*SAMARIN SHAHO* _The scorned 🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* _{Pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers}_ /FRID4/1/2019🔞 _A TRUE SENSATIONAL STORY_ *From the writer of* *ARNE🔥* *MAKAUNIYAR HANYA* *ALFAH🎀* *SO MAKAMIN CUTA💔* *SAKAMAKO🌺* *SAMARIN SHAHO🍒* ~_Story written by_~ *SURAYYAHMS🔥* *OFFICIAL CATTY🐈* *FOLLOWWATTPAD @SURAYYAHMS* *#Lovestory2018/19* *#romance#purefiction* *#Destiny at fault#lovethriller* *Any resemblence of life style or story should be considered as a coencidence,i give no permission for any comparison 'All my stories are strickly mine,beware copycats!.* _this page is Dedicated to all honourable members brilliant writers asso._ _And my dear,dear maryam sa'id ko wani shafin farko kyauta ce a gare ki Allah ya sauke ki lpya ya saukaka miki nauyi,ameen_ *TSOKACI!* *duk abunda yake cikin labarin nan daga farkon sa har karshe ya faru ne a gaske,im full aware of y'an bani na iya'so calm down this isnt a fiction🤗* *#goldenrules SURATUL HUJURAT* *1. "Fa Tabayyanu":* Investigate: when you receive an information,lest you harm people out of ignorance. _Bismillahir-rahmani raheem_ _PAGE1_ Kallon ta take cike da tashin hankali tana cewa" __SARAH!!!!!Stop it sarah, ure overeacting ki ajiye kwalban nan haka ya ishe ki" ,sarahn na tsaye bata ce komai ba sai dai tayi yunkuri ta yi wurgi da kwalban giyan data sha daga sama har kasan benen da suke zaune akai_ . _hawayen da ke bibiyan kuncin ta ta share ta mike straight ta kama hanya zata bar wajen_ " Anan Catherine ta tsare ta _c'mon stop!ena zaki je kuma? Look dare yayi fa, its to 1.00 see? Tayi nuni da wrist din ta 'a dame amma kuma still sarahn bata ce koma ba don layi take sosai ta kame kanta dake bugawa tana maida nunfashi_ .. _A dame catherine tace tunda bazaki ce komi ba zo nan kawai na kai ki daki ki kwanta ure stressed..Bata damu da shirun nata ba sai ta dan jawo hannun ta da niyyar kaita dakin kamar yaddaa tace amma sai sarahn taki motsawa kuma gaba daya ta sa iya karfin ta ta fincike hannun ta ta dan ja baya kadan ta daure fuskan idanun ta sunyi jajir sun kumburo_ " Kallon kallon suka maida ma juna _cikin muryan layi wanda daga ji kasan bakuwa ce a shan giya tace'ki bar ni haka,just shut up cath' juya wa tayi a hargitse da alaman zata bar wajen tana yi tana magana cikin i'i na' tana cewa "ina zuwa cath relax, kar ki damu emmm? i wll be back ..n..iii bana jin da..ddi ne,daga nan ta wuce tayi gaba abun ta.._ mota ta fincike tana tafiya tana tuno da gawar vashika da kuma maganganun mahaifiyar vashikan yau a motuary da suke je da yamma ita da mahfud da team din ta listening to all the sobby voices na matar a kwakwalwar ta ya sa ta slow down sosai da tukin data keyi tana jin bugun zuciyan ta cikin radadin jimamin tuno da rayuwar ta a baya. bata tsaya ko ina ba sai "rai walia hotel india room56 ta hauro,ta tsaya bakin kofar kusan minti 10 sannan ta sa hannu ta shiga knocking. _Yes! Ya fada da calm and sweet voice dinsa a lokacin da ya bude kofar tare da sauke idanun sa akan nata da suke cike da maye da rudewan tunani"_ Cikin tsananin mamaki ya daskare a tsaye yana kallon ikon Allah "innanallhi wa inna ilahi rajiun SARAH? What happen meye ki keyi haka?"bata ce komai ta wuce shi ta shigo ciki, tana zama kan gadon nasa ta fashe da wani irin sassanyar kuka tare da kife kanta akan gwiwan ta" hankalin sa ya tashi sosai so ko juya wa baiyi ya sake kallon ta ba,jikin sa har wani rawa yake a ranshi he just wonder if ba sarahn sa bane a gaban sa yau acikin maye,don ba tantama data wuce shin yaji warin giyan hernessy mai karfi na tashi.tsaban ya rasa abun yi ya sa ya dada leko waje gefe da gefen door dinsa don yaga ko gizo yake gani,sannan ya juyo ya dube ta cikin rashin jin dadi yace "kin bani mamaki heroine,can you just stop this nonsense and explain to me yaushe kika fara shan giya kuma akan me? Are alright at all?. Sai ta dago ta dube sa tare da yatsune bakin ta kamar karaman yarinya mai shirin kuka..kallon ta a hakan yasa ranshi ya dada baci har yana shirin daka mata tsawa"tuni itama ta mike cikin rudani tace "i dont know,ni ban san komai ba mahfud zaka saurare ni ne ko na yi tafiya ta?. mamaki ya sa ya kasa magana yana binta da ido, yasan sarah tana da yawan daga hankalin ta akan cases din da suke facing musamman kwana biyun nan don kullum bata cikin hankalin ta,shi kansa yasan shes personally attached amma yau shine har da shan giya? 'Bai taba kawo tunanin haka game da ita ba,kai dole ne ma akwai wani muhimmin al'amarin da sarah ta gano ko take boyewa a case din vashika.. ya raya a ransa ayayin da yake kallon ta. "yunkuri tayi zata sake tashi ta fice jin yayi shiru bai amsa ba,kuma ta lura yana observing dinta ne. "da hanzari ya sa hannu ya jawo ta ya zaunar da ita akan gadon calmly gefe da ita shima ya zo ya zauna yace "toh im all ears sarah,wa ya baki giyan toh?..tayi shiru ta sunkuyar da kai..cikin muryan lallabi ya kuma cewa.. sarah na,meyasa kika sha toh?ko baki san haramun bane ? baki san zai yi affecting career ki ba Ko?ure a public figure sarah kin manta ne? baza fa ki cimma burin ki a haka ba sarah you will.... Da wuri Ta katse sa da sssssssshhh,ai bani nasha giyan ba,nima bani akayi ka gane? kuma ai da gaskiyan ta baka ga da dd..nana sssssha najjji sauki, sauki ba? "baice komai ba don sai yanzu ya dada lura bata hankalin ta kwata kwata but shes in pain and now stammering heavily. ..itama sai ta yi shiru kadan,..daga bisani sai ta nitsu kamar yadda shima ya nitsu yana binta da ido cikin kukan da already ta dade tana yin sa a hankali ta furta cewa"im so scared mahfud please help me Gaban ta ya tsugona yana mata kallo mai cike da kauna da kuma tausayi" duk dama yau yaga tabbatacen rashin hankalin ta amma he still feel like tana cikin tashin hankalin da bazata iya rikewa ita kadai ba' yace "duk laifi na ne sarah, i knew ure not ok da case din nan tun farko, gashi na kyale ki kin tafi ke kadai toh bari na hada miki ruwan wanka i wil get you some milk sai kishah kiyi bacci ure stressed. ya mike zai tashi ta jawo hannun sa da karfi sai da suka karkace, kadan ya rage ya fada kanta gaba daya" wani dum yaji aran sa ita kuwa dan takaitaccen murmushi tayi ta dube sa tace am sorry. baice komai ba ya kuma mikewa zai tafi ta kamo hannun sa tare da binsa da lallausan kallo tace"hey listen to me,nasan zaka saurare ni.ni bana son nayi wanka yanzu so nake na fitar da wannan abun dake damuna na huta tayi nuni da zuciyan ta, yayi saurin tsugono yace Ya dade yana damun ki ko sarah?Abun da kika dade kina jin shi aranki Ur pain right, Talk to me sarah shi ne? Kallon sa kawai tayi don bata san lokacin da ta dada sauke wani hawayen ba Kawai sai ta gyada kai a hankali sannan tayi shiru bata ce uffan ba. "shima shirun da yayi yana tunani ya sa ta sake tashi ta haura gadon ba tare da ta cire takalman ta ba ta rungume pillow tayi shiru hawaye na kan sauko mata Kallo ya bita da shi"nasan sarah tsawon shekaru amma ban taba sanin wannan hidden pain din nata ba. Ko hala shine yau take so ta gaya min"but why? tana cikin maye idan na saurare ta banyi kuskure ba?wont i be taking advantage of her sub consiousness? ance wanda yasha giya hardly yake iya yin karya musamman idan abun yana matukar damun zuciyan sa. "gefe da ita ya dawo ya zauna jiki asanyaye sai ta kawo kanta ta daura kan cinyar sa ta kuma sake hawaye cos jikin ta har ya fara daukar zafi.." shiru ne ya dan ratsa wajen kafin nan ya sauke ajiyan zuciya"a ransa yace ina matukar kaunar ki sarah ure my life ...koma miye ne yau zanji kuma zan tsaya miki har rayuwar mu ta kare"i promise you.. nan ya shiga shafo gefen fuskan ta a hankali cikin sigar rarrashi har ya jawo ta jikin sa yana zaune ta dan lafe kan kirjin sa A sanyaye yace "heroine,please tell me now kar ki boye min komai'lets share ur pain together,kina bukatar hakan don bazan taba iya sake ganin ki a wannan halin ba" shiga jikin sa tayi kadan ta dada lafewa akan kirjin sa tana maida numfashi a hankali alaman taji meyace din'hannu ta sa ta goge sauran tears din ta sannan ta shiga bashi labarin kanta. _At exactly 5years 10months ago_ _✍🏻 Alkaleri unguwan kurwala_ 'Saratu..saratu..ke saratu!! Ke tashi...da Allah tashi kiyi gidan ku mayyah kawai..shegiya! Baba laure ne akai na cikin masifa kamar zata wanka min Mari "Sum sum na dago a kasale na shiga watseke wa tare da mutsuka ido Daga lungun da na rakube ena gyan gyada wa a hankali na daddafe na mike a ladabce nace" "Ena wuni baba Laure" ..ban amsawa. yi maza ki wuce gidan ku tun da ke kunnen kashi ne dake ...maza wuce ,fitinanniya kawai. Nace"Baba dan Allah kiyi hakuri ki barni na dan kara lokaci anan walhy bazan dade ba zan tafi... Bata kula ni ba ta shiga zabga kira cikin gida dan dama daga gefen zauren su muke "Dan asabe ,kai dan asabe... Maza kawo min dorinanan nan yar fiskan wa kawai Jin haka ya sa Tuni Na matsa gefe a tsorace Ido na suna neman cikowa da ruwa amma sam naki tafiya na tsaya ko zata tausaya min "aniyar ki ta biki saratu tirrrrr da irin hali naki..wai ace mace kamar ki da girman ta sai tabi ta gallabe mutane da rakube rakube a gida kamar kyanwa,..saratu anya ba wani abu kike boyewa ba kuwa?" "A'a, baba laure walhy babu komai ni bana boye miki komai ..kawai na idan gaji ne daga makaranta sai na kan huta anan kafin umma ta dawo sai naje gida. Harara ta watsa min tace"Da Allah yi min shiru yo mani zaki yi ma shariah saratu? kai ungo naki ta zungure ni da karfi..."surfe kuke yi ko nika a makarantar da zakice min kin gaji kina hutawa?,ta daura hannu a kugu tana bina da mugayen harara cikin masifn ta kuma cewa "hmm toh waye ma bai gano ki ba a kauyen nan yanzu.. Ke fa tun da ubanki malam bukar ya rasu kika soma neman hanyar tozarta uwarki gambo" "Kai amma albasa batayi hannun ruwa ba sam. gambo dai ita ce ta soma aure acikin matan marigayi malam bukar duk don ta kare mutuncin kanta da naki amma gaki nan kina yawon jawo mata masifa a gari ai ena ji sarai a makwabta jiya a na cewa har kwana kin tabayi a zauren gidan su bintu diyar malam buba. A take na sunkuyar da kai na kasa. "to bari kiji saratu .. nikam dai nafi karfin ki ba dani ba sai ki canza lale. Kuma kinsan Allah? kawancen ki da yata hansatau ma yau din nan na soke shi ,Bafa zanje wanjen gambo kai kara ba, wannan karon har wajen kawun naki dan goggoji zanje na kai ki,wallhhy in baki fita a tsabga ta ba zaki san kuwa kin tsukano tsuliyan dodo.. maza zo ki fice ayi gaba chan Allah ya tura keya. "har yanzu Kaina a kasa yake bance komai ba Hawaye na sun taru suna son su sauko kasa amma na hana su, cikin taushin murya mai ban tausayi nace. Ayi hakuri dai baba laure Allah ya huci zuciyar ki duk abunda kika ce naji Insha Allah... dakata.. Ta katse ni azafafe yi waje!! Ban motsa ba "ta dan tura ni da karfi, A sanyaye na kalle ta kalar tausayi na juya na gyara jelar makaranta na na soma tafiya akan layi Tsaki mai kauri ta watsa daga nesa enaji tana kan zagi na Gabanin magrib ne don haka waje ya soma rufewa da duhu Tunanin me zanje na tarar a dakin umma ya sa ni fashewa da cun kusashen Kukan takaici "Shekara na goma sha hudu ne kacal a lokacin nika dai umma na ta haifa A yanzu ena aji na biyu a makarantar gaba da primary a nan bayan tashan kurwala Yau kuma rasuwar baba na malam bukar wata goma sha uku kenan cas.. Baba ya bar mata uku mama na ne amarya Ina da yayu biyu maza yaya hamza da yaya mati da yayu mata manya guda shida guda huda daga cikin su duk an aurar da su bisa al'adan mu na fulani tun suna shekaru 11,12 13 yanzu saura laraba ne da lami yan shekara 12 suma duk an sa ranar bikin su Gida daya muke har Yanzu da yan uwa na da kishiyoyin mama na' "kawu babaji ne,bayan ya auri ummah na ya ba ta izinin ta zauna tare dani a kan daki na na gado don baba na baida dukiya sosai dama makeri ne abakin kasuwan garin mu daki daya na samu a gadon sa daya barma na kuma shine wanda mahaifiya ta take ciki yanzu "makarantan boko da na keyi har yanzu shine Babban wutar fitinan dake cin ummah a gidan mu . Don kowa ya zuba mana ido ne yana jira yaga madakatan tarbiya na Umma ita kadai tace bazan yi auren wuri ba sai nayi karatun bature tun baba na raye. Tun Bayan auren ummah da kawu babaji nake cikin fitina da tashin hankali. Don kuwa nika dai nasan mummunan halin da nake ciki a hannun kawu babaji wato wanda ya maye dakin