SANADIN RABUWARMU book1by Sakina Isma'il [02/01, 12:26] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* Alhamdulillah! Ina miƙa godiya ga Allah mai kowa mai komai da ya bani dama fara wannan littafin nawa mai suna SANADIN RABUWARMU !kamar yanda na fara shi a sa'a, Allah ubangiji ya bani ikon kammala shi ma a sa'a,tare da nasara. Jinjina ga kungiyarmu ta Jajirtattu💪 Allah ya kara haɗa kawunanmu. Wannan littafin sad'aukarwane ga ɗuk way'en da suka rasa ɗaya daga cikin makusantan su,irin su iyaye ko dan uwa ko miji ko kuma mata, Allah ya jikan iyayenmu,ya kuma kai haske kabarin su,mu kuma idan tamu ta zo ya sa mucika da kyau da imani ameen 🥹🤲 Na sad'aukar da wannan littafin zuwa ga mahaifiyata abun alfarina kuma farin ciki , Allah! ya jikinki da rahama ya kuma kai haske kabarinki much love Mammina 🥹 Page 1️⃣ Bismillahi rahmani rahim Kwance take saman bed dinta kamar kullun tana aikin da ta tsaba yi, ma'ana aikin danna waya. Dan yanzu danna waya ya zama kamar sana'arta ,saɓanin da kuwa danna waya sam bata gabanta . Amma yanzu kam zata iya cewa ma wannan waya ita ce rayuwarta, kuma ita ce komai nata. Ta yi nesa sosai akan chat d'in da take yi,kallo ɗaya zaka mata ka fahimci cewa chat d'in ba karamin dad'i yake mata ba. Saboda murmushin da take yi a kai -a kai. Tana cikin chat ta ji kamar motsi a palo,ba shiri ta kashe data hade da saka wayan silent kana ta tura wayan karka shin pillow ta miƙe ta diro daga kan bed din kamar damusa,kai in kaga yanayin yanda ta yi sai ka d'auka ba mace ba. Sai a lokacin na kare mata kallo. Tana da kyau dai- dai gwargwad'o,fara ce sosai,tana da hanci ba laifi,sai dai karshe hancin na da fadi wannan ne dalilin da ya sa ba'a gane fasalin hancin nata,sai bakinta dan madaidaici,da kuma jan lips,yanayin lips ɗin nata ya yi kama da masu shaye -share,saboda jan da lips din nata ta yi ya yi yawa. Tsaye ta yi a bakin shigowar palon tana kallonsa yana tire takalmin socikin dake kafarsa. Jin idon mutun na yawo a jikinsa ne ya sa shi ɗago sexy eyes d'insa ya ɗora su akanta, kallon ta ya fara yi tun daga sama har kasa. Sai da ya kara mata kallo saf kana ya d'auke idonsa, haɗe da miƙewa. Kana ya nufi step din har ya fara taka matattakalar benan sai ya ji ta ce "Sannu da dawowa." Ɗan dakatar da taka matattakalar ya yi kana ya kara juyowa,ya d'au kusan second goma yana kallonta,ita kuwa Safina har ta fudda rai maganar shi. Sai can ta ji ya ce " Anya Safina tunda na bar gidan nan kin yi wanka kuwa.?" Shiru Safina ta yi bata amsa ba. Jin shiru da ta yi ne ya tabbtar masa da bata yi wanka ba tunda ya fita, kai kawai ya girgiza haɗe da juyowa ya ida sa hawa benan. Cikin sanyin jiki ta juya ta koma dak'inta tana shiga dak'in bata tsaya ba darek ta wuce toilet bata fi mintuna biyar da shiga ba ta fito d'aure da karamin tawel a kirjinta. Gaban mirror ta karasa ta ja karamin kujeran dressing mirror ta zauna,ta d'au mai ta shiga shafawa jikinta. Sama -sama ta shafa mai,hade da fesa turare. Bayan ta gama ta miƙe ta karasa gaban wardrobe dinta ta bude ta d'auko semple riga mara nauyi ta saka da wula, ta fifa ta bar dak'in ta nufin sama. Tana zuwa ta turo kofar a hankali ta shiga ta maida k'ofar ta rufe ta karasa cikin palon. Palon ya yi kyau ma sha Allah! Ɗuk da ba a kintse palon yake ba amma ya yi kyau, Komai na palon fadi ne,dan Maher yana son farin abu sosai, Sakamak'on rashin kulawa da palon bai samu bane ya sa carpet din da kujerun tashi daga fari ya koma wata kala daban, shi ba fari ba shi ba ash ba. Bedroom d'insa ta nufa,tana zuwa nan ma ta turo kofar ta shiga ta maida shi ta rufe,kana ta karasa cikin dak'in. Babu kowa a ɗak'in sai kayansa da taga ya tire ya ajiye akan bed da alama wanka ya shiga. Karasa gaban bed ɗin yi ta,kana ta zauna akan kujerar dake manne da dagon. Cikin dak'in ma dai ba karamin kyau ya yi ba. Dan kallo ɗaya zaka wa kayan ɗak'in ka tabbatar da kayan kasar waje ne. Dan kuwa wardrobe ɗin kaɗai ma abun kallo ne,saboda gaba dayanta glass ne sai sakiyar sa kad'ai ba glass ba,haka ma gadon shima gefe da gefensa glass ne. ga wasu irin hotunan flawe da aka man na a saman gadon. Abun dai ba'a cewa komai, ɗak'in ya yi kyau matuƙa. Gadon kamar yanda aka yi bacci aka tashi da safe haka yake ba'a gyara ba. Kuma ko a jikinta,a haka tazo ta zauna. Fitowa ya yi daga wanka d'aure da tawel sai wata ɗan karanmi tawel ɗin dake hannunsa yana ɗan goge lafiyayyan sumar kansa baƙi wulik dake ɗan subar da ruwa saboda wanke shi da ya yi. Saboda tsabar gyara da yake samu wani irin kyalli da tsantsi yake yi. Bai lura da ita a cikin ɗak'in ba, har ya karasa ciki. Ɗagowan da zai kenan ya ganta zaune a kan bed. Cikin mamaki yake kallon ta, Murmushi ta sakar mishi, ɗauke kai ya yi ya karasa gaban dressing mirror ya ja kujerar dressing mirror ya zauna kana ya juya yana kallonta,kana ya ce "Safina baki wanka ba kika d'au wani kayan kika saka." Cikin mamaki Safina take kallon Maher,kamar baza ta yi magana ba,sai kuma ta ce "Haba Maher kana gani na fess -fess ka ce ban yi wanka ba." Da mamaki Maher yake kallon ta,dan shi har ga Allah! Ya ɗ'auka bata yi wanka ba, Shanye mamakin sa ya yi kana ya ce "Yanzu Safina kina nufin da barina palon har kin koma ɗak'i ki kin yi wanka ?" "Eh na yi." Ta bashi amsa ko a cikinta. "Amma dai da ruwa kawai kika yi wankan ko? Dan na tabbata da a ce da sabutu kika yi baza ki gama da wuri haka ba." "Haba Maher wai me ye sa kake min haka ne.?" "Okay sorry kin yi da sabulu kuma kin fita,oya ta shi kije ki haɗa min abincina kafin na gama shiryawa, dan wallahi yinwa nake ji." Da toh ta amsa,kana ta miƙe ta fita,dan zuwa haɗa masa abincin sa kamar yanda ya bukata. Da kallo ya bita da shi har ta ɓace mai. Kai ya girgiza,kana ya juya ya d'au mai ya shiga shafawa. *Da daɗɗare* Kamar kullun ita take riga Maher kwanciya yau ma dai hakan ce ta kasan ce, Dan kuwa tun wajan 10 ta kwanta kamar mai bacci,nan kuwa ba bacci take yi ba ,ta dai rufe ido ne kawai kamar mai bacci. Shi kuwa Maher ɗuk sanda Safina zata yi baccin karya bai taba ganewa ba. Dan shi kullun d'auka yake baccin gaske take yi. Ya daɗe yana aiki a cikin laptop d'insa sai wajan 11 da rabi ya kashe , kana ya mike ya je rurrufe ko ina haɗe da kakkashe fitilu,ya dawo ɗak'in ya kara gudun AC ya kashe fitilun ɗak'in shi ma,kana ya karasa ayan ya yi addu'ar bacci ya kwanta. Bai wani jima da kwanciya ba bacci ya yi awan gaba da shi. Tana jin s'aukewar numfashinsa ta saƙi murmushi dan ta tabbatar ya yi bacci,kana ta jawo wayarta ta hau Facebook. Ganin sa a online ne ya sa ta s'auke ajiyar zujiya kana ta tura masa Hy. Bai fi one minute ba ya tura mata da "Oyoyo my queen,tun dazu nake ta jira ki na ɗ'auka ma kin yi bacci." "A'a Habibi idona biƴu kawai dai ciwon mara ne ya sani a gaba tun dazu shi ya sa ba ban hau online da wuri ba sai yanzu." "Subhanallah! sorry dear,amma kin sha magani.?" Ta ga ya kara tura mata. Murmushi ta ɗan saƙi haɗe da gyara bargon da take lullube da shi,ta rufe kanta sosai ta kara rage hasken wayan,kana ta shiga yi masa reply kamar haka. "Ban sha ba my dear." "Me ye sa baki sha magani ba my love? Gaskiya ya kamata ki sha magani ki dena wasa da lafiyarki,kin san lafiyarki shine komai nawa." "Ciwo na ba na magani ba ne ba my love". Dan gyara kwanciya Suraj ya yi kana ya ɗan yamutsa sumar kansa kaɗan ya shiga mata reply. "Toh my queen,in ba na magani ba na mene ne ?". "Aure nake so,ina bukatar na miji a kusa da ni,wannan ne kad'ai maganin ciwon maran da nake fama da shi." "Woww!yanzu na gane abunda kike nufi, Karki damu in sha Allah! Kwanan nan zan zo (Nigeria) ina zuwa zan zo na ganki daga nan in na koma sai na turo iyayena a zo a nema min auren ki,mu samu mu mallaki juna mu wuta da wannan chat din haka." Ai Safna na jin Suraj ya yi maganar zuwa da kuma aure ta ji kirjinta ya buga dib -dib!! Har sau ɓiyu,ba shiri,ta ce" Habibi ka yi haƙuri bari na kwanta yau maran nan na min ciwo sosai gobe zamu karasa maganar." "Okay sorry my dear, Allah ya baki lafiya,ki kwanta, please ki kulanmin da kanki sosai kin ji.?" "Okay my love good night,i love you so much." Safna ta faɗa. "I Love you more my heart." Shi ma Suraj ya faɗi. Murmushi Safina ta saki kana ta kashe data ta s'auka daga online ɗin. A jiye wayan ta yi kana ta kwanta. Lokacin har sha 12 ta ɗan wuce. Bata daɗe da ajiye waya ba ita ma baccin ya yi awan gaba da ita. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comments more typing*✍️ Please sharen fisabilillah 👏 [04/01, 14:12] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/K0ug6sIXtuyFaEI3q27XDx ________________________ ________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Ban yadda wani ko wata ta juya min labari ba. Haka ban yadda a karanta min labari a YouTube ba tare da neman ijinina ba, pl a kiyaye, dan in anyi min haka zan ɗauki mata ki,tunda hakki nane. Page _2️⃣ Bismillahi rahmani rahim *Washe gari* Har ya tashi ya yi wanka ya shirya ita bata tashi ba,haka ma sallar asubaha,ya tashe ta har ya gaji ya kyaleta, In da sabo dama ya saba da halin Safina. Bayan ya kammala shiryawa ya fito palo, dinning table ya nufa yana zuwa ya ja kujera ya zauna. Kana ya saka hannu ya shiga babbuɗe kulolin da suke kai. Dankalin turawa da ƙwai ya gani,rufe kulolin ya yi kana ya shiga ƙwallawa mai aikin su kira. "Nadia! Nadia !!." Can cikin Kitchen na ji wacca aka kira da Nadia da amsa da na'am haɗe da fitowa da sauri,ta karaso gaban sa,sai da ta durƙusa har kasa kafin ta ce " Gani Ranka ya daɗe." "Tea." Ya faɗi a tak'aice ba tare da ya kalle ta ba. "Gashi can yanzu na zuba a flas zan kawo sai ka kirani." "Okay kawo." "Ya kara faɗi." Dan shi baya iya dogon magana. Asali ma shi magana ba wani damusa ya yi ba sai in ya zama dole yake yi,ko a office. Ba'a wani d'au lokaci ba, Nadia ta kawowa Maher tea,kana ta ajiye akan dinning table haɗe da d'auko glass cup zata zuba masa tea ɗin ya daga mata hannu taɓe baki ta yi haɗe da ajiye cup din ta juya ta bar wajan ta koma kitchen, A kitchen take faɗin "Ummm! Mutun na tausaya maka kai baka gani,kar Allah ma ya sa ka bari a zubamaka tea ɗin,ta karashe magana tana mai haɗa kayan wanke -wanke da ta yi anfani da shi kana ta soma wanke su. A palo kuwa,tea ɗin ya zuba kana ya soma sha. Bai wani sha deyewa ba ya ajiye cup ɗin, kuma bawai tea din ne baya so ba a'a,kawai dai bai cika son abincin masu aiki ba ne,yanzu ma dole ne ya sa shi ya fara ci. Dan ya yi magana har ya gaji akan bawa masu aiki na masa abinci amma taƙi,a karshe ma cewa ta yi ita gaskiya bazata iya ba,in zai ci abincin mai aikin ya ci in bazai ci ba kuma ya je ya nemi restaurant mai kyau da hankalinsa ya kwanta dashi ya dinga zuwa yana cin abincin a can. Bayan ya goge bakinsa da tishu ya miƙe ya tattara wayoyinsa da key ɗin motarsa da jakar aikinsa ya rataya ya juya ya fita. Yana fita ya nufi inda farar motarsa ya ke ya shiga bayan sun gaisa da Baba mai gadi ya buɗe masa gate ya cilla hancin motarsa waje. Tuƙi yake yana tunanin nemawa kansa mafita,dan ya gaji da irin abubuwan da Safina yake masa. A haka dai har ya karasa gidan su,dan akwai meeting na family yau. Kasan cewa ba wani jimawa zai yi ba ne ya sa shi yin parking motarsa a waje bai shiga da shi ciki ba,kana ya karasa karamin gate ɗin ya yi nocking. Ba'a wani d'au lokaci ba mai gadin gidan ya zo ya buɗe. Ganin Maher ne ya sa mai gadi durkusawa har ƙasa yana gaishe shi, haɗe da yi mai barka da zuwa. "Baba miƙe." Ya faɗa fuska a haɗe,dan shi ya sani yaga babba yana durkusawa yaro. Sai da yaga Baba mai gadi ya miƙe kafin ya fara magana " Yauwa daga yau sai yau karka kara suguna kana gaishe ni,ka dinga gaisheni daga tsaye kawai tunda ka girmeni." Yana kaiwa nan ya yi cikin gida, Baba mai gadi ya bi Maher da kallo yana murmushi. Allah sarki bawan Allah! ɗuk Ƴaƴan Alhaji kai ne mai hankali, way'encan na isa na gaida su a tsaye ? Ummm ! Wallahi ban isa ba." Baba ya yi magana a lokacin da yake zama akan bencinsa,kana ya ɗauki radionsa ya ci gaba da sauraran labarai safe da ake yi a freedom radio. Turo kofar palon mahaifin nasa ya yi, bayan ya tire sociki dake kafarsa,kana ya karasa ciki. Sai da ya yi sallama suka amsa tukun kafin ya karasa shigowa cikin palon. Wanene Maher? Sunan mahaifinsa Alhaji Aminu Mustapha, Alhaji Aminu Mustapha babban tsohon ma tuƙin jirgi ne, a yanzu ya yi ritaya, Allah ya daɗe da yiwa Mahaifiyarsa rasuwa sai dai mahaifinsa kad'ai ya rage a raye,su uku ne iyayensu suka haifa,shine babba,sai kuma wanda yake binsa Muhammad Auwal wanda yake aiki likita a garin(Zaria)sai ta uku wanda yake bin Muhammad Auwal mai suna Ai'sha, Ai'sha na kasar India tare da mijinta,dan a can yake aiki,a yanzu haka ma a wajanta Suraj yake zaune, ɗuk da ya so kama haya,amma Ai'sha da mijinta sun hana shi,wannan ne dalilin da ya sa ya haƙura da neman gidan haya ya zauna a gidan yayarsa. Alhaji Aminu na da ƴaƴa 5, Maher,Suraj,sai Nihal da Nihilah, Nihal da Nihilah su ƴan tagwaye ne, Maher shi Mahaifiyarsa ta ɗaɗe da rasuwa ,dan a lokacin da Allah ya yi wa Mahaifiyarsa rasuwa ma bai fi shekara biƴu zuwa uku ba a duniya,a hannun matar mahifinsa ya taso,shi ƙad'ai ya yi aure a cikin su,sauran ɗuk basu yi aure ba. Dan shi Suraj yana kasar waje ma yana aiki ,bayan ya gama karatu acan ya samu aikin, yanzu haka shine babban likita a garin (Delhi India) Yana son dawowa (Nigeria) amma sun hana shi , saboda ya ƙware sosai wajan iya duba marsa lafiya,amma yana zuwa lokaci zuwa lokaci, Su Nihal ma suna matakin karye a jamiya. Kuma ɗuk sun samu mazajen aure,suna yin degree za'a musu aure. Shi kuwa Muhammad Auwal,matansa ɗaya da ƴaƴa biyu, Muhammd (Imran) Wanda yaci sunan mahaifinsa,sai Fatima (Basma) Fatima na da shekara 14 yanzu,shi kuma Imran na da shekara 20 . Ɗuk sati suna family meeting,suna tatt'aunawa akan abubuwan da ya shafi rayuwar su,da kuma tambaya in akwai wanda yake da damuwa ya faɗa a bashi shawara. Wannan shine tak'aitattacen tarihin Maher. Sauran kuma zaku ji anan gaba. Bayan ya gaida kowa dake cikin palon tare da amsa gaisuwan ƙannansa ne ya nemi waje ya zauna akan ɗaya daga cikin kujerun palon. Ɗagowa Alhaji Baba ya yi,watoh kakan su Maher,wanda ya haifi mahaifin su. Kallon jikokin nasa ya yi ɗaya bayan ɗaya,kana fara buɗe taro da addu'a. Bayan ya gama addu'a,kana ya fara magana kamar haka, "Yauwa kamar yanda ku ka sani a ɗuk karshe wata muna meeting,kuma ba dan komai ya sa muke yi ba,sai don jin matsalar juna domin magancewa tare, "Kai Maher wannan zaman da aka yi yau naka ne." "Ni kuma Alhaji Baba.?" Ya faɗa yana nuna kansa. "Eh kai! Ɗuk da ka boye mana damuwarka,da kuma matsalan da ka ke fuskanta a gidanka,amma su ƴam ɓiyu sun zo sun faɗa min komai." Wani irin juyowa ya yi ya kalli inda su Nihal da Nihilah suke,suna haɗa ido suka yi saurin sunkuyar da kai ƙasa,ga kirjinsu da yake bugawa da sauri -sauri, dan sun san yau kam kashin su ya bushe a wajan sa. Magana Alhaji Baba ya ci gaba da yi " Kullun in muka tambayeka zaka ce mana ba komai,bayan kuma mu munga komai ɗin a jikinka,da kuma fuskarka, Amma a haka muka kyaleka, In baka manta ba kwanakin uƙu da suka wuce su Nihal sun kai muku ziyaran bazata,anan ne suka ji kana wa matarka Safina magana tana mayar maka da marna ni,kuma bayan haka ba'a tsaya iya nan ba,sun tabbatar min da cewa ɗuk abunda ya shafi gidan yar aiki take yi hatta gyaran ɗaki bayan fitarka mai aiki ta tura ta je ta kyara maka,ta kuma tattara gajeran wantunan ka da su singlet ta bawa yar aikin ku ta wanke, Wannan aikin ɗuk ita ya kama ta yi,amma bata yi ba,dan haka na baka wata ɗaya ka nemo mata ka kara aure,dan bazan lamunci irin wannan abun ba." Alhaji Baba ya kare magana. Cikin sanyin murya ya buɗe baki ya ce" Alhaji Baba,bana son mata sama ɗaya a rayuwata na sani mata sama da ɗaya,amma tunda ka ce haka zan yi, Amma kafin nan so nake ka karamin ko da wata ɓiyu ne,in sha Allah! Zan yi ƙoƙarin ganin cewa na gyara ta,in kuma bata gyaru nan da wata ɓiyu ba na yi alkawari zan kara aure." Ya kare magana,yana mai rik'e kansa,dan wannan ƴar godon bayanin da ya yi kansa har ya soma yin ciwo . " Shi ke nan Maher ba damuwa na baka wata ɓiyun, amma fa ka sani in har wata ɓiyu ta yi bata gyara ba,kai kuma baka ɗauki mataki ba,zan nemo maka mata da kaina na kuma d'aura muku aure." Kai kawai ya gyadawa Alhaji Baba. Kallon su Nihal ya yi kana ya ce " Ku ma ku fara shirye-shirya tunda saura wata uƙu ku kammala karatunku,da zarar kun gama baza ku kara mana ko sati ɗaya a gida ba." Ka kara yin magana,kana ya juya ya kalli Alhaji Aminu ya ce"Aminu tun dazu da nake magana na ga bakin ka sai motsi yake Bismillah kana iya yin magana." Murmushi Alhaji Aminu ya ɗan yi,kana ya ce"Wallahi Baba dama Suraj ya yi min magana wai ya samu budurwa anan (Nigeria)ya ce zai zo kwanan nan,kuma yana so kafin ya koma a gama komai." Murmushi Alhaji Baba ya yi kana ya ce Alhamdulillah! Gaskiya na ji dad'i, Allah dai ya kawo shi lafiya." Mutan palon suka amsa da ameen kana aka yi addu'a aka bawa kowa damar tafiya. Shi ya fara miƙawa, ya yi musu sallama ya wuce wajan aiki. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* More comments more typing ✍️ Sharen fisabilillah 👏 [09/01, 16:15] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________ ________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Page ➡️4️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim🙏💫* Sai da suka bar wajan kana ya juya ya kalleta cikin so da kauna ya ce " My love,ya na ganki da niƙab ko dai duka na tsoron yayan namu ne.?" Ya faɗa yana mai saƙin murmushi. "Kamar ka sani kuwa Baby wallahi sabada shi na saka wannan niƙab ɗin." "Toh yanzu tunda kina cikin mota sai ki tire niƙab da hijab d'in ai ki samu ki sha iska." Tunda ya fara magana take kallonsa,Naseer yana da kyau ba laifi, ɗuk da baƙi ne,amma yana da kyau,yana da hanci madaidaici da bakinsa dai -dai fuskarsa sai dan hakamin gemu ya yi kyau ma sha Allah ! Sai da ya hura mata iskar bakinsa tukun ta dawo cikin hayyacinta haɗe da kauda kanta gefe. Ya ɗan yi tafiya mai dan nesa kafin su karasa wani gida mai kyau. Tsayawa ya yi a baƙin kofar gidan kana ya ɗauki remote ya ɗanna sai gate ɗin ya buɗe shigar da motarsa ciki ya yi parking kana ya fito ya kara danna remote ɗin sai ga gate ɗin ya rufe kana ya koma ɗayan bangaren da Safina take zaune ya buɗe mata ƙofa yana faɗin "Barka da zuwa gidan Nas Mrs Naseer." Sai da ta ɗanyi murmushi kana ta ce "Thank you Bab." Ta faɗi haɗe da fitowa daga cikin motar. Mai da kofar ya yi ya rufe kana ya kamo hannunta suka nufi cikin gidan. Key ya saka da ɗayan hannunsa ya buɗe musu kofar kana ya maida kofar ya rufe suka shiga cikin palon. Bayan sun shiga palon kujera ya nuna mata ya ce ta zauna bari ya dawo,kai ta geɗa masa ya fita. Yana fita wani dan karamin part mai dan kyau ya nufa yana zuwa ya tarar da wata mata tana ganin shi ta zube har kasa tana gaishe shi hannu ya daga mata alamar gaisuwan ya isa haka kana ya ce "Ki dafa min abinci mai dan sauƙi da abun sha ki kawo min part dina ina Jira." Yana kaiwa nan bai tsaya jiran mai zata ce ba ya juya ya bar wajan ya koma part d'insa. Ita kuwa Safina Nas na fita ta shiga karewa palon kallo. Babu komai a palon ɗan daga kujeru sai TV da karamin table a tsakiyar palon sai dan karamin frish dake can gefe, suke nan a palon ,amma ya yi kyau kana ganin gidan kaga sabon gida. Tana cikin kallon palon ya dawo . Murmushi ya sakar mata kana ya karasa kusa da ita ya zauna . "My love!." Ya kira sunanta, Safina ta amsa. "Na'am." "I miss you." Dan lumshe mai ido ta yi kana ta ce " I missing you too Beb." Shiru ne ya biyo baya,hannunsa ya sa ya kamo nata hannun kana ya shiga murzawa a hankali. Ɗuk irin wayennan abubuwan wani lokaci Maher na mata irin su in yaji dama. Amma shaidan sai taji yanayin yanda Nas yake mata yafi na Maher ɗin. Nas kuwa ganin Safina bata yi magana ba,ya sa shi kara matsowa sosai kusa da ita kana ya saƙi hannunta ya rugumeta sam a jikinsa kamar akwai wanda zai kwace masa ita. Shinshina wuyanta ya soma yi yana shaƙar ɗaɗdaɗen kamshin humran dake jikinta yana lumshe ido. Sun daɗe a haka kafin ya matso da bakinsa s'aitin kunneta kana ya ce "My loveeeee!." Ya ja sunana nata da wani irin muryar dake nuna zallar sha'awa. Wannan karon bata amsa masa ba. Jin bata ce komai ba ne ya sa shi faɗin "My love kin san irin son da nake maki ai ko.?" Kai kawai ta geɗa masa. Ya ci gaba da faɗin "Kin san sai ana son mutun ake jin shawarsa ko.?" Nan ma dai kai ta kara geɗa masa. "Toh tsantsar son da nake miki ne ya sa nake jin wani irin sha'awarki, Kin bani dama ?." Ya kuma tambayarta. "Wana irin dama beb.?" Ba tare da ya bata amsa ba ya ce "Kin sha faɗa min cewa kina so na,kuma kina min wani irin so dan haka kin mallaka min duka zuciyarki da ma ke kanki haka ne.?" "Eh haka na ce." Ta bashi amsa. Ɗan guntun murmushi ya yi kana ya ci gaba da cewa " Toh yanzu kin bani dama." "Eh amma banda sex." Ta bashi amsa. Ba tare da ya ce komai ba ya kama bakinta ya shiga bata kiss mai zafi. Yana cikin kiss d'inta yaji danɗanon bakin sai a hankali. Ni kuwa a zuciyata na ce ba dole ka ji danɗanon bakin Safina ya yi wani irin ba tunda ba kullun take wankewa da brush. Nas kuwa saƙin bakinta ya yi yana faɗin "Ina zuwa bari na ɗan shiga toilet yanzu zan dawo." Kai kawai ta geɗa masa shi kuwa Nas tuni ya miƙe da sauri ya wuce toilet. Safina ta bishi da ido. Yana shiga toilet ya fara zubar da yawun daya tara a bakinsa kana ya ɗauki sabon brush da maklin ya soma wanke baƙinsa, sai da ya kammala kana ya wanke fuskarsa ya ɗauki baby tawel ya goge kana ya bar toilet ɗin. Yana dawowa palon ya tarar da Safina zaune ga kulan abinci da abun sha a ajiye a kasar carpet. Kara sowa ya yi kana ya kalli abincin ya ce " Har tagama kenan." Kai kawai Safina ta geɗa masa haɗe da cewa ashe da mutane a gidan na ɗ'auka ba kowa." "Eh akwai wanda yake kulanmin da gidan tare da matarsa , matar ce wani lokaci in na zo wani lokaci ita take dafa min abinci ko in aka bata min rai a gida nan nake zuwa na ɗanyi kwana ɓiyu, Da farko bana cin abincin da take kawo min sai daga baya na ce bari na dandana tunda naga tana da safta ba laifi,dana dandana na ji tama fi ko 'yan aikinmu iya girki wannan ne ya sa na ke cin abincinta in na zo nan." Ya kare maganar haɗe da d'auko plate da niyar zuba min sai na ce" Amma dai kai zaka ci abincin.?" Ɗan dakatar da buɗe kular abincin ya yi kana ya kalleni ya ce" A'a ke zan zubawa ni ban daɗe da yin breakfast ba." "Ni ma ban daɗe da yi ba, saboda lokacin da ka kira ni ma na gama." Ta bashi amsa. "Okay, ma ci anjima." Ya faɗa yana mai ajiye plate d'in kana ya dawo ya zauna kusa da ita ya dago ta ya dorata saman cinyarsa kana ya matso da bakinsa gefen wuyanta ya shiga yi mata kiss a wuyan haɗe da saka dayan hannunsa cikin abayan dake jikinta. Kasan cewa akwai ɗan karamin zip a samar rigar ya saka hannu ya zuge zip ɗin kana ya zira hannunsa ya kama dukiyar fulainta yana murzawa a hankali. Wani irin banƙarowa Safina ta soma yi, haɗe da jan dogon numfashi. Nas na ganin haka ya zare hannunsa daga cikin rigarta kana ya d'auketa cak ya nufi bedroom da ita,bai direta ko ina ba sai kan lafiyayyan gadon ɗak'in kana ya zare rigar jikinta ya rage daga ita sai pant da bra,kana shima ya zare nasa kayan ya rage ba komai a jikinsa,kana ya hau kanta ya ci gaba da romance d'inta, Safina na son kama bakinsa ta yi kissing d'insa amma yaƙi bata dama. A haka dai har ya karasa rabata da sauran abunda ke jikinta ,yana koƙarin shigarta ta tashi zaune,tana faɗin " Haba beb ka bari sai mun yi aure mana kaga yanzu bamu yi aure ba." Kallonta ya yi da idanunsa da suka sauya kala zuwa ja kana ya ce"Haba ni ne fa zan aure ki dan haka ni ban ga abun damuwa anan ba dan na kusance ki kafin aure." Ya kare maganar yana mai tureta da ɗayan hannunsa ta faɗi kan gado ta kwanta kafin ta yi magana tuni ya buɗe kafafunta ya shigeta. Nas na jira ya ji abunsa ya kasa shiga sai yaga aka sin haka a zuciyarsa ya ce ashe ma tuni kin bawa wani kanki ki ke so ki hanani ni. Ya yi maganar jikin ransa yana mai kara shigarta. Wani irin marayar kukan dad'i Safina ta tsaki. Dan Safina son abun kawai dai saboda kasantar ta ya sa Maher ba ko wana lokaci yake kusantar ta ba. Kuma bayan yana son abun ba,dan zan iya cewa ma shi in zai samu kullun ma yana so. Nan dai na fito na ja musu kofa suka ci gaba da aikata alfasha'nsu son ran su. Sosai suka faranta ran juna , Bayan komai ya lafa,wanka suka shiga suka yi a tare kana suka fito. Lolaci ta duba taga shida saura,cikin saurin ta saka kayanta kana ta kalli Nas dake kwance kan gado ba komai a jikinsa ga abunsa da ya kara miƙawa kamar ba yanzu ya gama yi ba ,ta ce "Please beb tashi ka shirya ka maida ni gida an kusa kiran sallar magriba." Dan shogoɓe fuska ya yi kana ya ce " Dan Allah! dan karami sau ɗaya kafin ki tafi please ." Banza ta yi masa ta juya taza fita ya yi saurin miƙewa ya zo ya kamo ta kana ya ce " Haba my love karki min haka kin san dai ina sonki kuma aurenki zan yi." "Na sani beb amma wallahi na gaji sau ɓiyu fa ka yi?dan Allah ka bari sai wani lokaci yanzu an kusa kiran sallar magriba." "Toh tunda kin gaji ki ɗan yi min wani abu da zai sa na kawo kafinmu tafi." Nan dai ta ce toh,kana ta ajiye jakarta shi ma ya koma gefen gadon ya zauna ita kuma ta durkusa a gabansa ta kama abunsa ta saka a baki shiga sha masa. Ni ku na kara fita na barsu cikin dak'in. Safina ta daɗe tana mai amma yaƙi kawowa,a karshe dai turata kan gado ya yi ya kara tire mata kaya ,ya kara sex da ita tana bata rai tana komai a haka ya cincibota suka shiga toilet suka yi wanka suka fito ya d'auko ta a mota ya tafi maida ita,lokacin har an idar da sallar magriba an kusa kiran na i'sha. A karshe dai babu wanda yaci abincin da matar mai gadinsa ta dafa a haka ya sata ta zo ta tattara kayan. Bangaren Maher kuwa bayan ya bar gidan su office ya wuce ba shi ya bar office ba sai wajan 5 na yamma ya dawo gida. Bayan ya shiga palon bai tsaya ko ina ba sai samansa yana zuwa wanka da alwalan sallar magriba ya yi kana ya fito ya shirya cikin farar jallabiya ya je gaban mirror ya d'auko turarensa mai sanyin kamshi ya gesa kana ya ajiye ya fita don zuwa duba Safina dan tunda ya dawo bai ji motsin ba,a zuciyarsa kuwa faɗi yake karfa ace yarinyar nan unguwa ta tafi yau ma bata gaya min ba,dan ta saba masa haka. Bayan ya s'auko dak'inta ya wuce amma yana zuwa bai ga kowa ba, toilet ya buɗe ya leka nan ma babu kowa,ganin bata cikin dak'in ne ya sa shi juyowa ya fita ya je palo yana kwallawa Nadia kira. Nadia da ta gama aiki ta shiga ɗaki da niyar hutawa ne bacci ya d'auketa, Cikin bacci ta ji Maher na kwalla mata kira zumbur ta tashi zaune, kan katifarta,kana ta fara miƙa, tana cikin miƙa ta ji Maher ta kara kwalla mata kira da sauri ta mike ta nufi palo tana zuwa palo ta gansa tsaye,har kasa ta durƙusa tana mai sannu dazuwa kana kafin ta ce " Gani ranka shi daɗe ka yi haƙuri bacci ne ya ɗauke ni shi ya sa ban ji kiranka da wuri ba." "Okay ba komai ina Safina.?" D'azu ta fita ta ce in ka dawo na faɗa maka ta tafi birthday kawarta saboda ko ka kirata in ta daga ba lallai ne ta ji abunda kake faɗa ba tunda akwai hayaniya a wajan." "Okay ta shi ki tafi." Ya fada yana mai barin wajan ya wuce masallaci,da ya tashi fita mai gadi na masa magana ma ko jin sa bai yi ba saboda ransa a ɓace yake. Wasa -wasa Safina bata dawo ba har ya dawo daga masallaci. Safina kuwa, ɗuk da ta saba fita bare da ta gaya masa ba,amma bata taɓa kai har wannan lokacin bata dawo gida ba. *Malali GRA* Can nesa da gidan na su ta ce ya s'auke ta,babu yanda bai yi da ita ba akan ta bari ya karasar da ita amma taƙi a haka dai ya sauketa suka yi sallama shi ya juya hancin motarsa ya bar wajan ita kuma ta shiga takowa har ta karasa baƙin gate ɗin su, nocking ta yi mai gadi ya buɗe yana mata sannu dazuwa bata amsa mai ba sai ma harara da ta aika mai kana ta nufi cikin gidan. Maher na cikin cin abinci ta shigo palon da sallama kai ka ɗauka saliya ce. Shi kuwa Maher ko kallon inda take bai yi ba ballanta ta sa rai zai amsa mata sallamar ta. Ba tare da ta damu ba ta ƙaraso kusa da shi ta rungume shi daga zaunan ta yake kana ta ɗago niƙab d'in da ta saka kafin ta shiga ciki ta matso da baƙinta saitin kunnansa kana ta ce "I'm sorry my love na fita ban gaya maka ba fitan ne ta zo a bazata shi ya sa,dan sai da ka fita ta faɗa min birthday ɗin nata." "Sai kuma aka ce ki tafi ba tare da kin sanar da mijinki ba ,wai Safina me ki ka d'auki aure ne ? Gaskiya kin kusa kaini bango wallahi,ki kiyaye ranar da zan ɗauki mataki,dan matakin da zan dauka bazai taɓa mana dad'i ba daga ni har ke." Yana kaiwa nan ya fisge jikinsa daga rikon da ta yi masa kana ya miƙe ya yi sama, Har ya fara taka matattakalar benan ya ji ta ce "Birthday ɗin besty fa na je." Safina ta yi maganar tana ɗan saƙin gutun murmushi. Shi kuwa Maher na jin an ambaci sunan besty ya tsaya cak ya dagakar da hawa benan. *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* More comment more typing ✍️ Share fisabilillah 👏 [14/01, 22:54] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________ ________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️5️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim*🙏💫 Sayawa ya yi cak daga inda yake,shi bai kasara hawa ba, shi bai sauko ba. Ya kai kusan 2 minute a tsaye,har Safina ta karasa inda yake tsaye. Kallon sa ta yi kana ta ce "Birthday Besty ce na je shi ya sa ban ma kiraka na faɗa maka ba saboda na san ba hana ni zuwa zaka yi ba." Safina ta yi magana tana mai kara matsowa daf da shi. Dan a tunaninta ta d'auka Maher zai haƙura tunda ta ambaci sunan Besty, Sai dai abun mamaki ,tsaki ya je kana yana mai faɗin "Dan birthday Bestyn naki ake yi sai kuma aka ce ki tafi ba tare da kin nemi izinin mijinki ba.?" Yana kaiwa nan bai tsaya jiran amsarta ba ya juya ya iddasa hawa saman. Kafaɗa Safina ta ɗaga irin kai ka sani kar Allah ya sa ka haƙura d'in nan,kana ta juya ta bar benan ta yi ɗakinta ko a jikinta. Tana zuwa ko sallah magriba babu ta tire gelan abayan dake jikinta ta jefar a ƙasar carpet ɗin ,ya rage daga ita sai tulin atach d'in dake kanta,ta hau gado ta yi kwanciyarta. Ta kunna data ta shiga yin chat da samarinta. Sai wajan 8 na dare ta ajiye wayan haɗe da s'aukowa daga kan gadon ta fito palo dan samowa kanta abunda zata ci. Abun mamaki tana karasa gaban dinning ɗin ta ga wayam babu komai akai. Shiru ta yi tana tunanin ai ɗazu da ta shigo ta samu Maher na jin abinci toh ina abincin take ko Nadia ce ta kwashe kulolin ? Ta tambayi kanta tana mai barin dinning table d'in ta wuce kitchen,sai dai abun mamaki nan ma bata ga abinci ba,kara juyowa ta yi ta wuce ɗakin Nadia sai dai ta yi nocking har ta gaji shiru ba'a buɗe kofar ɗakin ba,kofa ta yi ta juya ta bar baki ƙofar dakin kana ta yi sama a fusace. Ɗakin Maher ta nufa Allah ya taimaketa bai rufe kofar da key ba,bayan ta buɗe ta shiga ta maida ƙofar ta rufe kana ta karasa cikin palon ,ganin baya palo ne ya sa ta nufar ɗakinsa kai tsaye. Tana zuwa ta sameshi zaune yana waya ta nemi gefen gadon ita ma ta zauna har ya kammala wayar da yake yi ya juya fuskarsa a murtuke ya kalleta ya ce" Me ki ka so? ". "Ina Nadia ta take?" A maimakon ta bashi amsar tambayar da ya yi mata sai ma jefa masa tata tambayar da ta yi. "Ta tafi gidansu Mamanta ba ta da lafiya." Ya bata amsa still fuskarsa a haɗe. "Wa ta gaya wa ?" "Ni ta gaya wa kuma na bata izinin tafiya tunda uwa ba wasa bace." "Na sani amma ni ma ya kamata ta bari na dawo ta nemi izini na kafin ta tafi tunda ni take wa aiki ba kai ba." "Ke take wa aiki wa yake biyanta albashi ?" "Kai ne." Safina ta bawa Maher amsa. "Toh na bata izini a matsayina wanda yake biyanta sai ki yi ɗuk abunda za ki yi ." A fusace Safina ta miƙe cikin masifa ta ce" Wai me ya sa kai Maher baka son zaman lafiya ne ? ta ya ya zan kawo yarinya baza ta bari na dawo ta nemi izini na ba kafin ta tafi ?toh wallahi tunda ta tafi ta tafi kenan bazata kara dawo min gida ba." Ta faɗi cikin ɗaga murya haɗe da juyowa zata fita,cikin bacin rai ya miƙe ya fisgota,kallo ɗaya zaka masa ka fahimci raisa ba karamin ɓaci ya yi ba. Wani irin matse ta ya yi a jikinsa ko ƙwaƙwaran motsi Safina ta kasa yi banda zare ido babu abunda take yi. Kallon kwayar idonsa da ta yi ne ya sata kara tsorata. Maher ne ya yi magana kamar haka. "Ke ko kunya ma bakya ji ?ki fita baki tambayeni ba,sai ki zo kina min masifa akai saboda kawai na bawa ƴar aiki izinin tafiya, Kuma na faɗa miki dalilin tafiyar ta,ko uwa tafi uwa ne ban sani ba ? Wallahi Safina kin kusa kaini bango haƙuri na ya kuda karewa tunda ke ɗuk irin hakurin da nake yi da ke bakya gani." "Haba Maher ta ya ya zaka ce kana haƙuri da ni?ai cewa zaka yi ina haƙuri da