai lokacinne ya sake ajiyan zuciya yakai hannunshi saman jikina ya rungume ni yana mai jin wani iri a zuciyar shi lokaci guda. A haka barci ya dan fara satan shi a hankali ya fara runtse idanuwan shi a hankali ya kara manna jikin shi danawa ya fara barci. Can wajen asuba ya falka a lokacin na kara dunkulewa sosai cikin jikin shi barcin ya gagareshi komawa baisan sanda ya dauki hannayen shi ya fara dan wasa da sassan jikina ba a hankali. Jin hakan kamar a mafalki yasa na bude idanuwa a cikkn magagin barci ga idanuwana da nauyin barci lokaci guda nake fadin wai hannatu meye hakane ? Murmushi yayi ya ci gaba da abinda yakeyi a lokacin matsawan da yayi da yin hakan yasa na bude idona da kyau ina dahintar abinda ke gudana a tsakanin mu a wanan daren. Saidai ban yarda nayi motsin da zaigane cewa na falkaba sai faman runtse idanuwana da nakeyi ina maijin yadda bakon yanayin ke ratsa min jikina har ina son kasa control din kaina a lokacin. Sosai yayi duk wani wasan da zai motsa sha,awan da namiji da mace dani don a karshe na kasa hanashi ko boye nasan abinda ke faruwa a lokacin a hankali kunnuwa ke jiyo min kukan akuyan na a cikin wanan daren. Wasa wasa ta fara wanan kukan nata cikin wani irin sauti hakan yasa naga ya mike zaune da sauri yana laluban fitilan hannun shi . Sai can ya lalubota ya haska kan agogon bangon dakin da muke kwance din a cikinsa karfe hudu saura kwata lokacin sai kuma ya kashe ya san jima a zaune bai kwanta ba. Ita kuma akuyan bata sake kukan ba don tayi shiru haka yasa ya koma ya kwanta a rigingine ko zataci gaba da irin kukua haka kukan da yasan bata faye yinshi ba sai idan wani abu ya faru da ita take haka. Barci ya dan daukeshi kuma aka fara kiraye kirayem sallah yasa ya mike ya shiga bandaki wanka yayi ya fito ta samu na samu barci sosai ina kanyi a lokacin. Ina jin bugo kofanshi na bude idanuna da kyar na iya mikewa na fada ban daki wanka nayi na dauro alwala na tayar da sallah ina idarwa nadan zauna nayi kirari ga ubangijin mu Allah tare da fado madhi irin bukatuna dake raina. Na shafa na fito falon mu har lokacin kofan yana rufe yadda yake naji ana buga kofan ta baya sai mamakin hakan ya kamani a zatona wanine yake son shigowa part din Yasa na nufi kofan da mamaki ina kai aka kara bugawa wanan karon da dan karfi yasa na fara kokarin bude kofan inga waye a wanan lokacin haka ? ZAINAB IDRIS MAKAWA[28/03 11:59 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣2️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Allah sarki masu ganin laifina rashin sani yasa hakan amma duk wanda ya biya kudi yake karantawa a matsayin hakkin shi yasani saidana basu shawara tun farko. Cewa zan dakatar da rubutu saboda yanayin karatuna a yanzu sukace naci gaba duk ranan dana samu dama na rubuta masu suna biye dani. Su sunyi hakkuri amma sai masu karatun Allah ta isa suke korafi kan wai bana turowa kullun sai najawa mutane rai. Yar uwa ki kwatanta da kanki mana idan kece kullun kike abinda nakeyi a yanzu zaki iya koda rabin yadda nakeyi din ? A karshe ina maiba masoyana hakkuri don sunsan halinda nake ciki ban ci gaba da rubutu ba saida nayi shawara daku cewa zakukaga banbamcin a yanzu sosai. Don Allah ku kara hakkuri dani don Allah yan uwa bama Nayi mamakin ganin wace na gani tsaye kofan namu rike da buta a hannuta daya tana fadin shi yana inane wane irin bacina kukayi haka tun yanzu ya fara rashin zuwa sallan jam,i ? Yana masalaci ai mama na fada bayan naji takai aya ga zancen ta na durkusa ina fadin ina kwana mama alokacin ne ya dawo daga sallah yana bin mu da kallon mamaki a fuskan shi. Banji ta amsa min ba sai cewa datayi oho ai na zaci ko baku tashi bane har yanzu kuna kwance nidai na shige na barsu a nan ban koma dakin kwanan ba na dan fara gyaran falon duk da baida wani datti lokacin. Naji ya shigo falon yana rufe part din da sakata zuwa ciki sam bansan ya kawo gareni ba sai ji nayi ya rungumeni daga baya har na dan zabura kadan alaman tsoro. Aikin me kikeyi haka ki koma ki kwanta ki huta ki bari idan mun tashi zanyi komai ya fada a hankali kanshi na saman kafadana yake maganan. No bari in nagama na kwanta don na saba da hakan tunda ina sammakon fita zuwa school kullun kada na zama lazy. Ko kin tafi ina nan ai zan dinga gyarawa kafin ki dawo aikin me nakeyi yanzu da safeni ki barshi kawai kada ki matsawa kanki da wani aiki a yanzu. Zan iya ai don ina son in saba idan baka nan wa zai dinga min aiki gara kawai in saba da hakan tunda ba kullun ne kake gidan ba ai. Sai kawai naji ya kara matseni da hannayen shi ya fara dan murmushi kafin yace kamar a cikin rada yanzun ko da nake nan nace ki huta ni zanyi komai har girkin da zamuci duk ni zan girka muna shi. Jin hakan dayai min yasa na dan lumshe idanuna saidai maganan shi ta karshece yasa nayi kokarin juyowa in kalleshi sai bai bani daman hakan ba don kuwa ji nayi ya daukeni cak kamar wata yarinya karama zuwa cikin dakin kwanan mu. Tsakiyan gado ya ajeni tare da hawa gadon shima ina kokarin mirginawa ya samu daman cafkana a lokacin yana fadin No zahra kada kiyi kokarin hanani jin dumin jikin ki bayan Allah ya halatta min hakan gareki a yanzu. Baki na dan turo sai hannuwan shi naji saman bakin nawa ya cafkesu yana fadin kin san dai haramun kike kokarin aikatawa ga hakan da kike kokarin yi a yanzu. Kaji nace zan aikata abinda Allah zai yi fushi da, , , ban kai karshen maganata ba naji saukan nufashin shi a fuskana ban kumayi aune ba lokacin naji bakin mu ya hadu wuri daya da nasa abinda yasa na runtse idanuwana ke nan lokaci guda. Abinda hannuwan shikeyine a lokacin yasa ni jin wani yar ga dukkan sasan jikina lokaci guda na kara lumshe idanuwana a cikin jin bakon yanayin da ban taba jin irin shiba arayuwa na ba. Mun kai wani lokaci a hakan dashi yana abinda yaga dama da sassan jikina duk inda yaga dama yana tabawa. Yayin da idanuwana suke fitar da wasu irin hawaye masu dumi ina jin kamar na kurma ihu azo a ceceni don jin hakan nake kamar a dole yake min hakan. Kada kadakiga laifina mai karatu don na fadi hakan a yanzu idan zakiyi min adalci duba ga ba wani cutship mukayi dashi ba iyaka sabone amma bana soyayya ba sabone kawai da muke jin junan kamar yan uwana jini a zamana dashi. Dolene a yanzu zanka abin a wani bambarakwai duba ga yadda auren namu yake dashi ba wani shirin hakane a zuciyana ba dole ko inga hakan a girshi gareni. Muryan shi naji cikin sanyi yana fadin idan na bata maki rai Zahra kiyi hakkuri dole hakan ya kasance a garemu tunda muna daki daya dake. Nina mijine mai lafiya a jikina ba zan iya zura ido ina kallon kyakyawan suranki yana min gizo da yawo a idanuna ba ba tare dana tabaki ba alhalin kina matar sunna a gareni yanzu. Yana fadin hakan naji mikewan shi can naji ya shige bandaki motsinshi naji yana wanka bayan ya fitone najishi yana dan gyare gyaren jikinshi. Har lokacin ina kwace rub da ciki ban motsa a yadda ya barni ba na zata fita zaiyi a lokaci sai kawai naji ya hau gadon ya kwanta daga bayana yana fadin. Ki samu barci ki huta ki natsu najishi yana gyara kwanciyan shi tashi nayi tsab naje na shige ban dakin kafin in watsa ruwa a jikin saidana tsaya na gyara ko ina na bayin na samu natsuwa don na saba ban dakina ni kadaine a gida don haka yanzu abin ya zama min bakon yanayi a yanzu sai nake ganin an takura min a haka a rayuwana. Nayi wanka kamar yadda sharia ya koyar ayi duk da nasan bamu shiga juna nidashi ba amma zuciyana bai bani ba saida nayi wankan tsarkin na samu natsuwa a zuciyana. Nafito na zauna na gyara jikina ban biye masa ba bayan na gama sai na mike na fita zuwa kitchen dina sai karan bude kofana da yaji kawai lokacin ya fara barci don shi ya samu dan natsuwa a zuciyar shi a hakan daya faru tsakanin mu din. Kitchen din nabi da kallo naga komai akwaishi a lokacin cikin kitchen din shawara nayi na dauki roba na dauko na debo arishi na fara ferewa. Allah ya taimakeni nan da nan na gama na dora mai a wuta kamar yadda ummah ta koya min idan za a soya don haka kawai wata rana idan muna hutu ummah zata shigo da safe tace in fito muyi girkin abinci. Wunin ranan gaba daya tare zamuyishi muna girki koda Tani tazo saidai tace ta huta ko tayi dan gyare gyaren gida a wanan wunin. Hakan yasa na koyi wasu abubuwa da dama a rayuwana ummah kance gara na koya don ba,a san gidan da zan fada ba sai wanan lokacin nakan tuna da abubuwan da suke faruwa in muna ta jajirce tana koya min abubuwan daya kamata ya mace ta koya tunna gida don irin wanan kaddaran akewa gudu dama. A tsanake nagama duk abinda nake sonyi na zuzuba a cikin warmers na aje na iyayyenshi a gefe daya don ina jin kunyan shiga part din nasuni. Daki na koma na gyaro ko ina sai gadon da yake kwancene kawai ban gyara ba lokacin duk da gajiya ban yarda na kwanta ba a lokacim saima wutan abincin dana dora a lokacin don ba saurin aikine dani ba. Yasa nayi hakan son kada na dinga jimawa suga nawata har suzo muna ganin laifin juna dasu don dole in dinga girki dasu kodon hakkin makwabtaka dana haihuwa. Yayi mamaki daya tashi yaga irin aikin danayi duk yana kwance yana barci yake ta gaidani da aiki yana fadin sannu da aiki har sau biyu. Na dan juyo daga inda nake zaune ina kara kwaliyan a fuskana ina gadin abincin su mama na nan a kitchen barin dauko maka ka mika masu don Allah. Yace haba dai aida bakiyi dasu ba don suna da komai suma a part din sun an aje masu wannan namune nan nidake aka aje muna ai. Haba dai ka taba ganin hakan zai yuyu na dafa abinci a gidan nan ban zuba masu ba ai sai a zageni idan nayi hakan tun yanzu. Wa zai zageki kan hakan dole ki daina don duk abinda na sayo insha Allahu zan saya dasu don me za a dinga yin girki biyu kuma ? Ki dafa iya cikin mu daga yau ninace kiyi hakan aiba wani ba yana fadin hakan ya fice zuwa wurin su bayan ya dauki abincin ya fita dashi zuwa part din. A waje ya samesu suna hada shayi ya gaidasu suka amsa mai ya aje kayan abincin a gaban Dije dake zaune yana fadin Dije ga abincin amarya tace a kawo maku. Don da Dijen yafi sabawa kuma ko banza tana gaba da uwar tashi ai kuma ga kara kannen shi da sauri suka taso suna bude Dije na kwabe masu hannu tana fadin nida aka kawowa ban bude na gani ba zaku bude. A, a innan mu Allah sa dai ba kwajabon yaran zamanin nan bane wai abinci aka kawo maki kici ki zure zuwa anjima uwarshi ta fada. Kema ke sani misun ka iya yanzu balle wanga da ta fito gidan masu kudi mizata iya banda kwaliya da saka turare mai kamshi. Yana jin su ya kara daure fuska ya mike yana fadin zan duba dabbobin nan don yau da dare uwar garke wani kuka naji tanayi kamar taga wani abu. Wace su zasu tsaya jiran ka har wanan lokacin kana can kwance kana kwana tun wuri kada ka dauko wanan hutun na safe ya tabama bidan ka. Bai juyo ba yasa kai ya wuce wurin dabbobin a baya a lokacin ne Dije take fadin wai Rashida mi da baki kama girman kina ? Shiru sukayi gaba dayan su wurin kafin can mahaifiyar nasa tace a, a wallah in ya koma maki baran bujen mace aike zaki ganin takaici nai ke daya. Ke inna mu gara aimai fada ya gane hakan da ya dauko mata bashi da amfani tun wuri kada azo da baya abubuwa su biyo baya kuma. Bamu ganin komai sai alheri tunda ita tace tana sonai da amarai mi zaya biyo baya kuma amren da sunkayi na soyayya tsakanin su ? Tana fadin haka ta dauki kwano ta shige daki ta barsu da kayan a wirin don haka yar babban ta jawo basket din ta bude tana kallon abinda ke cikin warmes din tana yamutsan baki tare da fadin. Wanga abu aiko ni daya ina iya cinyeshi innan mu kega abinda akan zubu muna wai mu duk addashi haka tana karkata abin abincin don takaici. Cikin kashe murya kada Dije taji su uwar tace a,a wallah waka magana yanzun innan mu tayo cikinai tace za a damu yara. Walle magana akai ke tai kice ta karo muna wanga ko ku baya isa balle mu duka yar naima da bakin rowan tsiya kamar nagode wanga abincina za a kawowa mutane shiya. Ina daga cikin dakin zaune ina zancen zuci naji muryan sama sama ana sallama a gadarance na bude labule ba gaisuwa ko wani magana yarinyar ke fadi a wullakance . Wai inno tace ki zubo muna mai yawa wanga daki bayar baya isan mu ko muna balle dasuwa na kasa fahintar mai take fada saida ta kara maimaita mun maganan ta na gane. Cikin dan fara,a nace ayyah wallahi shi kadai na zuba babu wani sai naga tayi min wani kallo kafin ta juya tana magana kasa kasa cikin fisge fisge ta tafi. Na juya ina shiga daki tare da dinbin mamaki bansan lokacin da hawaye ya zubo min ba a fuskana natakaici da bakin ciki don bawa kowa rainin wayau banso kuma ni ayimin hakan ko kadan. Ga wa yan nan mutanen da alama suna da irin halin wullakanta mutane din nan irin na nakasa dayiwa mutum kallon rainin wayau da wullakanci. Mii kawoki sashena ya tsare kanwar da tambaya tayi tsuru tsuru da idanu nan ta fara inda inda tana fadin innota tace in taho a karo muna abincin don baya isan mu . Idan bai isa ba kuba zaku iya dafawa ba koba akwaishi a wurin kuba an kai maku naku nan dai ya tsare yarinyar da fada sosai yaci mata mutunci ta tafi . Tana shiga part din su ta dangware kulan dake hannunta ta fara cicika uwar ke tambayan ta da mi ankai maki kuma kinka dawo kina wagga cika haka ? Ni dai naji motsin shigowan shi dakin amma banga ya shigo ciki ba naji fitan shi kuma can ya samesu a part din baiga Dije ba a wajen ya shige dakin Dije din ya sameta zaune. Yake fadin Dije mi da baku dafa abincin ku ba nan ba komai na aje maku ba ga kuma wanda aka kawo gidan su princess. Wani abu akayi ko wanda ta sako muna kaka magana kaine yake fada mata an tura Asmau ta karbo wani yanzu wai wanan baya isan su. Sallati Dije din ta saka tana kokarin mike tsaye ta tashine kanwar mahaifiyarshi ta shigo tana fadin kai dan Dije karanmu kakawo inda innan mu don mun aikawa matarka ta kara muna abinci wanga data sako muna bai isan mu ? Inna Shatu dole in yi magana yarinya ga bata saba da rayuwa haka ba yanzu yanzu da kawota zaku daga mata hankali don gudun hakana hau yasa na kawo komai nan na aje maku. A,a yanzu ai shike nan ni gobema tahiyata zanyi gida dama son tasan wadda akayine ta gyara yasa ankayi mata magana nikan gobema gidana nayi gumi zan komawata. In ke tashi kitai anka nice kitai anka wane irin dabia na haka wai kuka son tsirowa mutane dashi yace dije saida nace kadama tayi da kuwa. Tace a, a ko banza akwai hakkin makwantaka bata iya girki gaku gida bata saka maku shiya ba data bi maganata ta kyale da duk wanga ba ayita ba tsakanin mu. Waishi hauda yakayi don abinci walle da yaranga basu cishi ba da an maisuwa masu da abincin su kaka zuwa nan ka kawo wa mutane diban albarka wai kai mai mata. I aniya in baka koma mijin tace ba gidan nan jin fadan mahaifiyar nasa yasa ya mike ya tsaye ya fice daga dakin dije din kaitsaye ya shige su ya fice suka bishi da kallo. Ayadda nake ya sameni yana sallama ban iya amsa mai ba yake fadin lafiya ko wani abin tazo tayi maki a nan din ? Kai na iya girgiza masa don ba zan iya magana ba shiko yayi min tambaya kala kala ina bashi amsa da kai don ban iya magana da baki don yadda nake ji a lolacin nadai nuna mashi ba komai a lokacin . Yace zahra idan kina wanan yanayin ba zanji dadi ba don sai in dauka ko nine bakiso ko yanayin gidan namune bai maki ba . Yana fadin hakan na mike na shige daki na kwanta rub da ciki naci gaba da kukan da nakeyi harda shesheka ina hadiyan zuciya. Can ya shigo ya dan tsaya yana kallona tare da fadin o,o zahra tun farko gudun haka yasa na fada maki kiyi girkin ki iya bakinmu mu kadai. Can kuma ya kai zaune yana fadin haba zahra idan na bata maki rai ko wani nawa don Allah ki daina kukan nan kiyi hakkuri don Allah. Da kyat na iya budan bakina murya ciki ciki nake fadin No Master ba hakana bane na daiga na zuba masu abincin ai kuma zasu dawo har yarinyar na nema tayi min rashin kunya haka ? To kiyi hakkuri ki daina kukan nan ni zan dauki matakin hakan da kaina don ko zan hanasu shigowa part din nan ga baki daya. No ka barsu idan kayi magana tsanata zasuyi ga baki daya kaga kuma hakan ba zai min dadi ba don Allah ka kyalesu kawai nima ba zan kara kula haka. Ya zauna yai shiru ya dade zaune a hakan ba tare da yai magana ba sai zuwa can yace kiyi hakuri don Allah nasan ki da hakkuri ki kara har zuwa lokacin da Allah zai bamu namu wurin mu tashi daga nan din insha Allahu. Ba komai nace na juya nayi shiru kowan mu yana tunane kafin a kirani a wayata na duba ummah ce don yanayin muryata naki dauka. Ya kalleni yace waye ke kira ba zaki daga wayan ba ki amsawa maishi ummah ce na bashi amsa yace ki dauka mana sai hawaye ya zubo min na kifa kaina a filo ina kuka ganin hakan shi ya daga wayan ya dauka. Tare da sallama yace ummah ina kwana ta amsa mai yake fadi cikin ladabi wallahi ummah gata kwance bata jin dasin jikintane tayi barci. Allah ya sauwa ummah din ta fada tare da fadin dama kannen kune suke son a kawosu wurin ku tunda basu da lafiya a bari sai wani jikon ya aida an barsu sunzo ummah tunda gani. Tace su bari wani jikon sazo yau dai kan suyi hakuri kuma takardun ta suna nan kaf na hada mata a wuri daya zansa Tani tazo mata dasu anjima ta duba jikin nata yayi mata godiya ta kashe wayan. ZAINAB IDRIS MAKAWA [28/03 11:59 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣3️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Duk wata mace data shiga dakin ta tana fatan ta zauna lafiya da kowa da zata sama a sabon wurin da zata samu kanta don bata fatan ta samu matsalan rayuwa a lokacin. Nima hakanne ya faru dani don dai sam ban taba kawo wanan a raina cewa zan samu irin matsalan nan dana fara fuskanta a yanzu tun ba a kai ko ina ba. Na gama girkin rana ban daddara ba na kara zuba masu wanan karon ma daidaicin kula babba na na farkon a cikin saiti na zuba masu miya kuma na cika kulan aka kai. Saidai ba,a dawo da kayan ba har zuwa yamma banda niyar sake dora girki don ya fada min da zai fita sai yamma zai dawo don an kawo masu kaya ana saukewa ranan. Don haka baici wanda na dora din ba sai na aje muci da rana saiko yamma don ya dawo bayan sallah ishe ina cikin part dina sai yan bakin da nakeyi masu zuwa ganin amarya da kuma yan gulma kamar dai yadda akeyiwa amarya idan an kaita sabo sabo da wayanda ta sani da wanda bata sani ba. Wanan ya debe min kewa har lokacin daya dawo din yana shigowa part din mu ya nufo sam cikin gidan basu san dawowan shi ba lokacin ina zaune kanwarshi ta shigo tana fadin. Ance in taho in dauki abincin muna dare kafin na kaiga mata bayanin dalilin rashin girkin darena sai naji ya bata amsa daga kofan bedroom din mu yana fadin. Ku baku girka bane kice na bata dokan kada ta kara saka abinci a cikin gida iya namu kawai zata girka nan ba tsayawa yarinyar da bam san sunnan ta ba har lokacin ta juya sudu sudu ta tafi bata tsaya min rashin kunya ba. Ya juya ya koma ciki dama dagashi sai tawul a jikin shi yana tsane ruwan kanshi lokacin da dan wani karamin tawul a hannunshi ya fito bata amsa lokacin. Ya gama ya fito falo ya sameni zaune gashi ba wuta sai fama fitar nake da maficin roba a hannuna O lord rashin wutan nan ya dameni wallahi nasan baki saba dashi ba so nake na samu dan kudi zuwa jibi in sayo muña generator a dinga kunnawa koda rana idan sun dauke wuta. Ka barshi ai ba komai na fada ya kai zaune a gefena har ina jiyo kamshin mandaya shafa da turaren shi a hancina. Yace aiba ke kikace na saya maki ba ninaga hakan ya kamata zan saya din insha Allah tona gode na fada ya dan dago yana mamakin saurin godiyana hakan gareshi. Ga abincin can fa don nasan bakaci komai ba ya dan kai kanshi baya saman makarin kujera ya jikina yana fadin nasan Monday zaki fara fita school. Don hakane nake son naji yadda zamuyi kafin na wuce komai adaidai zan samo maki na dinga biyan shi yana kaiki tunda an karbe motan ki a hannun ki. Gaskiya ba zan boye maki ba karban motan nan yana daya daga cikin abinda ya bata min rai sosai don saboda ni aka karbe motan a hannunki kingako hakan bazai min dadi ba. Idan na tuna nakan ji kamar ace ni din wani mai haline a yanzu da zan saya maki motar da duk garin nan babu mai ita zahra amma muyi addua ko nan gaba Allah yai muna falalan hakan. Na dan zauda daga zaunen ina fadin kada ka damu da wanan wani hani ga bawa baiwa ga ubangijin shi ni sam hakan bai dameni ba dama ba fita nake da motar ba iyaka school ne dashi don haka kuma aka saya min shi dama. Kiyi hakkuri zahra nasan nina ja maki duk wata tsana a wurin Abba duk abinda sukai maki duk saboda haduwana dakene hakan ya faru. Ban dauki hakan da komai a zuciyana idan na runa da nasihan da ummah tayi min akan abinda ya faru din don duk saboda a musguna matane akai min hakan ita kuma ta nema min albarka a dakina fakat. Naga yayi shiru kamar mai tunane kafin ya zabura ya mike kamar an tsikareshi yana fadin subbahanallahi na manta shaf da batun dabbobin nan nasan kuma ba kula min dasu wa tan nan zasuyi ba sai aukin abasu suciwa bakin su. Nan dai ya fita ya barni a wurin ya jima a wajwn kafin naji ya shigo yana rufe kofan part din daga nan ya zauna yaci abinci ya shigo dakin lokacin har na sauya kayan jikina zuwa na barci duk da zafi ya addabi rayuwana sai faman juyi da nakeyi saman gadon. Shiyasa na damu wallahi don nasan cewa zaki wahala da zafin nan tunda baki sababa ya fada yana tsaye yana kallona daga inda yake tsaye ni kuma ina kwance. Bandaki ya nufa ya kara gyara jikin shi har brushe yayi a lokacin a nan dai na fahinci yana da tsabatan shi iya gwargwado shima ba wai idan zai fita bane kawai yake tsab. Yana gama shirin shi ya nufo gado ni lokaci har nayi barci don dan aikin da yanzun nakeyi ban saba yi a gida yakesa ina saurin gajiya yanzu sosai. A cikin dan barcin daya daukeni din naji harshen shi cikin kunnuwa abind yasani falkawa a zabure ke nan da sauri hankalina a tashe don a tsorace nake kwana a gidan nan balle akuyan nan nasu idan tayi kuka nakan jishi har cikin raina. Sannu a hankali yake bin ko ina najiki da sallon irin na maza tun ban kula da hakan ba na fara dan yunkurin ina nisawa har yakai ga gangara ya cinwa manufarshi a kaina aka zama daya a ranan bai barni ba saida ya mayar dani cikakar mace. Yadai sha raki don shima yasan za a rina don ko kallo daya zakai min kasan ni din agidan hutu na fito don nidai bawai wani jikine dani ba. Farace sol din nan son farin yasani tsakiya ta uwa ta uba haka kuma ni din ba gajera bace ban da kuma mugun tsawo saidai ina da tsayi madaidaici da akeson mace ta kasance. Banda jiki mai yawa yanayi a daidai yake a fuskama na debo gidan mu sosai amma kuma na biyo ummah a wurin hanci da dan tsayin fuska shi ya dan bambamtani da sauran yan uwana don ina da zubin ummah wanda kuma shine ya kara haddasa min kiyayya gun mama. Don yawan cewa da Abba keyi ke kan kin kwaso suffan uwarki ba ki tsaya a gida ba kawai ta kuma lura da yana ji dani sosai saidai a cewan ta son da yakewa ummah ne yake min ya fake ga sunan mahaifiyar shi. Ranan dai Ahmed bai barni ba son sai daya cire min kunya a tsaknin mu don tare muka shiga bayi dashi mukai wanka muka fito ya gyara muna shimfida muka kwanta yana rungume dani a jikin shi. Sai asuba muka tashi na dauka daya fito zai fita zuwa sallah kamar yadda ya saba saidana fito bayi na sameshi a zaune yake fadin ke nake jira muyi sallah don yau a gida zanyi . Da mamaki na kalleshi cikin dauriya yace yes ba inda zan tafi yau ina gidan nan don zanyi jiyar matatace ayau tunda nayi laifi. Dan hararan shi nayi na turo baki na nufi wardrobe na dauko hijjab dina kafin na juyo ya tayar da nafila nima shina shirya na fara gabatarwa Muna zaune muna addua mukaji anyi kiran sallah muka tayar da sallah a baiyanai yake addua yana muna fatan Allah ya zaunan damu lafiya. Allah ya bashi abinda zai kula da rayuwan mu Allah ya bamu zuria masu albarka Allah yasa mu gama da iyayyenmu da duniya lafiya. Ya shafa nima dake zaune bayan shi na shafa muka mike a daidai lokacin mukaji dukan kofa anzo tayar damu sallah asuba din. Ji nayi kawai ya kamani yana fadin koma ki kwanta kada kiyi maganan hakan jna jinsu a inda nake kwance din maishi ta dan jima tana dukan kofa lafin na daina jin hakan. Barci sosai mukayi zazzafi da taunan jikine ya tayar dani daga nauyayyan barcin dana samu a lokacin hakan ya jawo min kaduwa da har jikina ya mannu da nasa . Can cikin barci yake jin yadda nake kaduwa ya falka salati ya fara da dan jijigani yana kiran sunana na asali da zahra meke faruwa meya sameki subbahanallahi. Ina ke maki ciwone ki tashi muje asibiti na samu na bude idona da kyar na sauke a kashi ya kwance yai min rumfa da kirjinshi yake tambayana cikin dan rudewa. Ka bani bag dina akwai maganina aciki na fada a galabaice ya mike da sauri ya dauko jakkar yana miko min na tashi da kyar na fara lalube na dauko maganin shi kuma ya mike ya dauko ruwan ya bare mun maganin na hade . Maganin kawai kai kasan masu tsadane ba irin maganin nan na banza bane da akesha anyhow na hade na koma na kwanta naci gaba da kaduwana. Dama ga raki sai na kara narke a wurin sai zuwa wani lokaci na fara samun relief a rayuwana barci ya daukeni ganin nayi barcine yasashi mikewa daga gadon ya sauka. Bandaki ya dan shiga ya fito ya fice zuwa wurin iyayyenshi donsu gaisa ya samesu a waje zaune da alama rayukan su a bace yake ko kuma suna wani magana mai muhinmanci a lokaci. Sallaman da yayine Dije ta karba mashi da sakin fuska ya nufi wajen iyayyen nasa dake zaune har lokacin a cikin yanayin daya samesu din. Har kasa ya duka ya gaidasu suka amsa mai ya dago zai mike mahaifiyar shi Rashida take fadin ka manta yau uwarka zata koma Anka na ka shige daki kaki fitowa ? Bakin fitowa nayi ba inna ina sashen mu matana bata da lafiya da sauri suka kara kalloshi tare da tambayan halan missameta ? Zazzabina ta kwana dashi zazzabi shin kwana uku da aure ace amarya ta fara zazzabi ko dai sai kuma tayi shiru. Har ya daga ya kallosu yana fadin ciwon daga darene zuwa safiyan nan zazzabin ya kamata kuma duk ni na jawo matashiya. Saboda ya fitar da zargin da yaga suna son dora min ne don ya fahinci me suke nufi da hakan da suka fada suna kokarin zarga min abinda ba shiba yasa ya rufe ido shima ya basu amsa a funkaice . Yau Allah ya gwada min da mara kunya Amadi wai kanka daya kuwa duk kabi ka sauya lokaci guda haka kan mace ?. Shin talauci hakana don dai ka dauko wagga diyan kaka kokarin canza dabi,unka da muka sanka dashi sai kokarin nuna ta fimu gareka kai. Dije ya nufa yana gaida ita bata samu amsawa ba sai tambayanshi takeyi mi samu yar mutane Amadi ? A, a Dije rashin lafiyan alherina kesan yarinyata karama dole taga canji a yanzu ai magani nika son hita in tambayo ko mi aka basuwa ga macen da ta fara sanin haka ? Kai yau Allah ya gwada min da sagartace ta fada tana mikewa tsaye don fahintar abinda yake nufi ya faru dani din lokacin. Tare suka shiga dakin da ita tana gaba yana binta baya a hankali zuwa ciki ina kwance takure yadda ya barni din suka shigo . Nan dai ta fada mai yan dabarbaron da zai min kafin in tashi ya sayo kaji dakwale an gyara min da kayan yaji sai kamshi ke tashi gashi kasala da samun saukan zazzabin ya hanani tashi ina ta sharar bacina sosai. Shiko yana zaune dakin yaki fita duk a dakin yai sallah sai falkawa nayi wajajen karfe uku na samu hanne daya kira tazo harta gyara min dakin nawa. [28/03 11:59 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, 5️⃣4️⃣ ZAINAB IDRIS MAKAWA ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Sannu a hankali wani irin shakuwa da sabo yake shiga tsakanin mu wanda hakan ya kara kwantar min da hankali a gidan matsalata dayane zuwa biyu shine irin matsalan dake tsakanina da uwar Ahmed da kannen sa har ma dai ita karamar tafi shiga min ido sosai. Don dayan ba zance ga wani matsalan daya taba hadani da ita ba saidai kawai ba sakin fuskane itama daga wajen ta kamar yadda uwar da yar uwan keyi min. Sai tsohuwar gidan ce mai sake min fuska don ina zaune zanganta a parrt dina ta shigo mu danyi hira ta kuma ta ban hakkuri na daure da yanayin dana tsunci kaina a ciki wata rana sai labari. Nakanyi mata godiya idan ina da abu na dan bata ko nayi dafuwa in saka mata da dan yawa duk da nasan bata iya cinyewa ita daya . Don su din na kula da sunyi fushi kan zancen abincin da master yace a daina sakawa dasu din gashi koni din bako yaushe yake bari inyi girki ba a part din mu din. Saidai idan zai dawo ya sayo dan wani abu mu danci harda ma yan cikin gida wanan sallon kuma yasa mahaifiyar shi saka ido ga hakan da yakeyi din . Tana fada ranan a gabana cewa wanan ai salon kashe mata dane aka dauko wai ace mace ba zata girka abinci suci ba sai an fita an sayo abin kwalan a kasuwa taci. Da Dije taji fadan yayi yawane ta fito tana fadin kai kai Rashida baki biyo halina ba wallahi baki da godiyan ubangijo ko kadan dake watace sai ki godewa Allah daya hada danki da yarinyar nan a yanzu. Koda yake ba abin mamaki bane don kinyi hakan a yanzu don baki san irin wahalan da muka fito a cikiba a baya har zuwa ranan da Allah ya hada dan naki da yarinyar nan abubuwa suka fara bude mashi. Fadin hakan da tsohuwar tayi sai naji maman ta saka kuka tana fadin Dije ko baki min gori ba nasan na tafi na barku a cikin wahala shekara da shekaru nima kuma hakan ai ba laifina bane tunda aure nabi. A, toh ni dai na fada in kina cire ido ga yaran nan ki cire don arzikin su yazo data idan kinyiwa dan ki sawal, walin tsiya kuma ya rabu da yarinyar nan wanan kuma kinwa kanki don dai ki sani. Shine kwana biyu naji shiru ta daina shiga harkan mu tama dauko fita in tabar gidan tun safe sai yamma zata dawo. Da yan kushin abubuwan irin su rake yalo karas lemu mangoro ayyah da sauran su a nan zasu baje saman tabarma da yaranta suci sai wata rana wata rana akan debo min akawo min dan kadan. Saidai Allah bai sako min kwadayin irin kayan nan ba wata rana in karba in aje idan ya shigo shi zaici wata ran kuma ba zan karba nace a mayar nagode. Sai su cinye abinsu ko wanda ake kawo min din ma ita yar babban yar nata Aishan ce kecewa a diba min sai karamar ta yatsune baki tace abinda baida yawa zatace wai sai an dibamin shi. Haka dai zasuyi ta fada a tsakanin su har ta kawo min ruwa kuma koda sanina koba da sanina ba haka zasu shigo su bude fridge su dauka susha saidai wanan bai dameni ba kamar yadda sukanyiwa fridge kamar da gaiya zakaji an rufe shi da karmi har sai mutum yaji shi har cikin ranshi . Irin hakan wata rana ya faru yana gidan Asmau tazo ta dauki ruwa ta buga marfin saida duk muka zabura lokaci guda. Ya mike yana fadin meye hakan da kyar na iya dago kai na bashi amsa da frige ne aka buga wata kila wanine ya dauki ruwa a ciki. Ya juya ya fita a hasale ya samu yarinyar Asmaun daice ma lokacin yayi mata tas saiga uwar ta fito tana fadin don ruwan da nace ta dauko min din shine zaka zo kana kokarin fadawa mutane maganan banza. Ke karbi ashirin ki karbo ruwan ki mayar masu don Allah kuma daga yau kada wanda naga ya koma shiga sashesu da sunan dauko wani abu. Innan mu bafa fadan an dauki ruwa yakeyi ba yadda asmau ke buga masu marfin fridge dine yayan mu ke magana a kan shi. Wani tsawa ta dakawa yar nata da saida ta kadu lokaci guda ta koma ta rakube a bayan Dije tana ci gaba da sauraron uwartasu dake sake magana. Inna nifa ba ruwa nace meyasa ta dauko ba yadda take rufewa yarinyar nan fridge ne bai mun ba don Allah ai mata magana ta bari. Yana fadin hakan ya juya ya tafi ya dawo dakin yana cicika kafin muji muryan Asmau tana sallama tare da fadin ga ruwanan ance in kawo. Ya mike ya fito da sauri yabi bayanta yana kiran tazo ta dauke ruwan ko ya saba mata abin taron kurciya dukansu sai ya kwasa ya bita da gudu ita kuma ta koma bayan uwar dake hasale ta boye tana leken shi a inda yake tsaye yana wa uwar kallon mamaki. Dake fada tana fadin don ruwa kawai zaka taso min ya a gaba zaka doketa ina dai don ruwan kake wanan hasalan gashi kuma na sayo na mayar maka da abinka. Mama don me nake sayen ruwan ba don asha bane nake sayowa ni magana nake mata cewa ta dinga kula mata da kaya kada a bata matashi. To ai shina nace mun daina tabawa ruwan kuma dana dauka nasha gashi nan mun biya koba shike nan ba ta fada tana mai wani irin kallo na tsana. Kai Amadi maza koma ka zauna in fita zakayi kuma tai zuwa inda zaka ke kuma in dai radhin kunya abin yine ki biyewa uwarki gara ita takamanta a yanzu na haihuwan shi da tayine keko fa ? Ina shi din daine gatan ku garin nan don in kun iya ko abinci sai ku daina cin wanda yake sayowa kunaci din karewan dai ke nan ke yar banza ko mutum daya kun gani gidan nan da sunan dangin uban ku halan ? Zaki biyewa uwarku da bata san ciwon kanta ba kunawa yaro iya shige iri iri idan yai magana uwarku ta tare maku tundai ke Asmaun nan ba ma,un arziki kike ba wallahi don duk wani iskanci da iya shige kece ummul,abasin shi a gidan nan yanzu. Ko shekaran jiya in kula dake da kika gama wanki yarinyar nan tana shigowa kika dauki ruwan wankin nan kika watsa mata da kadan a jikinta in ba Allah ya gyara ba. Ido waje yace kin gani ba kingani ba Dije ni idan zasu takurawa yarinyar nan ne gaskiya saidai nabar gidan nan mu koma haya da ita don ba zan dauki hakan ba a rayuwata tunda yan uwanta ni basu raina min ba don me ni nawa zasu dunga wullakanta min ita ? Jeka ai abin baikai na barin gida ba yar banza maganin shegiya mara kunya zanyi gidan nan tun kan aika ga hakan asirin mu ya tonu idan ka bar gidan nan yanzu da dan Amo ya gwajesu yaran banza kawai. Ya juya ya tafi har ya shigo part din kuma yasa kai ya fita zuwa wajen dabbobinsu a nan Aisha din kanwarshi ta bishi tana fadin. Yayan mu kaiyi hakkuri nima ynzu na gane gaskiya abinda akai wa amarya ba a kyautawa ko ranan ni nishigarwa maganan da Dije ka hwadi dazun da niyi magana innan mu ta dawo Asmau ta kwashi karya da gaskiya ta hwada mata. Kije ai ba komai duk abinda mutum yayi don kaine don kuma baku san irin gidan da zaku hwada ba ai ga amre don Allah yayan mu kayi hakkuri damu da innan mu. Ya duka yana gyara wurin dabbobin yana fadin ki tahiyar ki ai komai ya wuce garan nikan bandai yadda a rainawa matana da wayo don na aurota gidanga shin hakan laifina ? To in abin yayi min yawa daukan mata zanyi mubar garin in koma gidan ubana mu zauna don su can basu gudun mu duk wanan abin na kula cewa dani innan ku ke adawa kiyayyana ne ya shafi Zahra yanzu itama. Yarinyar tayi shiru na dan lokaci kafin ta furta don Allah kayi hakkuri ta juya ta tafi dama ya fadi hakan ne don yasan sako ya bata zai isa kunnen mahaifiyar nasu. Yasan kuma ba zasu taba yarda dacewa ya koma gun mahaifin nasa ba a yanzu don irin yadda suka kulla shi a ransu irin yadda suke ganin yayi banza dasu a baya sai yanzu da yaro ya fara tasowa zaice zai koma garai. Tana shiga ta samu suna maganan tsakanin Djje da innar tasu nan ta samu wuri ta zauna tana sauraren su kafin a kawo inda ta tsoma baki tana fadin. Ai yayan yace tahiyatai zaiyi gidan ubanai wane uban ne ubanai uwar ta tambaya a hasale tana kallon yar nata. Lokaci daya suke kara tambayan junan su da cewa wane uba kuma to ai yanzu kin gani kinji hukuncin da dan naki ke kokarin yankewa zuciyarshi yanzu akan halin da kika dauko mashi a yanzu. Sai in bani raye hakan zai faru mutymin da yai tahiya tai bai ko taba tunawa da muwa ba a duniya sai shi da rashin zuciya ya daukeshi ya kaishi inda yake . Yan uwanai sunka taho nan da barazana waisu ga dangi wagganshi ko yasan inda yake yanzu maganar banza da wofi kawai. Ki dai natsu kada wani abu yaja maki bacin rai daga baya wanda ba maganin hakan a gareki yanzun dai kekin ka rage da shawaran da zai fusheki inba haka ba kina kallo danki ya gujeki saboda halinki na banza. Shiru tayi har tsohuwar tagama ta naji tayi shiru tana nazarin zancen tafiya gidan ubanshi da kanwar nasa ta fada masu lokacin. Ina kwance ina karatun handout a hannuna don abin ya dan shige min duhu shi kuma baida lokacin zama ya koya min karatu yanzu sosai. Sallama nake ji a kofa yasa na aje takardan na mike zuwa falon din don ganin wace ke min sallaman Tani ce mai aikin ummah bansan lokacin dana sako fara,a a fuskana ba lokaci guda ina fadin. Tani kece da yamman nan ta karaso ciki tana fadin wallahi uwar dakina yau dai nace barin lekoki muji lafiyan ki kwana biyu shiru koda yake hjy tace min ai kuna gaisa. Tani ai nayi fushi rabon ki da gidan nan har na manta na dauka kema ke manta dani ai yanzu takai zaune inda taga alaman nake nufin ta zauna don ganin na cire filon dake wajen . Uwardakina aure kan ya karbe ki kinga yadda kika koma kinyi kiba hasken ki ya karu ai kan zaijewa hjy dake cikin damuwa akanki da wanan labarin mai dadi wallahi. Kin kyauta da kika rufawa kanki da mahaifiyar ki asiri inyi hakan ne garuku dan a cutawa rayuwan ku kekan alheri wanan aure ya zama maki yanzu. Ba irin auren yan uwanki ba da yanzu ya komawa iyayyen ciki kullun ana gida tare da uwa shiyasa nake fadawa hjy cewa hakan yafi maku in anyi da sunan kuntata maku yanzu ya zama alheri a wajem ku. Don ga zahiri na gani nikan walle hjy zataji dadin labarin nan nawa dama damuwanta shine ba komai kike iyaci ba a rayuwanki. Banda matsalan abinci ko abunsha don gaskiya ina samu iya karfin shi Tani ba laifi yana iya kokarinshi dani alaman jin dadin hakan dana fada ya baiyana a fuskanta dkn bakin danaga ta kara