mahaifiya ta a yanzu. dan iska ne maci amana azzalumi..gashi mugun gaske ne don ko ni nan ena matukar tsoron sa Kawu babaji irin kasurkurmin jahilin dattajo ne masu sa ido da kahun zuqa ma kowa musamman yan mata da samari.. kai kawu bai bar kowa ba wajen tada zanne tsaye tsegumi da hade haden magana a gari.. Amma dai yana da rufin asiri manomi ne kuma Shima yana da mata biyu sai dai suna chan gidan sa a bayan layi enda ya kafa babban majalisan gulma da bare deden sirrin mutane, Yanzu haka Bana ganin sa sosai Don sai ranakun kwanan sa da ummah yake zuwa dakin mu Tunda na cika sha uku dama yayi mummunan samin ido,amma yanzu daya auro ummu na wani abu daban nake ganewa tattare da shi wato a duk lokacin da nayi laifi idan zai buge ni sai ya rika cahkumo min nonuwa na yana hayagi da jiki na a nasa yana mammatse ni cikin wani irin kokuwan da bana gane kansa,.don ko na tsaya waje guda ya bige nin baya bari na sai ya rika jana yana fizgo ni jikin azzakarin sa wanda ban taba jin ya kwanta lumui ba in yana duka nan . Shiyasa duk randa zai zo kwana gidan mu kwana da umma sai na dau lokaci a wani wajen sosai in na fakanci anyi bacci sai na zo gida na kwanta a soro baki alekum Na dan dauki lokaci ina haka ba wanda ya sani.. Badon ma korafin mutane ba da Umma na bazata san ena zuwa gidajen kawaye na ena rakubewa don naja lokaci ba Ummah Tayi fadan tayi fushin amma babu mafita waje na don sam na Kasa samun sauki kuma tsoron abun da zaije ya dawo ya hana ni kawo wannan maganan wa ummah. gashi sam bana so na hada ta fada da sauran matan gidan don ba sa kaunar ta tun da ma bare yanzu data riga su aure. shiyasa ban taba gaya mata sukan kore ni a Wulakan ce daga dakunan yayan su da daddare ba,yanzu duk tunanin ta idan baba babaji yazo mata,ni ina chan tare da sauran yan uwa ina kwana. "Allah sa ummah na ta dawo".na fada tare da sauke Ajiyan zuciya na shige cikin babban gidan namu Banyi magana ma kowa ba na isa shashin namu a gefe na ajiye jakata na shiga bayi ganin babu kowa ya sa na dauro alwala kawai na shiga sallahn magribh. Zan iya cewa Bani da ilimin addini dan Ban wani iya nagartacen sallah ba sabida islamiya daya ne damu a garin mu wato islamiyan zauren malam shehu. Anan kuma daga karatun sallah ba abunda ake tsinta amma naso ace nayi karatun addini sosai saboda baba na yana da ilimin addini dai dai kwarkwado shiyasa nakan ce tarbiyan sa daban take da kowa. Ina zaune har wajen isha ba wanda ya shigo abun ya bani mamaki Riga na da zani na kwama na dan hingine akan tabarma a dakin ummah ena tunanin rayuwa. Assalam Alaikum Dum kirji na ya buga na leko mukayi ido hudu da aziza yar makwabtar mu "Waslm ya dai aziza? "Uhmmm Yawwa Addayo dama wai ana Kiran ki ne a waje Nace Ni kuma aziza Waye wannan din ?. Tace "Sageer ne mai shagon askin hayin nan.. ta washe baki zatayi dariya.. Na ce"Shhhhhh ke da Allah yi magana a hankali mana na dan leko gefe da gefe ena lura. Nace"Jeki kice bazan zo ba yayi maza ya tafi ""Ah 'ahhhh amma amma Adda..adda... yoo Cikin bude ido nace "ki wuce kawai kiyi abunda nace miki aziza bana son wani bayani "Babu sallama sai buuut mu kaji mutum akan mu "in....a i...n...a wuni baba babaji'"sum sum aziza ta tafada a rakube tana do tabi gefen sa zata wuce waje don tsoro muryan ta har na rawa nima firgit na mike kirji na na bugu .nace sannu da shigowa baba Ya wani daka tsawa Ke aziza!! Zo nan Kuka ta soma yi don karama ce yar shekara 9 ya jawo ta Zafff ya wanka mata tafi a kafadan ta..zatayi kuka yace" yimin shiru Munafuka,bana hanaku shigowa lungun nan ba? Wato kune iyalan kai gulma waje ko..yanzun Me kika zo yi anan "tsut ta kame bakin ta dake bari tana jimami "Uhmmm uhmmm baba ,dama na zo gayan aika ne. "eh ..ehh baba kayi hakuri aika ta zo Yace "Aika? wajen wa kenan. Ya juya ya tsula mana razanananun idanun sa Tace" Dama goggo rabi ne tace addayo ta zo ta debe kwanukan ummah.. Nasha mamakin karyan da aziza ta yi yanzun sai na sake baki ena kallon ta na kasa cewa komai "kuka ta fashe da shi tana bashi hakuri..daga bisani yace wuce ki bani waje da gudu ta fincike tayi waje. sai binta da ido nake bayan ko sake kallo na batayi ba.. harara ya watsa min sannan ya shiga ciki bance uffan ba sabida komai ajere na bari daga abun da nasan zai ce yana bukata na miko masa . tsaki ya ja bayan ya ga hakan. kenan baida dalilin da zaisa nayi masa wani kwakkaran aiki bare ya sake samun daman gaya min maganganun batsa dana cin zarafi kamar yadda ya saba. Ina ganin ya zauna yana waya na sabule nayi waje din nasan zama ni da shi inuwa daya ba alheri bane tunda aziza tayi min hanya sai na bari akan shine makara ta Fita na ke da wuya Ashe ranshi yayi mugun baci dana fuce din ,a ganin sa ya samu wani damar baza min halin sa tunda umma bata dawo ba tukun. Ko cin abinci baiyi ba ya rufe ya biyo baya na Cikin rashin sa'a kuwa Ina fita na ci karo da sageer a bakin kofar gida tsayawa nayi ena rokon sa ya tafi don kirjina har bugu yake min kar baba babaji ya fito ya riske ni da shi a tsaye. Mun kai kusan minti 10 muna sa'in san magana amma da kyar sageer ya amince ya tafi a dole wai shi da gaske yake zai aure ni.. Bayan tafiyar sa Juyawa da zanyi sai cahraf muka hada ido da baba babaji gani nayi yana leko bayan sageer daya kusa lumewa daga lungun gidan mu.. na sunkuyar da kai na kirji na na bugu wani irin mugun kallo yamin ya kada kai ya wuce abunsa ni kuwa ganin baice komai ba ya sa na bari a hala baiga komai bane sai na sullebe na shiga gida. Akan hanyar sa Dariyar mugun ta yayi sosai har cikin ransa yace " yarinya kenan,ai dama yaro yaro ne,ni babaji bazan taba rainon dan damisa na bar ma na dawa ba wannan karya ne.. Dama chan ena ta farautar sarahtu Amma daga yau ena ga komai ya kare Wannan ai Sageer ne dan gidan halliru mai nama hmm"dan gidan wanda nake bi bashin filin gona ta daya gina gidan sa ya kasa biya na dan jaraban talauci..kayyah!!! ...ya karashe da wani shu'umin murmushi Nikuwa Hankali na kwance na zauna a daki, Sai wajen 8 saura suka kuma shigowa da umma na A ladabce na sake gaida su Na kimtsa ma ummah kayan sana'ar ta don dama masa take siyar wa a babban kasuwar kan tudu itake da babban rumfa don ummah na akwai azama da hikima irin na matar karkara. Hiran su suke yi irin wanda na tsana don sosai kawu babaji yake soka ma umma maganan banza kuma bata isa ta rama ba.. wani bin har yakan ce mata yar bariki goyon farar hula wato karuwa kenan Umma na bata da hayaniya sabida bata da ilimin komai amma a ladabce take mayar masa da suka in abun ya ishe ta.... abu daya ke bani haushi yadda yake saurin wasa da hankalin ta ta wajen juya magana.. in har yace abu kaza ne bata isa tayi musu da shi ba yafi so ma tabi bayan sa ko kuma tayi shiru kawai Duk randa ta haura ko akan gaskiyar ta ne sai ya soma dukan ta yana zagin ta ta uwa ta uba,umma na kuwa tunda akayi hakan sau biyu sai ta dena bashi daman haka kwata kwata duk abunda yace yanzu sai dai ta hau kai itama ta dada zuga shi ba don son ranta ba. Ni kaina nan na sha deban jibga a hannun sa akan samarin dake biyo ni kofar gida a hakan ma wata rana na san karya yake min amma ban isa na tanka ba haka zasu min lisss sai dai daga baya umma tabani hakuri Suna na zaune Wayar sa yayi kara ya dauka Yace"Wai yaya ne kam zulai? dan shiru yayi daga bisani ya kwaroro salati Yace"Hmmmm duniya kenan tabbas anyi mana rashi kai kai kai bari to zan neme ki kawai... Ai Wannnan maganan ma ku barshi haka zan zo da kaina ma gobe Yana kaiwa nan ya katse wayar yana jimami,. Ummah tace "Me gida lpya kuwa...? bari kawai gambo..ya ya mutsa fuskan kalar jimami yace"ai zama bata kama ki ba Gobe zaki je chan dindima inna wuro ne ta rasu yau din nan da dare. "Innalihhi wa inna ilaihi rajiun,. Allah ya ji kan innna.. Allah ya sa ta huta amma babaji ciwo tayi ne haka?Sai naga kamar jiya jiyan nan yafendo ta gaya min inna wuro garau take tana ma filin roron gyada. Ni dai ina daga gefe ta bakin kofa Ina shiru uffan bance ba "nan baba ya hatsala"Ke da Allah rufe mun baki gambo,da Cahn mutuwar sai ya zaba wanda zai dauka ne? bana son shashanci da neman tsugudidi fa" Ummah ta tabe baki tace "ahhhhh toh Allah ya baka hakuri Mai gida Nace ba? Goben da su zulai kenan Za muje ko? "ban sani ba ..ya mike a fusace kamar zai mare ta wanda hakan ya sani sulalewa chan nesa da bakin kofar kadan na rakube. Ke kadai nace zaki je, da daban aure ki ba ai su nake turawa..wai nikam rashin kunya zakimin ne gambo? Uhmm uhmmm..umma tace kamar bata damu ba Tace Allah ya kaimu goben..daga nan taja bakin ta tayi shiru Shiru ne ya ratsa wajen ban sake jin motsin su ba.. nima bacci ne yayi nasaran dauka na a gefen bakin kofar ban sani ba gurnani da sambaton baba babaji ya sa na firgita. cikin sanda da tsananin kunya na mike na kama hanyar soro ba wanda ya sani kamar kullum naje na kwanta kan dakali. Bayan sallah asubah Wanke wanke na ke yi ayayin da dai dai kun mutanen gidan mu ke fitowa . Yanzu kam babu wanda yake kulani sosai a gidan.. su yayu na ma kamar tsine min sukayi ..ai idan mace takai haka a gidan uban ta ba aure to karuwa ce"(). "'yawwwa Gambo ya kamata ki fa hanzarta ki kama hanya maza maza ayi wankan inna dake. cewar baba babaji. "toh me gida ummah ta amsa..Nan ta shiga shirin ta tsaf. Bayan na kammala dumame na rusuna na gaida su" tsaban kallon da baba babaji yake aika min a sace ya sa na kasa cewa komai na daure fuska. umma duk tana lura da yanayi na amma sam na kasa gaya mata tafiyar tan ne bana so kwata kwata sam hankali na ni bai kwanta ba. Gashi ya sa ma na ido ko tari umma tayi sai ya amsa" hakan mukayi rabuwa da kaikayin magana a zucin mu umma ta kama hanyar dindima. Tun tafiyar ta komai ya sauya Acikin nishadi baba babaji yake, don sosai fuskan sa ya nuna hakan duk dama yana yi yana fuskewa yana shan qamshi.. tunda umma ta tafi ko hutawa banyi ba don tamkar baiwa haka ya maida ni Yau da safen har wanke masa aswaki da kasar takalmi sai da nayi "karfe 11 saura ne,sai na dan jinguna kadan ena jiran lokacin makarantar rana yayi,nan naji an kwalla min kira... gani baba,na shigo na rusuna gaban sa. je ki bakin kasuwa wajen mai shayi zai baki aika ki kawo min.. Nace toh azuciya naa ina tunani"Tabbb yanzu fa ya ci dumame jibgi guda ko mai zaiyi da aikan mai shayi oho" Nan na mike ina kokarin ficewa . Ya dada hade rai Yace saura kuma nazo na kama ki a inda kika saba lafewa kina iskan ci da yan iskan nan marasa tarbiya irin ki,.. madallah ma kinsan yanzu nine aka bar min ke agidan na ko?to ki kiyaye kan ki da ni saratu. A ladabce nace to ,sai ya juya kansa ya ce Kuma layin mai goro zakii bi kar ki sake kibi bakin titi kinji na gaya miki kenan. Gyada kai kawai nayi Bance uffan ba na sabule nayi waje na kama hanyar kasuwa... Ina fita Ihu ya sake ya soma rawa yana kirari makan sa adakin shi kadai " Kiriiiiiii baram bam bam bam bam kaii kai,..sai ni babaji dan gidan goggoji sara dai a hankali.... dawa sai maza,, .. duk wanda yayi jiran tasha dani da shi zamuyi kwanan mota. Yiiihuhu sai ni babajii dan goggoji yau ango kake tartil babu hafsin. Kikiki ya fashe da dariyar kuruciyan zuci Mai shake da jahilci da tsananin mugun ta. hahahaha yarinya yau naki taka kare kwanan ki sai agadon babaji dama chan nagaji da cin durin uwaki... Ya koma kan gado ya kwanta galala cikin tunani yace"Ga nan rabi bazaura na jira na alayi kwana nan zan yaga ku na auri ta na huta.. Na gaji. Haba,itama tabi duk ta hanani sakat babu dama nace zan ci nata durin agaban gambo dan nasan munafurcin mata sarai. Cikin shakekken nishadi yake maganan sa'yanzu duk sai sun gane kuran su. Ya koma ya dada juyi cikin maganan zuci wanda zai tabbatar maka da ya kullace ummahn ya ke cewa"hnmmmmm Kina wasa dani ne gambo,yo ni me zanyi da saiwar jikin ki da yaya bukar ya gama shanye wa?dama chan dan kuruciyar ki na gani. dukan ku ai akan tarko na kuke lokacin ku ne yayi,kinga kafin ki dawo daga gaisuwan mutuwar karyan dana miki. Lokacin har wannan shashashar yar nakin ta san ni waye, itama da sannu zata haura kan qayar dana daura mata shi yanzu.... kai bari ma na fita saboda naji dadin ganin komai ya tafi min dai dai idan kuwa sageer yamin kuskure nasu ya kare agarin nan. dariya ce akan fuskan sa ya dau hular sa ya fice hanyar kasuwa. _FIRST CHAPTER REVIEWS I NEED SOME MOTIVATION_ 🙄🙄, _yana ji na gaji ne_ 🥺 *Follow Wattpad@ SURAYYAHMS* [2/23, 22:35] ‪+234 802 646 5734‬: .*🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™/SAT5/ 2019🔞 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 _A TRUE SENSATIONAL STORY_ ~_Story written by_~ *SURAYYAHMS*🔥 *OFFICIALCATTY🐈* *_WATTPAD_ @SURAYYAHMS_* @ IG:Surriem-sule_ *#Lovestory2018/19* *#romance#purefiction* *#Destiny at fault..* *Any resemblence of life style or story should be considered as a coencidence"i give no permission for any comparison All my stories are strickly mine,beware copycats!.* *hmm It seems like the universe has given me soo many special maryams THIS PAGE IS also for this exceptionaly special maryam watoh"MARYAM SANEE(mamuhgee)GOD will bless you for me#ride or die with us#die hard is uz🥰* *SURATUL HUJURAT* *2."Wa La Yagtab":* Do not backbite each other. Its a major sin equivalent to eating your dead brother's flesh _PAGE2_ Umma na da kafa take takowa zuwa tasha don haka ta dau Lokaci sosai don sai wajen karfe 10 na safe ma ta kai kan titi. anan ma zaman diris tayi tana jiran motan haya koda kuwa akori kura ne ya kaita cikin yankin su inna wuro amma shiru babu wanda ya wulga... "nikuwa tun da na foce a gidan Tafiya nake sanye da hijabin uniform dina bana kallon kowa. Gashi dama hankali na ba a kwance yake ba sabida yanayin lungun da baba babaji yace na bi. wajen shiruuu ne babu mutane sosai,ni kaina Allah Allah nake na samu na fice.. Sai da na kai Daf da bakin gargada naji wani kara kamar an fasa tayar mota sai da na dan razana ,ko samun daman juyi banyi ba naji an shakuro ni ta baya an matse min baki da karfi... Firgici na shigayi cikin tsainnanen tashin hankali da tsoro ganin sageerr ne a kaina yana faman kokuwa da ni... Ka sake ni..ka sake ni nace..nan na shiga tsala ihu neman ceto. Shikam Baice uffan ba ya jawo ni da karfin mallaka yayi wani hanya dani daga nan ban sake sanin meyafaru ba.. Daga bangaren ummah kuwa har yanzu bata yi dacen mota ba, har tagaji da bata lokacin da zaman jira, chan da azahar sai ta tashi ta soma daukar niyyar takawa da kafa kadan kadan zuwa kauyen su inna wuron. Akwai nisa ba laifi. ummah tana tafiya ne kamar bata yi, in tayi ta gaji ta samu dan inuwa ta kan tsaya jira ko wani zai bi nan ta sami wanda zai amince ya kaita ciki amma kusan duk wanda suka shige ba wanda ya amince ya taimaka mata har da fuskan sani. Ummah ta ga abun mamaki sosai yau dai gashi da kudin ta take rokon abun hawa amma duk suka turje sam baza su dauke ta ba. Gashi Ba halin komawa gida ga wahalan tafiya kuma tasan halin baba babaji bazai taba amincewa da hakan ba. A haka ta daure tana tafiyan ta har magribh ya rufa ana neman ishai lokacin tana dab da shiga babban kasuwar yankin su inna wuron. Nikuwa sai Wajen karfe 8 saura na bude ido kan wani benchi na tsinci kaina ba abunda ya same ni amma dai an cire min hijabi ,...kuka na fashe da shi tare da mikewa zaune ena duba dan iskan nan wato sageerr"ashe haka maza suke? Ashe duk kalaman bakin sageer karya ne macuci ne dan iska?.meyasa zai kawo ni dakin sa ya ijiye ni? To wallhy sai na masa rashin mutunci, anan mutuwa ko ni ko shi na fada a zuciye hankali na yayi mummunan tashi. Cikin wannan bambamin naji ana kokarin bude kofar, kuuuuu ciki na ya tsure jin hayaniyar mutune " muryan baba babaji na soma ji..don shi yafi na kowa kauri. "hannu na daura aka.."Wayyo Allah na,na shiga uku,ohhhh ni saratu "handi mmbani" Shikenan rayuwa ta ta kare yau.. "Munafuki ,ai yau karyan ku ta kare bude min kofa maza ....na ji babban aminin baba babaji na cewa daga waje Sageer kuwa sai bada hakuri yake A tsaye na mike na daura hannu aka zuciya na na duff dufff kamar zai leko waje Sai gwaff aka turo kofar.. A tsorace na firgita hawaye ne suka biyo bayan rawar da jiki na yake yi La haila ha illa lahu muhammadar rasullillahi sallahu alaihi wa salam SARATU!!!! Eh lallai kam saratu yau kinji kunya,toh yau sai na kashe ki agarin nan...baba babaji ya soma bari yana kumfar baki. Ihu na so na tsala duk gaba daya naji rudani na neman zautar dani,a tsorace na shiga bashi labarin iya abunda na sani "baba wallhy wallhy " Ni ban san me yafaru ba Ka tanbaye sageer wallhy bani da masaniya akan komai shiya kawo ni nan Allah ka tambaye shi .na kara sautin kuka ina rantsuwa. Masifa abokin sa ya shiga mana baji daya kamar kisan kai muka aikata..suka tsorata mu sosai Barin ni da na kasa gane komai a wajen sai rantsuwa nake ina maimaita abu daya. Amma Kamar baiji ni ba yace "Ke Kinci ubanki, zancen banza zancen wofi yo ke din ne ban sani ba ko shi sageer din ? Ohhh mani zaki kawo ma shahshanci "wato har kina da bakin magana ko,? Na girgiza kai cikin kuka alaman a'a,cikin shessheka nace wallhy gaskiya nake fada maka baba, Nan Ya dada hatsala. "inayi ki nayi,? saratu ...saratu..ya daka tsalle a fusace zai jawo ni abokin sa ne ya damko sa yana basa hakuri.. Sam nakasa gane meke faruwa, meyasa komai ya juya kamar ni na kawo kaina dakin sageer me suke nufi da ni?wai meyasa baba yaki daukar magana na wallhy ban san komai ba.Hasali ma haushin sageer din nake ji da ya kawo ni nan tun tuni ya ajiye ni.. Ya na bangaje sagerr daya yi tsomo tsomo agefe ya damko hannu na yayi waje dani bayan ashariya da bakaken maganganun daya gaya masa shima ya barsa nan da aminin sa, dani da shi muka tafi.... Sam bana jin dadin zuciya ta kuka kawai nake yi ena tafiya madel madel agaban sa badon dare yayi ba nasan da sosai jama'a zasu gane halin da muke ciki duk dama ya min kashe din nayi masa shiru sai munje gida. Ummah ne zaune tana dan hutawa sabida yunwa ya mata illah gashi saura kiris ta shiga masaukin ta sai nishi take tana kama kwankwaso.. Gambo? Lahhh da gaske gambon ce Ummah ta dago,Ahh larai? Kice anan da dare nan? Ai ke zan tanbaya, ena kika fito haka a wannnan hanyar bakar jeji da aljanu gambo? Ko dai maganan dan goggoji gaskiya ne amma me ya hada yar niger da hanyar dindima, ai kamata yayi ki dubi gabas ba kudu ba. Dariya umma tayi tace,toh? Karai sarkin maganan jyaji da shi dai. Wallhy tafiya zanyi zuwa dindima amma bansamu dacen mota ba tun safe nake nema. Inna wuro ne Allah ya mata rasuwa babaji yace na je na bi mana baki... "cikin mamaki oarai ta dago ta dubi ummah "Shiruuuu tayi na dan wani lokaci sannnan tace tabbbbb ikon Allah... Kai duniya abun tsoro ne Ba shakka sai da na kawo cewa akwai makarkashiya a zancen nan dama ni chan ban taba amincewa da dan gogojji ba ..makaryacin banza almunafuki. "ummah tace, Kamar ya fa larai?wannann wani irin magana ne haka? meya faru kuma..ke kinga tun tuni kike mini magana cikin bita da kulle ki futo kawai ki gaya min meke faruwa. "larai ta juya ta kalle ummah tare da cewa,"Ai dole ne ma nagaya miki gambo sabida in ban fada bama zaki je chan ki tarar da gaskiya. Hankalin umma ya tashi Duk Ta sa ido da kunne tabawa larai tana sauraran ta. "To bari kiji ingaya maki, mijin ki yabi gari ya yada cewa tun sahe kika fita yace wai kin gudu a dakin ki kin barshi da yarki yana bi gari yana neman ki... cewa yayi dama ance masa sana'arki na siyar da masa ba haka kawai yake bunkasa ba akwai abunda kikeyi na daban wanda shi kansa bai sani ba. Naji fa kamar yace kina bin maza,.. Kirjin ummah ya dada bugawa'a ranta tace karuwan ci kuma? har ta budi baki zatayi magana larai ta kuma cewa" Yama bada cikiyan duk inda aka ganki a yankin nan a tsare masa ke kar abari ki bar garin nan har sai ya samo ki dakan sa mutuwa kuma da kike fada na inna wuro 'to inna wuro na can kurwala tana hutu gidan babaji yau din nan da safe ta zo da ita ma ake faman debe miki albarka agidan babaji.... Wani dum ummah taji,har kanta na sarawa take ta sa hannu ta kare zuciyan ta dake nemen fashewa da firgici da rudani...tana maida nishi sama sama tace" Amma meyasa zaiyi hakan? Kai larai gaskiya uhm uhm ban yarda da maganan nan ba, to meye ribar sa in yamin haka? Hmmm gambo kenan Ashe bakisan waye babaji ba,ke bakuwa ce a sanin halayaen sa...in kinga haka ai ya gaji dake ne tmyake neman hanyar rataya rayuwar ki don ya maida ki Allah sarki kamar yadda yake ma sauran mata.. Toh wallhy maza gwara ki koma yanzu akan kafufun ki kafin ki hau tarkon da ya dana miki.. ni dai kinga tafiya ta.. Umma ta dade tana jimami da magagin zafin abun aranta take ta kamo hanyar cikin dare zuwa gida. Kafi nan, lokacin da baba babaji ya tuso ni agaba muka iso gida da myka shigo tsakar gidan gani nayi yana korar kowa zuwa dakin sa ...masifa yake yi kamar zai tashi sama kowa saida ya sha jinin jikin sa kafin ace uffan waje yayi shiru... Kafin ya iso gare ni a kasa na zauna na dukun kune ina kuka a hankali... Yana shigowan kuwa kaina yayi ya shiga duka na yana zagi na son ransa. Ba irin bayani da hakuri da ban bashi ba amma baiji na bare gani na Ni Abun da ya fi damu na shine yagen mun riga dayayi ya kuma zare min zani ya barni da fatarin undewear .sai kare kirji na ke ena bashi hakurin ina kuka.. Na tabbata mutanen gida ma suna ji na amma duk sukayi kyam ba wanda ya leko na san ana chan anata zunde ba bakance akai na.. Har Waje ya dauke kafa ana neman tara da rabi, kafin nan ya sasauata min duka, da zagi.. Kasa na kwanta ena fama da radadi ina kuka bance komai ba. Bayan ya sha ruwan tsumin sa ya dawo Tsaye yayi a kaina Saratu Zaki gaya min gaskiya ko bazaki fada min ?. Ni ne zaki maida ni shasha na aike ki kasuwa don tsaban kin Raina ni sai ki aje ni kiyi zaman ki adakin saurayi? Tirrrr da ke saratu, dama ganin take taken ki ya sa na auro uwar ki dan na kuka da tarbiyan ki amma haka kika ki sam ki nitsu,ah'a ke kin duku fa kawai asiri na kike so ki tona toh bari kiji duk abunda kike yi a tafin hannu na kike tsinanniya karuwa kawai.. yau zanci uwar ki kuma sai kin budi baki kin gaya min Abu da kike yi adakin sageer tun dazu baki dawo ba.. Nan na daure na mike daga kwancen da nake a kasa hawaye na har suna turiri. "Wani shu'umin kallo ya bini da shi da shike ya mummunan yaga min riga da kyar nake jan sa ina kare dan madai daitan nonuwata.. Cikin shsheeka mai dauke da bacin rai nace "baba babajjj..ji nayi maka bayani wallhy gaskiya na fada maka iya gaskiyan lamarin kenan...wallhy ban aikata komai ba sageer ya kaini wajen ya ajiye ni ni kaina bansan me ya sa yamin haka ba. "Karya kike yi,ya daka min tsawa.. munafuka Toh In da gaske kike yi ki nuna min shaida mana.. Na ja da baya a dan firgice..nace "baba shaida ?wani irin shaida zan baka bayan rantsuwar danayi maka..gaskiya bani da wani shaida nikam. A fusace ya mike ya jawo ni daf kamar zan wanka min mari..cikin son ya dada rudar da ni yace Ki nuna min shaidar babu abunda kikayi da sageer shjne kadai zaisa na amince da maganan ki... Murya na har na sarkafewa nace"Baba kayi hakuri wallhy,wallhy banda wani shaidar da zan baka don babu wanda ya sani sai sageer sai Allah.. Nace da ana iya nuna wa da na nuna maka tuntuni wallhy ba abunda yamun shidai ya ajiye ni. Dan takaitaccen Dariyan mugun ta yayi yace" me zai hana nunawa ni bazan taba yarda ba kuma bazan lamun ta ba tunda na baki dama kin ki nuna min shaida ni zanyi bincike da kaina.. Na dauka wani abun ya hango na daban a kwakwalrsa"da karfin gwiwa cikin kukan na ce "Toh..toh kayi binciken ka baba kaima zaka gani ban yi komai ba wallhy... Ko karashe maganan banyi ba ya mike wufff ya jawo ni daff da shi sai da na shako warin a hammatar sa.. nayi kicicin zan kufce anan naci karo da kaurin azazzakarin sa da ya haura kamar dutsi har yana nuna shati a rigar jumfarsa. tsoro ne fal zuciya ta magana sai ya dauke min sai ji nake ina zufa ina hadiyen kakkauran yawo.. Kokawar kurame muka shiga yi . Jawo ni yayi ya daura ni da baya akan gadon ummah....ya bangade kafafuwa ta .. Hannun sa na rike damm ina shirin tsala ihu ya toshe min bakk da karfi tsaban yadda nunfashi na ya dauke na dauka ko mutuwa zanyi. Hawaye masu zafi ne take suka wanke min fuska . Bai kuma dage hannun sa akan bakin na ba... ya zame min rigata da karfi ya kuma fincike min underwear daga ni sai kamfai,. Na shiga juyi ena so na tashi da karfin bala 'i hankali na yayi mummunan tashi fiye da misali tunda uwata ta haife ni ban taba ganin firgici irin na yau ba idanuna sunyi jaTake Na shiga gurnanin wahala jna kokarin ganin manufar baba babaji a kwayar idanun sa har yanzu bai sake min Baki na ba kuma ya hauro saman ruwan ciki na ya matse ni A hankali ya shafa madaidaitan premature nonuwa ta da dayan hannun sa yace "irin ku ai sai da irin wannan gwadi kika kuskura kika motsa kE zaki