kai ba kai ne zaka ce kana haƙuri da ni ba,ko kuma ka ce muna haƙuri da juna,wannan ita ce maganar gas.... Bata karasa maganar da take yi ba ya jefata kan gadon ta faɗi ya bita. Cikin ɓacin rai da tsantsar sha'awa dake damunsa kwana ɓiyu,dan zai iya cewa ma rabon da wani abu ya shiga sakaninsa da Safina zai yi wata, ko ma yafi haka,sabada sai in zata je unguwa take tsayawa ta yi wanka sosai ta gyara kanta yanda ya kamata,shi kuma har ga Allah ya tsanin ƙazanta sam baya so. Cikin ɓacin rai da zallan sha'awan dake damunsa ya saka hannu ya yaga rigar abayan dake jikinta ya cillata ƙata. Ya rage daga ita sai pant da bra,dan ita Safina in ta saka abaya bata saka dogon wando a ciki daga ita sai pant sai rigar zata yi yawonta abunda, Maher ya yi magana har ya gaji ya zuba mata ido. Hannusa ya sa ya finciko igiyan bra ɗin shi ma ya yar. "Wai Maher me zaka min ne ni ka ƙyale ni,na tafi,dan Allah na roƙe ka karka min mugunta." Haka Safina ta dinga faɗa amma bai kulata ba,sai ma hannunsa da ya kara kaiwa kan pant dinta shi ma ya yaga ta ya cillar da ita ƙasa. Kana ya dannata da ɗayan hannunsa ɗayan hannun kuma ya yi anfani da shi wajan zare towel ɗin dake ƙugunsa da ma shi ƙad'ai ne a cikinsa,sabosa fitowarsa daga wanka kenan zai yi shirin bacci aka kirashi a waya ya nemi wuri ya zauna yana waya ta shigo ɗakin. Yana gama zare towel ɗin dake ƙugunsa ya ware mata kafafu ya saita abunsa cikin nata da karfi. Wani irin ƙara Safina ta saki, Maher na ganin haka ya saƙi murmushin mugunta kana ya fara aiki. Kallo ɗaya zaka wa fuskarsa da kuma yanayin yanda yake sex da ita zaka tabbatar na mugunta ne. Safina kuwa sai cewa take " Dan Allah Maher ka dena min haka bana so,dan Allah bazan ƙara fita ba tare da izinin ka ba, please ka ƙyaleni." "Ki ma kara fita Safina,na ce ki ƙara,ba ni ki ke wa rashin kunya ba ? Wai har da cewa haƙuri kike da ni ,bayan ɗuk irin haƙurin da nake yi da ke bakya gani,washarabu da ki bani hakkina ?" Ji kake passs!ya deki cinyarta da karfi haɗe da cigaba da sex da ita da kar'fi. *Bayan mintuna arba'in* Ɗuk da sanyin AC dake cikin ɗakin sai da Maher ya jiƙe sharkaf da gumi,kai in ka yanda sai ka ɗauka ya yi gudun kilometa 50 ko sama da haka. Safina kuwa ta roƙeshi har ta gaji amma ya yi banza da ita. Cikin wani irin murya dake nuna tsantsar gajiya ta ƙara buɗe baki a ƙaro na barkatai ta ce " Ma..he.r! Please ka barni haka." "Bazan barki ba Safina anfi wata baki ban hakkina ba, dan haka na watan da baki bani ba shi nake yi yanzu sai inda karfi na ya kare yau." "Ha..haba Maher yaushe ka nemi hakkin ka na hana ka.?" "Kin fi kowa sanin cewa na tsani ƙazanta,ke kuma babu wanda ya kai ki ƙazanta kina nufin da kazantar taki zan nemi hakkina,da wanne zan ji da tsamin jikinki ko da sex? "Ke na ga fa abun naki har da rainan hankali,tunda sai za ki fita ki ke tsayawa ki yi wankan kirki ." Ya yi magana a lokacin da yake s'auko wa a kanta . Gefenta ya kwanta rigingine yana maida numfashi,ya d'au kusan mintuna ɓiyar a haka kafin ya tashi ya sauko daga kan gadon ya nufi toilet. Wanka ya yi ya fito ya tarar da ita a kwance a inda ya barta har yanzu bata mota ba. Cikin rashin tausayi ya kalleta kana ya ce "Tashi Malama ki je ki yi wanka dan ba za ki yi min bacci da ƙazanta ba." Ya faɗa yana mai karasowa gaban mirror ya ja kujera ya zauna ya ɗauki mai ya shiga shafawa jikinsa. Ɗan kallonsa Safina ta yi cikin murya dake nuna gajiya ta ce"Dan Allah ka zo ka taimaka min Maher." Kallonta ya yi ta cikin mirror kana ya ce"Ban iya ba in za ki tashi ki tashi Malama ,ko kuma na fita na bar miki ɗakin." Ya faɗa a lokacin da yake miƙewa daga gaban mirror ya nufi wardrobe d'insa ya buɗe ya d'auƙo wasu fararen kayan bacci masu t'aushin mai dogon hannu da wandonsa ya shiga sakawa. Lallabawa Safina ta yi daƙer ta sauka daga kan gadon ta shiga jan ƙafa haɗe da dafa bango har ta karasa bakin kofar toilet ɗin ta buɗe ta shiga. Batafi 3 minute da shiga ba ta fito. Kallonta ya yi kana ya ce "Koma baki wankan tsarki ba." Jin abunda Maher ke faɗi ne ya sa ta dakatar da karasa cikin ɗakin da take koƙarin yi ta shiga kallonsa, Dan ta ma rasa mai zata ce masa, Bangaren guda kuma na damar zuwa ɗakinsa take yi,dan da bata zo ɗakinsa ba da tana can hankalinta kwance. Maher ne ya katse mata tunani ta hankar faɗin "Wai Safina baki ji mai na ce ba ne? ko baki koshi ba shi ya sa baki wankan tsarki ba kika fito na kara miki ?" Kanta ta shiga girgiza wa haɗe da cewa " Wallahi Maher kai mugu ne." Wani irin takowa ya yi ya karasa inda take kana ya ce "Ni ne mugu?" "A'a kai ba mugu ba ne, wallahi kana da kirki sosai ɗuk cikin ƴan gidanku kafi su kirki." Toh na ji na gode wuce ki je ki yi wankan tsarki. Tana son yin magana jin yanda ya tsareta da idanu ne ya sata yin shiru ta juya ta koma toilet. Ta yi kusan mintuna 8 a ciki kafin ta fito. Ta same shi har ya tire zanin gadon ya saka wani ya kwanta. Ajiyar zuciya ta s'auke kana cikin tsanɗa ta yi baƙin kofar fita. Dan ɗuk a tunaninta ta d'auka bacci ya yi. Yana kallonta da ido ɗaya har ta buɗe kofar ta fita. Kai kawai ya girgiza haɗe da miƙewa ya kashe fitilun ɗakin ya dawo ya kwanta. Ita kuwa Safina tana fita bata tsaya ko ina ba sai ɗakinta tana shiga ta rufe da key har da sakata ta haɗa yau,kana ta karasa ta buɗe wardrobe ta d'auko kayan bacci ta saka ta kwanta , dan yau ko ta kan chat ma bata bi ba. Kasan cewa ta gaji sosai ga kuma cinyoyinta dake mata ciwo ne ya sa bata daɗe da kwanciya ba bacci yi awan gaba da ita. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comments more typing ✍️* Sharen fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 [16/01, 08:10] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________ ________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️6️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Bangaren Maher kuwa ya daɗe a kwance amma bacci yaƙi zuwa sai tunani kala -kala da yake a ransa. Tunaninsa na farko shi ne ta yanda zai samo wa kansa mafita,tunani na ɓiyu kuma shi ne maganar da Kakansu ya yi masa akan na kara aure. Yana cikin wannan tunanin ne baccin ɓarawo ya yi awan gaba da shi. Safina kuwa har bacci ya yi nesa yinwa ya tasheta , miƙa ta yi kana ta lalibo wayarta ta kunna fitilar wayar kana ta sauko daga kan gadon ta karasa gaban kofa ta buɗe a ta fita,cikin tsanɗa ta nufi kitchen dan bata son Maher ya jita. Tana shiga kitchen ɗin ta soma dube -dube. Amma bata ga komai na ci ba a kitchen ɗin. Frish ta buɗe abun mamaki nan ma babu komai,a karshe dai indomi Safina ta d'auka guda ɓiyu ta dafa shaf -shaf daga shi sai ruwa da magi da mai babu attarugu da albarsa ko ɗaya a ciki. Bayan ta kammala defawa plate ta d'auko ta juye a ciki,saboda yinwar ta dake ji ma ya sa ko fork bata d'auka ba ta fito daga cikin kitchen ɗin ta wuce ɗakinta da shi. Ɗazu bayan dawowar Safina daga unguwa bayan ta shiga ɗakinta da ƴan mintuna kaɗan Maher ya s'auko ya kwanshe ɗuk kayan abincin zai fita dashi ya kaiwa mai gadi ya ci in ya ƙoshi kuma ya samu almajirai ya juye musu abincin sai Nadia ta fito daga cikin ɗakinta tana kuka ta nufi kitchen domin shan ruwa ya kirata dan bata kula da shi ba sai da ya kirata. Dakatar da kaiwa mai gadi abinci ya yi har ta karaso inda yake tsaye ta durƙusa har ƙasa ta ce " Gani nan yallabai." " Ke kuma kukan me kike yi ?" Ya jefa mata tambaya . Kwalla Nadia ta share kana ta buɗe bakinta ta magana "Jikin Mamata ce ya tashi yanzu Yayana ya kirani yake gaya min gashi babu ƙuɗin da za'a kaita asibiti dashi,gashi ni kuma ƙuɗin na wancan albashin duka na kai musu shi a siyo kayan abinci da magani." Shiru ya yi na ƴan wasu second ni kana ya buɗe baki ya ce" Bani number yayan naki." Faɗa masa number yayanta Nadia ta yi kana a take ya kira yayan bayan sun gaisa ya gaya masa shi waye,yayan ya kara d'auko sabuwar gaisuwa,ba tare da Maher ya bi gaisuwan da yake masa ba ya ce "Ka turo min account numberka yanzu ina jira,kuma ka yiwa Mamanku sannu ."Yana kaiwa nan bai jira amsar sa ba ya katse kiran. Bayan ya katse kiran kallon Nadia dake durkushe a gabansa har yanzu ya yi kana ya ce karbi abincin nan kije ki juye ki tafi da shi." Ba tare da Nadia ta karɓi abincin ba ta kallesa kana ta ce" Yellabaï ban tambayi Aunty Safina ba." Fuska a haɗe ya kalleta ya ce"Da ni da ita wa yake baki albashi in wata ya ƙare?" "Kai ne yellabaï." "Toh ni na baki izinin tafiya tashi ki je ki shirya zan yiwa yayan naki magana ya zo ya tafi dake saboda dare yayi bai kamata ki bi wannan unguwar taku ke ƙad'ai ba." Murmushi Nadia ta saƙi kana ta shiga yiwa Maher godiya haɗe da addu'oyi kala -kala har sai da ya ɗaga mata hannu kafin ta dakatar da addu'ar haɗe da miƙewa ta amshi kulolin abincin dake hannun Maher ta wuce kitchen ta samu ledoji manya guda ɓiyu ta juye abincin a ciki. Bayan ta gaba ɗakinta ta tafi don shirya wa. Maher kuwa waje ya samu a palon ya zauna yana jiran yayan Nadia ya tura masa account numbersa. Bai wani jima da zama ba ya turo account ɗin, 50k ya tura masa ya ce a kai Mamarsu asibiti. Bai daɗe da turo wa ba yaji wayarsa na ringing katsewa ya yi ya kira da katinsa,godiya sosai yayan Nadia ya yi wa Maher ba tare da Maher ya amsa godiyae ba ya ce ka zo ka ɗauki ƙanwarka ka kaita ta kula da ita yanzu dare ya yi bai kamata ta dawo wannan unguwar zaku ita kaɗai ba." Da toh yayan Nadia ya amsa. Kasan cewa yana kusa da unguwar tasu ne ya sa bai fi mintuna talatin da waya da Maher ba ya karaso (Unguwar rimi low cost) Kiran Maher ya yi ya ce gashi nan a kofar gida. Okay kawai Maher ya faɗa kana ya kira Nadia ya faɗa mata ta fito ga yayan nata a waje. Da toh Nadia ta amsa kana ta ɗauki jakar da ta haɗa kayanta a ciki tafito. Sallama ta yiwa Maher, Maher ya tire 2k a anjihunsa ya miƙa mata ya ce su hau napep da shi. Karɓa ta yi haɗe da yi masa godiya kana ta fita shi ma ya miƙe ya hau sama. Wannan ne dalilin da ya sa lokacin da Safina ta fito bata samu abinci ba. Kuma ya kwashe ɗuka sauran kayan ciye -ciyen da suke ajiye wa a frish ya bawa mai gadi. *Safina* Tana shiga ɗakinta babu wani tunanin zuwa wanke baki tunda ta danyi bacci a haka ta zauna ta saka hannunta cikin plate d'in ta soma ci , Ɗuk da irin zafin da kums turorin da indomin yake yi bai hana Safina yin loma ba, saboda tsabar yinwa da take ji ya sa ko zafin abincin ma bata ji. Sai da ta cinye abincin tas kana ta tura plate d'in abinci karkashin dogon kujerar dake cikin ɗakin kana ta dauki ruwa ta sha, Bayan ta gama shan ruwan wani irin uban gyatsa ta yi kamar rago, haɗe da miƙewa ta shiga toilet ta d'aure bakinta ta yi fitsari ta dawo ɗakin,bayan ta kashe fitalar ɗakin ta hau gadon ta kwanta nan da nan bacci mai dad'i ya d'auketa. *Washe gari* Maher kuwa kasan cewa gobe zai koma wajan aiki ne ya sa bai tafi company ba,saboda dama sai in yana gari yake zuwa company,shi ya sa yana dawowa daga sallah asubaha ya koma bacci. Ba shi ya tashi daga bacci ba sai wajan 11:30 na safe,wanka da brush ya shiga ya yi ya fito,mai da performance ɗinsa masu kamshin gaske ya ɗ'auka ya fesa kana ya d'auki handraya ya shiga busar da sumar kansa,dan Maher akwai shi da sumar kai sosai dan ya ma fi Safina gashi, Ga shi baƙi wulik da shi. Maher na da kyau sosai. Da kagan shi kaga balaraben kasar (Saudia)dan asalin Mahaifiyarsa ƴar kasar (Madina )ce acan Alhaji Aminu ya haɗu da ita lokacin da ya je aikin haji,kasan cewarsa matuƙin jirgi ne ya sa ɗuk bayan wata biyar sai ya je ya yi humra,haka ma lokacin hajji shi.ma yawanci da shi ake yi, In ya tashi zuwa daga mahaifinsa har mahaifiyarsa da ƙannensa duka yake kwashe wa ya tafi da su. A can ne ya haɗu da mahaifiyar Maher har suka fara soyaya har suka ka yi aure. Da yake ita kaɗai iyayenta suka haifa ne ya sa ɗuk abunda take so shi ake mata saboda gudun ɓacin ranta. Kuma gashi uwa uba suma su Alhaji Aminu mahaifinsa Alhaji Mustapha kakar su Maher balaraben ƙasar (Sudan)ne ya sa ba'a hana ta auransa ba,tunda dukansu larabawa ne. Ɗuk da Alhaji Aminu na da kyau sosai amma Hajiya Zarina tafi shi kyau nesa ba kusa ba,kasan cewa Maher na kama da mahaifiyarsa sosai ne ya sa yafi ƙannensa kyau. Duk da sauran ma farare ne amma hasken Maher daban da sauran,dan shi saboda tsabar hasken da yake da shi ma har wani yellow-yellow yake yi,yana da dogon hanci sai bakinsa madaidaici wanda ke ɗauke da pink ɗin lips,yana da tsawo daidai misali,sai sajen kaɗan da ya ƙawata fuskarsa sosai. Bayan ya gama busar da sumar kansa ne ya ɗauki mayukan ya shafa akai haɗe da tajewa ,ɗuk da kafin ya taje ma a kwance yake,amma da ya saka mai ya kara tajewa sai ƙara kwanciya lub -lub ya yi ya bada wani irin style. Bayan ya kammala gaban wardrobe ya karasa ya tiro fararen shadda wanda aka mai ɗinkin jumfa da shi, Rigar mai karamin hannune ba mai lins ba ne ba. Shirya wa ya yi saf sai zuba kamshi yake ya nufi gaban mirror ya dauko ɗaya daga cikin agogonsa Zinare ya saka,kallo ɗaya zaka wa agogon ka tabbatar ba karamin ƙuɗi aka yi anfani da shi wajan siyan sa ba, saboda wani irin sheƙi namusamman yake yi. Bayan ya kammala saf ya tattara wayoyinsa ya zuba su cikin aljihun wandonsa kana ya saka takalminsa mai tsada kansa babu wula ya fito bayan ya kulle ɗakinsa ya sauko ƙasa. Tun kafin ya karasa saukowa ya hango palon kaca- kaca,cikin takaici ya karasa sauka, ko kallon inda dinning yake bai yi ba ya bar palon,dan ya san ko ya je babu abunda zai tarar a kai. Ƙuɗi ya bawa Baba mai gadi ya siyo abinci dan ya san ba lallai ne Safina ta yi girgi ba,sabosa ko ta tashi yi iya kacinta indomi. Bayan ya bawa Baba mai gadi godiya Baba ya yi kana Maher ya shiga motarsa mai gadi ya buɗe mai gate ya fita da motarsa. *Malari GRA* Wani Babban gida na haugo,kallo ɗaya zaka wa gida ka fahimci ba karamin ƙuɗi aka yi anfani da shi wajan gida shi ba. Chusa kaina na yi cikin gidan. Part ɓiyu na gani a cikin gidan amma ɗayan tafi ɗayan girma. Ɗan madaidaici part ɗin na nufa na tura kofar a hankali na shiga kana,palon ya haɗu iya haɗuwa, palon ƙato ne sosai, ɗauke yake da kujera set ɓiyu. Komai na gidan ya haɗu ma sha Allah,ba kowa a cikin palon shi ya sa kai tsaye na nufi ciki. Bedroom uku na gani,na bangaren dama na nufa na tura kofar na shiga. Wata matashiyar budurwace na gani kwance tana bacci, sakamak'on gashinta da ya rufe mata fuska ne ya sa banga fuskaesa ba. *Jigawa* A cikin Jigawan akwai wani rugar fulalin a wani ƙauye da ake kira (Maganda) Nan ne fulanin suka kafa bukkokinsu suke rayuwar su cikin farin ciki tare da iyalansu gwanin ban sha'awa,da rana mazan tare da 'ya'yansu su tafi kiyo,matan kuma suna gida,wata rana su ma sukan zuwa tallan nono ko kuma in suna da 'ya'yan mata wayenda suka girma su suke bawa nono suke kaiwa cikin gari in yamma ta yi su dawo gida,a haka suke rayuwarsu babu boko sai islamiya,shi ma islamiyan da babu gwara yanzu an samu wani bafulatanin Malam da ya dawo cikin rugar tasu, toh shi ne yake koya musu karatun allo da safe kafin shi ma ya tafi kiwo. Tafe take ita da ƙawarta tun d'azu ƙawarta take ta zuba tsurutu amma bata yi magana ba dan daga ummm sai uhummm iya kacin amsar da take bawa kawarta kenan Dije kuwa gajiya ta yi da irin amsar da Boɗenjo take bata ya sa ta ce "Haba Boɗenjo wai me ye sa kike min haka ne za ki barni tun dazu ni kaɗai nake magana,bayan kuma ba haka kike ba." Baki wacca aka kira da Boɗenjo ta buɗe haɗe da ɗago dara -daran idanunta ta zubasu akan na Dije. Kyakkyawar ce sosai ma sha Allah,tana da haske amma ba sosai ba,tana da dogon hanci ya ɗan karamin bakinta ma daidaici, Ɗuk da akwai dankwali a kanta amma ana iya ganin jelar da ya sauko har gadon bayanta. Tana da jiki babu laifi. Kallon Dije ta yi cikin harshen fulatanci ta ce " Haba Dije tunda kin san ba haka nake ba ya kamata ki ƙyaleni kaina ciwo yake yau bana son yin magana." "Shi ke nan Boɗenjo Allah ya kara tsaki". Boɗenjo ta amsa ameen. "Boɗenjo ga motar wani kaɗo a bayanki." Juyowan da Boɗenjo zata yi kenan taga motar kusa da ita kasan cewarsu 'yan ƙauye ne ya sa suka buga uban tsalle da niyar bawa mai mota hanya ya wuce sai mota ya bugeta ta faɗi kasa. Wani irin ihu ta kurma haɗe da tashi zaune daga kan gadon tana mai dafa goshinta. Cikin tashin hankali matar ta karaso cikin ɗakin jin kukan ƴar lelenta. Karaso wa ta yi gaban gadon ta hau ta zauna kana ta shiga jera mata tambayoyi. "Lafiya Naila ina zaune a palo ina breakbeat na ji kina ihun ?" Cikin shogoɓa da tsantsar gata yar matashiyar budurwar ta buɗe baki ta ce" Momma yau ma fa na kara wanan mafarkin na wanan mai kama da ni ɗin,ni wallahi Momma na kasa gane komai da ace bayar ƙauye ba ce ita ,da sai na ce ni ce saboda kamarmu ɗaya da ita babu babbanci, ni na rasa gane wannan mafarkin na kasa fahimtar komai,kuma na kasa gane wacece ita." "Ƴar uwarki ce Naila." "Ƴar uwata kuma Momma da ma kuna da wata ƴa bayan ni ne ?" **Fulanin Jajirtattu ce ✍️* More comment more typing ✍️ Share fisabilillah 👏 [17/01, 23:06] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________ ________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️7️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Kai Momma ta geɗawa Naila alamar eh. Da mamaki Naila take kallon mahaifiyarta, haɗe da gyara zama dan jin abunda mahifiyarta zata faɗa,amma sai dai ina,bayan geɗa mata kai da ta yi bata sake cewa komai ba. Hajiya Sumayya kuwa ba dan komai ya sa ta kasa magana ba sai tuna abubuwan da ya faru a baya har ta rasa ɗayan ƴarta. Jin ana taɓa ta ne ya sa ta dawowa daga duniyar tunanin da ta tafi. Kana ta ɗago ta kalli Naila, Kallo da taga mahaifiyarta na mata ne ya sata cewa "Momma tun d'azu baki ce komai ba.?" Ajiyar zuciyar matar ta sauke haɗe da gyara zama. Sai a lokacin na karewa matar kallo sosai. Tana da kyau amma ba can-can ba, ɗuk da hasken da take ta shi amma bata kai ƴarta kyau ba. Naila ba fara ba kuma ba baƙa ba. Irin fatar jikin nan nata ne ake kira da wankan tarwaɗa. Tana da dogon hanci da ɗan karamin baki,tana da gashin gira sosai,haka ma gashin kai. Ba wani jiki ne can -can da ita ba,tana da kirji sosai da kuma mazaunai. Saɓanin mahaifiyarta da take da haske da kuma jiki,dan kwata -kwata basa kama,sai dai abunda ba'a rasa ba, Da alama da mahaifinta ta ke kama. Gyara zama mahaifiyar tata ta yi sosai kana ya soma magana kamar haka. "Yanzu za ki ji komai Naila." Sai kuma ta yi shiru,bata ci gaba da magana ba. Cikin shogoɓa Naila ta kalli mahaifiyarta kana ta ce " Haba Momma ki faɗa min mana ." *Labari* Alhaji Jibril babban dan kasuwa ne,yana da yara ɓiyu mace da na miji,macen ce babba sai na mijin wanda yake binta,kusan shekara 10 macen ta bawa na mijin, Dan har sun budda rai da kara samu wani ɗan ba, sai kwatsam Allah ya bawa Hajiya Binta wani jikin,bayan wata tara ta haihu ta samu ɗa na miji,murna a wajan Alhaji Jibril ba'a magana. Ranar suna yaron ya ci sunan marigayi mahaifin Alhaji Jibril watoh mai Nasara a haka rayuwa ta ci gaba da tafiya har Mai Nasara ya soma girma,wani irin so Alhaji Jibril yake wa mai Nasara,dan wani lokaci ma tare da shi yake tafiya wajan kasuwancinsa. A haka har yaron ya yi girma. Shi ya sa tun kafin Mai Nasara ya kammala karatunsa ya fara zuwa kasuwa yana taya mahaifinsa aiki. Shi ya sa bayan ya yi digirin sa na farko dana biyu ya dawo kasuwa gaba ɗaya ,sosai ya maida hankali a harkan kasuwanci,kuma dama bangaren kasuwanci ya karanta shi ya sa komai yake tafiya yanda suke su. A baka dai rayuwa ta ci gaba da tafiya har Alhaji Jibril ya yi accident ya mutu,sun yi kukan mutuwan har sun gode Allah. *Bayan wasu shekaru* Sosai Alhaji Mai Nasara ya ke kasuwanci,dan yanzu har harkan saida jiragen ruwa yake yi, kuma Alhamdulillah business ɗin ya karbe shi sosai,cikin lokaci ƙanƙani sunansa ya zaga wurare daban-daban. Dan a cikin masu kuɗin (Kaduna)daga Captin Aminu sai shi. Dan a cikin garin (Kaduna)shi ƙad'ai ne ya fi shi ƙudi. Lokacin tuni yayarsa Shamsiya ta ɗaɗe da yin aure,tana zaune a garin Abuja lokaci zuwa lokaci takan zuwa (Kaduna) tana kawo musu ziyara. A yanzu tana da ƴaƴa uku Khadija (Nana)sai Maryam. Lokacin Alhaji Mai Nasara ya yi girma sosai ya zama babban mutun, kuma ko maganar aure baya yi,dan kasuwancinsa kawai ya sa a gaba. Wannan ne dalilin da ya sa mahaifiyarsa yi masa magana akan ya nemo matar aure shi ma ya samu ya yi aure,tunda ba wai abunda zai yi aure ne ba shi da shi ba. Da toh ya amsa mata kana ta sallameshi ya tafi. Kasan cewa Alhaji Mai Nasara yana son mahaifiyarsa ne ya sa bai taɓa yin musu akan ɗuk abunda zata zo masa da shi ba,shi ya sa da ta yi masa maganar aure tun lokacin ya shiga nemon mata,cikin ikon Allah ya samu mata a (Kano )lokacin da ya kaiwa wani abokinsa da suke business tare ziyara ya ga wata ƙanwarsa kuma ya yaba da tarbiyan gidan sosai shi ya sa da ya ganta ya ji yana sonta bai yi ƙasa a guiwa ba ya yi wa abokinsa Usman magana, Usman ya ji dad'i sosai,shi ya sa babu bata lokaci ya yi wa ƙanwarsa Sumayya magana kuma ya hada su suka gaisa da Mai Nasara, Kasan cewa Mai Nasara mai kyau ne,ga kuma kuɗi da hutu da ya zauna a jikinsa ne ya sa ba tare da ɓata lokaci ba Sumayya ta amince da auren sa. Babu ɓata lokaci manya suka shiga maganar aka zo aka yi magana,aka sa rana. Watannin da bai wuce ɓiyu zuwa uku ba aka d'aura auren Sumayya Alkhasum da Mai Nasara Jibril ,suka tare a wani tamfatsetsen gidansa dake nan (Kaduna). Sun daɗe Allah bai basu haihuwa ba, Dan sai da suka yi kusan shekara biyar da aure kafin Hajiya Sumayya ta samu juna biyu. Bayan wata tara ta haifi ƴan biyu duka mata,ranar suna yaran suka ci sunan mahaifiyar Alhaji Mai Nasara,da kuma mahaifiyar Hajiya Sumayya. Fatima (Layla) Da kuma Jamilah (Naila) Yaran suna da wata dara bikin Usman yayan Sumayya kuma abokin Alhaji Mai Nasara,suka tafi (Kano). Daga (Kano) za su wuce Gombe su dauko Amarya dan amaryar ƴar Gombe ce. Bayan sun je Gombe suka sauka a wani babban hotel dake cikin Gombe. Washe gadi aka d'aura aure suka ɗauki amarya a mota. Kasan cewa biki ne shi ya sa a mota suke gaba dayan su. Amma shi Alhaji Mai Nasara daga shi sai dreve da matarsa da ƴaƴansa. Sun kusa shiga wani ƙauye wanda wayanci noma kawai ake a ƙauyen dan babu mutane ma a wajan gaba ɗaya,suna ciki tafiya suka ga 'yan fashi sun sha gabansu haɗe da fito da makaman su suka yo kansu suna faɗin " Za ku fito daga cikin motar nan ko sai mun kara so mun yanka wuyan ku.?" Ai motocin d'aukan amarya guda ukun duk sauka suka yi daga cikin motar, 'yan fashin sun kama su duka sun ce su kwanta rufda ciki. A ciki kuwa har da amarya da ango duka ba wanda aka kyale. Cikin haɗe rai ogan nasu ya kalle su kana ya ce " Duk ku miko jakunkunan ku da wayoyinku." Da yake cikin tsawa ya yi maganar ne ya sa babu ɓata lokaci kowa ya miƙo jaka da waya. Karba suka yi gaba ɗaya suka zuba su a motocin su. Kana suka kara dawowa inda suke kwance, Da yake su 15 ne ,su kuma 'yan daukar Amarya su dara ne,dan sauran tuni sun yi gaba. Kallon sauran yaransa ogan nasu ya yi kana ya ce " Ku kashe su ɗayan bayan ɗaya basu da anfani." Kai suka geɗa kana suna mai karasa kusa da su sosai,kana masu wuƙa suka saita wa wasu wuƙa masu bindiga kuma suka saita wa wasu bindigogin su akai. Har zai bar wajan sai idonsa ya sauka akan Amarya da ta sha kwalliya. Wani irin dariya ya fashe da shi lokaci ɗaya ya haɗe rai kana ya ce " Ke zo nan." Nuna kaita Amarya ta yi alamar ni. "Eh ke zo nan na ce." Wani irin kuka amarya ta fashe da ji haɗe da miƙewa kana ta soma tafiya ta nufi inda ogan yake tsaye. Tana tafiya tana waigowa tana kallon Usman. Ta shi zaune Usman ya yi kana ya ce "Dan Allah ka yi haƙuri karka kashe ta, ni ka kashe ni,dan wallahi ba zan iya juran ganin mutuwarta a gabana ba." Wani irin dariya ya kara fashewa da shi wanda tafi ta d'azu kana ya kara haɗe rai haɗe da buɗe baki ya ce. "Ba kashe ta zan yi ba,kawai zan riga ka ɗanɗana abunda za'a kai maka ne." Ya yi magana yana mai kallon Amaryar Usman yana lashe baki kamar wani tsohon maye. Hannu ya sa ya kamo hannun amarya. A gaban kowa ya yaye mata mayafin dake jikinta ya tire mata kaya ya rage daga ita sai pant da bra. Wani irin runtse ido 'yan uwanta suka yi haɗe da fashewa da kuka. Shi kuwa Usman wani irin miƙewa ya yi cikin zafin nama ya nufi inda suke,sai ɓiyu daga cikin 'yan fashin suka yo kansa suka kamashi suka rik'e sa gam. Ganin hankalin ogan na su baya kan su ne, Alhaji Mai Nasara ya shiga nema wa iyalansa mafita dan har ga Allah in wani abu ya same su bazai yafewa kansa ba. Dan akan wani abu ya samu iyalansa gwara ya same shi. Ɗan taɓa Hajiya Sumayya dake rik'e da Layla ya yi dan Naila tana hannunsa. Ɗan kallon mai gidan nata ta yi kana ya fara magana a hankali ta yanda ba wanda zai ji. "Kinga ɗuk hankalin su baya kanmu mu lallaɓa mu tashi mu gudu kafin hankalin su ya dawo kanmu dan in wani abu ya same ku ba zan taba yafewa kaina ba." Ya faɗi yana mai kara rik'e Naila sosai a hannunsa haɗe da miƙewa a hankali,ita ma Hajiya Sumayya ta miƙe a hankali. Kasan cewa su can baya suke kuma suna kusa da wani daji ne ya sa har suka miƙe suka shiga dajin ba wanda ya gansu. Oga kuwa tuni ya gama tirewa amaryar Usman komai nata ya danna hannunta saman motar dake gabansa ta yi mai goho ya kwance bell dinsa yana koƙarin saita gabansa cikin gaban amarya, Usman na ganin haka wani irin karfi ne ya zo masa,wanda ko shi bai taɓa sanin cewa yana da irin shi ba,ya fiske jikinsa daga riƙon da suka masa kana ya kai wa kowa naushi suka faɗi kasa,kana ya yo kan Ogan su a lokacin da ya ke koƙarin neman hanyar shiga amma bai samu ba,kasan cewa Amarya bata taba sanin na miji ba. Ana haka ne Usman ya ƙaraso wajan ya fisgosa da karfi oga ya faɗi ƙasa ya ɗauki matarsa ya tire babban rigar dake jikinsa ya saka mata kana ya riƙo hannunta za su koma inda yake kwance ɗazu sai oga ya miƙe ya ɗauki bundigansa ya harbe shi a ƙafa,wani irin kara Usman ya saƙi haɗe da faɗi kasa,jini sai bin ƙafarsa yake. Yana gama harbinsa cikin ɓacin rai ya fizgo amarya ya kara zare babban rigar da Usman ya saka mata,ya tureta ƙasa ta faɗi ya bita, kana ya ware mata kafafu sosai ,wannan karon kasan cewa ransa a ɓace yake ya sa bai tsaya neman hanya ba ya danna abunsa cikin nata da karfi har wajan ya tsage ya bada wani kara kiiiiii!haka fatar jikinta ya bada. Wani irin kara amarya ta saki da karfin gaske,wanda ko ita da ta yi karan ma sai da ta firgita,saboda gaba dayan wajan ya bada wani sauti. Tunda take bata taba sanin tana da murya irin haka ba sai yau. Oga kam ko jin karan ma bai yi ba ko kaɗan, saboda ya lula duniyar dad'i. In kaga yanda yake mata zaka ransa ta juma da sanin ɗa namiji nan ko bata taɓa ko ganin kirjin na miji ba,ballanta abunda ya shafi cikin jiki. Sojojin dake gaban wajan ne suka ji kara,tunda suka ji wannan karan sun san ba lafiya ba,ai ba shiri suka shiga mota gaba ɗayan su suka yi inda suka ji karan. Babu ɓata lokaci suka karasa wajan. Suka tattara su ,su duka suka sa a mota haɗe da d'auko Usman da amaryarsa suka wuce da su asibiti. Zuwa suka yi suka kullesu. Su kuwa Alhaji Mai Nasara,suna shiga dajin suka soma tafiya. Tafiya suka yi mai nesa amma basu ga gida ko ɗaya ba. Hajiya Sumayya kam ɗuk da gaji kallo ɗaya zaka mata ka fahimci tsantsar gajiyan a tattare da ita, ga ishruwa da suke ji. Dankuwalinta tire ta goya Layla kana suka ci gaba da tafiya. Shi kansa Alhaji Mai Nasara ya gaji ,abun ka da wayenda basu saba da wahala ba. Har yamma ta yi basu ga gida ba ,sai gab da magriba suka hango wani kogi kuma daga shi sai wata rugar fulali, Ai suna ganin ruwannan da sauri suka karaso gaban kogin kana suka zira hannunsu ciki suka soma shan ruwan. Ko dattin ruwan ma basu gani ba,su da suke shan ruwan roba. A haka dai har Hajiya Sumayya ta koshi shi Alhaji Mai Nasara bai ƙoshi ba, miƙewa ta yi. Miƙewan da zata yi kenan jiri ya ɗebeta zata faɗi, Wata bafulatana ce ta zo wuce wa idonta ya sauka akan Hajiya Sumayya dake koƙarin faɗuwa,dan shi Alhaji Mai Nasara bai kalli inda take ba tunda kanta a sunkuye yake yana shan ruwan. Da sauri fulalin ta karaso kusa da ita ta kamata ta zaunar da ita. Sai a lokacin Alhaji Mai Nasara ya dago ya ga abunda dake faruwa. "Subhanallah! Sannu Hajiya me ye sa meki.?" Ya jero mata tambaya a lokacin da fulalin take kwance babyn take bayanta ta riƙe mata ita. "Wallahi dear kaina ciwo jiri nake ji ga wani irin masifaffan yinwa." "Subhanallah!sannu wallahi yinwa ce da gajiya,yanzu dai ki karbi yaran nan ki basu nono dan na tabbata su ma yinwa suke ji." Da toh ta amsa kana ta karbi Layla dake hannun fulali ta bata nono ta sha sosai,bayan ta kammala ta miƙawa fulani ta karɓi Naila tana jikin bashi wasu suka ganni mai kama da 'yan fashi sun yo inda suke ba shiri Alhaji Mai Nasara ya kama hannun Hajiya Sumayya dake bawa baby nono suka yo gabas,funani na musu magana amma ina,tana ganin haka ita ma da gudu ta bar wajan. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comments more typing ✍️* Sharen fisabilillah 👏 [20/01, 08:30] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️8️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* A tak'aice dai tun ranar Layla ta koma hannun 'yan fulani. Su kuwa Alhaji Mai Nasara ba su suka tuna da Layla ba sai da suka gama fita dajin da suke gaba ɗaya suka shiga gari,lokacin dare ya yi dan har an yi i'sha ma. Suna ganin hasken fitilu can gaba da su kaɗan suka sauke ajiyar zuciya a tare. Kallon Hajiya Sumayya Alhaji Mai Nasara ya yi kana ya ce "Alhamdulillah! Ga wani gari can mu karasa sai mu samu inda zamu huta kafin safe mu ga abunda Allah zai yi." Alhaji Mai Nasara ya yi maganar,yana mai yin gaba. Kallon Alhaji Mai Nasara Hajiya Sumayya ta yi kana ta ce"Alhaji ina Layla take.?" Ai Alhaji Mai Nasara na jin haka ya dakatar da tafiyan da ya fara yi, ya juya ya kalli Hajiya Sumayya haɗe da juyowa ya kara dawowa inda take,kana ya ce" Ban gane ba Hajiya,kina nufin kin bar min ƴata a can.?" Ba tare da ta bawa Alhaji Mai Nasara amsa ba ta fashe da kuka,cikin kuka take faɗin" Wayyo Allah na ƴata Alhaji na bar ƴata a hannun fulali Alhaji zan koma na je ta karɓo ƴata." Ta faɗi haɗe da juyawa ta fara tafiya da niyar koma wa wajan da suka baro. Da sauri Alhaji Mai Nasara ya sha gabanta haɗe da riƙo hannunta, ɗan kallon ɗan kallon Alhaji Mai Nasara Hajiya Sumayya ta yi kana ta ce "Please Alhaji ka sake ni na koma na je na d'auko ƴata,bazan iya barta a hannun wasu ba, gashi ko yayeta ban yi ba." "Ba inda za ki dear, kawai ki zo mu karasa cikin wancan garin da nake gani mu zauna,in mun zauna mun nitsu sai mu nemo mafita, amma komawarki can a wannan lokacin ba shine mafita ba sai dai mu kara jefo kanmu cikin wata matsalar daban, Saboda kina gani d'azu ma waɗan da muka ga ni a can,amma shine za ki wani cewa za ki koma ? Zo mu je." Ya faɗi yana mai kamo hannunta kana ya ja ta suka bar wajan. Bayan sun karasa cikin garin da basu san ko wana gari ba,dan karamin gari ne. Wani bishiya ya gani suka karasa wajan suna shirin zama sai Alhaji Mai Nasara ya hango wani masallaci, ɗan kallon Hajiya Sumayya da take shirin zama ya yi kana ya ce "My dear taso muje wancan masallacin zai fi nan tsaro." Kai ta geɗa cikin sanyin jiki ta kara miƙewan ɗauke da ƴarta. Kallonta ya yi lokaci ɗaya wani tausayinta ya kama shi sosai. Hannu ya sa ya karɓo babyn ya riƙe mata kana ya kamo hannunta ita ma suka nufi masallacin. Bayan sun karasa mallacin ta cikin masallacin akwai bangaren mata ya ce ta shiga ta yi alwala ta yi sallah,kai kawai ta geɗa masa kana ta karbi Baby Naila ta shiga ciki. Shi kuma ya nufi cikin masallaci. Sallah ya yi,ita ma ta yi sallah bangaren mata. Bayan ya idar da sallah ya fito ya nufi inda ya ga wata mai saida ƙosai da koko can gaba da masallacin ya karasa,kallon Alhaji Mai Nasara mai saida ƙosai ta yi,suna haɗa ido da Alhaji Mai Nasara mai ƙosai ta tashi daga kan kujerar da take zaune ta ta durƙusa har k'asa ta shiga gaida Alhaji Mai Nasara. Cikin sakin fuska Mai Nasara ya amsa ,ga kuma mamakin da yake yi a cikin zuciyarsa. Dan bai d'auka akwai waɗanda suka san shi a cikin wannan k'auyen ba. "Tashi ƙosai nake so." Alhaji Mai Nasara ya faɗi yana kallon matar. Cikin mamaki Mai ƙosai ta shiga kallon Alhaji Mai Nasara dan ta tabbata mutun kamar Alhaji Mai Nasara bazai ci ƙosai irin nasu ba. Kamar Alhaji Mai Nasara ya san tunanin da take ya ce " Karki yi mamaki ni ba irin waɗannan mutanan da kika sani ba ne, Kawai matsala ta ɗaya bani da kuɗi a inda nake, sakamak'on wasu 'yan fashi da suka kamamu a hanya dan daƙer ni da matata muka tsira, Saboda sauran ɗuk suna can." Wani bawan Allah ne da yake zaune can gefe yana cin ƙosai ne ya yi magana kamar haka. " Ko dai su ne waɗanda na ga an kama a can wajan gonan nakin nan dama can ne yawanci suke ɓuya." Ai Alhaji Mai Nasara na jin haka da tsauri ya karaso inda wannan bawan Allan yake zaune kana ya kallesa ya ce "Tabbas nan wajan,amma a ina kaga ni.?" "Wallahi a TV gidanmu na gani d'azun nan an nuno." "Na tabbata tunda har an haska a TV toh baza'a rasa ganin shi a social media ba." "Tabbas Alhaji." Ɗan saurayin ya sake fada. "Please kana da data a wayarka.?" Alhaji Mai Nasara ya sake tambayar saurayin. "Eh ina da shi Alhaji amma bashi deyewa sosai ,500mb ne kawai na siya d'azu." "Please bani wayanka na gani zan baka ka siyo wata." Da toh ɗan saurayin ya amsa,kana ya kunna data ya miƙawa Mai Nasara waya. Karɓa Mai Nasara ya yi kana ya shiga YouTube ya shiga duba wa. Ai kuwa yana cikin duba wa ya gan shi. Kunnawa ya yi ya shiga kalla. Tun lokacin da aka kama su aka saka su a cikin mota har i zuwa sanda aka kira ambulance aka kwashe Usman da amaryarsa aka tafi da su asibiti,dama police tension d'in da aka kaisu duka an nuno. Ba tare da ya karasa kallon sauran ba ya kashe masa datansa. Daga jannunsa sama ya yi ya shiga yi wa Allah godiya, Bayan ya kammala miƙa godiyarsa ga Allah,ya sake duba wayan da ke hannunsa,wata number ya saka ya danna kira,ana ɗagawa ya faɗa masa shine haɗe da cewa gobe a turo masa mota bayan ya tambayi mutan wajan sunan garin da suke ya faɗawa yaronsa kana ya katse wayan. A jiyar zuciya ya sauke kana ya danna number Usman sai da ya kusa sinkewa sannan aka d'auka. "Usman ne ?". "Eh ni ne,kamar muryar abokina nake ji ?" "Tabbas ni ne Usman." Cikin dauriya Usman ya miƙe zaune daga kan dagon asibitin da yake kwance,ya kalli gefensa inda amaryarsa take kwance sai girgiza kai take tana runtse ido kallo ɗaya zaka mata ka fahimci cewa ba karamin azaba take sha ba,saboda yanayin yanda take girgiza kainta tana cize labe. Ba dan komai ya sa aka haɗa su ɗaki daya ba, Usman ne ya nemi haka. Wani irin cize labe ya yi a lolacin da ya gama kallonta. Kana ya ci gaba da yin magana " Amma Mai Nasara kana kuna ina aka nemeku aka rasa,yanzu haka ma 'yan sanda da sojojin da suka taimake mu suna neman ku." Baki ya buɗe da niyar faɗawa Usman inda suke sai kati ya kare,gajeran tsaki ya ja,kana ya shiga kallon wayan,dan shi tunda yake kati bai taba karewa a wayarsa ba, in yana waya,saboda kullun yake sakawa ko bai kare ba,dan a yanzu haka ba yana da kati a cikin wayarsa da 'yan fashi suka karbe kusan na 50k Wannan saurayin kamar ya san tunanin da Alhaji Mai Nasara yake yi,ya ce "Alhaji ka yi haƙuri kuɗin dama nera amsin ce kawai a ciki,na ma yi mamaki da na ga ka kira har mutun biyu bai kare ba." Murmushi Alhaji Mai Nasara ya saki kana ya shiga miƙawa saurayin wayarsa. Yana cikin miƙa masa sai Kiran Usman ya shiga wayar. Ai da sauri ya ɗaga yana mai faɗin "Sorry Usman wallahi kuɗin wayar ce ta kare." "Allah sarki ba komai,yauwa ya sunan garin da kuke?". Faɗa masa sunan garin ya yi ɗuk da bai san ƙauyen ba amma ya ce zai faɗawa 'yan sandan gobe a zo a dauke su. Godiya Alhaji Mai Nasara ya yi wa Usman,kana suka yi sallama ya katse wayan. Miƙawa saurayin wayarsa ya yi haɗe da yi masa godiya. Hannu ya zira cikin aljihun wandonsa da niyar d'auko agogonsa dake ciki da ya saka d'azu a Gombe da ya tashi yin alwala. Yana zira hannunsa ciki zai dauki agogon sai yaji banɗir ɗin kuɗi a ciki. Fito da su ya yi harda agogon,yana mai cewa "Ashe jiya ba ɗuka kuɗin na yi liƙi ba, akwai ragowa." Ya faɗa yana mai sakin Murmushi kana ya tire dubu biƴu ya miƙawa mai kosai ya ce ta bashi kosai na dubu ɗaya da koko na dubu ɗaya. Cikin murna mai kosai ta amshi kuɗin ta zubawa Alhaji Mai Nasara kosai da koko na 1k ,1k kana ta miƙa masa, Karban kosan ya yi kana ya tire dubu biƴu ya miƙawa wannan saurayin da ya yi waya da wayarsa. Cikin murna saurayi ya karbi kuɗin haɗe da yin godiya. Bayan ya karbi number saurin ya ce zai nemeshi,in sha Allah idan ya koma gida,kana ya juya ya bar wajan ya nufi cikin masallacin bangaren mata ya shiga ya miƙawa Hajiya Sumayya kosai da kokon kana ya faɗa mata wannan labarin mai dad'in da ya samu akan kama 'yan fashin nan da aka yi,ta yi murna sosai. Bayan ya gama faɗa masa ya kara da cewa gobe 'yan sandan zasu zo su ɗauke su. Ta yi murna sosai da jin haka, Yana gama faɗa mata ya yi mata sallama ya wuce bangaren maza. Washe gari kamar yanda Usman ya faɗa hakan kuwa ta kasan ce,dan bai fi karfe 10 am aka zo aka dauke su. Da suka fita daga cikin garin nan ne Alhaji Mai Nasara yake shaida wa 'yan sanda batar ƴar su Layla nan suka yanke shawaran zuwa garin,sai dai ina sam basu gane wajan ba,jiki babu ƙwari suka bar wajan. Hajiya Sumayya kam kuka kawai take yi. Gombe suka koma suka je suka duba Usman da amaryarsa haɗe da yi masa jajen abunda ya faru nan ne suka sanar masa da maganar batar ƴar su Layla shi ma ya taya su jaje. Kasan cewar masu kuɗi ne ya sa suka yanke shawara tafiya kasar wajan,a duba kafar Usman dama matarsa duka. Babu bata lokaci suka nemi jirgi suka tafi tare da 'yan uwansu guda biƴu. Na bangaren Usman dana bangaren amaryarsa. Shi kawunsa ne,ita kuma amarya Ƙanwar mahaifiyarta ce. Sai da suka tafi su ma su Alhaji Mai Nasara lokacin ya samu Security's ba tare da bata lokaci ba suka koma (Kano)suna zuwa (Kano)darek airport suka wuce ba tare da sun koma gidan su Usman ba, suna zuwa babu ɓata lokaci suka samu jirgin da zai kaisu (Kaduna) nan take suka hau sai (Kaduna) *Bayan wani lokaci* Bayan sun koma (Kaduna) kuka sosai aka yi akan batar Layla,tun suna zuwa nemanta har suka haƙura suka barwa Allah. Haka ma bangaren Hajiya Sumayya ita ma ta miƙa lamuranta ga Allah. Su Usman da amaryarsa kuwa sun warke garau,daga kasar America suka wuce (Dubai)su kawu da ƙanwar mahaifiyar amarya ɗuk an samo musu jirgi sun koma Nigeria. Komai ya wuce a wajan Usman da amarya ɗuk da abun da ya faru da wuya su manta ta cikin sauki,amma Alhamdulillah!. Sai da suka sha amarcinsu sosai kafin su dawo gida Nigeria. A haka rayuwa taci gaba da tafiya har Naila ta yi girma ta zama budurwa ba'a sake ganin Layla ba, ba'a kuma san inda take ba. Kuma ko sau ɗaya ba'a taba faɗawa Naila wannan labarin ba. Dan a tunaninta ta dauka ita kaɗai iyayenta suka haifa,bata taba sanin cewa ita 'yan ɓiyu ce ba. Amma sai dai abun mamaki lokaci zuwa lokaci takan yi mafarkin Layla. Ikon ubangiji kenan. Wannan shine labarin Naila da iyayenta. Ɗagowa Hajiya Sumayya ta yi idonta ya yi jahur saboda kukan da ta yi,dan ɓatar Layla ya dawo mata sabuwa. *More comment more typing ✍️* Allah in bakuwa comment sosai zan rage yawan typing 🙄 Dan haka ina son naga ruwan comment da zai tashi kaina 🥹 Sharen fisabilillah 👏 *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* [21/01, 11:37] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️9️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Rungume mahaifiyata na yi,cikin sanyin murya na ce "Sorry Momma, Allah sarki sis ko kina ina haka? Allah ya sa muna da rabon ganin juna kafin Allah ya ɗauki ran ɗaya daga cikin mu." Na faɗi cikin wani irin yanayi. "Me haka Mamana? Kar na kara jin irin wannan maganar ya fito daga bakinki,in sha Allah! za ku haɗu kuma ku rayu tare." "Allah ya sa Momma." Naila ta kara faɗi. Ameen Hajiya Sumayya ta amsa. Kana ta ce. Maza tashi ki shiga ki yi wanka da brosh ki zo ki yi breakfast,in kuma a ɗaki za ki yi sai na saka Asiya ta kawo miki." Asiya ƴar aikin su ce. "Noo Momma ta kawo min tea kawai ina da lecture wajan 2am bari nayi sauri na shirya na wuce in kin fita ki faɗawa Asiya ta faɗawa Ado ya wanke min motata please." Shi ke nan za'a kawo miki tea ɗin da bread dan bazai yu ki sha iya tea kawai ba,bayan fita za ki yi,kuma na tabbata acan d'in ma in kin je ba zuwa za ki yi ki siyo abunda za ki ci ba, Maganar wanke mota kuma ba jiya -jiyan nan aka wanke miki ba,wana irin wankewa za'a yi yau kuma.?" Ɗan turo baki na yi gama kana ina mai cewa "Haba Mommana, Allah motan ta yi ƙura please ka faɗa masa ya wanke min." "Ke! ungo nan baza'a faɗa masa ba,an gaya miki bashi da aikin yi ne irin ki ?" Ni dai dan Allah Momma ki faɗa masa, ai aikinsa ne, kuma ana bashi albashi dan haka ni banga wani aibu ba anan dan na ce ya wanke min mota." "Toh babu wani mota da za'a wanke yau in za ki shiga ki yi wanka ki shiga in kuma ba za ki shiga ba ki zauna." Hajiya Sumayya ta faɗi haɗe da miƙewa ta yi bakin kofar fita ɗakin. Da kallo na bi bayan Mommana har ta fita,baki na turo gaba haɗe da juyowa na nufi toilet don yin wanka. *Maher* Yana fita gidan wani abokinsa ya nufa. Kafin ya karaso ya kirasa a waya dan tabbatar in yana gida kar ya je bai sameshi ba. Nan ne ya kirasa ya tabbaye shi yana gida?ya ce yana nan,ya ce gashi nan zuwa. Da yake gidan abokinsa babu nesa da gidansa sosai ne ya sa bai fi mintuna15 biyar ba ya karasa ƙofar gidan, parking ya yi a waje dan ba wani daɗe wa zai yi ba,ya buɗe murfin motar ya nufi karamin gate ɗin gidan, nocking ya yi mai gadi ya zo ya buɗe. Gaida shi ya yi Maher ya amsa can ƙasar maƙoshisa, Dan yanayin yanda ya amsa ɗin ma na tabbata mai gadi bai ji ba. Mai gadi kuwa da ido ya bi bayan sa har ya shige cikin gidan. A bakin kofar palon ya tsaya ya yi nocking babu jimawa aka zo aka buɗe. Wani matashin saurayine wanda kan su zai yi ɗaya da Maher,dan bazai wuce sheraku 35 haka ba shi ma kamar Maher ɗin. Haba Maher wai kai ɗuk sanda ka zo gidan nan kamar wani baƙo ka wani tsaya a waje kana nocking maimakon ka shiga ciki kai tsaye?." Isham ya faɗa. Saboda ban da hankali ina zuwa gidan mutane na antayo ciki babu neman izini ko wani abu,kasan dai hakan ba daidai bane,kuma wannan tsarin sam ba tsari ba ne,na san me kake yi a ciki tare da Madam ne da zan antayo muku babu neman izini, toh ni ba haka nake ba." Maher ya yi maganar,fuska a haɗe kamar bai taɓa yin dariya ba. "Toh na ji Ustaz,mu shiga daga ciki toh." Isham bai tsaya jiran amsar Maher ba ya kamo hannunsa suka shiga cikin. *Bangaren Safina* Ba ita ta tashi daga bacci ba sai wajan 1am ta ta shi,wanka da brosh ta shiga ta yi ta fito ta shirya cikin riga mara nauyi ta saka wula a kanta,kana ta fito palon don yin breakfast,dan tama manta sa cewa Nadia bata nan. Tana fita palo ta kalli dinning table taga wayam ba komai. "Kutumar uban can ashe yarinyar nan bata nan, alkur'an in kin dawo gidan nan sai na koreki kuma yau -yau ɗin nan zan nemo wata bazan iya ba." Ta faɗa kana ta juyowa fuuu kamar zata tashi sama ta wuce kitchen. Yanzu ma dai indomin ta kuma defawa ta haɗa tea mai kauri ta dawo palon ta zauna ƙasar carpet ɗin ta soma ci. Bayan ta gama ta mike ta koma ɗakinta,plate kuwa a inda ta ci nan ta bar ta ta wuce ɗaki. Wayarta ja ta dannawa wata number kira,ana ɗagawa ta fara magana kamar haka. "Hajiya ina wuni ya gida." Ta can bangaren Hajiya dake zaune a ɗakinta ta saƙi murmushi haɗe da cewa "Lafiya lau Alhamdulillah! Safina ya kuke?" "Wallahi Hajiya muna lafiya,dama jiya ƴar aikina ce ta tafi bata sanar min ba,kuma ban san inda ta tafi ba,shine take so in ba damuwa ki yiwa wannan matar magana ta kawo min wata yau in ba'a samu yau ba ko gobe haka." "Shi ke nan zan yi mata magana,amma gaskiya yau lokaci ya kure da a ce tun safe kika kina ni ma da sauki amma yanzu kam ko na kira baza'a kawo miki yau ba sai zuwa gobe idan Allah ya kaimu." "Toh ba damuwa Allah ya kaimu goben." Hajiya ta amsa da ameen kana ta ce. "Amma Safina ina wancan mai aikin ta tafi.?" "Wallahi Hajiya ban san inda ta tafi ba,ni dai fita na yi na dawo gida na tarar bata nan, Na nemeta sama ko kasa banganta ba." "Okay shi ke nan,sai an kawo miki goben,bari na kashe." "Toh shi ke nan Hajiya na gode sosai." Hajiya bata ce komai ba ta katse wayan. Bayan ta kammala waya da Hajiya kwanciya ta yi akan gado ta kunna data ta shiga yin chat da samarinta. Saƙo na farko da ta ci karo da shi shine na Nas,shiga ciki ta yi ta shiga karantawa, My love na gode sosai,kin ciyar da ni dadi ina sonki sosai,kuma na yi miki alkawari ɗuk wiya ɗuk rantsi ina tare da ke,bazan taba rabuwa dake ba. Wannan sakon na jiya ne. Sai kuma wata ta kara gani da ya tura mata d'azu da safe kamar haka. My love, Allah dai ya sa lafiya tun jiya na tura miki saƙo na ga baki buɗe ba har yanzu. Sorry ni ce na wahalar dake ko? wallahi ke ɗin ce ta musamman, faɗa min please yaushe zamu sake haɗuwa dan wallahi tun jiya da muka rabu nake cikin wani yanayi,ki taimaka mu haɗu please. Bayan ta kammata karanta duka saƙon nin na sa ta shiga yi masa reply kamar haka. Sorry jiya na gaji ka wahalar da ni sosai, shi ya sa ban hau online ba na kwanta,dan ban jima da tashi ba ma wallahi, Maganar haɗuwa kuma ka bari zan gaya maka sanda zamu haɗu. Tana gama rubuta masa haka ta tura masa. Bayan ta fita daga cikin chat d'insu da Nas ne ta shiga na Suraj. Shi ma dai hoton da ta tura masa ya yaba, haɗe da cewa ya yi missing d'inta sosai,lafiya tun jiya bai jita ba, Allah ya sa ba ciwon maran da take fama da shi ba ne ya tashi. Murmushi ta saki haɗe da yi masa reply shi ma. *Naila* Bayan na fito daga wanka shiryawa na yi cikin wata jan a tamfa supa ɗinkin riga da sket,bayan na taje kaina na nannaɗe shi ya yi kamar donut,kana na d'auko dankwalin atamfan na yi d'aurin ture ka gasiya da shi powder kawai na shafa,sai turaruka dana fesawa jikina,bayan na kammla na ɗ'auki farin mayafi na yafa,kasancewa kayan nawa akwai fari a jiki. Takalmi da jaka su ma duƙ fari ne, Ina gamawa na ɗ'auki wayata da key ɗin motata na fita na bar ɗakin na nufi palo,dan shan tea,dan tun dana fito nake zuba idon ganin Asiya ta kawo min tea amma shiru har na kammala shiryawa. A baƙin kofar ɗakina na haɗu da ita zata kai min tea ɗin,kallon ta na yi kana na ce "Ki kai min dinning kawai na sha acan." Kai ta geɗa min kana ta juya ta nufi dinning. Tea da bread na zauna na ci bayan na kammla na yi wa Momma sallama na wuce. Parking lot na nufa bayan na amsa gaisuwan security's ɗin da kuma Lado mai wankin motoci na shiga motata bayan mai gadi ya buɗe min gate na ja ta na nufi makaranta. Security's guda biyu na cikin wani mota za su min rakiya dan Daddyna baya so na fita wani waje ni kaɗai,tun lokacin da wannan abun ya faru da zu a hanyar Gombe. Kullun ina jin haushin rakiyan da suke min,amma yau normal na ji,ko dan Mommana ta bani labrin abunda ya faru ne oho ? *Maher* Bai wani jima a gidan Isham ba ya fito,dan bai fi mintuna 15 ya yi a ciki ba,a hakan ma don an kawo masa abinci ne shi ya sa. Kasan cewa bai yi breakfast ba ne ya sa da aka kawo masa abincin bai yi musu ba ya zauna ya ɗan ci kafin su fita suka fita da Isham suka nufi masallaci don yin sallan jumma'a,don yau jumma'a ne. Da motarsa suka tafi shi Isham ya bar tasa motar a gida. Bayan sun bar gidan Isham, ya hau titin da zai kaisu masallacin ne ya zo sallaka dayan titi,wata mota ta taho a guje ta zo ta bugi tasa motar,ba shiri ya taka burki. Ni kuwa ina sauri na karasa makaranta don naga ɗaya ta yi bana so a sauko daga sallar jumma'a cinkoso ya yi yawa a hanya ne shi ya sa nake duƙi cikin sauri. Ina cikin duƙi aka kirani a waya garin duba wanda ya kira ɗin ne na budi wata mota ba shiri na taka burki haɗe da dafa kirji,amma na kasa fitowa daga cikin motar,ballanta na ga wanda na buge din. Maher ne ya juya ya kalli Isham cikin ɓacin rai ya ce. "Ka ga ƴar iska ko taƙi fitowa ta ban haƙuri." "Yi haƙuri, amma ta ya ya kasan mace ce a ciki.?" "Haba Isham kai ma kasan da na miji ne da tuni ya s'auke glass ɗin motarsa yana bani haƙuri." "Haka ne kuma,toh ka yi haƙuri kawai ka ja motar mu tafi." "Ta buga min mota ka ce na ja mu tafi ?bayan ban je na duba inda ta buda din ba.?" Bai jira amsar da Isham zai bashi ba ya buɗe murfin motar ya fita. Inda motarta take ya nufa,ya yi nocking na sauke glass ɗin motata, Ido cikin ido muka yi da shi. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Sharen fisabilillah 👏 [22/01, 13:44] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️🔟 *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Yana gadin ita ce ya s'auke ajiyar zuciya,dan har ga Allah ya ji daɗin ganinta,lokaci ɗaya kuma ya haɗe rai kana ya soma magana "Ohhh ashe ke ce,na tabbata kina sane kika buga min mota." Ni ma dai har ga Allah na ji daɗin ganinsa dan rabun da na gansa tun bikin Safina. Kasan cewa ni ma ina da nawa miskilanci ne ya sa na haɗe rai ni ma ,haɗe da cewa "Kamar ka sani kuwa na gane motarka shi ya sa ina ganin ka taho zaka sallaka titi na yi sauri na bugi motarka,kama ci sa'a da bata yi komai ba,dan ni na so a ce wani abu ya sameta, muga yanda zaka yi ka tafi masallaci." Ina kai wa nan na kunna motata da sunan barin wajan ya yi saurin shan gabana ya tsaya haɗe da ziro hannu cikin aljihu wangonsa ,idonsa ƙur a kaina babu alamar matsawa. Security's ɗin da ke bayana a wani mota daban ne suka fito suka ƙarasa inda yake tsaye suka saka hannu da sunan masar da shi,suna haɗa ido da shi ba shiri suka suke hannun su ƙasa haɗe da juyowa suka koma cikin motar su. Ni kuwa ɗuk abunda ya faru a gaban idona ya faru. Wani irin haushin Security's din na ji,a zuciyata kuwa faɗi na ke 'yan iska kawai matsorata wai a haka suke gadi na,a fili kuwa kunna motata na yi nayo kansa ba shiri Maher ya matsa cikin ɓacin rai ya nufi motarsa da s'auri haɗe da fizkarta a guje ya bi bayana. Kallonsa Isham ya yi, kana ya ce. "Wai Maher ina zamu je ne na ga ba hanyar masallaci muka nufa ba." Ci kanka bai ce da Isham ba, Kafin ka ce me ya karasa kusa da motata,ya buɗe ta shi ma,amma bai kai bugun da na yi wa nasa motar dazu. Kasan cewa ni mace ce,gani da shegen tsoro, Ina da tsiwa sosai amma tsoro kam ba'a magana. Yana buga min mota, murfin motar ta buɗe,iska ya dinga kaɗawa da karfi ba shiri na saki stearing motar kafin ka ce me na fasa ihu haɗe da kwanciya kan kujera hannuna na waje, Maher na ganin haka ya yi parking da sauri ya fito ,cikin sauri ya karasa inda motata take ya afka ciki,bai bi ta kaina ba sai da ya shiga ya saka hannu ya kashe motar tukun kafin ya juya ya kalli inda make, Ganin ba abunda ya sameni ne ya sa shi s'auke ajiyar zuciya haɗe da tallafo kaina kana ya soma magana. "Naila dama ke matsorociya ce bansani ba ?" Ci kansa ban ce masa ba sai harara da na dalla masa. Dan har yanzu a sorace nake. Ganin ban saƙe yin magana ba ne, ya sa shi sake faɗin "Sauko mu je motata na ajiye ki inda za ki je na wuce masallaci an kusa tada sallah." Kasan cewa a sorace nake har yanzu bazan iya tuka mota ba ne ya sa ban yi mai musu ba na geɗa mai kai,kana na shiga koƙarin fitowa. Ƙara na saki a lokacin da na ɗaga kafata na ji ya na min zafi. "Sorry Hajiya bari na taimaka miki ki samu ki sauko." Dayza daga Security's ɗin ya faɗi yana mai chuso kansa cikin motar. "Karka kuskura ka taɓa ta." Ya ji an faɗi a bayansa. Juyowa ya yi ya ga Maher ne tsaye a bayansa fuska a haɗe. Yanayin yanda ya ga fuskarsa ne ya sa ba shiri Mahmud ya fito da kansa daga cikin motar. "Matsa gefe na fito da ita, in na fito da ita sai ka ɗauki mortar ka maida ita gida." Kai Mahmud ya geɗa kana ya matsa gefe ya bawa Maher hanya ya kara shiga cikin mota,dan dama fita ya yi ya bata hanya ta fito sai ta kasa. Yana shiga ya tayata fitowa daga ciki, haɗe da d'auko mata jakarta da talalminta kana ya cincibota ya nufi motarsa da ita. Kallonsa kawai nake sai yau na kare masa kallo,lokaci ɗaya abunda ya faru a baya suka shiga dawo min lokaci ɗaya naji haushin kaina,akan abunda na yi masa a baya. Shi kuwa Maher har ya karaso gaban motarsa Isham dake kallon dramar su tun d'azu yaƙi fitowa ne ya fito yanzu ya buɗe masa murfin motar ya sakata a baya ya mika mata jakarta da takalmanta,sai a lokacin ya kalleta kana ya ce "Sorry kin ji matsorociya." Yanzu ma ban amsa masa ba sai ma harara da na kara aika masa da shi. Guntun murmushi ya saki haɗe da rufo min kofar ya koma gaban mota ya ja motar a guje ya nufi masallaci, Ina ganin inda ya kawo ni na kalli keyarsa dake kusa da kujeran da nake kai,kana na ce " Me zan yi a masallaci kuma? Ni fa makaranta zan je muna da lecture 2 am please ka kai ni." "Abunda ake a masallaci shi zamu yi,kika kara magana kuma sai na yi miki abunda yafi wanda na yi miki yanzu." Ba shiri na ja bakina na yi shiru. Juyowa ya yi ya kalli Isham kana ya ce. "Sauko muje Isham." Baki Isham ya buɗe da niyar yin magana Maher ya haɗe rai, dariya Isham ya ɗan yi haɗe da buɗe murfin motar ya fita. Shi ma fita wa ya yi,ina ganin haka na ce " Wai ni kuma fa.?" Ki zauna ki jira mu yanzu zamu fito,bai tsaya jiran mai zan ce ba ya buɗe murfin motar ya fita ya kulleni ya yi cikin masallaci. "Kutumelesi wai rufe ni fa ya yi.?" Na yi magana cikin takaici,da kuma haushin abunda ya yi min. Bangaren su Mahmud kuwa ƙin komawa gida suka yi dan in suka ce za su koma gida ba su san mai za su gayawa Hajiya Sumayya ba in ta tambaye su inda Naila take,shi ya sa suka bi bayan su,ganin masallaci suka zo ne ya sa hankalin su kwanciya, haɗe da sauko wa su ma daga cikin motar dan yin sallah. Amma ba su shiga cikin masallaci ba nan waje suka yi sallah,saboda kar su shiga ciki su tafi shi ya sa suka tsaya inda za su gansu idan sun tashi tafiya. Ni kuwa ina cikin mota na fito da wayata ina dannawa,lokaci zuwa lokaci nake jan tsaki. Ga gumin da nake yi,saboda rashin kunna AC da bai yi ba. "Gaskiya kai mugu ne Maher,saboda sabar mugunta ka rufe ni ka fita ka bar ni cikin mota ko AC baka kunna min ba." Na faɗi idona na taruwa da kwalla,dan ni ina da s'aurin kuka in abu ya ban haushi, Ɗuk da akwai ni da tsiwa amma kwata -kwata in abu ya bata min rai nan da nan zaka ga hawayena,dan ina da rauni sosai. "Allah ya isa Maher da abunda kamin." Na faɗa ina mai sharen ƴar kwallan da ya zubo min. "Ni ban ce miki Allah! ya isa ba,sai ke za ki ce min Allah ya isa.?" Na ji ya faɗi a lokacin da yake saita zamansa sosai kan kujerar motar alamar yanzu ya shigo. Ɗagowa na yi na kalli inda yake zaune na banƙa masa harara. "Karki kara min harara kika kara min abunda ya fi na ɗazu zan yi miki mara kunya." "Ai mara kunya na gidan ka." Na faɗa can ƙasar maƙoshina, Ya jita tsarai ya share ta. Tada motar ya yi ya juya hancinsa ya bar masallacin. Su Mahmud ba su bi bayan su ba,sai da suka tabbatar sun fita tukun kafin shi ma ya ja motar Naila da yake ciki shi ma Ahmad ya ja suka bar harabar masallacin. Bayan sun hau titi ya kalleta ta cikin mirror motar ta yi mai masifar kyau da kayan dake cikinta sosai,a zuciyarsa ya ce. Safina kam bata iya irin wannan kwalliyar ba,ko wanda take yi in zata je unguwa ma ba ta kai wannan ba, Ta dayan bangaren kuma ya ce. Ta ya ya zata iya kwalliyar kirki tunda ƴar talakawace bata saba saka kayan masu sada ba, ballantana ta san darajar su. Can ƙasar maƙoshisa ya ce. Gaskiya Naila baki kyauta min ba,har yanzu na kasa tire ki a cikin zuciyata. Ɗuk da irin wulancin da kika min amma kina nan a cikin zuciyata Naila. "Abokina lafiyarka kalau kuwa?" Ɗan haɗe rai ya yi ya ce. "Me ka ga ni.?" "Na ga sai magana kake kai kaɗai." "Kana nufin ka ji abunda na faɗa ?" "Eh na ji." Isham ya bashi amsa. Share sa Isham Maher ya yi kana ya kalli Naila ta cikin mirror motar ya ga tana murmushi. Shi ma sai ya sinci kansa da yin murmushi. Kana ya juya ya ci gaba da tuƙin da yake yi. Kemis ya kai ni aka duba kafar akata aka bani magani da zan dinga shafawa a kafar,da wasu magunguna na sha,kana muka fita wajan rike da hannunna ina dingishi. Ganin ina ɓata masa lokaci ne ya sa shi dauka ta cak ya karasa gaban mota ya saka ni haɗe da rufo min murfin motar. Kana shi ma ya zaka ya shiga. Kallon Isham da yake tsaye bai shiga ba ya yi kana ya ce. "Kai kuma sayuwar me kake yi ba za ka shiga mu tafi ba.?" "Ku je gida zan tafi na gaji da yawon zan nemi abun hawa na tafi gida." Isham ya yi maganar yana mai saida mai napep d'in da ya zo wucewa,kana ya faɗa masa inda za shi ya shiga mai napep ya ja napep d'insa suka bar wajan. Kafaɗa Maher ya ɗaga kana ya ja motarsa ya bar wajan. Sai da suka bar wajan kana ya ce. "Bari na kai ki gida." "A'a makaranta zan je ina da lecture yanzu ma lokaci ya kusa saura 8 minut mu shiga,dan Allah ka taimaka ka kara gudun motar ,dan in ban je da wuri ba wannan Malamin ba barina zai yi na shiga ba." Ci kanta bai ce da ita ba. Kuma bai kara gudun motar ba,sai ma kara rage dugun da ya yi. "Haba Ya Maher dan Allah ka taimaka min ka yi s'auri please kar na yi late." Nan ma dai bai kula ta ba. A tak'aice dai sai wajan 2:5 Am suka isa makarantar na su. Parking ya yi kana ya fito,zan fita kenan ya ce. "Koma ki zauna ina zuwa." Banza na yi masa. Abun mamaki sai na ga ya nufi class ɗinmu. "Wai da ma ya san class ɗin da nake ne.?" Na tambayi kaina. Ga mamaki fal a raina. Shiga cikin class ɗin ya yi bayan ƴan mintuna kaɗan na ga ya fito da Malamin mu, kana ya dawo gaban motar ya bude bangaren da nake kana ya cinciboni. "Ɗan Allah ka sauke ni zan iya karka min haka a gaban Sir Junaid ." "Ko saurayinki ne.?" Ya yi maganar yana tsareni da ido. Kauda kaina na yi gefe har muka karasa class ɗinmu. Bai direni a ko ina ba sai kan kujerar,yana ajiye ni ya ɗan ronkofo da kansa kana ya matso da bakinsa daidai kunnena kana ya ce. "Ina jiranki a waje." Daga nan ya juya ya fita. *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* *More comments more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 [27/01, 14:57] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣1️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Bayan fitar Maher Fauziya ƙawata wacca ɗuk cikin class ɗinmu ita kaɗai nake kulawa,saboda ita ma bata da hayaniya sosai shi ya sa tamu ta zo ɗaya. "Kawata gaskiya wannan saurayin naki ya haɗu yaushe kika samo shi babu labari.?" Tsaki na ja kana na ce. Ni ba saurayina ba ne,mijin ƙawata Safina ce,kawai kaɗe ni aka yi a mota dazu da zan zo school shi ne ya taimaka min." Ɗan guntun murmushi Fauziya ta yi kana ta ce. "Gaskiya ban yedda ba,ko da kuwa mijin kawarki ce amma na tabbata yana sonki,saboda yanyin yanda na ga yana kallonki kaɗai ya isa ya tabbatarwa da mutun hakan." "Wannan kuma ni ba matsala ta bane tunda ni ba son sa nake ba." 'Yan class ɗinmu kuwa da kallo suka bi Maher da shi,'yan mata sai faɗi suke wow,gaskiya wannan gayen ya haɗu,wata ta ce. "Ni wallahi ko ta halin ƙaƙa sai na samu numbersa na fara soyayya da shi,dan bazan taba haƙura da wannan handsome din nan ba." Wani irin dogon tsaki na ja kana na juyo a fusace na ce. "Haba kun ishemu da surutu,ku tashi ku bisa ku je can ku karata , Ku ko kunya ma bakuwa ji, In banda subar da mutunci da kuma aji ba, saurayi bai ce yana sonku ba ? Bai kuma neme ku ba ɗuk ku bi ku damu mutane a kansa." Na yi maganar cikin daga murya. Dariya 'yan matan da suke zaune a bayan namu suka yi, kana dayan ta kalle ni ta ce. "Ke dai ki ce kishi kike yi saboda mun ce muna son saurayinki." Ina jin haka na kurma uban ƙara ba shiri Sir Junaid da yake magana sa Maher a waje suka shigo a tare. Ina ganin shigowar su na ɗaga kafata na dora kan teburin dake gabana na shiga kuka ina faɗin. "Wayyo kafaɗa zafi wallahi ciwo yake min sosai a kai ni gida bazan iya yin lecture ba, Allah ji nake kamar zazzabi zai rufe ni." Maher na jin haka ya karasa kusa da ni haɗe da zama gefena ya ɗago fararen kafafuwan tawa ya tire takalmin dana saka kana ya ɗora kafar saman cinyarsa ya buɗe jakata ya d'auko man zafin da aka bani a kemis aka ce na dinga shafawa ,ya shiga shafa min a kan kafar. Cikin shogoɓa na ce. "Washhhhh! Da zafi fa ka yi min a hankali." Yanda ya ga na yi maganar ba karamin burgeshi na yi ba, Dan Maher na mugun son mace mai shogoɓa,amma bai samu ba, dan Safina babu abunda ta iya. Dan haka shi ma biye min ya yi ya ce " Ya ce I'm sorry dear bari na hura miki." Bai tsaya jiran mai zan ce ba ya shiga hura min wajan a hankali. Wani irin iska mai sanyi yake fitowa daga bakinsa kamar AC da aka kunna yanzu ya fara sanyi. Lumshe idona na yi,sanyin na ratsa kafafuna. Gaba ɗaya mun manta a cikin aji muke sosai ya maida hankali wajan shafamin man zafin da hura min iskan bakinsa. Sir Junaid ne ya yi gyaran murya,sai a lokacin muka dawo cikin hayyacinmu. Ta gefen ido na kalli 'yan matan d'azu,sai na ga jikinsu duk ya yi sanyi. Tattausan murmushi na sakar musu haɗe da yi musu gwalo. Ina cikin yi musu gwalo na ji Maher na cewa " Sir bari mu je gida kawai saboda na ji jikinta ya ɗan fara zafi." "Okay,ba damuwa Allah ya kara sauƙi." "Ameen ya Allah." Maker ya amsa. Kana ya ɗauki jakata ya rataya a kafaɗa ya kara cincibata muka bar cikin ajin. Mota ya wuce da ni,wannan karon a gaba ya saka ni ba a baya ba, Sai da ya ajiye ni a ciki tukun, kafin ya miƙa min jakata haɗe da cewa. "Na gaji da zama drevanki a gaba za ki zauna." Ya kare maganar yana mai rufe min mota. Kana shi ma ya zaga ya shiga mazaunin dreve ya kunna motar ya ja muka bar harabar makarantar. Sai da ya ɗauki hanya kana ya juya ya kalle ni ya ce. "Ki dinga nuna min hanyar gidan naku dan ni ban sani ba." Kai na geɗa mai kana na shiga nuna masa hanya. Wani irin miskilin Murmushi ya saki sanda ya hango su Mahmud a bayansa suna binsu. Ummm! ashe bayanmu ku ka bi baku koma gida ba,ya yi maganar a cikin ransa,haɗe da samo waje ya yi parking. Ina ganin ya yi parking na juya na kalle shi kana na ce . "Ya Maher bamu fa zo ba." A maimakon ya bani amsa sai ma buɗe mirfin kofar da ya yi ya fito ya saida motar Naila da Mahmud yake ciki. Tsayawa Mahmud ya yi haɗe da sauke glass ɗin motar,suna hada ido da Maher ya sosa kai haɗe da faɗin. "Sorry yellabaï wallahi in na je gida da wannan motar babu Hajiya karama in Hajiya babba ta tambayeni bansan irin amsar da zan bata ba." "Okay, buɗe min bayan mota na sa maka ita." Sauka Mahmud ya yi haɗe da buɗe murfin kofa. Ina nan ina zaune,ta cikin mirror motar nake ganin sa da Mahmud, Ina cikin kallonsu ban ankara ba har ya zo inda nake kafin na yi magana har ya cinciboni ya wuce dani cikin motata ya sakani a baya ya sake komawa ya dauko min jakata da takalmina da ledan bagungunan da aka butuna min ya dawo gaban motar ya ajiye min su akan cinyata. Kana ya kalleni ya ce. " Allah ya kara sauƙi." Baki na buɗe daniyar yi masa magana ya juya ya bar wajan. Ya nufi motarsa ya shiga ya yi revas ya bar wajan ya nufi restored,don samowa kansa abunda zai ci. Da kallo na bi motarsa da shi har ya bar wajan. Kana na maida dubana kan Mahmud, cikin ɗaga murya na ce. "Kai kuma mai kake jira ba za ka shiga ka ja motar mu tafi ba.?" Cikin mamaki Mahmud ya kalleni,dan tunda nake ban taba daga masa murya ba sai yau. Kamar na san abunda yake tunani na ce. "Sorry Mahmud." Murmushi Mahmud ya saki yana karantar yanayin da nake ciki, kana ya ce. "Ni ya kamata na baki hakuri Hajiya ba ke ba,dan haka dan Allah ki yi haƙuri." Kai kawai na geɗa masa,kana na ce. "Please ka shiga ka ja motan nan mu tafi gida Mahmud." Da toh ya amsa kana ya shiga mota ya ja muka karasa gida. Bayan ya danna honn bai gadi ya buɗe masa ya shiga da motar ciki,ya yi parking ya fita, kana ya zaga ya buɗe min ni ma,na fita a hankali dan in na danna kafar zafi take min. Bayan na fita Mahmud ya daukar min jakata da ledan bagunguna na. Ta gefen bango na dinga bi ina dingishi har na karasa cikin palon namu, bayan Mahmud ya buɗe na shiga. Zaune na samu Momma a palon tana kallo. Jin shigowarmu ne ya sata dagowa ta kalli wajan. Tana ganina cikin sauri ta miƙe ta karasa inda muke ta rikoni ta karasar da ni sakiyar palon ta zaunar da ni kan kujera,kana ta kalli Mahmud ta ce. "Mahmud lafiya, meye samu Mamana a ƙafa na.ga tana dingishi.?" "Wallahi Hajiya wani ne ya.. Mahmud bai kasara magana ba,na kartse shi ta hanyar faɗin. "Wallahi Momma driving nake aka kira ni a waya na dauko ina cikin duba mai kiran sai na bugi wata mota,da yake ashe ban rufe murfin motata bata rufu sosai ba ne ya shi ya sa a take kofar motar ta buɗu mijin Safina ƙawata ya zo wucewa da wani abokinsa a mota za su je masallaci sai ya ga abunda yake faruwa da sauri ya fara motarsa ya fito ya zo ya shiga motata ya kashe motar ya taimaka min na fito, Shine ya kai ni kemins aka dubamin kafar tawa aka bani magunguna,ga magunguna ma a hannun Mahmud,bata maganin Mahmud." Na yi magana ina mai kallon Mahmud da yake min kallon mamaki. Saboda karyan da na ɗan yiwa Mommana. Hannu Mommana ta miƙa ta karbi magungunan da Mahmud yake miƙa mata. Bayan Mahmud ya mika wa Mommana magani da key din motata ya yi mana sallama da kuma Allah kara sauki ya tafi. Taimaka min Mommana ta yi ta kai ni ɗakina,ta kira ƴar aikinmu ta ce ta kawo min abinci . Da daɗɗare zazzabi mai zafi ya rife ni daƙer na yi bacci. *Maher* Bayan ya je restored ya ci abincinsa ya koshi ya miƙe ya nufi gidan iyayensa don yi musu sallama. Ba shi ya fito daga can ba sai da aka kira sallar la'asar sannan ya bar gidan. Sai da ya tsaya ya yi sallah a hanya tukun kafin ya koma gida. Bayan ya koma babu kowa a palon,palon kaca-kaca a haka ya girgiza kai ya nufi saman shi. Kasan cewa ya dan gaji ne shi ya sa yana hawa ya rage kayan jikinsa ya shiga ya watsa ruwa ya fito ya saka riga mara nauyi ya kwanta, Bai dade da