washewa lokaci daya tana fadin. Haka akeso ka godewa Allah da mai maka idan har yana maka ko da kadan ne watarana idan ya samu zai maka wanda yafi hakan ai. Ki kara hakkuri sosai sama da wanda kikeyi din yanzu insha Allahu zuciyana tana bani cewa kinyi dace da miji nagari wanda kowa keson samun irinsa nan gaba. Don nasan baki sani ba duk jumma,a yanzu zaije gidan ku ya kwashi kannen ki yaje masalaci dasu idan zasu dawo kuma ya hadosu da tarkacen makulashe ya dawo dasu. Haka duk ranan talata yakan zo ya gaida mahaifiyar ki har yayi kokarin masu alheri hjy taso hana hakan amma nayi mata magana ta daina kinga kuwa ko hakan abin alfaharine gareta yanzu. Aiko kinga bai taba nuna min yana zuwa gidan mu ba fa koda wasa bai nuna min hakan ba yakan dai kira waya ya bani mu gaisa idan yana gida wanan kawai nasani ni. Na fada maki hakan ne don ki kara rike mijin ki da zuciya daya kamar yadda shima ya rikeki har cikin ranshi. Muka dan taba hira wanda taso ta fada min halin da Aisha da Rukkaiya ke ciki a gidajen auren su nayi saurin tarewa da fadin Allah ya kyauta yasa su gane gaskiya su rikesu amana ta amsa da Amin. Da zata tafi na hado mata clean da sabulun wanka da yan tarkace harda soyayyen nama tana ta godiya muka fito na rakata ta gaidasu Dije munyi sa,a inna ta dawo har ita suka gaisa tana ta kallon ledan dana rikowa Tani din tana son tantace abinda ke cikin ledan lokacin. Bayan na dawo daga rakiyanta din zan koma part din mu naji muryan Dije tana kirana da yaki nan amarya nazo take fadin. Nace matar nan ya kuke da itane wai na dan sake murmushi ina fadin mai aikin muce ita keyiwa mamata aiki ai. Bana fada maki basuda alaka ba dama wanan yar garita sosai yar unguwan tudun wadace ai shinagani haka kawai mace ta mayar da kanta baya taje tanawa wata katuwa aiki kamarta. Uwar Ahmed ta fada hakan yasa na dan daga kai na kalli gefen da take take naji raina ya baci har yanayina ya canza taci gaba da fasin baki fini ba don kwadai kina kwance da yayan ki ni ina maki wahala. Muryan Dije naji tana bata amsa da fadin yafi mata alheri don hakan yafi mata yawon tallan gida gida wai kayan mata ana daukan ta yar iska mara kamun kai . Inno tallan nawa shine na kika kira da iskanci ta fada cikin tashin hankali sai tsohuwar tace aikin nemam na kai da rufin asiri ma an zageshi mai zai hana masu yawon talla kica kica suna gogaiya da maza ba a zagesu ba. Nan ta soma cewa ni dai waga sana,an bari nai nikai gara inyi zama hakan tunda ya zama illa garan yanzu kuma . Nidai na wuce da mamakin su a raina ina mai jin zafin irin yadda uwar mijin nawa takan jefeni da kalamai haka masu zafi kai tsaye. Ban taba fadawa Ahmed ba saidai idan shi yaji ko yagani idan yana gari ya dauki matakin hakan don yakan dan debi kwanaki yana school zaria inda yake hada masters din shi yanzu. Yayin da ni kuma nake nan gusau ina hada nawa digree din wanda a lissafina saura shekara daya da yan watani na hada karatun nawa lokacin. Tani kuwa ta koma da labari mai dadi wurin ummah wanda hakan yasa ummah farin ciki tayiwa Allah godiya don ko tani bata raga komai da taji ko tagani ba a ziyaran data kai min din harma da kari. Ba abinda yaiwa ummah dadi a cikin labarin sai jin da tayi nayi kyau daki sosai a bakin mutane ga kuma karatuna yana tafiya daidai haka kuma ina zaune lafiya da kowa a gidan. Dama damuwanta ke nan dani idan ta tuna cewa bana son yawan mu,amula da mutane sosai a rayuwana gashi kuma Allah ya jefani gidan yawa yanzu. Satin shi biyu a can zaria din ya dawo ya dubamu ya samemu lafiya saidai ya samu wai kayan abincin su ya kare dole ranan ya fada kasuwa yayo masu sayayya ya kawo masu dan ledan semo da kubewa danye ya riko muna jin karan ledan yasa uwar kyala idonta akan roban tana son sanin meya dauko a ciki a zaton ta wani abin dadine ya sayo min. Aisha ki dauki ledan nan ki kaiwa Zahra ta tuka muna shi don naga nata ya kare ya fada don kawar da wani zargi a zuciyar mahaifiyar nasa lokacin. Da sauri yarinyar ta dauko ledan zuwa part dina ta sameni a dan kitchen dina na dora ruwa don ranan nasan yana gari zan girka muna abincin dare ke nan ranan. Don in baya nan saidai nasha tea ko complain in kwanta ban damu da girka komai ba tunda ni kadaine kuma abincin bai dameni ba ni . Amarya yayan mu yace in kawo maki ki girka ta fada tana miko min ledan dake hannunta din na juyo ina kallon ledan kafin nace me kuma ya kawo yanzu har na dora ruwan zafi zan zuba shimkafa a wuta ? A gaban ta na bude komai ta gani tace na bata kubewan taje ta gyara min sai hakan yai min dadi sosai don dama shine abu mai wuya ga aikin nake gani gashi kuma ta taimaka min da gyaran shi. Don haka na hada na wanke da kyau na miko mata tare da abinda zata gurje min shi ta tafi wurin su dashi ni kuma naci gaba da aikina. Duk daba saurin aikin nake dashi ba amma ina kwantar da hankalina na girkashi da kyau yayi dadi saida saurin aikin da bandashi kawai ne matsalana. Sai gani nayi Aishan ta dawo min da kubewan data fara gurza ranta kuma bace tana fadin anty kiyi hakkuri ban kai ga gamawa ba innan tace in dora girkin mu. Na mika hannu na karba ina fadin aiba komai ko hakanma nagode ai saura kadan ki gama min ba zan dade ba zan gyara shi yanzu. Tace bari dai in tsaya nan in karasa maki kafin na koma ita innan mu bansan abinda ke damunta ba haka wallahi dan wanan zatace din me na karbo maki aiki in tayaki bayan ga namu nan har na dora tukawa kawai zanyi yanzu ida na gama. Muna magana tana gurza da sauri tana kallon hanyan shigowa part din namu saura kwara uku ta kare nina juya ina kokarin yin talgi mukaji muryan mahaifiyar nasu a bayan mu tana fadin. Kekan anyi mara wayau da rashin sanin ciwon kai na rasama me zan kiraki dashi naji sanyi yanzu kece don rashin sanin ciwon kai zaki dawo nan kina kamawa wata aiki kin bar na uwarki can yana konewa ? Kiyi hakkuri mama don Allah na fada daga inda nake tsaye nasha jinin jikina don banson wani abu ya hadani da matar nan ko kadan don ban hango kaunata ba a zuciyar ta. Don Allah ki rufa min baki idan ba lalaci ba wanan dan girkin ne za ace sai an kama makishi ko me ko idan kin dafa damu zakuci ? Naga yar nata ta kallota da sauri tace ke kuma munafuka kallon me kike min don na fadi gaskiya tasan ba zata iya kula dashi ba tayi auren ko an fada mata yar aikina haifa matane tunda sun saba kwanciya ana girka masu suna ci ko ? Ke Aisha fito ki koma cikin gida ki daina zuwa kama mata aiki tunda tana iyawa inma bata iyawa ai gani saiki fada min abinda zan kama maki kiyi ba sai anje ga haka ba. Daga dan tsakar wurin mu ya tsaya yanawa kanwar tashi magana a fakaice ta aje abin kubewan ta juya ta fita sai naji uwar tayi kwaba tana binshi da kallo ta juya ta tafi. Jikinane yayi sanyi saiga hawaye na silalo min a fuskana ya karaso ciki bayan fitan ta yana fadin kema princess meyasa zaki basu aiki bayan kinsan halin inna ? Dago kai nayi da niyar in fada mai yadda zancen yake sai na kasa sai hawayen dake bin fuskana ya dauki roban ya daga yaga saura kwara uku a ciki wanda bata goge ba yace aima ta gama ashe akwai wani abinda zan kama makine dashi ? Na girgiza kai na samu na bude baki da kyar nace komai na hada sai wanan din ya rage min dama kuma Aisha din ta gyara min shi ai. Ya danyi shiru yana kallon yanayina kafin ya juya zuwa ciki ya koma ya kwanta yana duban laptop din shi da yanzu yake aiki a cikinsa har na gama girki ana gab da magariba na wuce shi na fada bandaki nayi wanka tare da dauro alwala. ZAINAB IDRIS MAKAWA[22/04 3:41 PM] +234 806 730 5151: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣5️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Kamar yadda jikina yayi sanyi haka shima na kulla jikinshi yayi sanyi sosai tun lokacin da abin ya faru har zuwa bayan isha,i bamuyi magana dashi ba. Ya dawo baya ya shigo ya dauki abu ya sake fita ya dan jima a wajen ya dawo ya sameni zaune ina waya da Hannatu a lokacin ya samu wuri gefena ya zauna yana sauraren mu don a zaton shi muna magana ne kan abinda ya faru tsakanin mu da mahaifiyar nasa yadda wasu mata sukeyi idan matsala ya faru dasu. Sai yaji magana mukeyi kan test din mu har dai zuwa lokacin da muka gama wayan na kashe ina gyara zama tare da lumshe idona naji muryan shi yana fadin. Zahra na yanke shawara zan nemi wuri mu koma can nidake don irin wanan matsalan da inna take yawan maki koda yaushe. Bana jin dadin ganin yadda akan sister dina inna take rufe ido tana fada maki maganan duk daya zo mata a ranta kandan matsala kadan tsakanin ku raina yana baci da hakan sosai wallahi. Jin abinda yake fada din yasa na dan sakw runtse idanuwa don na kasa fahintar ko ya fara ganin laifinane kan matsalan mahaifiyar nasa yanzu dani. Da kyat na daure na iya fadan magana daya da cewa yin hakan kuma shi zai kara haifar da babban matsala a tsakanin mu dasu. Don zasu dauka nice na baka shawaran ka barsu ka tafi can nisa dasu mu zauna mu kadai ba tare dasu ba din don nayi yadda raina keso ke nan yadda take zato ina yi a yanzu. Koma me zat fada ta dade bata fada ba don ba zan yarda da irin hakan yana faruwa ba ko yaushe tsakanin ku. Gaskiya niba zan tafi ba ni dai takewa hakan a kanka kuma zan daure duk wani kiyayyan da take nuna min a yanzu har zuwa lokacin da zata gane cewa ni din ba haka nake ba a yadda ta daukeni din. Shiru yayi ba tare daya fadi komai ba sai zuwa can naji ya sauke ajiyan zuciya yana fadin don Allah ki kara hakkuri bisa wanda kikeyi a yanzu nasan ba a kyauta maki ga hakan kiyi hakkuri don ni naja maki hakan. Ba zakaci abinci bane sai yayi sanyi na tambayeshi don mu kawar da wanan zancen ya nisa tare da fadin zanci amma tare dake don nasa baki ciba har yanzu. Bana jin cin komai ne yanzu amma muje in zuba zanci na fada ina mikewa ya jawoni nayo baya zuwa jikin shi na fada ba shiri. Rufoni yayi da hannayensa yana neman fuskana ya hada da nasa yake fadin princess nasan kina daure komai ne a kaina don kada naga kasawan ki. Kiyi hakkuri don Allah zahra hakan yana min ciwo matuka a rayuwana ba komai don Allah wata kila nidin ce nakeyin abu ba daidai ba wani lokacin . Ji nayi yace hmmm kin dai fadi hakan ne yanzu amma nasan abin kema yana damun ki nace toko ya dameni yaya zanyi tunda matsayin uwancikina take a gareni nasan zata bari wata rana insha Allahu. Sai naji ya kara rungumeni yana sauke ajiyan zuciya kamar wani zai kwanceni gareshi a lolacin yadda yake min din. Da kyat na samu nayi mai dabara ya daga mukaje cin abinci ba laifi na dan daure na danci don hankalinshi ya kara kwanci don hakan ya kwantar mai da hankalin shi . Zaune yake yana tunanen irin mafalkin dayayi a daren yana son tunawa amma kuma ya kasa gano komai a kwakwalwan shi. Yana yawan ganin matashin a yan kwanakin a mafalkin shi bai masa magana amma yana ganin matashin kamar yana cikin damuwa sosai game da wani abu saidai ya kasa fahintar damuwan matashin me zuwa mai da siffan danshi yasir daya haifa. Da farko ya zata yasir din ne yake cikin wani hali amma yana kiran wayan matashin dan nasa yaji yanayinshi yana cikin kwanciyan hankali sosai lokaci. Don haka suka dan taba hira kafin suyi sallama ya kashe wayan nasa din a lokacin yaci gaba da nazarin mafalkin da karo na uku ke nan yana yinsa a dan lokaci nan da yake ciki. Gyara zama ya danyi yana fadi a zuciyar shi shin kodai wanine daga cikin danginshi yake cikin wani damuwa irin haka alakar jini yake bibiyan shi a yanzu. Yasan a yanzu yana da rauni da sakaci zuwa ga yan uwan nasa da bai kulasu yadda ya dace din saidai shima yasan cewa haka kawai yaji baya son kula kowa nasa a yanzu. Dan daman shi daya shine alherin sa ga mutanen unguwa da mutanen gari bai kaiga ya fasa dan basu ihisanin daya kan dan raba garesu ba idan yazo garin duk da yasan bai masu komai ba a cikin irin tarin arzikin da Allah ya nufeshi dasu a rayuwa. Duk da yasan maidakin shi ma,ana uwargidan shi Yabi da yanzu kusan itace ke juya komai a yadda takeson ya kasance a rayuwan ta. Duk da hjy tayi kwatance da kokarin rabashi da kowa kamar yadda tayi nasaran rabashi da yan uwanshi ta hanyar kakabesu kaf a rayuwansu . Sai ita da nata yan uwan da irin mutanen data yarda su zauna a kusa dasu lokacin amma kuma duk da hakan batayi nasaran rabashi da aminan saba na kurciya da hakkurin su kan irin wullakanci da suke fuskanta baisa sun gaji sun bar mijin nata da ita ba. Wanan abin yana matukar konawa hjy rai don ta tsanesu kamar yadda ta tsani mutuwarta a lokacin haka ta tsani ta bude ido ko kunnuwanta yaji mata yana ambatan sunayennsu ko zai masu wani alheri a rayuwan su. Hakama yanzu da zancen wanan matashin mai kama dashi daya fito yasa hankalin hjy din ya kara tashi sosai duk da bata sancewa shi wanan matashin wayeba gareshi. Tayi kokarin acikin siri nasa mutanen ta su binciko mata wayeshi amma anyi rashin sa,a har rana ita yau basu ma ji wani duriya daga gareshi ba balle ganin shi. Har tellansu isah da shima yaga matashin ta bincika a waya amma ya nuna mata shima ganin shi yayi kawai kuma yaga kaman nasu kamar yadda wasu da dama dake wurin ranan suka sheda hakan. Tun abin yana damunta a rai har ta dan fara sakewa don ba wani labarin da zai gamsar da ita akan matashin ta bar abin ga kamace kawai irin na dan Adam wani lokaci. Da wanan tunanen ta manta da zancen saidai bata bar wani kafa don daure mijin nata da takeyi a ko yaushe na ya zauna under control din ta kada ya tsalake duk wani abinda tace dashi a rayuwa. Ta kumaga nasaran yin hakan don ko banza shidin ya kasance ba mai hayaniya bane ga kuma asirin dake aiki sosai a kanshi ko yaushe cikin barbade yake a jefa a filon kwanan shi. A shafa a takalman sakawan shi a zuba mai inda zaibi duk akan duniya da zai iya bari itama zata iya barin shi ko wani lokaci amma ta manta da hakan duniya kawai aka saka a gaba lokacin da nema daga ita sai diyanta kwara hudu data haifa dashi biyu maza biyu mata. Saidai iya binciken ta ita da bokayen nata da malamai Allah ya batar masu da basiran cewa dan nashi yana raye ko yaushe sukayi mata duba sai suga ai baida wani da a duniya sai diyan ta. Don kamanin danta suke bata sak da wanda suke gani a duban nasu don hakane hankalinta ke kara kwanciya don tasan sungama da wanan babin a rayuwanshi ko. Bata san Allah ya riga daya tsago wanan hallitan a cikin jikinshi ba yana rayuwa a wani bangare na daban a cikin kasa kamar yadda suma suke nasu rayuwan cikin jin dadi a daulan mijin nata da Allah ya azurta shi dashi ba. Ba wani abu takewa hakan ba tun farko ita da kakanta data bar duniya a yanzu tareda yan uwanta dake taimaka mata wurin irin wanan halin nason su mallaki duk wani abin hannasushi tun farko. Don irin hakane yasa tun farko suka nisantashi da kowa nasa bayan sun gano barshin gida a lokacin bashine solution a garesu ba. Yasa suka karya asirin ya dawo gida saboda sunsan dukiyan ba zata ciyu garesu ba su kadai tunda ga yan uwanshi da suke uba daya sun mamaye komai bayan batan nasa. Yau gidan yana da jama,a sosai don mijin nasu dake gari don hakane duk wace ke girki bata da hutu idan mijin nasu yana gari. Irin hakane ya kasance ga ummah da girkin ya fado kanta a washegarin ranan da Abba yazo garin ke nan zata karbi girki hannun mama wace ita iya abincin dare dana rana zata girka dashi din. Suna kitchen suna aiki da Tani mai aikinta don tun karfe biyu suka dora girki a gidan suna tsaka ga aikine yan uwan Abban mu mata suka shigo don ganin Abba din a lokacin don ya kwana biyu bai leko garin ba. Tun bayan auren shi da hjy karima yanzu Abba din sai ya kwashe kwanaki mai tsawo bai leko Gusau ba suna can Abuja tare da amaryan shi . Ganin tana aikine basu tsaya a part din ba suka shiga wurin mama sun dan dade tare da mama din kadin Abban ya sallami wasu bakin da yake ganawa dasu lokacin yace su shigo gashi kafin wasu su shigo mashi ya tsayar dasu wurin son ganin su din. A wanan lokacin ummah ta shiga lokacin girkinta na ranan don haka ta shigo falon suna ciki da yan uwan nasa don ta dan rage wasu aiyukan daya shafi rayuwan Abba din da suke masa da kanau basai sun saka yan aikinsu ba sunyi. Gwaggo uwace ke fadin hjy salma naga fa sai wani sharning kike yi yanzu meye sirin hakanne yanzu sai gwaggo rabi tace meya dameta yanzu tunda ta aurar da yar mu ai dole hankali ya kwanta kafin wa yan nan su taso kuma don Amira kan ba yanzu ba kusa auren ta sai me rabon ganin hakan. Gwaggo uwale din ta kara fadin aiko naga mama da mijinta a mashin zasu makaranta wanan yaron akwai kokari wallahi haka zai daukota saman yar mashin dinshi ya kawota gaida mu har gidajen mu. Mashin kuma zahra dince ke yawo a gari saman mashi ina motar nata koya lalace ne kuma Abban ya tambaya acikin mamakin jin hakan ? Daga inda gwaggo shafa take zaune tace wace mota kuma yaya motar daka sa a karbe a hannunta tun lokacin auren su kake rambayan mota kuma yanzu ? Ni din nan nasa a karbe mata mota akan wani dalili ya tambayi su gwaggo din sai gwaggo uwa tace ikon Allah wanan ai tsohon zancene mota kan an karbe munyi korafin hakan har mun gaji ai. Allah zai bata insha Allah da yake yaran daga ita har mijin nata ai ba masu rawan kai bane kaga basu damu da hakan ba gwaggo shafa ta fada . Idan yana gari ya kaita da yar mashin dinshi in baya gari kuma tace mai mashin ya nema mata da yake kaita ya dauko ta har lokacin da zai dawo daga wurin nasa karatun. Ni din nan na saka a karbi mota ya kara fada cikin zafin rai da jin hakan ya dora da fadin towama na aiko ya karbi motan a hannunta wai ? Yaya gambo mana tazo ta karba tace hjy maimuna ta turata kace a karbi key a hannun zahra din gwaggo shafa ta fada. Salma salma ya kwadawa ummah data shige kira a hasale saiga ummah din ta fito yace kinsan da wanan zancen cewa Mamah bata da mota a hannun ta dama tunda tayi aure ? Dan murmushi tayi kafin tace na sani mana bani na karbi key din na bayar a kawo maka ba a daudai lokacin mama tayi masu sallama falom itama ta shigo. Dana aikowa a karbi key din motan ko zahra ta auri yaron nan a cikin fushina tunda ta nace sai shi aidai zahra diya tace har yau kamar dukkan diyana a garin nan. Ke maimuna ya akayi har Gambo ta karbi key din motar zahra akan wani dalili waya turata ta karbo key din yanzu kuma ina motar nata ? Wanan kuma saidai idan ka manta don munyi maganan hakan da kai kace baka ga ranan bata mota ba ai don in ya bace ba zaka gyara ba ko mjjin nata ba zai samu kudin gyaran wana motan nata ba. Ok da mukai hakan sai nace a karba a hannunta ko me don ban gane kan wanan zancen ba dama kin fada min hakane don kisa a karbi motan a hannun yarinyar a tozarta ni a gari ko me ? Wanan wani zance ne kuma haka kake min ni zanda a tozarta ka ko yar ka data auri fakiri a cikin garin nan ita bata tozarta kaba sai ni zan saka a tozarta ka ? Na yaushe kuma tunda girma ya gama zubewa a idon jama,a yanzu kowa yasan haka ai tunda hakan baifi karfin ka ba ummah ta fada tana kokarin wucewa cikin dakin kwanan Abba din. Tare da dorawa da fadin ni dai nasan kaddaran mutum baya ketare shi mamah kuma yarkace koka saka ai maka haka abinda na sani dayane shi mahakurci mawadacine idan yayi hakuri ga komai fatana dai ta zauna lafiya a dakinta. Wanda bakiwa fatan zaman lafiyan bama sun zauna lafiya dakunan su ai dama nasan duk wani shege da ficen da kikeyi salma akan yarana ba yau ba na sani. Saidai ki sani haka zaku kare dake da yar naki a wahalce gidajen auren ku yanzu kin fadane don nayi bayanin hakan kome wai ? Allah sarki ni da kika gani nan ban taba bin dan kowa da mugun nufi ba balle diyan ki ga Allah na dogara da komai nawa ba wani ba nasan kuma Allah bai manta da muba ga hakan. Zancen mota kuma a inda akayi ta dagani har mamah din a nan muka bar zancen don haka ki nemi wanda ya tayar da zancen a yanzu gareshi. Tana fadin hakan tayi shigewanta ciki ta barsu a nan Abba din ya bisu da kallo kafin ya hade wasu yawun takaici yana fadin ji nan maimuna kada ki mayar dani karamin yaro don Allah ? Nafa san abinda nakeyi bawai ban sani bane ta ya zan sakaki ki karbi mota a hannun yata bayan bansa kin karbi na sauran yan uwanta ba ? Kedai kawai kinyi hakan ne dan wani manufa taki can na daban sanan abinda ya ban mamaki cikin zancen nan da ba wanda ya fada min komai kan hakan sai yanzu nake jin hakan daga bakin ku wai ? Manufar me kana son ka dora laifin hakan yanzu a kaina kana denarying cewa baka sani ba ya kallota yace maimuna halinki yanzu wanene ban sani ba ? Kedai kinyi hakan dawani manufa taki kuma ki kawo min motar na gani kafin na wuce inda gyaran da za aiwa motar ayi kafin akai mata abinta. Yana fadin haka ya mike ba tare da sunyi zancen daya kawo yan uwan nasa ba wurin shi sai cewa yayi shafa koma meye ya kawo ku inji a wurin hjy gobe in na shigo ta fada min komai koke dake kusa in na shigo ki shigo muyi maganan dake. Wanan zancen nan take ya bazu a cikin dangin mu yan uwa suka fara fadin albarkacin bakinsu kan haka har saida yakai kai ya rabu biyu a tsakanin su. Har yakai labari yazo kunnen mu cewa ai mama itace tayi makarkashiyar karbe mota a hannuna wanda sai yanzu Abba din ke samun labarin hakan da akai min din. Ban san a ina mahaifiyar Ahmed ta tsinto wanan labarin ba na daiji tana yada habaici a tsakar gida da fadin dama na sani ko a gidan ba wata tsiya bane ashe ? Ba a bakin komai mutum yake ba dama ina za a dauki yarso aba mutum irin yaron nan da baida komai dole sai abin banza irin haka ai. Dije ko ta fito ta bata amsa da fadin ai sun zama banzaye ke nan har dan naki da kike shirin aibantawa a yanzu don ba yar mutane kike wa wanan zance ba in kina da hankali dabaki fadi ba. Ai tayi muna komai keda uban dan ya gudu ya barki da dan shekara da shekaru babu waige a gareku me kuka zama a idon jama,a yanzu ? Sai amsan Dije din yai mata zafi tana fadin inna nidai bance ga wanda nake wanan maganan akamshi ba inma ubanshi ya gudu ya barmu ai hakan bayin kan mu bane nidashi. Har dai zancen ya kaisu ga bacin rai wanda a karshe yana dawowa yaji wanan labarin a bakin makwanta suna sheda mai abinda ke faruwa yanzu a gidan ba dadi. Saboda makwabta sun fara gane irin zaman da akeyi a gidan nasu yanzu wanda mahaifiyar shice ke jawo hakan ko yaushe. Nikan na gama duk wani abinda zanyi a ranan na samu wuri na kwanta don ya fita da sunan samo muna shelto a fesa a dakin har barci ya far daukana ina dakon dawowan shi bai shigo ba. Ya dawo yake tayar dani na koma falo ya fesa muna a dakin na mike da kyar na fito falon ya fesa a ciki har bayi can sai gashi ya fito dagashi sai dan boxer na maza a jikin shi. Duk suran jikinshi a waje lokacin saidai kallo daya zaka mai ka fahinci zuciyar shi babu dadi a lokacin na saba da ganin hakan idan wani abu ya bata mai rai. Dan zamana dashi da mukayi yanzu ya zaune kusa dani a inda nake kwance jin hakan yasa na jaye kafana daya dan zauna a kai. Zahra wai sai yaushene inna zata daina halaiyanta irin haka a kan mu wai ace kamar inna tana zama tana sa insa da mahaifiyar ta wanda gaskiya ada can baya bansan ta da wanan halin ba haka? Tayi wani abinda ba daidai bane kuma tayi mana duk daku baku fada min ba duk da nasan kedin ba fada min zakiyi ba har dije din da sukai hakan da ita. Meya shafi inna da zancen motarki da aka karbe a gidan ku har suke sa,insa da Dije akan hakan ? ZAINAB IDRIS MAKAWA [22/04 3:41 PM] +234 806 730 5151: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣6️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Zaune yake yana rubutu a jikin allonshi na karfe da sai lokaci lokaci yakan dauko shi yayi amfani dashi wanda iyalanshi tasan da hakan sai wani abu na muhinmin yake dauko allon yayi amfani dashi. Idan yana hakan tana bashi natsuwa ita kanta tasan aikine na muhinmanci ya taso mashi dayake son natsuwa don haka takan jaye ga duk abinda zai iya dauke mashi hankalinshi a lolacin. Ya dauki tsawon lokaci yana hada rubutun kafin ya wanke ya juye a cikin wani goran ruwa ya aje gefe ya mike zuwa ban daki inda ya kewa ya fito ya daura alwala a nan ma ya dauki lokaci yana addua kafin ya shafa. Shatu dake zaune gefe tana zaman kadaici tare da dakonshi ya idarne tayi mai sannu tare da gabatar mai da abinci. Don inda sabo ta saba yau kusan kwana biyar yana wanan aikin da ita bata san kona meye ba tadaiga ya tsiri aikin ne kuma kafin ya fara saida ya fada mashi dokokin shi. Don kada tazo ta bata mashi aiki don mace shu, mace sosai idan za ayi wasu abubuwa ba,a son mace kusa kota saka hannu don a take take karyawa mutum shirin shi. Don sanin hakan ya gargadeta da ta bar komai a yadda taganshi cikin yan kwanakin nan sanin halin mijin nata yasa ta kiyayye kamar yadda ya bukace ta dayi din. A kwana na bakwai ya dauki ruwan rubutun dayake tarawa ya fice cikin dare zuwa inda yake da bukatan kaiwa a lokacin. Babu kowa a lokacin don dare ya raba sosai kafa ya dauke gaba daya bakajin komai sai kukan kwarin dake rayuwa a cikin dare da sauran halittun Allah a lokacin da darene su maraya garesu. Gadan gadan ya nufi wurin iccen tumfafiyan tun daga nesa yake ganin halittan icen ya juye masa ya zama kamar wani hallitan kosasshen doki a tsaye. Saidai hakan bai razanashi ba don sanin irin waibuwan da wanan yar hallitan itaciyar yake dashi kala kala. Da sallama a bakinshi ya kara wurin itaciyan yana fadin icen albarka icen siri nazo gareki cikin amincin Allah yadda wasu masana kafiran Allah sukai sihiri suka juya tsakanin da mahaifinsu haka nake son Allah ka juyo hankalinsu su dawo da alakan dake tsakanin su kamar yadda ka sharianta a daddinance ya Allah . Ka karya duk wani kulli da minafuncin dake boye tsakanin habu na mazo da danshi Amadu da akafi sani da Ahmed. Ya Allah ka dawo da alakan a tsakani kamar ko wani da da mahaifi a duniya yana fadin hakan ya mike ya bude wanan dan goran ya fara zuba wanan ruwan rubutun daya tara na kwana bakwai. Yana ci gava da fadin wasu kalamai a bakin shi har saida ya juye wanan ruwan kaf ga icen ya yayi hamdala tare da godiya ga Alla ya juya don ya koma zuwa gida. Ya bada baya yayi tako daya zuwa biyu sai yaji kamar ana binshi a baya yasan dokan hakan jin hakan baisa ya juya ko ya dakatar da tafiyan shi ba saima adduan da yakeyi a bakin shi lokacin na neman tsari daga shedanu da ba ganin su mukeyi ba a fili. Can kuma yaji kamar daga gefenshi anja mashi tsuki a cikin bacin rai tare da fadin kai har ka isa ka sance kullin dake tsakanin mu shekara da shekaru. Lalai ka shiga hurumin dabai shafeka ba dama kaine kake muna zagon kasa ashe ga aikin, , , kafin ya karasa yaji kamar ana ba mashi wani azaba . Anyi sama dashi har ya shige gida bai kara jin wani motsi da zai tayar mashi da hankaliba kuma alwala ya dora yaci gaba da sallah har tsawon wani lokaci. Yau gidan tsit gashi ba school muna hutu a lokacin da alama kuma mutanen gidan sun fita a lokacin don falkowan da nayi daga barcin daya daukeni na safe . Na gane hakan ne don yadda naji wurin ya dauki shiru na dan lokacin dana falko ina sauraren yanayin gidan don in suna gida ba bace hakan yake ba don zasu cika gidan da surutusu sosai saboda Allah yayisu da daga murya abinda ba a so ga diya mace ke nan. Don koshi wani lokaci yakan yi fadan haka dasu don zai fita ya tsawata masu har hakan kanso kawo sabani a tsakani shi da mahaifiyar nasa wani lokaci. Wanka na shiga na fito na shafa mai ban tsaya wani gyaran jikina ba sosai sanin master baya gari yana zaria wurin karatun shi. Sama sama nake jin sallama daga cikin gidan jin hakan yasa na fito ina amsa sallaman na bude kofa wata mace na gani tsaye kallo daya zakai mata ka fahinci irin matan nan ne masu zaman kansu. Gaisuwa na mutunci da ban girma nayi mata ta amsa min kamar yadda nagaida da ita din take tambayana da ko maman Asmau na ciki nace ban tsamani amma barin duba maki su. Na dan wuceta na nufi cikin part din tun daga nesa naga kofan su a rufe sai na Dijene bude lokacin don haka na nufi can ina sallama daga ciki dije ta karba min tana kokarin dagowa na leka na kara gaida ita da rana nake tambayanta inna tace tun safe suka fita ita da yarta Asamau Aishace dai ta fita bada dadewan nan ba wai ta tafi kitso tace. Bakuwace dama inna din tayi basu gida Dije din ta kara fada matar tana daga tsaye a can kofa na juya ina fada mata sai bina take da kallo. Tace kai ina kuma ta tafi bayan tasan yaune zanzo munyi da ita hakan idan ta dawo kice mata yar giwa ce tazo zata gane a, a mama aiba kya tafi haka ko ruwa baki sha ba na fada . Don Allah ki shigo ki sha ruwa ki dan huta kan ki tafi sai naga ta danyi jim kafin ta sake murmushi tare da fadin nagode yar nan na bude part dina muka shiga na kaita daki na dawo kitchen na hada mata ruwan sanyi tare da dan kankara a ciki a wani jug din tangaran karami tare da kofi na kai mata tana zaune tana bin dakin nawa da kallo. Saidana tsiyaya mata na mika mata cikin ladabi ta karba na daga na koma gefe na zauna tasha ta kara ta dago tana fadin nace ko kece sarakuwar nata dama ? Dan murmushi nayi na dukar da kai nuna alaman kunya ga maganan nata taci gaba da fadin kai gaskiya idan kece ni banga alaman wani matsala a tare dake ba da gyara wandkn ke fada a kanki ko yaushe gaskiya. Har in bakonta zaizo gidan nan bata nan ai masa wanan taro na mutunci duk da baki sanni baki san inda na fito ba amma ki karbeni haka hannu bibiyu babu kyama gaskiya na yaba da hankalinki ba zan boye maki ba. Murmushi kawai na sakeyi itako tana cigaba da fadin kinga ki kara hakkuri tunda baki da matsala da mijjn ki banga abin damuwa ba a nan din har yaushe akai auren ku da zata fara korafin cewa baki samu ciki ba har yanzu ita aure zata karawa danta ai. Nasan yadda kika min har naji dadin nan haka kikewa kowa a gidan nan amma bata ganin hakan ita tace kina masu daukan kakai kina juya mata da don kina takaman gidan ku suna da kudi. Bayan tayi bincike ance bakowa kike ba a gidan naku da sauran dai maganganu irin na bata mutum a bakinta a kanki. Bayan duniya sun sheda aure irin na soyayya kukayi keda dan nata kowa yasan da hakan ko kallonki mutum yayi yasan kedin ai ba kallan gidan nan bace amma ita ta kasa gane hakan. Na rasa hankali irin na gyara wandon ka me takeso a duniya wanda danta yanzu ya rageta dashi kada kice na faye zuba daga zuwa na zauna ina sake zance haka ko munafuka nake . A,a wallahi abinne na kasa hadewa a raina ko ita zan mata magana kan hakan idan zata gyara ta gyara ta barku ku zauna lafiya da mijin ki. Don yadda ta dauki dammaran rabaku tako wani hali yanzu in ance wurin wani malamin nata ta tafi akanku ba a musu bayan an fada mata tun farko abune mai wuya abinda take so ya faru tsakanin ku. Ni zan tafi na fada makine don ki sani don nasan ba wanda zai iya taron ki ya fada maki komai aka hakan a unguwan nan kaf don sanin halinta niko kar ta san kar da ita ai. Numfashi na sauke tare da fadin mama nagode kwarai insha Allahu zan kiyayye ta mike nace ina zuwa na shiga daki na dauko mata turare da sabulu nasa a leda nafito lokacin har ta fita waje tana bin kitchen dina da kallo tana fadin . Idan ba tsiya irin na gyaran wando ba arziki irin haka yacin ma har gida kai kace baka sanshi ba sai bakin kishin tsiya da matar danka da takeyi. Daga bayanta nayi magana ina fadin gashi mama ba yawa ki rika da hakkuri nagode sai ga Aisha ta turo kofa ta shigo. Irin yadda naga ta kalli mata ta gaida ita a taatsaye ta samu wuri ta zauna ya kara ban mamaki nake fadin bakuwar innace fa tazo bata sameta ba. Tace aina santa taci gaba da kallon dan wayanta na nokia dake hannunta tafi batu mu nadan rakata iya kofana mukayi sallama ta tafi ta barni cike da mamakin maganganun ta. Muryan Aisha naji tana fadin naganeta ai bandai son hurdan su da innace don matar irin matan nan ne yan karya masu zaman kansu. Su innan mu yanzu take bi suna karya sun girma basu san sun girma ba ga yawan cin bashi da karya da suka sawa kansu kesan innan mu yanzu wani famfarewa ne kuma yazo mata tun rasuwan baban mu. Koda yake kafin ma ya rasu din ko acan haka suke fama da ita da yawan dauko mashi magana a wurin matan nufawa da muke zaune dasu a can. Zama nayi gefenta anan wajen ina fadin ba Djje tace min kinje kitso ba dazun ya naga kuma kin dawo baki kitson ba kuma ? Wallahi naje na samu mai kitson ta tafi unguwa wai suna bukine yau kila saida yamma idan ta dawo ko kin iyane ki mun don Allah ta fada tana kallon fuskana. Murmushi nayi nace ban iya kitso sosai ba amma ina dan kamawa tace ko yayane dai don Allah ki mun don gobe kada in shiga mutane dakaina haka kinsan akwai bukin nan cikin gida da za ayi goben ko ba a fada maki bane ta dago tana tambayana. Wazai fada min Aisha kila sunga bukin bai shafeni bane yasa ba a fada min ba koma an fada kinsan Master baya gari ba lalai bane in tafi tunda bai nan. Kuma gaskiyane don nasan yaya yaji labari kin fita zuwa buki baina yana iya yin fada gashi ko banza ba shiri sukeyi da gidan ba don sun tsani kowa namu. Dijece make fada min dazun cewa abin ya samo asaline tun bayan rasuwan mijinta malam Ladan yan uwan nasa suka tsani yayanta din har muma abin ya shafemu. Balle suna muna kallon tallakawane a cikin su ko abu sukeyi basu faye saka mu ciki ba tunda mu bamu da irin tufafin yan gayu irin su. Ke Aisha ki godewa Allah kowa da abinda Allah ya bashi yake shiga yan uwa kin gani nan ban faye damuwa da irin abubuwan nan ba balle ko bamza ni ba buki nake zuwa ba dama. Gara dake ko banza ku yan gayune ba wanda zai maki wanan kallon amma ita innan mu bata damu da hakan ba haka take kokarin cunamu cikin su wai sune dai yan uwan nata. Ko wanan bukin kafin yaya ya tafi saida ta matsa mashi ya bata kudin da zata bayar na bukin a cikine naga ta sai wani atamfa ta dinka waishi zata goben muko kinga haka zamu shiga da tsofin kayan mu suna muna kallon banza. Mikewa nayi na shiga daki na dauko cumb da tsinken kitso ina fadin zauna nayi maki kafin innan su dawo ta samu kin shigo nan din. Wai ashe kema kinsan tana hanamu shigo wurin ki yanzu Dije tayi maganan hakan tace wai bata son wullakcine kada ki dauka don abinki muke binki nan. Aiko hakan ma nagode kisan kowa da nasa irin fahintar ai daga hakan naja bakina nayi shiru Allah ya taimaka mukai kitson har lokacin bata dawo har muka dora indomie a wuta mukaci tare a plate daya muna hira tana ban hiran zaman su Niger. Bamu dade da gama cin abincin ba sai mukaji shigowan su gidan ta tashi ta tafi lokacin nayi sallah na gyaro part dina na da muka dan bata. Na koma zaman kadaici don Aisha din ta dan debe min kewa da sato hanyar da takeyi din ta shigo wurina nakan ji dadin hakan sosai a raina. Don zaman kadaici baida dadi ga mutum ko ya yake kuwa gara kana dan magana da wani duk da bawai ina samun hakan bane ko wani lokaci kuma daman hakan ba damuna yayi ba. Amma kuma gashi uwar su yanzun tana skn sakani wani hali a rayuwana wanda bansan dalilin hakan ba a yanzu. A wanan zaman ne naji zancen wanan matar kawar inna data kira kanta da yar Giwa zancen tane tiryan tiryan yake dawo min a zuciyana. Naga laifin me nayiwa innan su Ahmed haka ta tsani sai naji ina son yin wanan zancen da wani ko zan samu mafita duk ban taba yin wani zancen ta da kowa ba ni kadai nake shanye abina a raina duk abinda akai min din na cin fuska. Saida ba zan iya wanan maganan da ummah ba don nasan itama tana can da nata tarin matsalolin datake fuskanta gidan wanda kullun bai karewa garesu. Hannatu ya kamata na kira zuciyana ya bani hakan duk da shekarun mu dayane ba wani shawaran zansamu da zai gamsheni ba amma ita din ya kamata na kira na fara jin me zata fada min kan hakan. Kiran dana danna mata sai gashi ya shiga ta dauka tana fadin yar halak yanzun nan nagama zancen kifa a raina wallahi tun shekaran jiya ba muyi waya dake ba. Wai kina inane yanzu ko kin samu tafiya sokoto din ne na tambayeta don mu katse zancen data dauko din a lokacin nasan tana iya bata muna lokaci da surutunta a hakan. Wallahi ina gusau dai ban tafi sokoton ba har yanzu don wanda zanbi din baizo weekend ba nace kai hanne akwaiki da son banza yanzun don dan kudin motan da zaki biya kike garin nan nan har yanzu ? Bayan kin sakawa gwaggo ran zuwan ki yanzu ki zauna kina jiran bati a nan tace ke an fada maki kowa irin kine da Master ya kamawa kina yadda kikaga dama. Humm wani master ni dama na kira najine idan kina gari akwai zancen da nake son muyine dake don abin ya daure min kai sosai wallahi. Da sauri naji yanayin muryanta yai kasa tana tambaya meke faruwa kuma zahra nace sai kinzo zakiji komeye but kada ki damu ba don ba komai bane mai yawa. Da haka muka kashe zancen da ita akan washe gari zata shigo wurina mukai sallama ta kashe wayan har lokacin ina faman sake sake a zuciyana nako in fada mata ko kuma nayi shiru kawai in bar zancen a ckkin raina. Saidai wanan zancen tafi karfin na barwa cikina shi don in dan tuntubi wani inji wani shawara zan samu na sake cusa kaina gun uwar mijin nawa da nake ganin hakan shjne mafita a lokacin. Sun fito daga lectures yana sauri ya koma masaukin su don azumin daya wuni dashi a bakin shi ga azumi ga kuma faduwan gaba da yake ji a ranan yana damun shi wanda hakan yasa shi kara zama shuru a lokacin. Ya iso gidan da suka kama suna zama shida abokin shi babu kowa haja yasa ya bude dakin ya shiga ya samu wuri ya kwanta don akwai sauran lokaci da zai dan gangara bakin titi ya dan sayo abinda zaiyi buda baki dashi lokacin. Barcine