kashe kanki ba ruwa na. Na dade fashewa da takurarren kuka a raina, nan ya zame wandon sa kadan ya fidda kakkauran azzakarin sa ya dada gyara cinyoyi kasan nasa ya matse su gam gam ya zame min kamfai dina yayi kasa .. Har wani rawan jiki na ga yanayi yana zumudi baya ko jin kunya,, ina jin kaurin abun abakin wajen na dannna azababben ihun neman ceto amma baiya ma fita, kan kace kobo ya soma neman hanyar shiga na.... a zuciya ta kuruwar danayi yakai ya tsorata jarumar zakanya na tsorata sosai..amma duk a banza haka ya cusa azzakarin sa da karfi da yaji ya nitsad da shi cikin farji na ya tsince min daraja ta da kima ta... A ranar na dada tabbatar wa baba babaji shedan ne dakan sa baida imani kona miskala zarratin haka ya gurje ni da aron raina ya mini likisss ya kuma tara min ruwan maniyyin sa acikin ciki na sannan ya sauka akaina yayi waje.. Lokacin na dade da dan karamar sumewa dan azaba ga jini ya wanke min gefe da gefen farjina Bana ko motsawa. A hanya kuma ummah na ta gaji sai kayi take sama sama ga yunwa amma hakan take Takowa sai dai kashhh rashin Sa'a yasa aka kama ta tare da wasu yan daba masu safaran kayan shaye shaye irin wiwi da kayan kwalban nan..nan aka kaisu chan chaji ofiss aka kulle. Washe gari Har wajen ya washe ana neman karfe 9 saura nan na bude ido a haka ma ji nayi ana tsoma ni aruwan sanyi na firgita tsaban azaban radadi na sake disassahen ihu.. Hada ido mukayi da baba babaji"daga ganin sa kasan tsorata yayi kar azo agane wani abu ya faru shirin sa ya wargaje gashi ban tashi ba shine ya dauko ni ya tsoma ni anan don na farka.. "duk da zafin da nake ji raina ya baci Banji kunyar ko tsoro ba na asharshara masa zagi, Nace"Allah ya tsine maka Allah zai saka min... fasss ya sauke min wani gigitaccen mari saida na kife akasa abayin cikin turbaya.. Ahir dinki ,banza shahsha sha Ke din banza ba abunda kike so bane nayi maki.. A zuciye kuma cikin kuka nace amma kace dubawa za kayi baba .kace shaida kake nema meyasa zaka raba ni da mutunci na kaifa mijin mama na,uba agare ni Meyasa zaka ci amanan mahaifi na.. Dariya yayi yace..na gode Allah da kika furta wannan kalman.. Yo wa zai yarda da kimar budurcin budurwa kamar ki yar sha hudu ana neman kaiwa 15 agida batayi aure ba? Ai abunda ba'ayii bane nayi miki shi na maida ki cikakkiyar karuwa kamar yarda uwar ki take son ganin ki, Kuma kika sake kika sanar da wani maganan nan ke zakiji da abun kunya da abun magana dama sarki ya bada umarnin a kore irin ku agari tana bata gari banza.ke kanki kinsan ba mai yarda dake kowa yasanni garin nan.. ya dan fashe da dariyar mugun ta. Nace "Wallhy sai na fada, sai dai ka kashe ni ai ba duka aka taru aka dawo daya ba ... Ya sake fashewa da dariya...yace "ke din?ai ba sai na kashe ki ba ..don duk garin nan Ko da za a iya yarda da kowa kekam ba mai yarda dake. Ko baki san na san duk rabe raben bin gidan mutane dakike yi bane. Ai su kan su yanzu zasu yi nazarin sanin cewa dama gindin ki ne ke miki kaikaiyi..kai amma Allah sa alaaka miki sharrin min kazafi.. Zaki san inada gata a garin nan.. Kuka na fashe da shi bance komai ba Sha sha sha maza tashi ki kimtsa kanki kar na sake turmusta ki anan...jaka wawiya tsinnaniya.. Ya cigaba da masifan sa Nayi banza da shi na cigaba da kuka mai dauke da rurin kai kara wajen ubangiji na. Har ya fice ya bar ni anan Na dau lokaci ena neman nitsuwa dafa tsananin Kuncin da zuciyaa ta shiga Da kyar da masifa na samu na kimtsa kaina Na mike na shiga daki na kwanta lumui sanadiyar mumman zazzAbin da ya rufe ni. Umma na chan kulle ba wanda ya sani bare yaje yayi belin ta ga yunwa ga bugun zuciya na damun ta sam hankalin ta bai kwanta ba.... An dau kusan kwana biyu Ina jinyar kaina ba wanda ya sani.. Gashi baba babaji yakan zo ya tsoratar dani cewa idan na sake na fada maganan nan kullum sai ya cini ...har zuciya ena mugun tsoro don nasan zai iya aikatawa Amma na kudira araina duk randa ya sake zuwa mun koni ko shi dole wani ya mutu. *VIEWATTPAD* *@SURAYYAHMS* *OFFICIALCATTY🐈*[2/23, 22:27] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLIANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™/SUN6th/ 2019🔞 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 _A TRUE SENSATIONAL STORY_ ~_Story written by_~ *SURAYYAHMS*🔥 *OFFICIALCATTY🐈* *_WATTPAD_ @SURAYYAHMS_* @ IG:Surriem-sule_ *#Lovestory2018/19* *#romance#purefiction* *#Destiny at fault..* *Any resemblence of life style or story should be considered as a coencidence"i give no permission for any comparison All my stories are strickly mine,beware copycats!.* *For my little jewel hapsisis,ALLAH will bless you for me kinji😘* _PAGE3_ Haka nake lallaba kaina Nika dai ba wanda ya damu ya saurare ni... Gashi har Kwana biyu amma umma shiru gaba daya sai na durmuya cikin kunci da tsanan kaina.. dingisawar danake yi yake hanani zuwa makaranta Amma na dage ina jinyar jiki na iya wuya na daure don na samu daman rubuta jarabawan zuwa jss3 dake gaba na.. Kwance tashi shiru ba mai leko ni har na fara fita ina hidimomi na.. Na so na nemi duk hanyar da zai sada ni da umma amma na lura kiris baba babaji yake jira sake danne ni sosai na gano maitar sa. sai dai a yanzun tsoro na yake ji musanman yadda nake amsa masa magana cikin taurin rai A haka Har aka ci sati biyu. Ban sani ba ashe ummah na cahn tsallaken hayi anguwar sarki ..don tuni aka sake sauran yan safaran miyagun kwayar amma rashin wanda zai tsaya ma ummah yasa hukuma suka damka ta a wulakance wajen sarki hammayo ... Anan akayi ta sai'nsa da ita akan gaskiyar ta da shike a yankin kowa yasan hammayo baida adalci sam,sai ya hana a kira baba babaji da ga garin mu cewar sa ai yan garin mu ne ke bata ma yan nashi garin suna mu muke sawa ana zagin mulkin sa a yankin alkaleri.. A haka ya yanke mata hukunci ba imani akan tana zuwa gona da maikatan sa don tana yin roron shinkafa har na tsawan sati hudu kafin ya sake ta .. Ranar da sati hudu ya cika Tare da wasika da dogari aka sa umma agaba aka dawo da ita kurwala gidan maigari. Kafin nan Baba babaji na sane da komai amma sai ya dauke idon sa ,sai ma dada bata umma dayayi awajen yan uwa da dukkanin dangi da kalaman bakin sa.. Sai naga Gaba daya kowa ya tsane ni ba gaira ba dalili ena zama awaje za 'a tashi kamar anga kawar shaidan haka ma a makarnata ni kadai nake yawo yanzu..abun ya dame ni har ya dena Sai Ji nayi a tsegumi cewa wai baba babaji yace ai ummah na ta gudu yawon karuwan ci ne ta bar ni da shi, da wasa wasa sai gashi maganan yayi kauri sosai a garin kusan kowa ya sani yanzun... Ko da na daure na kawar da fushi na tambaye baba babaji akan zancen cemin yayi shi bai sani ba tsagumi ne kawai irin na mutanen kauye,wai ko a jiyan ma yayi magana da umman a wayar sa'idu babban dan inna wuro tace wai wani abu ne ya rike ta. A lokacin Ban ko amsa shi ba don ji nake kamar karya yake min..amma na cigaba da adua ma umma na ena kuma sauraron dawowar ta don na tona asirin baba babaji. "Sai dai kashhh rashin lpya yana sanda na a hankali , nonowa ne sai zurr zurrr suke yi ta ciki sun kumbura duk ban kula ba kuma ban damu ba sai hidima na nake yi.. A ranar da ka kawo ummah gidan sarkin kurwala Chan da yamma akayi kiran baba babaji a gidan maigari Anan aka soma magana gaban ummah da shi baba babaji da dogarai guda uku akan lamarin. Umma na tun anan ta soma gane waye babaji ..don sosai ya bayyana cewa bai san da tafiyar ta bama,shima ai nemen ta yake yi...babu irin karya da cin zarafin da baiyi ma umma anan ba . .ummah na rantsuwa shima yana yi. Ganin kamar ba za gane asalin kan gaskiyan zancen ba Yasa Sarkin kurwala yace bazai saurare maganan shi kadai ba suje gida nan da kwana uku zai tara mutane ayi sharia tare sa kashe di don a koma ja kunnen masu hali irin na ummah na. Ran sarki ya baci sosai yace bazai lamunci mace marar tarbiya da mutunci agarin sa ba.. Wasikar hakuri shima ya rubuta ya aika ma sarki hammayo ya kuma tabbatar zasu dauki matakai nan gaba akan haka.. Ummah taji haushi musamman da ta fahimci dukan su wajen sunfi daukar maganar baba babaji akan nata Da kuka ummahn ta iso gida ,..ta ma kasa hakuri don zuciya ya debe ta sosai tun daga bakin hanya suka shiga cece kuce da baba babaji abunda ba asan ta da shi ba kenan Tsawon zaman ta agarin nan.. Gashi dama mahaifin ta ne kawai gatan ta wato marigayi hamma aliyu mahaifin ta wanda tun bayar zuwan su garin da mahaifiyar ta ta rasu shike tsaya mata... Yanzu bata da kowa sai ita da Allahn ta din hakan yau babu wanda ya shiga ma umma fadan ita kadai take neman kwace makan ta yanci... Baba babaji kuwa dadi yaji ganin ya cunkusa mata bakin ciki ya gulla mata sarkaken tarko.... gashi ya sa yau ta kasa hakuri suna tahowa tana masa debar albarka akan Muzanta ta dayayi da karyan da ya hada mata awajen sarki.. Ko ajikin sa don shikam Dadi abun yake masa tana hauka a idon jama'a ana dada bata rashin gaskiyan lamarin Cikin ransa Ba abunda yake sai Dariyar mugun ta har suka shigo gida "Churrrrr akayi akan su kishiyoyi da yayan su don an cika gidan tam dama ana shirin bikin Sauran yayu na.. Anan a tsakiyar gida Kowa saida ya gaya Ma ummah bakaken maganganu da habaici iri iri akayi mummanan sa'insa face face, tun umma na kuka har ta bushe idanun ta tana amsa ko wacce Shegiya a cikin su ba kunya ba kawaici. Ina makaranta a lokacin zazzabin dake sanda na shike sani yawan bacci da shegen tsitt da yawu Yau ma har aka tashi ban samu na dafa na iso gida ba Sai da na dan huta da kyar dai na tarkata kaina na kamo hanya.. A Lokacin da ake ci ma umma mutunci a tsakar gida baba babaji ya sabule yayi waje ya barta da matan gida kowa saida ya gaji ummah bata gaji ba. . anan na zo na same ta Ban tsaya jin wani hayaniya ba na taho muna hada ido da ummahn da hanzari na zo na fada jikin ta ina fashe da ruddaden Kuka. Anan ne itama ta dawo hayyacin ta ta kamo ni nan take jikin ta ya soma rawa tana neman yin sanyi.... Kallo ta bini da shi kamar wacce bata taba jin Nayi irin Wannan kukan ba sai yau. Tace saratu? Kar ki bari ki ji abunda suke fada karya ake min saratu Cikin kuka nace kar ki damu ummah bazan taba yarda da hakan ba Wani wawan Shewa aka buga a tsakar gida baba ladidi da group din ta sai dariya suke kamar suna kallon wasan kwaikwayo, "Suka ce Kwarya tabi kwarya ana jan wuyar rakumin dawa a gari sai ga dansa ya shigo A ka kwashe da dariya .... Ja na daki umma tayi bata kula su ba ni kuwa tsaban zuciya Ban tsagaita kuka na ba tsawon lokaci har saida ta rufe ni da fada mai dauke da tashin hankali da firgici... Tashin hankalin da ummah ke ciki yasa gaba daya sai naji nauyin gaya mata abun da ya Faru tsakani na da baba babaji.. gashi dama abunda nake shaukin gaya mata ke nan amma duk sanda na dauko hanyar fada sai na tarar da ita cikin tsananin jimami don kuwa a cikin dan kwana ukun da sarki ya bayar hatta makaranta banje ba, kullum sai anyi fada da hargitsi da ita kamar gidan zai dage haka ake masifa da mu.. Wani bin tsaban haushin wani maganan idan ya gulle ta sai ta fita neman baba babaji Gashi ya buya ya dena nuna kansa ma kwata kwata a waje anan ne ma ta san cewa dagaske inna wuro na raye tana kuma family house dinsa tare da sauran matan sa A nan ma sai da aka tada zaune tsaye sa ummah ta sake maimaita abunda ya faru ko da zasu fahimce ta amma hakan bai faru ba Karshe ma a hannu a hannu aka dawo da ummah kamar mahaukaciya tana surutu. Sanadiyar kokarin bin gaskiyar ta ya sa Duk garin sai aka daura mata laifi aka ce itace batada mutunci.. bata da gaskiya ai baba babaji baice komai ba itake tada hankalin jama'a.. Babu wanda Ya taba tsaya mata in ana zagin ta ana cin zarafin ta amma kowa yana bada muhimmaci sosai akan reaction din ta da zatayi don ta kare kanta.. Ranar da kwana uku suka cika da asubahi da azabbaben amai na tashi kamar zan cire hanjin cikina na.. Sosai hankalin umma ya tashi sosai don ita ta zo kaina.. sai yanzu ne ma take kallo na da kyau take Gane yanayi na Don dama Sosai jikin ta ya dan bata kamar ena dauke da juna biyu amma dai tayi saurin dannewa tana tayani kintsa kaina.. Kaina na kasa ina kan Jin Abubuwa da dama na ci na a rai nan na fashe da kuka mai radadi "Ummah Tana dago ni na shiga kukan da dan sauti ina rawan dari gaban ta.. Tace Saratu? Me ke damin ki dama baki da lpya ne ? Cewar Umma tana kure ni da ido cikin dauriya. Ina sane da yan labe dake jin mu amma haka na cire komai