kwanciya ba bacci ya yi awan gaba da shi. Ba shi ya farka ba sai gaf da magrib. Sake shiga toilet ya yi ya kara wasa ruwa sannan ya fito ya shirya shaf -shaf cikin jallabiya da dogon wango kana ya wuce masallaci. Da aka idar da sallah bai bar masallacin ba har sai da aka kira sallar i'sha ya yi tukun kafin ya dawo gida. A palo ya sameta zaune ta dora ƙafa ɗaya kan ɗaya tana jiran shi ya dawo,dan yinwa take ji kuma bazata iya cin indomi yanzu ba saboda ta gashi da shi. Kallo ɗaya ya yi mata ya dauke kai ya juya ya yi hanyar sama. Yana cikin taka matattakalar ya ji tana faɗin. "Maher yinwa nake ji abinci zan ci dan Allah ka je ka yi min takeaway,ko kuma mu tafi tare na ci acan." Dagakar da tafiyan ya yi kana ya juya ya kalleta a fusace ya ce. "Ni ban ce miki yinwa nake ji ba Safina sai ke ? "Wai tukun na ma bari na tabbayeki Safina,wai ina ne gidan iyayenki yake.?" Wani irin miƙewa Safina ta yi cikin jin haushin tambayar da Maher ya yi mata ta buɗe baki ta ce. "Yanzu Maher cin fuska zaka min ? Dan kawai iyayena ba masu kuɗi ba ne ban? Ka sani duk da iyayena ba masu kuɗi ba,amma a cikin shiga mai kyau ka ganni ka ce kana so na." *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* *Share fisabilillah 👏* [29/01, 15:05] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣2️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Murmushin takaici Maher ya yi,kana ya juya ya ci gaba da taka matattakalar, "Maher ina magana shine ka share ni ko?" Banza Maher ya yi da ita. Dan ko juyowa bai sake yi ba, ballantana ta sa rai zai yi mata magana. Kofa ta yi ta juya ta nufi ɗaki a fusace. Shi kuwa Maher kasan cewa da ya shiga palon ya kullene ya sa bai kara saukowa ba, ɗuk da bai cika barin fitilun palon a kunne ba,amma yau ya gwanmaci ya kwanta,a haka akan ya sauka Safina ya kara bata masa rai. Kayansa ya shirya saf!dan gobe da wuri zai koma (Abuj),kuma jibi akwai basinjojin da za su ɗiba su kai gasar (Saudiya) dan an kusa babban Sallah an fara tafiyar aikin haji. Bayan ya kammala shirya kayansa, toilet ya kara shiga ya kara watsa ruwa ya fito ya shirya cikin kayan bacci mara nauyi ya kashe fitilun ɗakin haɗe da kara gudun AC ya hau lafiyayyan gadonsa bayan ya yi addu'ar bacci ya kwanta. Har bacci ya fara daukarsa sai ya tina da ita. Saurin buɗe ido ya yi haɗe da zura hannunsa akan bedsheet drowe din,ya shiga lalubar wayarsa,ya dauka kana ya kunna hasken wayan ya tashi ya zauna akan gadon ya jingina bayansa da pillow kana ya shiga neman number ta da ya ɗ'auka dazu da ya ɗauko mata jakarta. Bayan ya ga number har zai danna mata kira sai kuma ya fasa, ya ajiye wayan gefen gadon. Tunani ya shiga yi kamar haka. Yanzu ko ya take? Ko ta ji sauƙi oho, Allah dai ya sa zazzabi bai kamata ba. Ya faɗa haɗe da zamewa ya kwanta. Har ya rufe ido sai ya ji bazai iya kwanciya ba tare da ya kira ta ya ji ya take ba,tunda shine mai laifi, ɗuk da ita ce ta jawa kanta amma yafi ta laifi. Kara d'auko wayar ya yi a karo na biyu kana ya danna mata kira,lokacin sha ɗaya da zabi na dare har ta wuce. Cikin baccin da ta samu ya ɗauke ni daƙer ne sabada zazzabin da nake ji, na ji wayata na ringing. Kasan cewa bani da nauyin bacci ne ya sa kiran na shiga na farka. Ja wayar tawa na yi,na daga,cikin magagin bacci na ce. "Hello." Bai amsa ba ,sai ajiyar zuciya da ya sauke kawai,haɗe da kashe kiran . Shiru da na ji ba'a yi magana ba ne ya sa ni buɗe idona sosai na kalli screen ɗin wayar, Idona ne ya sauka a wata number wanda bansan ko na waya ba. Ganin babu suna ne ya sani jan gajeran tsaki haɗe da ajiye waya na kara zamewa na kwanta ina mai faɗin. "Gaskiya ko waye ya kira ni a wannan lokacin kuma ya ki magana ban yafe ba,haka kawai za'a tashi mutun ni da daƙer na samu bacci ya ɗauke ni".Na kare maganar haɗe da rufe ido ,babu mata lokaci bacci ya kara dauka ta. Abunda ban sani ba shine a lokacin da na tashi ajiye wayata ban sani ba na taɓa wajan kira na kara kira number Maher,har Maher zai share,sai kuma ya ce bari ya daga. Dagawa ya yi ya kara a kunne ya yi shiru. Yana jin baganar da take faɗa nan ne ya fahimci ban san na kira shi ba. Murmushi ya yi haɗe da gyara kwanciyarsa sosai,ya cigaba da saurarona, Ba shi ya kashe wayan ba sai da ya ji ina sauke numfashi alamun na yi bacci sannan ya katse ya kwanta shi ma babu jimawa bacci mai daɗi ya yi awan gaba da shi. *Safina* Ganin bata da mafitan da ta wuce ta kara zuwa ta dafa indomin ne ya sata miƙewa daga kwance da take akan gado, haɗe da ajiye wayar hannunta da take chat da samarinta,kana ta fita ta nufi kitchen. Indomie da kwai ta soya kana ta dauko lemo mai sanyi ta fita ta bar Kitchen ɗin ,ta zauna palon ta ci kayanta ta koshi ta sha lamon da ta d'auko kana ta yi wata uban gyatsa haɗe da miƙewa ta koma ɗakinta ta bar plate d'in da jarkar lemon a palo. *Gidan iyayen Maher* Nihilah ce kwance akan gadonta ,ta kalli Nihal da ita ma take a kwace a nata gon kana ta ce. " Nihal gaskiya dazu da na ga yaya Maher ya zo gidan nan na ɗ'auka hukun tamu zai yi akan abunda muka zo muka faɗawa grandpa ." Cikin sanyin murya Nihal ta buɗe baki ta ce. Ni da na gansa babu wani tsoro da na ji,tunda ni ba ni ce na je na gayawa grandpa d'in ba,kuma ko shi ma Bro Maher ɗin shaida ne,tunda ba halina ba ne." Cikin rashin hakurin irin na Nihilah tashi zaune cikin daga murya ta ce. "Nihal me bangane mai kike nufi ba ?" Nihal bata kula Nihilah,sai ma juya mata baya da ta yi ta ja bargo ta rufe har kanta. Kofa Nihilah ta yi kana ita ma ta kwanta. *Safina* Ba ita ta yi bacci ba sai wajan karfe 1 na dare Sannan ta yi bacci. Dan har video call ta sha da Suraj,sai daga baya suka yi sallama kana ta kwanta. *Washe gari* Tunda ya dawo daga masallaci bai koma ba,dan sai wajan 6 da rabi na safe ya dawo gidan,yana shiga palon idonsa ya sauka akan plate d'in abinci da jarkar lemo a kasar carpet da Safina ta ci ta bari a palon. Kansa kawai ya girgiza haɗe da karasa wajan ya d'auke plate d'in da jarkar lemon ya kai kitchen kana ya dawo ya nufi sama. Yana zuwa sama har zai koma bacci kafin 8 ta yi sai ya fasa ya dau akwatinsa ya bude ya karasa shirya kayansa ya saka abubuwan da bai saka ba kana ya maida akwatin ya rufe Bayan ya kammala, duba agogon dake manne a bangon ɗakin ya yi gaya 7pm har da minti sha biyu, toilet ya shiga,sai daya ɗauki kusan mintuna 15 kafin ya fito ya shirya cikin kayansu na matuƙan jirki,bayan ya kammala ya sake duba agogo ya ga 7 harda mintuna 42 waya ya dauka ya dannawa drevan gidansu kira,bugu biyu ya daga,sai da ya amsa gaisuwan sa tukun kafin ya ce. "Habu kana ina ne.?" Ta cikin wayan Habu dreva ya amsa kamar haka. "Gani ina hanya yanzu zan karaso ranka ya daɗe ." "Okay". Kawai ya faɗa haɗe da kashe kiran. Kana ya ja akwatinsa ya fita ya rufe part dinsa ya sauka k'asa. "Sannu Alhaji za'a koma.?" "Eh Baba zan koma sai mun dawo." "Toh Alhaji Allah ya tsare." Ameen Maher ya amsa kana ya saka hannu cikin aljihun wandonsa ya tire dubu goma ya miƙawa mai gadi. "Alhaji na ga wata bai kare ba kana bani albashi kuma." Karba Baba ai albashin ka yafi dubu goma wannan kawai baka na yi ka dinga siyan abinci kana ci kafin Nadia ta dawo, amma dan Allah in ka tashi fita siyan abincin ka tabbata ka rufe min ko ina kafin ka tafi." Karba Baba mai gadi ya yi ya shiga yin godiya,kana ya ce. "In sha Allah Alhaji zan yi yanda ka ce, Allah ya tsare hanya ya sauke ka lafiya ya kuma tsare gabanka da bayanka." "Ameen." Maher ya amsa. Nocking suka ji ana yi baba mai gadi ya buɗe. Habu dreva ne ya shigo haɗe da durkusa har kasa ya gaida Maher kana suka gaisa da baba mai gadi kana ya ja akwatin Maher ya yi waje da shi. Shi ma Maher ya kara yin sallama da baba mai gadi kana ya bi bayan Habu. Yana fita Habu dreva ya buɗe masa bayan mota ya shiga ya rufe masa kana shi ma ya zaga mazaunin dreve ya shiga ya ja motar suka nufi airport. Suna zuwa airport,bayan Habu ya ajiye shi suka yi sallama ya tafi shi kuma Maher ya nufi ciki. Mutanan wajan sai gaisheshi suke yi hannu kawai yake daga musu 'yan matan wajan kuma sai binsa suke da kallo suna hadiye yawu. Bangaren Maher kam bai ma san suna yi ba,a haka dai har ya karasa wajan. Bayan mintuna talatin kowa ya shiga jirgi,sai da suka daidaita komai na jirgin kana ya ja jirgin suka lula sararin samaniya,suka nufi (Abuja) *Funanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 [29/01, 15:05] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DEXGcEbLae77lzVJ1DsF0a ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣3️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Safina* Ba ita ta farka daga bacci ba sai wajan sha biyun rana, tashi ta yi ta zauna kan gadon haɗe da yin wata miƙa da wata doguwar hamma,da ɗuk wanda yake zaune a kusa da ita zai himci cewa yinwa take ji. Bayan ta gama hamma da miƙa ,sauka ta yi daga kan gadon ta nufi toilet ta yi brosh da alwala kana ta fito ta shimfiɗa sallaya ta yi sallar asuba da bata yi ba,sai yanzu. Bayan ta i'dar da sallah ta shi ta yi ta naɗe sallayar da hijab din ta aniye,kana ta juya za fita ta nufi kitchen don samar wa kanta abunda zata ci. Ruwan tea kawai ta ɗora,bayan ya yi zafi ta sauke ta hada tea mai kauri ta juya ta bar kitchen ɗin da dawo ta zauna palo,kana ta shiga shan tea ɗin. Bayan ta gama shanye tea ɗin ta shi ta yi ta koma ɗakinta ta dauko wayarta ta kira Hajiya don jin in an samu mata ƴar aikin. Misscall biyu ta yi mata bata dauka ba,sai ana uku ta d'auka,bata tsaya amsa gaisuwar Safina ba ta ce. "Kinga Safina ina sane da ke ,gashi yanzu za'a kawo miki ,tana kaiwa nan ta kashe kiran. Bayan ta kashe kiran ta ja dogon tsaki haɗe da cewa . " Yarinya sai shegen damu,ki sani fa ba dan kina min abunda nake so ba da babu abunda zai sa na sauraranki Safina, sabada kwata -kwata bana hulɗa da talakawa." Ta kare maganar haɗe da miƙewa ta fita ta bar ɗakin ta mufi palo dan zuwa ganin matar da ta kawo mata ƴar aikin da za'a kaiwa Safina,dan tun d'azu aka zo aka sanar mata da zuwan su amma ta kasa tashi sai yanzu. Tana shiga palon matar ta zame ta zauna a kasar carpet ɗin,kana ta buɗe baki ta ce. "Hajiya barka da fitowa." "Yauwa barkan ka dai." Ta faɗi tana mai karasa wa gaban kujeran ta zauna ta ɗora kafa ɗaya kan ɗaya. Bayan ta zauna ta kalli yarinyar da aka kawowa Safina,bata wuce shekaru 12 biyu ba rakube a bayan kujera dan tun da suka zo gidan ta kasa sakewa saboda kyan da gidan ya yi ,ya sata jin tsoron zama a ciki. Sai da ta karewa yarinyar kallo saf kana ta maida dubanta kan Lantana kana ta ce. "Wannan ce ƴar aikin.?" "Eh ita ce Hajiya." "Amma wannan yarinyar kamar ta yi kankanta bazata iya wannan aikin dana lissafo maki ita kadai ba." Murmushi Lantana ta yi kana ta juya ta kall Indo kana ta ce. "Ke! Indo baki gaida Hajiya ba?" "Hajiya ina wuni ?" "Indo ta faɗa." Murmushi Hajiya Nafisa ta yi kana ta amsa da. "Lafiya lau." Kana ta kara maida dubanta kan Lantana ta ce. "Lantana ya na ganta dun afirgice.?" "Wallahi Hajiya bata taɓa ganin irin wadennan gidajan ba,ballantana ta shiga ciki,shi ya sa,kika ganta duk a tsoroce amma na tabbata in an kwana ɓiyu za ta saɓa." "Lantana ta faɗa." "Okay,shi ke nan ba damuwa,tashi ki lega sakar gidan ki kiran mun Habu ,ku zo tare." "Hajiya Nafisa ta faɗa." Da toh Lantana ta amsa haɗe da miƙewa,ai Indo na ganin haka ita ma ta miƙe,kallonta Lantana ta yi kana ta ce. "Indo ya dai.?" "Zan biki." Cewar Indo. "Dallah Malama koma ki zauna ba tafiya na yi ba." Mai Hajiya zata yi in ba dariya ba,sai da ta yi mai isarta kana ta sagaita, Kallon Lantana ta yi kana ta ce. "Barta ta biki d'in,mana Lantana." "Toh Hajiya." Cewar Lantana,kana ta kalli Indo ta ce. "Mu je toh." Tana gama fadar haka ta juya ta bar wajan. Indo ta bi bayanta suka fita. Babu jimawa suka dawo da Habu dreva. "Sannu da hutawa Hajiya,gani ance kina kirana." "Yauwa sannu Habu,ka ɗauke su ka kai su wajan matar Maher,in ku ka shiga ku ce ni na turo ku." "Toh Hajiya." Habu ya amsa. Kana ya miƙe ya kalli su Lantana ta Indo ya ce. "Ku tashi mu tafi toh." Miƙewa Lantana ta yi,kana ta kalli Indo ta ce. "Ɗauki jakar kayanki mu tafi." Kai Indo ya geɗa kana ta cincibi jakar kayanta,bayan Lantana ta yiwa Hajiya Nafisa sallama suka bar palon. Suna fita sakar gida Habu ya kunna mota, kana ya buɗe bayan motar ya kalli Lantana ya ce. "Ku zo ku shiga baya." Kai suka geɗa haɗe da zuwa suka shiga baya,ya rufe musu kofa. Shi ma ya zaga mazaunin dreve ya shiga baba mai gadi ya wangale musu gate ya fita ya bar gidan ya nufi unguwar su Maher. Habu dreva kuwa ba dan komai ya sa ya ce su shiga bayan ba sai don tsamin da ya ji Indo na yi, Lantana kuma babbace bazai yu ya ce mata ta shiga gaban mota ba, shi ya sa dukan su ya ce su shiga baya . Suna zuwa unguwar su Maher,a waje ya yi parking ya fito,kana ya zaga ya buɗe musu murfin motar ya ce. "Ku sauko mun zo." Fitowa Lantana ta yi,ita ma Indo ta fito,ya maida murfin motar ya rufe, Kana ya nufi ɗan karamin gate ɗin,suna binsa a baya. Nocking ya yi mai gadi ya zo ya buɗe. "Ah Mala Habu kai ne ka sake dawowa.?" "Eh wallahi ni ne baba." "Toh sannu da zuwa, Allah dai ya sa lafiya.?" "Lafiya lau Baba wajan Hajiya muka zo, Allah ya sa tana nan.?" "Eh tana ciki,ku shiga." Kai Habu ya geɗa kana ya kalli su Lantana ya ce. "Ku zo mu shiga." Kai suka geɗa kana suka bi bayansa suka nufi cikin gidan. A bakin kofar shiga palon Habu ya tsaya ya yi nocking,sai da aka dau kusan mintuna ɓiyar kafin a zo a buɗe. Kallon su ta shiga yi daga sama har kasa. Sai da ta karewa su Lantana kallo saf kafin ta juya ta kalli Habu, Kasan cewa Habu ya gana mai take nufi ne ya sa shi buɗe baki ya fara magana. "Hajiya Nafisa ce ta ce na kawo su wajan ki." "Okay, ka jira mu a waje in mun gama magana zata sameka." Da toh Malam Habu ya amsa kana ya juya ya bar wajan su kuma suka shiga ciki. Magana suka yi akan kuɗin da za'a dinga biya su ɗuk wata,sai Lantana ta ce dubu uku ma ya yi, Safina ta kara mata dubu biyu ya zama dubu biyar, Godiya sosai Lantana ta yi, bayan ta gama da su ta miƙe ta nufi sama dan faɗawa Maher,sai dai,tana zuwa ta tarar da kofar Maher a kulle, "Kai! kar fa a ce mutumin nan komawa ya yi bai gaya min ba,dan na ga motarsa dazu dana buɗewa su Habu ƙofa." Ta yi magana. "Tabbas ya koma,dan in dai bai koma ba, ba zai taɓa fita babu mota ba,kuma in yana gari baya kulle kofarsa." Ta sake faɗi. Kafa ta yi ta juya ta koma kasa. Ɗakinta ta nufa ta je ta d'auko dubu goma ta fito ta bawa Lantana, Godiya Lantana ta yi kana ta juya ta kalli Indo ta ce. "Yauwa Indo ni zan koma, ki wa Hajiya biyayya,ki mata ɗuk abunda ta saki,kuma ki nitsu ki yi aiki da kyau,kin ji Indo.?" Maimakon Indo ta amsa sai ma cewa da ta yi. "Tafiya za ki yi, ki bar ni a gidan yankan kai Hajiya.?" Mai Safina zata yi in ba dariya ba,sai da ta yi dariya sosai kana ta ce. "Ke! Nan burni ne,kuma yawancin gidajen burni haka suke kin ji nan ba gidan yankan kai ba ne,ko kin taɓa ganin mace ta yanka mutun .?" Kai Indo ta girgiza alamar a'a. "Yauwa toh kin ga ni,maza yi mata sallama sai na kai ki ɗakin ki da za ki dinga kwana." Sallama Indo ta yi wa Lantana kana Lantana ta kara yi wa Safina godiya ta fita ta bar palon. A bakin gate ta tarar da Habu zaune yana hira da baba mai gadi. Ganin Lantana ta fito ne ya sa Habu yi wa baba mai gadi sallama,kana suka bar gidan. A ciki kuwa. Kallon Indo Safina ta yi kana ta ce. "Yauwa Indo maza ta shi mu je na nuna miki dakin ki." Kai Indo ta geɗa haɗe da miƙewa,ta bi bayan Safina da ta riga da ta yi gaba. Ɗakin da Nadia ta ke kwana ta buɗe da key ta shiga Indo na binta a baya. K'atuwar katifa ce shimfiɗe a saƙiyar ɗakin,sai wata ƴar karamar wardrobe dake can gefe,da kuma karamin carpet a kasa. Juyowa Safina ta yi ta kalli Indo kana ta ce. "Yauwa Indo nan ne ɗakin ki,nan za ki dinga kwana." "Hajiya kina nufin wannan ɗakina ne." Indo ta tambaya ,tana mai karewa ɗakin kallo. "Eh ɗakin ki ne Indo." "Yeeee! Ni ma na zama ƴar burni." Indo ta faɗa tana mai washe baki. Kai kawai Safina ta girgiza,kana ta ce. "Zo mu je na nuna miki banɗaki." Kai Indo ta geɗa tana mai ci gaba da washe bakinta. Toilet dake cikin ɗakin ta nufa ta buɗe ta shiga nuna wa Indo. "Yauwa Indo ga banɗaki nan wancan abun a ciki za ki dinga fitsari sa karashi,in kika gama sai ki dannan wannan abun kashin zai tafi,wannan kuma nan za ki kunna in kina son yin wanka,ga kuma famfo in za ki yi alwala." "Kin fahimta.?" Safina ta tambayi Indo a lokacin da ta gama nuna mata yanda ake anfani da kayan toilet ɗin. "Eh Hajiya na fahimta ba ri ma na nuna miki." Indo ta faɗa tana mai matsowa ta danna wajan yin floshin in angama kashi. Haka ma sauran duƙ ta nuna mata. Mamaki sosai Safina ta yi da a lokaci ɗaya Indo ta fahimci komai. Indo,ba dai iya rik'e abu ba. Dan sau ɗaya in ka nuna mata abu take haddacewa. "Ma sha Allah, Indo yanzu ki ajiye kayanki ki zo ki share min palo." Kai Indo ta geɗa kana ta ajiye kayanta suka fito palo. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 [01/02, 10:32] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣4️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Abuja Nigeria* Tunda suka sauka ya zo gidansa dake cikin Abuja yake bacci,ba shi ya farka daga bacci ba, sai wajan biyun rana,tashi ya yi ya zauna kan gadon haɗe da yin miƙa kana ya zare bargon da ya yi lullubi da shi ya ajiye ta a gefe,kana ya zira fararen kafafuwansa kasan carpet ɗin dake shimfiɗe a ɗakin. Sauka ya yi ya miƙe ya nufi toilet,ruwa ya watsa,ya yi alwala ya fito ya zo ya shimfiɗa sallaya ya tada sallah azahar. Bayan ya i'dar da sallah ya miƙe ya naɗe abun sallan ya koma gaban gado ya zauna ya ɗauki wayarsa da yake a kashe tunda ya zo ya kunna. Wayar kamar jira take a kunnata ta d'au ringing,yana dubawa ya ga sunan Safina ce take yawo akan screen ɗin wayar gajeran tsaki ya ja haɗe da ajiye wayan ya miƙe ya nufi baƙin kofar fita,yana jin wayan na ringing a karo ba biyu amma ko waiwayowa bai yi ba,ballantana ya dawo ya ɗauki wayan. Palo ya nufa yana zuwa bai tsaya ko ina ba sai kan dinning table,yana yuwa ya ja kujera ya zauna,ya shiga buɗe kulolin abincin. Jolof din shinkafa ce ya ga ni a cikin kular, Buɗe dayan ma ya yi yaga pepper chicken din kaza. Plate ya ɗ'auka ya zuba jolof da pepper chicken ,yana gama zubawa ya maida murfin ya rufe kana ya ɗauki spoon ya soma cin abincin dan wani irin yinwa yake ji. Ya ɗan ci ba laifi, bayan ya gama ya tura plate d'in gefe ya ɗauki glass cup ya zuba lemon da aka yi da zallan kankana,shi ma ya shanye,yana gamawa ya miƙe yana ƙwallawa mai aikinsa kira. "Janson! Janson!! Babu jimawa wanda ya kira da Janson ya fito daga wani ɗakin, Wani matashin saurayi ne,wanda bazai wuce shekaru 24 ba,fari ne,amma kallo ɗaya zaka masa ka fahimci shi ɗin yare ne,sanye yake da gajeran wando wanda ya tsaya mai iya gwiwa. Sai riga mai gajeran hannu. Karasowa ya yi inda Maher yake ya rusuna kaɗan kana ya buɗe baki ya ce. "Sir ganu ina burci na ji ya kira ni." Ya yi maganar da wannan hausan na shi da ba ta fitowa sosai. Ba tare da ya ce komai ba ya juya ya nuna masa dinning table da 'yan yatsun hannunsa. Kana ya juya ya koma bedroom ya barsa a wurin. Da kallo Janson ya bi Maher da shi kana ya wuce dinning ɗin ya shiga kwashe kayan dinning. Ba dan komai ya sa Maher ya ɗauki mai aiki namiji ba sai don baya son takusa,kuma baya son ya zauna da mace gida ɗaya wanda ba muwarraminsa ba, shi ya sa ya nemi da a nema sa mai aiki namiji,kuma mai safta sabada baya son kazanta. Wannan ne dalilin da ya sa aka kawo mai Janson, Janson akwan safta ga iya girki kamar mace. Saboda ya taɓa yin aiki a wani hotel. *Maganda rugar fulali* Zaune take a gaban bukkan na su ,ta yi shiru. Wata mata fara kyakkyawa sosai,sanye take da kayan fulani ta fito daga cikin bukkan ta karaso inda take,har ta zauna Layla bata sani ba,sai da ta ji bafulanar matar na magana sannan ta dawowa daga duniyar tunanin da ta lula. Ɗago fararen idanuwanta take a sunkuye ta yi ta d'ora su akan bafulatan matar da ta yi magana. "Sannu moɗon Innawuro." Maimakon matar ta amsa,sai ma je fa wa Layla tambaya da ta yi. "Doɗejo wai me yake damu ehmo kin zauna kina ta tunani ne.?" Ta yi maganar irin nasu na fulanin daji. "Innawuro yau ma na yi wannan mafarkin, Innawuro bansan wacece wannan mai kama da ni ɗin ba." "Yau kam zan faɗa miki komai Boɗejo ." Ta yi maganar tana mai gyara zamanta sosai akan tabarmar da suke kai,kana ta soma magana. "Tabbas wacca kike mafarkinta ƴar uwarki ce,ku biyu mahafiyarku ta haifa. Kwashe komai ta yi ta faɗawa Layla,na yanda ta haɗu da Hajiya Sumayya da ma Naila,har da bata ita da ta yi ta rik'e mata ta bawa Naila nono,har 'yan fashin da suka gani suka gudu,duk ta faɗa mata, babu abunda ta boyewa mata,bayan ta gama faɗa mata ta ɗago ta kalli Layla dake hawaye. "Yi haƙuri Boɗejo ban faɗa miki ba,ba mu ne iyayenki ba,iyayenki suna burni kuma daga ganinsu masu kuɗi ne sosai, Sanda suka gudu suka barki washe gari ba inda bamu je neman su da ni da Baffanki ba, amma bamu gan su ba, ɗuk bayan kwana biyu ni da Baffanki muna zuwa neman su amma bamu gansu ba,shi ya sa muka barwa Allah komai muka hakura muka cigaba da rainon ki har i'zuwa wannan lokacin da kike a gabana, Wannan sunan Baɗejon ma ,mu ne muka sa miki,dan ba mu san sunan da iyayenki suka sa miki ba." Innawuro ta karashe magana cikin sanyin murya. Haɗe da saka hannu akan fuskar Boɗejo ta shiga share mata hawayenta. Sai da ta kammala share mata tass,kana ta jawota cikinta ta rungume ta,kana ta ci gaba da faɗin. "Ki yi hakuri kin ji Boɗejo ? Wallahi ina sonki, kuma son da nake miji ko da ace ina da ɗa wanda na haifa a cikin cikina ma ,iya kacin abunda zan nuna masa kenan, Ɗuk da a cikin wannan rugar mace tana yin shekara 12 ake mata aure,amma kasan cewa bakiya son hakan ne ya sa na kyaleki har kin kai wannan shekarun baki aure ba, Ɗuk da maganganun da nake ji a bakin mutane na rashin auren ki,amma na toshe kunne na yi kamar ban san suna yi ba, Kuma ba dan komai ya sa nake hakan ba,sai don irin son da nake miki,da kuma gudun ɓacin ranki." Tunda ta fara magana Boɗejo take kallon ta har ta kai aya. Ajiyar zuciya Boɗejo ta s'auke kana ta buɗe baki ta soma magana. "Innawurona na san kina so na,kuma na san ko iyayena da suka haifeni iya kacin son da zasu min kenan in ina tare da su, In sha Allah, Innawuro na yi miki alkawari ko na ga iyayena bazan taɓa rabuwa da ke ba,saboda kin mun ɗuk abunda ɗa yake bukatar samu a wajan mahaifiyarsa." Shafa kanta Innawuro ta yi kana ta ce. "Na gode sosai Boɗejona,kuma in sha Allah daga gobe zamu fara zuwa garurukan masu kuɗi ko Allah zai sa muga iyayenki." Cikin fara'a Boɗejo ta ce. "Allah! Innawuro.?" Kai Innawuro ta geɗa mata alamar tabbar mata da gaske take. Da haka dai ta ce in Baffan Boɗejo ya dawo daga wajan kiwo zata faɗa masa. Bayan dawowar Baffa daga wajan kiwo Innawuro ta faɗa mai maganar nemo iyayen Boɗejo da ma faɗa mata da ta yi,akan cewa ba su ne iyayenta ba,saboda yawan mafarka-mafarkai da take yi. Sosai Baffa ya goyi bayan da hakan. Dan haka ya ce in sha Allah! Gobe zai je cikin gari ya saida shanunsa ɗaya su zo su fara shirin tafiya burni nemon iyayen Boɗejo. Da wannan suka bar maganar suka shiga wata hira daban. Bangaren Boɗejo kuwa cikin farin ciki ta yi bacci ranar, haɗe da addu'a Allah ya sa,taga iyayenta da ƴar uwarta. Dan ita farin cikin ganin ƴar uwarta da suka kwanta ciki ɗaya kuma suka fito rana daya kuma lokaci ɗaya ma yafi yawa akan na iyayenta da suka haifeta. Da wannan tunanin har baccin barawo ya yi awan gaba da ita bata sani ba. *Kaduna State* *Gidan Maher* Ranar da Indo ta fara aiki a gidan Safina sosai ta sha aiki ranar,shi ya sa da daɗɗare da ta kwanta babu jimawa bacci ya d'auketa. Maher kuwa kuwanan sa biyu a Abuja,ya ɗauki pasinjojin suka nufi (Saudia Arabia)da su,dan gabatar da aikin haji. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 [02/02, 17:29] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/LkKggQHADe9IjmqxpteXaO ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣5️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Nailah* Da na tashi da safe kafata ya yi sauƙi sosai,sai dai kaɗan -kadan yake min ciwo, Na so na je school amma Mommana ta hana ni zuwa ta ce sai na kara jin sauƙi sosai,kuma ta ce bazan kara yin tuƙi da kaina ba sai dai dreva ya dinga kai ni ya dawo da ni,babu irin rok'on da man mata ba ,akan ta barni na tuka ta ce bazan kara yi ba,tunda in ina yi bana maida hankali. Ganin ta ƙi amincewa ne ya sa kawai na haƙura na kyaleta. *Safina* Washe gari Ta saɓa sanda Nadia tana nan in ta tashi daga bacci ta tarar da breakfast akan dinning na jiranta,amma yau tana fitowa taga wayam ba komai akan dinning,haka ma sharan palo ba'a yi ba. Kitchen ta nufa dan a tunaninta ko bata gama ba ne,amma sai dai tana zuwa kitchen nan ma babu kowa,a fusace ta juya ta nufi daƙin da Indo take ciki, Tana zuwa ta shiga buga kofa. Indo dake ta faman bacci,dan saboda tsabar laushin katifan da ta samu ko sallar asuba yau makara ta yi,duk da kuwa a gidan su ta saba yin sallah da wuri amma yau sai da ta makara. Tana saka da bacci mai dadi ta ji ana buga kofar ɗakin,wani irin zabura ta yi ta tashi zaune kan katifar,kana ta shiga murza ido haɗe da duba ɗakin,sai a lokacin ta tuna a inda take,da ma abunda ta zo yi a gidan. Tana cikin tunani ta ji Safina ta kara buga kofar wanda tafi ta ɗazu karfi ,haɗe da faɗin. "Wallahi Indo in baki buɗe kofar nan har kika bari na je na d'auko key na zo na buɗe da kaina na sameki a ciki ranki sai ya.... Bata karasa magana ba Indo ta buɗe kofar. Tana buɗe kofa ta zube a kasa ta shiga gaida ta, haɗe da bata hakuri. "Hajiya ina kwana ?dan Allah dan annabi ki yi haƙuri laushin katifa ne ya hanani tashi da wuri,dan Allah ki tireta ki shimfiɗa min tabarma,dan wallahi laushinta ta yi yawa." Da ran Safina a ɓace yake,amma jin maganar da Indo take faɗi ne ya sata sass'auta firkarta, haɗe da buɗe baki ta fara magana. "Na ji maza tashi Malama ki je ki dora min abincin safe." Cikin rawar jiki Indo ta miƙe ta nufi kitchen. Bayanta Safina ta bi,ta je ta kunna bata gass,dan da ma mantawa ta yi bata iya kunna gass d'in ba,saboda jiya ma ita ta kunna mata. Gass din ta kunna mata kana ta juya ta kalleta ta ce. "Maza debo ruwa ki zo ki dora,kafin ya tafasa ki fereye doya,in ya tafasa sai ki saka ki zuba gishiri da shuga gakan." Da toh Indo ta amsa kana ta ɗebo ruwa ta zo ta ɗora ta koma da ɗauki doya da kwano da kuma wuƙa ta shiga fereyewa. Sai da ta tabbatar ta fara fereye doyan tukun kafin ta juya ta bar kitchen ɗin. *Bayan kwana uku* Yanzu kam Indo ta iya anfani da kayan kitchen ɗin, har ma da sauran abubuwan dake cikin gidan, shi ya sa Safina ta kyaleta yanzu kam ko tana kitchen ba ta zuwa, saɓanin lokacin da ta zo in har za ta yi aiki a kitchen sai ta leƙa. *Abuja Nigeria* Ranar da suka je suka ajiye pasinjoji a ƙasar Saudia ranar suka kara juyowa suka sake dawowa dan kwashe wasu. Yau ba shi ne da aiki ba,shi ya sa yake a gida bai fita ba tun safe yake wutawa,dan kwana biyu da ya yi yana tuƙa jirgi ba karamin gajiya ya yi ba,kuma har yau bai kira Safina ba,sai kuɗin da zata bukata wajan siyan abubuwa bukata kadai ya tura mata,,duk da kuwa ya bar komai amma sai da ya tura mata 100k Lolacin da Safina ta ga kuɗin kiransa ta yi amma still ya ƙi daukan wayarta. *Bangarensu Boɗejo* Kamar yanda Baffa ya yi alkawari akan cewa washe gari zai je ya saida shanunsa,hakan kuwa ta kasan ce,dan kuwa washe ya je ya siyar da shanun ya zo suka shirya washe gari suka yi garin Adamawa,dan sun taɓa zuwa Gombe basu same su ba,shi ya sa suka yanke shawara zuwa (Adamawa) Bayan sun je Adamawa,da taimak'on wani bawan Allah suka samu suka kama hotel,ranar kwana suka yi ba su yi bacci ba, tunda ba su saba da kwana cikin wadennan ɗakunan ba, Amma ga mamakinsu,sai suka ga Boɗejo ta yi bacci sosai,dan da asuba ma daƙer suka tashe ta,dan taƙi tashi. Washe gari suka shiga zaga garin Adamawa ,ko Allah zai sa su ga iyayen Boɗejo,amma ina har yamma ta yi ba su ga ko mai kama da su ba, ballantana su. A haka dai jiki babu ƙwari suka koma hotel din da suka sauka,washe gari suka tattara nasu eh na su suka koma rugarsu. *Safina* Kwance take kan gadonta tana aikin chat da ta tsaɓa yi kullun. Tana yi tana tsakin Murmushi. "Na yi missing dinki my love bari na kira ki video call sai na ganki ya faɗa,bai tsaya jiran amsar da zata bayar ba ya danna mata video call. Tana cikin yi mai reply ta ga kiransa ya shigo wayarta,gyara kwanciyarta ta yi haɗe da ɗaga wayan. Ganinsa ta yi zaune idonsa manne da glass ka laptop a gabansa da alama aiki yake a ciki. Rufe laptop ɗin ya yi ya ajiye ta a gefe kana ya kalleta ya tsaki murmushi. Ita ma murmushi ta yi mai daga kwancen da take. "My love gaskiya kin gara kyau,wai me sirrin ne ? Ni anya ma kina tunani na ma kuwa,dan na ganki bulbul da ke,ko da yake nafi son na ganki a haka." Ya karashe magana yana mai cigaba da tsareta da ido. Ajiyar zuciya ta sauke,kana ta buɗe baki ta ce. "Ɗuk kai kaɗai dear? Ka ce na yi ƙiba ba na tunaninka,ka ce gwara ma da na yi baka son gani na a rame,duk kai kaɗai.?" "Eh mana ɗuk ni kaɗai." "Awwwnnn, i love you." Ta faɗa. "Me too,my love." Shi ma Suraj ya faɗa da wani irin murya dake nuna tsantsar so da kaunarta da yake yi, "My love." Ya kira Safina. "Na'am." "Wallahi ina sonki sosai na matsu na zo ( Nigeria ) na ganki gani gaki,na faɗa miki irin yanda nake sonki a zahiri." "Wallahi ni ma burina kenan, Allah dai ya nuna min ranar da zan ganka gani ga ka a batsayin mata da miji." "Ameen matata." "Suraj ya faɗa." "Har an d'aura ma kenan.?" "Eh tuni an d'aura baki sani ba.?" Ya faɗa yana mai sakin murmushi. "Ohhh, haka ne fa na tuna ashe an d'aura, amma yaushe zaka zo ka ɗauki matar taka.?" Ita ma ta faɗa cikin zulaya tana mai yin dariya. Ɗan dakatar da murmushin da yake yi ya yi,kallo ɗaya zaka masa ka fahimci cewa maganar da yake son yi mai mahimmanci ne,kuma babu wasa a ciki Baki ya buɗe kana ya ce. Bayan babban sallah da sati ɗaya zan zo in sha Allah,saboda zan tafi aikin hajji nan da sati biyu,ina so in na dawo ayi komai a gama nan da wata biyu zuwa uku a aura mana aure." Ya yi magana. "Wai da gaske kake.?" Safina ta tambaye shi. "Sosai ma kuwa da gaske nake, ko ke ba kya so a yi yanzu ne baki gaji da soyayyar wajan ba.?" "A'a ina so mana." "Zan zo, da gaske,kuma kallo ɗaya zaka wa fuskata ka fahimci hakan ai." "Haka ne, Allah ya kaimu." Ya amsa da ameen. "Bari na kwanta kaina ya fara ciwo ma karasa magana gobe da safe in Allah ya kaimu." "Ayya sorry my love,ba komai ki kwanta sai mun yi magana gobe,ina sonki sosai ,ki kularmin da kanki." "Ni ma haka,bye." "Ta faɗa tana mai kashe kiran." Ajiye wayan ta yi,ta yi shiru kamar mai tunani. Sai na ga ruwan comment zan kara yawan typing,akasin haka kuma,kara rage yawanshi zan yi. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* *Share fisabilillah 👏* [05/02, 12:34] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/LkKggQHADe9IjmqxpteXaO ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣6️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* "Toh ni yanzu in ya zo ina zamu haɗu? Kuma in ya ce zai turo iyayensa su zo su yi maganar aure wana gida zan kai su ? Ina, hakan ma bazai taɓa yuwa ba dole na nemo hanyar da zai sa ya fasa zuwa,ko kuma in ya zo muka haɗu a wani waje na ganshi ya gan ni na samu karyan da zan faɗa masa ya fasa zuwa." Ta yi magana tana kallon wayarta da ta fara ringing yanzu. Kallon wayan ta yi ta ga sunan Nasir ne yake yawo akan screen ɗin wayan. Kamar ba za ta ɗaga ba,sai kuma ta ɗaga ta kara kunne haɗe da cewa. "Hello." Ta cikin wayan Nas ya ce. "My dear kin manta da ni yau shiru baki neme ni ba." "Sorry na yi busy ne shi ya sa." "Okay,ya kike toh." "Lafiya lau." Safina ta amsa. "Me aka ajiye min na zo na karɓa." Nas ya sake faɗin. "Kaina." Safina ta bashi amsa. "Woww!toh na zo na karba kenan.?" "Me zaka karba?" "Kan na ki da kika ajiye min mana." "Toh ai adana maka na yi." "Noo, ban yedda ba sai kin ban kayana." "Toh zan baka kayanka,in lokaci ya yi." "Yaushe,ni dai kawai mu haɗu gobe." "Gaskiya ba lallai ne na fita ba." "Me ye sa ?" "Kawai bana jin fitar ne." "Anya Safina baki daina so na ba kuwa." "Haba ina,soyayyarka sai ma karuwa da ya yi a cikin zuciyata." "Toh in har abunda kika faɗa gaskiya ne ki yanda kawai mu haɗu gobe." "Shi ke nan zan zo na same ka a wancan gidan naka ba sai ka zo ka ɗauke ni ba." "Okay,zan jiraki wajan 2 rana haka." "Okay ba damuwa." Hira suka ɗan taɓa kana suka yi sallama kowa ya kwanta,dan har 12 na dare ta ɗan wuce a lokacin. Har za ta ajiye wayan sai ta tuna da Maher,cikin contact ta shiga ta nemo number sa kana ta danna masa kira. Yana saka da bacci ya ji wayarsa na ringing,tsaki ya ja haɗe da saka hannu ya shiga lalubar wayar. Dan idonsa a rufe suke har yanzu bai buɗe su ba. Jin bai ji wayan ba ne ya sa shi buɗe ido sai a lokacin ya ga hasken wayan. D'aukar wayar ya yi ya duba mai kiran,sunan My dear ya gani na yawo akan screen ɗin wayar,tsaki ya kara ja kana ya daga wayar a fusace ya fara magana. "Wai Safina baki da hankali ne ? Ta ya ya za ki kira ni a wannan lokacin." Safina kuwa har ta fudda rai zai amsa sai ta ji muryarsa da yake nuna alamun bacci yake ya tashi. Uffam bata ce masa ba har sai da ya kammala masifarsa tukun kana ta buɗe baki ta ce. " Wai Maher me ka ɗauke ni ne ? Ta ya ya ina matsayin matarka zaka koma ba za ka gaya min ba,sai dai na hau sama na tarar ta ƙofa a rufe,wannan ai wulanci ne,shi ne yanzu dan na kiraka a wannan lokacin zaka yi magana sabada kana tare da budurwarka kuna sheƙe ayar ku na katse muku, shi ne zaka min faɗa wallahi a.... "Safinaaaaa!ya kira sunanta cikin wata iriyar murya dake nuna tsantsar ɓacin rai,dan sosai ransa ya ɓaci akan maganar Safina ta karshe. "Ko da wasa,kar ki kara ce min ina zina,sanda bani da aure ma ban yi zina ba ballantana yanzu da aure na, ɗuk da kuwa auren da shi da babu ɗuk ɗaya ne a wajena,amma Allah ya kiyaye na nemi matan banza." Yana kaiwa nan ya katse kiran. Ganin ya katse kiran ne ya sa Safina bin wayar da kallo haɗe da taɓe baki kana ta ajiye wayar ta kwanta. Maher kuwa saboda tsabar ɓacin rai da yake ciki har ya ƙasa komawa bacci yi,sai juye yake akan gado yana tunanin ta inda zai fara nemawa kansa mafita,dan har ka Allah,ya gaji da irin abubuwan da Safina yake masa. Yana cikin wannan tunanin ne ta faɗo masa a rai wayarsa ya ɗauka ya shiga contact ya nemo number d'inta yana gani ya yi dealing ɗinsa ya saka a kunne. Ina saka da bacci na ji wayata na ringing,gyara kwanciyata na yi kana na cigaba da baccina hankali kwance,dan yau ƙafata ya yi sauƙi sosai yanzu kam, Har wayar ta tsinƙe ban ɗaga ba, Ɓangaren Maher kuwa har zai haƙura sai wani abu kuma ya ce sake gwadawa Maher ƙila za ta ɗaga. Anfani ya yi da shawaran da zuciyarsa ta bashi. Ƙara dealing number nata ya kara yi. Ƙarar wayar na ji a karo na ɓiyu. Gajeran tsaki na ja kana na buɗe idona na ɗora su akan wayata dake ta faban ringing. Jawota na yi na duba mai kiran,na ga ba suna. Tsaki na kara ja haɗe da faɗin. "Wallahi ko waye kai sai na yi maka rashin mutunci haka kawai ina tsaka da bacci zaka tashe ni.?" Kofa na yi haɗe da ɗaga wayan. Ban jira an yi magana ba na fara masifa da wannan muryar nawa da baya fitowa sosai saboda baccin dana yi. " Wai kai waye? Da zaka takura min ina tsaka da baccina mai daɗi,haka jiya ma ka yi min,dan na gane karshen number ka,ka dena takura min Malam tunda ka iya kiran mutun ,ba ka iya magana ba,ko kai kurma ne ban sani ba." Ɗuk na yi maganar a lokaci ɗaya kuma cikin daga murya. Maher kuwa jin yanda take masifa ne ya sa shi gyara kwanciyarsa haɗe da sakin guntun murmushi kana ya tire wayar daga kan kunnensa ya kashe kiran haɗe da maida wayan ya ajiye inda yake ajiyewa. Jin shiru ba'a yi magana ba ne ya sa ni tire wayar daga kan kunnena na duba,ina dubawa na ga ya katse. "Kai wai kashe min waya ya yi? Ina magana zaka kashe min waya saboda ka raina ni ,ka maida ni mahaukaciya zan yi maganninka,sai na sa an nemo min kai ɗuk inda kake an kama min kai." Na yi maganar ina mai ajiye wayan haɗe da kwanciya. Maher kuwa lokaci ɗaya ya nemi ƙuncin da yake ciki ya rasa,cikin nitsuwa da kwanciyar hankali ya yi baccin sa. *Washe gari* Kamar yanda Safina da Nas suka tsara akan haɗuwar su hakan kuwa ta kasan ce,dan kuwa bayan ta tashi daga bacci wajan 11:30 wanka ta shiga ta cuɗe cikinta sosai,ta wanke ko ina lungu da saƙo,ta d'au lokaci mai tsawo a toilet ɗin kafin ta fito bayan ta yi alwala. Mai ta shafa da turaruka ta fesa. Bayan ta kammala ta miƙe ta je gaban wardrobe ta buɗe ta tiro atamfa mai kyau wanda aka yi mata dinkin dogowar riga ta shirya ta kara komawa gaban mirror ta shafa powder da turare ta kara fesawa,sai zuba kamshi take yi yau. Bayan ta kammala ta ɗauki mayafinta da jakarta da talalminta ta yi palo, Bayan ta fito gaban dinning ta karasa ta zauna ta ɗan sha kunun geɗa da ƙosai da Indo ta yi ,ta miƙe tana tuba agogon dake hannunta,ta ga karfe ɗaya saura, Biyun ba ta yi ba amma ai kafin na karasa za ta kusa yi bari kawai na tafi." Ta faɗa tana mai kwallawa Indo kira. "Indo! Indo!!" Fitowa indo ta yi daga ɗaki tana cewa. "Gani Aunty,na shirya unguwa zamu tafi.?" Indo ta faɗa tana washe baki. Ba ta tsaya jiran amsar da Safina za ta bata ba ta juya za ta koma ciki Safina ta dakatar da ita ta hanyar ɗaga mata tsawa. "Mahaukaciyar banza mahaukaciyar wofi,ban son rawar kai, da wa za ki je unguwa,aiki kika zo yi min ko unguwa.?" Wani irin tsoro Indo ta ji,ba shiri ta rube ƙasa ta tire dankwalinta tana fifita, haɗe da buɗe baki ta shiga bawa Safina hakuri. "Dan Allah! dan annabi Aunty ki yi haƙuri bazan kara ba." "Na ji maza tashi ki tafi ku ma ki tattabar kin yi girki kin gyara ko ina kafin na dawo." Indo na jin haka ta geɗa kai haɗe da miƙewa a guje ta bar palon ta koma ɗakinta har tana tuntubi. Da kallon takaici Safina ta bi Indo da shi,har ta ɓace mata,kana ta girgiza kai ta juya ita ma ta yi waje. Bayan ta amsa gaisuwar da maigadi yake mata ta ce. "Baba buɗe min gate zan je kasuwa." "Toh Hajiya a dawo lafiya." Safina ta amsa da Allah ya sa. Kana baba maigadi ya buɗe mata gate,ta shiga motarta ta ja ta bar gidan. Tana zuwa unguwar ta d'au waya ta kira Nas, yana ɗagawa ta ce masa tana baƙin gate "Okay, ki yi home maigadi zai buɗe miki gate na sanar masa da zuwanki,in kin shi ga ki sameni a part ɗin rannan da muka zo tare ." "Okay." Safina ta faɗa tana mai danna home babu bata lokaci maigadi ya wangale mata gate ɗin gidan ta cilla hancin motarta cikin,bayan ta shiga ciki parking ta yi ta amsa gaisuwar maigadi ta juya ta nufi part ɗin da Nas yake ciki, Tana zuwa ta tura kofar ta tarar ta shi a buɗe ta shiga bakinta ɗauke da sallama. Ba ta rufe baki ba ya zo ya rungumota ta baya ya shiga shinshina wuyanta. *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 [05/02, 16:10] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/LkKggQHADe9IjmqxpteXaO ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣7️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Sakinta ya yi ya rufe ƙofar da key kana ya ja hannunta suka nufi ciki. Bayan sun karasa tsakiyar palon kara rungumarta ya yi ya cigaba da shinshinar wuyanta. "Haba Nas ka bari mu gaisa mana." Safina ta yi magana, haɗe da zame jikinta daga na Nas d'in. Cikin marairaice fuska Nas ya kalli Safina kana ya ce. "Haba my love, waca irin gaisuwa zamu yi da ta wuce wannan?ni wannan abunda nake yi miki shi ne gaisuwar masoya,wancan gaisuwar sai dai a waya,kuma ni ban ma ɗauke shi da mahimmanci ba." Ya karashe magana, haɗe da saka hannu ya tallafo duka kumatunta duga biyu,ya haɗa bakinsu waje guda ya shiga yi musu wani irin tsotsa,dan yau bai ji komai cikin bacin ba. Safina kuwa magana take son yi amma ta kasa,dan ya riƙe bakinta sai kissing d'inta yake kamar mayinwaci. Ganin ba ta da wata mafita da ta wuce ta taya shi ne ya sa ta watsar jefar da jakarta da key din motarta a ƙasar carpet ɗin kana ta rungume shi back ta shiga taya shi kiss ɗin. Sosai suka maida hankali wajan kissing ɗin juna. Sun d'au lokaci mai tsawo a haka, kafin ya zare bakinsa daga cikin nata ya maida bakin kan wuyanta,ya shi ga tsotsar wuyan. Hannunsa ɗaya ya yi anfani da shi wajan zuge zip ɗin rigar jikinta, kana ya tire mata bra. Taya shi tire rigar Safina ta yi ,ya rage daga ita sai pant kaɗai. Ture ta Nas ya yi kan kujera ya bita ya karasa zare pant ɗin shi ma ya yar gefe ,kana ya kwantar da ita ya buɗe mata kafafu ya kafa harshensa a gabanta ya shiga sha,wani irin tsiririyar ihun daɗi Safina ta saki,kana ta kama kansa ta danna sosai a cikin gabanta ,haɗe da shafa sumar kansa. Hannunsa biyu ya saka yana murza dukiyar fulalinta bakinsa kuwa har yanzu yana ƙasanta yana sha. Safina kuwa dadin ne ya yi mata yawa sai ihu da kukan dadi take ta faman yi. Wani irin ture shi ta yi ya koma gefe ta tashi zaune da sauri. Tana faɗin. "Haba my love zaka kashe ni da dadi fa." Bai ce komai ba sai binta da yake yi da idanunsa da ya cansa kala zuwa ja,saboda tsabar sha'awa. Ganin hakan da Safina ta yi ne ya sa ta,sauko daga kan kujerar ta koma ƙasar carpet ta zauna kusa da shi, Dama tun lokacin da ta kira sa ta ce tana bakin gate ya tire kayan jikinsa ya rage daga shi sai gajeran wando. Zare mai gajeran wandon ta yi sai ga bananarsa ya bayyana. Sunkuyar da kanta ta yi ta kama bananarsa ta sa a bakinta ta fara tsotsa da wani irin salo. Nishi Nas ya soma yi shi ma yana kara danna bakinta sosai a ciki, Sun dau mintuna mai tsawo suna romantic din juna kafin ya daga ta ya dauketa can ya wuce ɗaki da ita ɗaki. Bai direta a ko ina ba sai saman gadonsa, shi ma ya bita ya kama duniyar fulaninta ya saka a bakinsa yana sha,hannunsa daya kuma yana kan ɗayan yana murzawa. Safina saboda tsabar sha'awa da take ciki ya sa babu bata lokaci ta buɗe mai kafafunta ta saka hannunta guda ɗaya ta kama bananarsa ta saita a gabanta yana shiga suka saki ihun dadi a tare. Nas na jin bananarsa a cikin gaban Safina ya saki dukiyar fulalinta ya fara sukuwa. Sun dauki lokaci mai tsawo suna abu ɗaya kafin ya kawo ya sauka a kanta yana maida numfashi ita ma tana maita numfashi. Bayan mintuna kaɗan Safina ta miƙe da niyar shiga toilet ta yi wanka,ya kara ja ta a jikinsa ya cigaba da wasa da ita. A takaice dai ,sai da ya kara sau biyu kafin su shiga toilet su yi wanka tare. Bayan sun fito daga wanka sallaya ya shimfiɗa musu suka yi azahar da la'asar da masu samu damar yi ba,bayan sun idar ya kamo hannunta suka fito palo. Abincin da ya sa aka dafa musu tun kafin ya karaso gidan ne ya dauko ya ruba musu suka ci suka koshi. A wajan ya fara shafata da niyar karawa Safina taki amincewa ba yanda ya iya a haka ya kyaleta ba tare da ransa ya so ba,ta shirya ya rakata har baƙin gate sai da ta shiga motarta ta ja ta tafi kafin ya koma ciki. Waya ya dauka ya kira daya daga cikin 'yan matansa ya ce ta samesa a gidansa ta ce gata nan zuwa yanzu kana ya kashe waya ya ajiye. Yana taɓa bananansa da yake a mike kamar ba shi ne ya samu abinci yanzu ba. Yana faɗin. "Yanzu ka za samu abinci ka kwanta." Ya faɗa yana mai ci gaba da shafashi. Safina kuwa tana fita bata tsaya ko ina ba ta wuce gida,lokacin har an fara kiraye -kirayen sallar magrib. Tana zuwa kofar gida bayan ta yi home baba Maigadi ya zo ya buɗe mata ta cilla hancin motarta cikin. Bayan ta yi parking ta fito za ta shiga ciki baba Maigadi ya ce. "Sannu dazuwa Hajiya ba na ji kin ce kasuwa za ki je ba." Kai ta geɗa masa alamar eh. Magana baba Maigadi ya cigaba da yi. "Toh amma ban ga kin siyo komai a kasuwan ba ai." Wani irin haɗa rai Safina ta yi kana ta ce. Wai baba sa ido ka zo yi a gidan nan ko aiki.?" "Aiki na zo yi Hajiya." "Toh ka fita harka ta in ba so kake na saka mai gidan ya kore ka in ya dawo ba,dan wallahi kasan ƙaɗan daga cikin aikina ,dan haka ka dena samin ido." "Yi haƙuri Hajiya na dena ba zan sake ba." "Ya dai fi maka." Cewar Safina. Kana ta kuya fuuu kamar zata tashi sama ta yi cikin gidan. Tana shiga bata tsaya palon ba ta wuce ɗakinta dan bata jin yinwa,kuma gashi ta gaji so take ta je ta huta. Tana shiga ta cillar da jakarta da takalmanta gefe,ba tare da ta rage kayan jikinta ba ta faɗa kan gado ta yi kwanciyar ta. *Nas* Bai fi mintuna talatin da ɓiyar da kiran budurwarsa ba ta ƙaraso ya fita ya je ya shigo da ita ciki. Zubi tana mugun son Nas sosai,sai dai Nas sam baya sonta sai in sha'awarsa ta motsa ya rasa a inda zai sauke shi yake nemanta. Shi ya sa a duƙ lokacin da Nas zata kira Zubi,Zubi ta san abunda yake so,tunda ba ya kiranta haka kawai sai in zai yi sex da ita. Suna shiga cikin palon ya koma kan kujera ya zauna ,ita ma ta karasa ta zauna kasar carpet ɗin ta shiga zare mai rigan jikinsa. Sai da ta tabbas ta zare masa duka ya rage ba komai kafin ita ma ta miƙe ta zare nata kana ta koma ta zauna kasar carpet ɗin ta saka bakinta kan bananarsa ta shiga sha mai. Dan Zubi ba dai iya shan banana ba,dan tafi Safina iyawa,kasan cewarta ƴar bariki. Sosai take sha masa Nas sai zuba uban nishi da ihu yake. *Maigadi* "Ummm! Yau kuma Alhaji ya samu abunda yake so sai ihu yake yi." Maigadi ya faɗa yana mai sakin murmushi. Dan shi kansa ɗan guniya ne. "Allah sarki,da ma Alhaji ya ce ni ma na zo na daddana,da zanfi kowa farin ciki,dan rabon dana yi har na manta." Maigadi ya sake fadi Sai da Nas ya kawo a cikin bakin Zubi kafin ya miƙe cikin bana umarni da rashin wasa ya kalleta kana ya ce. "Dawo nan ki yi min goho mu yi abunda ya kawomu, tunda ke ma shi kike jira ." Ya yi magana fuska a haɗe kamar ba shi ne yake dariya da Safina ba. Miƙewa Zubi ta yi,ta yi mai goho ya zo ya zura mata bananarsa da karfi cikin gabanta,wani irin marayar kuka Zubi ta saki,kana ya saka hannusa duka biyu ya shiga motsa gudunsa. Suna yi suna ihun dadi,daga shi har Zubi. Dan ba dan komai ya sa Zubi yake son Nas ba sai don irin yanda yake gamsar da ita, Saboda duk cikin samarinta da suke sex tare bata jin dadin su kamar yanda take ji in ta yi da Nas. Ya danane yana bassafata a haka sai daga baya ya tire bananarsa ya jefata kan kujera ta faɗi. Kallon bananarsa ta yi tana lashe baki kamar wata mayya. Kara haɗe rai Nas ya yi kana ya ce. "Buɗe min kafarki." Buɗe mai ta yi,ya kalleta cikin haɗe fuska ya kara cewa. "Dalla Malam ki buɗe min sosai ba fa kyauta kike min ba da ƙuɗina." Kara buɗe buɗewa Zubi ta yi,ya kara saita bananarsa ciki ya dinga yi mata da karfi yanda tafi ta dazu. Sun dau lokaci mai tsawo kafin ya kawo ya miƙe ya wuce toilet. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 [06/02, 21:29] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣8️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Da kallon so da kauna Zubi ta bi bayan Nas,dan a duk lokacin da wani abu ya shiga sakanin su soyayyarsa yaƙe karuwa a cikin zuciyarta. Saboda in ya yi sex da ita ba karamin gamsuwa take ba. Miƙewa ta yi ta bi bayansa. Nas na cikin wankan tsarki Zubi ta turo kofar ta shigo,ya ɗago ya kalleta, Baki ya buɗe da niyar yin magana kafin kace mai ta karasa ta durkusa ta kara kama bananarsa ta sa a baki ta shiga sha ruwan da ya kunna ya shiga dukansu. Fisge abarsa ya yi ta ɗago ta kallesa ya haɗe rai. Cikin sanyin murya ta buɗe baki ta ce. "Haba Baby wai me ye sa kake min haka ne ? Please sau ɗaya kawai zamu kara yi ,daga wannan shi ke nan ka san na yi kewarka sosai." " Wai Zubi ke bakya gajiya ne? ba na baki ba,ni gaskiya ki kyale ni na yi wankana,idan na fito sai ki yi naki ke ma,dan in so na yi sauri na wuce gida , i'sha ta yi,dan bazan kwana anan ba." Ya faɗa yana mai ci gaba da yin wankansa. Zubi kuwa ganin in ta ci gaba da rokon shi ba za su rabu lafiya ba ne ,ya sa ta miƙewa daga durkushen da take, haɗe da barin toilet ɗin. Tana fita ta nemi kujerar dake cikin ɗakin ta zauna tana jiran ya fito ita ma ta shiga ta yi na ta wankan,dan in ta ce zata yi tare da shi ba yadda zai yi ba,shi ya sa ma ba ta ce za ta yi tare da shi ba. A cikin toilet kuwa da kallo Nas ya bi Zubi da shi a lokacin da ta tashi barin toilet ɗin, kana ya ce. "Yarinya sai shegen son maza kamar me,duk irin sex da na yi da ke da kuma irin muguntar dana dinga yi miki a lokacin da muke yi amma a haka kike neman kari." Ya faɗa yana mai cigaba da wankansa. Bai jima sosai ba ya fito ya tarar da ita zaune akan kujera yana ganinta a kan kujera ya haɗe rai haɗe da buɗe baki ya ce. " Wai Zubi lafiyarki kalau kuwa? Ta ya ya jikin ki ɗuk maniyi za ki zo ki zaunar min akan kujera,da Allah miƙe Malama." Ya yi maganar cikin ɓacin rai. "Sorry yanzu zan goge maka wajan." Zubi ta faɗa ,ba ta tsaya jiran abunda Nas zai je ba ta koma palo ta dauki tishu ta zo ta goge masa kana ta juya ta nufi toilet domin yin wanka. Kafin ta fito daga toilet har Nas ya shirya yana jiranta,tana fitowa kayanta ta mayar bayan ya kulle part din suka fito. Tunda suka fito maigadi yake kallon su. Nas kuwa haushi ne ya kama shi ,yanda ya ga Maigadi yake kallon su. "Kai! Wannan wana irin kallo ne kamar zaka cinye mutane." Nas ya yi maganar cikin tsawa. " Yi haƙuri Alhaji ba komai,bari na buɗe muku gate." Ya yi maganar yana miƙewa. Wangale musu gate Maigadi ya yi Nas da ya riga da ya shiga mota ya ja shi ya bar gidan. Sai da ya tsaya ya ajiye Zubi bayan ya sallameta da 50k ya ja motarsa ya wuce gida,dan gaba ɗaya jikinsa ciwo yake,saboda wannan aikin da ya yi da mata har guda biyu,so kawai yake ya je gida ya huta. *Safina* Ba ta daɗe da kwanciya ba, baccin gajiya ya yi awan gaba da ita. Ba ita ta tashi daga bacci ba,sai wajan 10 Na dare, Toilet ta shiga ta yi alwala ta fito ta shimfiɗa sallaya ta rama sallolin da ake binta. Bayan ta i'dar shi ta yi ta naɗe sallayan ta tire hijab din ta ajiye su waje ɗaya kana ta fito palon dan samowa kanta abunda za ta ci,dan yanzu kam ta fara jin yinwa. Dinning ta je ta zauna ta ta buɗe kular abincin zata zuba abinci sai ta ji kamar sheshsheƙar kuka,dakatar da zuba abincin da ta yi niyar yi ,ta maida kular ta rufe kana ta miƙe ta nufi inda take jiyo sheshsheƙar. Ta ɗakin da Indo ta ke kwana ne ta ji sautin kukan dan haka ɗakin ta nufa ta turo kofar ta shiga ta maida ta rufe ta karasa cikin ɗakin. Zaune take a kan katifarta tana kuka,jin an buɗe kufar ne ya sa ta dakatar da kukan haɗe da ɗagowa dan ganin waye, Tana ganin Safina ce ta miƙe ta nufota ta rungumeta,cikin kuka take faɗin. "Aunty na ɗ'auka kwana za ki yi acan shi ya sa nake kuka,saboda tsoro zama ni kadai nake." Indo ta yi maganar cikin yarinta . "Toh sakeni ,na dawo." Safina ta yi maganar cikin haɗe rai. Sakinta Indo ta yi,cikin sanyin jiki ta juya ta koma kan katifarta ta zauna. "Karki kara min haka,ta ya za ki zauna ke kadai ki dinga kuka, Kuma da kike cewa kina jin tsoro ba ga Baba Maigadi can ba, Allah Indo idan kika cigaba da yi min haka zan maida ke kauyen ku na nemo wata." Ta ƙare maganar,ba ta tsaya jiran mai Indo za ta ce ba ta juya ta bar ɗakin. Palo ta koma ta zauna ta ji jakwalkwalen Indo da ta dafa , Ato abincin ƴar shekara 12 ai ba abincin kirki ba ne😂dan a radu sai ita Safina za ta iya ci sabada Maher kam sam bazai iya ci ba ,ko ba haka ba Maryam Murtala ?😆 Bayan ta kammala cin abincin miƙewa ta yi ta koma ɗakin ,ta ɗau wayarta ta cigaba da sana'arta. *Nailah* Kwance take da daddare tana tunanin wannan mutumin da yake kiranta da daddare in ta yi bacci. Ɗayan ɓangaren na zuciyarta kuwa tunanin Maher ne fal a ranta,ga kuma wani haushinsa da take ji na rashin kiranta da bai yi ba,ya tambayeta ya jiki. "Aikin banza aikin wofi,wai a haka ya ce yana so na da,ai ni bazan iya rayuwa da namijin da bai iya kula da mace ba,dan da ka iya kula da mace da na tabbata zaka kira ni ka tambayeni ya jiki, Wai me ruwana da shi ne,ko ya kira ko bai kira ba duk daya ne a wajena." Na sake faɗin haɗe da zamewa na kwanta akan gado na ja barga na ruge rabin jikina. Ina nan ina tunanin har baccin barawo ya yi awan gaba da ni. Ku yi maneji da wannan sai gobe idan Allah ya kaimu. *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 07049322735 [08/02, 22:20] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️1️⃣9️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Maganda rugar fulali* Boɗejo ce tafe a hanya,hannunta ɗauke da tulun ruwan,da alama ruwa ta je ta ɗiba. Wasu mata ne su uku da baza su wuce shekaru 14 ba tafe a bayanta,da alama su ma ɗibar ruwan suka je. Ɗayan mai tsohon cikin ce ta kalli ɓiyun kana ta nuna musu Boɗejo da ido kana ta ce. " Ni wallahi tana bani mamaki da har yanzu bata yi aure ba,ji fa ɗuk 'yan matan cikin rugar nan ta girmesu a ciki kuwa hadda mu,amma har mun zo mun yi aure,gani har da sohon ciki ,ga Inde ma da ɗanta a baya ga ke ma Wetin kina da karamin ciki,amma ita ko auren ma bata yi ba ballantana ta haihu,gashi har ta fara sufa." Matar da take da sohon ciki ta faɗa . "Haka ne kam,dan ni kaina abun yana bani mamaki,ace ƙatuwar mace makar wannan bata yi aure ba har yanzu." Dayan mai karamin cikin ce ita ma ta buɗe baki ta ce. Wallahi na tabbata da kaɗan ta girmi su Innarmu,saboda Innata ranan ta cika shekara 28 ." "Cab! Allah ya kyauta,cewar Weti." Da haka dai har suka zo suka wuce Boɗejo. Boɗejo kuwa, ɗuk abunda suke faɗa a cikin kunnuwanta. Hawaye mai zafi ya shiga gangarowa daga kan kuncinta. "Na shiga uku ni Boɗejo,mai na yi wa mutanan rugar nan ne da suka tsane ni haka? Mai ruwan su da rashin aurena? Aladan banza aladan wofi,in sha Allah! bazan taɓa yin aure ba har sai na ga iyayena da yar uwata." Ta karashe maganar tana mai share hawayenta, haɗe da karasa gida. *Maher* Yau wuni ya yi yana bacci, saboda yau shi ne da aiki har gobe da jibi ma duka,wannan dalilin ne ya sa ya yi bacci sosai. Ba shi ya tashi ba sai wajan 2 rana wanka ya shiga ya yi kana ya fito ya shirya cikin kananun kaya mara sa nauyi, Rigar mai karamin hannu ne,haka ma wandon da kaɗan ya wuce guiwarsa. Palo ya fito ya tarar da breakfast ɗinsa da aka ajiye masa tun safe bai fito ya ci ba ya buɗe,ganin abincin ya wuce ne ya sa shi maida kulan ya rufe kana ya shiga kiran Janson. "Janson!Janson !!." Daga cikin kitchen Janson ya amsa da. "Yes Sir,i'm coming." Ya yi maganar. Ba'a wani d'au lokaci ba Janson ya zo. Durkusawa ya yi har k'asa kana ya ce. "Sir gamu." Cewar Janson. Kai Maher ya girgiza kana ya ce. "Wai Janson yaushe zaka iya Hausa ne ? Gani ake cewa ba gamu ba." "Okay Sir ganu." Kai kawai Maher ya girgiza wannan karon kana ya ce. "Wannan breakfast din ya wuce ka kwanshe ka kawo min wanda ka dafa yanzu ." Da mamaki Janson yake kallon Maher,dan duk a tunaninsa ya yauka ya fito ya yi breakfast tun dazu,ashe bai ma yi ba sai yanzu? Yana cikin wannan tunanin Maher ya kwalla masa kira,dan tun dazu yake mai magana. "Janson!." Firgigit ya dawo daga duniyar tunanin da ya tafi, kana ya ɗago ya kalli Maher ya ce. "Sir." "Na ce ka kwashe wannan ka kawo min sabo." "Okay Sir,amma ban gama abincin rana ba." "Ba komai bari na sha tea kafin ka gama." Maher ya faɗa, haɗe da d'auko cup kana ya ɗaga flas ɗin ya dan siyaya tea din ƙaɗan kana ya maida ya ajiye. Janson kuwa karasa gaban dinning ɗin ya yi ya shiga kwashe kayan dake kai yana kai kitchen har ya gama,ya rage sai plate's da spoons ,kawai akan dinning. Maher kuwa yana gama shan tea ɗin ya miƙe ya koma ɗakin kafin Janson ya kammala abincin. Yana shiga ɗaki wayarsa ya ɗauka ya kira abokinsa Isham suka gaisa Isham ya ce. "Ina wannan shogobɓiyar da ku ka haɗu.?" Ɗan haɗe rai Maher ya yi kana ya ce. "Wacece shogoɓebɓiya kuma.?" Kai Isham ya girgiza kana ya ce. "Ka sani tsarai Maher,ka san wa nake nufin ,wannan yarinyar da sanadiyarta ka barni na hau napep." Isham ya sake faɗi. "Okay,ban san inda take ba,in kuma ganin ta kake son yi ka nemi gidan su." Ya karashe maganar yana mai katse kira. Kallon wayar Isham ya yi,yana mai girgiza kai, haɗe da cewa. "Maher ban san yaushe zaka canza wannan halin naka na rashin son mutane ba." Ya yi magana haɗe da miƙewa ya fita palo zuwa ganin me sahibarsa take yi. Maher kuwa a badili kamar baya son a yi maganar ta,amma a zahiri ba karamin daɗi ya ji ba a lokacin da Isham yake yin maganar Naila. Wani irin miskilin Murmushi ya saki,wanda in an tambaye shi dalilin murmushin bazai ce ga dalili ba. Yana cikin yin murmushinsa ya ji ɗayan wayarsa na kara,yana dubawa ya ga sunan ƙaninsa Suraj ne yake yawo akan screen ɗin wayar. Ɗaga wa ya yi ya kara a kunne kana ya ce. "Kai kuma sai yau zaka kira ni ne,washa rabun ka da ka kira ni.?" Suraj dake zaune a akan kujerar dake cikin office d'insa, sanye da kayan likitoci idonsa manne da glass ya buɗe baki ya fara magana cikin sanyin murya. "I'm sorry my bro,wallahi kana raina,aiki ne ya yi min yawa shi ya sa ka jini kwana biyu ban nemeka ba." "Kai dama maganarka kullun kenan,aiki-aiki sai kaita yi ai,tunda kai kaga zaka iya,ka ƙi dawowa ka taimaki ƙasarka kana taimakawa ƙasar wasu." Shi ma Maher ya faɗa. "I'm sorry ni dai dan Allah ka bari mu yi magana na faɗa maka dalilin kiranka da na yi." "Okay,ina sauraronka." "Yauwa my lovely brother." Suraj ya kara faɗin yana mai saƙin Murmushi. "Kaga Malam in ba za ka gaya min ba zan kashe kiran nan." "Yi haƙuri bari na faɗa maka. Suraj ya sake faɗin. "Toh ina ji." "Yauwa dama na samu matar da zan aura,wata ce ta sace min zuciya da ma gangar jikina gabaki ɗaya,shi ya sa nake son ɗaga maka cewa bayan sallah da sati biyu zan zo (Nigeria)in sha Allah! na ganta daga nan a nema min auren ta,dan bana son auren ya wuce nan da wata ɓiyu zuwa uku." Suraj ya karashe magana cikin farin ciki,dan a duƙ lokacin da zai yi maganar Safina wani irin farin ciki yake sintar kansa a ciki. "A ina ka haɗu da ita,dan na ga dai kai rabon da ka zo Nigeria har na manta,ko karatu take a can Indian ne ?." Ba tare da Suraj ya damu ba ya ce. "Wallahi bro a social media muka haɗu har muka fara soyayya,har muka kai wannan lokacin da muke son mu mallaki junan mu a matsayin miji da mata,dan kamar yanda nake masifar sonta,haka ita ma take masifar so na." Maher ba ma'abocin dariya ba ne,dan shi yafi yin murmushi akan dariya. Amma maganar Suraj ba karamin dariya ya bashi. Dariya ya hau yi, Suraj na jinsa. Ga mamaki dake shimfiɗe akan fuskarsa,dan bai ga abun dariya anan ba. "Wai bro dariyan me kake yi.?" Jin Suraj ya yi magana ne,ya sa shi haɗe rai kana ya buɗe baki ya ce. " Kai ka bani dariya Suraj,kai da wayonka da komai naka,kake ce min ka samu budurwa a social media,wai har da son aurenta, Na farko baka taɓa ganinta ba sai a waya,na biƴu baka san su waye iyayenta ba,na uku baka san halayenta ba,duka baka sani ba,amma kake son aurenta, Suraj ka sani aure fa ana yinta ne don samun nitsuwa da kwanciyar hankali, Kuma waɗannan abubuwan bata samuwa sai in ka samu mace mai tarbiya,ta wannan hanyar ne zaka samu farin ciki. Aure in ba farin ciki ba aure ba ne. Saboda a duƙ lokacin da babu kwanciyar hankali da farin ciki ba za ka taɓa samun sufuni ba. Saboda in baka samu waɗannan abubuwan dana lissafo maka ba gwanda ka zauna baka yi aure ba." Ya kare maganar cikin sanyin murya. Suraj kuwa soyayya ta rufe mai ido baya ji baya gani. Shi ya sa kwata -kwata kalaman yayansa bai wani yin tasiri a cikin zuciyarta ba. Baki ya buɗe ya fara magana kamar haka. "Na ji ɗuk abunda ka faɗa bro,amma gaskiya budurwata tana da duk waɗannan abubuwan daka lissafo,kuma na tabbata haka ma bangaren iyayenta,dan in har hankalin yarinya yana da kyau toh daga iyaye ne,akasin haka kuma kai ma ka sani." "Uhummm!Suraj kenan ,yanzu ko mai zan gaya maka ba za ka taɓa ganewa ba, tunda soyayya ta rufe maka ido,amma dai ba komai Allah ya zaɓa maka abunda ya fi alkhairi." Maher ya kare maganar,bai tsaya jiran amsar Suraj ba ya katse kiran. Da kallo Suraj ya bi wayan da shi, haɗe da cewa. "Bro kenan,gaskiya ka yi hakura,amma ko mai zaka gaya min bazan taɓa haƙura da Safina ta ba,dan baka san irin son da nake mata ba ne shi ya sa kake faɗin haka, Ita fa Safina ta tafi ta daban a cikin mata,irinta ne ake kira mace ɗaya tamkar da dubu,ina son abata wallahi." Ya karashe maganar yana mai duba kofar office din da ake nocking haɗe da faɗin. "Yess coming ." Wata matashiyar budurwace ta shigo office d'in, sanye take da gajeran wando na jis,sai karamin riga da ya tsaya mata iya cibiya,kallo ɗaya zaka mata ka fahimci cewa ba ta da lafiya, Karasowa ta yi cikin office d'in kana ta kalli Suraj ta soma yin magana da Indianci ,tunda shi ma Suraj d'in yana ji sosai,kuma da yake fatar jikinsa fari ne sosai kamar su, shi ya sa suke dauka kamar shi ma ba'indiye ne." "Hy Sir zan iya zama.?" Kai Suraj ya geɗa mata alamar eh. Kujera ta ja ta zauna kana Suraj ya kalleta ya ce. "Ina jin ki,me ke tafe da ke.?" Bayan ni ta shiga yi masa,akan yanda take jin jikinta,da kuma abunda yake damunta. Tana yi mai bayani yana rubutawa har ta gama ya ɗago ya kalleta kana ya ce. "Okay,ba damuwa bari na duba ki da kaina." Ya yi maganar yana mai daukan abun awna bp,ya shiga awna mata bp ta. Taɓa wuyanta ya yi ya ji da zafi sosai, Yana cikin taɓa mata wuyan idonsa ya sauka akan dukiyar fulalinta dake cike kamar zasu fashe su fito. Miyau ya haɗiye haɗe da saukar da hannunsa k'asa kaɗan,ya taɓa saman dukiyar funanin. Zoya na jin saukar tattausan hannunsa saman kirjinta ta ja doguwar numfashi, Murmushi Suraj ya saƙi haɗe da buɗe baki ya ce. "Sorry dear,gaskiya jikinki akwai zafi sosai kina bukatar karin ruwa,kuma da kaina zan kara miki. Ke Kaɗai kika zo ko da wani,ko wata.?' "Noo,ni kaɗai na zo." "Okay ta shi ki shiga ciki akwai ɗaki ki kwanta ki huta bari na je na haɗa allurai na zo na kara miki ruwa." Ya faɗa. Bai jira amsarta ba ya juya ya fice daga office ɗin Zoya ta bishi da kallo har ya bar office ɗin. Murmushi ta saki haɗe da miƙewa ta shiga ɗakin da ya nuna mata, Wata karamin gado mai kyau ta gani a cikin ɗakin ,ɗakin yana da kyau ba laifi,dan har da toilet a ciki. Gadon ta hau ta kwanta ta ja bargo ta lullube jikinta,dan sanyi take ji ga AC dake a kunne an kureta can ƙarshe. "Alhamdulillah! burina zai cika in sha Allah,dan sai na yi iya bakin kokarina na ganin cewa ya so ni." Zoya ta faɗa tana mai tino lokacin da ta bawa kawarta Nandini labarin Suraj da kuma irin son da take masa. Wata magani ta bata ta ce ta sha zazzabi zai rufe,da farko kaɗan zazzabin zai rufe ta sai daga baya jikinta zai kara zafi har ta fita hayyacinta,ta hakan ne in ya ga ta fita hayyacinta zai yi anfani da ita wajan ganin ya kusan ceta kafin ya taimake ta,saboda an ji labarinsa yana mugun son 'yan mata. Tana cikin tunani ya shigo cikin ɗakin da take,hannunsa ɗauke da allurai da kuma ruwa. Karasowa ya yi ya ɗauki remote ya rage gudun AC kana ya karasa gaban gadon. Umarni ya bata da ta juya ya yi mata allura,ba musu ta juya ya zuge zip ɗin gajeran wandon jis din dake jikinta ya yi ƙasa da wandon nata ya rage daga ita sai yar figigiyar pant ɗin ta da bata rufe bayan ɗuwawu sai gaba,gaban ma shara- shara ana iya hango kayan marmarinta. Wani irin yawu Suraj ya haɗiye haɗe da kauda kansa gefe ya shiga yi mata alluran, Zoya na lura da shi,murmushi ta saki haɗe da kallon bananarsa da ya miƙe cikin wando yana neman agaji. Wata iriyar miƙa ta yi haɗe da sakin gajerar kara a lokacin da alluran yake yi mata alluran. Gajeran ƙara ta yi haɗe da kama bananarsa bata sani ba. Suraj kuwa,jin an rik'e mai banana ne ya sa shi kasa tire alluran da ya yi mata daga cikin jikinta. Sai da Zoya ta ji shiru tukun kafin ta saki bananarsa haɗe da kauda kai fede kamar bata san me ta yi ba. Sai a lokacin Suraj ya samu damar zare alluran. *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 [09/02, 16:51] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣0️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Sai a lokacin Suraj ya samu damar zare alluran dake jikin Zoya,kana ya kalli fuskarta dake a rufe,baki ya buɗe da niyar yi mata magana ya ga sai rawar sanyi take. "Ohhh!my good,wai meke faruwa ne ? Ai wannan alluran da na yi mata na saurar da zazzabi ne ya aka yi kuma ta fara rawar sanni.?" Ya tambayi kansa haɗe da karasowa kusa da kanta sosai,ya ɗora tattausan hannunsa a saman kan nata,ya ji zafi rau,iska mai zafi ya buzar daga cikin bakinsa,kana ya zare hannunsa daga kan nata, Ya kara komawa wajan da kafarta take,ya saka hannu ya mayar mata da wandonta,kana ya ja mata bargo ya rufe mata jikinta da shi, Fusakarta dake a rufe ya kara kalla kana ya furta "Sorry Allah ya kara sauƙi." Kai kawai ta geɗa masa dan yanda take jin zazzabin nan bata jin zata iya yin magana. Fita ya yi ya barta ta samu ta huta ya koma office d'insa,ya ja kujera ya zauna ya yi shiru. Sai can ya tuna da Safina. Wayarsa dake kan teburin office din ya ɗ'auka ya kirata,dan yau kwata -kwata ba su yi magana ba,tunda da wuri ya fita aiki yau,ya yi wa wata mara lafiya da aka kawo jiya tana fama da ciwon ƙoda,aiki. *Kaduna Nigeria* *Safina* Kasan cewa jiya bayan ta dawo daga wajan Nas ta yi bacci ,shi ya sa da ta koma bacci bayan ta ci abinci ta tashi yau da wuri, saboda baccin ya isheta gaba ɗaya. Dankali da ƙwai ta cewa Indo ta soya musu da safe,shi ya sa Indo na ta shi ta fere dankali gaftara -gaftara,tin da ,tun da ta zo bata soya musu dankali ba,sai doya ta kosai, Bayan ta kammata kunna gas ta shiga soyawa, Bayan ta kammala soya dankalin, Kwai guda goma ta fasa da antaya gishri spoon biyu babba a ciki,ta saka magi guda daya,kana ta zuba mai,ta juye kwan gaba ɗaya a cikin kaskon ta shiga soyawa. Bayan ta soyu,ta yankawa Baba Maigadi ƙwan,ita ma ta yanka ma ta,ta saka sauran a kulan da ta saka dangalin a ciki, ta fita ta je ta ajiye wa safina akan dinning. Ta ɗauki na Maigadi ma ta kai