ya daukeshi a hakan ba tare da niyar hakan ba a lokacin can ya fara mafalki da ya bashi mamaki don mahaifin shine ya gani a gaban shi yana tsaye nisa dashi kadan . Sunawa juna kallon kallo kafin yaga ya miko mashi hannu alaman yazo gareshi sai yaga wata mace tazo da sauri ta shiga tsakanin su yana ganin hakan shi kuma juya ya bar wurin da sauri kafin mahaifin nasa ya farga da hakan . A daidai lokacin kuma ya mike zubur daga barcin nasa tare da wani irin zufa dake karyo mai duk da yabar kofan dakin nasu a bude amma zufa yakeyi har yana tsiyayo mashi ya jike sharkaf duk jikin shi. Zai iya cewa wanan ne karo na farko daya taba mafalki da mahaifin nasa irin haka sai abin ya fara bashi mamaki gashi shi kadai a dakin nasu lokacin. Macen nan fara da yaganine ta fado mashi a rai yake mamakin ita kuma wacece a garesu datazo ta shiga tsakanin su a lokacin da baisan abinda mahaifin nasa keda niyar fada mashi ba. Daba don yamma yayi a lokacin ba da zai koma barcin ko zaiyi sa,a yaci gaba da wanan mafalkin da baisan dalilin zuwan shiba gareshi a wanan lokacin. Haka yasha ruwa a dadare ranan bai samu tabukawa kanshi komai ba don ko dan karatun da yakayi bita a lokacin bai samuyi ba don yadda yake jin kanshi cikin damuwa a lokacin. Waya dai ya samu yayi da sahibarsa Zahra yaji lafiyanta dana mutanen gida a bakinta a nan take dan fada mai zancen bukin da za,ayi a cikin gidan nasu da suke kira da babban gida a wajensu. Take ya katse ta da zancen yana fadin Zahra kibarsu da bukin su don mutanen nan ba kaunata sukeyi ba zahra kinsan sani ba wanda cikinsu da yake nuna damuwan shi a kaina don haka kija nisa dasu kamar yadda nima nake nisa dasu a yanzu din. To amma Master kasan akwai hakkin zumuci tare da hakkin makwabtaka dasu ba zasu dauki hakan da laifinsu bane sai suga namu laifin ne a yanzu. Haka kuma Allah ba ruwan shi da wanan dalilan donshi ya sharada da ayi zumunci a tsakanin zumu kaga hakan sai, , , Zahra ki barsu idan lokacin yayi zamuyi zumuncin dasu amma ba yanzu da suke muna kallon fakirai ba a idanun su. To shike nan ta fada a sanyayye yadda tai maganan yasan zancen bai mata dadi ba a ranta amma gudun bacin ranshi yasa ta amsa mashi kamar yadda yake son ayi. Irin wanan halin nata yasa yake kara jinta a rashin don zahra ta daukeshi a na gaba da ita sosai yake jin sonta a ko yaushe yana kara shiga zuciyar yadda bata nuna cewa ita din mai gatace fiye dashi a zaman su na aurataya tana tsayawa a inda ya ajeta a rayuwan ta. ZAINAB IDRIS MAKAWA [22/04 3:41 PM] +234 806 730 5151: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣7️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Barkan da wanan lokacin yan uwa musulmai ubangiji Allah ya karba muna ibadun mu Amin Allah ya bamu ikon jajircewa a wanan watan mu samu falalan dake cikin sa Allahuma Amin. Duhune ya mamaye dakin baka ganin komai a lokacin sai duhu a hankali ya dago santala talan hanayen shi ya kaisu ga makunin wutan gefen gadon dake dakin ya kuna. Hjy Yabice a gefensa kwance tana kwasab barcin ta a lokacin dan hasken daya kunna bai hanata barcinta ba a lokacin don asalima ita bata san ya kunna wanan wutan ba a lokacin. Bin dakin nasa yakeyi da kallo zakace bakoneshi a dakin ranan ya fara ganin dakin nasa don yadda yake bin ko ina na dakin da kallo lokaci guda. Hankalinshi ne ya karkata zuwa mafalkin daya tasheshi a lokacin tabbas yasan a yan kwanakin nan mafalkin wanan matashin na yawan damun shi a cikin barcin shi. Saidai ya kasa tuno inda yasan fuskan yaron mai zubi daya da nasu don yasan ba danshi yasir yake gani a mafalkin nasa ba son wanan yafi yasir din shi tsayi da haske da mugun kama dashi wurin kamanni . Mikewa yayi zuwa bandaki ya dauro alwala yana kokarin tayarda sallah lokacin ne matar nasa ta dan falka ta sauke kallonta gareshi . Idan ba gizau idon take mataba sallah yake kokarin yi a lokacin duk da mamakin sabbin halaiyan shi a yanzu nauyin barcin dake idon ta bai barta taci gaba da cigaba da mamakin nashi ba. Kamar yadda shima a yanzun yake mamakin kansancewarta matarshi don gani yake komai ya faru dashine a cikin rashin sani ko a malfaki. Iya abinda zai iya tunowa a baya shine irin tsana da tsangwaman da bangarenta suka nuna mashi a baya kasancewan shi da daya tillo daya fito a wurin mahaifiyar shi kafinta bar duniya. Da yadda ya taso a cikin shi suna nuna mai hasada da bakin ciki irin na yan uba a lokacin wanda badon shi din ya iya kanshi ba da ba yadda zai taso a gaban ita uwar rikon yabi din wace kishiyar uwane a gareshi lokacin kuma mahaifin shi ya hana bangaren uwan shi dasu daukeshi. Yabi yar kanwar Attuce data rasu tabarta tana karama a cikin yan uwanta su hudu duk Attu din ta kwasosu ta rikesu lokacin a hannun ta tana tayar dasu a cikin gidan mahaifin nasu. Kasancewanta ita din matar basarkene a lokacin kuma mai abin hannun shi don yana da dukiyanshi da abin hannunshi sosai don haka abinci bai masu wuya koya katse masu a gidan yasa ta dauko yaran ta hada da nata ta rike Akan yaran tana iya sabawa da kowa a gidan a wanan lokacin don yadda ta daukesu a ranta amma diyan mijinta kiri kiri take nuna masu kiyayyanta a fili. Kowa yayi mamakin batan habu dan gaske da suke mai lakani da hakan don kasancewan shi da daya dasha wuyan kishiyoyin uwarshi kuma yana raye a cikin su ya tashi hakana. Lokacin daya fara bude ido da kasuwanci mahaifin nasa ya dauki wani kason daya gada a wurin mahaifiyarshi sai wanan matar abin yai mata bakin ciki sosai a zuciyar ta . Duk da mijin nasu ya fahintar da ita cewa kason shine na mahaifiyar shi ya fara juyawa amma sai bata yarda da hakan ba tayi ta kokarin ganin ta hada kai da sauran iyalan gidan aiwa mijin nasu banga kan hakan sai sauran basu mai da kai ga hakan ba. Wanan yasa taje wani dutse wurin wani boka yai mata aiki suka turashi uwar duniya daga tafiya ba a kara jin duriyan shi ba kuma har tsawon wani lokaci. Fahintar hakan da amin nasa sukayi sune suka shiga suka fita sukai masa aikin dayafi nata har Allah ya dawo masu dashi gida kwatsam aka ganshi ya dawo a jirgice babu wani abinda ya dawo dashi lokacin. A binciken mahaifinsa ne ya gano cewa yayi aure acan inda yake harda karuwa amma ba hausa ya aura wanda su kuma basu son hada jinin su da hausa don sunyi yakinin cewa hausawa ba abin yarda bane. Wanan yana cikin shawaran tsohuwa mallam a lokacin ita ta shiga ta fita data gano cewa dole fa sai tabi ta wani hanya sanan bukatanta akan habu din zai biya. Don hakane ta dauki yarta datake gabanta a lokacin ta mika masa da sunan irin hadin su na fulani wanda mutane da yawa a lokacin basu so hakan ba. Saidai zaman ta mai fada aji a gidan yasa kowa yaja bakin shi yai shiru ya zura ido suga manufanta duk da sun san me hakan da tayi ke nufi amma babu halin magana akai. Shima din uban gayyan bai cikin hankalinshi don gaba daya juyashi akeyi akan komai har zuwa lokacin nan da abu ke shirin faruwa dashi din. Sallah ya tayar don neman sauki a wurin ubangiji bai daga ba har dan gyangyadi ya fara daukan shi wurin kuma anan ya sakeafalkin daya daga mashi hankali sosai. Ina zaune muna fuskantar juna da ita mamakine a fuskanta karara wanda take mamakin abinda nake fada mata din a lokacin kafin ta nisa tana fadin. Ni abinda nagani shine kifita zancen kowa zahra ki kama mijin ki tunda bashi ke maki hakan ba kuma shi har yana nuna rashin son hakan a fili kanki. Don me zan fita zancen hakan yanzu ina yake ina tare dasu ya tafi ya barni a nan zaune kinga ke nan ya zama dole in gyara zama tsakanina dasu tako wani hanya. Kaita girgiza tana fadin Zahra ke nan ki rabu da irin matan nan masu kishi da matan diyan su duk abinda zakiyi ba zataga hakan ba don idonta ya rufe ga son danta a yanzu. Tana ganin komai ya samu akanki yake karewa duk abinda yake masu bata ganin hakan ita gani take keyske kashewa ke kadai a yanzu. Kada ki rage ki kara ita irin matan nan ne masu adawa da hassada tana ganin kin fito gida akwai kin fisu kina daga masu kai ko tana ganjn kedin baki cancanci hakan ba garesu ai. Ta manta Allah ke bayarwa a inda yaga dama shike zaba yaba wanda yaso a rayuwa har ma ke wani hali itin na diyan masu kudi kike dashi zahra tunda abinki bai rufe maki ido ba ga kowa. Ita bata tunanen arzikin kine master ya shafa har ya dago yakai haka a yanzu idan ita bata san wanan ba kowa ya sani a gari don da yaya dan nata yake cikin garin nan yana yawo a kafa a talauce zabar tausayi. Murmushi nayi ina fadin hannatu ke nan wanan kuma wani hukuncine na Allah ya nuna hakan amma ai ban isa in masa arziki bani. Nasan da hakan amma mutane sun camfa hakan kuma hakan maganan yake don ko last week saida su munir sukai zancen ku irin wanan . Don haka ni in nice wallahi zan bita a yadda take son mu zauna don nasan ba zata iya sa master ya sakeki ba saidai abinda ya fito daga Allah. Hannatu bawai akan hakane na nemi shawaran kiba a yanzu na nemi sharankine naji hanyar da zan fito mata mu zauna lafiya shine dalilin dana nemeki shawara yanzu . Akan hali irin nakiba zahra na sanyin hali amma inda nice wallahi daidai zamuyi da wanan matar amma tunda kince haka yanzu ai shikenan . Shawaran da zan baki shine ki kara harkuri ki bita da halinta sai kuma yaran nan kiyi kokarin jansu a jiki kina masu dan alheri kinga insunga hakan ba zasu biye mata wurin shirmenta ba. A karshe kuma kila ita din ayi sa,a ta sauko don ance idan kana son kama uwa kaso danta fiye da ita zaka kama zuciyarta a dan kankanin lokaci. Shiru nayi ina nazarin zancen ta wanda ba komai nake tunane ba a hakan ta ina zan farane yanzu don iya bi da kyautatawa ai naga ina masu amma duk bata ganin hakan ita. Kamar tasan me nake tunane sai naji tace irin kayan ki dake aje baki amfani dasu din nan ki dan rika basu shi idan sunyi kwaliya da bai maki ba kikirasu ki gyara masu da hakan har dai ki jawosu zuwa jikin ki kubarta can tana haukan ta ita. Wallahi wanan shawaran yayi kamar kin shiga zuciyana dama kingani hannatu don ina son masu hakan ina tsoron matan nan don sam bata boye kiyayyarta gareni kada tace nabawa diyan ta kwance sha tusa don naji ranan tana zagin kanwarta da hakan data aiko mata da wasu kayan jikinta. Haba dai zahra wasu kayan ba amma ba dai irin nakiba da wasu sakawa daya ko biyu kikai masu a jikin ki ina za,a hada da wanan da nasu kilama yasha wanki ashirin albarkahakan Kai kajiki da wani zance yanzu dai zan gwada wanan shawara naki in gani idan anyi nasara zanfi kowa farin ciki da hakan. Don wallahi hannatu wanan matar ta daga min hankali sosai niba auren da tace zataiwa master bane yadameni kamar yadda take fita tana aibantani wurin mutanen ta. Kada hakan ya dameki da baki da alhakinta ai gashi har dakin ki akazo aka fada maki komai kunya kuma ya rage a gareta ranan da zata gane gaskiyan hakan. To amin na bata amsa ina mikewa na fita na debo mata abincin dana girka don zuwanta don nasan halinta bata wasa da cikinta. Na samu takai kwance lokacin tana duban wayanta dake hannunta na dire abincin a gabanta kamshin yasata dagowa tana fadin kai don haka nake sonki mutumiyar. Kamar kinsan wallahi a matse nake nan ina shirin tambayan ki ko akwai abin tabawa na taba sai gashi kin kawo min tana mikewa zaune take fadin haka . Fita nayi na dauko muna drinks da cups na kawo muna na zauna muna ci a lokacin ne Aisha ta leko part din tana fadin . Matar yaya kina cikine kin kwanta tana lekowa ta ganmu zaune a falo muna cin abinci hannun ta rugume da kayanta sai kuma ta dan dare daga kofa tana fadin ashe kina da bakuwane. Ina wuni hannuta ta amsa mata ba wani sakewa nayi saurin kawar da hakan da fadin ashe baku tafi ba aina dauka kun fita tun dazunne wallahi naji gidan shiru. Muna nan wallahi innace dai tun safe take can yanzun ma Asma,u ta dawo take fadin wai inna tace maza mu shirya mu zo za,a fara Dj . Dj kuma hannatu ta fadi hakan cikin mamaki koni naji wani iri yadda tai maganan nayi saurin fadin ba bukin gidan su akeyi ba keko taso ace nata sunje mana koni don Master baya garine aida tare zamu dasu. Nace don Allah ko iron dinki na kusa in dan goge tufafina kafin nepa su dauke wuta nace eh yana nan dama ke baki gogeba tun jiya bayan kinsan yau akwai buki ? Nifa ba wani damuwa da wanan bukin nayi ba dama mutanen da sukewa mutane kallon banza balle kaje sha,aninsu yaya ke nan kuma idan mun kai kanmu cikinsu. Haba dai keko har zaki yarda su raina maki ai shiga ta kamala zaki dinga yi idan zaki shiga wurin wanda kikasan akwai makiyan ki. Murmushi tayi tana fadin inna dai tayi ita don ta saje dasu amma mukan ai wanda suka san mu dashi zamu sa mu fito kinga kuwa dole su raina muna wayau. Ina zuwa na fada na shiga daki na barsu a nan ina ciki naji muryan Asma,u tana fadin kizo muci abincin mama Aisha. Ke haba mana keba kanwarta bace daba zaki kirata da Anty ba ko yaya ai an daina irin haka ku kuwa sai a daukeki bakauya ko wata bagidajiya can. Baki yarinyar ta turo tana shirin mata rashin kunya lokacin na fito daga dakin da kaya a hannuna naganta a tsaye daga kofa. A,a Asmau kema baki tafi bane eh ban tafi dazun dai na leka da Dije ta aikeni shine inna ta bani abincin in kawo muci kuma abincin ba yawa dan kadan ne tazo muci yunwa nake ji sosai tana ja min rai. A,a baga abinci a nan ba ku diba na dauka aikun tafine ba kowa a gidan shiga kitchen ki dibi mai isan ku kuci tayi dan jim kamar tana tunane sai kuma ta juya ta tafi . A nan na zube kayan dana dauko ina fadin Aisha ki duba wanda zai maki a cikin wanan sai kiba Asmau sauran kala bibiyu ne na zabo masu lokaci guda. Don ina da kaya birjit a dakin daba amfani nake dasu ba yanzu a cikine na debo masu wa yan nan din yanzu. Da sauri ta washe baki tana fadin wai da gaske matar yaya nace da gaske mana gwada ki gani ko zasuyi maki idan kun dawo saiki goge wanan din kada inna tayi fushi dake bakuzo wurin sha,anin da wuri ba. Takai hannunta saman kayan ta fara dubawa tana nuna farin cikin ta a fili tare da fadin ke Asmau taho kigani an bamu kayan da zamu saka mu fita. Saiga Asmau ta bude labulen kofa tana fadin kizo kiga abincin ko zai muna nikan bancin wancan da anka bamu don wanga mai dadine sosai harda ganyen salad cikinai hwa. Sai idon ta ya sauka akan kayan da yar uwan nata take duba tace kayan waye taho nice kigani matar yayane tabamu su mu saka. Da sauri ta sake labulen ta shigo tana fadin mu ankabasu walle har naji dadi kasan raina muma zamu hito kamar kowa a bukin nan ashe ? Ai dama daidai da kowa kuke idan kuna gyara Zahra kan bata da matsala in kuna hurda da ita fiye da hakan ma sai ku samu a wurin ta don wanan ba komai bane wurin zahra kowa yasani . Ai walle innata taka hanamu hurda da ita dama wai sai ta mayar damu bayinta Asmau ta fada tana bude kayan kafinta washe baki tana fadin wayyo ji irin dinkinga da nai maitanai a baya don Allah. Ke walle nika daukane bake ba wanga ina zai maki adaidai lokacin naji hanne tace bayi kuma don kana shiri da matan yayan ka shine wani abu kuma ? Ai shina gani daka zowa muna dan hira halan ta mayar dani boyantana to nidai haka niji inna tana hwadi ko wani lokaci. Yanzun dai ku shirya nayi maku kwalliya sai ku tafi hannatu ta fada sai sunci abinci aiko na fada daga inda na zauna. Abinci walle saina dawo nikan saina dawo nikacinai kedai aje muna har mu dawo daga wurin bukin Aisha ta fada a cikin zumudi sai hannatu tace ai gara kuci kada kuje can baku samu wani abincin ba. Hakan tayi masu kwalliyan tana jansu da hira nima ina dan saka baki wanda na kula da hakan yasa sun dan sake jiki sosai a wanan ranan dani har muna wasa da dari a fiye da kullun a cikin wata takwas din da nayi a gidan tare dasu. Wanda hakan ba karamin dadi nima naji ba don har akalma da jakka da gyale suka saka mukai masu rakiya hannatu nata zugasu Dijema saida ta fito don jin yawan hayaniyar mu da takeyi daga sashen su. Bayan tafiyan sune Hannatu ta gama yiwa Dije dan bayanin karya tana fadin ai kaka yan mata yanzu saida sa,oin su a gida suke gyaruwa amma a zauna ga zahra tare dasu muma na nisa muna cin muriyanta balle wa yanan dake zaman kannenta ai zaman lafiya yafi komai a rayuwa. To shina gani yar nan uwarsu taki gane hakan gashi yau yar nan da take rainawa itace tayi tsaye ta gyara mata diya haka tsab zasu shiga tsaran su don wanan sha,anin ba lamarin wasa bane don kowa na wurin a cikin danginsu kinga ko aga naka cikin shiga ta alfarma ai abin a yabane hakan. Tagama zuban ta ta dawo ta sameni ina gyaran part din ta kalleni tace to uwar tsabta koda zaki hakan ki dinga bari dai sai sun tafi don idan kina nuna wanan shagen tsabatan naki a gaban su haka zasu dauka kina kyaman tararyanki dasune. Banyi magana ba don nasan gaskiya ta fada min saidai ba zan iya ganin wuri haka komai a yamutse ba dole sai na gyara zanji dadi amma dai zan kiyayye din gaba. Mun dan taba hira ta wuce ina mata godiya na rakata zuwa waje a nan mukaga yadda jama,a suka cika unguwar don halartan wanan bukin mukai sallama ta tafi na dawo ciki nayi sallah na fito wurin Dije na zauna muna hira. A nan ta jefo min tambaya da fadin yaushene mijin ki zai dawo daga tafiyan shi dan murmushi nayi kafin nace ina ganin sai karshe wani mako kamar yadda yace. Saidai zuciya yana ban kamar zai dawo kafin lokacin yadda nake gani yar nan har ganin dawowan mijin naki kikeyi a yanzu sai nayi murmushi ina dan kame kame tare da fadin . A,ahaa kawai dai ina jin cewa zai dawo a yan kwanakin nan ne don haka jikina ke bani ta kara tuntsurewa da dariya irin na tsofi lokaci guda. Shigowan wasu mata wurinta ya dakatar muna da maganan suka tsaya gausawa da ita saidai ina zaune wurin har lokacin da suka fita bayan sun dan taba hira. Fitan su take fada min irin alakansu dasu akwai zumuci sosai a rsakani su na iyayye wanda a yanzu mutane basu daukan hakan da muhinmanci sosai shi tallaka yana gudun wulakancin da uwa mai kudi don wullakanci. Haka dan uwa mai kudi kuma yana gudun mamuwan dan uwa tallaka don bani bani don wasun su haka suke zubar da kiman su da roko a yadda Dijen ke min bayani kuma hakan gaskiyane a yanzu. Muka dauko hiran zaman mu da uwar mijina tana kara ban hakkuri kan halayen da take nuna min na dai nuna mata ai uwace a gareni don haka ba komai. Muna wurin misalin karfe biyar na yamma kawai Ahmed ya fado muna gidan kwatsam muka ganshi kamar an jefoshi a lokacin. Daga inda nake zaune ina hango bacin rai a fuskan shi ganin part din mu a rufe don ya dauka na tafi wurin bukin nasu daya hanani zuwa kenan tunda ga part din namu a rufe don yasan bana shiga cikin gida in zauna haka. Yana nufo part dinsu Dije din yai arba damu zaune tare da Dije din saman tabarma ya dan saki wani shu,umin murmushi a fuskan shi lokaci guda. Mukai mashi sannu da zuwa a nan ya zauna na mike karbi dan jakar nasa da yake rataye a kafadan shi na nufi part din mu dashi a nan naji Dije din na fadin. Allah ya horema mata mai halin kirki yarinyar akwaita da dattako da sanin yakama ka kara rike yar nan da hannu bibiyu don ba inda ta kasa da kai haka Yayi murmushi tare da fadin kai Dije ai nima ina da wanan halin irin nata kaidin shu,umine wani lokaci don wanda baisan kaba ya hauka katkace sai ya zame. ZAINAB IDRIS MAKAWA [22/04 3:41 PM] +234 806 730 5151: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣8️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Kokarin dora girki nakeyi da let evening don dawowan shi lokacin ina tsaye ina kunna gas banji motsin shigowan shi part din ba sai ji nayi ya rungomoni ta baya yana sauke ajiyan zuciya tare da fadin i miss you my princess. Idona na lumshe a hankali don jin haduwan jikin mu da nasa a lokacin dan wani irin shock danaji har cikin raina zuwa zuciyana lokacin. A hankali na sauke ajiyan zuciya na furta miss you too ya hanya ya karatu ina kokarin jiyowa mu fuskanci juna dashi a lokacin. Saidai bai bani daman hakan ba don kara matseni da yayi a jikin shi yana fadin kada kice zaki dora girki bana jin cin komai a yau don sam bana jin dadin bakina two days ke nan ina hakan. Da sauri na kwace jikina daga gareshi ina kallon shi cikin mamaki tare da fadin master meke damun ka baka da lafiyane ko me da hakan ya faru ? Ina kallonshi ido da ido ina magana a rude kai ya rausaya min tare da ware hanayen shi ya bata fuska yana fadin gani nan dai bana dai jin dadin jikinne kawai kuma ba ciwo nake ji a wani wuri a jikina ba. Yana fadin hakan ya juya zai bar kitchen din yanayin fuskan shi ya sauya a lokaci guda hakan da yayi ya kara tayar min da hankalina lokacin guda nabishi da kallo har ya shigewa ganina. A hankali na aje ashanan dake hannuna nabi bayan shi zuwa dakin duk sauri na sameshi a zaune falon ya zauna ya mayar da kai baya yana tunane a lokacin. A hankali nakai zaune a gefen shi ina me kura mashi idanu kafin nakai hannuna saman kanshi na shafo a hankali ina fadin meke damuwan kane master ? Ajiyan zuciya mai nauyi naji ya sauke kafin ya dago kai yana kokarin kallona yana fadi wallahi kawai nake jin zuciyana ba dadi a kwanakin nan biyu. Ga yawan mafalkin da nakeyi mara kyau dana kwanta barci hakan yasa na dawo ko zan daji saukin yanayin da nake jin kaina din ciki. Shiru nayi ina kallon shi tare da dan kura mai ido don na fahinci akwai abindake damun shi da yake boyewa a zuciyan shi wanda ya shafi rayuwan shi shi kadai. Mikewa nayi a hankali zuwa ciki bandaki na shiga na hada mai ruwan wanka na dawo na sameshi yadda na barshi a zaune yana tunane. Hannun shi na riko a hankali bayan na zauna ina fadin shiga kai wanka kafin magariba ya karasa yi zaifi kadan samu natsuwa sai ya kalloni a hankali yana kakaro murmushi tare da fadin nagode my princes. Yadanyi kamar zai mike sai kuma yayi zaune ya hade hanayen shi wuri daya tare da dukar da kanshi kasa kamar me tunane na kura mai ido bansan lokacin dana furta ya salam a fili ba ya dago kai yana murmushin kake tare da miko min hannuwan shi alaman in kamashi ya mike tsaye. Haka din nayi mashi ya mike tsaye tare da dan dafa min kafada ya tausa ya shige dakin na bishi da kallo a raina ina fadin meke shirin faruwane hakan wai ? Fita nayi zuwa kitchen na dora ruwan zafin da zan zuba a flask don shan shayi don nasan kobai ci komai ba zaisha tea din ya dan ji nauyin cikin shi a lokacin. Kafin na fito zuwa dakin na samu kayan daya cire na dauke zuwa inda muke tara kayan wankin mu a dakin a daidai lokacin nake jin muryan su Aisha da suka shigo gidan a hargitse suna fadin. Matan yaya kina ina kisha labari yau mun faso taro muma bakiga yadda ake kallon mu ba a wurin taron nan har ana wani dan ji damu a wurin yau. Kai gaskiya yau kin fitar damu fili mun haska sosai wallahi naji dadi ashe sutura shine mace sai yau nasan da hakan wallahi suna fada cikin jin dadi da yadda mutane suke wani bamu girma kawai don basu ga wurin raina mu ba yau. Gyaran muryan da yayine daga ciki yasasu natsuwa suna kallona Asmau take fadin yaya ya dawone halan tana tambaya ? Kai na gyada mata alaman eh a hankali suka mike suka fara kokarin barin dakin ina masu dariyan hakan tare da fadin baku tsayawa ku gaisa dashi . A lokacin ya fito daga dakin yana kallon su juyowan da Aisha tayi tana fadin bari mu dawo sukai arba dashi tsaye yana fadin barin dan fita daga masalaci zan tafi unguwa daga can. Yaya ina wuni an dawo lafiya ta fada lafiya inna ta dawone ya tambayeta tace a, a tana can sai sun kai amarya zata dawo tace Asmau ma ta dawo suka gaisa daga hakan suka fita dakin. Nayj mai a dawo lafiya ya fice na mike na shiga na gyara dakin har bandakin lokacin anyi kiran sallah na dauro alwala na fito. Na idar har isha,i bai shigo ba can naji muryan inna ta dawo suna hira da Dije don haka na fito don nagaida ita kada inyi laifi ga hakan . Na samu sun baza abinda ta samo a wajen bukin kamar yadda yaran dama suka fada muna da hanne cewa ko zasuci abin dadi na bukin sai inna ta dawo da dare don yanzun haka tana nan tana tara komai a cikin jakkanta. Gashi ko na gani an baza a yanzu gabanta can nayi sallama kasan murya na suka amsa min haba haba kamar basu ba Asmau harda fadin matar yaya keta ? Nakai zaune a kasa gefen su nace inna an dawo ina wuni ya gajiyan jama,a Allah yasawa aure albarka ta amsa da Amin tana mikawa yarta abu. Na dan zauna shiru ina kallon yadda sukeyi kafin Dije ta fito daga daki kila sallah ta idar tana fadin shi bai dawo ba har yanzu ko yace bayajin dadin jikin nasane. Na dan juyo tare da fadin bai dawoba har yanzu yace daga masalaci zai tafi unguwane daga can ya dawo ankace ko halan missameshi uwar ta tambaya har lokacim hankalinta naga ledan datake kokarin budewa a hannunta ashe alalaine a ciki ta mikawa yar nata. Dijece ta bata amsa da fadin wayasan komi ka damunshi tunda ba fadawa mutane yakeyi ba so nasan ko matar shi ba fada mata zaiyi ba.. Nayi mamakin yadda batai wani nuna damuwanta ga hakan ba saici gaba da harkan gabanta tayi a lokacin na dan jima kadan na mike ina masu saida safe. Ina tare da imanin matar a zuciya naji muryan Asmau a ranan ita ke fadin matar yaya zaki tafi baki tsaya anci kayan bukin dake ba mana nagode nace masu nasa kai na suce zuwa ciki abina. Ina shiga sai gashi an biyoni da kayan wanda alalaine sai wani guntun tuwon amala bakikirin dashi miyar ma ba komai a cikinsa baida dadin gani a ido. Karfe tara da rabi na dare ya dawo ya samu ni har na kwanta a lokacin bayan ya shigone yake fadin har kin kwantane princesses ? Na dan dago ina fadin eh ban dade da kwanciya ba ki tashi ga abu nan a falo muci ya fada yana kokarin rage kayan dake jikin shi a lokacin. Duk da banjin cin komai amma haka na mike ina fadin ba zakasha tea ba ke nan ashe da har na zubama ruwan zafi a flask ai. Wanan ma idan na samu naci zai wadaceni ba sai nasha tea din ba zan kwanta akwai dai bread a cikin kayan idan zaki shane ya fada ya shiga bayi. Falon na fita na samu leda guda biyu saman table ya aje na bude tun ban kaiga karasa budewa ba na fahinci abinda ke cikin ledan namace gashin maza. Sai youngt mai sanyi da tarkacen zaki da bread guda biyu a ciki na fita zuwa kitchen na dauko plate na juye dayan ledan kazan a ciki an yanka tun a can wurin daya sayo din. Ya fito ya zauna a lokacin nake fadin kun gaisa da innace tadawofa daga gidan bukin ban shiga ba saida safe ya fada yana daukan goran freshmilk daya daya sayo duk da tsadan shi hakan wata rana zai kwaso muna shi asha. Duk cikin kokarin shi na ganin cewa ya kula da ruwana kada ya kasa da abindana saba dashi a gida duk da yasan cewa ba damuwana abubuwan sukayi bana sha koda ya sayo din. Kallon shi na sakeyi ina fadin za a dibanwa su innane ko ina nufin abinda ya sayo din yace badasu nasayo ba kina iya basu inna ta raina gobe dai zan sayo masu nasu idan na fita. Ganin baici ba yasana zage ina ci ina mika mashi hakan yasa ya danci sosai yasha yought din muka kwanta. Na fahinci dan raman da yayi a jikin shi amma naja bakina nayi shiru ban furta hakan ba a lokacin saidai ina tunanen meya sameshi haka cikin dan lokaci har yayi rama hakane ? Can cikin barcin mu nake jin kamar ana hayaniya a kaina da kyar na iya bude idona shine ke wani irin mafalki a gefena lokacin da ganin kasan yana cikin wani irin mawuyacin hali a mafalkin da yakeyi din. A hankali nakai hannuna saman jikin shi ina dan bugawa tare da kiran sunan shi ya amsa a firgice nace ka kwanta da kyau kana wani irin mafalkin da ban tsoro. A daidai wanan lokacin ne bakar akuyan nan nasu mai kukan tsiya ta dauki kuka da bata daina ba har gari ya waye tana faman abu daya gashi ya fita zuwa wurinta tunda asuba amma hakan baisa ta daina kukan da takeyi ba aranan. Ni kaina kukan nata yakai min ko ina ballesu da na kula hankalinsu ya tashi da hakan can nake jin muryoyinsu na jiyo muryan inna na fadin . Ai na fada maku ku sayar da bakar akuyan nan tunda ba haihuwa takeyi yanzu ba anki meye amfanin aje akuya hakane sai kudi ake kashe mata. Ba za,a sayar ba nace ba za,a sayar ba tunda yaron nan ya fahintar damu illan sayar da dukiyan daba namu ba a yanzu. Gara mu barta nan muna kallonta ko shekara nawa zatayi a nan din kamar yadda ya fada sai inna din tace wahala ko bai kare maku ba ashe don mu ta ishemu gidan nan gaskiya. Ta shigesu tana fadan bakar magana kan akuyan da dan nata ke kokarin dura mata magani a baki amma akuyar tana bin inna da kallo zakace mutum ne ita lokacin. Aiko haka aka wuni da ita yana faman kula da wanan akuyar tasa mai abin al,ajabin sai zuwa rana takai kwance ta bar wanan kukan da takeyi din. Shima din sai wanan lokacin yayi wanka ya fita bayan nayi sallah na samu na kwanta don akwai barci a idona sosai a ranan. Bayan la,asar ya dawo da cafamen shi kamar yadda ya saba kashi biyu nasu da namu bayan nayi sallah na dora muna girki kamar yadda na saba. Har lokacin banji duriyan inna ba na dauka ta fitane a lokacin ashe tana daki ba lafiya tun wanan lokacin datayi wanan maganan ta shiga ta kwanta shine zazzabi ya rufeta zuwa yamma kuma sai ga zawo ya biyo bayan hakan . Ni bansan abin dake faruwa ba har lokacin ina tsaka da aiki a kitchen naji ihun Asmau hakanne ya dauki hankalina da sauri na fito kitchen din hankali tashe. Sai muka hade dashi ya shigo part din da sauri ashe kudi zai dauka su tafi asibiti da ita lokacin nake tambayan shi ko lafiya a gurguje ya bani amsa da innace ba lafiya. Salati na saka na fita da sauri tun dana nufi part din na hangota a yashe kasa tana kakarin amai gwanin ban tausayi na karaso ina mata sannu sai gashi ya iso wurin yana fadin ku kamata a fito da ita. Nan suka kasa kamata din gashi shi kuma ya rigada ya fice a lokacinko ganin yadda suka kasa kamata din dole yasa na yunkura zuwa wurin ina fadin Aisha ta tallaba gefe mu cicibata. Amma kuma sun kasa hakan don inna ba karamar mace bace gaskiya don tana da jikinta ba laifi gashi kuma ta sabe babu lakka a jikinta saita kara nauyi. Ganin shiru ba a fito da ita ba har lokacin yasashi shigiwa yana fadin ku kamata mana sai ya ganni da ita na tallabota a firgice. A cikin tsawa yana kallon kannen nasa yake fadin ba zaku kama mata itaba kun barta da ita haka ina zata iya daukanta ita, , , Aman da inna din ta sharo min a jikina ya dakatar dashi ga fadan da yakeyi da kannen nasa yana fadin subbahanallahi da sauri ya karaso ya kamata daga hannuna ya fita da ita daga gidan. Hankalina duk a tashe yake duk da kyakyamina lokacin ban damu da aman dake jikin nawa ba sai binsuma da nayi zuwa kofa ina kallo suka wuce da ita dukan su zuwa asibitin. Sai lokacin na tuna na koma na gyara jikina a lokacin jin kazanta yazo min Allah yasa dan rigan shan iskane a jikina lokacin don haka na daure na wankeshi na fito ina shanyawa dije ke fadin. Duk ta bata dakin nasu gaau su kuma sun kwasa sun bisu asibitin ba wanda ya tsaya ya gyara dole nice na shiga na gyara dakin nasu na saka kamshi a ciki don ya canza kamshin zuwa najasan datake fitar wa lokacin na fito na koma part dina don karasa aikin dake gabana na girkin dana dora . Basu dawo gidan ba don an bata gado dole abincin da nayi na saka aka kai asibitin tare da wasu kayan bukatu muka rufe gidan har dije muka tafi dubanta. Gaskiya taji jiki sosai zakace ciwon kwana biyu tayi ta zabge haka da zamu dawone muka dawo da Asmau muka bar Aisha can zata kwana a wurin mahaifiyar tasu. Kwanan ta biyu aka sallamota ta dawo gida dole aiki yai min yawa din zatace wanan take so ko wancan haka nayi ta fama da dawainiyar su sai hakan yasa ban samu komawa asibitin dubanta ba wai ashe kuma nayi laifin nan kuma ga hakan. Shine naji yana fada tsakar gida yana fadin in ba,a godewa kokarun yatinyar gaba ai abin ya zama ganin iyaka kuma ? Tana gida tana girki ga wasu aiyukan za ace zuwa dayan da tayi dubuta hakan bai wadatar ba kuma kashe kanta ake son tayine ina part dina ina jiyo abinda suke fadi. Koda ya shigo banyi magana ba don nagama sharan hawayena ke nan ya shigo shima bai dadeba ya fita na karasa abincin rana nakai masu nasu a part dinsu. Tana wani shan kamshi dani nidai na kara mata ya jiki na fito abina ashe wasa sabon girki sai cikin dare bayan kowa ya kwanta ta fara kantara ihun azo a ceceta wata bakar mace zata kashe ta. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 5️⃣9️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Kusan lokaci daya muka mike zaune muna kallon juna wani ihun ta sake sakewa wanda yafi na farkon da sauri ya sauka saman gadon yana fadin innace fa . Yana kokarin laluban riganshi dake gefe a falo ya karasa sakawa lokacin nida ya bari a ciki tsorone ya kamani nima riga na dauka nasaka nabi bayan shi zuwa waje da sauri. Tun daga nisa na hango inna tana faman nuna wajen da hannu tare da fadin gata nan tazo min a wani halitta zata zane ni ku taimakeni tana faman nuna wajen kofansu da hannunta. Ahmed ne ya karasa wajen yana fadin ku jaye nan ya rike hannun uwar shima a kidime yake lokacin ya fara fadin inna ba kowa wurin nan fa don Allah ki natsu ki daina hakan darene yanzu. Saiga inna na sambatu tana fadin to to zan bari amma ku rokan min ita don Allah ta rabu dani tunda ban mata komai ba. Inna ba kowa fa wajen nan killa mafalki kikayi haka kike ganin kamar mutum ne a wurin wallahi ba mafalki bane itace ta tayar dani daga barci tana fadin in tashi ciwon da nayi kadan ne bai isheni ba tunda banda tausayi . Ina jin hakan a cikin tsoro don ina ganin kamar abinda take gani din muma zamu ganshine lokacin nace to inna ki bar fadi kiyi ta addua a bakinki shine makarin bawa. To naji zanyi tace dani kamar wata yarinya karama Aisha za a samu garwashin wuta yanzu gidan nan Ahmed din ya fada yana kallon kanwar tashi. A,a yaya yau bamu hasa wuta ba a nan na karba da fadin saidai a jona Bonner idan zaiyi tunda akwai wuta yace a dauko a gwada mu gani. Saidai na kaaa motsawa zuwa dauko abin a dakina sai can ya juyo yana fadin ina abin baki dauko ba nace wa zai rakani part din mu din kuje da Aisha mana idan kina jin tsorone. Tare muka tafi na dauko mashi muka jona a dakin sai ya zagaya baya zuwa can ya dawo dauke da bawan tumfafiya a hannunshi irin wanda ke bushewa a jikin iccen ya dan barbasa a cikin abin. Dakin ya dauki hayakin maganin daya turara mata din lokaci guda Asmau banda kuka ita da Aisha babu abinda takeyi lokacina. Ita kuma inna din sai wuri wuri takeyi da idanuwanta kamar me ganin wani abin tsoro a lokacin gabanta ya rike mata kai yana addua . Muna tsaye cirko cirko muna kallonsu zuwa can mukaji kamar motsin tafiya a wajen gidan muka kalli juna da Aisha kowa na signal da idanu a tsorace . Ya kara mika hannu ya kara zuba hayakin a wuta kowa dake dakin yaji tsoki kamar a fusace an nufi baya inda dabbobin gidan suke hanyar makewayin su. Sai ga inna din ta mike shambal a jikin dan nata sai kuma wani barci mai nauyi ya dauketa lokaci guda haka bai hanashi karanto mata adduan da yake karanta mata ba lokacin. Ku dan kama min ita mu kaita a shimfidanta ya fada nida Aisha muka kama kafafuwanta zuwa saman katifan da take kwana a sama. Aka kwantar da ita saman katifan tana barci sai lokacin muka dan zauna gefen katifan su Aisha din muna mai kurawa inna din dake kwance idanu. Ganin ta samu barci sosai a lokacin yasashi dago kai ya nisa yana fadin fadin Djje ina ganin inna gamo tayi tunda har maganin nan yai mata amfani yanzu don bayan iccen tumfafiya na debo na turara mata. A dan firgice Dije din tace dashi gamo kuma na dauka zafin ciwon ne haka yace bashi bane saidai idan dama haraswan da gudawan nada nasaba da hakan ne. Kowa dakin yayi shiru karfe uku saura yacewa kowa ya kwanta tunda ta samu barci abari aga abinda Allah zaiyi zuwa safen kuma. Mu zamu kwana da ita ke nan Aisha tayi saurin tambayan yayan nata a dan rude lokaci guda tana kallonshi. Kai ya girgiza cikon takaici yace to menene tunda abin ya lafa a yanzu yana da wuya ta tashi ai kuma ciki wanan daren. Saidai mu kwana da Dije hakan zai danfi muna sauki da a barmu da ita a nan haka yace dama aida Dije din zaku kwana a nan dakin. Ba zance tunda muka dawo dakin ba ya kara runtsawa har zuwa safe don ko masallaci da yatafi ban tsanmani ya tsaya yin addu,a ba ya dawo gida ranan kai tsaye part din su ya nufa yana duba mahaifiyan nasa wace a dan lokaci guda kamaninta gaba daya ya sauya a yanzu. Abin duniya baya boyowa kafin ace haka labarin ciwon inna ya karade gari musanman unguwar namu nan mutane suka fara shige da fice a gidan namu wurin gaida ita tare da ba idonsu abinci su samu na karaswa gaba wurin bada labari. Sai da Ahmed ya fahinci hakan ya dauketa a dakin nasu ya dawo da ita part din mu koda mutane sun shigo sai ace dasu ai sun tafi wurin magani bata nan don abin ya zama mata kamar tabin hankali. Don saita fara kokarin cewa zata bada labarin yadda matar tazo mata tace ke dai bari kawai ina kwanche sai ji nayi an tayar dani ina bude ido naga wata bakar mace da tunda nake duniya ban taba ganin mutum mai bakinta ba sai ranan. Kaiwai tace min tunda baki da tausayi da jin kai zanyi maganin ki gobe baki kara ganin wani rayuwa na ciwo kiki tausaya masa kinyi karshen yin hakan a kaina. Jin irin maganganun mahaifiyar nasa da in yana kusa sai ya kwaba mata yasashi shiga wani hali don bashi kadai ba koni dake tare dasu yanzu hannu a gaba yake da ita. Ganin ba shiri ko banza a tsakanin mu yasa nake kara kama kaina da ita yanzu don sai inga kamar tana hararata idan na gilma a inda take zaune. A rana na biyu da faruwan hakan na dauki waya da safe na kira ummah ina fada mata abinda ke faruwa a gidan namu ta tausayawa inna sosai har tayi min fadan ban fada mata da wuri ba ai ba a haka. Sam bansa zatazo gidan ba don ta kira Ahmed din tayi mai jajen abindake faruwa tare da fatan samun lafiya gareta. Washe gari sai gasu a gidan namu shine karon farko da har ummah din tazo gidan namu tunda nayi aure a gidan sai wanan zuwan. Duk yadda ake bata labarin talaucin gidan sam ummah bata ga hakan ba indai muna zaune lafiya hakan ba komai bane a wurinta don ko yawan maganan da mama kan sake mata a gida sharewa takeyi bata amsa mata. Don su ko yaushe suna gida tare da mama su kwasa zuwa unguwa ko wani wajen ba zakace sunyi aure ba a lokacin. Mama kance rashin jin dadi ko rashin samun waje da walwala yasa ban fitowa nima aiko yaushe din don ina kunyar agani lokacin. Ga Aisha da tsohon ciki a jikinta haihuwa ko yau ko gobe itama Rukaiya din nada ciki saidai baikai na Aisha din tsufa ba. Kamar a mafalki naji sallaman su ummah din duk da naje gida sau biyu da aurena amma hakan bai hanani bin jikin ummah ba ina murnan ganin su. Haba ki natsu mana mahmah gaida mara lafiya mukazo fa ummah ta fada min da dan rada sai jin hakan yasana natsu na kaisu direct dakin da inna din take ciki. Ina shiga bata farga da baki a bayana ba tace yarinyar nan bansan me kika daukeni ba tun dazun nake jiran abinci shiriritan ki yasa baki gama ba da uwarkice a wanan halin aiba zaki barta da yunwa ba. Sallaman su ummahne ya katseta ta fara binsu da idanu tana kallon su har suka karaso cikin dakin suna gaida ita lokacin ne Aisha tace Lah ummah kune tafe ashe inna ga mahaifiyar matar yayan mu nan tazo gaidake. Sannuku da zuwa ashe kuma kun samu labarin abinda ya sameni din kunzo kedai bari ina tsaka da barcina saiga matar nan ta shigo min ta tayar dani wai kasheni zatayi. Koda yake sunce wai nabar fadi kingansu nan wai mutane zasu dauka na tabune a hakan don na fadi gaskiya. Tana fara fadin hakan Aisha ta mike ta fita nima nabi bayanta muka barta dasu tana basu labari kamar yadda takeyi idan wani ya shigo gaida ita din. Hawaye na samu Aisha nayi tana fadin yanzu matar yaya wanan abinda inna keyi haka za a saka ido abu sai gaba takeyi kafin na bata amsa Ahmed ya shigo fuskan shi a kan mu yana fadin . Ummah ce tazo da kanta ashe kin fada matane yana don jiyama ta kirani tana min ya mai jikin ya fada yana kallona . Nace eh jiya na fada masu inna ba lafiya kada taji daga baya taimin fadan hakan yace hakane yana kokarin wucewa zuwa dakin . Gatacan ta fara zuba masu ai Aisha ta fada a dan kuntace sai ya nufi dakin da sauri yana sallama nan ya samesu suka fara gaisawa bayan sun gama gaisuwanne ummah tace wanan abin sai kun dage da addua sosai a kanshi don kamar bana asibiti bane kawai ? Eh ummah yanzuma daga can nake na amso rubutu da za a bata tasha da hayaki don sunce ba shiganta sukayi ba sun dai shafatane kawai don ta tabasu suma sukace. Ai abin ke nan tunda muba ganin su mukeyi ba sai sunyi hakkuri rashin sanine ya kawo hakan Tani mai aikin ummah ta fada tana kallon inna din dake wuri wuri da idanu tana sauraren su. Kafin tace in na sani aiba zan tabasu ba ko in takasu har wanan bakar macen na barazan daukan raina lokaci guda haka. Basu jima ba suka fito na zata zasuje dakine sai naga ba haka ba don suna fitowa suka fara muna sallama muka rakasu har kofa suka tafi don haka bamu samu maganan komai ba da ita a lokacin. A wurin Aisha yaji abinda ya faru shigan mu dakin itin fadan da inna ke min a lokacin gaban mahaifiyata sai ranshi ya baci da hakan har yake fadawa Dije abinda ya kawowa inna din ciwon ta lokacin. Yace irin wanan halin ne yajawa inna matsala har ta tabo jinnu suke wahalal da ita a yanzu don malam yace ta nuna rashin imani a garesu ne. Ai kaji irinta lokaci daya yarinyar nan ta canza halaiyarta dana santa dasu a baya wanan yawon ciranin bai kara Rashida da komai ba wallahi shiko ba abinda ya tsaya mashi a rai sai tunanen yadda inna din ta nunawa uwargarke a ranan. Sai wanan abin ya tsaya mashi sosai a rai daya je basu abinci ya duka yana gyara mata wuri yana fadin uwargarke nasan inna ta bata maki rai kin kuma rama amma don ni da yan uwana ki barta hakan kamar da wasa yai maganan gami da kurciya lokacin tunda yaji ance dabbobi suna jin maganan mutane.. Abu kamar wasa saiga ina ta mike wasai washegari kamar ba ita ba lafiya ya samu tana ta faman kwasan barci kamar tasha maganin barci yana mata amfani a jiki. Alh ban fahinci wanan sabon halaiyar daka tsiro dasu a yanzu ba matar ta fada cikin kunan rai a cikin harshen fulatanci. Yana a yadda yake zaune zakace badashi take wanan maganan ba lokacin yadda baiko motsa ba ganin hakan ya kara bata haushe ta tako zuwa gaban shi ta tsaya tana kara maimaita abinda ta fada da farko. Sai lokacin ya dago ya kalleta da tun kan ya bude baki yai magana ta hango zallah tsana da masifa a indon shi abinda bata taba hangowa ba ke nan a zaman su. Don tana da tabbacin cewa duk yadda ta juyashiba nan yake tsayawa ba mussu gareta amma a yan kwanakin nan abubuwa sai kara bata mamaki yakeyi na sabon halaiyan shi. A ranan sai ya koma mata dangasken shi data sani ba Alh ta ba da take juyawa gabantane ya yanke ta fadi sosai tasan akwai matsala babba dake shirin faruwa da rayuwanta nan gaba. Ke ki fita daga dakin nan tunkan rayuwan ki yakai ga baci ya fada cikin kakausan harshe gareta dole tanaji tana gani ta juya zuwa part din ta cike da fargaba a zuciyanta. Kallo takaici ya bita dashi har lokacin data rufo kofan ya sauke idon shi ga kallon rakiyan dayai mata din na takaici. A yanzu yake nadama da dana sanin tare da tambayan kanshi na hada iri da wa yan nan mutane marasa kirki a yadda yasan su a baya a yanzu ga zuria sun shiga tsakanin su dasu haka. Ashine tambayan da yake yawan yiwa kansa lokaci lokaci a yan kwanakin nan gashi ya kula duk wani dan uwa nasa na jini a yanzu bai tare dasu sai yan tsiraru haka daga cikinsu din duk halin hjy Yabi ya koresu gareshi. Kai ya mayar baya saman makarin kujera yana mai sauke ajiyan zuciya a hankali ya dan runtse idanunshi a hankali yayin dayake dan kada kafanshi a hankali. A haka barcin ya dan daukeshi yana wanan tunanen ya kwana biyu da wanan mafalkin sai gashi yayi a dan barcin daya daukeshi din lokacin. Yaron nan daine mai kama da yasir dinshi duk da bayan shi yake yawan gani lokaci lokaci amma kamaninshi da danshi yasir yana da yawa ko a hakan da bayan shi yake gani kawai. Zubur ya dan zabura yana waige waige a falon ta ina zaiga wanan matashin daya shigo mai yanzu yana maganan akan hakkin shi wani haki nasa zai basane haka wai ? Hannu ya yakai a fuska ya shafo kafin ya tsayar da hannun zuwa goshin shi yana dan murza kadan kadan tare da tunane a zuciyan shi. Inda tunanen nasa ya tsaya cak ga abokanshi na kurciya dake gida zaune a yanzun cikin halin irin na rufin asirin bawa duk da yaci ace ya taimakesu a yanzu amma ya kasa hakan a garesu. A hankali ya bude ido kafin ya mayar ya rufesu a hankali yana mai jin wani irin zafi a ziciyanshi don ya kasa gane dalilun haka a gareshi bayan yasan irin gudunmawa da suka bashi a rayuwansu a baya suna yara dashi. Yanzu meye abinyi ya tambayi kanshi a take zuciyarshi ta bashi amsa a wurin da ya nemi dan Jauro donshi gaba daya cikin su yafisu natsuwa da sanyin hali ga sanin ya kamata. Bai karasa tunanen shiba yaji jauro din yana masa sallama a cikin waya jin haka yasa ya katse tunanen shi ya amsa masa sallaman shima. Ikon Allah yau dan gaskene da kansa haka ya kirani ko batan layi kayine ya fadamai cikin zolaya dan murmushim manya ya sake tare da fadin ba bata nayi ba kaidin dai na kira muyi zumunci. Murmushin ya mayar mashi shima tare da fadin aikuwa nagode gamuma tare da jabbo yanzu haka a kofan gidanshi jauro ya fada . Wani iri yaji a ranshi kafin yace dasu kai haba dai kuce ni kadai kuka ware dama ina Alamu yanzu yabar nan zuwa asibiti shima duban yakumbomsu da aka kwantar jiya. Idonshi arufe yace jam balafiyane haka har asibiti yace eh wallahi kasan tsufa da yan ciwarwatan zamanin nan na yanzu da ba a rasaba. Badai kuna lafiya da iyalin naka ba nan duka ko kuna kasan wajenne yanzu don baku zama a cikin kasan nan sosai ku ? A,a muna nan duk lafiya suke to madallah Allah abin godiya nagode nagode Allah ya bar zumunci amin tunda ka tuna damu har munji lafiyanka a yau. Don ko jiyan nan saida Alamu yai maganan ka nace tunda mukaji shiru lafiya kuke don shiru ke nuna lafiyan mutum. Tau lafiyan dai amma ba lau ba don wani abu ke damuna ya kuma daure min kai sosai a yanzu jauro shine naga ba wanda ya kamata in nema yaban shawara illa kai sai gashima kana kusa da Jabbo ashe. Jam jam dangaske meye wanan abin wanda yai zafi haka ya daurema kai kuwa ku manyan kasa daku sai yai masa murmushi irin nasu. Wayance ta dauke ya barsu suna faman fadin hello hello don sunzaci cewa shiru yai masu yana jinsu sai daga baya suka gane cewa wayance ta katse ashe. Shigowan yarinyarshi yasa ya kashe wayan yana saurarenta don zancen data zo mai dashi lokacin wanda tambayanshi takeyi Dad mekayiwa mommy take kuka ? Don yaran tashin falone kai tsaye suke zance da iyayyen nasu saboda gata daso dayai masu yawa a rayuwa sun tashi basu da kwabo ko kadan. Balle su san basuyi daidai ba gashi uwar kamar itace uba a gidan duk komai na rayuwan gidan itace ke gudanar dashi . Don hakane sukafi ganin kimarta da uban nasu sosai yanzunma data samu uwar a daki ta gama waya da yarta ta tambayeta meya sameta shine tace daddysune. Bata tsaya jin meyafaru ba kawai ta juya ta fita zuwa wurin daddyn nasu ta tambayi ba,asi taji abinda yaiwa mommy din nasu. Itama kamar uwar ya barta da mamajinshi ranan don ya koma mata tankar wani zaki agabanta yadda ya daka mata tsawan da saidata kadu ta koma tana mashi kallon mamaki lokaci guda. Don cewa da tayi dashi bayan ta fado mai falon a hasale yana zaune yana waya lokacin da abokan nasa. Tace dashi da daddy mekaiwa mommy mu na samu tana kuka akan ka kuma ban saba ganin hakan gareta ba sai yau ? Ya dago kai cikin mamaki tare da kashe wayan yace you are very stupid Ni,ima you are more than stupid da zakizo kina min wanan tambayan haka ba respect a tare dake ? Yadsa yake maganan yasa ta kaduwa don gaba daya ya canzawa sanin ta a ranan ya koma irin mahaifin da take gani a cikin film ko a wasu gidajen . Kofa ya nuna mata da yatsa alaman ta fita mashi daga falon tayi saurin juyawa zata bar falon yace dakata daga yau karki sake shigo min falo haka kai tsaye babu sallama understand ? Ta gyada mashi kai alaman taji ta juya ta fita zuwa part din uwan nasu hankalinta tashe tana tafiya kamar tababa a lokacin. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣0️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Mommy daddy lafiya yake kuwa ta fada tana shugowa dakin a firgice yau bakiji irin voice din da yayi min ba don na sameshi natambayeshi abinda ya faru. Na fada maki aida baki jeba don akwai matsala dake shirin faruwa da nake hangowa don haka dole mubishi a hankali har mu gano inda matsalan yake. Mommy mu hadashi da Grandma kawai ita zata taka mashi burki don ba zan juri ganin hakan ba gareki dolene daddy ya dawo normal. Zan fada mata amma ba yanzun ba sai nan gaba idan abin yafi karfina zan nemi taimakonta ta fada tana kawar da kai daga kallon yar nata dake tsaye a kanta lokacin. Cikin takaici ya kawar da fuskanshi daga kallonta na dan lokaci kafin ya dora hannayenshi saman haban shi ya shiga dogon tunane akan matakin da zai dauka yanzu ga iyalin nasa. Har daki ya sameta bayan sun gaisa yai mata ya karfin jiki ta amsa da lafiya Alhamdullahi jiki yayi sauki sosai na rage wanan mafalkin da nakeyi mai firgitani yanzu. Alhamdullahi Allah tsare gaba saidai inna ya kamata wasu abubuwa yanzu ki daina don in kaiwa wani ya kyale ka wani ba zai kyaleka ba hakama dabbobi tsakanin mu dasu tausayine da jin kai. Don baka san irin baiwan da Allah yaiwa wani dabban ba kana tabashi bai baka bashin hakan Allah ya tsare gaba tace amin ya mike ya shige wurin Dije su gaisa da ita. Ya fito daga sashen sune ya dawo daki ya karya ya fita don yana son yai sayayya don ya koma makaranta wanda sayayyan duk na gidane shi a can yakan dan sayi abinda zaiyi amfani dashi. Gashi dan break yazo don matsalan fargaban dake damun shi sai laluran ciwon inna din ya tsayar dashi har tsawon sati biyu ake nema yanzu sai faman kiranshi abokin karatun shi keyi akan ya dawo zasuyi test. Hakan ne ya daga mashi hankali yake shirin komawa a lokacin bayan fitan shine ina zaune a falo ina kallon wasu photuna a wayana na bukin wasu diyan abokin Abba da akayi akai shagalin karya sosai sabanin na bukin koda yake aurena ne ba ai wanan ba da aurensu Aisha sun dayi wasu event da akeyi cikin gari. Naji wayana yana kara na dauka na duba ummahce a layi take kirana lokacin na dauka da sauri tare da sallama muka gaisa tayi min ya mai jiki na amsa da ta samu sauki sosai yanzu. To na kira in fada maki cewa yar uwarki Aisha ta haihu dazun da safe yanzu haka tana gidan nan sun dawo daga asibiti idan kin samu lokaci ki shigo ki dubata. Murnane ko mamaki ya rufeni nace ikon Allah ashe cikin dama har ya isa haihuwa to Allah ya raya yasa dadin musulmine tace amin zanzo ko yau ko gobe insha Allahu. To sai kin shigo kidai ta hakkuri komai na duniya dan hakkurine wata rana sai abin ya zama labari idan bawa ya iya hakkuri daga jerabawanshi. To ummah nagode na bata amsa tare da fadin zanshigo kafin Master ya koma Allah bada iko ta fada ta kashe wayanta lokaci guda na lumshe idona har lokacin ina jin wani iri a zuciyana. Kamar yadda duk wata mace keji a rayuwanta a lokacin da taji wani ya haihu ko wata nada ciki yar uwan aurenta don abin yana taba zuciyar mace sai dai idan hakan bai sameka ba. Gashi yan uwan master ko ince mahaifiyar master tana ganin cewa nice banson haihuwa da danta nake planing don kada in haihu dashi har take ikirarin cewa zata auro mashi wata mace a lokacin duk da bamu dade da wani aure ba. Balle yanzu taji cewa Aisha da akai muna aure rana daya da ita harta haihu ni ko batan wata ban taba yi a gidan nasu ba ai nasan zata sake min zance a ranan. Nisai nasan Master gwarzo a wurin kwanciya duk da yasan nidin ba gwanan hakan bane amma bai kyaleni sai bukatanshi ya biya yakan barni. Don haka nasan abin na Allah ne shike bayarwa a inda yaso kuma yaga daman hakan ga bawanshi a lokacin da kuma yaga dama. Anan ya dawo daga kasuwa ya sameni saida ya nuna mamakinshi a fili yake fadin badai wai har yanzu kina wurin nan zaune ba ya fada. Na dan rausaya kai tare da fadin harka dawo ina nan ina kallon waya photuna bukin gidan Dr nake kallo tundazun sai naga yayi murmushi tare da fadin ance ansha buki kan gaskiya a wurin. Ga kayan nan ki duba abinda na manta sai na koma na sayo ya fada a lokacin da nake mikewa zuwa kitchen ruwan da muke sakawa a gora na dauko mashi tare da cup na kawo mai duk da baida sanyi sosai. Ya karba tare da godiya yana sha na bude kayan ina duba tare da fadin ai akwai komai nake gani yace a,a ki dai duba naga kamar na manta da wani abu a ciki. Idan na tuna sai in aika asayo min ai a, a na fada maki banson kina min ciko komai da yake hakkina ki dinga fada min in saya don Allah don in sauke nauyina akanki. Sabulu da omo ya rage na fada yace da man shafaki naga ya kusa karewa ai eh amma akwai wani wanda ban budeba ai yana cikin drower aje. Ok ita inna tace saina karo masu kayan miya don in na wuce sai ta saya wani abin wani lokacin wai ina bambanta sayaya in sayo maki mai yawa su kadan bai kaisu har inyi sati biyu in dawo. Tana ganin kamar nafi sayo maki kaya mai yawa fiye dasu kinga dole in koma kasuwa in karo masu in ba hakaba magana zai zama min nan gaba. Murmushi nayi nace nace a fili dole kan ai sai an kara don suna da yawa balle mace sai tayi cikon wani abin dama girki ke kammala. Amma kinga abinda na sayo masu kuwa hali daine irin na inna nason kure mutum don har Dije saida tayi magana kan hakan itama amma bari dai din na karo. To shi dai yafi gaskiya inda hali ka karo masu ai ba komai bane ina fadin hakan na bashi ina kwasan kayan yace yanzu dana huta zan koma na sayo masu ai. Ya fada akasalance nasan ya gajine sosai lokacin yana so hutu nidai na dauki kayan na nufi kitchen dasu nakai kofa na juyo tare da fadin. Aff kaga na manta ummah ta bugo waya dazun tana tambayana jikin inna, kafin naci gaba da magana yace Allah sarki ummah akwai kokarin kulawa wallahi nima takirani shekaran jiya tana tambayana jikin nata ai. Tace Anty Aisha ta haihu yau da asuba ta samu ya mace har an dawo da ita gida tana nan gidan ban karasa ba yace wace Aisha dai kike magana wai ? Nace Anty Aisha tamu dai ta gidan mu mana ita nake nufi ta haihufa kikace yana kallona cikin mamaki nace kodai baka gane Anty Aisha din bane ? Nagane mana gani nayi dai tare akai bukin mu aiko nace ashe kaganeta yace shine kuma ta haihu yanzu ko wata takwas din bamu cika sosai ba ai don saura kwana goma sha yanzu mu cika wata takwas. Gabanane ya fadi don sai lokacin nagane mai yake nufi ai da sauri nace to shine abin mamaki mata da mijinta yanzu ina abin mamaki ciki . Kuma kasani dan wata bakwaine yaron yace zai yuyu kuma gaskiya Allah ya raya nace amin a sanyaye gabana yana faduwa. Idan hakane kuwa akwaita kenan na fada a zuciyana na shige kitchen din mu ina aje kayan don a nan nake akewa duk da nagane ana diban min wasu kayan aikin nawa wani lokaci idan na aje a nan irinsu maggi tomatoes curry da mai tundai mangyadana na miya. Don hakane su na barsu a dakin sai na dawo na adana a cikin dakin gashi na fara jin inna tace abinda aka sayo masu baya isa kenan dama da nawa ake karawa ayi yanzu kuma nayi wayau ina sakawa daki dukda haibaicin da inna kan min da ba kayan gidan ubbana bane dai saukin abin. Nasaba da irin gorin inna son haka abin bai damuwa nake shayewa sai in nuna kamar bansan dani takeyi ba ma idan tanayi don kawai a zauna lafiya. Kodana koma dakin yana zaune yana gyagyadi lokacin ya ban tausayi nasan in nayi motsin daukan ledan zai iya falkawa don haka nabarsu a wurin na shige uwardakan mu na jawo wayana. Hannatu na kira na samu ta dauka na fara labarta mata zancen haihuwan Aisha din amsa dayane tabani irin nasa cewa wata Aisha dai kike nufi zahra ? Tamu mana sai naji tace innalillahi auren kufa baiko cika wata takwas ba sosai nace ba a haihuwa hakane wai hakamafa master yace min da nake fada mai zancen haihuwan. Wallahi akwai rikici har in yar nan ta rayu don ko saidai idan da cikin tashiga gidan dama nace don Allah kibar zancen nan wani iri nake ji a zuciyana tace na bari amma dai akwai magana gaskiya. Bari na kira ummah naji na fada sai naji da sauri tace min ki rufawa ummah asiri don Allah don baki san dasuwa take ba yanzu tunda haihuwane. Muka dan taba hira can naji motsinshi ya tashi ya shigo dakin nayi mata sallama ina cewa ka falka ke nan yace wallahi nagajine ga zafi kuma koma na tayar da injin din nan ne yanzu ? Da darefa idan ka tayar yanzu yace saina nemi kudin wani mai mana a saya nace ai kaji zancen muje falo kawai ka kwanta nayima fifita zaifi. Da sauri ya juyo yana fadin wa ki rufa min asiri kada anji ki kaini asibiti kuma kice ba lafiya ai gara naje darbejiyan malam Tanimu insha iska zaifi. Ni kumafa na fada cikin gatse yace shine kuma ai to mu zauna din ta waje amma gaskiya zafi nakeji sosai wallahi aiko da mamaki son yau gaskiya ba zafi yadda kake nufi na bashi amsa mu kafita na dauko center carpet dina na shimfida muna muka zauna a dan barandan mu akwai iska sosai a wurin dake hurowa daga baya ta inda dabbobinsu suke. Barci ya samu sosai ni kuma ina aikin girkina inayi ina dan dubashi har lokacin da na kusa sauke girkin nawa din duk yana kwance yana barci son sanyin wurin. Ina mamaki a raina don ban taba ganin shi yana barci ba haka da rana irin wanan ranan don hakane abin yake ban mamaki. Na fada maku ku kwantar da hankalinku indai wanan aikin ne ba a wuce sati biyu insha Allahu bukata bai biya ba irin hakan. Tunda har kunce ya fara kiranku alama ya nuna aiki yana kyau ke nan insha Allahu saidai mu jira muga ikon Allah yanzun kam. Har in bai kiraba yau zai kiraku zuwa gobe da yardan Allah son duk inda yake yanzu shima a matse yake cikin kunci don aiki ya fara aiki a jikinshi sunan Allah aiba wasa bane. Hakane malam musa ai don shine mukazo yanzu mu fadama abindake gudana jn akwai wani sadakan da za a karayi sai mu bayar ayi muna akai. Kai ya girgiza masu yana fadin kwandala naku na fada maku banso cikin zancen nan don nima ina son in samu ladan da zaku samu ga wanan niyar don nima alkawari na daukarwa yaron. Godiya suka kara mai sukayi sallama dashi cike da mamakin shi gashi dai bako a garin amma bai hurda da kowa akace sai makwabtanshi da suke dan gaisawa dasu amma kuma yana da halin kirki. Ba laifi suma basu zauna ba don suna da dan rufin asirin su daidai gwagwado hakana saboda basu zaunaba akwai sana,anyi ga kuma kiwo da suka dukufa gayi har yanzu dama ba a raba bafilace da kiwo. Kamar abin almara wayan Alh jauro ya dauki kara yasaka hannu yana laluben wayan ya duba kamal farko da tafito mai a bakinshi shi Allahu akbar kunga dan halas yana kirana yanzu. Waye suka tambaya yace dangaske wallahi shine ke kirana da sauri dayan yace kaga kada ka nuna mai muna tare don na fahinci baison muji maganan. Ya dauka suka fara zolayan juna da fadin kai jiya da yaukan naci da fari wanan amini yana tunawa dani yace ko yaushe ai ina tunawa daku ban manta da kuba. Jiya muna magana wayan ya katse dan gasken ya fada hakane na dauka aikai ka kashe wayan yace saboda me nidana kiraka zan katse yanzu dai munyi maganan kai tsaye kaji damuwana. Wallahi jauro na fada maka ina cikkn matsala sosai kwanan nan in gajarcema dai wani bakon yanayi ke shiganaga don na kasa fahintar ko wani yarone nake yawan mafalkinshi kwanakin nan sosai. Don a iya tunanena na tuno sosai ko akwai yaron da muka taba zaluntane muna yara ke neman hakinshi a kaina naso ace kana tare da yan uwa a yanzu ko cikin ku akwai wanda zai iya tuna wani abu na kurciyan mu. Jam Jam yaro kuma yaro wa muka cuta irin haka da har zai dinga dawo maka yanzu a rayukan ka kaiko dangaske saidai in wani abokin aikin kane nan ? Abin ya daure min kai sosai jauro naso ace kana kusa dasu bande da Jabbo ko Allah zaisa su tuna wani abin na baya da mukayi. Aiko ina kusa dasu na tashi amma barin samesy in masu bayani sai na sake kiranka yana fadin haka ya kashe wayan. To masu karatu ku farga da iri haka ku kula idan zaki wayan siri ki natsu ki fahinci da wanda kike waya idan abin na boyene kisan abin fada don baki san wanda ke kusa da maishi ba a lokacin. Don hakanne ya kasance ga Alh dan gaske da ace wani abu mai muni ya fada game da sauran da sunji a lokacin sai aka samu ya nuna taimakonsu yake nema gaba daya a lokacin. Jin hakan yasa su jin tausayin dan uwan nasu don sunsan irin halin da yake ciki a lokacin nan sukai shawara kawai su fada mai gaskiya inda Jabbo yace su bari shi da kansa zai mashi magana idan ya bugo. Hakan akayi lokacin da suka idar da sallah la,asarne suka samu wuri a natse suka bugawa layinshi ba bata lokaci kamar yana jiran kiran nasu lokacin ya dauka sai yaji muryan Jabbo a layin yana magana. Suka gaisa akai ya kwana biyu nan yake tambayanshi ko yaji sakonshi wurin jauro yace eh shinema dalilin kiran naka yanzu don ka kara muna bayani da bakinka. Yadda ya fadawa Alh jauro haka ya karanto masa shima yai shiru yana sauranren shi cikin tausaya masa sosai a fili sai bayan ya gamane yace dashi ina fatan kana saurarena kaji mezan fada maka. Ni a tunane da kuma abinda muka hango wanan mafalkin naka yana nunine ga danka daka watsar a cikin duniya ko zaka iya tunashi yanzu ? Idan baka manta ba tunda ka barshi ka dawo mambila ban tsamani ka taba tuna wanan yaron a rayuwanka kuma alhalin kasa dankane na cikin ka. Cak yaji kamar ana zare mashi numfashi lokaci guda hankalinshi yana kokarin gushewa a jikin shi a haka wayan ya fadi a hannunshi ba tare daya sani ba. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣1️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Daidai lokacin da nazo gittawa ta gefen shi sai gaji nayi ya zabura da karfi kamar wani abu yabi ta saman kanshi yasashi tashi firgice har saida na tsorata daga inda nake nakai kofa na tsaya ina kallonshi Ya dan kama wajge waige kafin ya mayar da kanshi kasa na dan lokaci can kuma ko ya tuna cewa ina wurin ne sai ya dago ya dan kalleni. Lafiya dai na tambayeshi ya girgiza min kai tare da fadin ba komai anyi sallah ne nace da dan saura lokaci sai naga ya mike ya shiga daki . Ruwa ya watsa ya dauro alwala ya fito ya tafi massalacin yayi sallah daga can ya wuce zuwa kasuwa ya karaso sayayyan su ya dawo . Ina daki don ni nasaba da zaman dakin idan ba wani abu ya fito dani waje ba lokacin ko yaushe zaka sameni a dakina zaune . Indana gane ya shiga kasuwa ledan da nagani dauke a hannunshi lokacin yasa na fahinci hakan wai ashe tsaraba ya sayo da zamu kaiwa kannena a gida. Saida ya fara cin abinci yake fadin anjima saiki shirya muje gidan mu gaidasu kafin intafi don in tafi zuwan zai zama maki matsala kuma. OK yau din zamu tafi ke nan na fada ehmana ko zaki iya hawa mashin din garba zuwa ya tambaya yana kallona don kinga yau din idan mun tafi tare nima sai in samu in masu barka ai. Hakan nada kyau kuma zanji dadin hakan mashi kuma me zai hanani hawa tunda sunsan ba mota muke dashi ba dama ba kunya a cikon hakan ai. Nasan ke yanzu baki jin kunyar hakan gaskiya amma ummah ba zataji dadin ganin mu haka ba ai ita ya fada a cikin wani irim murya mara dadi nace baka ko fahinci ummah ba har yanzu gaskiya. Zahra irin wanan dalilin yasa kikaga ina jajircewa ga karatun nan don mu samu abin rike kammu nan gaba dana iyalin mu masu zuwa don kada ki fito daban a cikin yan uwa. Ka daina irin wanan tunanen don Allah Allah fa bai manta damu ba master ko yaushe kaga bawa a wani hali yana sane da rayuwanshi ko a hakan mungode ai in anfimu mu kuma munfi wasu ai. Hakanane wallahi irin wanan halaiyar naki zara ke kara kwantar min da hankalina da ace ni wanine zahra ba abinda zai hana banyi sharia da mahaifina ba don a yanzu shidin wanine a cikin kasan nan. Wananne rana na farko daya sako min zancen mahaifinshi a hiran mu duk zamana a gidansu dan haka da sauri nace don me zakayi sharia dashi kaiko ? Don an tabo min inda ke min kaikayi saboda na kasa gane zancen mahaifin nasa gaba daya har nakanyi konkwanto ince waiko dai zancen mutane akansa gaskiyane wani lokaci. Sai naga ya girgiza kai kaiwa cikin takaici ba tare da yace min komai ba a lokacin yaci gaba da cin abincin shi yana tunane a zuciyarshi lokacin. Nima dai tunanen nakeyi na cewan da yayi mahaifin nasa wanine yanzu a kasan nan don me ya fita batun danshi mutum kamar Ahmed ace baya tare da mahaifin shi. Wai a ina matsalan takene nasan dai matsalan ba babba bane don da babbane yadda ake fada Abba ba zai yarda ya aura mashi niba haka duk da naji su mommy na fadin ba haka a banza Abba ya daura min aure da Ahmed din ba ai . Akwai shige da ficen da wasu bangare sukayi aka fitar mai da hankali don a tozarta ummah dani a idon mutane koma meye nidai nasan ina son mijina sosai. Muna idar da sallah magariba muka fito cikin shirin mu na daiji yanacewa Dije zai kaini gida mu gaidasu bai fada masu yar uwata ta haihu ba don haka nima naja bakina nayi shiru. Har zamu fita naji yace yar uwantace ta haihu zamuje barka Dije ke fadin madalla karuwa aka samu ashe to muna masu barka ita kuma inna sai cewa tayi. Kaji mata masu biyan bashi ba akawo a cinye a juye a masai ba kullun mutum na kiwo ana zama kamar bata kiwo a gida ko dabbobi keci haka ai suna biyan maishi. Nagane nufin ta sosai amma ban nuna hakan ba don naji Dije tace aikowa yaci bashi da niyar biya yake dauka Allah ya horewa kowa ya biya da hannunshi sai naji ya lalubu hannuna alaman mu tafi. Mukai masu sai mundawo muka fice daga gidan yana jaye da mashin dinshi da yake shigowa da ita har cikin gida saboda tsaro. In kuma dare tayi zai jawota zuwa part din mu ya tura cikin kitchen din mu a kulle idan kuma zai tafi school dakin Dije yake ajewa duk saboda tsaro. Ya tada mashin din na hau yafara tafiya sai naji yace irin wanan halin na inna nadaga cikin abinda yasa nake son barin gidan nan zahra duk abinda ya faru da ita kwanaki bata daddara ba har yanzu. Wai kwanaki kinsa uwar garke ta taba ita kuma tayi mata irin waibuwan su na dabbobi amma har yanzu baisa inna ta daddaraba ga halin ta ji wanan maganan da take fada yanzu don Allah . Me uwar garke tayi mata na tambayeshi a gagauce kovya mantane ya shiga labarta min abinda malamin da aka kaishi wurinshi ya fadamasu. Ai dabba taiwa rashin mutumci wanan uwargarken akuyan namu tunda kinsan in dabbata kosa tana da waibuwa akace shine nan ta rikide ta bata tsoro a dakin tunda bata tausaya mata ba. Daga bayan mashi nace what da dan karfi sai lokacin yagane katobaran da yafarayi yace ke bafa wai ita din aljanna bace ko wani abu ita din a,a wani lokacine dai sai aljannu su shiga jikinsu su yiwa mutane abinda zai basu tsoro idan sunga ba daidai ba sai su tsorata mutum shi nake nufi. Ai bansan da cewa tsoro yasa nayi mai wani danka ba a lokacin daga baya inda nake zaune nayi shiru yana magana banma jishi ba son tunanen da makeyi a lokacin. Zahra fa ya ambata da dan karfi firgigit na amsa mai yace ina hankalin ki yaje kuma ina magana kefa kin faye tsoro wallahi wanan maganan ina abin tsoro a cikin sa kuma ? Ba zan kara kaiwa dabbobin nan abinci ba ko wani abu ko inda suke ba zan kara kallo ba gaskiya sai naji ya kwashe da dariya yana fadin banda abinki ai kyautatawan da kike masu zaisa su ganeki su san kamshi ki da muryan ki ko wani lokaci. No a dai bari kawai kaima da kake kyautata masu baisa sun bar mahaifiyarka ba ai balle ni bakuwa a cikin ku dama idan ina gida naga rana yayi nakan kai masu ruwa in zuba masu abinci son naga Dije ke wahala dasu yasa nake hakan. Don Allah kici gaba duk na sani wallahi su kadai na gada daga kudin mahaifina daya barmin shiyasa kikaga dije na kulla min dasu yanzu kuma gaki kin karbeta zakice kin daina kuma princess ? Nifa tundaka fadi hakan tsoron su nake ji yanzu kuma gaskiya tunda mutum ba sanin ya masu laifi zaiyi ba kai ina ilimin ki ya shiga kike wanan maganan haka nimafa bawai na yarda da wanan maganan bane kawai dai abinda mutumin ya fada nake fada maki. Daidai lokacin muka kawo kofan gidan mu ya faka na sauka a hankali muka kwankwasa maigadi ya bude muna kofa muka shiga muna gaisawa dashi. Duk da yana ganin duhu a lokacin babu abindake fita bakinshi har cikin zuciyar shi sai kalman innalillahi baiyi aune ba yaji hawaye yana zubo mashi a fuskanshi lokaci guda. Tabbas yasa yana da yaron daya haifa da matarshi ta farko Rashida basulluba yar zamfara da sukai aure na saurayi da budurwa a lokacin da yabar gida a baya can da kurciyarshi. Ada can baya yana yawan tuna yaron yana kuma da sha,awa ya daukoshi ya dawo kusa dashi ya zaune dashi ya tashi a gabanshi amma sannu a hankali zancen yaron nasa gaba daya yafita a zuciyarshi. A baya yana tuna yaron amma sai yakanji kiyayyan yaron da uwarshi da tan uwanta ya ziyarci zuciyar shi a irin hakane har yaji kwata kwata yaron ya fita a zuciyashin baki daya. Shaf ya manta da zancen shi ga baki daya sai gashi lokaci guda a yan watanin nan ya fara mafalkin wanan yaron da baisan kowaye ba sai bai kawo cewa wanan dan nasa bane ruhinshi ke bibiyan shi a yanzu. Amma yau zancen abokan nasa ya tunasar masa da hakan ko yana raye ko yana mace yanzu Allahu ya alamu don baisan ta inda zai fara nemanshi ba yanzu. Tunda an yamusa garin a yanzu an maida ita jaha mai cin gashin kansa itama yasan a yanzu ba Gusau din da yasani bane a baya don zasu samu cigaban zamani. Kai anya kuwa yaron nan yana raye shekara ashirin da takwas amma har yanzu ba wanda ya waiwayi juna da yana raye yasan malam ladan nada wayayyen kai dolene zai nemishi akan yaron don ko lokacin bawai iyayyen Rashidan na ainihi suka bijirewa zuwanshi da itaba nan yan uwan haihuwan iyayyen ne suka kawo wanan matsalan. Duk da yasan yana son Rashidan a lokacin yadda yake ji a jikinshi don kiran da akaimai gida na asiri ba zai iya dakatar da tafiyan nasa ba a lokacin. Don kirane na gagauce a duk inda yake a lokacin dole sai ya dawo gida ko babu shiri kamar yadda lokaci guda suka turashi cikin duniya ba wanda yasan inda yake hakama wanan karon aka kirashi ya dawo gida ba shiri. Idonshi ya runtse a cikin takaici yana maijin zafin faruwan hakan a rayuwanshi why da abubuwa suke zo mashi a hakane cikin rayuwanshi kadai. Yasan ya dawo gida da niyar komawa ya dauko iyalinshi a lokacin amma sai abubuwa suka faru da yawa bayan dawowan nasa har yakai ya manta da zancensu a zuciyar shi. Oh lord ya fada a fili tareda furta Astangafurallah Allah na tuba ka yafemin kada ka kamani da wanan babban laifin dana aikata a rayuwana. Yasani iyayyen Rashida da yan uwanta ba wasu masu karfi bane a garin tallakawane tilis inba Allah yai masu wani budi daga baya bane irin haka dole ke nan yaron a yanzu yana can cikin wahalan rayuwa. Bayanshi yana nan da nasa iyalin a cikin daulan duniya da jin dadin rayuwan da bai musaltuwa a lokacin son shidin ba mutum bane mai tauye iyalinshi. Yanzu ina zai fara bullowa wanan matsalan da wani ido yanzu zai baiyana garesu yace yana neman dansa dan da baisan cinshi da shansa ba har ya rayu yakai wanan shekarun masu yawa haka ? Dolesu jauro zai nema a asirce kamar yadda yanzun ma suka tunatar dashi hakan asan yadda za a bullowa maganan da wuri kada ya mutu ya bar baya da kura kuma don yasan halin matarshi ba yarda zatayi da hakan ba shi yanzu ina zaikai wanan alhakin a rayuwan shi. Godiya da tasbihi ya shiga yi a zuciyan shi yana mai lumshe idanuwan shi kadai yasan yadda yake ji a zuciyanshi yasan alhakin hakan dole ya kamashi a wani bangaren rayuwa. Hjy Yabi ce ta shigo part din a lokacin jin motsin mutum yasashi dago kai ya kalli mai shigowa dakin a lokacin matarshi ya gani hakan yasa ya sauke kanshi kasa daga kallonta. Barka da hutawa yaji bakinta na fadi yau karo na farko azamansu kunuwanshi ya jiyo mai hakan a bakinta a ciki ya amsa mata ta samu wuri ta zauna tana mai kallon fuskanshi dake daure lokaci guda. Alh wai da wani matsalane ka canza gabadaya cikin yan kwanakin nan mu bamuji dadin kaba kai kanka bakaji dadin kanka ba kuma kaki fada muna abindake faruwa mu sani ? Lafiya nake haka dai naga shine daidai yanzu don naga kina kokari dake da diyanki ku maidani mace ke ki zamo miji a gareni yasa na daukarwa kaina matakin hakan shine kawai ya fada yana dago kai tare da kallonta. May ya kawo wanan zance kuma ana zaune kalau zaka fadi haka a cikin mu waya nuna maka cewa baka a matsayin ka na ubangidan nan yamzu ? Nina gani na fahinci hakan don haka nake shirin daukam matakin daya dace dani a yanzu wanda shine daidai gareni gako wani magidanci kuma. Gaban hjy yabine yake wani irin faduwa don abinda take tunane shidin take ganin ya faru a lokacin hakan na nufi duk wani shiri na sihiri da kulli da sukai mai suka daureshi abin ya karye a yanzu haka ke nufi. Cikin karfin hali irin na hamshakan mata tace dashi kai Alh wanan zance ai bai kamata a bakin ka wani power naka zan dauka ko yaran nan su bani bayan kowa yasan a karkashim innuwan ka muke rayuwa a gidan nan. Idan ma Baku sank ba said Ku fara sank son Abubakar din da kuka sank a baya bashi bane yanzu kuke kallo wanda kuka mayar dashi da banza duk days a wurin Ku. Shiru tayi tana Dan kakaro murmushin dole a fuskanta don tunanen ta ya wuce abinda takeji a gareshi yanzu dole wani aikinsu na baya ya samu matsala a wani bangaren . Inko haka tasan akwai aiki a gareta babba yanzu don't yaushe zata iya tuna wani abinda akai mashi a baya ga kuma hjy Korau uwar rikon nasu sun samu matsala yanzu da ita akan yayanta. Zakace ba haihuwa akayi ba a lokacin don't yadda naji gidan shiru koda yake darene a lokacin watakila kowa ya nufi gidansa sai kuma gone su dawo ga yadda nasan aal,adan yan uwan my ko garin mu In an haihu kai maigida ka shiga uku don yawancin yan uwa a nan suke tarewa kullun suna gidan sai dare za a watse said bayan suna kafa ya dauke. Shine abinda ya bani mamaki a was a wanan karon data kofa muka tsaya muna sallama kusa sau ukku ba a amsa muna ba kallonshi nayi ganin haka yasashi daga muryanshi da karfi ya kwada sallama a daidai lokacin aka bude kofa. Mama hafsice zata fito tsci karo damu tsaye a kofan dakin cikin mamaki ta amsa muna sallaman tana fadin ashe bakine daga can ciki naji mur I an mama tana tambayanta da su wayene a kofan ? Nice mama nayi saurin bata amsa kafin mama hafsi din ta bata amsa ta bude muka shiga au Zahrace ashe yanzu like tafe aina dauka bakiji haihuwa ba ma son ban ganki ba ? Naji mama dazun nan ummah takirani tana fada min anty Aisha ta haihu barkan mu da arziki ubangiji Allah ya rays muna bisa kan sunna amin. Nafada freely da murmushi a fuskana tace amin gaba daya hankalinta na kaina tana kallona daga samana har zuwa kasana lokaci guda nikuma na fahinci hakan. Nasan ba komai take kallo ba sai shigana na lokacin duk da ba laifi amma ita taga kasawa a hakan dama shi take son gani a