araina na mata bayanin komi daga tushen sa ban boye mata abunda ya faru ba koda na miskala zarratin daga abubuwan danake fuskan taba har yanzu Umma ta rike ni gammm amma bai hanani jin karkarwawa da tsuman da take yi ba., Magana take so tayi amma muryan ta ya sarkafe yana fidda i i na tsaban bacin Rai ji kawai nake tana" b..aaa. .baji, Dum umm..a ta yanke jiki ta fada gaba na summamiya.. tun kafin Na tsala ihu aka yo chaaaa akan mu jikin umma na fada ena bata hakuri ena kuka.. Ruwa aka dan yauyafa mata kafin ta farfado a kasale Ta kalle ni gaban ta duk na gama fita hayyaci na kuma ban fasa ba.. Ido tabi kowa da shi batace uffan Ba tayi yunkuri ta tashi ta kamo hannun na muka shige daki... Munaji ana rade raden maganan ana raba gulma a tsakar gida.. A kan gado ta zauna Hawaye kawai take yi agaba na ta riko hannu na sai sheshheka nake tace"Allah sarkii diyata ki yafe ni, kaico na saratu, ni nayi silar shigar da ni dake cikin wannan mugun rayuwa kar ki sake daura makanki laifi ni na jawo mana fitina arayuwan mu dana auri babaji,. Gashi ya lalata na nawa ya lalata naki tace sarahtu Inaga fa babaji kamar ciki yayi miki. Cikin wani irin bugun zuciya Na dada kame hannun umma na fashe da kuka mai tsumayin radadi da Tashin hankali.. Wayyo Allah na imma na shiga uku Ciki fa kikace ummah? na daura hannu na akai hawayen na har turririn zafi suke fiddawa ena kan kuka ina cewa na shiga uku... Tausayi yasa Umma ta jawo ni jikin ta amma Shiru ne ya ratsa wajen Aka rasa wanda zai dakata da nashi kukan kuncin da kyar ummah ta dago ni " idanun ta sunyi jajir tausayin ta tuni ya gauraya zuciyata naji inama ace mutuwa mutum ne da nace ta dauke mu baki daya mu huta da duniya... Ummah ta shiga shafa fuska na cikin kulawa " yace kiyi hakuri saratu, duk da ni jahila ce yau nasan mutum ne kawai bai wuce qaddarar sa, kin kare kanki a bayan ido na ,nasan da alokacin ma ko kin gaya min ba shi zai hana ya sake fito da wani mummunan hanyar cimma burin sa ba, nima nan kinga abunda ya min ban aikata komai ba amma yanzu na dauka abubuwa da dama akaina... in har Goguwar munafurcin babaji yafi karfin kowa nasan karyan shi ya ja da Allah don Shi ne gata na dani dake.. nayi miki miki alkwari saratu bazan taba barin ki a wani hali ba har na mutu ina tare da ke yata sai na karbe miki rayuwar ki daga bakin qaddara dayake so ya jona miki.. Na sake sauke hawaye na rungume ummmah ina kuka bata fasa rarrashi na ba ta cigaba da cewa kiyi shiru abunki,ko duk duniya sun guje mu ni dai nasan babu mai raba ni da ke har abada sai mutuwa. Nace Nagode ummah, na gode da kika fahimce ni, nayi miki alkwarin biyayya duk rintsi duk wuya ba mai raba ni dake ummah ummah Allah zai saka miki Allah zai tona asirin kowa zasu ji kunya wata rana.. ..Cikin shshesehka nake fitar da maganan da kyar Ummah bata ce komai ta shiga share hawayen ta tana kan bubbuga gadon baya na a hankali A hakan muke zauna cikin bakar kunci da jiran abinda zai faru nan gaba gidan sarki.. abincin ma na gaban mu amma bamu wani masa cin kirki ba. Yau ne ummah bata fita neman babaji ba don tasan duk yadda akayi ya gama shirya mana tijarar da zaiyi agaban sarki anjima. Wajen karfe 3 saura aka aiko sako cewa bayan lasar ake so mu hallara acahn. Sosai Gaba na yayi mummunan faduwa amma hakan na yi ta lazimi ina rokon Allah ya saukaka mana lamarin. 3.45pm Makil da manyan dattujan gari a kofar gidan mai girma shugaban kurwala.. Ladiyo, laure hansato da maman dukku da kishiyon ta rabi da hassana sai dukan kishiyoyi ummah da dangin miji watoh baba babaji da mata guda uku sune a gefe akan tabar ma duk suma babaji ya sa aka kira su domin shari'ar .. Hmm jahilci baiyi ba , ashe idan abu ya kasance na cin mutunci baza a yi shi a sirri ba sai an taro jama'an gari? "Hakan Ni kadai ya dama amma ummah na kam tun agida na lura da babu fuskan imani a tattare da ita sosai ta dauke fuskan rahma ta bushe zuciyan ta Kamar wasu barayi haka aka gurfanar da mu biyun a tsakiyan fada kan tabar ma.. Sarki ya soma jawabi da jan hankalin mata da dai daikun matasan dake wajen akan illahn safaran miyagun kwayoyi acikin gari da sauran garuruwan makwabta, Yace " na kira ku ne badon komai ba sai don na yi hukunci ma wannan baiwar Allah bisa laofin data aikata ma yankin nan ..yadda kowa in yaga ni zai san bada wasa muke yi, Ummah tasha mamain wanna furucin A zuciyan ta tace Kenan sarki ya amince da maganan su har ya laka min hukunci? Tayi shiru dai tana sauraro Anan ya sa maga takardan fadan sa ya gaya musu duk abunda ya faru da umma na ni kuwa nasha mamakin yadda aka juya kan zancen aka laka ma ummah komai a take hawaye suka wanke fuska ta . Bayan angama Tuni dattijai suka hau zagi da bakar magana Ana Allah ya wadar da ummah wasu suna cewa ashe duk halayen ta da aka santa da shi na nagarta da chan na munafurci ne? Ni da umma bamu ce komai ba muna shiru Sarki ne ya dakatar da surutun da ake cikin raderaden, Yace" Ya isa haka , ya kamata muyi abunda ya kawo mu.. Yace"A matsayin na na mai gari na bada dama wa duk wanda ya san wani abu mai alaka da lamarin wannan baiwar Allah muna sauraro kafin a fadi hukunci ta. Ah'a ranka shi dade ayi mata hukuncin ta kawai..ga gaskiya boro boro me za ajirah? babban aminin baba babji wato dan masani ya fada a zafafe "Tuni wasu suka bi bayan sa nan ma har da mata kishiyoyin ummah ne kawai basu tanka ba Nan ma sarki ya tsawatar , Yace tunda haka ne baria shi mijin ta babaji kawai ya fada mana ta bakin sa muji,kar kuma wani ya sake tsoma mana baki Shiru ne ya dan ratsa wajen. Sannan sarki ya dubi baba babaji yace yayi magana" Har da gyaran muryan sa ya mike tsaye kamar mumuni Farko ya fara da fada ma jaama'a wai ya auri umma ne sabida ya na mata kallon kuruciya zai biye mata hakkin ta amma halayen dayaje ya tarar da ita sun dade suna sashi mamaki, Ana shiru ana jin sa.anan ya dada bata ma ummah na suna ya nuna a idon jama'a cewa bata da tarbiya,fitsarariya ce. Nikuma Anan raina ya soma baci.. ummma kam na shiru ta dago tana duban sa cikin wani murmushi mai dauke da sarkakkiya. "Yace ni bani da abun da zance tunda sarki da al'umman sa masu adalci masu girma sun kama ta da laifi dumu dumu kawai ayi mata hukuncin da ya dace da laifin ta... nima ayafe ni domin da haka nake neman shaidar mutane da yan uwa cewa na saki gambo saki uku..bazan iya zaman aure da ita ba "A take Ummah ta rangwada guda mai kauri mai sauti tayi wani irin dariya mai cike da jin dadin wanda ya nuna alama ko ajikin ta. " Surutun da ake yi kasa kasa ya faadada aka cigaba da cece kuce matan nan kamar zasu tashi su buge ta kowa na zagin ta, "Raina yayi mummunan baci da irin yadda ake nunawa ummah na ita barauniya ce kuma karuwa uwa uba marar tarbiya. Jiri ne ya soma dauka na sai naji bazan iya daukar maganan ba cikin wani irin hatsalallen fushi da ihu na ce "ku dakata...!!! Kowa ya dakata.... Tsit waje yayi da mamakin jin haka nasan wasu sun sha ko aljanu ne dani anan na mike gaban sarki kamar mara hankali Na tsaya Cikin kuka Nace" hammma, kai sarki mai adalci ne ka dada dubawa ummah na bata da laifi akan abunda ake tuhumar ta .. Ni Nasan gaskiyar abunda ya faru in ka bani dama zan fada maka. Kowa sai yayi shiru Baba babaji yau a munafukin sa ya fito Sai ya sauya kama ya zauna abokin sa ne ya tashi a zafafe zai kama ni da duka wai nayi rashin kunya da katsalandan a maganan manya anan Aka riko sa. Sarki yace" kowa ya nitsu ..kar wani ya sake motsowa idan bajaka duk abunda nayi masa shi yaso..yace saratu ina jin ki mai gaskiyar da kika sani akan wannan lamarin. Anan nayi ajiyan zuciya kukan dake so yaci karfi na ma na tukare shi Nan na soma zuba labari A- Z yanayin zaman mu da ummah a hannun baba babaji har rakube da nake yi a gidajen mutane na fadi daliili na, Kukan da nake yi anan yasa ummah na kuka itama Har cikin ranta bataso na fadi abunda ya faru dani na fyade da cikim shegen ba. Shiru ne ya ratsa wajen tabbas zuciyan wasu ya girgiza da jin oda side of story na dana umma dana bayar .. Cikin magiya da kuka nace in har akwai karya acikin abunda na fada Allah ya wulakanta ni a cikin wutar sa...dan Allah ka bi mana hakkin mu bamu da kowa sai Kai sai Allah Shikan sa sarki zuciyan sa ya girgiza amma sai ya daure ya juya yace ena babaji ? A dan rude baba babaji yace ranka shi dade gani Sarki ya dube sa cikin wani irin yanayin damuwa yace ka fadi tsakanin ka da Allah me kasani akan wannnan maganar ? Nikam tuni ummah ta riko ni tana kuka tana lallabani yanzu kam duk masu bakin zagi sun dan rusuna ana dai kan sauraro Anan baba babaji yace" uhmm ai daman ni nasan za'ayi haka ranka shi dade shiyasa ma nazo da shaiduna ga su nan. Yayo nuni da manyan munafukan sa abokan sa aciki naga har da sageer. Yace ma sarki "wallhy wayannnan da kake gani sunyi nisa wajen makirci da munafurci amma ni bazan yi dogon magana ba gaskiya ta ita ne zata fidda ni. Ya juya kamar da gaske yace ma ummah wallhy gambo ba dai naji kunya ba sai dai ke kiji kunya yau sai na tona asirin ki. Umma ta dube sa ta kar kada kai tana shiru . *WATTPAD VOTE AND FOLLOW @SURAYYAHMS* *OFFICIALCATTY🐈* [2/23, 22:43] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLIANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™/SUN6th/ 2019🔞 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 _A TRUE SENSATIONAL STORY_ ~_Story written by_~ *SURAYYAHMS*🔥 *OFFICIALCATTY🐈* *_WATTPAD_ @SURAYYAHMS_* @ IG:Surriem-sule_ *#Lovestory2018/19* *#romance#purefiction* *#Destiny at fault..* *Any resemblence of life style or story should be considered as a coencidence"i give no permission for any comparison All my stories are strickly mine,beware copycats!.* _this page is For_ _Xinnie nie_ _siyamah ta_ _and_ _hafsat Ay_ _PAGE4_ Shiru wajen ya dauka Anan baba babaji ya yayi nuni da inna wuro yace baba kinji ai wai nace kin mutu?... Sai ki tashi kiyi bayani ma sarki yaji da bakin sa ko hakan ne, Kema haka zuwaira sai ki kawo mana wayar naki a duba a gani ko da gaske ke kika kira ni ki kace min inna wuro ta rasu da har ni zan tura gambo taje gaisuwar rasuwa... Tun kafin ya gama maganar sa Inna wuro ta soma tashi Ta bude ido a hargitse '"tace ni dai ban mutu ba gani da rai na kuma babaji bai taba cewa na mutu ba...nan ta fashe da kukan su na tsoffi, "ni da babaji ya kawo ni nan gari yana kulawa dani ace har shi zai laka min mutuwa? Kai Allah ya isa munafuki baiji dadi ba..halan ma so ake na mutu ake wani nokewa da karyan banza toh ta Allah banaku ba. Nan Zuwaira ta cafke da buhun zagi tana tsiwa a dole ranta ya baci tace "wayyoh Allah na shiga uku da sharrin duniya kowa anan dai ya san ban taba rike wayar salula ba tun da aka haife ni,..in banda raini da neman araba ni da miji na sai arasa wanda za a sa acikin zancen karya da makircin da ake so adaura masa sai ni? , tace duk karyan mutum sai an gano sa ai dama mu mun sani mutum bazai yi gudu dansa yayi rarrafe ba, hmm watoh anje an shirya ma yarinya maganan karya da makirci ta zo tana zuba tana kukan munafurci toh wallhy nikam na fi karfin ku munafukai.. Allah kuma sai ya saka min sharrin da aka min bazan yafe ba ta fashe da kuka, Sarki yace ya isa hakan. Nan baba babaji ya sake cewa toh,sauran maganan cewa na bata ma gambo suna,ranka shi dade ina ganin wannan kazafin ita kadai tasan da su don kai ma shaida nane ba ataba kama ni da wani abu ba bare miyagun kwaya, hasali ma kai ka bani shugaban comiten zauren lura da zaman takewan matasan garin nan da tarbiyan su ko ba haka bane? Kowa ya ce haka ne kam. Yayi shiru kamar wani abu nacin sa arai yace Sai kuma maganan saratu "ya juya ya kalle ni yace saraatu Allah ya tsine miki albarka... Nan waje ya kaure ana cewa "Ahhh ahhhhh haba wa babaji babaji kar ka tsine mata Ayi dai hakuri mutane suka shiga bashi baki, "Anan ya dada borewa Ya hau tafasa ku barni natsine mata dan uban ta"kuka ya fashe da shi yana kumfar bakin ya nuna ransa yayi mummunan baci,yana cigaba da tsine min. Saratu dan ni ba uban ki bako?toh Amma Allah ya isa tsakani na dake meye ban miki ba a duniya da zaki laka min sharri don ki zubar min da mutunci na,.. A lokacin Ana rirrike sa kamar zai buge ni sarki ya tsime yana duban ikon Allah Yace"Yar iska kawai duk abunda nake yi akan ki baki gani saida kika tona min asiri kika dauko cikin shegee? Sau nawa ina kama ki ina rufa miki asiri saratu yanzu ni na zamu miki abun tozartawa... Anan ya shiga