masa. Kana ta koma kitchen ɗin ta ɗauki nata ta soma ci. Fitowa Safina ta yi dan yin breakfast,dan ta ji motsin Indo a palo,ta tabbata ta kammala breakbeat, Tana zuwa bata tsaya ko ina ba,sai kan dinning,kujera ta ja ta zauna,kana ta buɗe kular abincin. Shiru ta yi tana kallon ƙwai da Indo ta yanka ta bar sauran a cikin kular. Hannu ta sa ta gutsiri ƙwan kaɗan ta sa a baki. Wani irin yatsine fuska ta yi haɗe da tofar da ƙwai kasa,ta ɗauki ruwan ta sha. Kana ta shiga ƙwallawa Indo kira da wani irin mugun karfi. Indo da ta gama cinye kwan da dankalinta tana wanke -wanke ta ji Safina na kwalla mata kira da mugun karfi. Ba shiri ta ajiye kwanon da take wanke wa ta fito da sauri har tana tuntubi. "Aunty gani." Indo ta faɗa a lokacin da ta karasa palon ta durƙusa har ƙasa,jikinta sai rawa yake,dan ta tabbata wannan kiran da Safina ta yi mata ba na lafiya ba ne. "Indo ni wacece a wajanki.?" "Ke Auntyna ce." Indo ta faɗa. "Uwa muka haɗa ko uba da zan zamo Auntynki.?" Kai Indo ta girgiza alamar a'a. "Toh daga yau karki kara kirana da Aunty, Hajiya za ki ce min kina jina.?" Saurin geɗa kai Indo ta yi. "Good,ba ma wannan ba,wa kika yanka wa kwan daka kawo min.?" "Ni da Baba Maigadi." "What!kina nufin sai da kika yanka muku sannan kika kawo min.?" "Eh Hajiya, ƙato na soya ne shi ya sa." "Guda nawa kika soya.?" "Guda goma na soya Hajiya." "Whatttt! Indo anya kina da hankali kuwa? Ta ya ya za ki zuba ƙwai har guda koma a lokaci ɗaya ki soya ba tare da kin dinga zuba ƙaɗan- ƙaɗan ba, waya gaya miki haka ake yi,me ye sa baki tambayeni na nuna miki ba,ga gishiri da kika saka a ciki yayi yawa,ni kwata kwata ma bana saka gishiri a ƙwai." "Yi haƙuri ba zan sake ba,na ɗ'auka duka ake zubawa a soya." "Ki fita idona Indo,na ce ki fita idona,ta ya ya ba za ki tsaya ki kula da aikin ki yanda ya kamata ba." "Yi haƙuri Hajiya zan dinga kula." "Maza tashi ki ɗauke wannan kular ki je ki kawo min bread na sha da tea." Kai Indo ta geɗa haɗe da miƙewa da s'auri ta zo ta ɗauke kular kana ta wuce kitchen don yin abunda uwar ɗakinta ta sa ta. Bread ɗin ta dauka ta kawo mata, Safina ta karɓa ta zuba ruwan zafi ta haɗa tea mai kauri ta soma sha. Tana gamawa ta tashi ta koma ɗaki. Shigarta ɗaki ya yi daidai da shigowar kiran Suraj cikin wayarta. Karasowa ta yi ta ɗauki waya ta duba. Tana dubawa taga sunan Sumayya ne yake yawo akan screen ɗin wayar,dan da Sumayya ta yi seving d'in number Suraj. Murmushi ta saki haɗe da ɗaga wayan tana mai faɗin "Hello." Ta bangaren Suraj kuwa gyara zama ya yi haɗe da cewa. "My love,ina fatan kin tashi lafiya.?" "Lafiya lau Alhamdulillah!ina fatan kaima kana lafiya.?" "Lafiya lau nake mai my love." Suraj ya kara faɗin. Shiru ne ya biyo baya. Jin shirun ɗin ya yi yawa ne ya sa Suraj yin magana. "My love kin yi shiru." "Toh me zan ce dear? Kai da tun jiya da rana baka neme ni ba,haka ma yau sai yanzu." "I'm sorry ,cs na yi wa wata pesion da aka kawo jiya da daddare,ban daɗe da fitowa daga ɗakin cs ɗin ba ma na ce bari na kira ki kafin na kara shiga,saboda akwai wani yaro da zan yiwa nan da mintuna 15 shi ya sa na ce bari na yi s'auri na kira ki kafin na shiga." Suraj ya sharɓawa Safina karya,dan ba wani yaro da zai yi wa CS yanzu, Na wannan matar dai gaskiya ne,amma na yaron nan dai karya yake yi. Ajiyar zuciya Safina ta s'auke, kana ta ce. "Okay ba damuwa ka je kawai ma yi magana da daddare in ka sitsu,dan ni bana son muna waya asibiti, sabada baka bani hankalinka gaba ɗaya." Murmushi Suraj ya saƙi. Kana ya ce. "Okay,my love bari na je sai mun yi magana anjima,i love you so much, take care." "I love you more my heart." Ita ma Safina ta faɗi, "Okay,bye." "Bye dear." Kashe kiran Safina ta yi. Bangaren Suraj kuwa, Safina na kashe wayan ya s'auke ajiyar zuciya haɗe da ajiye wayan kan deburin. Kana ya jingina jikinsa da jikin kujerar ya lumshe ido ya yi shiru,yana tunanin irin rayuwar da zai yi, shi da Safinarsa in suka yi aure. Yana cikin wannan tunanin ya ji mararsa ya dan fara mai ciwo, taɓa wajan ya yi haɗe da, rik'e bananarsa da ya miƙe kana ya kara runtse ido da karfi,lokaci ɗaya kuma ya buɗe, haɗe da miƙewa ya nufi cikin ɗakinsa dake cikin office d'in ya buɗe kofar ya shiga ya karasa. Idonsa ne ya sauka akan Zoya dake kwance sai faman jan nimfashi take,ga gumi dake ta faman sassafo mata ta ko ina na jikinta. Karasowa gabanta ya yi ya taɓa goshinta ya ji zazzabin ya sauka,ga kuma jikinta da ya jiƙe da kumi. Hannu ya sa akan gefen gadon ya ɗauki remote ya kunna AC ya kure ta can karshe,kana ya ajiye ya saka hannu da niyar ya ye mata bargon da ta rufe jikinta da shi, Zoya ta kama hannunsa guda ɗaya ta rige a kirjinta ta cigaba da sauke numfashi, Hannunsa ɗaya ya yi anfani da shi wajan yaye mata bargon jikinta,yana gamawa ya juya ya zuba mata ido, Zoya na da kyau sosai,dan ba za ma a taɓa haɗa ta da Safina ba,dan tafi Safina kyau nesa ba kusa ba. Masu karatu kun dai san yanda indiawa suke da matsifar kyau,tohm haka ma Zoya,dan kyakkyawa ce sosai. "Ummm! Ma sha Allah,tana da kyau,amma Safina ta tafi ta kyau." Ya yi maganar,kana ya shiga koƙarin zare hannunsa daga riƙon da ta yi masa,amma ya kasa,dan ba karamin riƙo ta yiwa hannun nasa ba. Zoya kuwa kara gyara kwanciyarta ta yi sosai,kana ta kara jan hannun Suraj da kyau. Ba shiri Suraj ya faɗo kanta,kara ta saƙi ya saka hannu ya rufe mata baki. Ba shiri ta buɗe idonta haɗe da yastine fuska,kana ta buɗe baƙi ta ce. "Washhhhh! ." "What happened.?" Ya tambaye ta. Bata amsa ba sai ma kamo ɗayan hannunsa da ta yi ta ɗora saman cikinta alamun nan ne yake mata ciyo . Wani irin ƴar Suraj ya ji a lokacin da Zoya ta saka hannunsa saman cikinta. Ga bananarsa da ya kara miƙewa,fiye da na d'azu. Runtse ido yayi yana ambaton sunan Allah. Kana ya buɗe su. Hannunsa da ta ɗora saman cikinsa ya tire kana ya shiga yunƙurin miƙewa,sai idonsa ya kara sauka saman dukiyar fulalinta. Take ya ji yana sha'awar son taɓa ta. Kallon fuskarta ya yi ya ga a rufe,sai kawai ya yi anfani da wannan damar da ya samu ya ɗora hannunsa saman kirjin nata, Ajiyar zuciya Zoya ta saki tana mai kara kamo hannunta ta tura saman rigar, Kara kallon fuskarta Suraj ya yi ya ga still a rufe suke. Kara anfani da damar da ya kara samu ya yi ya shafa bakin dukiyar fulanin nata,ganin bata motsa ba ne,ya sa shi cigaba da murza bakin dukiyar fulalin nata. Wani irin dogon numfashi Zoya ta saƙi, haɗe da banƙaro kirji. Maɓallin rigar nata ya ɓalle sosai kana ya cigaba da abunda yake, Ya juma yana murza dukiyar fulaninta kafin ya zare ɗayan hannunsa da ta rik'e tun d'azu ya saka a ƙasanta ya shiga shafa wajan da ya soma fito da ruwan ni'ima , Sosai ya maida hankali akan abunda yake yi yana shafa kasanta yana murza samanta, Ya daɗe a haka kafin ya zare hannunsa ya miƙe ya fita daga ɗak'i ya je ya rufe ƙofar office d'insa da key ya dawo ɗakin. Wandon jikinsa da karamin gajeran wandon da ya saka a ciki ya zare ,kana ya ƙaraso gabanta ya zare mata ita ma wandon dake jikinta. Kana ya ja kafarta sosai ya sauka daga kan gadon,ya buɗe kafar sosai ta yanda zai ji dadin sarrafata. Kana ya saita abarsa cikin nata ya shiga sarrafata. Lokacin da Zoya ta ji abarsa cikin nata ta saki wata iriyar ajiyar zuciya,dan wani irin dadi na musamman ta ji ya ziyarci jikinta. Dadin da ta ji bai gama tafiya ba,ta soma jin wanda tafi shi. Suraj kuwa sosai ya maida hankali wajan aikawa Zoya kayansa. Ya dau lokaci mai tsawo a haka kafin ya yi realise ya tire abunsa ya wuce toilet. Wanka ya yi ya fito ya d'au tishu ya shiga goge mata jikinta da shi, Sai da ya goge mata saf sannan ya mayar mata da wandonta ya gyara mata rigarta,ya ja bargo ya rufeta ya bar ɗakin ya dawo office d'insa ya zauna. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 07049322735 [10/02, 13:28] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣1️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Waya ya ɗauka ya kira Nurse Linda ya ce ta same shi a office ta amsa da toh kana ya kashe wayan. Yana kashe waya ya miƙe ya je baƙin' kofa ya tire wannan key d'in da ya saka wa ƙofar kana ya juya ya koma kan kujerarsa ya zauna. Ba'a wani d'au lokaci ba aka yi nocking ɗin kofar. Ya bada umarnin shigowa. Turo ƙofar aka yi aka shigo. Wata matashiyar budurwace ta shigo Office ɗin sanye da pink d'in inform nursis. Kara sowa cikin office d'in ta yi kana ta ce. "Dr gani." Ta faɗa da indianci. "Okay,da ma wata mara lafiya ce ta zo ina dubata bayan ta kammala yi min bayanin abunda ke damunta ne na sallameta ta miƙe da niyar barin office ɗin ta faɗi,ina taɓa jikinta na ji zafi sosai shi ne na d'auketa na kaita ɗakina na je na ɗ'auko wasu alluran na zo na yi mata na ƙara mata ruwa zazzabi ya sauka yanzu sai dai ita har yanzu jikinta ba normal yake ba,gashi bata zo da kowa ba, please ki shiga ki kula da ita kafin ta farka a canza mata ɗaki,in kuma ta farka ta ji sauƙi sai a sallameta ta tafi gida." "Okay Dr." Linda ta faɗa haɗe juyowa ta nufi ɗakin. Shi kuma ya tattara wayoyinsa da wasu takardu ya fita don zuwa duba wannan matar da ya yi wa CS in ta farfaɗo. *Kaduna Nigeria* *Naila* Ina tashi da safe na shirya saf cikin bakar abaya na yi kyau har na gaji,jakata da takalmina da wayata na ɗ'auka na saka cikin jaka kana na bar ɗakin,na nufi palo. Ina zuwa palo ban tsaya ko ina ba sai dinning na ja kujera na zauna na ɗ'auko plate da fork na shiga zuba dankali da ƙwai da aka soya. Bayan na kammala zubawa na maida murfin na rufe kana na soma ci ,cikin sauri -sauri don yau muna da lecture da safe wajan karfe goma haka,yanzu kuma 9:20 shi ya sa nake sauri kar na makara. Cikin lokaci ƙanƙani na gama cinye dankalin da ƙwan da na zuba,kuma da ma ba wani mai yawa na zubo ba. Bayan na kammala na ɗauki black tea ɗin da na zuba shi ma na shanye kana na ɗ'auki tishu na goge bakina,na shiga ƙwallawa Mommana kira. "Momma! Momma!!." Can cikin ɗayan ɗakin Hajiya Sumayya ta amsa haɗe da fitowa tana faɗin. "Ya ɗai Mamana,yau da wuri kike da lecture ne.?" Kai na geɗa mata ina mai faɗin. "Eh." "Okay, ina zuwa." Ta fada bata tsaya jiran mai zan ce ba ta koma ɗakinta. Ba ta wani jima ba ta dawo palon. "Yauwa ungo ki siyo wani abu in kika ji yinwa,kuma bana son wannan kayan zaƙin da kike siya,tunda su ba abinci ba ne." "Noo, Momma ki bar kuɗinki ina da kuɗi a cikin account ɗina zan tire a p.o.s in ina bukatar siyan wani abu." Ban san kina da kuɗi ba ne ba na ɗ'auka na baki,dan Allah Malama ki karba na ce ki yi anfani da su,ke ai na ki ba kash ba ne,dan haka karɓi." Ba yanda na iya a haka na saka hannu na karɓi 10k da Mommana take miƙa min. Sallama na yi mata kana ta yi min addu'a da kuma Allah ya kiyaye na juya na fita. Ina zuwa na tarar da Mahmud na jirana,dan tun jiya na faɗa masa ina da lecture da safe. Yana ganina ya buɗe min kofa motar ina karasowa bayan mun gaisa na shiga,shi ma ya zaga ma zaunin dreve ya shiga Maigadi ya buɗe mana gate ya cilla hancin motar waje muka nufi makaranta. Muna isa makaranta bayan ya ajiye ni na faɗa masa lokacin da zai zo ya ɗauke ni kana na sauka na nufi cikin makaranta shi kuma ya ja motar ya bar harabar makarantar. Ina sauka na duba agogon hannuna na ga 9:52 na safe. Da sauƙi na nufi cikin class ɗinmu ina shiga 'yan matan rannan da suka ce suna son Maher suka bini da kallo har na karasa kujerata da nake zama na zauna haɗe da ajiye jakata akan teburin. Ban daɗe da zama ba Fauziya ƙawata ita ma ta shigo cikin sauri. Karasowa ta yi ta zauna,na kalleta na saƙi murmushi. Kasan cewa ta san me nake wa murmushi ne,ya sa ta banƙamin harara. Haɗe da cewa. "Ai dole ki yi murmushi tunda ke baki makara ba." "Toh ai Fauziya ke ma baki makara ba ai,kawai dai dariya kika bani ta yanda kika shigo cikin class d'in kamar an korori." "Ke! Kowa ba dole na yi sauri ba,kin sa ni sarai wannan ɗan iskan Malamin in ya shigo ba barina zai yi na shigo ba,tunda ba kirki ne da shi ba." Fauziya ta faɗa. "Wallahi ba shi da kirki kam ko kaɗan,bai iya yiwa mutun uzuri ba, gashi har goma da minti biyar ta yi bai shigo ba har yanzu,kuma da a ce ɗaya daga cikinmu ne ya kara mintuna biyar bai shigo ba da tuni ya hana mu shiga." "Wallahi sosai ma, Allah dai ya kyauta." Fauziya ta faɗa. "Ameen." Na amsa. Yauwa ƙawata ni kam ina wannan saurayin naki,kwana biyu ban ga ya kawo ki ba." Banza na yi mata,kamar ban ji mai ta ce ba. Baki Fauziya ta buɗe da niyar kara yin magana sai Malaminmu ya shigo muka fara lecture. Awa ɗaya Malamin ya yi ya kafin ya tafi, Sir Junaid ya shigo,shi ma ya yi awa ɗaya. A takaice dai karfe ɗaya aka tashe mu, kafin dayan ta karasa Mahmud ya karaso school ɗinmu. Wannan umarni na ne. Dan ban son jira,sai dai a jirani. Ina fita na ga Mahmud na yiwa Fauziya sallama na shiga mota muka wuce gida,ita ma ta shiga motarta ta ja ta wuce gidansu. Ina komawa gida, na tarar da su Momma da masu aiki,suna da girke -girke shi ne na tambayi Mommana baƙi zamu yi ne ? Nan ne take sh'aida min cewa ai Dadana ne zai dawo yau. Wani irin faɗin ciki na ji,dan na yi missing d'insa sosai. Kallon Mommana na yi kana na ce. "Amma Momma me ye sa baki faɗa min da wuri ba sai yanzu.?" "Na faɗa miki, ki ƙi zuwa makaranta,kina yin abu kamar ban san halinki ba Naila." Kaina na sosai kana na ce. "Toh shi ke nan bari na je na ajiye jakata na zo na taya ku,da ma motsinku na ji a kitchen ne shi ya ba ban wuce ɗakina darek ba,ina kai wa nan na juya na bar kitchen ɗin. Ɗakinna na wuce na je na je ta ajiye jakarta da takarminna,na tire abaryan dake jikinna na nemo riga mara nauyi na saka kana na saka wula da silifas na fita na koma kitchen ɗin, Ina shiga na soma tayasu aiki. *Gidan Maher* Kamar yanda Safina ta kasa cin kwan da Indo ta soya haka ma ɓangaren Baba Maigadi,dan kuwa yana yin loma ɗaya ya tofar da ƙwai k'asa ya sha ruwa. A tak'aice dai Maigadi shi ma bai ci ƙwai da Indo ta dafa ba, sai dankalin kawai ya ci,kwai leƙawa ya yi ƙofar gida ya samu wani almajiri ya ba shi. "Ummm! Allah na tuba ba dole gishiri ya yi yawa a abinci ba an bawa yarinya karama ta yi girki." Baba Maigadi ya faɗa A lokacin da yake zama akan bencinsa. "Allah dai ya dawo da Nadia lafiya,dan Nadia ba dai iya girki ba." Ya sake faɗin. Bai rufe baki ba ya ji ana nocking ɗin ƙofar, miƙewa ya yi ya karasa baƙin gate ɗin,kana ya shiga tambayar waye. "Waye." Muryar mace ya ji ta yi magana. Buɗe ƙofar ya yi ya ga Nadia ce. Washe baki Baba Maigadi ya yi kana ya ce. "Nadia ashe ke ce.?" "Eh Baba ni ce,ina wuni.?" "Lafiya lau Nadia ya Mamanku da jiki.?" Nadia ta amsa da sauƙi kana ta juya ta yi cikin gidan. Nicking ta yi. Safina na ɗaki ta ji ana nocking, saƙi ta ja haɗe da miƙewa ta fita,tana faɗin. "Wai Indo kina ina ne kika bari sai nocking ake yi.?" "Gani nan Hajiya tuwo nake tuƙawa ne shi ya sa,amma yanzu zan buɗe." Indo ta faɗa haɗe da rufe tukunyar ta fita. "Buɗe mu ga waye." Safina ta faɗa a lokacin da take zama akan kujerar dake cikin palon. Bayan an buɗe kofar Nadia ta shigo da sallama. Safina na ganin ita ce ta tashi a fusace cikin haɗe rai ta buɗe baki ta ce..... *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 [12/02, 22:47] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣2️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Cikin haɗe rai ta buɗe baki ta ce. "Me ye dawo da ke.?" Ɗan guntun murmushi Nadia ta yi kana ta ce. "Wallahi Maman nawa ta ji sauƙi sosai ,shi ya sa na ce bari na dawo." Nadia ta bawa Safina amsa,dan har ga Allah bata fahimci inda maganar Safina ta dosa sosai ba. Safina kuwa cikin haɗe rai ta kara buɗe baki ta ce. "Ke! Malama abunda na tambayeki za ki ba ni amsa ,ba wanda ban tambayeki ba,ta ya ya ina tambayarki meye dawo da ke za ki wani cewa Mamanku ta warke,ni ina ruwana da warkewar Mamarku,in ta ga dama ta warke in ba ta ga dama ba kar ta warke,wannan ku ta shafa ba ni ba,dan haka ki yi gaggawar barmin gidana tunda ba gidan Ubanki ba ne." Safina ta faɗa tana mai huro hanci da karkaɗa ƙafa kamar yanda 'yan bariki suke yi in an ɓata musu rai. Durƙusawa Nadia ta yi har ƙasa cikin kuka take bawa Safina hakuri . "Dan Allah!dan annabi Hajiya ki yi haƙuri karki kore ni daga aikina,dan wallahi da wannan aikin na dogara,da shi nake samun nake siyawa Mamana magani da abunda zata ci." Nadia ta faɗa. "Gaskiya ba da shi kika dogara ba,da da shi kika dogara da ba za ki taɓa barin gidan nan ba tare da kin nemi izinin na ba." "Dan Allah Hajiya ki yi haƙuri Alhaji ne ya ce na je zai faɗa miki shi ya sa na tafi, saboda ko na ce zan faɗa miki ma bakya nan ranar." "Ohhh! Yanzu saboda bana nan shi ya sa kika tafi ? Ba ki iya jira na,na dawo ki nemi izini na ba.?" "A'a Hajiya ba haka ba ne, Allah da bai ce na tafi ba bazan taɓa tafiya ba tare da na nemi izinin ki ba." Nadia ta sake faɗi. "Shi ke nan,tunda shi kike wa aiki,kuma shi ya baki izinin tafiya sai ki juya ki koma inda kika fito ba na bukatarki na samu wata kuma ga ta nan a gaban ki kina ganinta." Safina ta faɗa tana nuna wa Nadia Indo dake tsaye. Kallon gurin da Indo take tsaye Nadia ta yi,kana ta maida dubanta gurin da Safina take tsaye kana ta ci gaba da faɗin. "Dan Allah Hajiya karki kore ni,dan Allah na roƙe ki." Ta faɗa,tana mai hada hannayenta biyu alamar roƙo. Safina kuwa,ba tare da ta tausaya mata ba ,ta sake buɗe baki a karo na uhu ta ce. "Kin ga Nadia ko ki fita daga gidan nan da kanki ko na fitar da... Bata karasa ba ta ji ƙauri na tashi daga kitchen. Maida dubanta ta yi kan Indo kana ta ce. "Indo ƙaurin me nake ji a kitchen haka ? kar fa ki ce min abincin da zamu ci d'in kika bari yana kamawa ." "Kai innalillahi!wallahi Hajiya tuwon da na tuƙa ne na manta da shi akan wuta." Indo ta faɗa, Bata tsaya jiran mai Safina ta za ce ba ,ta juya da gudu ta koma kitchen. Kallon takaici Safina ta bi bayan Indo da shi, kana ta kara mai da dubanta kan Nadia ta ce. "Ke! Kuma ba ki ji mai na ce ba ne ? kika tsaya anan kina kallona." "Na ji Hajiya,na gode sosai sai anjima." Nadia ta faɗa haɗe da juyowa ta bar palon. Tana fita ta tsaki murmushi, haɗe da cewa. "Ummm!sai kin neme ni da kanki Hajiya,dan na tabbata wannan yarinyar da na gani ba za ta taɓa yi miki abunda kike so ba,in kuma ta yi miki ke,toh shi Alhaji Maher bazai taɓa yadda ya ci abincin wannan yar figigiyar yarinyar da na ga ni ba,saboda ke din ma dan irin ta ce shi ya sa kike iya cin jagwalgwalenta ." Na karashe maganar a lokacin da take karasa wa ɗan ƙaramin gate ɗin. Kallon ta Baba Maigadi ya yi kana ya ce. "Nadia ina kuma za ki na gan ki da kaya ? Bayan kuma yanzu kika dawo ." Ai Nadia na jin haka hawaye suka taru a idonta,share hawayen ta yi ,kana ta buɗe baki ta ce. "Wallahi gidanmu zan koma Hajiya ta ce na tafi ta samu wata ƴar aikin ." Nadia ta bawa Baba Maigadi amsa. Bata jira jin mai Baba Maigadi zai ce ba ,ta buɗe ƙofa ta fita na bar gidan. Bata daɗe da fita ba ta samu abun hawa ta faɗa masa inda zai kaita ta shiga suka tafi. Cikin gidan Maher kuwa Baba Maigadi na ganin Nadia ta bar gidan ya koma kan bencinsa ya zauna ya yi shiru yana tunanin. Ko tunanin me ya yi oho. Ni dai kawai gani na yi ya ɗauki ƴar karamar wayarsa kirar Nokia wanda ya sha ɗauki sosai da ƙyaure ya dannawa Maher kira yana addu'a Allah ya sa yana da kuɗi a cikin wayar,dan rabon da ya sa kuɗi a cikinta anfi wata uku,lokacin da ya saka nera 100 ya kira iyalansa. Ai kuwa ya ci sa'a da sauran kuɗi a ciki dan wayar ta fara ringing. *Abuja Nigeria* Airport ɗin cike yake da 'yan tafiya aikin haji,manya da yara 'yan mata da samari matan aure da zawarawa, Kamar yanda duk shekara kowa yake koɗayin ziyartan ɗakin Allah ,hakan wannan shekarar ma. Shigowarsa airport ɗin kenan yana jan ƴar karamar akwatinsa,dan in ya kai su ba shi zai dawo ya dauki wasu ba, wani abokin aikinsa ne daban zai dawo ya ɗauki wasu pasinjojin . Yana shiga bai tsaya ko ina ba sai wani ɗaki da ba kowa yake shiga cikinta ba sai mahaikatan kaɗai, cikin mahaikatan ma,sai manya -manya mahaikata . Kayan dake jikinsa ya shiga ya sauya zuwa kakinsu na matuƙan jirgi,ya yi kyau sosai,ya fito a Captin a d'insa sosai . Bayan ya kammala shiryawa daukan kayan da ya tire ya yi ya linke ya maida shi cikin akwatinsa ya rufe,wayarsa ya tiro da niyar kashewa sai kiran Baba Maigadi ya shigo wayar katse kiran ya yi kana ya kira sa. Ta can bangare kuwa Baba Maigadi na jin kiran ya katse ya ce. "Ai dama na san daƙer in zai d'auka saboda waɗannan sojojin sararin samaniyan in sun au sama basa d'aukan waya ." Ya yi maganar,ko bari bai rufe ba ya ji wayarsa na ringing d'auka ya yi cikin daga muryar irin na su na mutan ƙauye in za su yi waya ya fara magana. "Alhaji ina wuni ya aiki." Ta can bangaren Maher ya matsine fuska, haɗe da tire wayar daga kunnensa na 'yan wasu mintuna kafin ya mayar ya ce. "Lafiya lau Baba ,ka dinga magana a hankali ina jinka ba sai ka yi da karfi ba ." "Toh, toh Alhaji." Ya sake faɗi da ɗan karfi amma gwara na yanzu akan na farkon. Kai Maher ya girgiza ,kana ya buɗe baki ya ce. "Ka ga Baba ka yi sauri ka faɗa min dalilin kiran da ka yi zan hau jirgi yanzun nan ." "Toh Alhaji da ma kai ka ce wa mai ɗakinka ta kori Nadia mai aiki ne.?" "A'a Baba ,amma lafiya kake min wannan tambayan .?" "Eh toh, lafiya ba lau ba ,dan dazun nan Nadia ta dawo ko minti biyar bata yi ba ta sake fitowa,dana tambayeta shi ne take ce min ai Hajiya ce ta kore ta ." "Safinan ce ta yi haka .?" "Eh Alhaji haka Nadian ta ce,ni har ina murna yau zan ci abinci mai daɗi sabada tunda aka kawo wannan sabuwar ƴar aikin Indo babu wani abincin kirki take yi ." "Waye Indo kuma.?" Maher ya sake tambaya. "Wallahi wata sabuwar ƴar aiki ce aka kawo mata." "Okay Baba na gode sosai ka cigaba da samin ido sosai a kan gidana ,duk abunda aka yi wanda bai da ce ba ,ka kira ni ka faɗa min." "Toh ba damuwa Alhaji Allah ya kiyaye hanya ya kuma dawo mana da kai lafiya ." Maher ya amsa da Ameen kana ya kashe kiran. Cikin ɓacin rai ya shiga neman number Safina yana gani ya yi dealing number kana ya kara a kunne. Tana zaune a palo tun lokacin da Nadia ta bar gidan,ta ji wayarta dake gefenta na ringing tana dubawa ta ga number Maher ne ke kira . Ɗan guntun murmushi ta yi kana ta ce. "Bari na ɗ'auka na ga da me ka zo yau kuma,in ko wancan shegiyar yarinyar ce ta kai karata wajanka sai na je har gidansu na ci ubanta ." Ta faɗa a sanda take daga wayan. "Hello, Maher ya aiki.?" "Maher ya amsa Alhamdulillah! ". "Ma sha Allah ! Missing ɗina kake ne yau kuma na ga ka kira ni.?" Ba tare da ya bata amsa ba, ya jefa mata tambaya. "Safina har yanzu Nadia bata dawo ba .?" Ba tare da ta damu ba ta ce. "Na koreta,tunda ta fifita ka a kaina ." "Kin koreta fa kika ce Safina .?" "Eh mana tuni ma, Ko ita ta kira ka ,ta faɗa maka ne ? shi ya sa ka kira ni don ka tabbar ?" "Ba ita ta faɗa min ba,amma ki sani in har baki damu da ita ba zan yi mugun tsaɓa miki, tunda ba ke kike biyanta albashi ba." "Yanzu Maher dan kana tire dubu goma kana bawa ƴar aiki shi ne zaka wani ce kai kake biyanta waye -waye,nawa dubu goma take da har zaka yi magana akan dubu goma." "Safina na gaji da irin abubuwan da kike min, in har baki dawo yarinyar nan ba ke ma sai kin bar gidan nan." "Ohhhhh!yanzu na fahimci inda maganarka ta dosa Maher, watoh son ta kake shi ya sa kake jin haushi na dan na kore ta , toh ka sani ɗuk abunda zaka yi ka yi ,bazan taɓa dawo da ita gidan nan ba ." Tana kaiwa nan kit ta kashe kiran. Da kallon takaici Maher ya bi wayan da kallo,ga zuciyarsa dake ta tafasa. A haka ya kashe wayarsa ya saka a aljihu ya ja akwatinsa ya fita ya nufi wajan da jirgin yake . *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Sharen fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 [13/02, 22:49] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣3️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Bayan awa ɗaya* Bayan sun gama daidaita duka pasinjojin dake cikin jirgin sun tabbata kowa ya ɗ'aura belt d'insa ne matuƙan suka soma shiri su ma. Su na gamawa suka soma tuƙa jirgin a hankali , a hankali daga nan ya soma ɗagawa a hankali a hankali ya karasa lula sararin samaniya. Safina kuwa tana kashe waya fuuu ta nufi ɗakinta tana shiga ta d'auko ƙaton hijab ɗinta ta ɗora kan karamin rigar dake jinta kana ta ɗauki jakarta ta saka wayarta a ciki bayan ta ɗauki key ɗin motarta ta fito ,a palo ta tsaya ta soma kwallawa Indo kira. "Indo! Indo!! ." Amsa wa Indo ta yi haɗe da fitowa kana ta zo gaban Safina ta ce . "Hajiya ga ni." "Zan fita ki tabbatar kin kammala abinci kin ajiye min akan dinning kafin na dawo ." Indo ta amsa da toh. Kana ta juya ta fita,ita kuma Indo ta koma kitchen don karasa miyan da take dafawa. Tana fita, Baba Maigadi na ganinta ya miƙe ya fara inda -inda, dan a tunanin sa ya ɗ'auka Maher ya faɗa mata shi ya faɗa masa abunda yake faruwa . Safina kuwa wajan motarta ta nufa, kafin ta karasa gaban motar ta kunna ,tana zuwa ta buɗe murfin motar haɗe da kallon Baba Maigadi ta ce. "Buɗe min ƙofa ." "Eh ,Hajiya me kika ce .?" "Na ce ka buɗe min ƙofa , ko kunnenka ya samu matsala ne yau ?" "A'a Hajiya bari na buɗe Baba Maigadi ya faɗa haɗe da karasa kusa da gate ya wangale mata shi ." Kafin ka ce me,ta shiga motarta ta ja ta bar gidan . Baba Maigadi kuwa, bayan fitar Safina ya maida ƙofar ya rufe , ya koma bencinsa ya zauna kana ya ce . " Allah mun gode maka da Alhaji bai gaya mata ni ne na faɗa masa ta kori Nadia ba , Dan duƙ a tunani na,na ɗ'auka ya gaya mata da na ga ta fito ranta a ɓace ." Baba Maigadi ya karashe maganar . Safina kuwa bayan fitar ta ba ta tsaya ko ina ba, sai unguwarsu Nadia . Bayan ta yi parking can nesa da gidansu Nadia ƙaɗan ta fido ta nufi cikin layin nasu . Da yake akwai lungu mota bata shiga ne, ya sa ya ta yi parking kafin ta karasa ƙofar gidansu Nadia . Takowa ta soma yi da ƙafa tana yi tana yatsine fuska, kamar wanda ya ga kashi , Yanayin yanda take yi sai ka rantse ƴar gidan wani attajiri ne ,nan ko mahaifinta ba kowa ba ne face Malami mai koyar da almajirai karatu . Bayan Nadia ta koma gida , lokacin da mahifiyarta ta ganta ta tambayeta dalilin dawowar ta, nan ne Nadia ta faɗa mata . Cikin damuwa mahaifiyar Nadia ta kalli Nadia kana ta ce . "Nadia kin tabbata babu abunda aka mu su ?" "Allah Mama ban mu su komai ba, kawai sabada na tafi bata nan ne shi ya sa ta ji haushi ta kore ni ." "Gaskiya ke ma Nadia baki kyauta ba, ta ya ya za ki tafi baki jira ta ,ta dawo kin yi mata sallama ba za ki taho ." *Haba Mama na fa faɗa miki mijinta ne ya bani izinin tafiya, bayan haka har Yaya ya kira ya ce ya zo ya ɗauke ni, ɗuk irin taimakon da ya yi mana sai na watsa masa ƙasa a guiwa na ce ba zan je ba sai na jira Hajiya Safina ta dawo .?" "Gaskiya kam gwara da kika yi abunda ya ce , Allah sarki bawan Allah! Allah dai ya yi masa albarka ." "Ki riƙe albarki baya buƙata ." Suka ji an faɗa a bayan su, da yake a sakar gida suke zaune shi ya sa tana shiga ta ji abunda suke tatt'aunawa . Da yake Maman Nadia ba ta san Safina ba, ya sa ta ce . "Baiwar Allah daga ina .?" "Daga gidan ubanki nake ." Cikin ɓacin rai Nadia ta miƙe ta karasa gaban Safina kana ta ce. "Haba Hajiya wannan d'in uwata ce fa, in ke kuɗi ya rufe miki ido baki san darajar taki uwar ba saboda ba su da komai ni na san darajar nawa uwar ." "Ke! Nadia kin san a gaban wa kike kuwa? Kike faɗin wannan maganar ?" Cikin rashin tsoro Nadia ta sake buɗe baki ta ce . "Eh na sani ,ba Hajiya Safina ba ce ba ?" Cikin ɓacin rai Safina ta ɗaga hannu da niyar marin Nadia, Nadia ta riƙe mata hannu haɗe da faɗin. "Kar ki kuskura ki ɗora ƙazamar hannunki a kan fuskata ,saboda ke bayan kuɗin mijinki da kike taƙama da shi babu abunda kika fini , Daga safta iya girki, sanin darajar iyaye ɗuk na fiki su, ba d'an komai ya sa nake ƙyaleki ba , sai don saboda ina karkashinku ne, amma yanzu babu abunda ya haɗa ni da ke,kuma ɗuk abunda ya same ki ,ke kika jawo tunda ke ce kika tako kafarki kika zo gidanmu ba ni ce na je na yi miki rashin kunya a gidanki ba, tunda ni an kowa min tarbiya, ke kuwa tarbiyan bata ishe ki ba ." Maman Nadia ce ta miƙe ta karasa inda suke kana ta kalli Nadia ta ce . "Wai Nadia tun dazu sai maganganu mara dadin kuke ta faɗi daga ke har ita ,irin tarbiyan da muka baki kenan ?" "Toh ai Mama ba ki ji abunda take faɗa miki ba ne ? Zagin ki fa ta yi ." "Toh sai ku ma aka ce ki biye mata ke ma ? tukun na ma dai wannan ɗin wacece .?" "Wallahi Maman ita ce ta kore ni aiki a gidanta dan mijinta ya bani dama zuwa gida na kula da ke. " "Kina nufin wannan ita ce Hajiya Safina .?" "Eh Mama ita ce." "Gaskiya Nadia baki da kunya,yanzu ita ce kike gayawa irin waɗannan maganganun .?" Maman Nadia ta faɗa,tana mai kallon inda Safina take tsaye ta cika ta yi fam kamar za ta fashe . "Hajiya sannu dazuwa, ki yi haƙuri da abunda ta faɗa miki dan Allah! kara so ki zauna ga tabarma ." Maman Nadia ta faɗa, tana mai nuna wa Safina tabarmar da ta miƙe a kai . Kallon sama da k'asa Safina ta yiwa Maman Nadia, cikin rashin kunya ,da kuma rashin ganin daraja na sama da ita ta buɗe baki ta fara magana kamar haka . "Kin ga Malama ki riƙe tabarmarki dan ba zama ne ya kawo ni ba, kashedi na zo yiwa ƴarki da ta kira mijina ta haɗa ni da shi, ta ce na kore ta daga wajan aiki , "Kar ki kara shiga harkar mijina, dan mijina ba sa'ar ki ba ne ." "Ikon Allah! Dama kina son shi ne kike ɓata masa rai kike yi abunda baya so ,kika maida shi kamar ba mijinki ba ." "Ke! Nadia wai baki ji abunda na faɗa miki ba ne .?" "Na ji Mama, ki yi haƙuri na yi shiru ." " Hajiya dan Allah ki yi haƙuri ki tafi haka ,tunda ba alkhairi ne ya kawo ki ba ." "Anƙi a tafin, na ce na ƙi na tafin, ke yanzu har kina da gidan da za ki kore ni a ciki ? Dan ni dai ban ga gida anan ba ." "Mama dan Allah! ki barni da wannan matar na koya mata hankali ." "Dan ubanki ,wa za ki koyawa hankali ? Ko kuma in ce dan ubanku tunda ku biyu ne a gabana wa za'a ko... Bata karasa magana ba Nadia ta s'auke mata lafiyayyan mari . Dafa wajan Safina ta yi kana ta ce . "Ni kika mara Nadia .?" Nadia ba ta bata amsa ba, sai ma marin da ta kara mata a dayan kuncinta . Waigowa Safina ta soma yi tana neman abunda zata rama abunda Nadia ta yi mata ,sai ta hango taɓariya ,ba tare da ɓata lokaci ba ta yi wajan ta d'auko ta yi kan Nadia kafin Nadia ta ankara ta buga mata taɓariya a kai ta saƙi ƙara haɗe da faɗowa ƙasa . Safina na ganin haka ta yi waje ta gudu ta bar gidan . Cikin tashin hankali Maman Nadia take jinjiga Nadia amma shiru ba ta motsa ba, miƙewa ta yi ta nufi wajan randa ta ɗebo ruwa a kofi ta zo ta yayyafa mata . Wata ajiyar zuciya Nadia ta s'auke, haɗe da miƙewa ta shiga dube -dube ko za ta ga Safina amma wayam ba kowa, miƙewa ta yi, ta yi hanyar kofar gida Mamanta ta kamo ta , ta dawo da ita ciki . *Maher* Yana cikin tuƙi maganganun Safina suka shiga dawo masa Daya bayan daya,na baya da kuma na dazu da ta gaya masa . Wani irin yaji na ɗiban sa, daga zaunen da yake idonsa ya yi kamar zai rufe ya yi saurin buɗe su sosai ya cigaba da duƙi . Abokin aikinsa ne wanda yake kusa da shi ne ya lura da halin da yake ciki a take ya soma magana . "Maher me haka ? Wai dama kana cikin damuwa ka hau tuƙa jirgi, please karka kashemu, ka kula, ka danna zuciyarka ka bari mu... Bai gaba rufe baki ba jirgi ya som juye -juye mutanan ciki suka soma ambadon sunan Allah !. *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah my love fan's 🥰 [15/02, 13:47] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣4️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Jirgin ne ya soma juyowa da su daga saman tsararin samaniyan. "Innalillahi wa inna ilahi rajiun! Haba Captin Maher, wai ka gaji da duniyan ne ? Gaskiya in ka gaji ni ban gaji ba ,tunda ko aure ban samu na yi ba ,gwara ma kai ka yi , dan Allah ɗuk abunda yake damunka ka danna zuciyarka ,ka taimaka mu sauke pasinjoji da muka d'auka lafiya ,haba Captin Maher, kai fa jarimi ne, dan haka ka yi anfani da jarumtarka mu samu mu sauka lafiya ,ka sani tsarai in jirgin nan ya faɗi al'umma deyewa za su rasa rayukansu, please kar ka zama tsilar resa rayukan al'umma ka ɗaure ." Sosai maganganun Captin Jafar ya shiga jikin Maher, lokacin ɗaya ya nemi damuwarsa ya rasa , Bakinsa ya buɗe ya fara magana . "In sha Allah! Bazan tama silar rasa rayukan wasu ba ." Ya yi magana kana ya shiga yin anfani da basirar da Allah ya bashi wajan iya sarrafa jirgi ,ya shiga daidaita tafiyan jirgin . Da taimakon abokin aikinsa ya samu ya daidaita jirgin, tafiyarta ta dawo normal . Mutanan dake ciki suna ganin haka suka sauke ajiyar zuciya haɗe da hamdala . Cikin ikon Allah,Allah ya sauke su Saudia Arabia lafiya . *India* Ɓangaren Suraj kuwa, yana barin office dinsa ɗakin da mara lafiya da ya yi wa CS ya nufa, yana zuwa ya tarar ta farfaɗo , duba ta ya yi ya ga komai normal . Sai da ya tabbatar koman normal tukun kafin ya bar ɗakin ya shiga na kusa da