gareni don' komai daya shafeni baya burgeta ita. Ki shiga suna ciki tare da hjy tsohowa cewa kakan mu sai nace a cikin kunya tare muke dashi yana kofa yazo yai maku barka shima OK tare da mijin naki kike ashe ? To kije ki shigo dashi ciki mana ta fada a cikin izza da isa iron nata na mike na fita ta bini da wani kallo mai kama da harara tana jan tsoki tare da kawar da kai gefe daya. Nayi masa iso da mu shiga daga ciki na juya zan shige naji ya dan jawoni na juyo kudi ya danka min bansan ko san ko nawa bane nayi godiya yace No da sauri. Ina gaba yana biye dani a bayana zuwa ciki yayi sallama suka amsa mai su ukune zaune a falon lokacin har kasa yakai ya gaidasu kafin ya fara masu barka da karuwan da aka samu din. Rakiya kira masu hjy nan su gaisa ta fada a gadarance don mama badai magana a gadara ba kan balle ta samu wurin yi a yanzu. Jin hakan yasa nasan ba sai mun shiga ciki ba kenan a nan zasu zo mu gaisa dasu son azato har maijegon din amma sai naga hjy ta fito ita kadai dakin itama saida ta jima ta ja muna rai tabarmu a zaune shiru a falon kafin can ta fito tana Dan dingisawa irin na manyanta. Su waye ke neman ta fada a gyatsire tana kaiwa saman kujeran farko dake falon bayanta kalle mu gata nan takwarankice ita da mijinta sukazo barka mama ta fada har lokacin tana mike a saman dogon kujera da waya a hannunta. Waye takwaran nawa ta fada kamar bata shedani ba tana wani gimtse fuska a cikin daurewa mama tace gata maisunan kicefa ta nan gidan. Yanzun taga daman zuwa ita issasa duk yan uwa dake nuna farinciki sunzo sun tafi wani iri naji a lokacin, bansan lokacin da nace muma ai farin cikin mukazo nunawa kedai hjy duk da kin dade bakiga mutum ba sai kin yaba masa magana son ranki. A,a makka kikaje karshen dadewa ina kina cikin garin nan dai karshen dadewa unguwar sullubawa da kika zabi zama. Sai naga mama ta kalloni ban fasa maganan ba naci gaba da fadin yanzu da naji din bagashi munzo tun ba,a kwana ba ? Ke kada ki shiga min ido ana magana kinayi har wani aure kikayi na gwadawa tsara da kike ganin wuyan ki yakai yanzu da zaki fadawa mutane magana yadda kike so . Tashi muje ya fada a hankali daga bayana inda yake zaune din itako taci gaba da fadin masu manda da uhumm basu rawan kan aure. Naji zafi naji ciwo a raina amma saina dake INA fadin in auren banzane kije kiyi mana ai naggidan ai zawarawan fake sonki had yanzu na mike da zuman shiga dakin naji mama Rakiya na fadin Aishan ko ta samu barci fa. OK in ta tashi a gaida mun ita muna mata barka da sauka lafiya ya mike yace mama zamu tafi Allah ya raya muna na mikawa mama rakiya kudin daya bayar abawa jaririya nace ga wanan inji shi asaiwa jaririya kwali. Kai haba dai kana fama da kanka da iyali cikin Dan kunya yace ba komai mama ayi hakkuri dashi son Allah to an gode ta fada nayi mask saida safe muka fito zuwa part din mu. Nan ma bamu dade ba min gaida ummah ta tambayemu mutanen gida na barsu tana kara mashi nasiha na shiga wurin kannena har sunyi barci a lokacin. Mukai mata sallah muka fito bar muka hau mashin din my banji yayi magana ba a lokacin zuwa gida don haka nasan ranshine ya baci sosai nima nayi shiru. ZAINAB IDRIS MAKAWA[30/04 8:14 AM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣2️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Zahra kiyi hakkuri don Allah nasan duk nina ja maki wanan abin da yan uwanki ke maki don da ace bani kike aure a yanzu ba wani can hamshaki nasan da dole sunayi dake. Amma yanzu aurena yasa duk suna ganin ke ba kowa bace a cikinsu yanzu don ban taba zaton har hjy da girmanta zata iya fadin wanan maganan haka a gabana ba sai gashi a yau ta fada naji. Uhumm ka dauka donkane take wanan maganan wai itafa hjy haka take ga duk wani dan dakin mu duk sanda muka hadu ba a kwashewa lafiya da ita saita yaba muna magana. Ni na saba da irin wanan halin nata don ba yau ta fara nuna min hakan tun ina gaban ummah haka muke kwasa da ita dama. Amma duk da haka na yanzu yafi dukda bansan nada din ba yadda kuken sai nake ganin kamar don kina aurena a yanzu ina fakiri hakan murmushi kawai nayi ba tare da nayi magana ba shima bai sake fadin komai ba lokacin. Munkai bakin wani shago ya tsayar da mashin din yana fadin bari na dan shiga in fito ya sauka saman mashin din zuwa cikin shagon. Yadan jima ya fito dauke da ledoji guda biyu ya miko min na karba ya hau mashin din yana fadin kayan teane a ciki naga wanan sun kusa karewa kuma zan dade wanan karon ban dawo ba gashi teane abincin ki ke. Na karba har lokacin banyi magana ba don raina ya gama baci da abinda hjy tayi min a lokacin don koba komai ya kamata ta raga min tunda muna tare ai. Washegari sammako yayi yabar garin zuwa zaria don haka danayi barcina na tashi na fara gyaran dakina daduk part dina ina tsaka ga aikinne na fara jin kukan dabbobin har yana shiga raina. Gashi nayi alkawarin ba zan sake zagawa baya inda suke daure ba don na tsorace da lamarinsu sosai gaskiya don hakane na kyale ban zaga inga ko kukan me sukeyi ba. Kukan yayi yawa don haka nayi tunanen yunwa sukeji gashi da alama ba wanda ya damu da kukan nasu lokacin haka kuma nayi tunanen ina Dije take don tana da kokari dasu gaskiya. Kamar wace akaba umurnin tashi haka naga na tashi na nufi wajensu kai tsaye tun daga nisa na hangosu tsatsaye sai kuka sukeyi. Suna ganina duk suka maida hankalinsu gareni lokaci guda basu da komai na abinci wurin don hakane na dauki tsitsiyan gyaran wurin a karo na farko na fara share wurin a tsorace. Na koma part dina na debo masu ruwa don ni baya tafiya ba wadatani da ruwa ba sai ya cika min komai nawa na zuba ruwa yadda zai wadataceni zuwa wani lokaci. Na debo na dawo ina zuba masu naji muryan Dije a bayana tana fadin yauwa yar albarka yanzun nake fada da yaran banzan nan su taso su duba minsu sunki zuwa shine na lalabo nazo in duba . Tun safe ina daki kwance bana jin dadin jikin nan nawa sannu nayi mata tare da tambayanta meke damunta lokacin tace jikintane ke ciwo alaman zazzabi a jkkin nata dai. Abincinsu dake cikin buhu na jawo na zuba masu banyi aune ba saiji nayi a bayana kamar za a kasheni ashe uwar garkene daga inda take ta sako min kahonta ajiki tana dona kanta jikina. Bansan lokacin dana sake sauran abincin ba ya zube kasa na kwasa da gudu zuwa wurin Dije ina haki don na tsorata da hakan. Lah akuyan kike tsoro kuma diyar nan me akuya zatai maki kuma ta fada tana karasawa zuwa wurin dana fito ta duka tana kwashe abinda ya zube din . Aike amarya godiya take maki da hakan idan dabba taji dadi hakan takewa mutum ta shige a jikinshi shine godiyansu ai sai kuma ta koma fadin yaudai angon namu ya tafi. Allah ya tsare muna shi ya kare yanzu kan ai yayi nisa ga tafiya da yardan Allah ta fada duk hankalina nakan wanan bakar akuyan banyi aune ba naji ta saki wani irin kuka lokaci guda saida na kara kaduwa a hankali na sulale nabar wurin a tsorace da ita. Shigowan ta falon bai hanashi wayan da yakeyi din ba wanan karon bai kuma fasa fasin abinda yake magana a kai ba don ta shigo falon lokacin saici gaba da fadin da yayi. Dane na cikina shekara ashirin da bakwai zuwa takwas ke nan yanzu rabona dashi a nan cikin zamfara suke indai ba barin garin sukayi bayana kai bama inda zasu don kowa nasu yana garin. Gabatane yayi wani irin mugun faduwa lokaci guda zancen da bata taba kawowa kusa ba ke nan a ranta sai gashi taji yana waya akan hakan don haka take duk wani annurin jikinta ya gushe lokaci guda. Karfi hali tayi ta zauna har zuwa lokacin da ya gama sauraren abinda mai wayan ke fada masa a lokacin don ba jinsu takeyi ba daga inda take zaune din ba. Nagode Alh ina sauraren ka insha Allahu zan kara jira inji inda zancen ya kwana don Allah aimin kokarin hakan ina cikin wani hali kan wanan zancen a yanzu. Nan kan ta kasa hakuri ta danne zuciyarta don saida ta kalloshi a cikin wani irin razana ya kashe wayan yana dorawa saman dan karamin table din gabanshi tare da dago kai ya kalleta . Alh wani zancen naji kanayi yanzu ta fada daidai lokacin da yake kawar da kai daga kallonta lokacin hakan yasa yayi wani irin juyowa a ciki mamaki ya jefa mata wani irin kallo lokaci guda kafin yace. Meya shafeki da wayana yanzu ko dama kin zauna ki sauri abinda nake fadane wai inma son ki sani kikeyi to ina zance akan dana Ahmed mai sunan baba dana haifa da matana ta farko a zamfarane. Zubur ta mike tare da nunashi ido rufe tana fadin wana zancen ma karyane wallahi dan da ka samo a cikin duniya kabaro shi can yanzu zakace zaka daukoshi a matsayin dan cikin ka kuma ? Ohh dama haka kuka dauka shine zatonku bata hanyar sunna na haifeshi ba shine dalilin watsar dashi danayi a rayuwana kome inma zatonku ke nan ku jaye don dane na halas kamar ko wani da a cikin gidan nan shima. Kaika san wanan zancen don duniya bata sheda hakan ba gareku don haka ina da ja akan wanan zance nida yayana kan hakan ta watsa mai wani irin kallo ta nufi hanyar fita daga falon a fusace. Tsuki yaja ya bita da kallo shima ya mike a fusace ya fito daga falon ko kallon abincin data aje mai baiyi ba a lokacin driver shi na ganinsa ya taso da sauri ya bude mota suka shiga sauran motan ma suka biyosu a baya lokaci guda. Bai tsaya ko ina ba sai airport inda jirginsu zai tashi zuwa adamawa daga can zaibi motan dake jiranshi a can zuwa mambila garinsu na haihuwa. Hjy kuwa tana fita dakinta ta nufa ta figi waya tanayi da yarta a cikin kuka take labarta mata abinda ya faru tsakanin su hankali tashe. Saida yar nata ta gama saurarenta ta katseta da fadin ke kam yabi baki da wayau wallahi kin fa san da zancen nan a baya. Don me yanzu zaki nuna hakan don da daya ya shigo cikin ku yanzu me zai fiku dashi ko me zai kaiku a rayuwa yaron dama ya rayu a cikin talauci da tsiya yabi in kin kwantar da hankalin ki aisai yadda kikayi dashi dagashi har uban nasa. Dama na fada maku wanan ranan yana tafe ki shirya mashi kikace a,a keda hjy aikun gama da wanan matsalan ba zaisake wawayen yaron nasaba a rayuwanshi yanzu gashi ba aje ko ina ba ya fara wanan zancen. Don Allah Nkki ki bar wanan zancen yazu bashi bane a gabana mafita nake duba a yanzu ta fadawa yar uwanta cikin zafin rai taci gaba da fadin na kulla Nkki baki san zafin hakan ba ka hada dan uba da diyanka yafi komai muni a rayuwa. Nkki din tace ina zan sani nida da guda na taba haihuwa a duniya ai ba zansa hakan ba yanzu tunda da yan uba na samu ubanshi. Yanzun dai ki nuna masa kinyi kuskure a fili inyaso daga baya in mun gama tunane mayi wanan maganan mu nemi mafita jin hakan ya dan kwantar mata da hankalinta ta mike zuwa part din mijin nata. Bayan fitan ashi daga gidan da kamar da minti ashirin ta shiga ta samu baya ciki asalima an rufe kofan daga baya duban inda abinci yake aje tayi. Yadda aka jera mai ko cibi bai taba ba daga ciki hakana ya barshi ya tafi hakan yasata dan runtse idonta kadan tayi tana jin wani irin daci a zuciyanta kamar kafafuwanta ba zasu dauki jikinta ba lokacin. Ba komai takewa takaici ba sai irin kudin data bayar aka kashe don ketarawa cameron wurin karbo maganin datayi amfani dashi a girkin yanzu duk ya tashi a banza ke nan gareta don ko sau daya tunda ta fara amfani da maganin tana kula ko ruwan gidan ya daina sha yanzu balle abincinsu na gidan. Ya isa lafiya sai karfe hudu da rabi ya samu kiran gida yaji lafiyansu inda layin zahra din ya kira a lokacin don wayan inna yana da wuya ta dauka idan an kira layin. Daidai lokacin nayi wanka na saka dogon riga a jikina sai hula dana kafa a kaina na hada cornflake ina sha ina zaune ina tatara takarduna da nake bukata wanan zangon. Naji wayata yana ringing daga gefena nakai hannuna dauka bakon lamban kasan wajene naji tsoro da farko kamar ba zan dauka ba na danna ina fadin Assalamu Alaikum. Naji an amsa min da amsa na musulunci a lokacin hankali ya dan kwanta naji maishi na fadin ko yana magana da zahra mayanace zamfara state ? Na amsa da eh nice naso sheda mai maganan a lokacin amma na kasa gane inda na sanshi namijine kuma nasan wanan muryan a baya gaskiya. Kina magana da brother din ki BISI Abdulbasti dana nan US ko kin tuna da mai sunan ya fada cikin zolaya sai yai shiru. Aiko bai rufe baki ba na dan sake ihu tare da fadin lah kaine kana ina haka duk dadewan nan bamu kara jin kaba kuma ? Yace ba kun koreni Naija ba kedasu Mum nace kizo mu gudu muyi aure kinki bina lokacin da sauri na tareshi da fadin haba dai brother in ace ciki daya muka fito dakai nayi haka yaya zakaji ? Yace to meye tunda kinbi masoyinkine bazanji komai ba saidai in maku fatan alheri a duk inda kuke nace yare hoo a zuciyana wani yaren duk da musuluncinsu sai sin hada da al,ada mai kama da kafirci. Amma kasan addinin mu da yaren mu bai yarda da hakan ba garemu don me ni zan ba iyayyena da yan uwana kunya a garin mu saboda namiji ? Yace hakan dana sani yasa nabarki ai badon naso ba don lokacin inada hanyoyin da zan iya saceki cikinsu din amma sai kwanan nan mummy ke fada min wai kunyi aure keda sisters dinki. Ke kin auri wani tallaka bawa Allah kika zaba akaina sam baji dadin yadda take fada min yanayin da kike ciki ba tana jin dadin hakan. Wanan abin ya bata min rai sosai wallahi don nasan yadda kike da step mother din ki Alajah komai zata iya akanki don hakane yanzu na kiraki naji wani taimako zan iyayiw rayuwan ki a yanzu. Ke zan taimaka ko mijinki zan taimakawa ya samu abin rikeki yanzu ke nake saurare naji amsan da zaki bani da fatan kuma shi mijin naki yayi karatun gaba da secondary ? Shiru nayi ina sauraren shi don na rasa amsan da zan bashi saida yace kina tare dani kuwa nace ina jinka duk a cikin harshen turanci muke magana dashi lokacin. Yace wa kika zaba a cikkn ku nace idan zaka taimaka min ka taimaki mijina don ya fini bukata yanzu yace good nima tunanen da nayi ke nan da farko amma kuma sai nazo nayi tunanen kanku hausawa don mazan ku basu da rikon amana ko kadan . Yana iya cewa zai rabu dake wata rana idan ya samu wata kinga ya kwaremu a nan ke nan don haka naga gara ke ki samu din don daman mutum daya nake dashi yanzu kuma na tambaya ance har yanzu karatu kikeyi ke. No ka bashi banda matsala ga hakan idan ya samu kamar nice na samu ai don zai tallafa min yadda ya kama daidai gwargwado don ko yanzu yana kokarin shi dani ai. Ok alama dai ya nuna kina matukar son mijin nan naki ba laifi zan turo maki da yadda zaku turo da takardunku saidai bana son wani ya taba sanin cewa nine na taimaka maku da wanan aikin understand nace nagode sai naji ya kashe wayanshi a lokacin bai kara fadin wani magana ba kuma. Kallon wayan nayi na runtse idanuna gabana sai faduwa yakeyi sosai ina kuma tunanen wani irin aiki bisi din ya samu yanzu da har yake ikirarin taimakawa wani dashi. Sai kuma na koma fadin ni yanzu ta yaya zan fitowa Master da wanan zancen me zan fada mashi alakata da Bisi idan zancen hakan ya taso a tsakanjn gashi kuma damace muka samu a hakan kada ya wuce mu duk da bansan ko wani irin aiki bane dai. Amma zan gwada mai magana don haka na fara dan tsara yadda zan shirya mai zancen ko kadan banzan taba furta mashi zancen cewa Bisi din yaso aurena ba a cikin maganan. Zan dai nuna mashi cewa dan abokin Abbane da muke mutunci dasu yaji labarin baya aiki yake son ya taimaka muna haka dai na zauna na tsara yadda zan fada mai koda yayi min tambaya mai zurfi kafin na dawo ga tunanen mommy Bisi data fada mai tana jin dadi. Watau hakan ya nuna mama tana jin dadin halin danike ciki ke nan to ai ba wani zunubi na aikata ba da har Allah ya jarabeni da auren master din na tambayi kaina. Ina cikin wanan tunanen ne kiran master din ya shigo a waya na dauka muka gaisa nayi mai ya hanya yace Alhamdullahi ya isa lafiya har sun fito daga lacturen ranan ai. Ya tambayi lafiyan iyayyen shi nace kowa lafiya sai Dijece bayan tafiyan ka take fama da zazzabi yanzun ma nake shirin zuwa in gaida ita in tambaye abinda zataci in girka muna. Da sauri naji ya tambaya badai sosai bane jikin ko nace da sauki gaskiya don har ta fito dazun da rana yanzun daine ban kara lekata ba yanzun nake shirin zuwa to idan kinje son Allah ki min flashing zanyi magana da ita. Nace to naji ya kashe wayan lokaci guda ba tare da munkai ga yin maganan ba saidai kuma zancen ya tsaya min a raina sosai ina tunane har yanzu kan in fada ko kuma in kyalene. Ya samu abokan nasa su uku dama wasu abokan arziki nasa duk sunzo tariyanshi a lokacin ba bata lokaci suka dauki hanyar mambila suna isa garin hjy yabi wace yarta ta bata shawara kan . A yanzu kuka ko bacin rai ba nata bane ta sake jiki ta nuna mashi cewa tayi kuskure a baya ta nuna ba komai don haka ta daga waya ta kira layinshi. Baiki dauka ba ya dauka take fadin kana ina ne haka ko abinci bakaci ba kafita ba bai tsaya jin komai ba shima ya bata amsa kalar makircinta da fadin ina mambila yanzu. Baki sake take fadi a rude mambila Alh mambila ka tafi banda labari nan hankalinta ya kara tashi don gani take idan yaje mambila ba tare da itaba dayan kishiyar nata zata samu dama a gareta ke nan. Asalima itace ke shirya masu tafiya duk lokcin da bukatan zuwa ya taso masu garin nasu sai gashi yau shida kanshi ya tafi ba tare daya sanar mata bama. Nan hankalinta ya tashi maimakon lalashin data kirashi tayi mai kamar yadda yarta ta bata shawara sai gata tana kokarin fada mai bakar magana a lokacin. Rabu da irin matan nan da suke mulki da gadara da isa idan abu ya kwace masu suna shitin zama powerles a wurin miji lokaci daya sukeyi kamar sun zare kan miji. Hakane yazu yake shirin faruwa da ita don gaba daya sai take ganin kamar duniya ta kita a lokacin ita kadai ta manta irin mulkin da isan da take shimfidawa a baya gareshi. Yanzu Allah ya fara kwato shi ya fara samun walwala daga daurin boyen datayi mai wanda dama baya tabba ga bawa idan ba rai ya kare ba gareshi. Daga bangareshi kuwa amsa ya bata da fadin banda niyar saikin sanda zanzo yau don na fara gano me kike nufi dani yanzu ya kashe wayan ya barta a cikin mamakinshi lokacin. Ranan kan zarewa tayi gaba daya sai fama kiraye kirayen waya takeyi hankali tashe duk wanda ta kira sai hannkuri suke bata kan tabishi sannu in ma asiri akai mai ba inda zaikai. Wasu kuma don daukan alhaki sai su danganta abinda fadin mariyace kishiyarta tayi wani aiki a kansu yanzu da yaci don itama aiba zata zauna ta zuba maki ido ba dama. Jin irin hakan ya kara tayar mata da hankali sosai lokaci guda duk ta fita hankalinta har zazzabi mai karfi ya rufeta nan yarta babban ta fara fada da ita tana fadin . Akan daddy mummy kike son halaka kanki ki manta dashi mana yadda shima ya nuna kodake koba ke a yanzu zaiyi rayuwa . Jin hakan yasa ta dago kai tana fadin kina da hankali kuwa daddy zakice mu kyale duk wani abinda muke takama dashi da karfin wa muke duk abinda mukeyi a garin nan yanzu. Don suwa nake wanan haukan haka ba duk a kanku bane nake wanan wahalan kina ganin idan ya dauko wanan shege dan nashi ba zai mayar da hankalinshi bane a kansa ya kyale mu. Ko kuma yayi kokarin yaga ya mayar dashi wani abu yanzu kamar ku duk komai ma zai iya faruwane akai wanan ne damuwana don ko banza kinsa yana yawan complain cewa yasir baya jin maganan shi. Shiru yar nata tayi tana saurarenta tare da nazarin abinda uwar nata ke fadi kafin ta bude baki tace duk da haka mummy ki nuna masa rashin damuwan ki da hakan zaifi sauki. ZAINAB IDRIS MAKAWA [01/05 1:05 PM] Ummu Ammar: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣3️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Na samu taji dama tana zaune ta idar da sallah nagaida ita tare da tambayanta karfin jikin nata tare da kokatin nemanshi a layin wayan shi. Yana dauka na mika mata ta karba suka fara gaisawa dashi yake tambayanta karfin jiki naji tace dashi naji sauki ai dama bata fadama ba jikin nawa ai kullunne ni. Banji me yace mata ba sai tace zan mata magana idan jikin ya matsa min tayi mai godiya tare da adduan neman tsari agareshi ta miko min wayan na karba. Na mayar a kunnena yake fada min na fada mata idan jikin yakiya tayi maki magana kuje asibiti don Allah da ita ko ki kaita chemist abata magani nasan baki rasa kudi har in dawo ai ? Zamu anjima idan na gama girki su bata maganin daya dace yace shine daidai don haka zatayi ta fadin taji sauki amma jikin na nan. Sai kuma ya koma tambayan badai matsala komai ko bayan tafiyana nace ba komai wallahi saidai wani brother dina dake zaune USA yayi waya dazun yake fadin na hadoma shi civic din ka akwai wani aiki da zasu dauka na tsunci bakina yana fadin haka. Yaya Musa ko ya Jafar ya tambaya da sauri nace a,a brother Bisi na lagos dake can zaune makwabtan mune inda muka zauna a lagos muka zama kamar yan uwa dasu lokacin har yanzu kuma ana zumunci dasu sosai. Shine ya kira dazun yana fadin na turo takardun ka ko nawa saidai ni ban gama karatu ba a yanzu sai a fara turo naka idan suna complet sai naji yayi shiru na dan lokaci. Itako Dije dake gefen mu sai faman fadin take madallah madallah Allah abin godiya Allah maji rokon bawansa Allah mungodema. Kina dakin Dije har yanzu ke nan na amsa maida eh ok idan kin koma part din mu zamuyi magana sai ya kashe wayan nabi wayan da kallo don dama na zaci hakam tunda ban taba bashi labarin Bisi a cikin yan uwan mu ba. Dijeko sai fadi takeyi madallah wanan dan uwa naki Allah ya saka mai da alheri abinda yake nema na alheri Allah ya bashi na amsa da amin tare da fadin tuwo zan maki kici ko Dije ? Tace to tuwon naso tunda rana amma wa yanan makiyautan sunki girka min sai hanjin bature da suka sulala wai shine abincin gayanan na kasaci tundazun ma. Na kalli roban da suka zubo mata taliyan a ciki har ya fara bushewa gashi hankade da dan jajage kadan a sama nace zakisha shayi mai zafi yanzu in fara hada maki ? Tace idan na samu zansha tun kunun safene a cikina sai naji ta bani tausayi sosai naga harda sakacina a cikin barinta da yunwa tunda ina gidan nima ai da sauri na mike na hado mata shayi mai zafi da kauri da guntun bread din da mukai amfani dashi da safe. Na kawo mata nadan zauna na fifita mata saiga Asmau ta leko tana gani take fadin a a a yar tsohuwa dama ciwon kwadai kikeyi ashe shayi kika samu haka da kauri Dije. Shayi na samu wurin yar arzikin data san ciwona ba irin ku masu nema su kwace min ba sukayi ta musayan baki ina masu dariya. Ta tafi na bata tasha saiga zufa ya karyo mata a raina nace kila harda yunwa ke damun tsohuwarma lokacin nan na mike na fito ina mata sannu ina saka takalmana a kofa naji muryan inna na fadin. Mu ina zamu samu muna yar dangote a gida duk wani nema nasa yanzu ai can yake karewa wurinta yaushe zai tsaya bamu wani kayan shayi can yanzun ma kafin ya tafi da yaya ya hada muna abincin da zamuci ? Raina ya baci ranan na bayar da amsa nace ba diyar dangote nake ba amma yar babana nake shayi kuma ba a gidan nan na koyi shanshi ba da abina ya ganeni bama na wahala irin wanan ba. Don ko yaushe kaje gida mu zaka samu kayan shayi zube saman dining table don babu mai kula dashi ban karban kudin daki ko na hanashi ya sai maku abu amma inna kin dauka nice ke hanashi baki abinda kikeso gareshi. An fada ko bakiso na fada auren kine yake kokarin juya min baya a yanzu bani gane kan dana amma ke gidan ku ai yana kai masu don a yabeshi. Kadin nayi magana naji muryan Dije na fadin ke kan Rashida kinji kunya tun yar nan bata baki amsa har yau an wayi gari ta gaji da halinki takai ga baki amsa daidai dake. Dama ke zaton ki shi dan naki yana iya daukan duk lalurantane kome ki rabu da So sone kawai ke aikinsa nan amma ko kallon yar nan kikayi kinsa ba kalan danki bane ita. Sai kuma ta juyo gareni tana fadin yi tafiyan ki ki kyalesu da ita mara tausayin wace taje ta fada masu din dan kin tausaya min kin hado min ruwan zafi nasha naji karfin jikina Allah ne maganin su. Marasa godiyan Allah kawai in kina da kunya ke har kyayi wanan maganan don ta taimaki uwarki ina zaki san ta taimakeni kina daki da diyan ki tun safe kuma shewa zan mutu ku kwashi ganima. Nikan ganin abin zai rikice masu naja kafana na koma part dina cike da bacin rai na barsu ina jin hayaniyarsu daga part dina ina mamakin hali na inna da zata tsaya tana sa,insa da mahaifiyarta haka. Yanzu nagane da danta be kula al,amarinta ashe yasan halin abinshi har ina ganin laifin farkon shigowana gidan sai yanzu na fahinci inna irin mutanen nan ne da basu danne zuciyarsu subar abu a cikin su komai kankantanshi. Hakan yasa na manta da wayana dake kuryan daki ashe yayi ta kirana ban sani ba saidana gama aiki na dauko waya naga six misscall din shi a wayan. Ban kirashi ba don raina yana bace sai gashi ya kira banyi saurin daukan wayan ba saida ya kusa katsewa na daga murya ciki ciki nake amsa mashi. Naji yana tambayana kina inane waya nata rinngin baki daga ba ina kitchen na bashi amsa a dakile yace banace inkin dawo part din mu zamuyi magana ba na sake fadin aigani yanzu. Jin hakan yasashi fadin wai meke damunkine princess ina magana kina bani amsa wani iri ba yadda kika sababa sai naki yin magana a lokacin. Da sauri yace min ko wani abu ya farune kuma nace gaskiya nagaji da irin yadda inna ke min don kawai na hadawa Dije tea shine zai zama wani magana har tace aurena dakai yasa yanzun baka kulawa kana kwasan kudin ka kana kashewa a kaina ni har, , , , , Cool down my dear ba sai kin kai karshe ba don nasan kina hakkuri da zancen inna dama yau daine tayi maki fiye da kullun don Allah zahra ki kara hakkuri da inna tunda kinsan halinta. Naji nace amma kawai don Asmau ta fada mata magana sai ta dinga zuba min arashi kamar sa,anta nake mahaifiyarta fa na taimakawa. Kin gani ba nan zaki gane abinda nake fadi da farko kina fada kina ganin laifina nace kai dantane ai dole ka bita ko yaya halinta yake . Wai Asmau bari yar kam uban nan da nadawo zasu koma gidan dagin ubansu su zauna na gaji nagaji wallahi da yan iskan yaran nan dako sharan gida basu iyawa saici da tsegumi. Ka hada takardun ne na katseshi da fadi naji yaja tsuki yace barin loda kudi na sake kiranki ya kashe wayan a cikin takaici. Nima na jefa wayan gefena inna son zuwa in duba tsohuwar da jiki saidai kuma takaici ya hana inje part din nasu don nasan inna na nan sun baza tabarma da diyanta a lokacin. Sallama naji daga kofa na amsa Aishan shice ta shigo wurina a cikin rashin sakin fuska na amsa mata ta shigo tana fadin ashe baki barci ba na dauka harkin kwanta ai. Nace ban kwanta ba Aisha ta zauna tayi shiru na dan lokaci kafin tace Anty Zahra banji dadin abinda ya faru tsakanin ku da inna ba dazun. Duk Asmau ce ta kawo zancen nan duk dai bata dauka itama zancen zaiyi tsawo haka ba don ta shigone tanawa Dije sheri shine inna ta karbe maganan ta juyeshi ya zama haka. Don Allah kiyi hakkuri kin saba da halin inna ai yanzu kibar tankawa don Allah kada ajiku da ita nasan idan yaya yaji hakan ba zai masa dadi ba. Kinga ni yanzu na gane tana kallo ko yanzu na shigo nan din don ba zata rabamu ba muna gida daya kina muna alherin da zakiwa kannen ki don haka kika daukemu muma. Asmauce ta shigo itama tana fadin nikan na wuto wai innace ke kwala min kira na dawo naki matan yaya kallo zaki kuna muna a waya muyi dama don yaya na nan ne bamu zuwa. Mamakin halinsu naji nikan na jawo wayan na kuna masu wani film din tan Philippines da muke kallon season film tana fadin mun wuce nan ai yana kiran wayan. Hakan bai hanasu yin surutunsu ba yace keda suwaye a dakin nace su Aisha ne ya kunduma zaki dame sukazoyi yan kaza uba ? Kasa kudin ke nan na fada na kawar da zancen a lokacin yace eh yanzu na sayi a banki kin saka loudspeaker ne ko kuwa nace ban saka ba yace tambaya dama zanyi yaya akayi guy din nan zai bamu aiki. Kai tsaye nace idan zancen bai kwanta maka bane a barshi don Allah ni j nagama zan nemeshi yabani tunda niya sani yace haka zakice min nace naga kana son fassaramin zancen ne da wani manufa banji yayi magana ba ya kashe wayan. Na kunna masu na mike ina fadin zan dubo Dije in gaida ita da jiki suka amsa da sai kin dawo nan na fita na barsu zaune suna kallo can na iske inna tayi bakin mata masu zuwa sayen kayanta. Na shiga wurin Dije muka gaisa na samu tana cin abinci lokacin yasa na dan jata da hira tanaci muna taba hira tana ban hakkuri kan abindaya faru nace ai ya wuce yanzun ma su Aisha na wurina na barsu suna kallo. Ban jima ba na mike zuwa part dina na kwanta ina fadin in sun gama su tayar dani in rufe kofa Asmauce tayi saurin fadin ni a nan zan kwana barin tashi in rufe gida dayani. Inna nada baki a cikin gida na fada tace zan fada mata ta rufe don yaya yaja muna kunne sosai kan rufe gida wai barayi ke yawo a unguwa. Ta mike zuwa cikin gida bata dade ba ta dawo tana guna guni ta fadin wai inna kada mu kwana nan yau don dama idan baya gari a yan kwanakin nan da muka fara shiri dasu sukan kwana a part dina saboda kallo. Ai basu koma a nan din suka kwana dukkan mu falo muka kwana tare dasu nayi sammakon tashi zuwa school inda daga can gidan mu zan tafi in duba maijego sai dana shirya na shiga sallaman su nake fada masu sai da yamma zan dawo zan tafi gidan mu daga can in duba mai haihuwa . Asmau tace dani aida daga nan zaki tafi da mun tafi tare ina son zuwa gidan ku wallahi mutum baj fitowa ba a bashi wani abin karuwa ba gashi kuma kaci ka koshi farat inna tace to yar mayunwata fada mata gidab ku gidan tallakawane. Ji inna meye yanzu matar yaya bata sani ba game damu saidai idan mutanen gidansune basu sani basu ni dai na fita na barsu da shirmen su. Ina mamakin yadda Ahmed ya fito cikin cikin wanan matar haka halinshi ya fito daban shi kodan bai tashi tare da ita bane oho don dana biye mata ko da safe da mun kwasa tana fada da yaranra kan sun kwana part dina tana fadin wai ana dauke masu hankali da kallon banza da zai lalata masu tarbiya Kai haba inna wani irin bata tarbiya mutanen dako yarensu bamuji kuma ba irin tufafin mu suke sakawa ba don Allah ya horewa yaran nan ta baki basu da kwabo ko kadan. Shiru yayi yana sauraren abokin nasa har yakai karshen magana kafin ya dago ya kalli sauran dake saurarensu sukace kwarai kuwa don ko gaskiya Alh jauro ya fada. Duk yadda mukaso muzo kusa dakai a lokacin matarka dama kai kanka baka yarda da hakan saidai aimu bamu kika ba don ko yaushe muna tare dakai don munsan hakan bayin kanka bane. Duk abinda kake yi alama ya nuna muna ba a cikin hankalinka kake muna mun so mu share zancen ka mu zauna a inda Allah ya ajemu saidai a yadda muka taso dakai mun kasa hakan gareka. Badon komai ba sai sanin cewan da mukayi cutar dakai zasuyi a karshe don badon Allah suke tare dakai ba kuma gashi duk yan uwanka sun kawo ido suma sun saka maka duk da sunsan gaskiyan zancen suma sunyi fushi dakai a yanzu subar zancen ka. Idanunshine ya ciko da hawaye lokaci guda don jin zantuntukan da abokan nasa suke fada a yanzu yaushine mace ta mayar hakan a cikin yan uwasa da abokanan sa lokaci guda. Yanzun dai mu godewa Allah dayasa ka gane hakan da wuri tun lokaci bai kure maka ba don da ka mutu a cikin halin gaskiya akwai matsala babba. Aishi mutum mai alheri Allah baya barinsa haka dama don ko sun hanaka komai basu hanaka alheri ga mutanen makwabtanka ba. Wanan ma ya isa ya taimaka maka ka fito daga kanginsu don ba haka sukaso gani a gareka ba sunso suga sun rabaka da kowa a garin nan. Yanzun dai ba wanan ba yaya zancen da muka fara dakai a waya na yaron nan don ya kamata ace zuwa yanzu kasan matsayin da yaron nan yake ciki. Fuskanshi ya shafo don maganganun nasu sunyi masa yawa a kai duk da dama yasan dasu abaya amma yanzun da yake kara jin hakan a bakunan su sai yake jin zancen kamar sabo a gareshi. Sun dauki lokaci a tare dashi har zuwa magariba kafin zuwa sallah bayan sun fito kowa ya nufi wurin iyalinshi akan da safe zasu fito su rakashi zuwa wajen yan uwan nasa na haihu. A cikin gida kuma itama hjy mariya mamakin abubuwan dake faruwa sai take ganin abin yau kamar a falki yake zuwa mata ba gaskiya bane yau mijin nasune yazo gareta shi kadai ba tare da matarshi wani lokacin da yaransu da basu da kwabo ko kadan. Zasuzo su mayar da ita kamar yar aiki agidan sai sun tafi take samun sa,ida a rayuwanta don hakanema bata kaunan zuwan nasu saboda cin fuskan da ake mata din idan sunzo. Ya shigo gidan bata saba idan yazo ta sameshi ba kamar yadda ko wace mace ke samun freedom da mijinta idan yazo sai gashi ta kasa zuwa gareshi. Sai shi din ne daya fahinci hakan ya taso zuwa gareta sai taga abin wani irin bambarakwai a gareta don haka lokaci guda ta rude da ganin shi kai duniya. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣5️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Na gaji sosai dana dawo don haka na kwanta da wuri a ranan sai washegari dana tashi nayi dan gyara kafin in in fita na kwashi takardun nasa don ranan nake son in turo wa Brother Bisi dasu kada yaji shiru. Na fito da shirina zuwa cikin gida don in gaidasu kuma in sallamesu na samu Dije a waje tana cin kayan bukin a wanan lokacin ya kirani a waya na dauko na daga ina fadin bari mu gaisa da Dije da tana hangoni tace yau kina shiga makaranta ke nan nace eh kwana biyu banje ba kada a wuceni da karatu sai na manta wayan a kunne take. Nayi mata inna kwana kana na nufi wurin inna da itama tana zaune daga kofansu tana cin nata kayan bukin nayi mata inna kwana cikin ladabi. Ta amsa min yadda ta saba ba yabo ba fallasa na juya muna gaisawa dasu Aisha daga cab Asmau ta leko ta daki tana fadin wai matar yaya wanan dayan mai cikin din da muka gani itama yar uwankuce ? Nace eh itace akai muna aure rana guda mu uku kai amma duk kin fisu kyau nisa ba kusa saidai su gwada maki jin dadi yanzu kawai don suna da sallo sosai wallahi. Kai ji yar nan da wani zancen banza su ba diyan masu kudi bane kuma yanzu suna aure me kudi in akwai kudi ina ruwan mutum da muninka ? Wani kallon takaici na watsowa inna din lokaci guda nace amma kada ki manta asalinmu daya duk abinda suke takama dashi dashi nake takama nima ai kudin mazansu wasuke ba ? Don nawa mijin baida kudi a cikon mu bashi ke nufin na koma baya ba Allah bai bashi ba yanzu in Allah ya nufa zaiyi nan gaba sai muyi harma kila mufisu arzikin da suke takaman dashi a yanzu. Wanan shine maganan gaskiya Dije ta fada daga kofanta ni kuma ina fadin haka na juyo zan bar wurin naji inna tace yanzu dawa kika wanga magana cikin mu ? Kemana Dije ta bata amsa yara na maganan su mikaiki saka masu bakinki ciki don wanga maganan ma sam bada wagga diya kikayin shiba danki kika hwadawa magana shida hannunshi bai kai ba. Sam na mace wayan yana kunne har lokacin saina dawo na fada a daidai lokacin da inna ke babatun fadin don na saka bakina ba gaskiya na fada ba ai banki mijin nata yai arzikin ba nima. Dije duk ake magana sai kiyi kokarin juyawa mutum maganan shi yanzu meya kawo zancen dan dije cikin maganan nan ? Nidai na fita ina jan tsoki ashe yanata magana a wayan banji shiba karshema dana fita na jefa wayan a cikin jakata jin nafice daga gidan yasa ya kashe wayan tasa a lokacin. Na isa makaranta daidai malamin zai shiga don haka kusan a tare muka shiga dashi lokacin bayan mun fitone muke hiran da hannatu dataga yadda nake rai bace a ranan. Sam har ya kwana biyu ya koma basu yarda sunyi zancen Ahmed dashi ba kamar yadda malamin ya fada masu iya lokacin da zasu kai kafin su tunkareshi . Hakan yasa suke kyale har ya tafi baisan komai ba gashi har Ahmed din ya kira Alh jauro kamar yadda ya saba kiransu lokaci lokaci daya bayan daya yana gaisawa dasu a matsayinsu na iyayyensa da suka tsaya mai a yanzu din cikin lamarinshi. Suma hakan sukan kirashi suji lafiyab mu don hakanema nake dauka da mahaifinasa yake waya wani lokaci sai daga baya na gane ba haka bane ashe. Koda ya koma komai bai canza ba tsakanin shi da hjy Yabi har yanzu zaman nasu suna dai yinshi a takurene da juna don sam yanzu baya shiga tsabgansu. Ita dai ke kokarin taga sun gyara koshi don tacinwa manufartane akanshi yanzun din kuma yasan da hakan don akwai ranan data fita ya kira mai aikinsu ya tsureta akan in bata fada mai gaskiya ba zai koreta a gidan. Jin hakan yasa fa kwashe komai data sani ta fada mai game da hjy saida hankalinshi ya tashi sosai bayan ya gama jine ya sallameta da jan kunnenta kada ta yarda ta nuna mata yasan da hakan don hakan zai jawo ta iya rasa aikinta idan ta shine tunda ta taimaka ta fada mashi ba wani mahaluki da zaisan wanan zancen. Tayi maigodiya shima yace ya gode amma duk lokacin da taga wani abin cutarwa a gareshi don Allah ta taimaka ta fadamai tayi alkawarin hakan. Haka yasa ya kara jan jikinshi da ita sosai dan dama dama diyanshi yana mu,amula dasu yadda ya kamata ko wani mahaifi yayi da dansa. Ya dawo da kamar sati uku tana dawowa unguwa ta hango yan aikina aikin gyaran dayan part din dake rufe a gidan da mamaki ta fito daga dakin tana tana binsu da kallo har zuwa wurin su. Basu dakatar da aikin da sukeyi ba sukaci gaba dayansu take tambaya yace maigidanne ya kirasu suyi aikin yana fadin haka yaci gaba da aikinshi ya barta nan tsaye tana ci gaba da kallonsu. Ciki mamaki da samun daurewan kai ta taka zuwa part dinsu yarta ta sama a dakinta ta shiga a rude yarinyar na kwance tana waya dakin duk ya turare da hayakin shi-sha a lokacin. Shigowar uwar ta dan dago tana fadin mummy lafiya kuwa na ganki a haka kamar a rude salima wanan uban hayakin da kika turara a daki haka anya kuwa zai baki lafiya karshe ?. Mum wanan ba komai bane fa kin sani yarta fada ta mere baki uwar tace daddyn ku ya fada maki za ai gyaran wancan part dinne kafin ya fita ganin yakan dan zauna da yaran yayi fira wani lokaci yasata tambaya haka. Haba mum bai fada maki ba ni zan sani kawai dai kila yaga kayan cikin sun dadene yasa a gyara diyar ta fada cikin ko in kula sanin suna yawan gyaran gida akai akai. Salima ki dawo cikin hankalinki ki natsu ki fahinceni maganan abinda ke shirin faruwa a gidan nan nake maki kina karanto min hauka ke kuma. To ki sani idan ba aure zai kara a yanzu ba akwai wani plain da yake shirin yi dolene akwai abinda yake shiryawa bada sanina ba a yanzu ya zama dole in sani meye manufanshi da hakan idan ya shigo. Amma mummy daddy baya gari ya fada min da safe nan kafin ya fita zai tafi South Africa shida Alh badaru zasu wani business a can nima naji hakan ne lokacin da Alh Badarun ya bugo mai waya suna magana. Mamakinta kara ya fito a fuskanta har tana watsawa diyar wani irin kallo kamar itace tayi laifin a lokacin yarinyar ta gand meke zuciyar uwan da sauri tace. No mum nimafa da suka gama wayanne ya fada min cewa Alh badarune zasu tafi South Africa tare da shine a yau din. Amma salima ya kamata tun lokacin ki sanar dani ba yanzu ba don fadin baida rana tace sorry mum na dauka aikin sanine ? Bata iya yin magana ba lokacin sai dagawa da tayi ta dan kure yar nata da idanu na dan lokaci kafin ta juya ta bar dakin zuwa nata dakin. Gado ta fada hankali tashe a hankali ta mayar da idanunta rufe ta rasa ta ina zata fara tunane ma don yadda take daukan zancen yafida nan a gidan nan yanzu. Tana nan kwance tunanen ta ya tsaya akan danta yasir lokaci guda don shine kadai zai iya takawa mahaifin nasu burki a yanzu kafin ya idda nufinshi dake cikin zuciyarshi akansu. Don ita salima da ita da babu a yanzu duk dayane kamar ba mace ba bata ko gwada kishin abinda mahaifin nasu ke mata a yanzu. Bayan tunanenta ya tsaya a yasir din ta samu zuciyanta ya dan rage zafi lokacin ne ta jawo waya don labartawa yarta abinda ake ciki game da mijinta. Yadda take a rude hakan ta labartawa yar uwan nata komai hankali tashe itama yar uwan ta rude ta kwaso ashar ta dura masa tana fadin me yake nufi da gyarab daki a yanzu. Shin aure yake nufin zai kara ko kuma dai shine zai koma ciki a yanzu ya barku nan haba dai yayata yaya za ayi shidake tsakiya ya koma gefe ko kin manta yadda tsarin gidab namu yakene wai ? Tsarin dama na mutum biyune nasa a tsakiyan mu ba sai wani yaga dan uwa a cikin mu ba inyaso hakan da sauri yar ta dakatar da ita da fadin kedawa ? A, a musali nake maki ai gara dai ki gyara don bani fatan ace za a kawo maki wata a cikin gidan nan yanzu da sunan kishiya kila kuma wanan kucakar ta nan zai dauka ya kai can yarta fada. Ita kuma ta amsa da sauri tana fadin tazo ina aiko da komai ya lalace min a yanzu da gaske in har Naito tazo garin nan da sunan zama ko kin manta da cewa ya auretane da yardana wai ? Maganan da ke nan ba yanzu ba don yanzu komai da mukayi a baya da alaman abubuwan sun badamu a yanzu gaskiya nima hakan dai nake gani amma ai idan yasan wata ai baisan wata ba. Tundai zancen shigowan yaron nan da kika fada karkiji yanzu yadda nake jin zafin wanan zancen don irin masu shigowan nan tsakiya sai suzo su zama wani abu a gida naka na zaune. Don Allah bar zancen nan aiko zan tafi hutuwace sam ba zan taba yarda da wanan shegen yaron ya shigo cikin mu yanzu dai gobe in Allah ya kaimu gobe zan tafi Nasarawa an fada muna wani boka a can wani kauye zamuyi tafiyan tare da hjy liyyatu zuwa can. Duk wanan wayan a kunnen mai aikintane dake duke tana jera mata abincin don taba da umurnin a kawo mata abincin a dakinta lokacin tagama jerawa ta fita tana sheda mata angama komai. Muna zaune aka gama tura koma zuwa ga e-mail din Bisi din duk wani takardan daya dace saida muka tura mai a lokacin bandai fadawa kowa komeye ba balle zancen ya yadu kafin hakan ya tabbata. Wayanane ya dauki kara lokaci guda na lalubo daga cikin jakkata shine a Latin na dauka ina mashi sallama ya amsa na dora da ina wuni ya amsa da lafiya lau kun fito break ke nan ? Nace eh amma yanzu gida zan tafi don ba zamu zauna karatun yamma ba yau yace test zamuyi OK idan kika koma don Allah kada ki kula duk wani abinda inna zatayi maki don Allah nasan har yanzu tana jin zafin zancen daya faru da safe tsakanin Ku. Kai Waya fadama hakan sai naji yayi murmushi kafin yace au had kin manta na kiraki a ways lokacin kika bar wayan kunne da sunan zaki gaisa da Dije a lokacin don haka ban kashe wayan ba ai lokacin. Naji koma naji duk abinda ya faru had amsa da kika bata dan haka banson wani zance kuma ya kara tasowa son run dazun nake son kiranki nasan kina class lokacin. Ni ya wuce ai a wuri dama kawai don ta gane na bata amsa ai kuma shike nan ai yace na sani don Allah ki bar tankawa daga yau don tana sane take komai ai. Kayi hakkuri idan hakan ya bata min yayi murmushi yace is OK mashin zaku hau yanzu ke nan ko nace eh don yau Nabila bata shigo ba nake gani motarta baya nan. OK ki kulamin da kanki nace nagode harga Allah banji dadin da yaji wanan zance ba don ba komai nake son ya dinga jiba tsakanin mu muna gama waya dashi na mayar ke nan a jakka sai naji wani kiran ya shigo again Na dauka shine kuma a lokacin ya sake kira said naji ummahce ashe dana dauko na dauka da sallama ta amsa ina kokarin gaida ita naji tana fadin. Kina school din be had yanzu nace eh ummah amma yanzu make son in koma gida min tashi ke nan race to ki kira Aisha da mamaku kiyi masu gaisuwa . Don yarinyar nan jaririyar ta koma dazun aka kaita da sauri na furta innalillahi was inna alaihim raji,in yanzu yar nan ta rasu ummah ashe ? Have eh wallahi kamar dama jira take ayi suna taiwan uwarta bara yadda aka fada son jiyama basu kwana a gida ba saida suka koma asibiti da ita a can ta cika. Nayi mata adduan dacewa da Rahaman Allah ga musulmi nacewa ummah yanzu zan kira Aishan insha Allahu mukayi sallama ta kashe wayan nata. Jikina yayi sanyi sosai ina dago kai hannatu na fadin yar Aisha ce ta koma ko nace wallahi a cikin wani irin yanayi murya a raunane . Dama ai yana da wuya ta rayu irin hakan sai in yaro rabone zai zauna bayan ansha wahala karshe kuma ya taso a wahalce da ciwarwuta iri iri a jikinshi. A hankali muke takowa data cikin school din muna maganan sai ga motar motana na gani ta gitta muna nabi motan da kallon mamaki. Hannatuce ta rigani magana da fadin ikon Allah wancan kamar motarki zahra nace itace wallahi waye ke janta ciki nace naga kamar sanusi ne dan yayan mama dama dan dakintane shi sosai zakace shidin ma Dan gidan mune shi. Kai wanan mama din gaskiya ba mutumiyar arziki bace yanzun mortar naki zata dauka ta ba dan uwanta bayan kowa yasan nakice dama taje su hau hannatu meye duniya baki dayanshi ma balls mota da zai lalace. Wallahi ummah ta riga da tace koda andawo da motan ma bazan haushi ba ko hakan zai zama sanadin aurenta da Abba kuwa to kinga me zai dameni no yanzu da ita duk mai hawa ya hauta ba abinda ya dameni a yanzu. Shiru tayi kafin can kuma tace dani amma wuri ta samu ina ji a gari ana fadin ko wanan amaryan Abba din yanzu hjy mama ta shiga gabanta amma fa yadda mutane ke fadine fa. Murmushi nayi bance komai to waike zahra irin matan nan basu tuna cewa zasu mutu su koma ga Allahne wai mutum ya rungumi duniya yasa a gaba irin wanan halin me zataje ta fadawa Allah akan hakan ne wai ? Kofa bata mutu ba zata iya tsufa ko ta nakasa kinga duk abinda tayi din nan ya tashi a banza yanzu ai gara mu biya ta gida muyi masu gaisuwa ko ta fada jin tana ta magana ban bata amsa ba lokacin. Bari to na kira master in fada mashi na fada ina kokarin zaro wayana daga cikin jakata lokacin wanan Sanusin ya kara fitowa daga cikin makaranta ya kwaso wasu yan mata yan UG two a motan suna tafe suna shan kida sukazo suka wuce mu kamar farko. Ina jin hannatu tace wallahi Allah ya isa dan iska dakai da uwar dakin naka sai kunyi kunya tun a nan duniya in Allah ya yarda wani irin dariya ta bani lokaci guda har ya dauki wayan ban sani ba ina karawa naji yana fadin a ina kike kike wanan dariyan kamar an maki bushara ? Wallahi hannatuce take zagan min mama da sauri naji yace subbahanallahi wace maman naki ciki nace wallahi mama da mama ta gidan mu wai kawai don taga wanan sanusi din dan yayanta a cikin motana yana ja ya kwaso yan mata keja masu Allah ya isa. Sai naji yayi murmushi yace kai hannatu bata rabuwa da shirme wallahi ta bari idan nayi kudi in saya maku motar daba me karbe muna saidai Allah. Balle har wani gardi ya hauta wanan tamu dukane yanzu tunda na Abbane kowa yana da right din da zai hauta yanzu namu nan zuwa da yarda ubangiji. Murmushi nayi tare da fadin Allah ya nufa saidai kada ai kudin sayen motan aje a dauko min wace zata hanani zaman lafiya dakai kuma. What ya fada da karfi nayi murmushi tare da fadin nawa akayi muna gani dama tunanen ki ke nan zahra a kaina bari anji mu karasa mun samu dan mashin yanzu zamu shiga na bashi amsa na kashe wayan ina murmushi. ZAINAB IDRIS MAKAWA[05/05 10:37 AM] +234 803 180 3449: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣6️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Rayuwa ke nan mutuwar yarinyar nan ya taba su mama zakace wani babban mutum ne ya mutu a lokacin ba yar jariri haka ba mundai isa nida hannatu munyi gaisuwa inda muka samu ana fama da uwar tayi hakkuri sai faman kuka take. Harda wasu yan abi yarima asha kida suma suna kukan ita dai mama nasan damuwanta damuwar yartace Aisha. Don Aisha yar gaban goshin mamace sosai a cikin yayanta koma zata iya yiwa Aisha din a rayuwa idan tana bukatan abu. Ganin yamma yayi sosai mukai masu sallama muka dawo wurin ummah don mu sallameta bata part din tana part din daddy lokacin dole muka zauna zaman jiranta kada mu tafi bamu samu sallama da ita ba asalima bata ina cikin gidan ba a lokacin . Uhmmm wai kiji min sister din nan naki daga Allah ya rabata da wahala ya karbi ran yarinyar a huta gardama wai shine take kuka haka ? Hannatu rayuwace fa ta rasa dole tayi kuka ai balle da ance shiga ran uwa yakeyi sosai tun yana ciki kinga ke nan dole ta damu kona dan lokacine. Balle ga wahalan daukan ciki gana haihuwa yaya mutum ba zaiyi kuka ba shiyasa nake ganin karfin halin irin matan nan masu daukan cikin shege a waje. Suyi wahalan daukan nauyin ciki idan sun haihu kuma kiga mace wai taje ta yarda yaron a bola don rashin imani da tausayi ko shekaran jiya naji ance an sunci yaro a cikin wani kwalbati a gidan da mukaje kitso muke jin labarin haka. Gidan gulma ke nan ai in kina neman labarin gari kije gidan kitso kona kumshi a nan zakiji labarin shege da shegiyan gari ke har kishiyan data gagara zakiji ko namijin da baya kula da matanshi ke ko wani labari na gidan kitson daya shahara a gari. Kai hannatu ashe da gaskiyane da ake fadin tashin kaka daban suke ko wurin iya tsara maganansu irin na tsufine ke din nan akwai iya lafazi a bakin nan naki yanzu dai mudake zuwa gidan kitson mune yan gulman ? Kafin tayi magana ummah ta shigo tana ganin mu mamaki ya kamata take fadin ku kuma yaushe kuka shigo daga school muka wuto zuwa nan don gobe muna da test ba zan samu shigowa da wuri ba. Aikun kyauta gara da kukazo yau din nan dan uwa zai gane kana da muhinmanci a wurin shi don baka sanin ranan dan uwa ko dadinshi sai idan wani abin bakin ciki ya sameka dan uwa ke tsayawa ya tayaka kukan hakan. Ta sake jiki kuwa Aishan don sunce tun safe da yar ta cika taki cin komai a cikinta har lokacin da na shiga dazun kara dubata abin ne akwai tausayi ummah ta fada. Gaskiya kwance muka sameta tana kuka da muka shiga saidai tana jin muryan mu ta dago tana fadin zahra kinga babyn mu tayi tafiyanta ta barmu ko ? Murmushi ummah tayi tace ai haka ta fada dana shiga dazun tace ummah zahra tana son yarinyar nan sosai jiya bakiga yadda take kafa kafa da itaba kada a dauketa ta wahala ashema duk hakan bazaiyi ba sai ta mutu. Niko naga aita huta da rikincin su dake kwance kasa tunda ace mijin ma baizo ba har yanzu andaci karfinshine yayi suna yadda mutane ke fadi agari don akwai wata yar uwanshi a unguwan mu. Kai hannatu aikece gidan kitso ko wani labari yana bakinki ku tashi dare yayi kuje gida barin kira Shehu yazo ya saukeku dama yanzu ya dawo kai motan wurin wanki da cewa wani dan yar uwar Abba daya leke shikuma wurin ummah tun yana karaminshi. Mama tayi zagi tayi koranshi har hjy saida ta saka baki amma yaki barin ummah har gashi mun girma tun muna Abuja yana karami yake zuwa hutu wurin mu. Ta daga waya ta kirashi dacewa idan ka dawo wanke motan gasu mahmah ka kaisu gida don Allah yace to gashi nan zuwa lokacin ummah ta kalleni tace ba zakije ku gaisa da Abban ku ba. Wani har nayi da idanu alaman ban son zuwa tace kuje suna nan falo da hjy karima yanzun na barsu zaune tare ummah da dai ki bari sai nayi wani zuwan kuma idan yazo. Au har yanzu baki daina wanan sakatcin naki ba ashe ubankine fa kome kikeji a ranki game dashi gara ki aje donshi ko a jikinshi duk da dai jiya ya tambayeni wai ko kema kina da cikine yaga kinyi kiba ? Ciki kuma nikan banda komai wallahi idan nayi ciki yanzu ai asirina saiya tono ina gab da zana jerabawana kuma ciki yazo min dan zugurana hannatu tayi wai na daina maganan a gaban ummah haka rashin kunyanefa. Dole dau muka nufi wurin Abba yadda ummah din ta fada hakane da hjy karima suna zaune suna hira mukayi sallama muka shiga falon nasa da ummah din ta gyara tas sai kamshin turaren shikka yake tashi a cikinsa. Suka amsa muna muka shiga hjy karimace tace a, a kune ashe kuji mutuwar yar ke nan nace eh ina school dazun ummah ta kirani tana fada min daga can shine nazo nan. Mijin naki ya dawone Abba ya tambaya a,a yana can waya mukayi dashi dai OK wanan itace kawar nan taki lokacin buki ko hjy karima ta tambaya nace eh tare da fadin Abba ya mukaji da hakkuri kuma ? To hakkuri sai Allah shiya bayar kuma ya karba sai ai fatan lafiya yanzu ga uwar nace hakane tare da fadin to zamu koma idan kun tafi Allah ya kaiku lafiya. Ai muna nan sati daya zamuyi hjy karima ta fada daga inda take zaune nace Allah sarki tau mun mike naji yace tunda mijin ki baya gari barin baki wani abu kona shiga school kya samu. Lah Abba da ke Abban naku zai maki alheri kiki karba eh to ba mamaki kinsan mijinta last donen ne ai matar mai kudin sakaine Abba ya bada amsa yana miko muna sabbin kudi yan dari biyar. Na duka na karba ina gidiya ya miko wani tare da fadin ke kuma gashi ki rike hannatu tazo da sauri ta karba tana godiya a lokacin ne hjy karima tace da motarki kikazo ko ? Naga dare ya somayi ga unguwar naku da dan nisa kai na girgiza kafin inyi magana hannatu tace ai tunda aka karbi motan da bukinta ba a mayar mata dashi ba. What kina nufin motar haya kike hawa kome da ita mukazo hannatun ta kara fadi Alh yaya akai haka za a barta tana shiga motan haya a gari ita kadai da sauri nace. Mommy hakan yafi min yanzu ma kinga na farko a yanzu ban iya laluran motar kuma gidan kingani babu inda zan aje motana ai a gidan. Dazunma kafin muzo nan muga wani yana yawo da motan ya kwaso yan mata acikinsa ai kunnena ya tsinkayi hannatu na fada a bayana. Kaji ko motar ma ba a aje matashi ba wani ke shigarta yanzu wanan son kai gaskiya da yawa yake in anyi magana kace wai wani abu da sauri na bar falon hannatu ma ta biyoni baya. Gaskiya hannatu bata taba bata min raina irin na wanan ranan ba don har nayi nadaman zuwa da ita gidan mu din a lokacin . Don haka har na kasa boyeewa saida fuskana ya nuna hakan muna komawa gun ummah na samu shehu ya iso yana jirab mu a falonta mukai sallama muka nuna mata kudin da Abban ya bamu tace angode ta mikowa ko wanin mu leda na karba ina godiya muka fito har muka shiga mota na kama hira da shehu. Ita muka fara saukewa don ina gaba da ita sai ya tafi dani har kofan gida ya kaini na sauka nayi mai godiya ya tafi ni kuma na shiga cikin gidan. Kwananshi biyu a south Africa na uku ya dawo da safe saidai ya samu ba kowa a gidan hakan yaba yar aikin daman labarta mai abinda taji daga bakin hjy yabi ranan. Ba koma nagode Asabe ki kara kula yacewa tsohuwar yau din nan matana na biyu zata iso garin nan da fatan zaki bata hadin kai a zauna lafiya banda tsegumi don Allah a tsakanin su yarda da aminci yasa na baki amana. Tsohuwar ta gyara tana fadin insha Allahu Alh nakuma gode nima ka fitar dani daga zargin ubangijina Allah don wanan abin yana damuna shekara da shekaru wallahi bandai da bakin maganane kawai. Sai daya da wani abu mutanen gidan suka fara dawowa salimace ta farko sai uwarta data dawo a gajiye lokacin sai bayan ta hutane Asabe ke fada mata ai maigidan ma ya dawo lokacin. Haka kawai taji lokaci guda gabanta ya fadi akaro na farko da ta taba jin hakan nan a zuciyarta game dashi ke nan ranan haka ta daure ta mike zuwa wajenshi saidai baya nan yana masallaci a lokacin. Bai fito ba sai bayan isowan matar nasa amaryan nasa data iso mota biyu ita da yarinyar datake tayarwa sai kanwata guda datake riko sai yayunta biyu da sukayo mata rakiya da tsohuwa daya da aka hadosu da ita daga gida. Nan aka fara shiga masu da kayansu cikin gida harsai da aka kusan gamawa sanan taji labari daga bakin yarta dataga shigowansu lokacin. Tashin hankali a sukwane ta fada dakin uwar nasu tana fadin mommy su wayene sukazo naga wasu mata na shiga da kaya wanan part din da aka gyara. Mata da kaya kuma ta tambayi yar a cikin mamaki tace eh mummy gasu can suna shiga yanzu haka da kayansu wallahi. Ai a su kwane take saukowa daga kan gado har tana hadawa da rarafe lokacin haka ta samu ta sauko daga matakala zuwa falo. Ja tayi ta tsaya wuri daya jin mijin nata yana yaren fulatanci da tsohuwar yana tambayanta mutanen gida a lokacin nan take fada mai duk suna gaidashi saida daga inda hjy yabi din take tsaye ba zata iya sheda ko wacece tsohuwar ba alokacin don ko muryanta ma bata sheda ba.. Cikin mamaki take karasowa inda suke yarta Salima tana biye a bayanta who is she daddy Salima din ta tambaya daga inda take tsaye a bayab uwarta din. Jin hakan yasa ya juyo a lokacin ya dan kallosu kafin yace gwaggonane daga Gembo daga mambila suke ita da mummy ku na can. Wani irin faduwan gabane ya ziyarci zuciyar hjy yabi lokacin har jiri na neman dibanta zuwa kasa sai da Allah ya gyara bata kai kasan ba a lokacin wa yan nan fararen yaran fulanin suka shigo daga waje suna jan akwatinan su zuwa ciki. Mamakine karara a fuskan hjy yabi saliman ta kara tambayan uban da cewa so she now live in Abuja with us ? Yace of course a nan zata zauna tare damu itama da yaranta ok she is welcome ta juya zuwa cikin ya bita da kallo kafin uwar dake tsaye kamar gunki tabi bayanta a fusace itama irin ga mace ta hasala da miji a lokacin. Bai tsaya binta kanta ba ya juya wurin tsohuwar nan suka shiga ciki suna magana dashi. Mataimakinta ta jawo watau waya ta dannawa yarta kira a cikin tashin hankali akai sa a kira biyu ta dauka tana fadjn yanzu naso kiranki dama sai gashi kin kira. Naji gari ya dauka cewa kishiyar ki ta koma Abuja da zama jiya suka bar garin nan tace shina kira in fada maki yanzu. Yanzu na gane inda barnan ya fito min yanzu na gano me min bandar kasa ashe nayi sake ina daukanta sakarai tana min kallon wawiya. Tunda har yau Alh ya iya dawo da ita garin nan kusa damu mu zauna tare a nan da ita yanzu wasan zai fara a tsakanin mu dama ashe itace ke min saran boye ban farga da hakan ba ? Yanzu shi meya fada maki yau din nan ya dawo da safe ko ganinsa banyi ba sai yanzun nan na ganshi a falo suna magana da salima yake fada mata a nan zasu zauna damu wai. To kinji ki natsu don Allah kada ki yarda harta gane cewa akwai matsala a tsakanin ku yanzu ki bita da basaja ke inama ruwanki da itane wai kowa yayi harkansa kawai zaifi don ba wani shiri tsakanin ka da kishiya kowa naciki na cikine a tsakani. Ke ni Alh ma ya ban mamaki wai yau shine harda daukan Murja ya tafi da ita Abuja yarinyar da abaya yake fadin baisan yadda zai kwanta da itabama. Ohh ke kika saura rakiyan maza ki barshi kawai yanzu nuna masa ba komai a ranki ko zamu samu ta hakan mu koma daidai dashi inyaso daga baya sai mu san abinyi. Anya kuwa zan iya yau nice na bude ido tare da wata mace a cikin gidan nan da sunan zamu zauna tare wai ? Yanzu dai dole kibi sannu kamar yadda na fada maki in yaso daga baya sai muyi tunanen abinyi nan gaba muna can munata zaton ko iyayyen yaron nan nasane ke asiri ashe ga inda barna yake bamu sani ba. Haka dai sukaita kulla tsiya a tsakaninsu har dai suka gaji suka kashe wayan suna sallama da juna akan sai ta kirata fada mata halinda ake ciki a gidan. Da sallama a bakina na shiga gidan a waje duk na samesu Dije tana alwala su kuma suna zazaune nayi sallama tare da gaidasu daga can ban karaso ba. Yar nan ina kika shiga haka har dare hankalin mu duk ya tashi baki dawo lokacin da kika sababa jin hakan yasa na dan dawo baya ina fadi. Ayyah Dije wallahi naje gidan mu daga makaranta wanan yarinyar da akai suna jiyace Allah ya karbi abinsa ba dijeba kawai gaba dayansu har inna suka saka salati lokaci guda. Inna dince ke fadin dama bata da lafiyane sai dije ke fadin gashi tana fadan ankaita asibiti ba wanda yasa rancewa ma zai ai sunan ga jiya amma uwartace ayi kawai. Eh to uwar nada gaskiya aiko banza taiwa uwarta bara kinga da batayi dabaran hakaba da shike nan ai bata samu gudun mawar data samu a jiyan ba. Nikan ina jin ta fara babatun ta na juya kawai zuwa kofana nasa key na bude na shiga duhu ya fara don haka na tsaya na lalubo wayata nayi amfani da haskenta na kunna wuta. Na saka ki na bude kofan na shiga don ko,ina ina rufewa idan zan fita don da farko ban rufe part din amma yanzu dana fahinci ana min barna na fara rufewa idan zan fita din inna tayi korafin hakan ta gaji ta barni. Jakata na wurga saman kujera na shiga uwar daka har na nufi bayi na tuna da kudin da Abba ya bani na fito na dauka nakai cikin wardrobe dina na boye. Ruwa na watsa a jikina na dauro alwala na fito na tayar da sallah bandaga ba har akai isha na gabatar san na na mike na jawo rigata na dora sama. Zan juya naga jakar na sake tunawa da kudin na dauko na zauna na kirga dubu darine cif a ciki wanan ne kyauta na farko da Abba yai min tun bayan aurena da Ahmed din. Nayi mamakin hakan don a gaba yayi warning din kowa akan kada ya bani kudinshi sai gashi yau shiya bani kudin nasa da kanshi. Dubu ashirin na zare daga ciki don na bawa mutanen gida suma su taba su lakaci arziki kamar yadda na samu nima don haka na debewa kowa biyar biyar na mike na fito da kudin a hannuna zuwa part dinsu. Yadda na barsu a zazaune haka na dawo na samesu sai Dijece ke cikin dakinta lokacin nace to Dije sallah akeyine har yanzu shin naji tace na sallame dama yanzu nake shirin fitowa zuwa wurin ki in maki gaisuwa. Kai ji dije mutuwar yarinyace sai kin wani binta kuma kin mata gaisuwa akanshi yarinya ai rayuwa gareta kuma jinintace ko ta fada tana fitowa daga dakin tana cin karo da kwanon da suka aje mata a kofa. Kai masu wutan nan Allah ya shirya muna su ace tun jiya ba wuta mutane na zaune cikjn duhu da zafi haka yanzu dana kara dan dayan kafar mai dan lafiyan. Da za a samu wani ya sayo muna mai da sai mu kara a tayar da injin din nan ko chajin waya mu samu da sauri Asmau tace indai akwai kudin kawo yanzun nan zanje gangare nasayo maki. Nace to bari inzo a lokacin ne na mikawa Dije dubu biyar saina nufi wurin inna mai fadin kullun suna yar mai kudi a gidansu amma har yau ko kwandala basu taba ciba naji hakan ne a makwabtan mu rana dana shiga gaidasu tun ranan ban koma shiga ba kuma master ya hana. Na mika mata ina fadin inna gashi jin gashi yasa ta juyo da sauri tana kallon hannun nawa ta karba Dije ko tana can sai zuba mjn addua takeyi na nufi inda Aisha suke suma na mkka masu nasu . San nan na dago nace Abban mune ya bani kudi dazun shine na basu ai nan suka shiga godiya inda yaran ke ihun murnan samun kudin. Na juya na dauko kudi dubu daya naba asmau ta sayo muna mai mu kunna injin din muga haske ta fita tana godiya bayan ta dawone muka fito da injin din muka zuba mai nika ba karfi amma haka na gwada don sun gwada sun kasa tayarwa dole muka kira wabi yaro yazo ya kunna muna gidan ya gauraye da haske lokaci guda. ZAINAB IDRIS MAKAWA [07/05 9:00 AM] +234 803 180 3449: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣7️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Har na kwanta naji waya na ringing na dauka hannatuce cikin damuwa take fadin don Allah zahra kiyi hakkuri bansan cewa ranki zai baci haka dani ba. Na dauka yadda nayi zai taimaka maki gun mahaifinkine amma naga ranki ya baci da hakan kiyi hakkuri don Allah ta sake fada a sayaye. Bakomai amma gaskiya banji dadin hakan ba wallahi wanan matsalance ta cikin gida Hannatu bai kamata ki zake irin haka ba tunda nima kinji nayi shiru a lokacin gaskiya ban fatan irin hakan ya sake faru garemu. Na fahinta yanzu Zahra in Allah ya yarda hakan ba zai sake faruwa ba kuma na kirga kudin da Abba ya bani har dubu talatin nagode kwarai wallahi. Bakomai nina kwantane saida safe nace da ita ina hamma tace Allah ya bamu alheri amma barci da wuri haka ni dai na kashe wayan don ban iya surutu a lokacin. Sati daya kacal da hakan sai ga kiran wayan brother Bisi fitowana daga aji ina bakin masallacin mu zan shiga naji waya na ringing na tsaya na ciro da sauri ina dubawa naga sunan shi a rubuce a screen din wayan yadda nayi serving. Na dauka da sauri tare da sallama ya fara fadin takardun sun iso an kuma yaba da kwazon mijinki sosai a takardun nan. Saidai zai barki ya taho nan suyi interview yaya kika gani ya tambayeni cikin son jin amsan da zan bayar a lokacin da sauri nace haba brother koya kama ya zauna can ne aiba abin damuwa bane agareni yanzu . Muna maka godiya da wanan kokarin dakayi muna sosai saidai zuwa America yanzu gaskiya ba karamin abu bane a garemu gaskiya. No kubar komai a hannuna nine zan dauki duk wani nauyin tafiyan nasa har yaje ya dawo insha Allah fatana kawai ya yarda da hakan don mu cinwa manufar mu na taimaka mashi da nake sonyi ? Insha Allahu ba matsala don ya yarda dakai saboda na fada mai halakarmu dakai kana matsayin babban yaya a garenine sai naji yayi murmushi yace amma baki fada mai nine naso auren ki kamar in mutu ba ko ? Nima dan murmjshin nayi tare da fadin ba aure a tsakanin mune sai zumunci irin haka shiyasa Allah bai kaddara muyi aure ba na dora mai da gidiya bisa karamcin da yai muna din don a katse wanan zancen na tuna baya. Mukai sallama ya fada min na turo mashi da account dina dana mijina nace yayi hakkuri ya karbi na mijina kawai yakece min kona raina da abinda zai turo min din ne nayi min kadan ? Da sauri nace a,a ko bansan ko nawa bane nasan masu yawane kuma mai amfani a gareni yace to na turo zai kara kirana insha Allahu. Har na fito sallah ina tunanen zancen mu dashine haka kuma ban fadawa hannatu ba tun farko don na kula tana da yawan surutu Allah daine ya hadani da ita. Bayan na dawo gidane na danyi girki nakaiwa Dije don na kwana biyu banyi girki ba shiyasa na dora donta kawai dama tun a get din school na sayo danyen nama da kubewa da alaiyahu nazo dashi gida. Girkina a natse nakeyi yadda na saba har na hada tuwone Aisha data shigo ta karba ta tuka min shi muna hira muka saka a leda na bata ta mika min zuwa cikin gidan . Wanka nayi na fito na tayar da sallah don lokaci har ya dan shige muna kitchen din bayan na idar na zauna na dan jawo jakata ina duban a lokacin idona yakai kan ledan da ummah ta bamu ranan bacin rai ya hana in duba tun ranan. Danbun kifine dana naman kaza sai sai yaji naci a ciki da wani kwalban tutare mai kyau itin na Dubai din nan da ganinshi zaiyi tsada sosai don har da armpit dinshi daga gefenshi an rubuta mai Noor haiyat a jikinshi da larabci da kuma boko. Bayan na gama duk sallolina na fito na dauko leda a kitchen na diban masu wanan dambun nashiga cikin gida dashi na kai masu. Na gaidasu da wuni dije ta karba min tana kiciniyar bude ledan dana mika mata din daga can naji inna na fadin wai wai wai yarinyar nan ina kika fito da kayan dadin nan haka ? Nace wallahi ya dade a dakina ummah tace tabani shi tun ranan da mukaje gida gaisuwan yar anty Aisha din nan ban bude ba sai yau shine na debo maku. Nidai naji Dije na munko gode Allah ya karawa arziki albarka nace amma Inna ko uffan batace min ba sai zuwa can naji tace ai irin wanan abin haka bai kamata a fitar dashi a gidan nan ba tunda tayarwa mutum da kwadayi za ayi ga banza. Jinta fara sakin magana haka yasa na mike tsaye lokaci guda ina fadin to saida safe ku zanje in kwanta. Ban karasa fitaba naji Dije na fadin wanan rayuwa naki baiyi ba ke kan data cinye bata bamu ba shine nufin ki tunda bai isheki ba watau ta karo maki ko ? Kai umma zaki fara juya zancen ki ke nan duk akai maganan daya shafi yarinyar nan saiki mayar ya zama naki ni bansan abinda yasa kike haka ba wallahi. Banji amsan da Dije ta bata ba don nayi nisa a lokacin ba kwanciya nayi ba a lokacin don na samu wayata da miscalled dinshi don haka na sake kiranshi ya dauka yana fadin barin kiraki. Bayan na kashe ina gyara kwanciya naji ya sake kirana lokacin na dauka muka gaisa yake tambaya mutanen gida da karatu na amsa da lafiya. Kina cikin gida halan bakiga kirana ba ya tambaya na amsa da eh naje kawai Dije abune dama naso na kiraka tundazun sai aiki yai min yawa ban samu lokaci ba. Meya faru nace dama brother Bisi ne ya kira dazun wai ka shirya zakuje interview a can kuma, , , ban karasa ba naji yace inafa ke nan zamu tafi ? Can America din yace sai naji yayi murmushi yace kai zahra akwaiki da son wasa wanda ko lagos bai taba zuwa ba shine zai tafi har kasan America yin me a can ? Allah kuwa kuma yace ka turo mashi da account din ka na bank zai turo maka da kudin da zakai visa da sauransu nima kuma na tura nawa ya bani wanda zaka barmin a nan yace. Anya zahra abin nan baiyi yawa ba kuwa mutum ba dan uwanka ba ya kashe maka wanan uban kudin haka gaskiya ya kamata muyi nazari akan maganan nan. Amma kasan bamu rokeshi ba shine yayi niyar hakan don ya samu lada masu halin alheri haka suke abinsu sai su duba inda akafi bukata su taimaka don ladan hakan ya kai garesu. Tunda nasan shi da wanan halin na sanahi dashi gaskiya don lokacin daga mu har yayyen mu maza haka zai kaimu ayi shopping kowa ya dauki abinda yake so a dawo gida shiyasa muke jin dadi idan yazo hutu lokacin. Wani irin ajiyan zuciya naji ya sauke kafin yace to shike nan ba kinada account dina ba ki tura masa mu gani idan abin mai yuyuwace garemu sai naje. Mun dan taba hira mukai sallama na kashe wayan ina tunane kafin barci barawo ya daukeni can tsakiyar dare ina barcin na fara mafalki wai nakaiwa dabbobin su ruwa sai wanan bakar akuyar da suke kira da uwar garke take ce min. Kinyi kokari zahra dadin hakkurin ki yana tafe insha Allahu a sanadin ki yau Allah zai cika muna burinmu mu bar bawan Allah yayi rayuwan sallama. Zakice mutumce yar uwana muke hira a lokacin da ita sai har nake ce mata kuda suwaye tace nida na tare damu ai tun yana goye muke bibiyan lamarinsa. Tun ranan da uwarsa tayi fushin zuciya ta barshi waje a tsakar gida shi kadai ya kwana don mahaifinsa zai wuce ya barta tun wanan ranan muke bin duk wani al,amarinshi. Wanan mahaifiyar nasa tayi watau da yawa akan zafin kinshin barin mijinta har ta dorawa dan yaro laifin dabashi bane yayi shima mahaifin nasa ai kiran gagawane ya samu bai isa ya kara kwana uku a wanan garin ba lokacin. Amma duk basu gano hakan ba a lokacin saboda idanunsu ya rufe sun kasa fahintar ba tafiyan lafiya zaiyi a wanan lokacin ba. Ki tambayeta kiji a cikin darene suna kwance ya zabura yake fada mata inane nan meya kawoshi nan ita din waye har taso dora mai rashin hankali a lokacin. Amma da akai mai bayani ya gamsu bai kisu ba ya kuma karbesu hannu bibiya har ya bukaci a barshi yaje dasu garinsu amma iyayyenta sukai tsaye ba zasu yarda da hakan ba. Munturashi garin baban shi mun hadashi dashi ya ganshi duk ta hanyar hikima irin namu mune kuma mukasa a karya asirin a yanzu haka yana gab da haduwa da mahaifinshi insha Allahu. Munyi maganganu da dama da ita har da wanda ya shafi rayuwata dana gidan mu wanda hakan ya bani mamaki sosai a lokacin. In kina son ki gaskanta hakan ki tambayi tsohuwa yadda akayi rikon mijinki ya dawo gareta don sunso ya mutu a lokacin daga mahaifiyarshi har yan uwanta sai tsohuwar nan da mijintane basu yarda da hakan ba. Ki fadawa mijin ki in mahaifinshi ya zo gareshi kada ya nuna masa bacin ransa don shima ba yin kansa bane hakan duk da an fadamai a baya. Ni zan koma gida dama nazo mu gaisane kuma in isar maki da sako gareku daku kara hakkuri farin cikin ku yana tafe bada dadewa ba amma sai kin hada da hakkuri ga abinda zai biyo baya. Ina kallonta sai naga ta shige cikin icen tumfafiyan dake daga can gefen rumfarsu sai wani haske ya baiyana kamar walkiya a lolacin ta bace. Sai lokacin wai naji tsoro na yanka wani irin ihu ina salati hakanne ya farkar dani daga barcin kuma ina ihu ni kadai a cikin daki ga wani irin duhu daya mamaye dakin bako dan haske sai hakan ya kara ban tsoro a lokacin. Can naji kamar abu yana bin wuyana da sauri na shafa saidai bani ganin komai a lokacin amma ina tamtaman zufa don yadda naji goshina ya jike a lokacin. Amarya lafiya kike kuwa ta dai bude kofan mu shiga naji muryan Inna bayan na Dije dake tambayana a lokacin hakan ya sanar dani cewa ihuna yakai ko ina a gidan ba iya cikin mafalki nayi wanan ihun ba ashe ? Wayata na laluba inda na ajeta saidai ban jitaba a inda na aje din haka yasa na fara lalubenta da sauri kafin naji wani motsi a dagan dakin kamar wani abu ya fita dakin da sauri lokacin. Jin hakan ya kara min kaimi wurin lalubo wayan najita can karshen gado na dauko na haska ina amsa kiran da Dije din ke min a lokacin a gagauce hankali tashe. Na samu na amsa ina kokarin bude kofan dan falona jin ina budewa inna ke fadin ko lafiya dai kike wanan ihun haka da tsakar daren nan na bude ina fadin lafiya inna kila mafalki nakeyi. Wanan mafalkin ko ba maikyau bane da jinsa tunda baki taba irin sa ba a gidan nan kai wallahi duk munji tsoro mun daukama wani katone ya shigo maki ai kike wannan ihun hakan. Kaiya ina wanan zancen ya fito maki kuma haka babu dadin ji a bakinki wanga wani irin fatan banzane kuma ga sarakuwan ki da zaki mata zaton kwarto a dakinta ? To umma nidai ban iyawa a cikin daren nan yadda tayi ihun ne yasa na fadi hakan ke wuce muje mu karasa daren tare a nan Dije din ta fada yaran nan na tayaki kwana amma saida aka san yadda akayi aka hanasu kwana tare dake dakin nan. Ni ban hanasu ba itace dai take nuna bata so don kafin suzo ta rufe kofanta ta juya ta tafi tana fadi adan hasale tabarmu da Dijen nan muka kwana tare da ita a part dina. Washegari sai bayan mun idar da sallah wuri yayi haske ta fita zuwa dakin ta tana min adduan tsari daga duk wani shedani dake bin bayana a rayuwana na amsa da Amin. Har nagama shiri na tafi makaranta duk da akwai barci a idona sosai don rashin samun safiya da banyi ba na karfe hudu zuwa biyar da bawa kanji dadinshi a lokacin fiye dana tsakiyan dare. Sai wajajen karfe ukune wani irin zazzabi ya fara ziyartana a lokacin sai gashi duk dauriyan da nakeyi na kasa hakan don jiki har yana kaduwa hakorana suna hadewa wuri daya a lokacin don zafin zazzabin daya sauka min lokacin. Da taimakon su hannatu na samu na dawo gida tare da ita a ranan haka muka shigo gidan ina gigice cikin wani yanayi. Hankalinsu Dije ya tashi ainun don inna batama gidan a lokacin ganin haka yasa Dije fadin Aisha maza karbi canjin nan kije wurin mai kemis ku sayo mata paracetamol ta hade. Ta karbi kudin da sauri zuwa wurin mai shago din tasayo maganin aka kawo min ko kallonshi banyi ba don ban masan inda nake ba lokacin. Ganin yadda nake hakan ya tayarwa hannatu da hankali tashige daga kuryan dakin ta kira ummah tana fada mata abindake bata wani daga hankali ba sai cewa datayi da hannatun ga Tani nan zuwa ta gani. Zuwan tani tazo min da magani daga wurin ummah na tasa akai min hayaki a dakin takumayi dabaran shaka min a hancina lokacin sai da aka dauki lokaci na dan samu nayi attishawa maidan karfi Allah dai ya taimaka iya mune a dakin lokacin daga haka kuma barci ya daukeni lokacin. Wayana ke ringing ta dauka master ne jin an daga wayan yake fadin haba dai my princess kinsan ina exam shine koki kirani kiji ya pepper ? Hannatu ce master muna gida zahra ce ba lafiya wallahi sai yanzu ta dan samu barci tayi yanzun hakama tana barcine. Subbahanallahi bata da lafiya meya sameta ya tambaya cikin damuwa take fada mai dai dukkan abinda ta gani tace kuma a karshe zazzabine dai mai karfi ya rufeta. Bakuje asibiti bane da ita hannatu ya tambaya cikin damuwa a muryanshi sai tace munje asibiti sun bata magani nan school cleanic . Daga school din muka dawo gida da ita ina gudun mu tafi FMC daga can ya zama magana kuma amma yanzu ummah ta aiko da magani tasha shine harta samu barcin. Ok kun sanar mata ke nan to yaya jikin da sauki yanzu ko ya kara tambaya tace da sauki gaskiya bisa ga dazun din don yanzu har gata tana barci Dije ma tabada kudi kuma an sayo wani maganin chemist dazun da muka dawo saidai bata samu sha ba. Don Allah hannatu idan ta falka kikaga tana jin jikin ki taimaka min ku tafi asibitin zaifi tace insha Allahu, master and please call me indan ta falka tace mai tau. Gida kan yanzu ya canza don da can gidan shirune don sauran yaran gidan dake makaranta a lokaci amma zuwan su hjy murja yasa gidan ya rayu tsakanin jiya dayau din nan . Har zaka danji hayaniyan mutane jefi jefi babu komai a ran hjy murja din a lokacin sai fargaba da tsoron hjy yabi don sanin halinta da tayi na rashin barwa Allah zance. Gashi tun zuwan su garin ba wanda ya lekosu daga bangareta son ko yarta murja bata kara bi ta kansu ba lokacin asalima ta manta da zancen wasu baki a gidan lokacin. Andai kawo masu abinci da suka iso haka an kawo masu na dare sunci tun lokacin ba wanda ya kara leko part din nasu sai su kadai ke sha,aninsu suma di cikin sakin jikinsu suke komai. Washegari misalin karfe bakwai da rabi na safe wanan mai aikince tayi sallama ta sake shigo masu dauke da manyan kuloli ta aje masu kana ta gayar dasu da kwana. Suna gaisawa ta daga zata wuce taji dayan na fadin mama kece mai aikin gidan nan ko ta juyo tana dan murmushi tace nice dai daga haka tayi sauri ta fice part din. Tana fita dayan ta bude dayan kulan taga soyayyen kwaine da irish acikinsa saida aka cika har baki dayan kuma ferfesun kayan cikine a cikinsa mai yawa wanda zai ishesu sai dayan cuscusne yaji hadin kayan labu an zuba mai kamshi da kalan abinci ya canza kala. Itace ta dawo dauke da kofuna da bread manya guda uku sai kayan shayi ta aje masu a inda ta aje na farkon suna mata sannu ta dawo da flask din ruwan zafi ta aje ta fita suna mata godiya. Wanka suka fara shiga sunayi kafin su zauna gaba dayansu suna karyawa a lokacin nan dayan kewa yan matan fada cewa su dai iya kansu a gidan yadda sukaga yar uwansu tanayi banda rawan kai da saka ido ga komai. Sai bayan sun gamane an dan jima Alh ya shigo suka gaisa yake kara masu bangajiya kafin ya dago yacewa matar nasa murja. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣8️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Jiki wasa wasa yaki dadi gareni a kullun sai kara gaba gaba yake min hakan yasa har na dauke kafa ga zuwa makaranta a lokacin. Tun hankalin inna bai dagaba har wani dare dole ta fito da damuwanta fili ta nuna tausayawanta gareni tana fadin kalamai a tausashe saboda ta tsorace da yadda tagani kwance. Ganin zan mutu a gida sai magani nake sha ba a san makarin ciwo ba yasa nasa hannatu kiran ummah ta fada mata halinda nake ciki din. Sai cewa ummah tayi yanzu hannatu ya kuke son nayi tunda nauyin ta ba a hannun mu yake ba yanzu kawai dai ku kira mijinta ku fada mai abinda yace sai ai hakana. Ga hankalin hannatu duk a tashe yake shi kuma macan hakane gashi suna test a lokacin suna gab da zana jerabawan fitane a lokacin. Data kirashi cikin daren tana mashi bayani hankali tashe murya kamar mai kuka yake fadin don Allah ummah tayi hakkuri a taimaka mashi ga halinda yake ciki. Amma sai hannatun ta kasa kiran ummah din don yadda sukayi da ita da farko dole dai shi din da kansa cikin dare da inna taga zan mutu ta kira shikuma ya kira sai hankalinta ya daga sosai ta kira shehu da daren nan yanzo suka kamo hanyar gidan mu din. Da karfe Biyar da rabi na asuba ummah sukazo da shehu aka daukeni zuwa asibiti muna zuwa fada suka fara cewa yaya akayi har na gala baita haka ba a shigo dani asibiti ba. Nan dai suka karbeni baya korafi da sukasha wurun nurse din tayi muna hanyan ganin likita ya auna yasa a sayo ruwa da magani aka dora min sai lokacin na samu barci mai nauyi ya daukeni sosai. Ana idar da sallah asuba yana kiran layin wayana yajishi kashe sai na ummah din ya samu tana kuma azzakar bata magana a lokacin sai ta idar. Hakan ya daga mai hankali ganin ya kira har sau uku karshe ma ta kashe wayan gashi duk sauran wayoyin nasu basa shiga a lokacin nan ya soma shirin baro zaria duk da yasan test din dake gareshi yana da muhinmanci sosai a lokacin. Ya gama shiri zai fito wayanshi ya dauki kara ummah ce mai kira a lokacin gabanshi na faduwa take fadin tana sallah a lokacin yasa bata daga waya ba. Bai tsaya gaida itaba yace ummah ya mai jikin kuma tace da sauki sosai ta samu barci gata nan kwance tana barcin tunda aka fara karin ruwa. Sauran gwaje gwaje sunce sai gari yawaye za ayi ka kwantar da hankalinka don da sauki sosai insha Allahu zata samu lafiya yace to ummah da yanzu zan biyo hanya inzo. Tace a,a ba ance kuna test bane kokazo me zaka iya mata kadai mata addua shine take bukata ta samu lafiya sosai fa yanzu don numfashin nata ya koma daidaima a yanzu. Jin hakan yasa shi ya tsaya ba don yaso hakan ba a lokacin anyi duk wani abinda yadace ayi amma sai cewa sukayi maleria da thaphod ne ke damuna a lokacin. Karfe takwas ummah ta kira gida take shedawa mama suna asibiti dani tunda safe mama din ke fadin me kuma ya sameni tace zazzabine dai tayi Allah ya sauwaka ta kashe wayan a gundure. Bayan ta kashe take jan tsoki tana fada su gwaggo shafa ne dai sukai tawaga sukazo dubana anyi sa,a lokacin Tani ta kawo kayan da ummah ta umurceta da takawo muna asibitin. Da badon hakan ba babu komai da inna tayi yunkurin biyomu dashi asibitin saidai sunzo dubana ita da yaranta tunda farar safiya shine kawai gaskiya kokarinta a lokacin. Karfe daya saura yana cikin gusau asibitin ya nufo daga nan ko gida bai isa ya aje kayanshi ba yazo har dakin da nake kwance har lokacin barci nakeyi sosai don gaskiya na wahala. Kwana biyu bama barci da hannatu data zauna a wurina a karshema har makarantan itama ta daina zuwa tana zaune tare dani a gida tana kula dani don har mutanen gidansu saida sukazo gaidani. Mamako Abba ta kira tana fada wai ummah tana kokarin raba daya biyu duk hakkurin da takeyi da halin ummah zata kaita makura wai suna asibiti dani amma ummah bata fada mata ba sai da ranan nan donta dauketa muguwa kome ? Amma ta fada min ta kiraki tun takwas na safe ma don na tambayeta ta kira ta fada maku tace eh yanzun ta gama waya dake ta sanar maku. Wai halin hjy salmane kuma baka sani ba ni dai na fada bana son hakan da take min gaskiya da wani abune da yanzu ta kira tana fadama sai kawai ta kashe wayanta lokack guda a hasale. Duk da yaji mamakin hakan data fada amma kuma ba zai iya cewa komai ba a lokacin karshema kiran ummah yayi yana fada don me bata fadawa mutanen gida zancen ciwona ba. Ina wani abune aiduk ita tajawa kanta wanan wullakancin tunda ita tanacewa wanan fakirin yaron tace shi zata aura yanzu duk wullakancin daya biyo baya ai ita tajawa kanta kuma ? Ummh,humm ka gama kada ka mace da duk mai rai baya wuce kaddaransa a rayuwa ni ban raina da auren zahra da yaron nan ba don bansan dalilin da Allah ya hadasu tare ba. Kuma ai naga banina aurawa yarka shiba kai kaga dama ka aura mata shi a matsayinka na ubanta koka taba jin inda mace ta aurawa yarta aure koda kuwa shegiyace ita ? Sannan ita hajiyan datace ban fada mata ba Allah ya sheda karfe takwas na kirata na fada mata itace mutum na farko dana fadawa kuma har kusan duk yan uwa sunzo asibitin nan duban mu. Kawai idan wani tsegumi takeji dashi ta fada zaifi amma ba wanan ba taje tayishi a wurin ka kaida kake daukan tseguminta ba bincike ko yaushe ni ba wanan bane a gabana yanzu ba. Tana fadin hakan ranta ya gama baci sosai a lokacin don haka ta kashe wayan a hasale Allah ya taimaka daga ita sai tani dake shirin zuwa gida a lokacin sai koni dana falka banyiwa kowa magana ba nake jin yadda sukeyi da Abba din. Da kuma fadawa Tani abinda ya faru din da takeyi a hasale tana hawaye tare da fadin kasheni suke son yi ni wanab abin ya isheni a yanzu gaskiya idan kayi magana ace kayi hakkuri don yara kuma. To hjy idan ba hakkurin ba me za a baki yanzu halin hjy maimuna ne kin saba dashi makircine kawai irin nata ta dauka wani kudi zai turo maki ai laluran nan dashi shine take kokarin bata tsakanin ku ayanzu. Makircine kawai irin na mata ita dai kada taga anyiwa yar uwa wani hidima sai a yaranta kadai gashi kuma Allah ya kadara yaran nata da yan uba. Ni bashiba Tani yadda Alh ke biyewa maganan ta ya rufe ido yana neman yaciwa mutum mutunci akan zancen ta haka suka kwasa da hjy karima wanan zuwan da sukayi akan dan abu kadan yaso ya bata mata kanta ita kuma ta rufe ido taci masu mutunci dukkansu gaba daya. Karshe sukai tafiyan barambaram suka koma kowa da tasa tafiyan jin hakan tani tace kin gani ba haka take ta kokarin yi gareki amma hakkurin ki ya hana tayi nasara akanki shiya take kara kaimi ga aniyarta din. Kiyi hakkuri hjy a kullun shi muke baki kinga kar yar nan ta falka ta sameki a cikin yanayin bacin rai haka kuma ba zataji dadin ganin ki hakana ba gaskiya . Ni yanzu zan koma kada yaran su dawo su samu ba kowa a gidan kuma su shiga damuwa don ba wani kulawa zasu samu a wurinta ba. Mummy kizo wai inji daddy yana falonsa zaune Salima ta fada daga kofa inda take tsaye hanbayenta na cikin aljihun rigan dake jikinta lokacin. Ta dago cikin takaici tana kallon yar nata tare da fadi sai yace idan kinzo ki mun kerere a kai ki fada min ko wai Salima meyasa baki da tunane ke kullun kina abin yara ? Mummy shiyasa na kiraki ba nina fadi hakan ba ta fada cikin shagwaba tana junawa zata bar dakin a lokacin tace kaji sakarai ina magana kina kokarin wucewa. To kiji da kyau duk wanan sakarcin yanzu ya kamata ki daina shi ki nuna kin girma kinsan ciwon kanki don bamu kadai bane a gidan nan yanzu don kinga ya kwaso muna wa yancan mutanen duk da nasan anyi hakan ne da wani manufa a garemu. No mummy ba matarsa bace don haka yana da right din da zai kawota nan mana ta zauna damu saidai abinda ban yarda ba shine tace zata rainamu. Wani kallon ashe kina da wayau uwar tayi mata ta kawar da kanta gefe daya tana fadin zamuyi maganan hakan anjima yanzu kice masa kin samu ina bayine amma kin fada min. Koda ta je fadawa mahaifin nasa saita samu hjy murja a falon zaune zakace bata taba sanin taba a duniya sai cewa da tayi daddy na samu tana bayi amma na fada mata yace is alright zaki iya tafiya. Ta juya zata tafi a lokacin hjy murja tayi karfin halin fadin salima mun sameku lafiya ya karatu ? Lafiya kawai ta amsa dashi tana ficewa suka kalli juna da mijin tayi wani irin guntun murmushi mai nuna cewa dama na fada maka ai. Sai ji tayi yace dama wai baka ga juna bane tun jiya din tace ga alama ka gani kuwa irin abinda nakewa gudu ke nan tun farko nace ka barni gida can din yafi min rufin asiri don nasan halin hjy da yaranta sarai. Zasu iya komaiwa mutum idan sunyi niya balle a yanzu gidansu nazo na samesu don haka zasu shiryawa hakan baiyi magana ba sai zuwa can da yace nasan da hakan amma wanan shine tsarina a yanzu naga na hada kan iyalina a wuri daya. Sun kai wani lokaci a zaune wurin kafin ya kalleta yace zaki iya tafiya ki barni da ita nan gaba zamu zauna zan fita yanzu zuwa office tayi mai Allah ya tsare ta mike ta fita. Shima bai dade a zaune ba ya mike ya shige ya shiryo zai fita suka hade ko kallonta baiyi ba yasa kai zai fice take fadin salima tace kana kirana ? Banda wanan time a yanzu ya fada yasa kai ya fita taja tsoki itama ta fice daga falon zuwa part din ta har ta zauna wani zuciya ya debeta ta mike zuwa part din da bakin nasu suke. Zaune suke dukkansu a falo suna hira saigata ji sukayi kawai an fado dakin ba sallama hakan bai hana dayan tace a, a hjy Yabi ce yanzun muke maganan ko kun tashi muje mu gaisheki ai. Hannu ta daga alaman tayi mata shiru a lokacin kafin ta bisu da kallo daya bayan daya ta sauke idonta akan hjy Murja din tana fadin murja meya kawoki gidana a wanan lokacin? Hjy murjan ta dago ta kalleta tayi dan murmushi kafin tace amma dai musulmai kika samu a dakin akala kyayi sallama ko zamu san damu kike zancen a yanzu ? Murja watau har kin dauka wuyan ki ya isa yanka a gidan don dan wanan asirin naki da ayanzu kike ganin yana aiki akan Alh ke nan to barin fada maki kiji kuma ki rike idan kina tafiya da rana tsaye ni yabi dare da ranan duk a tsaye nake indai akan gidanane kece kika fara yanzu. Lalai kuma kinyi sa,a malamin ki ya iya aiki harda ya iya karya dokana yasaka Alh ya dauko ki daga kauye zuwa wanan gidan a yanzu saidai kinyi kuskure babba na yin hakan . Don in kishigone ta gaba ta birkice zaki koma wata kilama wanan karon ba inda kika fito zaki koma ba sai wani bakon waien. Kowa na dakin sai binta sukeyi da kallon mamaki daga can inda yan matasan yan matan ke zaune da sauri dayan ta kunna waya tana daukan komai dake faruwa a dakin lokacin saboda yarinta. Hjy yabi ke nan ban kara tabbatar da cewa ke din jahila bace sai yau din nan da kike wanan ikirarin haka a gaba saidai ki sani . Ni murja ba yar matsafa band ba kuma jikansu bace a gidanmu musan Allah da Annabinsa tsagwaron su haka kuma da shi na dogara a rayuwana don shine boka da malam din gidan mu kinga tunda har Allah ya amsa min addua na akanki saina kara gode mashi. Karya kikeyi munafukan Allah duk inda kike zuwa ai munsani don abin duniya ba boye yake a kasan nan indai indai bera bai daina yawon dare ba wata rana su hade da mage wurin yawon ai. Ta jiya a fusace ta bar dakin cikin kunan rai tare da mamakin canzawan hjy murjan don bata taba tsamanin irin haka ba gareta wanan abin ya bata mamaki matuka. Abin mamaki baya karewa sai ga hjy yabi din na fadawa Alh wai yayiwa hjy murja iyaka da ita don ta nuna ba zaman lafiya tazo yiba a nan don tana ganin kamar ka daure mata yanzu. Har tana nema taci min a mutunci a gaban yan uwanta har tana fadin zataga iyakanta yanzu a gidan ke nan dama da wani manufa tazo nan ke nan. Ya juyo ya bar abinda yakeyi din gaban mirror dinshi yana fuskantar ta abinda ya dade bai faru tsakaninsu ba ya dan murmusa yace. Cikin kada kai Yabi kada ki manta da cewa ni din nan ni na aje kowan ku a gidan nan haka kuma nasan halin ko wacen ku. Don haka ke me kikaje nema a part din ta don naga ni kaina na nemi kizo nan kika bata min lokaci ki kaki zuwa don ki nuna mata koni ban isa dake a gidan nan. Don haka kina tsanmanin yanzu zaki samu wani girma a wurin murjan ke nan a gabanta fa kika nuna banda daraja ko kima har a idon yayan ki ? ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 6️⃣9️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Tani data hadu dashi zai shigo asibitin ya tsaya suka kara gaisa nan kwarmaton ta ya debe wurin dadin hira har take labarta mashi abubuwan da suke faruwa kafin tayi mai sallama zataje taron yarane ya biya mata kudin mashin ta dane zuwa gida. Da sallama ya shigo dakin sai ga su Hannatu suma sun shigo tare da Dije da kanwarshi Aisha dauke da ledan pure water a hannun Aisha din. Gaida ummah yake jin hakan yasa na juyo ina masa kallon mamaki lokacin hannatu ta gani take fadin masha Allah kintashi matar master ? Duk suka juyo suna kallona to keyi kwana na rigaki karban jakkan tun dazun ai har na banye na bar maki ragowa jin hakan ya dan sani murmushi kadan ina kokarin juyowa. Sai ya mike ya nufo bakin gadon yana fadin kin tashi Zahra ya jikin naki yana kokarin taba jikina lokacin Dije ke fadin kai danga ga idon uwarku kana kokarin taba matar ka gaba mu ? In bakaji kunyan idona ba aikaji na uwarku ummah ta mike tana fadin mama ki barsu sallah zan tafi yanzu inyi ni to Dije ki bita kada ki zauna ki saka muna ido Aisha kai masu ruwan nan sai suyi alwala dashi. Babu Faro ne hannatu kuka sayo wanan ga ummah da ledan Faro kuka dauko ai da sauri ummah tace a a kai wanan din ma ai muna amfani dashi sosai ko a gida. Bari dai a je a sayo makushi wanan din sai a aje don wani amfani zauna abinka don Allah wanan ya wadatar ai lalurane ya kawo hakan. Jin hakan ya koma ya zauna yana fadin hannatu ko zaki zuba mata abinci ko zataci wai to Allah yasa tunda kana kusa amma rabon zahra da abinci ni har na manta ta fada tana mikewa da kyat na daga mata hannu alaman ta barshi. In serious voice yake fadin don me zaki zauna da yunwa a cikin ki haka kina gani yunwama ai yana iya kara maki ciwon na girgiza kai alaman a a. Naji yace haba princess ko yunwa na kara maki ciwo ai ki daure ko ba yawa kici ko kadan ne haka nake fada mata amma da takai baki zata dawo dashi. Wani kallo naga yayiwa hannatu dake bayanin hakan gareshi kun fadawa likitocin haka duk mun fada masu yadda take ji din sun dauki bayani. Tun kan a kawo abin na kawar da kai ya karba wai ya bani da sauri na rufe bakina kamar wanda yaga mugun abu a lokacin guda yayi yayi na juyo na karba na kasa. Haka ya hakkura ya mike tsaye ya fita ya dan jima sai gashi ya dawo da leda da kayan sanyi a cikinsa ya samu sun shigo dakin ummah tana min fadan cewa na don me ba zan daure koba dadi inci abincin nan ba. Ummah ku barta ko zata sha wannan yana kokarin budan ledan ya zaro goran fresh milk ya miko min yana kokarin budewa tare da fadin ki daure ga wanan ki dansha ko kadan ne. Yadda na karba a hannun shi hakan ya tayar mai da hankalinshi karkareni daya ga yadda na fitar da idannuna waje saida gaban shi ya fadi don tsoro. Wani iri yake ji lokaci guda kanshi na wani irin juyawa hankalinshi na neman gushewa gare shi Allah ya taimaka yayi dabaran mikewa zuwa wajen dakin da sauri zakace ya tuna da wani abune a lokacin. Ruwa ya saya ya tsiyayya a kanshi tun wanan lokacin ya koma wani sukuku dashi kamar wanda ke ciwo ko dakin baya son shigowa sai dole in ma ya shigo can kofa zai tsaya yai maganan da zaiyi ya koma. Ummah ce ta farga da hakan ta farawa dije bayanin amma taga Dijen bata gano komai data gano ba sai bayan sallah magariba ta dawo daga sallah ta sameshi zaune yayi tagumi shi kadai a wurin zaune. Har zata wuce ta gano shine tace Ahmed ne wai ya dago kai da sauri yana mikewa tare da fadin barka da fitowa ummah Allah ya karba tace amin. Lafiya dai na ganka haka tun dazun nake lura da sauyi gareka saidai ban san me ya jawo maka hakan ba lokaci daya ta fada tare da tsureshi da idanunta. Eh wallahi dama ba komai bane saidai ban san ya za a fahinci magana taba yanzu idan na fada don gaskiya na fahinci ciwon nan na zahra kamar dai bana asibiti bane kawai kamar ya dan surku da harkan jinnu haka. Wani kallo na tsab ta aika mai dashi lokaci guda kafin ta sauke ajiyan zuciya tace eh zai yuyu hakan ne don nima nayi wanan tunanen amma yanzu tunda munzo saimu dakata muji abinda sakamako zai bada kafim mu san abin yi nima dai hankalina bai kwanta ba a yadda nake ganin ta din nan. To shike nan ya fada tare da dan sunkuyar da kai katsa tace Allah ya kyauta ya amsa da amin ta nufi hanyar shiga dakin da nake kwance. Sai kuma taja ta tsaya tare da dan juyowa ta kalleshi tace da badon akwai gajiya a tare da kaiba dakayi sakkon zuwa zuwa funtuwa gobe kaje kaga wani kawuna a can da ake kira malam Idi mai rafannan acan. Da sauri yace ba matsala sai inje din ko yanzu badon dare yayi ba aida zan tafine tace a,a ka bari zuwa gobe din nan tayi mai kwantace yace ya gane insha Allahu kuma zai tafi din in Allah ya kaimu da safe sukai sallama take fada mai tunda jjkin nawa da sauki zata koma gida tunda ga Djje da hannaty har da Aisha. Tayi waya azo a dauke karfe goma yayi mata godiya ta juya ziwa dakin ya koma ya zauna nan dije tazo suka zauna suna dan tatataunawa kan zancen matsalan nawa. Cikin bacin rai ta juya tabar dakin ganin ya dauki waya ya fita batun ta ya nuna baida lokacin ta kamar yadda tayi mai itama ke nan da safen. Saidai bata dauki nata da sunan wullakaci ba sai nasa don haka ta kulla a ranta cewa ai don hjy murja dince yai mata hakan bako sauran zaman lafiya ke nan a tsakanin su a gidan . Don haka zata kada masu gangan shedan da sai duk sun raina kan su suyi da sun sani da basuyi mata hakan ba a rayuwan su don ba a takata a wanye lafiya a rayuwan ta. Ita mace ce dake tsaye da kanta da yayanta a ko wani lokaci tayi a mannan cewa boka da malam suna biyawa mutum duk bukatan sa idan ya nemesu. Da wanan kudirin takai dakinta ta kwanta tana faman saka yadda zata fara bullowa zancen da hjy murja zata fara koda maigidan yanzu nan tunanen ta ya tsaya akan zata yakesu a lokaci dayane don da zafi zafi ake buga karfe. Mai aikinta ta nema da sunan bata umurni akan ta san ita dai ta daukota aiki a gidan nan ko daga lokacin aikinta zai tsayane akan ita da yayanta da mijjnta kawai a gidan. Da sauri Asabe ta dago kai ta kalleta don jin umurnin da tabata a lokacin kafin cikin ladabi tace hjy ki gafarceni jiyan nan Alh ya ban umurnin da a hade girki ga baki daya a gidan nan. Itama din wani kallo ta jefeta dashi a harzuke take fadin Asabe nina daukoki gidan nan ko shi kece hjy Asaben ta fada cikin rawan murya. Tace don haka nina baki umurni da haka idan ya tambayeki dalili ki fada masa ninace ai hakan ki tashi ki van wuri Asaben ta mike da sauri zata tafi sai kuma ta dakarta da ita tana kare mata wani mugun kallo tace. Wai yaushe har kika samu daman yin magana da mijina haka ban sani a gidan nan wani iri Asaben taji sai ta daburce lokaci guda kafin tace da sauri a,a hjy jiyane da ina tsaka da aikin yamma ya shigo kitchen ya fada min. Wani kallon banza ta bita dashi kafin ta kawar da kanta gefe ta fita batun ta ta dan dade a duke kafin ta mike da sauri ta bar dakin tana watsa mata zagi a zuciya da fadin macuciya karyan ki dai ya kare tunda kishiya ta shigo gida nan da sunan zama. Har takai kitchen din tana tunanen yadda zata bullowa zancen Allah da ikonshi taji muryan maigidan waje yana magana yan aikin gidan maza. Nan ta dauraye hannu ta sameshi ta rusunna daga bayan shi tana gaidashi kafin tace dama Alh hjy ce dai ta kirani dazun nan ta ban umurnin dana daina girki da hjy karama da duk wani aikin daya danganta da ita a gidan nan. Ya juya gareta a cikin mamaki sai daga bayan shi kuma yaji mazan na fadin muma dai Alh munsan hakane zai cika damu gun hjyn . Don yana da wuya ta barmu muyu wani aiki daya shafi hjyn a gidan nan din ko baki akayi mukai masu wani abu zata zagemu tace zamu bar aiki balle wanan da take ganin kishiya a gareta yanzu. Innalillahi ya ambata kafin yace duk ku saurareni cikin tsawa shin hjy ce ke biyan ku koni to ku sani daku da ita duk a karkashina kuke har wana din datazo daga baya. Don haka kowan ku ya tsaya iya matsayin aikin da aka daukeshi a gidan nan wanda bai iya bin umurnina sai nata ya fada min tun yanzu na sallameshi. Kafin ya bisu da kallo daya bayan daya can kuma ya numfasa tare da fadin bayan hakan tunda aiki ya karu yanzu zanyi doubling din kudin kowa a cikin ku ga wata kai driver mai kai yara school. Zan kara ma kudin ka ya cike dubu hamsin haka mai wanki daba shuka ruwa kaima kudin ka a yanzu zakai arba,in da wani abu sama ke kuma ga wata nan zakuyi aiki tare zan baku a wata dubu arbain da biyar duk wata maigadi kuma dubu arba in. Kallon juna sukeyi kafin Bala driver yace Alh ai dama ni sha biyar ake bani duk wata yace what yace kwarai kuwa Alh ga yan uwana nan ka tambayesu kaji maigadi yace goma ko takwas ake bani ba da abinci ba hakama mai wanki da guga. Wani jiri ne yaji ya dabeshi lokaci daya ya dafa motan shi saida driver shi ya karaso yana fadin Alh abi a sannu sun sha min wanan korafin lokaci lokaci ina basu hakkuri. Watau shi kadine ake ba kudin shi daidai ke nan a cikkn su shima don kudin basa yana fitowa daga company sune yasa haka da wurintane zata gunce ta basa rabi ke nan ? Wai me hjy ta dauki daukan alhakine a rayuwan ta ya tambayi kansa lokaci guda kafin ya juya zai shiga mota da sauri driver yazo ya bude masa saida ya zauna ya dago kai ya kallesu yace. Daga yanzun nan biyan kudin ku zai dawo hannun hassan gashi kowa ya koma bakin aikinsa suka amsa suna godiya suka koma shi kuma suka fita da driver shi. Duk abinda ke faruwa a gaban idon hjy Yabi dake tsaye a window dakinta tana kallo saidai abinda ta kasa fahinta shin Alh ne ya tara dukka yan aikin har Asabe mai aiki ko kuwa dai Asaben ne ta kai karanta ya kirasu. Ganin ya fita yasa ta sauko kasa gagauce tana kwalawa asaben kira lokaci guda gabanta ya fadin jin irin kiran da hjy din ke mata a lokacin Asabe uban me kukeyi waje da Alh dukkan ku ? Hjy shine ya kiramu yana kara muna kashedin aiki a gidan nan shine kika ganmu akan me tace akan dai zuwan hjy karamane dai ya kiramu din yana bamu umurni. Ashe ko duk zaku bar gidan nan kuwa duk wanda ya ketare dokan dana saka mashi albashin ne hakan ta barta tsungune ta fice daga falon can ma amsa daya ta samu nan ma din tayi masu bara zanan irin wanda taiwa Asabe din a cikin gida. Shigewan ta maigadi ya kalli mai wanki yace rabu da idan duniya taso basheka haka kake komawa kamar tababe a cikkn mutane mu ai gaba zuwan matan nan ya kaimu don zuwanta ya zama muna alheri a gidan nan yanzu. Daki ta koma tana daka hannayenta a wuri daya babu abinda take fadi sai watau akwai dan karamin yaki gabanta kwanan nan ita da Alh a gidan na ke nan kan zuwan wanan kuchakar yar kauyen matar nasa. Har yaushe murja ta zama mace a wurin sa da har yake wanan rawan kafan akanta yanzu indai hakane ya zama dole itama ta nuna mata cewa bata kaiba kuma bata isa ba don ita bakuwace a wanan harkan. Zata gwada mata gaba da gabanta ko a wanan harkan na bin bokaye da malamai don meke ga murja da har zata kai masu. Mamaki da tunane ya hannashi magana ba abinda yake tunane a lokacin sai yadda yai sakaci haka a rayuwanshi har yabi ta shige mashi gaban komai na rayuwan shi daya kamata ace shi namiji shine ke kula da duk wanan abin a gidan sa wayan shi ya dauki kara ya dauko ya duba dansa yasir ke kiranshi a lokacin. Cikin ajiyan zuciya ya dauki wayan tare da fadin salamu Alaikum sai dan ya amsa da hey dad ya kuke ya yanayi bakaji sallaman danayi ma bane ka amsa min da wanan kallaman uban ya fada rai bace. Meye a cikin haka kuma dad dama na kiraka ne na tambayeka ko mum ta fadama ina bukatan kudi banji an aiko min dashi ba ya fada a kasalance irin na sagartatun diya. Bata fada min ba kota fadama yanzu ba zan turo maka da komai ba sai wata ya cika don yau sati biyu ke nan dana saka ma kudi ga accoun din ka. Why dad kafa san kudi shine rayuwa zan zauna ba kudine a hannuna cikin hasala uban yace idan ban sako maka ba ka mutu can ya kashe wayan nasa yana tsuki tare da fadi a fili malam Sale nayi sakacin da a yanzu nake nadaman shi a rayuwana. Alhaji hakan ba yin kanka bane duk aikin sihirine ga yadda alama ya nuna yanzu kamar ka kurto daga daurin boyen da akai makane a baya. Don abin yana da mamaki yau kaine ke tsaye haka kan hjy wanda a baya a gaban kowa kana iya bata hakkuri kan abinda bai taka kara ya karya ba saidai na tare dakai yaji haushin haka. Wanan gaskiyane nima a yanzu ina wanan tunanen da ada bai taba kawo min ba a zuciyana sai yanzun nake dan gane kuskurena. Sayayya sukayo kashe rika a wani sabon store dake kusa dasu a can magariba ya samesu don haka yana dawowa sallah ya fara gabatarwa kafin ya fito don yaci abinci karo na farko tun bayan kauracewa cin abincin gidan dayayi na yan makwani a gida. Babu komai saman dinning din a lokacin hakan yasa daga inda yake tsaye cikin daga murya yake kiran Asabe mai aiki da karfi karo na farko da suka fara jin hakan gareshi don dauka suke baima san sunnanta ba duk zamanta a gidan. Itama din a gigice ta fito daga kitchen inda take faman wanke kwanonin da tayi amfani dasu da yamma din tazo da sauri tana rusunnawa tare da fadin Alh gani. Cikin daure fuska yake tambayan ta yau lafiya bai samu abincin shi a falon bane yadda ya saba sai tayi kasa da kai don rasa na fadi a lokacin ya kara maimaita tambayan nasa da fadin yau baki girka abincin dare bane a gidan. Alh na girka hjy ce tasa na zubar wai ba wanda zaici yau a gidan ta bani umurni da hakan kuma kin zubar din sai tayi kasa da kai can ta dago tace Alh ka gafarceni na zubar amma ba duka ba saura na kitchen na aje. Kina iya tafiya ya fada a sanyaye kafin ya juya nufi dakin shi ya kira malam sale driver a waya ya bashi umirnin a shigo masu da take awaye na tuwon shinkafa mai kya guda goma. Motan farko na garin zaria ya bi zai sauka a maraban Funtuwa daga nan motan bata tsaya ko ina ba sai inda yace zai sauka din nan mota ya tsaya ya sauka. Sunan unguwar ya fadi mai mashin din yace ya hau su tafi a hanyane yake tambayan mai mashin din ko yasan malam idi mai rafannai a unguwar ? Yace kwarai kuwa duk garin nan waye bai san shi ba aiba bace yake ba da kayi mai inkiya da wanan sunan gidansa zakane muje can din ? Yace eh bai tsaya ba sai kofan gidan kamar yadda ummah ta kwatatabta mashi gidan haka ya samu wurin daga kofa ya tsaya ya sallami mai mashin din. Kafin ya tattaro natsuwa yasawa zuciyan shi ya samu yaro yace ai masa sallama da maigidan bakone daga gusau yace ace dashi bako daga wurin salamatu ko ? Yace eh daga wurintane yake tafe akace ya shigo ya shiga daga zauren gidan ya sameshi zaune a zauren saman wani katon farin buzu na fatan rago ga tulin littatafai daga gefen shi sai goruna dake aje da ruwan rubutu wasu har kura ya hau kansu don dadewa a wurin. Sallaman Ahmed din yasa shi dago kai tare da dan kura mai do har lokacin da ya kai zaune yana fadin barka da warhaka malam mun sameku lafiya ? Alhamdullahi ya fada yana kawar da allon dake gabanshi lokacin yace zama tsakanin gusau zuwa nan ya koma kamar tafiya zuwa unguwa dazun da safe nan naga zuwanka nan gashi cikin hukuncin Allah har ka iso. Eh malam ana fitowa daga sallah na nufo nan din don in samu in koma da wuri insha Allah dama ummah ce ta turoni nan wurin ka don matsalan , , , , Hannun daya daga mai yasa yayi shiru lokaci guda yana kalon malam din shi kuma kamar mai sauraren wani abu a lokacin zakace yana magana da wani ko yana sauren abinda ake fada mai a wayan kafin ya daga yace na,am ya kallo Ahmed din yace. Kayi saurin gano matsalan matarka cikin lokaci don ta riga da ta firgice tun a cikin mafalkinta da tayi a ranan sai kuma aka samu wasu shedanu dake son bata tsakanin ku a gefe wanan yasa harta kai kwance. Lamarin ai mai sauki ne don daga kai har ita akwai tsari na Allah a tare daku da ba yau ba wanan bakar matan dake bibiyan ku koda yake su biyu ne na gani da suncinwa manufarsu akan yarinyar nan. Sakaci irin na salamatu yana ban mamaki da yaya aka samu suka sakar mata mahaifanta harta samu rabon diya a duniya don lamari da mai tsafi abune mai wuyan sha,ani tasani. Yanzun dai ba dogon bincike zan baka wanan kaje yau din nan ku shaka mata zatayi barci sosai kada ku damu ita da kanta zata tashi har ta nemi abinci taci. Don zasu koma gun wace tayi amfani da damanku ta turo maku abin saboda sakon bana yau bane sun dade suna son kafan da zasu shigeta basu samu ba don irin abubuwan dake kanta ba nawasa bane. Abubuwan kanku kusan gudane kuma Allah ya gyara fararene ba masu cutarbane su shiya komai naku yake zuwa da sauki ko wani lokaci. Ga alheri nan babba tafe ma da sunan ka zai amsa sosai za a sanka zakayi suna mai ma,ana nan gaba kadan insha Allahu amma akwai kakubali hakan a kanku. Ka zama namiji sosai a wanan lokacin kada ka zama cikkn butulai yan adam masu manta halarci kaci gaba da rikon ammana duk yadda yazo maka. Karbi nan wanan ya isa hakan kaje kuyi amfani dashi ku duka Allah ya tsare ya kare jeka kada rana yai maka ka koma zuwa garesu. Malam na gode ya fada yana amsan dan goran daya miko mashi din yace ba komai kadai kula da abubuwan dana fada maka din zaifi. Yaya kakar ka da akuyan ku tana nan dai kuna cigiyar mai ita ko ka hutar da zuciyar ka ba zaka taba ganin wanan dattijon ba don taimakon ka yayi ta wanan tsigar. Kayi hakkuri da zancen mahaifin ka don duk abinda ya faru bayin kansa bane asirine mai karfi yake aiki a kansa tsawon lokacin nan amma ka godewa Allah don a sanadin ka komai ya karye a yanzu. Zai nemoka da kansa da taimakon abokanan sa da sukai masa tsaye dakai ancinwa manufa yanzun sai dai sun koma zargin wace bataji bata gani ba kamar yadda abubuwa ke faruwa a gidan sarakan ka a yanzu da nan gaba zasu kokawa hakan. Jeka a dunkule na baka bayani da sannu kanka zai hasaka ka gane inda zancena ka yanuf dan maganganun a yanzu suna dunkule yasa hannu a aljihu yana ciro kudin don ya bawa dattijon . Ya ciro kudi masu dan yawa yana kokarin bashi ya dakatar dashi da fadin ko kusa kai ai jikanane yanzu dole in maka nayiwa banza balle irin ku kadai kula da kanka ka hada kuma da hakkuri da duniya . Allah ya aauke ka lafiya ka gaida min da ita salamatun kace ta dai dage da yawan addua kamar yadda ta saba da hakan duk da hakan sai da Ahmed din ya kasa wucewa bai basa komai ba sai ya zaro leda daga aljihun shi yace ta malam ga wanan gorone ka karba ya kalli ledan kafin ya mika hannu ya karbi ledan a hannunshi. Sukai sallama ya mike ya fita bai tsaya ko ina ba sai inda zai samu mota nan ya juyo zuwa gusau zuciyar shi cike da tunanen sarkakiyar maganan tsohon da yai mai. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 7️⃣0️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Zakice bashi yai tafiya ba a ranan don ya dawo a cikin lokaci yaso ya samu ummah a asibitin amma sai akace masa bata leko ba tun safe haka yasa yaja bakinsa yai shiru da zancen. Saidai yana kokarin ganin ya samu dama ya shaka min maganin kamar yadda tsohon ya fada mai yayi Allah cikin ikon shi sai ga Dije na fadin Aisha ta kaita gida tayi wanka su dawo tunda Ahmed din nan wajen hannatu kuma taje gidan su tun safe bata dawo ba. Haka ya tun kareni gadan gadan bai tsaya shakar komai da nufin ya shaka min caraf yaga na bude idanuna dake rufe lokacin don haka zan rufe ido zakice ko barci nakeyi alhalin idona biyu a lokacin. Wani karfi da bai taba zaton ina dashiba yaji nayi mai a lokacin shima hakan yayita maza baiyi wasa ba ya shaka min maganin tare da murza min sauran a fuskana ya shafe . A take nake wani gumji a daidai lokacin hannatu ta shigo dakon hannu ya daga mata alaman kada tayi magana ina karewa sai barci mai nauyi dayazo min ban kara sanin inda kaina yake ba kuma. Wai master yanzu fa gwaggona ta gama fadin anya ba mutanen boye bane suke damun zahra nake cewa a,a likitoci sunce thaphod ne da maleria. Cikin damuwa yake fadin dama kinsan tana dasu ai basu dai faye tashi mata bane ko wani lokaci don farkon haduwana da itama a cikin irin halin nan na sameta a school cilin mota kowa ya watse ya barta saida nazo na taimaka mata. Wallahi ban taba sanin hakan ba batama taba fada min tana da wanan laluran ba gaskiya ai kinsa bata da yawan surutu haka balle ki sani. Ta dan kura min ido na dan lokaci kafin tace iyayyenta sun san da wanan laluran nata kuwa master yace sun sani mana ai don mahaifiyar na tsayene ma abin yai sauki a lokacin. Yanzunma ina ganin wani abune ya faru har hakan ya tashi mata da badon haka ba ai basa tashi irin hakan har su wahalsheta irin haka tun wancan lokacin don har ina dauka sun bartane kwata kwata ashe har yanzun suna biye da ita din. Idon shi ya sauke a kaina na fada sosai na rame hancina yafito sosai a lokacin nayi dan wani haske ga ganin shi ajiyan zuciya ya sauke shi kadai yasan abinda yake ji game da hakan. Makwabata ta shiga diban wutan murhu nan suka tsaya suna tambayanta ya jikin nawa ta fara fadin umm,humm bari kudai yayan masu kudi suna wada suka so. In banda lalaci shigan ciki aka kwantawa asibiti harda su karin ruwa da kwanciya sai wahal da mutane akeyi suna sintirin asibiti shi dan rawan kan tunda ya dawo sau daya na sakashi a ido ban kara gani nai ba har yau dinga. Keko dai da wagga maganan wa yanda ma ba diyan kowa ba sun kwantawa ciko balle ita da ad diyan mai kudin gari yanzu ai haka yayina ga matan yanzu abu kadan atai asibiti a kwanta mazan suyi ta wahala koda miji baida shi. Ashe kegane dauri yaron ga kahin ya auro ta babu dai ababu gidan nan amma tunda ya auro diyaga yanzu daka mai magana zaicewa shi baida shi a,a ankason yayi da rayuwatai . Amma ita yar mulkin ko cewa tayi tana son kan dan sarki ko wuta zai shiga ya samo yanzun na kana ganin an kawo matashiya muko ko o,oho,ho,ho . Ai kesan dama haka zai faru tunda ta hito daga gidan masu kudi sai ta dan tabe bakinta kafin ta juya baya ta dawo da fuskanta garesu tana fadin inda ba masu kudin ko wa take ko a gidan nasu suda banza duk daya a gidan ai . Keko in bashi ba ana daukatan haka zikau a bashi nidai nasan wagga basuwa da ankaimai bata banzata ba da wata a kasa maji magani in gaskiya tta bayana. Keko bar wanga batanci ga danki mana wata yar dattijuwan gidan ta fada daga gefensu cikin takai ke kanki ke nuna ko dan naki ba cikakena bake nan. A,a wallah nikan dana ai garau yake mi att matsalanai ita daita dole akwai matsalan da yasa suka bashi ita don har gobe bincike nakai ko zanji wata matsala da aggareta. Ke arr da wanga halin banzan naki abinga da nikaji ashe shin da gaskiyana baki kaunar diyanga da alheri ke kan Rashida anyi mutumiyar banza wuringa. Shin yanzu mi nice na ganin laihins ga wanga maganan wai gaskiya naka hwadi kuma shina laihi ni kunga ida niyi tana fadin hakan tasa kai ta fice daga gidan da garwashin wuta a hannunta Nan suka sameta suka zageta tas bayan fitanta din don wanan maganan data sake a gabansu shine kuma a karshe ya zamo silar shirin mu sosai da mutanen gidan da muke makwabtaka dasu din. A gidan mu kuma mama taso ta dauki zancen da zafi saidai ummah bata kulata ba sam don haka bata samu wurin yadda mata maganan dake cinta ba a lokacin. Haka kuma koda Abba shima ya bugo yana tambaya ko tana ina da dare bayan ta dawo take fada mai tana gida. Hakama da safe ya sake tambaya duk tana fada mai tana gida yake tambaya bata koma asibitin ba tace tunda ga mutanen gidan mu da abokaina a gidan me zata komayi kuma ? Jin hakan yasa tasan da wata a kasa akwai abinda ake shirin kulla mata yasa ta share zancen gaba daya shima Abba din yayi shiru ya daina tambayanta tana inane saidai idan sunyi waya a yinin ranan ya tambayi ya taji jikin nawa. Sai tace bata kira ba don suce na samu barci mai nauyi inayi sun danyi hiran matsalan kafin ya kashe wayan tun wanan lokacin bai sake kiranta ba ya tambaya yasa ta share ta zauna gida ba don bata damu ba. Yabi taji muryanshi yana fada abinda rabon ta da jin hakan bata san tsawon shekarun da aka dauka ba sai gashi ranan ya kirata da haka kuma a cikon kakausar murya dake nuna bacin rai karara ga meshi. Ta dago itama ta kafeshi da idanuwanta tana sauke nata bacin ranta cikin nasa saidai ganin shi haka yasa nata ya kawu a cikkn dan kankanin lokaci. Fada min dalilin ki na yin almubazaranci da abinci a gidan nan don bansan me hakan ke nufi ba saboda hakan ya nuna rashin tarbiya da rashin tsoro Allah kwata kwatama badai tarbiya ko sanin ciwon kai. Ke nan nice din yau banda tarbiya banda tsoron Allah saboda nace mai aikina ba zata girka abinci a gidan nan ba duk mai sonci ya fito ya girka da kansa aiban daukowa kowa yar aikiba. Ok ashe ita Asabe din yar aikin kice bata gidana dana dauka yar aikin gidanace ita amma yanzu barin kirata mu raba gardama sai asan hukuncin da za a yanke karshe . Daga nan inda yake ya dannawa Asabe din kararawan kira da sauri sai gata dakin hjy yabi din a na ta samesu tsatsaye cirko cirko ba wanda kewa wani kallon arziki a cikinsu. Ganinsu hakan yasa tayi niyar juyawa saiji tayi yace dakata shigo ta tako zuwa ciki ta tsuguna a kasa yace dama na kirakine naji zaman wa kikeyi a gidan nan ne ? Yo Alh ai duk a karkashin innuwar ka muke zaune gidan nan yace ke kika san hakan don hjy tace ke yar aikintane yasa na kiraki naji daga bakinki yanzu idan zaman ta kike a cikin gidan nan da hukunin da zan yanke a yanzu kanku dama. Jin haka yasa da sauri tace dagani har hjy din ai a innuwarka muke zaune ayi hakkuri Alh munyi kuskure dani da uwar dakin nawa hakan ba zai sake faruwa ba Insha Allahu. Asabe yaushe har kika samu daman yin irin wanan maganan da maigidan nan haka sai taja bakinta tayi shiru tace na fadama Asabe a karkashina take na sake maimaitawa ko a yanzun din kuma. Idan kayi hakane don ka tozartani dama to yanzunma na sake fada Asabe yar aikinace da diyana ba da wata ba ok idan yar aikin ce sai ki hada da ita yanzun ku bar min gidana bana bukatan bude ido in ganku a gidan nan kuma. Alh ayi hakkuri ni din zan tafi ku sasanta kanku abin bakaina tafiya tare da hjy ba sai ya daga hannu yana fadin dama abinda nake son naji ke nan kuma najishi a yanzu don haka awa biyu na baku kubar min gidana. Wani kallon mamaki take watsa mai lokaci guda kafin tace lalai namiji ba dan goyo bane yau Alh ni kake bude baki kace ka umurceni danabar maka gidanka akan wata mace ? Eh ba dan goyo din nake ba kema ba yar mutunci kike ba tunda har kikaso tozartani a idon jama,a don kina ganin ban iya daukan mataki a kanki ko me ? Ni kake fadawa na barma gidanka ido rufe haka yace kwarai na fada idan kika matsa gidan zaki barshi a yau ga baki daya don ina nadamar hada zuria dake da wanan hali naki na rashin imani ga kowa. Baki ta bude cikin mamaki tana kallinshi kafin ita Asabe din dake tsugune gefen su ta mike tana kara bashi hakkuri da fadin Allah adaiyi hakkuri a faki gaba anyi kuskure hakan ba zai sake faruwa ba don Allah. Juyawa yayi ya fice daga dakin ya barsu a cikin tashin hankali don har lokacin hjy yabi bata samu rufe bakinta dake budeba a lokacin don mamaki dayasa ta dauke dip a lokaci guda. Sam bata taba tunanen irin haka zaizo mataba a gidan don yadda da amanna da tayi da irin aiyukan mallaka da ake mata akan Alh wanda sai yadda tayi dashi a rayuwa. Ga wayanta yana kara amma ta kasa dauka don yanayin tashin hankalin da take ciki a lokacin dole maishi ta hakkura da kiran da take mata lokaci. Shiko na manzo yana fita malam sale na kiranshi ya dawo don haka yace ya kai kitchen yaba Asabe takaiwa bakin gidan suci amma kadata bari a gane ba a gidan aka girka abincin ba. Zakice bani bace yadda na koma kwana biyu kamar wace ta dade tana jinya a hankali na bude idona ina bin dakin da kallo kafin in juyo ina kallon mutanen dake cikin dakin a lokacin. Daga can naji muryan gwaggona Shafa wace autace a dakin su Abba tana fadin kin tashi mahmah ya jikin naki jin hakan yasa kowa ya kallo inda nake kwance suna min sannu da jiki. A daidai wanan lokacin akai sallama a kofan suka shigo su ukune tafe mamace tare da yaranta Aisha da Rukkaiya dake dauke da ciki tsoho. Nan aka fara gaisuwa tsakaninsu da wa yanda suka sama a dakin sai jan kamshi da mere baki mama din take faman yi kafin tace to ya mai jikin da sauki ko , ? Yanzun nan falkawanta ke nan daga barci ance tun safe take barci sai yanzu ta tashi saita juya tana kallon inda nake kwancen tace Zahra ya jikin naki ? Kokarin bude baki na nayi in amsa sai na kasa na dai gyada mata kai alaman amsawa a lokacin gareta wanan karamin asibitin za a kawota haka yaushe mutum zai samu sauki a nan ? Aiko nan din ma suna kokari gaskiya gwaggo taba Aisha da tayi maganan amsa ballema ina ruwanta aida sanin uwarta aka kawota nan din kece mai bakin magana yanzu. Kowa yai shiru kafin can ta fara fadin yaya za ayi in ta fada ace ankawota wanan wurin haka amma sai a dinga yin wasu abubuwa a boye kamar ba a son ka sani. Ku daiyi hakkuri mu ko hakan ma munga sauki sosai wallahi ciwone inyazo sai hankalin na tare dakai ya gushe duk dabara saita bacewa mutane. Dije dake zaune gefe ta fada cikin wani yanayi na fahintar abindake faruwa a dakin Rukaiya data fara tafiya tana toshe hanci alaman warin dakin ya isheta lokacin. Mu zamu tafi mama din ta fada Allah ya sauwaka wasu suka amsa da amin suka fice ba tare da ko mutum dayansu ya karaso zuwa inda nake kwancen ba a lokacin. Ganin hakan yasa na lumshe idanuna cikin takaici dajin zafin irin cin zarafin da suke min din yanzu don na fahinci suna kokarin nuna niba kowa bace a yanzu din cikin gidan mu. Muryan mama din na jiyo tana fadin shafa mun biya mu dauko hjy muzo tace ita bata zuwa taga takaici tsuntsunda yaja ruwa shitaka doka suka fice. Sai naji wata daga cikin matan da muke makwabtaka tace wanan fa wacece ita kuma matar babantane gwaggo shafa ta basu amsa taci gaba da fadin kinsan su yan gayu komai nasu na nuna haline asibitin ne bai masu ba wai yayi karami da kawo zahra nan da akayi. Duk hiransu idona yana rufe har lokacin jin sallamanshi yana gaisawa da Dije yasa na bude idon don lokacin an rage yawa a dakin naji yana fadin gwaggo ashe kina nan har yanzu na zata zan dawo in samu kin tafi ai. Tace haba dai na tafi kuma ai dole wanin mu ya zauna nan din a watse gaba daya kuma aiba komai kinyi kokari Dije ta karba don tana son labarta mashi zuwan su mama cikin hikima. Wasu aiko zama sin kasayi a dakin sunce dakin yana wari yau aini naga abin mamaki dakin nan ko naga komu muna faman tsabatanshi ai don ko yar nan hannatu yanzu data shigo tana shareshi har ban dakin. Baidai iskanci bane su nunawa mutane isa da gadara sufa haka suke duk inda sukaje sai sun rainawa mutum suna shiba kowa bane garesu. Cikin kaguwa da tambaya yake fadin su waye sukazo dije din tace dashi hjyn gidasuce tazo da yaranta shine yar take fadan an kawo zahra asibitin yaku bayi. Murmushin bakin ciki ya sauke a fuskanshi kadan yace lafiyan ta muke nema ba kyawon wuri ba ai dije ta tashi kuwa ya fada don kawar da zancen nata. Eh ta tashi amma bata dadeba ta koma barcin ai idonta biyu koda suka shigo din ya tako zuwa inda nake yana fadin sannu zahra ya jikin naki. Lokacin nayi kokarin bude idona na sauke akanshi ya kara matsowa kusa dani yace zakici wani abu da hannu na nuna mai ruwa nakeson sha. Yace ruwa na gyada masa kai alaman eh yace da sauri ya dauko goran ruwa ya miko min yana kokarjn tayar dani gwaggo ta taso ta kama mashi goran ya gyara min kai ya ban nasha kadan na cire bakina . Na koma saman filo gwaggo na kalla nan na hango tausayina zallah a idanunta take fadin ko zaki watsa ruwa ko zakiji dadin jikin naki ? Na gyada mata kai alaman eh tace to bari a hada ai akwai ruwa a flask sai a juye kiyi wankan dashi inta fito taci abinci hakan akayi naji dadin wanan wankan don jikin nawa na danji ya kara sakewa ba kamar yadda na falka ina jin nauyinsa ba. Washegari na samu sauki sosai a haka kuma yake fakan idon mutane yana shaka min magani sauki na kara shigata likita dayazo round yace zasu sallameni tunda naji sauki ke nan nayi kwana uku kwance asibitin. Muka dawo gida ko nan bai bar min maganin ba saidai ban yawan magana sai abin ya kara damunshi dama can ba mai yawan surutu bace ni. Ganin hakan yasa ya fara tambaya sosai a can wurin tambayan ne ake fada mai abubuwan shege dana tsohon kakana na Funtuwa da yaje. Maganan dai dayace shine shafata akayi akwai makiya a tare dani mata biyu sune kebina da sheri amma iskan dake kaina basu yarda sun tabani ba. Kaddaran mu daya dashi ba abinda zai cutar dani sai wani ikon Allah don muna da mabiya masu karfi a tare damu. Yakanyi tunane wanan wani irin kaddarane haka maigirma da kowa ke fada ma har dai yakai ga tambayan mutumin daya tafi wurinshi a karshe yake fada mai cewa . Ita kaddara basai ta wani abu ba ai kwai ya barwa Allah sanin sa amma gaskiya tsurarin mu iri dayane a tare suke tafiya daidai. Tun Daga wanan lokacin ya natsu gida yana jinyata bai koma wurin kowa ba kuma na samu sauki sosai har ina zancen komawa school inci gaba da karatuna don ma Allah ya gyara ba a fara test din exam ba a lokacin. Kwatsam kira yazo min na bisi cewa goma ga sabon watane tafiyan su zuwa interview don haka ya shirya dama da mukaji shiru an dan dake program din ne zuwa wani lokaci. Nayi mai godiya tare da fada mai cewa nima nayi ciwone amma naji sauki na zata ai har anyi interview din ko ban sani ba ya tsusaya min tare da tambayan idan banji sauki ba mu shirya tafiyan dani muzo nan a dubani nace na samu lafiya. Duniya ke nan wanda ban hada komai dashi ba ya nuna min kauna ta gaskiya har yana kokarin fita dani waje a duba lafiyata ga wa yanda muke uba guda suna nuna min kyama a yanzu don kawai ina matar fakiri. Da yaya musane ya nuna kamar zai tausayawa lamarina amma yanzu har na manta dako yaushe rabon da muyi waya dashi don da farko muna waya amma daga baya kona kirama baya dauka hakan yasa na daina kiranshi. Ashe abinda ban sani ba shine kamar yadda Abban mu yayi warning din kowa a kaina mama ma ta kara warning din diyan nata sosai kaina da ummah yanzu . Shiyasa suka fita zancem mu ga baki daya ko ummah din sun daina waya da ita balle dan aiko mata da aike irin yadda sukeyi a baya. Tun takwas ga wata ya bar Gusau zuwa Lagos abinka da dan tallaka tafiyan mota yayi bata jirgi ba hakan yasa ya wahala a hanya kafin yakai yana zuwa ya samu wanda aka hadashi dashi a cikin daren nan baiko gama hutu ba suka bar kasa zuwa us din. Don Allah ayi hakkuri abubuwane sukayi yawa dole na dakatar da rubutun na kwana biyu yasa bakwa samuna kamar yadda muka saba kuyi min afuwa hakan ba yin kaina bane yan uwa. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 7️⃣1️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Abinda ya baka tsoro wata rana sai ya baka tausayi don kuwa wanan karon kuwa ta juyewa hjy Yabi matuka a gidan fafir Alh ya kafe akan sai ta bar masa gida tunda ya furta hakan . Gashi sai faman kiran duk wanda tasan abaya yana jin nauyinsu tana roko da a bashi hakkuri amma amsa dayane don Allah wani ka gafarceni . Banaki bin zancen ka bane amma dole sai yabi tabar gidan na na wata daya ko hakan zaisa ta koyi hankali nan gaba ire iren bayanan dake yawan zuwa mata ke na a bakunan mutanen data tura su bashi hakkuri. Don sam bata taba tsammani da cewa akwai wani ranan da irin haka zai zo mata a rayuwa ba sanin cewa tsaye take kyam a gidan da kuma kan al,amarin mijin nata ba irin jinin da bata bayar ba akan sha,anin mijin nata. Yau sai gashi tun bata kaiga ganin cikar burinta ba abubuwa suna son juya mata baya a cikin dan kankani lokaci haka gaba daya abubuwa sun rikicewa rayuwanta. Bata da zabi dole ta sauke komai da takeji ta zubar da makaman yakinta ta kwatawa makiyanta ta samu tayi amfani dasu duk da cewa suna cikin lissafin mutanen da bata kauna a duniya ta gansu kusa da mijjnta kuwa. Alh jabbo dole su zata kira don sune mutane na karshe daya rage ta jeraba sa,anta garesu ta gani ko za ai sa,a yaji maganan su a matsayinsu na abokan,nan sa kuma aminansa tunna zamanin kurciya da har yanzu suna dan biyewa junansu din. Duk da ita din a yanzu tayi wani kokari da zatayi na ganin cewa ta raba alakan dake tsakanin shi dasu don ganin cewa a yanzu shi din ba ajinsu bane . Abin kunyane a gareta dashi mijin nata a dinga ganinsu tare dashi a matsayin da a yanzu Allah ya kaishi din nan na zama fitacen dan kasuwa mai fada aji a cikin gwaunatin zamanin. Don haka tayi duk wani kokarin ganin cewa ta raba tsakaninsu din su hudun ta fitar dashi daban a cikin su tayi kuma nasaran yin hakan yanzu sam ya daina ko zancen su arayuwan shi a yanzu. Sai gashi yau ita da kantace mai bukatan taimako a garesu don gaba daya duk wani dabara nata ya kare don barin ta gidan kamar yadda ya umurceta dayi wani gazawane a gareta yanzu duniya zasu gane halinda take ciki dashi a lokacin. Dole uwar naki tabi shawaran yar uwanta data samo mata layin wayan shi Jabbo ya dauka tare da tambayan waye don jin muryan mace da yayi a lokacin. Da kyar ta iya amsawa cikin isa da takama da izza tana fadin kana magana da Yabice daga Abuja sunan ya fara maimaitawa a bakim shi kafin yace bai san wata mai wanan sunan ba gaskiya. Ta fahinci iya gaskiyan shi kuma yana kokarin kashe waya yana fadin wrong number tace daga gidan dan gaske nake magana dakai ta juya harshe cikin filatanci yadda zai fahince ta. Yace yabi dai yabi matar dan gaske ko watace dai take kwaikwayon ta a yanzu tace ita dince sai taji yace dewa,ya, i. To hjy yabi badai wani laifin nayi ba har kike nemana a yanzu duk da kauyancin shi ya isheta a lokacin amma haka ta daure tabiyewa wautanshi din take fadin a a ha wallahi nice dai ma nayi maku laifi ai kasan halinmu na mata da rashin tunane . Na taba abokin kune yake fushi dani nace barin nemoku ku tayani bashi hakkuri don Allah don nasan yana jin shawaran ku idan kun bashi hakkuri din in yasa daga baya zamu magana daku musan abinyi a karshe zakuji sakona insha Allahu. Jam jam meyasa ku masu kudi kuke tunanen cewa saboda kudi duk wani tallaka zai maku komai sai ku manta da zumunci da alaka irin ta addine akan zama tare. Duk da ke matar tsohon abokinane kuma dan uwa a gareni, haka kuma aminina acan baya, duk da nasan irin abubuwan da kikeyi na ganin kin raba tsakanin shi da mu a tinanen ki shiya wuce ajin mu kamar yadda kika sha fada mana a baya din. Tun bamu gane mai magananki ke nufi ba har mukazo muka gane gaskiyan zancen ki garemu muka kuma tsaya a matsayin da Allah ubangiji ya ajemu don musan dangaske ba finmu yayi ba a wurin Allah shi kadai yasan wanda yafi a wurinsa. Kuyi hakkuri don Allah kuskurene amma ba wai haka nake nufi bani son Allah kuyi hakkuri da abinda ya faru ta kara fada a karshe. Bakomai don daga mijin ki har ke bamu taba daukan ku da wani manufa ba a yazuciyar mu har yanzu a matsayin yan uwan juna muke kallon ku a idanun mu. Nagode dama nasani shiyasa yanzun ma na kiraka don nasan ku kadai zaku iya shawo kan Allah ya janye maganan da yayi a kaina don Allah. Ikon Allah harmu dinnan mun isa mu shiga tsakanin ku da Alh saidai mu dan gyara idan muga da bukatan hakan a tsakanin ku. Zuwa lokacin yakai mata iya rai tana jin haushin sa yadda yake jan maganan tana tsawo kamar ace yana kusa ta makeshi dai da wanan iya yin na samun waje da yake mata din. Nan dai ta daure ta koro mashi komai daya faru tsakanin su akarshe ta nemi da ya roka mata shi kada ta fice daga gidan kamar yadda ya bukata da tayi bayan bata mashi rai da tayi kan girkin dare data lalata. Ya nuna mata laifinta tare da mata alkawarin kiran abokin nasa akan zai masa magana tayi mai godiya ta kashe wayan tana tunanen lalai abu ya baci gareta wai yau itace don lalacewa har take neman taimako a wajen wa yan nan mutane. Shiyasa manya ke fadin wayasan gobe banda Allah ko a cikin yan kwanaki tana ganin kantane a matsayin macen da tafi kowa iya kama miji ta kammalashi da asiri sai abinda tace zuwa gareshi zaiyi. Saukan safe sukayiwa kasan amma duk da hakan a nan suka samu wanda sukazo taronsu tun a jirgi yaso ya gane cewa bashi kadai bane a wanan tafiyan sai dai ya saka ido yai shiru yana kallon ikon Allah. Ga wanda yazo taron su din a nan ya gane don sunayen su dake jere a wuri daya lokacin har su biyar maza hudu mace daya. Bayan gama binciken su suka nufo wajen fita a nan suka samu mutum biyu suna jiransu sukai masu jagora zuwa wajen motocinsu na suka shiga aka kara gaisawa. Sai kallon kallon sukewa junan su don ganin nisan tafiyan da sukayi a tare bada sanin cewa wuri daya zasu je ba sai a wanan gaban suka san cewa ai duk tafiya nasu dayane a lokacin. Wani babban gina suka nufa bayan sunsha dan tafiya zuwa cikin garin suna baza ido wurin kallon abubuwan mamaki da suke gani. Shiru Ahmed yayi yana fama tunane tare da ganin wautanshi na yarda yayi wanan tafiyan gashi bai fadawa kowa abinda zai tafi yi ba a lokacin haka kuma ya dauko hanya yabar garin har kasan zuwa amsa kiran wanda bai taba sanin shiba da sunan taimako. Ganin tafiyan nasu wuri dayane yasa suka fara sake jiki da junan su inka debe Ahmed wanda yafi kowa takura a cikin su don gani yakeyi shi tasa ta kare ke nan daga nan. Komai na wajen kusan da fari da blue akayishi blue mai hasken sararin samaniya sai wani tambari dake jikin ko wani gina na unguwar . Da alaman ansan da zuwan su don suna zuwa wani bature ya taso yana gaishesu tare da fadin Najeriya suka amsa mashi da eh yace su biyoshi nan ya jasu zuwa dakunan da zasu sauka din dakina da a gida sai sarki ko wani hamshaki kawai zai kwana a cikinsa . Sai gashi nan an ba kowansu nan ne masaukinsu na tsawon kwanakin da zasuyi a kasan har tafiyansu shikan wanka yayi ya dauro alwala tareda fargaban ta ina zai duba a wajen sallah a kasan. Allah da ikonsa sai ga taswiran nuna yanayi ya hango makale a dakin ba bata lokaci ya tada niya yayi sallalolin dake kanshi da baiyi ba. Yana gamawa duk da yunwar da yake ji a lokacin hakan bai hana wani barci mai mauyi ya daukweshi ba sai karfe hudu da wani abu na yamma ya falka daga barcin nasa. A dan razane ya falka daga barcin yake bin dakin da kallo kafin tunanen shi ya tuno mai inda yake a lokacin hakan yasashi saukowa saman gadon da sauri yana dan dube dube lokaci guda. Wurin window din dakin ya nufa ya dan daga labulen yana kallon wajen wurin zuciyarshi cike da mamakin komai na wurin don zakace ba hannu bane yayi aikinsu haka komai sai ya burgeka idan ka kalleshi. Kofan yaji yana kara hakan ya dawo da hankalinshi zuwa inda yake jin kukan na fitowa koface alaman akwai wani a kofan dakin a lokacin karan bani yayi yai amfani da abinda ya gani a rubuce jikin kofan ya bude kofan lokacin. Wani mutum ne tsaye a kofan dan gajere ya dan fara manyanta yana tsaye dauke da kayan abinci yace Mr Yusuf ya amsa masa da kai yace abincin rana na kawo ma tun safe muna zuwa muna samun kana barci. Bayan tafiyan mutumin ya bude abincin ya irin abincinsune nacan don haka ya dan taba kadan don babu dadi a bakinshi irin yadda ya saba cin namu. Bayan gama cin abincin ya dan fito ya zaga saidai bai yarda yayi nisa sosai ba don kada ya bace ya kasa gane dakin nasa. Hutun kwana biyu sukayi kafin a sanar masu da taron da zasuyi washegarin ranan don haka kowa ya kwana dashiri sunawa Ahmed din kallon bakauye wanda baisan komai ba. Sai gashi ya barsu da mamaki kan tambayoyin daya amsa masu a wurin interview din ya bar kowa da mamakin hakan don yadda ya amsa masu tambayoyin nasu basu zaci hakan ba daga yan kasan nan. Lafiya dai wanan kiran haka cikin wanan daren don ban taba zaton hakan daga gareka ba Jabbo . Murmushi yaji yayi tare da fadin kiran ya kamane na kiraka a yanzun din idan ka duba da cewa ban taba ma kira a cikin dare ba haka ai. Murmushi ya sauke kafin yace nasan dai duk kuna kusa da wayan ke nan tunda naga ka kirani a yanzu din kwarai kuwa kusan kowa na wurin nan in an debe kaida baka kusa damu. Sai ya kwashe da wani irin dariya wanda ya dade baiyi irinsa ba don fadin hakan ya tuna mashi da wasu abubuwan kurciya da suka faru dasu a baya suna yara. Ba wanan ba yanzun dai mun kirakane mu baka hakkuri da shawara ba tare dayin binciken komai kayi hakkuri da mai dakinka don Allah. Au har can kuma takai karana lalai yabi tana da alaman tabin hankali tunda har ta iya rufe ido wai tana neman taimakon ku a yanzu ? Yaushe idan ita mai hankaline har zata iya tunkaranku kan zancenta dani matan da da karfibda yaji ta rabani da kowa na kusa dani da aka sanni dasu tun farko. Ba abinda yake ci mun rai a yanzu kamar zancen ysron nan dana baro zamfara a baya koda an gashi yanzu da wani ido zan kalli yaron nan shida iyayyensa har in yana raye. Abinda ya wuce abar tunashi sai hakkuri da istigifari don neman yardan ubangiji ga bawa amma duk ake tuna irin wanan abin ba zai taba wucewa a zuciyar mutum ba ai. Amma kasan ko komai ya wuce zancen yaron nan ba zai taba barin zuciyana ba don bansan da wani ido zanwa Allah bayani ba a kanshi. Jabbo kasan ba karamin cutana yabi da yan uwanta sukayi ba yanzu gashi duk wanda na tura sai ya dawo yace min wai ba a gane komai ba game da yaron da iyayyensa ba. Don haka yadda ta rabani da kowa nima a yanzun banson ganinta gidanan ta fice min daga gida ko zan samu sallama a rayuwata. Zaka samu insha Allah kaidai ka kwantar da hankalinka yanzu idan ja yake hukunci a cikin fushi ai baka kaiga cinwa manufarka akanta ba ke nan idan Allah yayi yaron ka ya baiyana kaga bataji komai ba game da dawowan nasa. Ga hjy murja data dawo yanzu shima ba wani zama sukayi tare da da zaisa ta fara nadaman abinda takewa mutane a baya ba don haka kayi hakkuri ta zauna dakinta don Allah. Zata zauna amma wanan karon ina son ta fara dandana irin abinda naji a kanta itama don haka kona sati dayane sai ta bar gidan nan taji itama in hakan yana da dadi. Zata bar gidan na kwana biyu kawai tunda kace hakan amma na sati daya gaakiya yayi yawa to shike nan ta bar min gidan nawa shine kawai saukin zuciyana a yanzu game da ita. Dole hakan akayi saidai bata dawo gida ba nan ta zauna a Abujan a cikin wani gida nata data saye boye yana jin hakan yace ai idan ba gida garinsu ta koma ba akaje can akai magana ba zata taba dawo masa gida ba. Gashi wanan tafiyan ya bashi daman tone wasu abubuwa data binne a gidan dama aikin da kowa baisan lokacin da tayi shi sai hakan ya kara sashi cikin sallama yake jin tankar ace hjy yabi din ta tafi ke nan daga rayuwan shi har Abada. ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,, 🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,, ZAINAB IDRIS MAKAWA 7️⃣2️⃣ ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,, Kwance yake ya lafe zakace barci yake a lokacin saidai a zahiri ba barci yakeyi ba tunane fam a zuciyar shi da suke hanashi sukuni a wanan lokacin tun bayan da hankalinshi ya dawo gareshi. Irin wanan yanayin yake damun shi har yakanyi kokarin fita hayacinshi wani lokacin a cikin hakane yana kwancen wayan shi ya dauki kara lokacin guda. Hakan yasa ya motsa har zaka gane ba barci yakeyi ba a lokacin damuwane kawai yai masa yawa na tunanen dansa da yake ganin ya mutu a lokacin kamar baya raye. Wanan ya jawo mashi damuwa har yanayinsa ya nuna kamar yana cikin rashin lafiyane yanayinsa ya nuna ya mika hannu ya dauki wayan yana duban mekiran nasa alokacin. Daya daga cikin yan uwansa kuma abokin nasane daga gida yake kiranshi a lokaci ya dauka suna gaisawa tare da tambayan iyalin juna a tsakanin su. A karshe yake tambayanshi ko lafiya yaji muryanshi haka yake fada masa damuwan shi shiru yayi yana sauraron bayanin da yake masa a lokacin. Bayan sun gama wayan da shi jabbi dinne yaga rashin kyautawansu na rashin sanar dashi gaskiya akan dan nasa da yanzu ya kwallafa rai a tunanensa fiye da komai lokaci guda. Hakan ya kara tabbatar masu cewa asirine tun farko akanshi kan dan nasa yanzu kuma da taimakon ubangiji kamar komai ya karye a kansa din a yanzu. Shiryawa yayi ya fice daga gidanshi sai gidan jabbo ida ya sameshi da maganan tare da shawara akan lokaci yayi da zasu sanar mai da gaskiyan al,amarin kada Allah ya kamasu da laifin hakan a kansu. Shima Jabbo din yace dashi nasa tunanen ke nan don ya fahinci cewa aminin nasu yana cikin wani hali a lokacin a nan dai suka yanke shawara kanshi cewa zasu sameshi a abuja akan zance biyu na ya mayar da hjy matarshi dakin ta da kuma zancen baiyanan dan nasa garesu. Sun aje magana kwana biyu mai zuwa zasu sameshi can abujan ba tare da sanar masa ba daga can sai asan abinyi zuwa wurin iyayyen yaron tare dasu. Yau asabarce bana fita ko ina a ranan nakan zauna inyi dan gyare gyraren gida nayi wankin yan tufafin dana saka a cikin satin in goge duk wanan aikin aurena a gidan Ahmed na koyesu a yanzu. Don da can baya wanan aikin saidai duk masu aiki suyi min iyakata na dauka in saka idan an wanke an kawo min su dakin wanda tanice take karbo min ta jera min su a wardrobe dina. Sai gashi yanzu nice da kaina nake wanan aikin wanda yakin mata ya saka min hakan nayi wanki na dafa abinci naci kuma irin hakan sai duk abubuwa su taru suyi min yawa a lokaci daya wanda duk sanadin aure na riski kaina a cikin hakan yanzu. Saidai duk da hakan ban faye damuwa da wanan yanayin da nake cikinsa ba a yanzun din don na fawalawa Allah komai game da rayuwan nawa a yanzu din. Saidai banda kuzari wanda ban fahinci hakan rauni bane a gareni saida inna ta fara korafin hakan a gareni idan ina girki zatace ba zasu girka ba tunda na dora da rana tafi yin min hakan idan ina gida ban fita ba. Saidai kafin na gama korafine hakan ne yakan biyo baya zata fara yada magana ta yadda zanji tana fadin mace kamar ba jini a gareta aiki sai kace tsohuwa na aiki ? Kamar wace ba lakka a jikinta ai tsiyan abin ke nan a nunawa yaro gatan da baida rana a gareshi yanzu gashi me gari ya waya a hakan ace diya mace ba zata iya aikin da karamar yarinya zatayi shi ba cikin sauri. Tun ban damuwa da hakan har yakai na fara damu ina nuna bacin rai har wani lokacin nakan kare aikin ina kuka na bakin cikin irin yadda inna ke nuna min kiyayya a fili. Dondai shida ya ajeni bai taba nuna min hakan ba illa ma ya taimaka min da wani aikin irinsu wanki da sharan gida amma ita inna ga yaranta bata ganin laifinsu saidai laifina zata gani a lokacin . Na samu nagama da kyar nakai masu tunkan na dawo part dina naji inna nafadin ai mukan mun shigesu da cin yaji kan agidan nan sai kaga mace har mace fes a waje amma ka bincika bata iya aikin daya dace ba wai a haka ake auren ? Itako Asmau cewa tayi ai inna yajin yayi daidai gishiri daine ba a sakaba a cikin girkin tana fada tana kai cibi abinki da zafin shi yadda na kawo masu shi lokacin. Wani bakin ciki da takaicine ya rufe min idona lokaci guda na juya na wuce ina hawaye sai yau nake tabbbatar da zancen ummah a gareni idan tanayi min fada lokacin da nake gida takan ce dani. Gara ki koya tun a gida dan zaki je gidan wasu kiyi kigama kuma ba a gode maki ba karshe ma kiji wullakanci ga hakan don wasu dangin miji bala,ine. Nakan ji haushin wanan kalamin na ummah lokacin sai inga ina ruwana da dangin mijina tunda basu zasu aureni ba a haka har na koyi dan abinda na iya a gida. Ko kallon abincin banyi ba duk da yunwan da nake ji haka na fada saman kujera ina hawaye ni kadai a daki ba mai bani hakkuri kan wullakancin inna da diyanta da nake gani a lokacin. Firgigit na dago daka yadda nake kwance don jin kukan akuyan nan da yanzu nayi noticing din kukanta idan tayi wani sign ne a garemu da cewa wani abu mai muhinmanci zai faru a gidan ke nan. Bansan koni kadaine nayi noticing din hakan ba amma tun bayan faruwan mafalkina da ita da har na kwanta ciwo din nan na fara gane hakan akanta damuma dake gidan. A hankali na dinga jin dan magana daga cikin gida yana tashi sai tarin da nake ji na muryan inna din a lokacin banyi niyar fita ba dole din jin hayaniyan yayi yawa na fito zuwa sashen nasu. Innace wai ta kwarai da abincin tana ta faman tari har tana kwalla daya dan lafa taje yin magana sai tari ya biyo baya nima na shiga cikin masu mata sannu a lokacin. Ta wahala sosai a ranan dole tana ganin abincin ta barshi nan data samu ya lafa mata takai kwance sai barci nan Dije ta soma fada tana fadin aiga irinta nan. Yarinyar nan taga aiki a wahalce ta kawo maku amma ke da yarki mara kunya kuka dinga musgunawa kuna fadin abinda kuga dama akanta ga abincin nan cinshi ya gagareki a yanzu ai. Nan Asmau ke fadin ji Dije da wani magana don Allah anga abinda baiyi daidai ba ba za a fadi ba ke nan ni ai gishirine nace baiji ba inna tace yayi yaji kuma ? Da yake kuna munafukan Allah ba wanan abincine za ace yana da matsala inji dije din sai Aisha tace nidai wallahi banji matsalan komai ba a girkin nan banda dadin da yayi kamar na sayarwama. Murmushin yake nayi na juya zuwa part dina wanka na shiga na fito bayan na daura alwala nayi sallah Azahar kafin na saka kaya a jikina bayan na shafa mai na koma kuryan dakina na kwanta don indan samu hutu a lokacin. Cikin ikon Allah sai barci ya dan fara daukana har da dan mafalkin gidan mu da yan uwana can cikin barcin nake jin kukan akuyan kuma again haka yasani bude idona a lokacin. Wayata na samu tana ta kara a lokacin ina dauka naga number kasan wajene a zatona Ahmed ne yake kirana da sauri nakai hannu ina danna dauka. Muryan bature ne a layin yake magana tare da fadin koshi waye mai karatu idan baki manta ba kin tuno da wanan dai baturen da sanadin sayar da gwanjon Ahmed yasa muka sanshi a baya wanan karon ma shine dai me kiran layin nawa don da shine mukayi amfani lokacin muka kira layin shi da muka gani din a baya cikin kayan gwanjon. Shine yake min bayanin cewa shine a layin lokacin na nuna farin cikin sake jin ya nememu yake tambayana Ahmed din nan nake fada mai cewa yana nan yazo US yin wani interview. Wani turancin nasa ba ganewa nakeyi ba duk da nima a cikinsa zance na taso don duk karatuna a private schools masu tsada na Abuja nayisu har na soma hada digree dina a nan kafin mama tasaka a dawo dani nan zamfara da kaddaran aurena da Ahmed ya kirani a nan din yanzu. Don sam ban kawo zancen aure haka a rayuwana ba koda nan da shekara biyar masu zuwa amma kaddara ta riga fata gareni. Ina da burin inga na taimakawa rayuwan ku duk da bansan ko baku bukatan hakan a addinin ku ya fada cikin yi da muryanshi kasa alaman damuwa karara a muryan nasa. Zanyi shawara da mijina zan fada mashi komai game da kai duk abinda ya fada kabamu nan da two days ka kira kaji yace ya gode ya kashe wayan nayi ajiyan zuciya a bangarena ina aje wayan a gefena. Idona rufe a hankali ina ci gaba da tunanen abinda zan fada masa gashi tun bayan tafiyan shi bamu samu waya ba balle nasan halinda ake ciki a can gashi ba wanda yasan inda ya tafi saini dashi da ummah data san da zancen. Gabanane ya fadi lokaci guda don shedan daya kawo min wani tunanen cewa wai idan brother Bisi yayi wani tsafinsu na yarbawa dashi fa a can me zan fadawa iyayyen shi ke nan. Nan hankalina ya kara tashi na jawo waya na kira ummah hankali a tashe bayan mun gaisa nake fadin ummah har yanzu fa tunda ya tafi bai kirani ba. Tace Ahmed din nace eh ummah hankalina ya fara tashi kada wani abu ya sameshi a sanadina iyayyen shi suyi kuka dani duk da ba wanda yasan da zancen tafiyan a cikinsu don yace kada in fadawa kowa sai idan zancen ya tabbata a sani. Addu,a zakiyi masa a duk inda yake Allah ya tsare shi ya dawo muna dashi lafiya gaskiya ya fada na rashin fadin komai a yanzu din don yadda yanayi ya koma a yanzu. To amma rashin sanar dasu din su iyayyenshi hakan baiyi daidai yanzu dai kija bakin ki kici gaba da addua Allah ya dawo manu dashi lafiya yasa tafiyan ya zamo mashi alheri damu gaba dayan mu na amsa da amin ummah hankali tashi tadai dan kwatar min da hankalina mukayi sallama. Yayi mamakin ganin abokan nashi Abuja saidai tunanen shi ya bashi akan matsalan shi da hjy yabi da take damun mutanen da tasan suna da muhinmanci a a wajenshi da kira shine ya kawo su a lokacin. Taro na muhinmanci sosai akai masu kafin su natsu su fara maganan daya kawosu din akan matsaloli biyun da suka tako zuwa Abuja don su gana dashi akai. Matsalan ita hjy yabi din suka fara gabatar mashi tare da bashi hakkuri a kai yana jinsu tare da kallon wanan bakon fuskan da baisani ba a cikin su lokaci lokaci yake dan dago kai ya sauke a kanshi din ya kuma kawar da idanun nasa. Saida ya gama sauraren su yace dasu ba mamaki don a yanzu kunzo da kanku har nan akan nayi hakkuri na sake zama da yabi a gida a matsayin iyalina. Saboda yawan damuwa da magiyan da take maku ko yaushe a waya ko ku kuma kuke ganin hakan bai dace da ita ba a yanzu don kuna ganin ita din matatace ko ? To kada ku manta da yabice silar lalacewan komai a gareni a baya har kun manta da rabani daku da tayi da irin cin fuska da zarfin data dinga yiwa duk wani na tare dani don kawai a barta dani su juyani yadda suke so ita da yan uwanta. To duk ba wanan ba sai irin yadda ta shiga ta fita harta fitar min da zuciyana ga yaron dana haifa a cikina saboda son kai irin nata kawai. Ta yaya kuke ganin zan iya sake zama da wanan matar yanzu a rayuwata bayan irin wanan cin amanan dayi mun haka a rayuwana wanda da badon Allah ya gyara ba da hakan wata,kila da zuciyana ya buga a wanan lokacin. Ba abinda ke cin zuciya kamar zancen yaron nan da bansan halinda yake ciki ba a yanzu shida uwarsa wanda nasan alhakinsa ba zai barni na zauna lafiya ba. Insha Allahu zaka zauna lafiya ai alhaki a kanta ita datayi asirin data rabaka da dan naka wanan bakon fuskan yayi magana na farko tun zaman su a falon bayan gaisawan da sukayi da juna. Ya cigaba da fadin ka godewa Allah dayasa warware maka matsalanka tunkan ka makara lokaci ya kurema zuwa lokacin da gane hakan baida amafani a gareka nan gaba. Amma Allah da ikonsa sai gashi ka kurto daga kaidinta da makarici a cikon lokacin da ake bukatan bawa ya koma ga Allah a lokacin zai dinga istigifari. Malam ai munayi don da taimakon hakan har aka samu na samu kaina daga sherinsu da bansan inda makircinsu zai kaini ba nan gaba. Kwarai kuwa Dan gaske kayi magana daidai gaba don wanan bawan Allah daka gan mu tare dashi a yanzu nasan kana mashi kallon rashin sani a fuska yanzu. Ya amsa da sauri da fadin kwarai kuwa dan tun zuwan ku nake masa kallon inda na sanshi abaya don fuskanshi yana min kama da wanda nasani abaya can amma kuma na manta da inda nasan shi. Ba lalai bane ka sanshi amma shi din yana daya daga cikin wanda ba zaka taba mantawa dashi ba idan kaji abinda muke tafe dashi game da wanan fuskan a yanzun. Zama ya gyara irin na manya yana fuskantarsu da kyau tare da fadin na,am cikin rashin gamsuwa da maganan da suke fadin. Alh jabbo yaci gaba da fadin a yan lokacin daya shude kadan a baya shi wanan bawan Allah ya hadu da wani yaro dayazo daga arewa maso yamma. Yazo da sunan neman mahaifinshi da baisan a ina zai sameshi ba jin hakan yasa bai yarda ya sake yaron hakana ba yayi mai masauki a gidanshi suna bincike a hankali. Da bai fahinci komai ba yaron ya tafi ya barshi da bincike bayan ya nema bai gane komai ba sai yayi amfani da sanin da Allah yayi mai ya gano wasu sirin abubuwan dake boye game da kai da iyalinka. Hakan baisa ya fito a lokacin yayi bayani ba sai daya zauna yayi aiki sosai a kan hakan har Allah ya taimaka ya cinwa makarin abin yakumayi aiki sosai akai ta hanyar yakar wanda ya aikata kulli a ruhinka. Wanda har hakan yayi nasaran kariyan komai dake kulle da ruhinka a wanan gabar kuma ya nememu a matsayin muna aminan ka na can baya don a san yadda za a tunkareka da wanan zancen. Zama ya gyara yana masu kallon ni za a aiwa wanan rainin wayau don sunga ina cikin damu har abin yakai yanzu suyi amfani da wanan daman a hada kai dasu a yaudareni ? Idonshi nakan Alh jabbo din dake bayani lokacin shiko yaci gaba da fadin a cikin hakane yaron ya sanar dashi cewa zaiyi aure shine lokacin da wanan malamin ya nemomu yake muna bayani komai . Kuma ya sanar damu komai daya sani a takaice dai in gajarce maka zancen munje buki a zamfara an daura aure mun tsaya mashi a matsayin iyayye a gareshi mun karba mashi aurensa. Wani kallon mamaki yakewa abokin nasa na kasan abinda kake fadi kuwa yace kwarai abindana fada dai atakaice danka Ahmed yana raye kuma mu munsa da hakan . Kawai dai munbar zancen ne a tsakanin mu tunda mun fahinci baya cikin zuciyar ka a lokacin fitowan shi ya baiyana a gareka hakan na iya haifar da wani matsala sabo .. Alh Jabbo ddana fa kake nufin cewa kunsan da inda yake har kunje kun tsaya mashi a matsayin iyayyensa ? ZAINAB IDRIS MAKAWA