kwalla kira "Kai sageeru ena sageer nan waje yayi tsit aka juya ana dubawa ta ina sagirrr zai fito.. Sum sum ya fito gwanin tausayi a Gaban sarki ya hantsala sagir din kamar barawo yace zakayi magana ko sau na ci uban ka...ka fadi kowa yaji...marasa mutunci kawai.. Hankalin kowa ya tashi..ummma ta dada riko hannun na duka muna kukan zuci. Ban san me naui ma sageer ba amma nasha mamakin Yadda ya hada labarin karya ya bayar akan neman mu. Baba babaji yace" ka fadi meyake faruwa tsakanin ka da saratu agarin Sau nawa kuma ena kama ku turmi da ta barya a dakin ka? Sageer Yayi shiru cahn da dogari suka soma yunkurin zasu daka shi ya dago da kyar yace " ayi hakuri sau dayawa.. wani irin kuka na fashe da shi ina kallon sa cikin razana "Lahhhh ha ilah ha illahu la hawla wala kuwaata illa billhi Hau hau hau aka soma tambade de da maganganu ana tabe baki.. wasu suna cewa dama chan sun sani wasu suna cewa tabbass sun sha gani sa tare da ni ashe abunda muke yi kenan? Sarki ya daga hannu, ya mike tsaye ya ce sagirru " kana nufi kenan cikin jikin saratu naka ne? Nan ma yayi shiru jikin sa ne ke rawa sosai alaman ba da son ransa yake wannan shariar ba sai da sarki ya daka masa tsawa Ba bata lokaci ya amsa da i..ina yace"eh kamar nawa ne Anan ma aka sake kaurewa da salati wato tsabagen iya karuwan cin saratu ba ma da tabbacin waya bata ciki..? Anan fa Kishiyon ummah na suka soma na su surutun cewa an zubar musu da mutuncin dangin su Fada ne mummanna ya so ya kaure akayi chaaaaa Ana zagi na ta uwa ta uba sharrin da labarin da ban taba ji ba anan yau sai da aka fade shi kowa sai da tsine min Albarka iya isar ta. Lokacin ummma ta mike tsaye dani ta bie ni abayan ta daga ni har ita kuka muke yi, babu bakin amsa maganan kowa.. Da kyar sarki yayi controling dattijai da matasa da matan garin da suke wajen kowa yayi cirko cirko yana nina bacin ransa akan mu. Musamman ma magana da ya zo da cewa kawai na so ne na bakan ta baba babaji na zubar masa da mutuncin sa. Aka ce wannan ai cin Zarafi ne dan haka dole adauki mataki mai zafi akan mu ko ayi mana luli zaman garin nan sai ya gagare mu.. Da sarki ya sa aka dan rusuna akayi shiru sautin kuka na kawai ke tashi nan umma na ta daure ta tare numfashin sa ... 'tace ya mai girma Hamma kasani Bani da wani abun cewa anan... domin kuwa gaskiya kamar hasken rana take idan har ta fito babu wanda ya isa ya sa hannu ya kare ta Allah shi zai isar mana da ni da diyata... Ina kuma yi muku tuni da Allah bazai barku ba dana fada da ban fada ba zai biye mana haddin mu..kuje da gaskiur ku na rike rashin gaskiya ta da na diyata ayi mana hukunci. Waje na so ya kaure da sharhi ,sarki yace a dakata masa. Nan yayi dogon magana mai cike da bacin rai rashin jin dadi da masifa yayi Allah wadar da ni da ummah.. Ya kuma ce zai hukun ta sageer duk dama ba a tabbatar da nashi bane shikan sa kokunto yake. Anan Aka taru aka bada baba babaji hakuri Aka bashi baki sosai .aka danne sa kamar da gaske. Sai sarki ya juya ya kalle mu rai abace yace ke kuma saratu kafin na dawo kanki ki rusuna gaban babanki yanzu anan gaban kowa ki bashi hakuri cin zarafi da bata sunan da kike so kiyi masa. Jiki na har karkarwa yake yi tsaban kuka da takaici amma haka na shiga yunkurin sabulewa daga jikin ummah zanje gaban baba babaji na bashi hakuri... Dam dam na ji umma ta riko hannaye ne.. Idanun ta ne suka kuma kafewa Alaman ta bushe zuciyar ta, tace" Babu wanda zaki bashi hakuri anan saratu..hukunci kawai na roka mana. mamakin abun da tace yasa aka soma tabe taben baki ana salleme wa. A umarnin sarkin? Kai wai me ake jira da gambo ne ba aci uban ta ba.. sarki ya ce adakata... Gambo? Umma tace naamm hammayo "Ki kace bazata ba kowa hakuri ba.. ummah tayi shiru daga bisani tace in har ma kashe mu za'ayi ayi gaggawar yin haka sabida yata dai bazata taba bawa babaji hakuri ba.. kuje da gaskiyar ku Duniya ta ishe kowa riga da wando. sai tassss umma taji saukar mari afuskan ta daga hannun babban aminin sarki.. yace "Sha shashah kawai ashe baki da hankali gambo? Allah wadar dake Mu sam bama bukatar irin ku anan garin bakar ashana kawai.... Sarki yace tabbasss , gambo kin nuna mana bamu isa dake ba kuma baza mu iya zama da tsagerun irin ki ba. Tunda kuwa kin ce sarati bazata bada hakuri ba ai addini ya mana hukunci wanda suka aikata zina sabida haka ranka shi dade tunda saukin da ka musu bai mata ba Ayi ma yarinyar nan hukuncin ta kawai kowa ya huta Anan ma aka kusa aka kawo dorina Aka shimfida ni da karfi da yaji aka kwaso sageer aka mana bulala 100 100 chifff chif "ni kam Har Sumewa nayi tsaban kuka da azaban da nake ji ajiki na cahn da na kuma farfadowa ummma nagani a kaina tana kukan mai dauke da tashin zuciya...gaba daya ta sauya min kamannin ta kamar ba ita din ba Worst part awajen in ka dubi fuska kusan kowa babu mai jin tausayin mu sai ma tsana da tirrr dake bayyane a fuskan su karara Sarki yace toh ke kuma gambo Daga yau na yanke miki hukuncin barin Garin nan ta kofar yammma, kar na sake ji ko nasake ganin Ki daga nan har yankuna biyar da garin nan Na haramce ki da kasar nan kiyi nesa damu chan kuje bariki Bakin halin ku shi zai kashe ku.. Guda aka rangada aka shiga tafi ana shewa.. Sarki da mukaraban sa na barin waje aka ma na eeele ni da ummah aka sa mu agaba har hanyar kofar yammma bamu dauki komai namu ba haka muka fice daga garin kurwala. Ga dare yayi ga bakin ciki ga yunwa ga radadin takaici gashi da kyar ummah ke ja na bulalan da aka min har yanzu na damu na ga danyen ciki ajiki na.. Tafiya kawai muke yi mu biyin mu babu hutawa. tun muna kukan har muka dena kowa yana ji da abunda ke ransa.. Da kyar muka kai zauren wasu yan uwa fulani.. Matar gidan ita ta taimaka mana da ruwa ganin yadda muka galabaita anan ummah roka mana sarari muka zauna muka huta don kuwa akwai tafiya sosai agaban mu kafin mu kai wani gari.... "sai da na dan huta na dada jin yadda Ciki na ke min ciwo amma bana ma so na ji tsaban yanayin dana tsinci kaina na kuncin rayuwa... Ummah kam tayi shiru kamar bata tuna komai... Cahn Tace saratu? Inaga fa zan dan nemi kudi anan yankin saboda kinga yanayin ki baza mu iya jure tafiya da kafa ba gashi bansan ina zamuje ba.. Nace ummah kudi kuma ta yaya zaki samu anan? Tace "Ke dai bari mana ki gani naga kamar akwai aiki wajen wancan bafulatanin tayi min nuni da shi wani manomi ne sosai ana kan hidiman masa dure a buhuhunan sa .. Nace to ummah ..nima zan taya ki Ta girgiza min kai alaman ah a na huta kawai nan ta mike tabisa wajen su.. Cikin hikima da dabara irin nata ta cire kasala da gajiya ta hau aikin ma bafulatnain nan kamar bakar jaka.. shikan sa sai da ya sha mamaki.. Buhuhu na 15 da rabi na sabon gyero umma ta samu ta dura masa kafin nan an aneman goma saura na dare sai layi da haki take idanun ta sunyi jajir dan wahala.. A hakan ma bata daddara ba duk da ma ummah na da saurin sabo amma anan ba wanda ya san meke faruwa da mu tace ma matar gidan insha Allahu washe gari zamu tafi idan aka biya ta.. Anan muka kwana bata mana rowan abinci ba kuwa,muka sauke gajiya cikin daren har da wanka.... Washe gari ban tashi ba tsaban yadda nake ji da tsamin tsamin duka ajiki na ga laulayin ciki da kananun ciwon mara. Umma kam tuni ta bi layin karbo kudin aiki... Dubu10 kacal ta samu A haka ma ji tayi kamar an tsoma ta a Aljanna Ta zo ta daga ni tace maza ki shirya yanzu zamu tafi kar azo agan mu anan yankin saura mana yanki 2 mubar kurwala....yi da jikin ki saratu.. Nace toh umma na mike adaddafe na shirya .. Fura mai kyau ummah ta siya dukan mu uka sha harda matan gidan.. Umma ta bata hakura ta bata dari biyar daga kudin aikin ta. Daga nan muka fece.... Tafiya muke, duk da haka ba Abun hawa Ciwon ciki na sai dada tsanantawa yake ga waje da nisa gari biyu zamu wuce amma ko rabin daya bamuyi ba .. Tun ina boye ma ummah abun da nake ji har na soma wash washhh... Anan ta riko nj niki niki tana mun sannu sannu in mun danyi nisa sai mu zauna bakin inuwa mu huta Idan naji dama dama sai mu wuce Har muka fice gari na biyu muka shiga na karshe.. Ido na yayi ja sosai, tsaban azaban danake ji aciki na..umma tace ki daure saratu ba abun hawa ne da sai na daura ki kije tashan mass kki jira ni, Amma babu kiyi hakuri kinji..? Anan na dan soma zub da hawaye na sosai..nace babu komai ummah amma cikin nan ne sosai yake murda ni.. Cikin damuwa ummah tace kiyi hakuri saratu nasan dole zaki ji wahala bari muyi sauri mu samu mota sai ki huta...ko zaki ci wani abun ne yanzu? Na ce mata ah"ah Nana Ta cigaba da lallabani muka soma tafiya.. tausayin umma ya sanyaya min zuciya ta naga kamar tama mance da kanta a kuncin rayuwa da bakin cikin da aka cusa mata ni kawai take kulawa Dalilin haka yasa Nima sai na tursasa zuciya na na dage duk da abunda nake ji har muka kai tasha muka shiga motar haya wanda dama ya rage guda daya ne tall shine na zuwa kano.. Ba yadda muka iya anan din muka tsakuro akan balance ma na zauna nikam don Ancika makil shine mota a yau din na karshe kuma ba halin jiran wani... Dadin Abun dai an rage mana ana kudi ne dan adubu 2 da dari 2 aka kaimu har kano Bamu da isa ba sai wajen karfe 8 saura na dare.. Kowa ya fita a motar amma nikam na ma kasa dago kaina tsaban ciwon Ciki ga dumin jini da yake yawo a cikin jikin na ta ciki ina ji... Umma ne ta daddafe ta jawo ni a hankali na fito.. Ganin yadda jin ke bina yasa hankalin ta ya tashi sosai.... " a gurguje ta sama min waje ta ajiye ni kar mutane su fara lura da halin da muke ciki ga shi a kanon ma ta baya muke wani local govmnt ta cahn wajen kumbotso bamu ko shigo gari karara ba Kuka nake yi a hankali ena wayo Allah wayyo Allah ciki na ..zan mutu...ummmah..uhmmm Mmmm numfashi na ke sama sama , a duk lokacin dana motsa kuma jini ke fita daga jiki na. Nan Nayi lugwi ina nishi Ban sake ganin umma ba sai da wata yar dattijuwa tace gata nan baiwar Allah wannan ne yata ce" Ki taimaka min dan Allah bata da lpya ne Kare min Kallo matar tayi taga inayi kamar mai shirin dauke numfashi na ina wssshhh ita kanta tasan bana jin dadi A take Matar tace to muje mana.. Umma ta rike ni muka kama hanyar isa gidan matan wanda bai da wani nisa da tasha. Sunan ta sahura bazaura ce wacce bazata wuce 35-37yrs ba Anan gidan ta dakuna biyu ne amma babu komai aciki sai tabarma da katifa sai dan ghna na kayan sawa. Umma ta shimfida ni akasa tana cewa nagode baiwar Allah ko kinsan inda zan hada murhu na sami ruwan zafi? Wani irin kallo ta mana Tace "Ah a, malama nifa kawai taimaka miki nayi ku sami wajen kwana amma ba ruwa na da wani abun ki.. Umma ta marairaice tace kiyi hakuri nima tambaya kawai nayi yata zan dan kimtsa ki taimake ni.. Batace komai ba Tayi ma umma nuni da wani murhu wanda daga gani ankai kusan Shekaru biyi ba adaura komai akai ba.. nan umma ta je waje ta shiga tattaro karare da duk abunda zata samu ta hada min ruwan zafi wanda ya sa ta Ta kai 2 hrs sannan ta kammala.. Anan kafin ta zo na sume ya kai sau hudu tsaban azaban lalurin ciwon cikin ... "Saratu? Saratu... sai naji kamar a mafarki ummah na kira acikin layi na bude idon kamar wance ke sjirin shekewa lahira na amsa da naaamm ummmah..ummah mutuwa zanyi ki taimake ni ummah ciki na ciki na ummah.... Rigijib ummah tayi agaba na duk da bana iya bude idanuna da kyau na tsinkayo bakar tashin hankalin dake tattare da ita "tace sannu saratu, sannu kinji ,bazaki mutu ba ina tare dake bari naje na tsaftace ki ko zaki ji dai dai.. Ta daga ni riki riki mukayi bayi..anan ta sullebeni ta shiga wanke ni tana matse min ruwan aciki na jinin nan kuwa kamar ana zazzago shi ne, Ummah tuni ta fahimci cikin ne ya lalace amma bata tabbatar ba.. Haka ta min jinya da dabara irin na su na yan kauye tasss na dawo da dan gwabi sai jiri da rashin karfin jiki danake ji Dan kwalin ta ta bani na daura da shike ya kaini gwiwa sai ta dan yage mayafin ta tayi min nadi nasa tsakanin cinya na na tare jini.. Fes ta wanke kaya na ta shanya a haka ma bata dawo dakin ba sai da ta fita tayi yawon neman chemist ta siya min maganin ciwon ciki ibrufen da paracetamol ta hado da shayi mai dan yaji yaji hadin kasuwa da bredi daga wajen mai sai dawa ta zo da shi.. Sam na kasa hana kaina kuka sosai nake yi cikin tsumayi da tsananin bakin ciki.. gashi bana jin karfi sam sam ajiki na Ummah ita kanta sai da tayi shiru ta zuba min ido.. tace "Wato ke saratu magana baya wucewa wajen ki