wanda ya bari ,nan ɗin ma dai mara lafiyan ya duba , A tak'aice dai ba shi ya koma office d'insa ba sai da ya kammala duka mara lafiya da yake karkashin kulawarsa . Yana koma wa office d'insa ya ja kujera ya zauna ,ya ji nurse ɗin da ya bari tare da Zoya na magana . "Ta tashi ne .?" Ya tambaya. "Eh ta tashi Dr ." Nurse d'in ta ba shi amsa . "Okay." Ya faɗi yana mai miƙewa ya nufi cikin ɗakin, yana zuwa ya tura kofar ya shiga ya maida kofar ya rufe ,kana ya karasa cikin ɗakin . Tarar da Zoya ya yi zaune an sa mata pillow a bayanta . Kallon ta ya yi suka haɗa ido ya sakar mata murmushi ,ita ma ta mayar masa . Ɗauke kansa ya yi kar nurse Linda ta gansu ,kana ya juya ya kalli nurse d'in ya ce . "Okay, Linda za ki iya tafiya bari na dubata ita ma, in na ga jikinta normal na sallame ta, ta tafi gida ,in kuma bata ji sauƙi sosai ba ,sai ta kira 'yan uwanta su zo su zauna da ita ,tunda ta farka ." Kai Linda ta geɗa haɗe da juyowa ta bar ɗakin . Bayan fitar Linda, fita Suraj ya yi ya je ya duba sai da ya tanbatar ta tafi d'in kana ya juya ya sake komawa ɗakin da Zoya take . Zoya kuwa tun lokacin da ta farka jikinta ya bata anyi sex da ita saboda yanayin yanda take jin kasanta a jiƙe da ruwan maniyi , ɗuk da kuwa Suraj ya goge mata amma har yanzu tana jin sauran a gabanta ." Matsowa ya yi gabanta ya shiga duba ta ,kai ya geɗa kana ya ɗago ya kalle ta kana ya ce . "Ma sha Allah! Zazzabin ya sauka yanzu kam, amma akwai inda yake miki ciwo ne .?" Ya tambaye ta. Cikin shogoɓa Zoya ta ba shi amsa kamar haka . "Noo , babu sai dai .... Sai kuma ta yi shiru ba ta karasa ba . "Sai dai me .?" Ya sake tambayar ta. Ƙasanta ta nuna masa da hannu alamar nan ne yake mata ciwo . Ɗan sosa ƙeya Suraj ya yi , Cikin wayincewa ya ce . "Lokacin da kika zo ma yana miki ciwon ne ?" "Noo ,baya min sai yanzu da na tashi na ji wajan yana ɗan min zafi ko zaka duba min ne ? Kila ciwo na ji a wajan ." Ta yi maganar tana mai kallon Suraj . Ɗan karyar take babu wani ciwo da yake mata ,tunda ba yau ne ta taɓa yin sex ba ,ta taɓa yi sau ɗaya da wani sohon saurayinta da suka yi faɗa, amma an kwana biƴu . Ka yi shiru Dr baka ce komai ba ,kuma na tabbata wannan abun ba baƙon abu ba ne a wajanka ,tunda kana karban haihuwa ma, ba iya SC ne ƙaɗai kake yi ba ." Zoya ta sake faɗin . Ajiyar zuciya Suraj ya s'auke,kana ya buɗe baki ya ce . "Haka ne, amma waye gaya maki harda haihuwa nake karɓa ?" "Haba Dr waye bai san jajircewarka ba ,ai ɗuk cikin hospital d'in nan ka fi su jarumta da iya aiki ." Murmushi Suraj ya saki, kana ya ce . "Ko .?" "Eh mana ,kai ma ka sani ,tunda kana jin mutane suna faɗa ." "Haka ne ." "Toh ka gani ? Ni dai ba wannan ba ,ka duba min wajan nan, dan wallahi mugun zafi nake ji ." "Okay, kwanta ." Ya faɗa . A cikin zuciyarsa kuwa faɗi yake , 'Wannan yarinyar so kawai take sha'awata ta kara mutsawa ,kuma ni har ga Allah! in ta motsa ban san ina zan samu ba ,ita kuma in na ce zan yi da ita ban san ta inda zan safa ba, tunda ba wani sabawa muka yi da ita ba ,dazu ma saboda ba idonta biyu ba ne ya sa na yi .' Ya yi maganar cikin ransa . "Dr ko akwai matsala ne ?" "Ya ji Zoya ta tambaya ." "Noo, ba komai ,ki ɗan yi ƙasa da wandonki sai na ga inda yake ciwon ." Ƙasa ta yi da wandonta ɗuka biyu ,kana ta kwanta ta buɗe ƙafa . Shiru Suraj ya yi ya kurawa wajan ido ya ma kasa yin abunda ya dace . Daga kwancen da Zoya take ta kalle shi ta saƙi Murmushi haɗe da cewa . "Dr ka duba ni mana ." "Okay ,Okay , kin kwanta sosai ko.?" "Haba Dr tun yaushe na kwanta ." "Eh haka ne,haka ne kuma ." Ya sake faɗi cikin rikicewa, ga bananarsa dake ta faman motsi yana neman agajin gaggawa . Saita kansa ya yi, kana ya soma taɓa geden matsematsinta, danna wajan ya ɗan yi kaɗan ya ɗago ya kalle ta, kana ya ce. " Nan ne yake miki ciwon ?" Kai ta girgiza masa alamar a'a . Ɗan matsar da hannunsa ya yi ɗayan mangaren, kana ya sake ɗagowa ya kalleta ya ce . "Nan ?" Kara girgiza masa kai ta yi alamar ba nan ba . A tak'aice dai sai da ya taɓa duka gefe- gefen matsematsinta amma ta ce sam ba nan ba ne . Ɗagowa ya sake yi a karo bila adadi ya sake kallon ta kana ya ce . "Toh ni d'ai ban san wajan da kike ce yana miki ciwon ba ,dan ɗuk inda na taɓa ki ce ba nan ba ." Ya karashe maganar yana mai juyowa zai fita ya koma palo ,sai kawai ya ji an riƙe masa hannu Kallon hannun nasa ya yi kana ya kalle ta ita ma . A zaune ya ganta ,baki ya buɗe da niyar yin magana ta riga shi cewa . "Bari na nuna maka ." Ba ta jira jin mai zai ce ba, ta saka hannunsa da ta kama a cikin gabanta , Sai da ta ɗora a saman gabanta tukun kafin ta ɗago ta kalle sa, kana ta ce . "Nan ciki yake min ciwo ." Kallon inda hannun nasa yake dabawa ya yi ,kana ya kara maida duban sa a kanta ya ce. "Ki na nufin nan wajan yake miki ciwo .?" "Eh Dr nan ne yake min ciwon ,kuma ban san me ye same ni a wajan ba ,dan sanda na zo lafiya lau ." "Okay sorry ,zan rubuta miki maganin da za ki dinga sha ,in sha Allah! Za ki ji sauƙi ." Ya faɗa . Yana koƙarin tire hannunsa daga gaban Zoya sai Zoya ta yi saurin rike hannun . Kallon ta ya yi kana ya ce . "Lafiya ?" "Dr wallahi da hannunka ya taɓa wajan na dan ji sauƙi ." "Ban gane kin ji sauƙi ba ? Hannuna magani ne da za ki ji sauƙi." "Gaskiya da alama hannunka magani ne ,dan kana taɓa wa na ji zafin ya ragu ,da ma kar ka tire ka cigaba da taɓa wa ." Ɗan guntun murmushi Suraj ya saki kana ya ce. "Kin tabbata na cigaba ?" Kai Zoya ta geɗa alamar tambatar masa da abunda ta faɗa . Suraj kuwa, abun nema ya samu ba sai kawai ga shi ya saƙi ciki ya shiga faranta Zoya ba. Sai da ya tabbatar ta hau charge sosai kafin ya shige ta a karo na ɓiyu . Sai ya ji a she wanda ya yi ɗazu tana bacci wahalar da kansa kawai ya yi. Sun daɗe a suna yi kafin su samu nitsuwa suka shiga toilet suka yi wanka tare suka fito . A takaice ɗai ranar Suraj ne ya maida Zoya gidansu, daga nan ya karbi numberta . Tun ranar soyayya ta ƙullu sakanin Zoya da Suraj, ta wani bangaren guda kuma ya maida Zoya kamar matarsa da ya ji yana bukatar mace yake kiranta su haɗu su tafi hotel, su je su yi iskancinsu son ransu ,wani lokaci kuma a office take zuwa ta same shi ,ana haka ne tafiyar Suraj Saudia ya taso ,a haka dai suka rabu ba dad'i ya wuce Saudia dan gabatar da aikin haji, Bangaren sa da Safina kuwa ,babu abunda ya s'auya ,dan suna chat sosai da daddare kamar yanda suka saba . *Kaduna Nigeria* *Safina* Tun ranar da ta bar gidansu Nadia ba ta sake fita ba,dan a tsorace take ,saboda ɗuk a tunanin ta, ta kashe Nadia . Sai da ta ji shiru har kwana uku ta yi ba'a zo an kamata ba, kuma ba ta ji maganar rasuwar ta ba ,ya sa hankalinta ya kwanta ta cigaba da safgogin ta kamar yanda ta saɓa. *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah my lovely fan's 🥰 [17/02, 15:28] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣5️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Nadia* Ganin Mamanta ta riƙe ta ne, ya sa ta dawowa cikin gidan . Zaunar da ita Mamar ta yi akan tabarmar da suke zaune akai ɗazu tafin Safina ta zo . Kana ta shiga ɗaki ta ɗauko tsumma ta dawo ta zauna kusa da Nadia bayan ta saka ruwa a cikin tsumman da ta d'auko ne ta ɗora kan goshin Nadia ta shiga goge mata jinin dake goshin nata . "Washhh! Mama da zafi fa ." Nadia ta faɗa haɗe da yatsine fuska . "Ai tunda ke kika jawa kanki ɗaure wa za ki yi na samu na goge miki wannan jinin da dake zuba ." Mamar Nadia ta faɗa . Kai Nadia ta girgiza ,kana ta buɗe baki ta ce . "Gaskiya Mama ki barshi kawai na je chemist ayi min dressing ." Dakatar da goge mata Maman ta yi, cikin sanyin murya ta buɗe baki ta ce . "Toh Nadia kina da kuɗin da za ki je chemist d'in da shi ne ?" "Eh mana akwai sauran canji da Yaya ya bani kuɗin mota na koma wa gidan aikina ." "Toh shi ke nan, yi maza ki je a samu a yi miki dressing ɗin, ko Allah zai sa wannan jinin dake zuba akan goshinki ya daina zuba ." Maman Nadia ta sake faɗin . "Toh Mama, yanzu ma kuwa ." Nadia ta faɗa tana mai miƙewa, Ɗaki ta je da d'auko hijab ɗinta ta saka ta fito ,bayan ta yi wa Maman sallama ta fita ta nufi chemist dake cikin layinsu . Tana zuwa, kuwa ta yi sa'a babu kowa , gaishe sa ta yi ,kana ta zauna ya yi mata dressing, bayan ya gama yi mata ta fito da naira 300 da ke cikin aljuhun dogowan rigar na atamfa dake cikinta ,ta miƙa masa , haɗe da cewa. "Na gode Hamisu ." Kallonta Hamisu mai chemist ya yi kana ya ce . "Nadia kuɗina fa ɗari ɓiyar ne ,ya na ga kuma kin bani ɗari uku .?" Cikin sanyin murya Nadia ta buɗe baki ta ce. "Yi haƙuri Yaya Hamisu ita kaɗai ce da ni ,yanzu ma dan jinin yaƙi tsayawa ne ,shi ya sa na ce bari na zo wajanka ." Ajiyar zuciya Hamisu mai chemist ya s'auke kana ya ce . "Shi ke nan ba komai za ki iya tafiya ,da niyata har magani zan haɗa miki saboda wannan ƙadon ciwon da kika ji yana buƙatar magani in ba haka ba zai saka ki zazzabi ,amma baki da kuɗi ,ki je kawai idan kin samu kya dawo na baki ." Ya karashe maganar kana ya shiga tattara kayan da ya yi mata dressing da shi yana maida su mahallinsu . Cikin sanyin murya Nadia ta kuma kallon Hamisu kana ta ce . "Dan Allah! Yaya Hamisu ka taimaka min da maganin, in Yaya ya dawo zan faɗa masa ya kawo maka kuɗinka ,dan na tabbata maganin shi ma ba zai wuce ɗari uku zuwa ɗari biƴar ba ." "Kin tabbata zai kawo min kuɗina ?" Cikin sanyin murya Nadia ta ce. "Eh." Magani mai karamin kuɗi Hamisu ya dubawa Nadia ya bata , Karɓa ta yi, haɗe da yi masa godiya kana ta tashi ta wuce gida . Da yamma da Yayan Nadia ya dawo ya ga goshin Nadia ya tambaya aka gaya masa abunda ya faru ,ransa ba karamin ɓaci ya yi ba, ranar ba dan Safina matar Maher ba ,da wallahi babu abunda zai hana Yayan Nadia kai karar ta ,kawai ta ci darajar Maher ne ,tunda shi mutumin kirki ne . Da haka dai suka bar magana . Wannan ne dalilin da ya sa Safina ta ji su shiru . Amma ɗuk da haka Yayan Nadia ya yi alkawari sai ya gayawa Maher in ya dawo . *Gidansu Nailah* Kamar yanda Mommana ta faɗa min akan cewa Daada zai dawo yau hakan kuwa ta kasan ce . Ɗan kuwa muna gama girki wajan karfe 4 shiryawa muka yi, ni da Mommana da su Security's ɗin gidanmu muka nufi airport don tarbar Dadana ,saboda biyar jirginsu zai sauka, kuma yanzu 4: 46 ne . Sanda muka karasa airport karfe 4: 52 ta yi ,shi ya sa ba mu wani jima da zuwa ba jirginsu ya s'auka . Ina ganin jirgi ya s'auka na buɗe murfin motar na fita , na yi wajan, ina jin Mommana na cewa . "Haba Nailah ai kya bari su fara s'aukowa ko ? kafin mu je ." Ban ce komai ba ,na yi gaba abuna ,dan ba karamin missing Daadana na yi ba . Da kallo Mommana ta bini da shi , haɗe da girgiza kai kana ita ma ta fito daga cikin motar ta jingina jikinta da jikin motar tana kallon inda jirgin yake tana jiran ta ga ta inda maigidanta zai fito . Ba'a fi 5 minute ba ,mutanan dake cikin jirgin suka soma fitowa . Ni kam ina ganin haka na dinga salle kamar wata karamar yarinya . Mommana kam kai kawai ta kara girgiza wa daga inda take . Taka matattakalar jirgin yake cikin nitsuwa da kamala , sanye yake da Babban riga faɗi ,idonsa manne da medical glass ga wani mutun dake gefen hannun damarsa ,da alama security d'insa ne , Daga nesa Hajiya Sumayya ta hango shi yana sauko wa, ajiyar zuciya ta sauke a lokacin da idanunta ya s'auka akan mijinta abun alfaharinta , shi ko bai ma ganta ba ,tunda sun ɗan yi nesa da juna . Ni ko ina ganin haka na saki ihu haɗe da cewa . "Daadana oyoyo ." Sai a lokacin ya ɗago kansa ya kalli bangaren da ya ji muryar ƴarsa ɗaya tilo ,sai a lokacin ni ma na ƙara kare masa kallo ,yana da kyau sosai,da kagansa ka ga Nailah dan kamar su ɗaya da ita ,a shekaru bazai wuce 45 haka ba . Murmushi ya sakamar mata haɗe da ɗaga mata hannu . Da s'auri na nufo sa ,karasowa ta wajan ya yi daidai da gama saukowar sa daga cikin jirgin . Ban yi wata -wata ba na faɗa jikinsa haɗe da faɗin . "Oyoyo my Daada ,i missing you so much my Daada , baka ga yanda na yi kewarka ba ." Shafa kaina ya yi kana ya ce . "Oyoyo my lovely daughter , ni ma na yi kewarku ai ,yanzu dai sake ni na je wajan dear na, dan na ga sai hararan mu take ." Ya faɗa yana mai jifan Hajiya Sumayya da kallo dan ya yi kewarta sosai . Sakin sa na yi ina murmushi ,kana muka nufi wajan da Momma take tsaye . Muna karasawa ya sakar mata murmushi . Kauda kanta ta yi gefe ta shiga yi masa sannu dazuwa . "Sannu da dawowa Baban Nailah ." "Yauwa Hajiyata ,na sameku lafiya .?" Ta amsa da. " Lafiya lau ." Mota suka shiga suka wuce gida . Bayan sun koma gida ruwa mai zafi ta haɗa masa ,ya shiga ya yi wanka bayan ya fito ya shirya cikin jallabiya ya wuce masallaci dan lokacin har shida ta yi an soma kiraye -kirayen sallar magrib . Sai da ya je ya yi sallah ya dawo tukun kafin su haɗu dukansu a kan dinning table suka ci abinci tare cikin farin ciki da kaunar juna . Bayan sun kammala cin abinci ,palo suka koma suka sha hira ,sai wajan 11 Daada ya kore ni ya ce na je na kwanta muwa haɗu da safe haka dai ba yanda na iya na tashi na wuce ɗakina ,na bar su . Bayan tafiyar Nailah su ma miƙewa suka yi ,bayan ya kulle ko ina ya rik'e hannun matarsa suka wuce ɗaki . *Washe gari* Washe gari ma haka, ya wuni tare da su,bai je ko ina ba . *Saudia Arabia* *Maher* Kwanan sa biƴu da zuwa Suraj ya kara so Sosai sun yi murnan ganin juna , dan kusan shekara biƴu rabon da su haɗu ,tunda wancan shekaran Suraj bai je aikin haji ba . Suraj ne ya kai wa Yayansa Maher ziyara a ɗakinsu tunda hotel dinsu daban -daban ne. Kallon Maher dake ta faman danna waya tun d'azu ya share shi sai shi kaɗai yake ta magana Suraj ya yi kana ya saka hannu ya karɓi wayan. A fusace Maher ya ɗago ya kalli Suraj,cikin haɗe rai ya buɗe baki ya ce . "Wai Suraj yaushe muka fara irin wannan wasan da kai bansa ni ba .?" "Sorry brother! Ai kai ne tun d'azu ka bar ni ina ta magana ka share ni sai danna waya kake ." "Sai kuma aka ce ka karɓo min waya ?" "Noo ." Suraj ya sake faɗin. "Okay ina jinka yanzu ya aka yi ?" "Yauwa ko kai fa yanzu na ji magana ." Suraj ya faɗa ,yana mai gyara zama ,kana ya soma magana . Yauwa da ma akan aurena da nake son yi ne , "Dama ka san bayan sallah na ce zan zo Nigeria mu haɗu da sahibata na ganta ta hanni daga nan a samu a yi komai a gama a d'aura mana aure mu dawo India tare ." Tsaki Maher ya ja kana ya ce . Gaskiya Suraj kana bani mamaki ,yanzu kai da ko ganin mutun baka yi ba har kake maganar aure ,ko da yake kai ta shafa ni bata shafe ni ba ,tunda a matsina na Yayanka na baka shawara ka yi kunnan uwar shegu ,gaka gata Allah ya baku sa'a , Ni da nake gari ɗaya da matar da na aura ma ga abunda nake fuskanta ballantana kai da baka taɓa ganinta ba ." Shiru Suraj ya yi, na wasu second ni kana ya buɗe baki ya ce . "Amma bro me ye haɗa ka da matar taka na ji kana maganar rabuwa ?" Ba tare da Maher ya kula Suraj ba ya miƙe ya shiga toilet domin watsa ruwa ya fito ya tafi masallaci , Ya bar Suraj a inda yake. Da kallo Suraj ya bi bayansa da shi har ya shiga toilet ɗin ,kana shi ma ya miƙe ya bar ɗakin ya koma hotel d'insu, dan ya san ko ya zauna babu wata maganar kirki da za su yi . *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 [22/02, 10:54] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣6️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Maher kuwa ko da ya fito daga toilet bai ga Suraj a ɗakin ba , kafaɗa ya ɗaga , haɗe da karasowa ya soma shiryawa. Bayan ya shafa mai da turare, farin jallabiya ya d'auko ya saka, da farin wula kana ya kara gesa jikinsa da turaruka ya juya ya fita ya bar ɗakin hotel ɗin . *Kaduna Nigeria* *Safina* *Da misalin karshe 5 na yamma* Fitowa ta yi daga ɗakinta , tana zuwa palon ta kalli eriyan da dinning take ta ga still wayam ba komai, tsaki ta ja ta nufi kitchen a fusace, don zuwa duba Indo in ta gama abinci a karo na uku ,dan ta jejje amma ta tarar bata gama ba . Shiga kitchen ɗin ta yi ranta a matuƙar ɓace ta kalli Indo kana ta soma magana. "Wai Indo wannan wana irin girki ne haka ?tun yaushe kika ɗora abinci amma har yanzu baki gama ba ." Rau rau Indo ta yi da ido , kana ta kalli Safina cikin kuka ta fara magana . "Hajiya ki yi haƙuri Allah! yanzu zan gama saura kaɗan ." "Ɗazu ma haka kika ce min saura kaɗan ,amma har yanzu baki gama ba , Ni na rasa wannan wana irin abinci kike dafawa haka, da har yanzu baki kammala ba. Ke ba wani abincin kirki ma kika iya ballantana na ce wani mai daɗi sosai kike dafa mana ,dallah Malama matsa na gani ." Safina ta faɗa haɗe da ture Indo gede kana ta ɗauki abunda suke buɗe tukunya da shi ta buɗe tukunyar dake kan gass. Shinkafa jolof ta gani, wanda aka saka karas a gudansa ba'a yanka ba ba'a kum kankare bayansa ba ,sai kokonba da aka yanka aka ɗora akan shinkafan ,baki Safina ta buɗe da niyar yin magana sai kuma takaici ya hanata yi ,babban chokalin zuya abinci ta miƙa hannu ta d'auka , Abincin ta ɗiba kaɗan a cikin chokalin ta ɗanɗana ,ai tana zuba abakinta ba shiri ta tofar da shi ƙasa , kana ta ajiye chokalin gede, ta daga hannu ta s'aukewar Indo lafiyayyan mari akan kuncinta. Wani irin ihu Indo ta kurma . "Wayyooo Hajiya." Haka kake ji da karfi . Har Baba Maigadi dake zaune a bakin gate ma sai da ya ji ihun na ta . Ba shiri Baba Maigadi ya miƙe ya yi cikin gidan da sauri don zuwa duba me ke faruwa . "Ke! dan wulakanci za ki saka mana kokonba a cikin abinci ,haka ma karas, yanzu dan wukanci duk lokacin da kika ɓata kina kirki ashe wannan banzan jolof ɗin kike dafa mana ?" Bata tsaya jiran amsar Indo ba, ta cigaba da faɗin. "Ai kuwa in sha Allah! Yau ke ƙad'ai za ki cinye wannan jagwalgwalen da kika dafa ,dan ba zan yi asarar kayan miya da shinkafa ba . Tana kaiwa nan ta juya fuuu ta fita ta bar kitchen, a palo suka ci karo da Baba Maigadi ,tsayawa ta yi ta karewa Baba Maigadi kallo saf ,kana ta buɗe baki ta ce . "Kai kuma Baba lafiya? na ganka cikin palo ba sallama ." "Wallahi Hajiya ihun wannan ƴar aikin naki na ji , shi ya sa na zo gani ko lafiya ,dan na ga ihun ya yi yawa ." "Toh sannu ɗan sa ido ,toh ni ce nan na mare ta ,ko za ka rama mata ne .?" "A'a Hajiya ." "Ohhh! Na d'auka zaka rama mata , tunda ba rama mata ka zo yi ba, sai ka juya ka koma wajan zamanka ." "Toh Hajiya." Baba Maigadi ya kuma faɗi, haɗe da juyowa . Yana koƙarin barin palon ya ji Safina ta kira shi. "Baba! ." Dakatar da fitan ya yi ya juya ya amsa da " Na'am ." "Yauwa , yau ba abinci a gidan nan ,dan wannan yarinyar babu wani abincin kirki ta dafa , shirmenta kawai ta yi ,in kuma zaka ci a haka in ta gama ta kawo maka ." Cikin sanyin murya Baba Maigadi ya buɗe baki ya ce. "Toh Hajiya, a ɗan kawo min a haka zan ci dan wallahi yinwa nake ji ." Taɓe baki Safina ta yi haɗe da cewa . "Shi ke nan, za ta kawo maka in ta gama ." Ta faɗa ,tana kaiwa nan ta juya ta bar palon ta nufi ɗakinta don zuwa ta shirya ta fita ta je ta samowa kanta abunda za ta ci. Kai Maigadi shi ma ya geɗa, kana ya juya ya bar palon . Cikin kitchen kuwa , Indo tana nan dafe da kuncinta har yanzu ,bata motsa daga wurin da Safina ta bar ta ba . Ta daɗe a haka ,sai da ta ji abincin da ta ɗora ta fara kamawa kafin ta tire hannunta daga kan kuncinta ta karaso gaban gass d'in ta kashe . Bayan ta kashe, kula ta d'auko da niyar zubawa Safina, sai ta tuna ta ce ba za ta ci ba ,mai da kulan ta yi ta rufe haɗe da d'auko plate ta zuba nata ,kana ta zubawa Baba Maigadi shi ma . *Safina* Bayan ta shiga ɗakinta, shiryawa ta yi cikin doguwar riga, ta ɗauki mayafinta ta yafa ,kana ta ɗauki jakarta da kuma ATM card dinta da wayarta, kana ta bar ɗakin ,tana fita ba ta tsaya ko ina ba sai wajan motarta , Baba Maigadi yau tun kafin Safina ta yi magana ya miƙe ya wangale mata gate, Guntun murmushi Safina ta saki ,kana ta kunna motarta ta ja ta bar gidan. Restaurant ta je ta siyo lafiyayyan abinci ta ci ta ƙoshi ,sai bayan sallahr magrib da tawo gidan. Bayan mai gadi ya bude mata ƙofa ta shigar da motarta ,ta fito ta rufe motar ,har zata wuce cikin gida sai ta hanko plate d'in abinci a gaban bencin Baba Maigadi . Bayan ta gama kallon plate d'in maida dubanta ta yi kan Baba Maigadi da ya gama rufe gate ya kamo bencinsa da niyar zama ya ji Safina na magana . " Baba ya na ga baka ci abincin ba ?" Cikin sanyin murya Baba ya ɗago ya kalli Safina kana ya ce . " Wallahi Hajiya na kasa ci ." Kai kawai Safina ta girgiza kana ta juya ,da niyar shiga ciki ,ko me ta tuna ta ja ta tsaya haɗe ta kallo ledan dake hanninta kana ta kalli Baba Maigadi shi ma, kana ta ce . "Zo ka karba ,ba dan halinka ba ." Safina ta faɗa, tana mai zura hannunta cikin ledan dake hannunta ,wanda bayan ta gama cin abinci a restaurant ta gama ne ta ce a yi mata take away ,shi ne aka mata . Da yake take away guda biyu ne ,ya sa ta tire ɗaya wanda shinkafa da miya da salak yake ciki ta bar wanda kayan snacks take ciki , "Ungu ka karbi wannan kaci , abinci ba dan halinka ba ." Ta faɗa tana mai hararan Baba Maigadi. Baba Maigadi kuwa ,bai damu da irin hararan da Safina ta yi masa ba, shi dai matsalarsa abinci ne kawai kuma ya samu . Cikin sauri ya karaso wajan da Safina take tsaye ya saka hannu ya amshi abincin , haɗe da yi mata godiya . Bata tsaya amsa godiyan da yake masa ba , ta juya ta shiga ciki . Baba Maigadi kuwa ,da kallo ya bi bayan Safina , yana mai faɗin . " Lallai yau waca rana Hajiya ta bani abincin da ta siyo ,ba ma wanda ta dafa da kanta ba ." Ya yi maganar haɗe da juyowa ya koma kan bencinsa ,ya zauna ya soma cin abinci . Safina kuwa ,tana shiga cikin palon har za ta wuce ciki sai ta juya ta kalli eriyan da kitchen yake kana ta juya ta nufi kitchen ɗin ,tana zuwa bata tarar da Indo a cikin kitchen ɗin ba , tukunyar abinci ta buɗe ta ga abinci tuli a ciki ,kofa ta yi ta mai da tukunyar ta rufe , haɗe da juyowa ta bar kitchen ɗin. Tana fita ɗakin da Indo take ta nufa tana zuwa ta tura ƙofar ta shiga . Tarar da Indo ta yi ta i'dar da sallah , tana kwance akan sallar da ta yi Sallan da shi, shigowar Safina ɗakin ne ya sa ta tashi zaune , haɗe da cewa . "Hajiya sannu da zuwa ." Safina bata amsa mata ba ,sai ma jefa mata tambaya da ta yi . " Wa kika ajiye wa wancan jagwalgwalen da kika dafa kika bari a cikin tukunya ?" Cikin sanyin murya Indo ta buɗe baki ta ce . " Ba kowa ." Indo ta bawa Safina amsa . "Okay ,toh maza tashi ki je ki cinye wannan abincin in ba haka ba ranki ya ɓaci ." Cikin sanyin murya Indo ta kallon Safina haɗe da cewa . " Hajiya na ci na ƙoshi ." " Wallahi Indo baki isa ba ,bazan taɓa zubar da wannan uban abincin ba ,dole ke da kika dafa ke za ki cinye ." Kuka Indo ta fashe da shi . Cikin kuka take faɗin . "Dan Allah! Hajiya ki yi haƙuri ,wallahi na ƙoshi ,amma zan ci anjima ." "Shi ke nan ,na baki nan da zuwa anjiman ki tabbatar kin cinye abincin nan ." Kai kawai Indo ta geɗawa Safina , Safina ta juya ta bar ɗakin ,ta wuce ɗakinta . *Saudia Arabia* *Bayan kwana biyu* Yana nan kwance ɗuk 'yan ɗakinsu ba sa nan sun fita ,shi ƙad'ai ,shirun din ne ya yi mai yawa ya sa shi tashi haɗe da d'auko wayarsa ,ya fita bayan ya kulle ɗakin ya wuce hotel ɗinsu Suraj dake kusa da nasu . Yana zuwa ya murɗa kofar ya tarar da ƙofar a buɗe ,dan haka shiga kawai ya yi ya maida kofar ya rufe ya nufi ciki . Kwance yake rufda ciki ya saka waya a hasfree yana waya da masoyiyarsa Safina. Bai ji shigowar Maher ɗakin ba ,saboda ya lula duniyar masoya . "My love albishinki." Safina da ita ma tare kwance akan gadonta ta ce. " Goro." " In sha Allah, muna gama aikin Haji zan zo Nigeria ,dan haka ki shirya tarbar masoyiyarki. "Farin ciki da bai kai zuci ba Safina ta yi , haɗe da cewa ." "Woww! My love gaskiya na ji daɗin da jin wannan labarin ." "Amma ba ki kai ni farin ciki ba ." "Waye gaya maka ? Na fika nesa ba kusa ba ,kai dai Allah ya kawo ka lafiya ." Suraj ya amsa da ameeen . Haɗe da kallon Maher da yake zama gefensa ,dan sai yanzu ya lura da shi . Maher kuwa wani irin bugawa kirjinsa ya ji a lokacin da ya ɗan ji muryar Safina ya doki dodon kunnuwansa . A lokacin da ya ji muryar ya daɗe yana tunanin. Safina ,ya faɗa , kai ina ba ita ba ce ba gaskiya dan Suraj da ko aurana ma bai je ba ,ta ina ya san Safina? Kai! Gaskiya ba ita ba ce ba . Ya sake faɗi a cikin ransa, kana ya nemi waje ya zauna kusa da Siraj ɗin. Suraj kuwa ganin Maher ya zo ne ya sa shi faɗin. "Yauwa my love ga Bro ɗina bari na baki shi ku gaisa ." Ta can bangaren Safina ta amsa da . " Okay ,ba shi ." Miƙawa Maher waya Suraj ya yi, haɗe da faɗin. "Bro ga budurwata da nake baka labari ,ku gaisa ." Kamar Maher bazai karɓi wayar ba ,sai kuma ya karɓa ya kara a kunne haɗe da faɗin . " Hello ." *Safina* Sai faman cewa hello take amma ta ji shiru ,tana dubawa ta ga kuma wayan na yi amma ba ta jin abunda ake faɗa. Haka ma bangaren Maher , jin shiru da ya ji ne ya sa shi jan gajeran tsaki , haɗe da tiro wayan daga cikin kunnensa ,ganin wayar na yi ba'a magana ne ya sa shi kallon Suraj haɗe da miƙa masa wayar . Karɓa Suraj ya yi ,kana ya kalli Maher ya ce . " Bro ya baka yi magana ba.?" Ni zan yi magana ko budurwar taka za ta yi magana ?" "Kana nufin hello ɗin da na ji ka yi ma bata amsa ba ?" "Ni ban ji komai ba ." Maher ya sake faɗin . Duba wayan Suraj ya yi ,ya ga har yanzu ba'a kashe kiran ba . " Hello my love ,kina jina ? "Hello ." Shiru. Katse kiran ya yi ya, ya sake kira ,nan ma dai yana ta cewa hello , Safina ma tana ta cewa hello amma shiru ,ba wanda yake jin dan uwansa . Katse kiran Suraj ya yi , ya dubi Maher kana ya ce . " Wallahi network, bata jin abunda take cewa ." Taɓe baki Maher ya yi , haɗe da miƙewa . Kallonsa Suraj ya yi kana ya ce. " Ina kuma za ka ?" "Zan koma hotel dinmu ne ." "Zaka koma ,yanzu fa ka zo ? Ko hira ba mu yi ba ." " Ta ina za mu yi hira bayan kana soyayya ." "Haba Bro wai me ye sa kake min haka ne ? Tunda muka zo bamu yi wani hira ba , "Washa rabu da mu haɗu dan Allah !" " Ni ka ga tafiya ta ." Maher ya faɗi . Bai tsaya jiran me Suraj zai ce ba , ya juya ya bar ɗakin ,ya koma hotel d'insu . *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 07049322735 [23/02, 12:23] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣7️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Bayan komawar Maher hotel d'insu* Zaune yake ya yi shiru yana tunanin wannan muryar da ya ji ɗazu ,ya so ya kara jin muryar amma network ya hana . Ya daɗe yana tunanin ,ganin tunanin abunda yake ba zai taɓa faruwa ba ne ya sa ya ajiye tunanin a gefe ,kana ya tiro wayarsa daga cikin aljihu ya shiga neman number Safina ,yana gani number d'in ,ya yi dealing number . Zaune take wannan karo tana kallon wani film ɗin India ta ji wayarta na ringing . Ba tare da ta duba mai kiran ba ta ɗaga wayan ta kara a kunne kana ta ce. "My love network na ta damu ko .?" Ta can bangaren Maher ya yi magana kamar haka . " Yau kuma wana abu kike kullawa ne kika kira ni da my love Safina ?" Ta ji Maher ya jefa mata da tambaya . Taɓe baki ta yi ,kana ta saita kanta ta ƙirƙiro murmushi ,kana ta ce. "Haba Maher wai me ye sa kake min haka ? Yanzu a matsayinka na mijina ban isa na kira ka da sunan my love ba sai in ina kulla wani abu ? Wana irin abu nake kullawa toh .?" " Ohooo ! Wannan kuma ke kika sani ni ban sani ba , ni yanzu dai ba wannan ba ma ,ina so na sani shin kin dawo da Nadia da na ce ki dawo da ita ko kin yi taurin kan da kika tsaba .?" Guntun murmushi Safina ta saki ,kana ta buɗe baki ta ce . "In dai wannan maganar ne ya sa ka kira ni toh ka kashe kiran bana so ." "Anƙi a kashe kiran ,ki amsa min tambayata Malama kin dawo da ita ko baki dawo da ita ba ?" "Ban dawo da ita ba ,sai ma zuwa gidansu da na yi, na yi mata shegen duka haɗe da ja mata kunne a kan kar ta kara kiran min miji ." "Duka fa kika ce Safina ?" Babu tsoro Safina ta kara faɗin. " Eh duka nake nufi ,da fa Hausa nake magana ba da wani yare ba ,da za ka kara tambayata ." " Ahhh! Lallai sai yanzu na tabbatar ke mahaukaciya ce." "Maher ni kake kira da mahaukaciya .?" " An kira ki da mahaukaciyan ki yi ɗuk abunda za ki yi ,jaka kawai ." "Yana kai wa nan ya katse kiran kitt!" Kofa Safina ta yi haɗe da miƙewa fuuuuuu, ta nufi ɗakinta . Bata wani d'au lokaci da shiga ɗakin ba, ta fito riƙe da hijab a hannunta da key ɗin mota da wayarta ,ta nufi waje ,tana zuwa ta ce wa Baba Maigadi ta buɗe mata gate ,da s'auri Baba Maigadi ya miƙe ya wangale mata gate ta cilla hancin motarta waje ,ta ja motar ta mufi gidansu Nadia . Da yake unguwarsu Nadia ba nesa sosai da na su unguwar ne ,ya sa cikin lokacin ƙanƙani ta karasa unguwar ,bayan ta yi parking ta fito ta nufi cikin lungun ,da sauri take tafiya har tana tuntubi . *Saudia Arabia* Maher kuwa bayan ya katse kiran da yake yi da Safina ne , ya dannawa Yayan Nadia kira ,amma sai dai kasss! Kiran taƙi shiga ,saboda matsalar network da ake ɗan fama da shi . Bayan mintuna goma ya sake goda number ,ai kuwa ya ci sa'a number ta shiga wannan karon . Zaune yake a kofar gidansu tare da wani abikinsa suna hira ya ji wayarsa na ringing ,yana dubawa ya ga bakuwar number ce ,kamar bazai dauka ba , sai wani abu kuma ya ce masa ya ɗ'auka ,dan haka babu ɓata lokaci ya d'auka ya kara a kunne , haɗe da yin sallama . Ta can bangaren Maher ya amsa mai sallamarsa , haɗe da faɗa masa shi waye . A take fara'ar fuskarsa ya faɗaɗa, Gaishesa ya yi Maher ya amsa, kana ya shiga faɗa masa dalilin kiran na sa da ya yi . "Yauwa, Sufyanu da ma ba dan komai ya sa na kira ka ba, sai don ina son na ji shin da gaske ne matata ta zo gidanku ta ɗaki ƙanwarka ko ɓata zo ba .?" Ajiyar zuciya Sufyanu ya s'auke kana ya kwashe komai ya gayawa Maher . " Ohhhh my good! Yanzu abunda Safina ta zo ta aikata kenan ?" "Eh yellabai ." Sufyanu ya bawa Maher amsa. Bai rufe baki ba ,ya hango ta tana doso ƙofar gidansu ,dan ya santa, ya daɓa ganinta sau ɗaya , a lokacin da ya je wajan ƙanwarsa ,lokacin ne ya ga ta shigo da motarta ta dawo daga unguwa a lokacin , shi ya sa ya gane ta yanzu da ya ganta . "Sufyanu ya na ji ka yi shiru kuma ?" "Yellabai ita na hango tana zuwa ne ." "Wa kenan ?" "Ita matar taka mana yellabai ." "Ita ce ta kara dawowa gidan naku ?" "Eh ita ce ." "Okay ,kana ji na ? karka kashe wayan ka bari ta karaso mu ji da me ta zo yau kuma , ka sauke wayan daga kan kunnenka ,kar a fahimci waya kake ." "Toh yellabai ." Sufyanu ya amsa haɗe da tiro wayan daga kan kunnansa . Kara sowa Safina ta yi ,ba tare da ta kalli inda su Sufyanu da abokinsa ya ke ba ,ta yi cikin gidan . Da sauri Sufyanu ya miƙe ya sha gabanta ,kana ya ce. "Hajiya ina za ki .?" Kallon saba da k'asa Safina ta yi wa Sufyanu kana ta ture shi gefe ,ta karasa shiga cikin gidan . Da yake su Nadia sun fi zama a sakar gida ne ya sa yau ma ta tarar da su zaune a sakar gidan suna shan iska . Maman Nadia na kwance hawan jininta ya ɗan ta shi , Nadia kuma tana zaune a gefenta tana mata fifita da maficin dake hannunta . Jin shigowar mutun ba sallama ne ya sa Nadia ɗagowa don ganin waye , idonta ne ya sauka akan Safina take shigowa cikin gidan tana tauna cingan ji kake ƙass, ƙass,ƙass . Har ta karaso gaban tabarman da suke zaune . Kallon ta Maman Nadia dake kwance ta yi kana ta ce . "Baiwar Allah dawowa kika ƙara yi ?" Bin bayanta Sufyanu ya yi , ya tsaya bayanta yana jiran ya ga mai zata yi ,dan wannan karon in ta yi wani abu bazai taɓa ƙyaleta ba ,haka yake ji . " Eh Mama, ohhh ko da yake ke ba uwata ba ce ba ce, eh na dawo Mamar wasu ." Ta yi maganar . Haɗe da juyowa ta kalli Nadia ta ce . "Na zo na yi miki kashedi na karshe ,in ba ki ji ba zan aikita miki wanda tafi ta da ,dan haka ki fita har kata da na mijina ,ki yi rayuwarki in yi tawa in ba haka ba zan ɗauki mummunar mataki wanda daga ke har iyayenki ba zai taɓa muku dad'i ba ." Tana kaiwa nan ta juya ta fita , Juyowa shi ma Sufyanu ya ya sake bin bayanta . Haɗe da kara waya a kunnensa kana ya ce . "Yellabai bata musu komai ba ." "Okay, saka wayan a hasfree akwai abunda nake son faɗa mata ." Da toh Sufyanu ya amsa kana ya saka waya a hasfree ya sha gaban Safina . Dakanar da tafiyan Safina ta ya yi kana ta buɗe baki ta fara magana . "Malam matsa a gabana na wuce ". "Ni ne nake magana ." Ta ji Maher ya faɗa a cikin wayar Yayan Nadia . Kallon wayar ta yi kana ta ce . "Maher! Kai ne ?" " A'a ba ni ba ne ,ke ce." Ya bada amsa , haɗe da cigaba da cewa . " Safina wai me ye sa kin fiya taurin kai ne ,yanzu sai da kika sake zuwa gidan nasu ko ,toh bari ki ji na gaya miki ,daga yau idan kika kara tako kafarki gidansu Nadia zan ɗauki matakin da bazai taɓa miki dad'i ba ,karki ga saboda kina yi ina kyaleki ne za ki ce za ki iya yin ɗuk abunda kike ga dama , Na gaya miki ,in kika sake zuwa gidansu Allah! daga can gidanku za ki wuce ." Maher na kaiwa nan ya katse wayan. Kallon wayan Safina ta yi ,ta ga an kashe kiran ,maida dubanta ta yi kan Sufyanu kana ta yi kofa ta juya ta bar kafar gidan . *Gidansu Nailah* *Da misali karfe huɗu