ko? Kina gani dai baki da lpya Har yaushe zaki cigaba sa damun kan ki akan abunda yanzu ya zama tarihi? Ki ci abincin nan kawai bana son shashanci "Nikam ina sai kukan kawai nake yi mai ban tausayi. Abun ya ishe ta zata sake magana nace Ummah..."wallhy ke nake tausayawa ke nake tunawa ummah kina shan wahala da hakkin da bana ki ba Allah zai saka miki ummah... Nan itama ta taro hawayen ta sai yanzu ta gano ashe tausayin ta wai nake ji abun yana damu na... Nan ma bata lallaba ni ta hau bambani Ke saratu ni bana son Shasahan ci kici abinci kawai ki rabu da komai ai ya wuce ... Nikam ai mahaifiyar ki ne duk duniya babu abunda nake takama da shi in ba ke ba raina naki ne saratu akanki zan iya mutuwa ma ba wahala ba kar kisa aranki wahala muke yi abunda ya kamata nayi miki kwanan nan.. Ko kina da wanda zai miki ne? Cikin kuka na gyada kai alaman ah'a nan ne ta shiga lallabani har na samu naci abincin... Ciki na yayi kauri ya dau dumin shayin sai muka kwanta bacciii Chan dare yayi nisa na farka sakamakon tsanantawa da ciwon ciki na ya dawo Umma na hange agafe tnaa bacci agajiye har gwarti ke deban ta.. Sai naji bazan iya tashin ta ba kawai na cigaba da dauriya na abu na gaba gaba Kafin safiya na suma bana ko motsi Da safen A wargaje ummah na ke tashi na amma shiru har matan gidan wato sahura ta karaso Ganin halin da umma take ciki na tashin hankali gani a kwance cikin jini bana ko motsi ya sa ta tsorata ta soma mata masifa Tace nifa ..Kawai ku fita ku bar min gida na ai dama Kwana kuka ce gashi Allah ya kawo mu safiya ... Maza maza kufice nikam ban isa ba da wannan fitinan ba.. "ummah tace emmm Baiwar Allah dan Allah kiyi hakuri ki dubi girman Allah ki barmu na same mafita ma yata nasan ciwon ta ne kawai ya tashi zan je nan na siyo magani zata farfado. Tsoro yasa Sahura ta turje sam taji sauraron ummah har sai da ummah ta ce to ta ara mana dakin zata bata kudin na san wani lokaci. Suka yi bargain akan dubu 7 da kyr ta yadda ta karbi dubu 5 ya rage mana saura dubu 1 dawani abu kacal a hannun mu Nan Kafin ta kyale mu mukaji sarari ta tausaya bawai bata tausaya ba Kuma ta lura umma na duk yadda akayi batayi karatun boko ba bare arabi Ba abunda ta sani anan birni ita dai akwai wayo ne sosai Ganin yadda umman ke jeka ka dawo daga chemist zuwa kai na ya sa ta je ma ummah.. Tace "Ai na fahimci matsalar yarki wato cikin tane fa ya zube ya kamata ki kaita asibiti a duba ta. Umma ta ce toh"amma ina ne asibitin naku Ko zamu iya zuwa adan duba min ita .. Sahura ta kira wani yaron matashi shi ya kaini ni daa umma har sabitin gwamnati dake tsallekan anguwan.. Bayan wulakanci da muka sha da zagi wajen likitan su akan cewa ba akawo ni akan lokaci ba sai da abu yayi nisa anan aka bani gado aka shiga duba ni.. Bayan wasu lokuta kadan likita ya taho dakan sa ya same umma yaron nan na ne tare da Ita don sahura tace masa mu baki ne Yace kece mahifiyar ta ko?.umma tace eh likita lpy dai ko? Yace to lpyar kenan dai amma meyasa kukayi sakaci kuka barta tayi ta zubda jini haka?ba kisan zata iya mutuwa sanadiyar hakan bako? ummah tace" ayi hakuri likita mu Baki ne agarin a taimaka mana tafada cikin magiya Likita yace hmmm ku dai yi hankali nan gaba kar kisake irin wannan wasa da rayuwar mutum.. Yanzu dai sai kuyi hakuri ta rasa cikin dake tattare da ita, sannan tana bukatar wanke cikk da karin jini.... Sai ayi sauri a kawo mana ko kije chan ki biya kudin... ya mika mata list bill din dubu 15 har da yan kai... Umma ta duba Da kyau ta gani bata ma iya karantawa ba kuma bata ce komai ba ta juya asanyaye zata bar wajen Likita yace malama" zakuyi hanzari fa don rayuwar yarki na ciikin hatsari muna bukatar kayan aiki nan da 24hrs idan ba haka komai zai iya faruwa ta riga ta rasa jini da yawa... Ummah tace to likita na ji za 'a kawo A lokacin kuka ne ke so ya kufce mata ga Wani mutsumusan tashin hankali da ke yawo a zuciyan ta na jin halin da ake ce ina ciki Tace wayyo ni fadima a ina zan samu kudin nan " Tafada tare da daure a hannu akai cikin tsananin Jimami.. Sosai yaron da ummah tazo da shi ya tausaya mata Yace ya kamata muje ki duba ta tunda yanzu babu kowa a kanta Umma tace haka ne muje.. Suka zo dakin da aka ajiye ni har ta zo ban farfado ba an dai samin ruwa ina kwance kamar mutacciya.. Hakan Ya dada karya zuciyan ummah kukan ta zage tayi mai cike da dumbin bakin ciki agaba na.. yaron nan ke bata baki har ya samu Suka fito waje... Anan ummah ta shige neman mafita... Tace "Ummm kana ganin ta ina ne zan fi samun aikin gaggawa wanda zai kawo min kudi ko min kankantan sa Zan iya kar kadamu.. Yaron yace "Ah a gaskiya nikam ban sani ba. anan kuma ai kafin ki samu aiki akwai wahala gaskiya bazan boye miki ba zai yi wuya sai dai kiyi kadan kadan ana baki dai dai gwargwado rayuwan nan birni fa kamar na wani wajen bane.. Ummah tayi ajiyan zuciya bataa dadddara ba tace amma ina dai zan samu ?. yace Eh insha Allah, kiyi nan hanyar akwai masu siyar da abinci dayawa a bakin hanya kije bazaki rasa abunyi ba ko da 500 kike samu ai arage wani aBun Ummah tace toh angama Sai ka rukuta min sunan nan wajen saboda kar na bata kasan da bakunta .. Yace haka ne nan ya nemo aron takarda ya rubuta ma ummah.. Nan Ta shiga yawo cikin kasuwa neman kudin aiki kafin nan da 24hrs din ya cika.. Acikin kasuwar Tun karfe 9 saura take naman inda zasu taimake ta ma shiru saima korata da ake wasu ma sam basu yarda da ita ba duba da yanzu ana tsoron maganan Boko haram Sosai taga wulaknci da cin zarafi..har mari saida ta karba wajen wata kabilar igala mai siyar da tuwo sabida nacin ko zata samu abun yi amma ina.. Tun daga nan umma ke kuka tana zagaye da kafafun ta ko jin tagaji batayi ba har aka kira sallahr la'asar Anan wajen alwala ta samu ta sa ruwan sanyi a kanta ta dada Watsekawa Ta cigaba da tafiya" weeee wew hawaye na bin kunci ta tashin hankaliln ta bai wuce ko naira biyar bata rike a hannun ta ba gashi lokaci na dada tafiya Tace "Ashe haka birni yake? Ashe babu masu imani a birni Shikena yanzu Sai na bar saratu ta mutu?... wayyyo Allah na na shiga ukku..in ta runtse ido ba abunda take kallo in ba ni acikin jini ina nishi ina kiran suna ta cikin wahaka ba... Haka ta galabaitar da kanta da tunani kiiiiiii ta ji an taka birkin mota da karfi alaman saura kasan ya buge ta ... hanjin jikin ta ne suka soma Kadawa tayi gefe tana karkarwa.. *Is a true life story🐈* *WATTPAD VOTE AND FOLLOW @SURAYYAHMS* *OFFICIALCATTY🐈* [2/23, 22:54] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLIANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™/tues8/ 2019🔞 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 _A TRUE SENSATIONAL STORY_ ~_Story written by_~ *SURAYYAHMS*🔥 *OFFICIALCATTY🐈* *_WATTPAD_ @SURAYYAHMS_* @ IG:Surriem-sule_ *#Lovestory2018/19* *#romance#purefiction* *#Destiny at fault..* *Any resemblence of life style or story should be considered as a coencidence"i give no permission for any comparison All my stories are strickly mine,beware copycats!.* *for Haleematu sadiya leemah,in loving memory of our dear dad Allah ya dada haskaka kabarin sa Ameen* _PAGE5_ Oh Shit,mutumin dake motar ya ce tare da bude kofar hyuandai dinsa ya diro adan tsorace yayo wajen ummah.. Ita kam gaba daya ta rude sai boya take tana zare ido duba da mutanen dake kan kallon su already har an soma mata masifa. Wannan wani irin shashan shi ne sai kuna bin kan hanya kamar dabbobi mssww wai Baki gani ne? ....Wani yace Iskancin banzan ne kawai a kade su suce an dau hakkin su..kowa da abunda yake gaya mata tana shiru. mutumin ne ya shigo tsakani bai damu ba ya ce baiwar Allah ? Sannu ko, fatan dai baki ji ciwo ba,.. Da kyar ta dan dago tace ah' a, kayi hakuri dan Allah Yace "Its ok, sai ya jiya yace ma jama'an dake kewaye da su "dan Allah kowa ya wuce nan aka basu waje..yace ma ummah kin tabbata babu abunda ya same ki? Zan kaiki asibiti a duba ki wannan ba matsala bane Tace ah'a ,ba abunda ya same ni,ni zan tafi sauri dama nake kar lokoci ya kure min. Ta karasheh adan tsakure tana neman ta kauce ko zai tafi itama ta cigaba da tafiyar ta amma sai yaki tafiya. Nace ba, ai zaki iya shigowa na rage miki hanyar idan wani waje zaki je,i dont mind.. Ta dada duban sa tana shiru..it seems like mutumin shikam babu ruwan sa gashi dai ya manyan ta akallah dai tasan zai bata shekara 10 da haihuwa a ido, gashi fes fes ba laifi toh damuwar ta shine tunda tazo birni bata taba samin wanda ya nuna kulawar sa akan ta ba duba da yanayin ta a wargaje zani daban riga daban, ga tambarin talauci faca faca akan fuskan ta amma sai shi, Ta dan sa fuskan godiya tace bawai na ki bane, uhmm banan zanje ba aiki nake nema dama anan layi gaba zan kara.. ta dan sunkuyar da kai Yace ohhhh i seee,daga nan baice komai ba ya sa hannu a aljihun sa Kudi ya so ya ciro a amma sai yayi wani tunani.. Yace toh baiwar Allah wani irin aiki kike nema hala nima sai na duba nagani ko zan taimaka.. Ya dube ta babu fuskan wasa.. Ummah tace,dama wanke wanke ne da dan aikace aikace ance anan layin aka fi samu.. Yayi yar dariya yace ah, kar ki damu da wannan ni zan taimaka miki na ajiye ki a inda yafi nan wajen ai nan ta baya ne ki shiga asalin cikin gari yanzu zakiga an dace idan bazaki damu ba muje kigani da idon ki.. Ba laifi ummah ta tsaya tunanin abun aranta ganin tana cikin matsi tace toh Alaji na gode Allah ya saka da alkhairi har da dan rusunawar ta.. Ya bude motar sa ya shiga ya bude mata ita ma ba bata lokaci suka hau kan hanya.. Tana shiru ga sanyin Ac na dan ratsa ta amma sam bata jin komai aranta sai ya nake a gadon asibiti? Bisa ga dukkan alamu kuma yanzu tasan 2 saura ake nema na rana.. Take ta rafka ta gumi tayi zugum duk yana lura da ita.. Chan yayi gyaran murya yace,malama ya sunan ki ?tace sunana fadima,amma ana kira na da gambo Yace nice name Ni sunana SSA danjuma shehu jiya na dawo daga abuja amma asalin ba anan kasar nake zama ba,iyali na da aiki na kai kusan rayuwa na ma achan kasar america yake Ummah ta dan yi yake ba yabo ba fallasa amma ba tace komai ba amma ke ba yar garin nan bane ko? Tace eh banan nake ba , Jiya nazo daga kauyen mu.. Yace ohhh..ammm kina da aure? He looks free so bai ma lura da yadda maganan ya zo mata ba Ta danyi shiru ta sun kuyar da kai Yace "Karki damu ki fada min komai babu abunda zan miki im just a free man kin gane? ki sake jikin ki da ni ai mu nan babu ruwan mu .. Ummah ta dan dago tace, eh toh ina da shi amma na rabu da miji na,yanzun ma yata ce a gadon asibiti likita yace na kawo kudi kafin ayi mata aiki... Yace Allah sarki hardluck ehnn..meke damun ta? Nan ma tayi shiru daga bisani tace jini za'a kara mata.. yace so sorry for that amma fa Gaskiya kin burge ni malama fadima daga ganin kk ure a good mother...ta dan yi murmushi duk dama ba jin turancin take ba damuwar ta baifi taga ta samu mafita ba.. Anan ya cigaba da samun ummah da dan hira kadan kadan yana shan cikin ta,har ya gama ganowa tana matukar bukatar taimako don kafin su isa masaukin sa har ya samu ta gaya masa abunda likita yace akan kudin da time din da ake bukata.. Ya kuma fahimcii ummh babu ilimi duk dama bata da ruwan jahilcin sosai amma sometimes babu wayo. A matsayin sa na wanda ya waye ya ce mata inda zan kaiki yanzu wajen saida abinci ne Akwai maza da mata, kin ga ni babban mutum ne sabida haka zan sa ataimaka a baki aikin da zai kawo miki kudi da wiri kamar yadda kike so.. Ummah taji dadin hakan tace nagode Allah ya biyaka alaji.. Yayi murmushi wani tafkeken waje suka shiga mai suna marriyotte hotel, its private don ma alayin GRAn ma a baya yake. Fadin kalle kalle da ummah tayi babu matsaya har suka sauko tana waige waige anan ne ma ta soma jin fargaba da tsoron biyo sa da tayi, amma sai ya waske ya dada kwantar mata da hankali.. Anan ya kaita tare da shi zuwa reception sai kallon ta ake yi bai damu ba yana ta bata friendly gesture akan ta shigo kawai babu damuwa.. Anan yayi komai tana daga gefe duk a tsarge take sabida yanayin yadda ake bin kyauyncin ta da ido a afili.. Ta gane sosai batayi kama da su ba yasa ake mata irin wannan kallon sai ta sunkuyar da kanta.. Malama muje ciki ko? Umma ta dago kai adan tsorace suka hada ido Wata mata ne gaban ta Da uniforn din hotel din Ta sha wando da riga tace zo muje na kaiki nan ta wuce ummah na biye da ita har suka kai room 207 kusan na karshe a layin steps na biyu.. Shiru babu ko