na yamma* shirya kayana nake ,dan yau da daɗɗare bayan sallar magrib jirginmu zai ta shi zuwa ƙasa mai tsarki , saboda duƙ shekara muke zuwa aikin Haji gaba ɗayanmu hadda kakata , sai wannan shekara kam ta ce mu je ita jikinta babu dad'i ,shi ya sa wannan shekaran mu kaɗai zamu tafi . Sai wajan karfe biyar na yamma na kammala shirya kayana , Ɗakin Mommana na nufa don zuwa shirya mata ita ma tana kayan ,dan na Dadana kam Mommana ce zata shirya masa . Sai gaf da magriba na kammala shirya wa Mommana kayanta ,wanka na shiga shaf -shaf na yi ,dan su oredi sun yi nasu ,ni kaɗai ban yi ba . *Bayan magrib* Dadana na dawowa daga masallaci abinci muka ci , bayan mun gama dreve da su Security's ɗinmu suka rakamu airport , Lokacin da muka karasa airport karfe shiɗa da rabi ta ɗan wuce kaɗan , Muna zuwa aka yi mana duk abunda akewa mutun kafin ya shiga jirgi ,bayan angama muka shiga jirgi . Da misalin karfe 8 na dare jirginmu ya ɗaga zuwa ƙatsa mai tsarki . *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 [26/02, 16:21] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣8️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Cikin jirgi* Iyalan Alhaji Aminu ne a cikin jirgin zuwa ƙasa mai tsarki domin gabatar da aikin haji. Nihal ce ta kalli Nihilah kana ta ce . " Nihilah wancan kamar Jamilah Mai Nasara ce." Ɗan kallon inda Nihal ta ke kalla Nihilah ta yi, sai idonta ya s'auka akan Nailah dake zaune tare da iyayenta . " Lahh wallahi ita ce, da ma tana nan ?" " Toh ni za ki tambaya ? Ni ma rabon da na ganta tun lokacin da muka yi kandi ban sake ganinta ba ,kuma da ma kinsan da shegen iyayi ba ta son mutane ." " Wallahi ni ma tun lokacin ban kara ganinta ba sai yau, wallahi ni kuma ba laifi muna ɗan yin hira da ita ,kin san ƙawar ƙawata Madina ce ,toh in ina zaune da Madina tana zuwa ta same mu, mu ɗan yi hira , ɗuk da ba wani hiran kirki ne da ita ba , amma in ina yi da Madina takan sa baki jefi -jefi , bari ma ki gani na je na yi mata magana ." Nihilah ta faɗa tana mai miƙewa . Kallon ta Alhaji Aminu ya yi kana ya ce . "Nihilah ina za ki yi kuma ?" "Abie ƙawata da muka yi makaranta tare da ita na gani ,shi ne zan je wajanta ,dan tunda muka yi kanti ban sake ganinta ba sai yau ." Nihilah ta bawa mahaifinta amsa , haɗe da juyowa ta nufi inda su Nailah suke . Alhaji Aminu har ya buɗe baki da niyar yin magana sai ya ga tuni Nihilah ta yi gama ,sai ya maida bakinsa ya rufe ya bi ta da kallo . Nihilah kuwa wajan Nailah ta nufa tana zuwa ta yi sallama . "Assalamu alaikum! Ɗagowa Nailah dake zaune kusa da Mommata ta yi kana ta amsa da . "Wa'alaikum salam! Sai kuma na yi shiru ina kallon Nihilah, tunanin inda na taɓa ganin fuskar nake amma na kasa tuna komai . Fahimtar hakan da Nihilah ta yi ne ya sa ta sakin murmushi haɗe da buɗe baki ta ce . " Baki gane ni ba ko?' Kai Naila ta geɗa haɗe da cewa . "Eh wallhi ban gane ki ba , amma kamar kawai inda na sanki ,sai dai na yi, na yi na tuna na kasa ." "Eh wallahi za ki iya manta ni gaskiya tunda rabon da mu haɗu zai iya kai shekara biyar haka ." "Haka ne gaskiya , toh har yanzu baki tunamin inda na sanki ba ." Murmushi Nihilah ta saki kana ta ce . "Ni ce ƙawar -ƙawarki Madina Jabir ." "Ohhhh! Tabbas yanzu na tuna ki Sis , I'm sorry, wallahi d'azu ban gane ki ba sai yanzu da kika faɗa min , ku ma kwana kin baya da Madina ta zo gidanmu muna hira sai da na tambayeta ke ,ta ce min kina nan ." Nailah ta faɗi tana Murmushi ." "Allah sarki! Kuma wallahi kwanakin baya na je gidansu ba ta faɗa min ba ." "Ina ga ta manta ." Na sake faɗin . Kallon gefena na yi ,kana na maida dubana kan Nihilah na ce . " Hasana Aminu ga iyayena ku gaisa ." Kallon su Mommana da Daada Nihilah ta yi kana ta durƙusa har ƙasa ta ce. "Ina wuni Mommy ? " Cikin fara'a Hajiya Sumayya ta amsa da lafiya lau . Haka ma Alhaji Mai Nasara , Bayan ta gama gaida su ta kalli Nailah kana ta ce . "Jamilah bari na koma wajan iyayena ,sai mun s'auka ." " Toh Nailah ,samun numberki ." Karban wayar Nihilah ta yi, ta sakawa Nailah number wayarta ,kana Nailah ita ma ta ba ta number d'inta , suka yi sallama ta koma wajan iyayenta . Bayan Nihilah ta koma wajan zaman su ,ta bawa Nihal labari yanda suka yi da Nailah . *Saudia Arabia* *Da misali karfe 2 na dare* Kasan cewa ƙasar deyewan mutane ba su cika baccin dare ba, sai da safe suke wuni suna baccin su ne ya sa ko ina mutane kamar rana . A wannan lokacin ne iyalan Alhaji Aminu da Alhaji Mai Nasara suka sauka ƙasar Saudia Arabia , Bayan sun s'auka daga ciki jirgi ne , Alhaji Mai Nasara ya ga Alhaji Aminu, kallon Hajiya Sumayya ya yi kana ta ya ce . "Madam zo mu je ga wani abokina can na hango tare da iyanasa ,mu je mu gaisa da shi, dan rabon da na ganshi an jima ." Kallon wajan da yake kalla Hajiya Sumayya ta yi kana ta ce . "Nailah! wancan ba kawar nan taki ba ce ,da ta zo wajanki a cikin jirgi .?" Kallon wajan na yi kana na ce . "Laaaa! Wallahi Momma ita ce bari na je ." Ban tsaya jiran me Momma za ta ce ba na yi gaba abuna . Da sauri na kara sa wajansu kana na ce . "Husaina Aminu!". Dakatar da tafiyan ɗukkansu suka yi ,a ciki kuwa har da Alhaji Aminun da ya ji an haɗa hadda sunansa a ciki ,juyowa suka yi a tare ,idanuwansu suka sauka akan Nailah , Ni kuwa ban wani damu da kallon da suke min ba na karasa kusa da su ,na kalli Husaina Aminu na ce . "Mun sauka lafiya .?" Husaina Aminu ta amsa da lafiya . Kallon Hasana Aminu na yi kana na ce . "Hasana ya gida kwana deyewa ? Dama ke ba kya magana , Sis ɗinki ta fiki magana ." " Haba Jamilah Mai Nasara , yanzu ni za ki ce bana magana ? Ke dai kawai ki ce saboda ke da Sis dita halinku ɗaya ne na tsiwa shi ya sa kuke gani na a matsayin mara surutu ." Murmushi kawai na saƙi kana na kalli Alhaji Aminu (Abie) na ce . "Daddy ina wuni .?" Murmushi Alhaji Aminu ya yi kana ya ce. " Lafiya lau ƴata ya makaranta ,ina fatan ana koƙari ko ?" Kai na geɗa haɗe da cewa . " Eh Daddy kwannan nan ma zan gama in sha Allah!" " Toh ma sha Allah! Yanzu dai aure kaɗai ya rage muku ,dan aure shi ne mutuncin ' ƴa mace dan haka kina yin digirinki yi auren ki kin ji ƴata .?" "Ni ma burina kenan ,amma har yanzu babu wanda ta taɓa zance da shi , ɗuk na mijin da ya zo sai ta kore shi ,da har da zagi take haɗa musu, sai da na yi da gaske ta bari ,gwara ka yi mata faɗa ko ta samu ta dena korar su ." Alhaji Mai Nasara da ya karaso wajan yanzu ya yi maganar cikin damuwa . Kallon wajan da aka yi magana Alhaji Aminu ya yi kana ya ce . "Ikon Allah! Alhaji Mai Nasara ashe dama rai kan ga rai ? Washa rabu da na ganka? an daɗe gaskiya ." Alhaji Aminu ya faɗa yana mai saƙin murmushi . Wallahi abubuwa ne sai a hankali ,ban cika zama ƙasar ma sosai shi ya sa ,kuma da na zo bana wuce sati uku zuwa huɗu nake kara tafiya , please ka yi haƙuri ." Ajiyar zuciya Alhaji Aminu ya s'auke kana ya ce. "Wallahi ba komai ,na san baka cika zama ba ,dan kwanakin baya da na je Kano na haɗu da Usman nake tambayarsa kana nan ? Yake cewa a'a kana ƙasar waje ,baka cika zama Nigeria sosai ba ." "Allah sarki ." Alhaji Mai Nasara ya fadi hm, haɗe da miƙawa Alhaji Aminu hannu suka yi musabaha, kana Momma ta gaisa da Mommy . Nan na gane cewa Alhaji Aminu sohon abokin Dadana ne , A tak'aice dai mota ɗaya muka shiga aka kaimu hotel ɗin da zamu s'auka. Kasan cewa tun kafin su s'auka Maher ya kama musu ɗaki a hotel ɗin da ya s'auka ne ya sa suna zuwa babu ɓata lokaci ya kai su ɗakin su , Alhaji Aminu ( Abie) Da matarsa ɗaki ɗaya, Sai Alhaji Mai Nasara shi ma ɗaki ɗaya da matarsa , Ɗaki ɗaya aka kamawa su Nihal da Nihilah da Nailah . Dan sun ce tare za su zauna . Sanda na ga Maher mijin ƙawata Safina, muka gaisa na yi kamar ban san shi ba, ɗuk da kuwa mun gaisa ,amma ban yi abunda zai sa su Momma su gane cewa na san shi ba . Maher kuwa mamaki ne ya cika shi a lokacin da ya ga 'yan gidansu tare da iyayen Nailah . Har zai yi shiru sai ya ga bazai iya ba ,dole ya tambaya . Wannan ne dalilin da ya sa ya kira Nihal ya tambaye ta a ina suka san Nailah ? Nan ne Nihal ta gaya masa cewa sun yi makaranta ɗaya da ita , Haka ma Abiensu shi ma Dadan Nailah sohon abokinsa ne , sun jima ba su haɗu ba sai a jirgi . Sai a lokacin Maher ya sani . Bangaren Suraj kuwa , rabin zaman sa a ɗakin iyayensa yake yi , dan kuwa in baya komai can yake wuni , wani lokaci ma har dare yake kaiwa a can ,sai da Abie ya yi mai magana sannan ya daina kai dare sosai a wajan su , Ya ce in yana kewarsu me ye hana shi zuwa can Nigeria ya same su ? Sai ya ce aiki ne ya yi masa yewa shi ya sa bai zo ba ,amma in sun tashi komawa yanzu tare za su koma Nigeria ,shi ne Abie ya ce ,toh ya bari sai sun je can ɗin suwa yi ɗuk maganar da za su yi a can ,dan anan ibada ne ya kawo su , Shi ya sa Suraj ya rage zama sosai in ya je wajansu . *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's 🥰 [26/02, 16:21] null: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FpkwDV3VSsHAei7kZz518c ________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp  : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎 Star 🌟 Ladies 🧝‍♀️🧝‍♂️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 *Book one free* *Gargaɗi* Wannan labarin ƙirƙirarra ne,ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba,ta ko wace siga,sannan ban amince a daura min shi a YouTube ba tare da izini na ba,a kiyaye please,dan in anyi min haka zan ɗauki mataki tunda hakkina ne. Wannan labarin ƙirƙirarra ne,in ya yi kama da labarin ka/ke,ku yi haƙuri akasi aka samu. Page ▶️2️⃣9️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* *Bayan kwana biyu* Yau ne ake hawan arfa ,shi ya sa duk wanda ka gani a ƙasar Saudia maza da mata, har ma da ƙananun yara suke sanye da fararen kaya ,kasan cewa kowa ya san in za'a yi aikin haji ,fararen kaya ake sakawa. Da misalin karfe 8 na dare ,an yi aikin haji lafiya . Zaune muke mu duka a wani babban restored dake cikin garin maka ,wanda ake ji da shi ,dan ba kowa ne ma yake zuwa wajan ba, sai masu kuɗi , ɗuk wanda ka gani a cikin wajan masu kuɗi ne . Tunda muka sha ruwa muka samu masallacin dake cikin restored ɗin muka yi sallah muka dawo muka cigaba da ciye -ciyen mu, ba mu ta shi ba har yanzu ,sai shan hira ake . Dan gaba ɗayanmu muka zo restored ɗin ,a ciki kuwa har da Maher . Ni ina hira da su Nihilah Maher da Suraj kuma da iyayenmu suke hira . Abie ne ya kalli Suraj kana ya ce . Suraj da alama akwai magana a bakinka ,dan tun dazu ina lura da kai . Ɗan Sosa ƙeya Suraj ya yi kana ya geɗa kai alamar eh akwai . "Okay ka yi maganarka kawai ina jinka ,dan dukanmu babu bare anan ." Alhaji Aminu ya faɗi . Kai Suraj ya geɗa kana ya buɗe baki ya soma magana . " Yauwa Abie da ma akan maganar nema min aure ne dan in na je muka gama magana bana son ya wuce wata ɓiyu ." " Ohhhh! ikon Allah ƴaƴan zamani har da gaya min watan da yake so a yi biki ." " Shi ke nan na ji ,amma yarinyar yar gidan waye kuma a ina ku ka haɗu ? Ko karatu ta je ƙasar Indian ne .?" Abie ya jefawa Suraj tambaya . Maher da tun dazu hankalinsa baya kansu yana kan Naila dake ta faman hira da su Nihal ne ya juya ya zubawa Suraj idanu yana jiran ya ji wacca amsa zai basu . Suraj kai nake sauraro baka bani amsa ba . " Abie a social media muka haɗu da ita ,har muka fara soyayya har izuwa yanzu da muke son mu mallai juna a matsayin miji da mata ." "Babban magana , kai yanzu Suraj da hankalinka da komai kake neman matar aure a social media ? A ma bar shi kun haɗu a social media ,amma ta ya ya baka taɓa ganinta ba ita ma ba ta taɓa ganinka ba, kuma kuke son ku yi aure , Na ga alama daga kai har ita baku san me ake nufi da aure ba ." Abie ya karashe magana yana mai miƙewa . Hannunsa Alhaji Mai Nasara ya kama , Abie ya ɗago ya kalle shi nuni Alhaji Mai Nasara ya yi masa da ya koma ya zauna ,zama Abie ya yi ,ya yi shiru . Alhaji Mai Nasara da tun da Suraj ya fara magana bai tanka ba ne ya buɗe baki ya fara magana . "Yauwa , Alhaji Aminu bai kamata ka yi saurin yanke hukunci ba , saboda yanzu duniya ta waye , mata da maza deyewa sun haɗu ta social media kuma sun yi aure suna zaune kuma lafiya a gidajansu , Ɗuk da a kwai wasu da suka yi irin wannan auren , auren ya mutu ,amma ina kyautata zato babu abunda zai samu na shi auren in sha Allah! dan haka kawai ka bashi taba ya je Nigeria ya samu ya yi magana da yarinya ,ya ganta a zahiri ta ma ta ganshi a zahiri ,su ƙara tatt'aunawa akan maganar auren ,daga nan kai ma sai ka yi bincike in ka ga ƴar gidan mutunci ce sai a yi komai a gaba ,in suna so ma ko nan da wata daya ma za'a iya d'aura musu aure ya ɗauki matarsa su tafi tunda can ne yake aiki .“ Ajiyar zuciya Abie ya sauke kana ya buɗe baki ya ce . " Toh shi ke nan, in sha Allah! Hakan za'a yi , Allah ya tabbatar da alkhairi ." Dukansu suka amsa da Ameen . Kana Abie ya sauya magana zuwa na Maher . Kallon Maher dake ta faman satar kallon Nailah ya yi, kana ya juya ya kalli Alhaji Mai Nasara ya ga shi ma idonsa akan Maher yake . Kara juyowa Alhaji Aminu ya yi ya sake kallon Maher a karo na biyu kana ya buɗe baki ya soma magana . " Maher! Maher!! ." Alhaji Aminu ya kira Maher , kiran farko da ya yi masa bai ji ba ,sai a na biyu ya ji ya ɗago yana sunna kai ƙasa haɗe da buɗe baki ya amsa . " Na'am Abie ." "Kai! ma ya maganar da grandpa ɗinka da ya yi a wancan watan da ta wuce ,ka ce a baka wata biyu zaka gyara ta ,ta canza d'in né ko ya ya ?" Baki ya buɗe da niyar yin bawa Abie amsa sai ya dakatar da shi ta hanyar cewa . "Ko ta yake ba sai ka bani amsa ba ,dan jikinka ya riga da ya bani amsa ,kuma tunda na zo nan ina karantar yanayinka ,kallo ɗaya za'a maka a fahimci cewa kana cikin damuwa, kuma abokin aikinka ya same ni shekaranjiya ya faɗa min sanadiyar damuwar da kake ciki saura ƙiris ka kashe al'umma ." "Subhanallah! Al'umma fa kace Alhaji Aminu ?" Alhaji Mai Nasara ya tambaya . Kallon Alhaji Mai Nasara Abie ya yi kana ya ce . "Kwarai kuwa al'umma , saboda ka san tsarai ɗuk sanda wannan jirgin ya faɗi mutane deyewa za su iya rasa rayukansu ,dan ba iya mutanan jirgi kaɗai za su mutu ba ,har waɗan da basa ciki ma ." "Sabbas haka ne , Amma ɗana wannan wana irin damuwa ce take damunka har haka ka kasa magance shi, kake so ka kashe kanka da al'umma ?" Alhaji Mai Nasara ya tambayi Maher . Maher bai yi magana ba , Alhaji Aminu ne ya ce . " Matarsa ce take so ta kashe min shi tun lokacin mutuwarsa bai yi ba ." Alhaji Aminu ya faɗa cikin takaici da ba'kin ciki . Tunda suka fara magana nake jin su, jikina ya yi sanyi sosai ,ga kuma abunda na tuna a baya , "Tabbas laifina ne ." Na faɗa cikin raina ina mai fashewa da kuka . Abunda ban sani ba, shi ne,a she maganar zuci da na yi ,ya fito fili. "Laifin ki kuma ƴata?" Alhaji Aminu ya faɗi . Da sauki na dago na kallesa ,irin yana yin kallon da yake min ne, ya tabbatar min da cewa maganar da na yi a cikin zuciyata ta fito fili . Ba tare da na masa ba na miƙe cikin kuka na bar wajan ,ina jin suna kira na, amma ko waiwayowa ban yi ba ,ballantana a sa ran juyowa ta . Kallon su Nihal Abie ya yi kana ya ce . "Maza ku tashi ku bi bayanta ." Kai suka geɗa kana suka miƙe suka bi bayan Nailah da sauri . Bayan tafiyar su Nailah kallon Hajiya Sumayya ya yi kana ya ce . "Hajiya ko kin san dalilin da ya sa Nailah ta ce laifinta ne ? " " A'a Alhaji ni ma bansani ba ,dan ka san Nailah da zurfin ciki, Wata rana ko na ganta cikin damuwa ko wani abu ma in na tambayeta cewa take ba komai ." "Okay! shi ke nan ,ki samu anjima ki same ta ki tambaye ta ." "Toh Alhaji in sha Allah! zan yi hakan." Hajiya Sumayya ta sake faɗi . Kallon Maher Alhaji Aminu ya yi kana ya ce . "Maher jinina ya na bani cewa ka san dalilin kukan Nailah , dan haka ka faɗa min ." Miƙewa Maher ya yi kana ya kalli Abie ya ce . " Abie ku tambaye ta ita zata gaya muku dalili, dan ni ban san komai ba ." Yana kaiwa nan shi ma ya juya ya bar wajan . Ganin ya tafi ne ,ya sa Alhaji Mai Nasara cewa. " Ai mu ma mun gama ,mu tashi mu tafi kawai ." Kai ɗuk suka geɗa haɗe da miƙewa ,bayan an umarci Suraj da ya biya sai ya same su a waje ,ya amsa da toh ,su kuma suka juya suka fita . *Nailah* Ina fita na tari taxi ina koƙarin shiga su Nihal suka kara so ,ba tare da na kalle su ba ,na shiga motar su ma babu ɓata lokaci suka antaya cikin motar . Sai da muka ɗan yi tafiya kaɗan kafin mai taxi ya tambayi inda zamu . Ban yi magana ba , Nihilah ce ta faɗa masa . Bayan mun iso na sauka na miƙawa mai taxi kuɗinsa kana na yi ciki . Su ma suka mara min baya . Muna shiga cikin ɗakinmu na samu waje na zauna kana na yi shiru . Su ma su Nihilah kara sowa suka yi suka nemi waje suka zauna, kana Nihilah ta shiga tambaya ta . " Friend me yake damunki ne .?" "Babu ." Na bata amsa . "Ina akwai wallahi! Dan haka kawai ba za ki yi kuka ba ." "Ku bamu waje mu yi magana ." Suka ji an faɗa a bayansu . Ɗuk juyowa suka yi suka kalli wajan ,a cikin kuwa hadda ni . Maher ne tsaye a bakin kofar shiga ɗakin ya harɗe hannayensa biyu yana kallon su . Miƙewa Nihilah da Nihal suka yi suka fita suka bar ɗakin . Bayan fitar su ya maida kofar ya rufe kana ya karasa wajan da take ya zauna ya fara magana kamar haka . "Nailah!" Ba tare da na amsa ba ,na fashe da kuka ,kamar wanda yake jira . Cikin kuka nake faɗin . "Please i'm sorry, wallahi ban kyauta maka ba , dan na tabbata da a ce wancan lokacin ban yi maka wulakanci ba da ni ce a matsayin matarka a yanzu ba ƙawata Safina ba ,dan Allah! ka yi hakuri ka yafe min ." Baki ya buɗe da niyar yin magana suka ji magana a bayansu an ce . "Ai dama na san da akwai wani abu a ƙasa dan haka kawai ba za ta yi kuka ba ." Alhaji Aminu ya faɗa , Juyowa ɗuk suka yi, suka ga gaba dayansu ne . Abie, Daada Mommy Momma da su Nihal tsaye suna kallon su . Karasowa ɗakin duƙ suka yi, suka nemo waje suka zauna . Yauwa muna jinku , yanzu sai ku faɗa mana sauran maganar dan ba ɗuka muka ji ba ." Cewar Momma take kallon Nailah ,da kanta yake a sunkuye . "Shi ke nan ,kai Maher sai ka faɗa mana ,kuma kar ka kuskura wannan karon ka ce min baka san komai ba ,dan in ka faɗi hakan zan yi mummunar saɓa maka ." Kai Maher ya geɗa kana ya fara magana . *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏my lovely fan's 🥰 [01/03, 09:26] Sakinaabubakar120: 😭😭SANADIN RABUWARMU 😭😭 Story & Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ Page ▶️3️⃣0️⃣ *💫Bismillahi rahmani rahim 🙏💫* Kai Maher ya geɗa kana ya fara magana . *Shekara ɗaya da suka wuce* Abokina Kamal ya kawo min ziyara gida ,bayan na raka shi zai hau motarsa ya tafi gida ne ,ya yi, ya yi ya tashi motar amma yaƙi ,a karshe dai ni ne na koma ciki na d'auko key ɗin motana na kai shi . Toh muna hanyar maida shi gida ne ya ce mu biyo wata unguwa wajan wani Malamin shi mu yi gaisuwa ,da farko na ce masa mazan je unguwar ba ,sai daga baya da ya lallaɓa ni sannan na yarda na raka shi unguwar ,bayan mun yi gaisuwa muka fito da niyar hawa mota ,idona ya sauka akan 'yan mata ɓiyu sun fito daga gidan ,ban d'auka akwai ƴar gidan a cikin su ba ,dan dukansu ba su yi kama da ƴaƴan talakawa ba ,ba tare da na damu ba na yi gaba kuma dama can nesa da gidan kaɗan muka yi parking ɗin motarmu . Sanda idona ya sauka akan dayar 'yan matan wacca bata da jiki sosai ,lokaci ɗaya na ji soyayyarta ta shiga cikin zuciyata ,ba tare da ɓata lokaci ba na karaso inda suke da sauri ,dan dayan tana koƙarin shiga mota . Saurin karasowa wajan na yi na kama murfin motar na rik'e . Dagowa ta yi ta kalle ni daga sama har k'asa ,kana ta soma magana cikin masifa " Malam lafiya ka rik'e min murfin mota .?" Murmushi na sakar mata ,wanda da wuya yan mata su name shi a wajena ,dan ba kasafai nake murmushin ba . Sai da na sakar mata Murmushi tukun kafin na buɗe baki na soma magana . " Sorry, na rik'e miki murfin mota ,magana ce mai mahimmanci nake so mu yi, dan Allah ki taimaka ki bani ko da minti ɗaya ne ,na faɗi abunda ke cikin zuciyata ." Dan guntun murmushi ta yi kana ta ce . " Ba sai ka wahalar da bakinka ba ,na san bai wuce ka ce kana so na ba ." Murmushi na sake saƙi kana na ce . " Wallahi kamar kin san abunda nake son faɗa ,dan Allah ki.... Bai karasa ba ta dakatar da shi ta hanyar faɗin . "Kaga Malam ,karka wahalar da zuciyarka ,ni bana sonka baka yi min ba sam ,dan haka ka sakar min mota na tafi ." Kamal da tun dazu bai yi magana ba ne ya ce. "Haba baiwar Allah! Ta ya ya kamar Maher ki ce bai miki ba ,bayan ƴan mata deyewa suna son shi yaƙi amincewa da su sai ke ,wallahi tunda nake da Maher ban taɓa ganin ya yi wa wata ƴa mace magana ba sai ke ." Taɓe baki Nailah ta yi kana ta ce . " Toh ka sani shawara ya koma wajansu ya zabi ɗaya daga cikin su ,dan su ne suka dace da shi ba ni ba ." Tana kaiwa nan ta fisge murfin motarta ta faɗa ciki ,ta kunna ta ja shi da karfi ta bar wajan ,ko sallama ba ta yi wa ƙawarta ba . Abunda Nailah ta yi wa Maher ba karamin ɓata ran Maher abun ya yi ba . Safina da tun lokacin da suka fara magana bata tanka ba ne ta tanka . Cikin kwantar da murya ta kalli Maher haɗe da cewa . "Dan Allah bawan Allah ka yi hakuri, ni ban san me ke damun Nailah ba, sam bata son samari su raɓe ta, Kamar mai aljanu ." Maher da tun da ta fara magana bai kalleta ba ne ya kalleta . Lokaci ɗaya ya saki murmushi, kana ya buɗe baki ya ce . " Na yi miki kina so na ?" "Haba yellabaï, wa zai ga saurayi irin ka ya ce baka yi mata ba ?" "Allah ko?" Maher ya faɗa. "Sosai ma kuwa, dan ita kanta kawar tawa na yi mamaki da ta kasa karban ka a matsayin masoyi ." "Okay yanzu sauri nake yi , sa min numberki ." Karɓan wayar Maher dake miƙa masa Safina ta yi kana ta saka wa Maher number d'inta . Bayan ta gama saka masa number d'inta miƙa masa wayarsa ta yi ,kana ya yi mata sallama suka shiga motarsu suka bar layin nasu . Cikin farin ciki Safina ta juya ta koma cikin gidansu . Tun kafin ta karasa cikin gidan nasu ta shiga kwallawa Innarta kira . " Inna! Inna!! Wai kina ina ne ? Ki fito na samo miki labari mai dad'i ." Haka take faɗi har ta shiga cikin gidan ,ganin Innarta bata fito ba ne ya sata nufar cikin ɗakin , 'yan zaman makoki dake zaune a tsakar gida suka bita da kallon mamaki har ta shige cikin ɗakin nasu . Babu sallama ta shiga cikin ɗakin nasu ,ta kalli Innarta dake zaune cikin ƴar karamin ɗakin nasu , wanda bata da girma sosai, shi ya sa mutanan dake ciki suke ta faman share gumi lokaci zuwa lokaci , ɗuk da fifitar da suke yi da mafici bai hana su jin zafi ba . Kallon Safina Inna ta yi ,cikin takaici ta buɗe baki ta ce . "Ke! yanzu Safina kina da hankali kuwa ? Ta ya ya za ki shigo ɗaki babu ko sallama kuma kina ganin mutane a ciki ." "Haba Inna farin ciki ne ya sa na manta sallamar ." "Okay na ji, farin cikin me kike yi ? Bayan kina ganin jiya- jiyan nan Allah ya yi wa yayanki rasuwa ." " Toh shi ke nan Inna tunda bakya son labarin da na kawo miki na bari ." Ta faɗa tana mai miƙewa . Kallon ta Inna ta yi kana ta ce . "Shi ke nan, koma ki zauna ki faɗa min dalilin murnar taki ." Washe baki Safina ta yi kana ta koma ta zauna ta fara bata labarin yanda suka yi da Maher da kuma numberta da ya karɓa ya ce zai kira ,har da yanayin haduwarsa da irin motar da yake hawa ,da kuma irin wayar da yake rik'ewa . Bayan ta kammata bawa mahaifiyarta labarin ta ɗago ta kalli ɗakinsu daga sama har k'asa ,kana ta kalli mahaifiyarta ta ce . " Kin ga Inna in har na samu na aurin wannan bawan Allah ,kakata ta yanke saƙa wallahi ,dan daga gani in na shiga gidansa zan huta , In sha Allah na kusa tafiya na bar muku wannan kurkukub d'in naku ." Salati Inna ta hau yi , haɗe da tafa hannu ,sai da ta gama salatin tukun kafin ta ce . " Anya Safina kina jin tsoron Allah kuwa ? Anya lokacin da na haifo ki asibi ba canza min ƴa aka yi ba kuwa ? Dan sam halayenki basu kama da na 'yan gidan nan ba . " Haba Inna ta ya ya za ki dinga fada haka .... A haka dai ranar Safina ta wuni tana shirme kala -kala . *Maher* Kallonsa Kamal ya yi kana ya ce . "Maher ya na ga ka karɓi number ƙawarta ?" " Eh da ita zan rama abunda waccan yarinyar ta yi min ,dan raina ba karamin ɓaci ya yi ba ,ba dan bana taɓa cikin mace ba ,da wallahi na wanka mata lafiyayyan mari a lokacin da take min rashin kunya ." " Toh yanzu da ka ɗauki number kawarta me zaka yi da shi ,kuma ta ya ya zaka rama abunda wancan din ta yi miki ?". "Aurenta zan yi ." "Ƙawar?" "Ƙwarai ma kuwa ." "Toh kana sonta ne da kake son auren ta ?" "Ko bana son ta zan aure ta ,dan na tabbata in ta shiga gidana zan fara son ta." Jinjina kai kawai Kamal ya yi , bai kara cewa komai ba har suka karasa ƙofar gidansu , Maher ya sauke sa ya tafi ,bayan ba yanda baiyi da shi ya shiga ba ,ya ce shi sauri yake bazai shiga ba ,da haka dai Kamal ya kyale Maher ya tafi . *Bayan uku* Maher ya saba da Safina sosai , Safina ta faɗa soyayyar Maher , ɗuk da Mahe har yanzu baya jin komai game da ita amma yana biye mata su sha hira , A haka dai aka je gidansu Safina aka nemawa Maher auren Safina ,ba dan komai ya sa Abie ya yedda da Maher ya auri Safina ba ,sai don mahaifinta ,dan yana da kirki da mutunci, kuma ya san hakan ma yarta , Wannan dalilin ne ya sa ya yedda , Bayan wata ɓiyar aka d'aura auren Safina da Mahe suka tare a gidansu mai kyau . a lokacin da Safina ta je ta sanar wa da Nailah aurenta dama wanda zata aura ,sosai ta taya ta murna , dan ita tama manta da wani Maher sai da Safina ta tuna mata , Tare da ita aka yi komai na shirye shiryen bikin Safina ,dan kayan daƙi da akawa Safina ma ita ta faɗawa mahaifinta ta yi mata kayan daƙi da kujeru . Ranar da aka daura auren Safina ta ce kai amarya ,toh tun ranar dai bata kara zuwa gidan Safina ba . Ƙannen Safina sun sha zuwa , amma wulakanci kala -kala Safina take musu ,in sun zo ta hana su zama akan kujera ta ce kar su shafa mata talauci ,wannan dalilin ne da ya sa yaran suka dena zuwa , Ita da Mahe kuwa ,bai fi wata biyu da aure ba suka soma samun saɓani , Saboda da farko hakuri yake da kazantarta ,sai daga baya ya ga abun ba mai karewa ba ne ,ya gaya mata da ta gyara amma ta yi banza da shi ,wannan ne dalilin da ya sa suke samun saɓani har izuwa wannan lokacin basu dena samun saɓani ba . Bayan ya kammala basu labari ya dago ya kalli iyayensa kana ya ce . " Wannan shi ne dalilin da ya sa na auri Safina ,amma har yanzu ba wani sonta nake ba , dan na yi na yi na kasa ." Ajiyar zuciya ƴan ɗakin suka sauke kana Abie ya ce . " Gaskiya Maher ka yi kuskure ,ta ya ya zaka auri wacca baka so saboda kawai ka rama abunda ƙawarta ta yi maka ." "Wallahi Abie ranar da Nailah ta yi min hakan raina ba karamin ɓaci ya yi ba , shi ya sa na yanke wannan hukuncin ,sai daga baya kuma na yi da na sanin auren na ta ." Ya mare maganar yana mai sunkuyar da kai ƙasa . Ni kam kwalla na kara sharewa kana na dubi Maher na shiga bashi haƙuri a karo na biƴu . " Dan Allah Yaya Maher ka yi haƙuri da abunda na yi maka ,wallahi na san ban kyauta maka ba , amma wallahi ni ma ban san sanda nake yin haka ba , saboda a duƙ lokacin da saurayi ya furta min kalmar so sai na ji na sane shi ." Na kare maganar ina mai cigaba da share kwalla . " Ba komai Nailah komai ya wuce ." Maher ya faɗi . "Alhamdulillah! Ma sha Allah ." Daada ya faɗa , haɗe da kallon Maher ya ce . "Maher har yanzu kana son ƴata Nailah .?" Sun kuyar da kai Maher ya yi haɗe da geɗa kai , Alamar "Eh." Ɗan kara juyowa Daada ya yi ya kalli Nailah ita ma kana ya ce . " Nailah kina son Maher ?" Ai ina jin haka na miƙe ina murmushi haɗe da barin ɗakin. Su Nihal suka ɗinga tafi suna faɗin , "Yeeee! tana so tana so tana so tana so." Haka suka ɗinga waƙa . Murmushi jin dad'i dukansu suka yi kana suka tashi suka bar ɗakin. *Washe gari* Yanke shawara su Abie suka yi da a d'aura auren anan kafin su koma ƙasar Nigeria . Kasan cewa gobe ne za'a fara dawowa ya sa yau bayan sun i'dar da sallahr azahar aka daura auren Maher da Nailah , Saboda Maher gobe zai koma , Cikin farin ciki suka koma hotel d'insu ,ranar karamin party suka haɗa iya su eh su , Sun ci sun sha , Bayan sun gama suna cikin hira aka yi nocking umarni Suraj ya je ya buɗe . Wani ɗaya daga cikin matuƙan jirgin ne ya gani tsaye a baƙin ƙofa hannunsa rik'e da wata farar ta karta . Gaisawa suka yi da Suraj ya mika masa takartan ya ce ya bawa Maher, godiya Suraj ya yi ya Koma ciki . " Waye ne Suraj ?" Daada ya tambaya . "Wallahi wani ɗaya daga cikin matuƙan jirgin ne ya zo ya kawo takarta ya ce a bawa Bro Maher ." Suraj ya faɗa yana mai miƙa Maher takardan . Murmushi Maher ya yi kana ya ce . " Suraj ba sai ka bani takardan ba ,dan na san me a ciki, kawai ka bawai Abie ya ajiye ,na san tunda na samu Nailah komai zai dawo daidai ,kuma aikin ma zan koma in sha Allah ". Ya faɗi yana mai miƙewa dan zuwa fara shirya kayansa . Da kallo aka bishi har ya fita . Karɓan takardan Abie ya yi kana ya ce . "Allah ya sa shi ne ya fi zama alkhairi ,tunda ba tire shi daga wajan aikin aka yi ma da sauƙi ,in sha Allah ,in ya nitsu komai ya dawo normal zai koma in sha Allah ." Allah ya sa Daada ya faɗa. *Washe gari* Maher ya koma gida bayan ya. Ya bar su Abie, da kuma kewar masoyiyarsa . Washe gari shi ma Suraj ya wuce Nigeria ya bar su Abie. Bayan kwana uku da tafiyarsu Maher , Daada da su Momma suka yanke shawara wuce ƙasar Dubaï siyan kayan ɗakin Nailah ,nan ne Abie yake shaida masa su ma can za su ,dan bikinsu Nihal ya gabato ,dan haka za su je su siya musu kayan daƙi ,daga nan za su badawa Maher kayan laife ,a haka dai suka tattara suka wuce Dubai . *Kaduna Nigeria* Maher kwana ɗaya ya yi a Abuja ya dawo Kaduna. Ranar da ya dawo gida ranar yaci karo da abun haushi ,na ƴar aiki da aka kawowa Safina a matsayin wacca zata dinga musu girki. Bai yi magana ba sai da ya yi wanka ya canza kaya ya sauko k'asa da niyar cin abinci ya karasa dinning ta zo ta buɗe abincin da niyar zuba masa . Ya kalli abincin ya ɗago ya kalle ta kana ya ce. " Waye dafa wannan abincin Safina ?" "Wannan waca irin tambaya ce Maher bayan ka fi kowa sanin cewa masu aiki ne suke min girki ." Haba Safina, ta ya ya kwana da kwanaki bana gida amma ranar da zan dawo ma baza ki tsaya ki dafa min abinci ba ,sai dai ki bawa wancan ƴar figigiyar yarinyar ta yi min girki ." Ya faɗa bai tsaya jiran ansarta ba ya miƙe. Kallonsa ta yi kana ta ce. "Ina kuma zaka .?" "Inda kika aike ni ." Yana kaiwa nan ya bar gidan . Yana barin palon wajan motarsa ya je ya shiga ya kunna, mai gadi ya buɗe masa ƙofa ya ja motarsa ya bar gidan, ya nufi gidansu ,yana zuwa gidansu a waje ya yi parking kana ya fito ya nufi cikin gidan . Bayan ya shiga ba kowa a palon, zama ya yi ya kwallawa mai aiki kira. Bayan ta zo ya ce ta kawo masa abinci, da toh ta amsa takoma kitchen ta zubo masa abinci ta kawo masa , Karba ya yi ya ɗiba ya kai baki ,yana dandanawa ya ji danɗanon abincin bai masa ba ya ajie abincin ya ɗauki ruwa ya sha ya miƙe ya fita , A waje suka haɗu da Suraj ya fito daga ɗayan part ɗin . "Bro yaushe ka zo?" "Yanzu na zo kuma tafiya zanyi . Ya basa amsa. "Okay, muje na ga Auntyna mu gaisa , duk da bata da mutunci ya faɗa yana mai saƙin murmushi. "Okay, amma zan biya restored tukun kafin na tafi gidan. Nan ma dai Suraj ya ce su je. Fita suka yi ,sai da Maher ya tsaya ya ci abinci . Bayan sun gama suka fito za su hau mota suka ganshi shi ma zai shiga ciki. " Wa zan gani kamar Nasir Abbas?" Maher ya faɗa. Kallon wajan ya yi yana mai saƙin murmushi kana ya ce. "Wallahi ni ne Maher wata sabon gani dama kana duniya?" "Wallahi ina nan kwana deyewa." "Eh wallahi ka yi aure ba gaiyata sai dai na ji labari a waje ." Nasir ya faɗa. "Sorry." Kawai Maher ya faɗi yana mai shiga mota . " Ba komai na san gida zaka koma mu je na ga amaryar taka ." "Okay." Kawai Maher ya sake faɗi Shiga motocinsu suka yi suka bar restored ɗin. *Gidan Maher* Bayan sun sauko daga cikin mota suka nufi cikin gidan. Kujera ya nuna musu da su zauna bari ya je ya kira ta , Kai suka geɗa kana ya nufi ciki don zuwa kiran Safina. Zune take tana chat da Suraj yana ce masa yaushe za su haɗu ta ce bata Kaduna ta ɗan yi wata yar tafiya ne amma jibi zata dawo, ya ce Allah ya shi ke nan. Tana cikin chat da shi ta ji Maher ya shigo. Da sauƙi ta ɗago ta kalle shi. "Ki zo ga abokina da ƙanina a palo sun zo ku gaisa ." Ya faɗa yana kaiwa nan ya juya ya bar ɗakin ya koma palo. Dubansu ya yi ya ce. "Yauwa gata nan zuwa ." Suka amsa da toh. Bayan fitar Maher miƙewa Safina ta yi ta saka hijab ta fito. Suna zaune suka ji takun takalmin mutun. Dagowa Suraj da Nasir suka yi suka zubawa wajan da suke jin takun ido suna jiran su ganta. Fitowar Safina yake da wuya, Suraj da Nasir ya miƙe . Alhamdulillah nan na kawo karshen book 1 Sai mun haɗu a book 2 bayan sallah. Allah ya sa mu fara azumin lafiya mu gama lafiya, ya kuma sa mu yi ibada karbabɓiya Ameen *Fulalin Jajirtattu ce ✍️* *More comment more typing ✍️* Share fisabilillah 👏 my lovely fan's