motsi sai na takalman su sosai zuciyan ummah yake dukan tara tara, sai kokarin kawo salati take aranta amma ta na kokarin fatan alkhairi... Matar tace ki zauna anan dakin bari oga ya gama magana zai zo ya kira ki.. Ummah tace toh, aduk tunanin ta yana biye mata kadin aikin ne kamar yadda ya fada.. Ga katifa lallausa da tv waje fess fes sai qamshi ke tashi Shiru shiru aka sake bude kofa abinci ne a plates da drink hollandia yougurt da cup Mai aiki Tace ki fara cin abinci yanzu ogah zaizo, Tsaban yunwa ya hana ta ma cewa ah'a ko eh sai tayi shiru abun ta tana duban yadda matar ke zubo zuka zukan cinyar kaza har biyu da dan shinkafar da yaji kayan lambu tana mika mata, Anan ta dau goran ta jijjiga ta bude ta juyo kusan rabin drink din a cup ta ajiye ma ummah, tayi mata sallama ta fice.. Tun tana dar dar har ta sake ta jibgi abincin kamar Allah ne ya aiko ta, rabon ta data ci irin wannan har ta mance a duniyan ta.. Tana zaune shiru don tun tana lomar karshe ta soma jin wani irin jiri na debar ta kamar zata fadi kasa kanta har wani dif dif yake idanun ta suna neman rufuwa Tace nikam ko bacci ne yake neman kamani ne oho? Cikin layi tayi maganan tana kan kokarin kai cup din bakin ta karshen ta bata karasa shanyewa ba ta gungura ta gefe ta shiga jan wani irin nanauyan baccii na ban mamaki Jim kadan sai ga shi ya turo kofar da leda mai kyau a hannun sa....murmushi ya sakar mai tasiri ganin ta a hakan.. Ya kullo kofar dam dam ya karaso gaban ta ,ya ce malama fadimatu? Hey, fadima? Ya dan fashe da takaitaccen dariya ... Its was 3.15pm Ajiye ledar sa yayi ya cire kayan jikin sa ya bar kansa daga shi sai boxers,ya zo daf da ita ya dan dago ta ya yaye mayafin nata ya ajiye Daukar ta yayi zuwa saman gadon suka haura tare daga nan ya cire makan sa sauran suturan ya sanya condom dinsa sharp sharp ya hauro kusa ya same ta. Baiyi wata wata ba ya yaye zanin ta yayi ma kansa hanya ya kishingide ta da kyau ya haura ruwan cikin ta ya fara yin abunda yake so da ita, har sai da ta soma motsi dan kanta ta fara bude ido tana neman dawowa hankalin ta... Na shiga uku ta fada akasale kuma a wahale abun na mata kamar a mafarki nnamiji ne akanta yana amfani da ita, she can feel the movement shikam yayi nisa sai lasar dadin ta yake abunsa,,.. da haka ta cigaba da gane kanta tsaf ta bude ido warau a firgice,zufan da ke bin sa kawai ta soma gani wani irin rudani da firgici ya balbale ta ta rasa meue guda zatayi shiko bai iya magana da hausa ba sabida yasan yanzu zata kawo matsala Allah Allah yake ya kawo sperm dinsa so sai bai ma yadda sun hada ido ba... wani irin ihu ummah ta tsala wanda tunda aka haife ta bata taba yin irin sa... Da karfi ta sa hannun tana dukan sa tana wani irin kukan ceton rai Duk da kore volume din tvn da yayi na wajen na daf daf zai iya jiwo ta sosai... Ta tsine masa uwa ta uba gashi ya danne ta damm da dukkan karfin sa yana kuwwa yana hauwan ta ,... A take taji kawai ta hadiye ranta ta mutu amma hakan yaki faruwa da ita, har sai da Ssa danjuma ya gama biyan bukatun sa sannan ya sauka akanta ya koma gefe yana maida numfashi... A haukace kuma arazane ummah ta mike tare da janye zanin ta da gudu ta kama hanyar ficewa bakin ta na kuka na barin Allah tsine da manyan manyan tsinuwa ta isa bakin kofar tana ja tana jijjigawa da karfi tana kiran sunan iyeyen wanda suka riga suka shude cikin harshen fullanci...jin bazai budu ba ta zube kasa ta shiga kukan fitan rai tana maganganu masu ban tausayi da taba zuciyan mai imani... Tace "Yanzu haka rayuwata zai kasance,? Menayi ma duniya nake fuskan tar wannan bakar hukunci,Hamma aliyu kadubi girman ubangijin ka ka yafe mini in nayi muku wani laifi kafin ku bar duniya bazan iya daukar wannan bakar qaddarar ba,mutuwan ta zo ta dauke ni wayyoh Allah na shiga uku.... Kuka take yi a durkushe bata ma damu da ta sake duban sa ba sabida tasan ta riga ta haura dokon zuciya komai zai iya faruwa in ta tunkare wannan mutumin. Burin ta ta fice anan ta kama gaban ta,..tsoro,takaici,rudano da tashin hankali cikin su bata san wanne yafi tasiri a ranta ba Shikuwa Yana jin ta baice komai ba ya shiga bathroom ya kimtsa..ya sake dauko guntun wandon sa ya kwama dai dai nan ta taso a zuciye tace"amma kayi asarar rayuwar ka uwarka tayi asara naman wutar jahannama kawai Allah ya tsine maka albarka marar mutunci Allah sai ya saka min...tafada a matukar hatsale tana fidda hawayen tsanannin bacin rai da dacin zuciya.. Fuska ba yabo ba fallasa ya sa hannu zai kamo ta ta ban kade hannun ya dada ya riko ta dam ya shaku ta inda ko motsi bazata iya yi ba. Sosai ruwan hanjin ta ya kada amma ko kadan bata damu ba in ma kashe ta zaiyi sosai zuciyan ta ya shiga wani halin amsar mutuwar tan. Yace"ke ki nitsu wai meye haka kike yi ne malama fadima? Bana son kauyan ci fa ,na kawoki nan ne don na taimaka miki baki gode ba kina wani tada jijiyan wuyan banza..? Cikin azama ta motsa alaman zata kwace kanta amma dam dam ya dada shako ta jikin sa ...kuka kawai take yi muryan ta har ya soma kaucewa asalin tune dinsa bata ce komai ba.. Yace"kin ganni anan na san kowa duk wannan haukar da kike yi ke zai dama ko ajiki na Ki nitsu muyi magana,...nan ba kauyen ku bane anan kudi shine mutuncin kowa, dubi can yayi juyi da wuyan ta kan wani drawer "Makudan kudi ne acikin jakar dake kai dubu daddaya ba laifi... "Ka cuce ni" ummah tafada cikin kuka muryan ta har na sarkafewa abun tausayi Yace" Ki nitsu ki ji abinda zan gaya miki. Ni ba cutar dake nake da niyyar yi ,i just helped you Amma kin gane idan zaki daga min hankali anan sai na kyale ki kifita chan kan titi maza biyar ko 10 su miki fyade su ware... Ure very beautiful fadima ko makaho ne ya ganki yasan kyakywar mace ce ke.. Nan Ya saukake murya yace Wai ma Meye ma aciki,? Sai ya dan sake ta kadan ya juyo ta tana fuskan tar sa, look fadima nima ba karamin yaro bane kwma hakada girman ki, kin gane? kuma nasan baki waye bane shiyasa kike wannan madness din ai ba bu komai acikin abunda muka yi dake yanzun its just sex ko ba haka bane? Kinji dadi naji dadi and i really enjoyed you, Kinsan kuwa karuwai dubu uku kacal zamu basu mu kwana da su yadda muke so...to ke ki gani ya dan sake ta ya dauko bunch 25k ya zare a jiki ya damka mata a hannu yace ka kudi nan duk naki ne kin gani? wallhy ba don na ci mutuncin ki na miki haka ba Wannan ai ba komai ba ne, Kin taimake ni na taimake ki a saukake, ko ba haka bane? Umma ta dago kai a sanyaye cikin matsannacin takaici suna hade ido ta wanka masa mari ta yasar da kudin kasa"tace, malam ka bude mini kofa... Kuka ne yaci karfin ta amma ta dada fada cikin fushi tace nace ka bude min kofa zan fice anan.. Yayi dan karamin dariyar ko ajikin sa ya dauko kudin da ta sake ya fada kasa ya kamo dan kunshin ledar ta ya zuba mata aciki tare da confidential card dinsa.. Nan Ya dauko mayafin ta ta ya mika mata ta fauce ta dada rifewa ajikin ta tana jimami,ledan ta bar masa anan abunta. Ya tabe baki Ya shige gaba ya bude kofa yace to ga shi na bude miki ga hanya" Batace uffan ba A raunane take goge hawayen da suka ki tsaya mata,tana tahowa Nan ne tausayin ta ya soma ratsa shi Har ta fice a hotel din ta kamo hanyar bakin titi yana binta a boye bata sani ba.. A daidaita ne ya ajiye wasu yan maza ta sa hannu ta tsare.. Tana kawowa bakin kofar zata shiga ya sha gaban ta daf da daf ..ta dago zata yi magana ya dakatar da ita.. Ya dan janye ta gefe Yace"Malama fadima kar ki kashe kanki mana yanzu akan dan wannan abun kike ta fushi,? Idan kina tunanin nayi miki da zafi kije ga ki ga garin kano wata rana zaa yi miki wanda ya fi wannan a bariki sannan ba zaki samu ko sisi ba bare kaykyawan magana... Zatayi magana yace Look,Nasan kinada wayo abunda ya sa ma na dauko ki kenan kin gane? C'mon,Chill up girl this is not the end of the world kisa aranki taimakekkiniya mukayi,of not taya ya zakiyi ma da yarki a asibiti ? Ko ance miki akwai aikin da zai baki kudi mai yawa lokaci guda ne in ba wannan ba.? Dubi lokaci fa saura awa daya ya rage dare yayi miki kuma likitocin ba sauraran ki zasuyi ba,kinga yarki sai ta mutu. Ana ma ta dago zatayi magana ya tsare ta da cewa" Kenan don na dan taba ki shine zaki bar yarki ta mutun?ai a yadda kika nuna ke uwace zaki iya komai akan lpyar yarki sai ki cigaba thats very impressive..comn take the money Ya dada damka mata dan ledan daya kumtsa mata aciki Nan Ya dada fitowa da confidential card din sa ya mika mata yace wata rana idan kika waye sosai nasan zaki nemi ni ko fadima? Allah ya bada yarmu lpya kaiwa nan ya juya ya tafi abun sa. Ummah Duk bakin ciki ya ruda ta ta dube sa yana tafiya a sanyaye tace Kaje nidai sakayya ta na wajen Allah. Ta juya ta shige keke napep din, Sai da sukayi dan nisa yake tambayar ta ena ne waje .. Nan ne ta dawo daga duniyar ma ta bude ledar ta zaro dan takardan ta da shike duk tarkacen ta anan ya kuntsa mata ganin kudin ya sata ta sake sauke hawayen bakin ciki... Amma wani shaidaniyar zuciya ya gaya mata meye amfanin badi babu rai ?cuta kam an riga an cuce ki, kada ki yarda kudin nan kiyi amfani da shi kawai in yaso daga yanzu kyasan yadda zakii sa rayuwar ki anan garin marasa imanin.. Anan umma har ta kawo bakin asibiti, Idon ta sun bushe amma karya ka kalle ta baka dago tana cikin ha'ula in rayuwa ba.. Kai tsaye ta shigo tana neman likitan daya rubuta mata magani. Lokacin Ana neman kiran magrib nam ya samu ya dube ta Acikin kudin nan ta zare ta bashi 15 da yan kai.. Kwata kwata ya rage mata saura dubu hudu da dari biu.. Anan tayi tsayin daka ga jikin ta har yanzu ba wai ya sake ta bane don ko kimtsa kanta bata samu tayi ba, Takaici ke dawainiya da ita tana zagaye abakin dakin aikin.. Anan aka shafi kusan awa uku ana kintsa ni.. Wannan saurayin da da chan aka hado umma da shi shi ya zo ya dauke ta suka koma gida bayan likita yayi bayanin cewa an kammala komai Amma yace bazan tashi ba sai gobe zasu cigaba da bani magani.. Anan ne data iso gidan tayi wanka ta kintsa kanta ta biya sallolin ta ta dada kai kukan ta wajen Allah..duk dama zuciyan is full of hatred and bitterness Sahura da dan aikan ta kuwa ba karamin Mamakin yadda umma ta samo kudi da wuri suka ji ba Dan haka sahura ta qudiri niyyar sa ma umma ido ko zata san ya take yi jiya jiya ace ta zo kano ,kanon ma bayan gari amma har ta san yadda zatayi shige da fice ta samu kudi mai yawa.. Ranar Ummah ko bacci batayi ba Washe gari da safe Ta mike ta shirya, Sallama tayi ma sahura tace ni zanje asibiti.. Sahurah Tace ma ummah insha Allah zata zo itama taga jikin Nawa.. Duk dai ko zata gane wani abu game da ummah amma shiru Nikuma tun misalim karfe 4 saura na bude ido na warau na ke jina sai dai kananan ciwon ciki da dan jini da nake yi ba sosai ba.. Koda ummah ta ganni a haka ba karamin kuka da godiyan Allah tayi azuciyan ta ba, amma sai ta kasa furta komai sai sannu sannnu take min.. Na dauka duk tausayi na ne amma gaba daya sai na soma gane cewa ummah na fama da wani bakin ciki ma musamman a yau din. _Share_ *WATTPAD VOTE AND FOLLOW @SURAYYAHMS* *OFFICIALCATTY🐈* [2/23, 23:02] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* 🐈 _PAGE6_ Kallo na bi ummah da shi a nitse tsawon mintinu na 10 amma kamar bata ma sani ba Duk ta bi tayi tagumi ta bata shiru cikin tunani... Nace ummah,ummah, A nan ta dago a dan fakaice tana goge siririn hawayen ta da ta dade tana boye wa bata iya cewa komai ba Murya na na rawa Nace ummah lpya kuwa ? Ummah dan Allah kar kisa komai a ranki ki dena zubar min da wannan hawayen naki ..duk da duniya ya juya mana baya bazan rusuna wajen ganin farin ciki a fuskan ki ba.. Ummah nayi alkawari kuma na dauki alwashi duk inda halak yake zan nemo shi don na sa ki farin ciki a duniya ...ummah dan Allah ki dena kuka Anan nima kukan ya kufce min na kife kai na ina yi..... Musamman gani danayi maganan dana ke yana dada sa ummah na shiga wani irin halin tsumayi da rudewar tunani.... Ita kam dai tana shiru A hakan ta daure ta shiga share hawayen ta a hankali ta dawo daf da ni ta kamo hannu na... Tace"Saratu, kiyi hakuri saratu ki yafe ni...bawai na daga hankali na bane akan rayuwa abubuwan duniya ne kawai suke bani mamaki,rayuwa da ciwo sarahtu .sai dai duk da haka insha Allahu bazan dena kula da ke ba... duka duka ke kadai nake da shi a duniyan nan, kece abun alfahari na...nan tayi ajiyan zuciya tace Allah ya baki lpya saratu Kar ki damu dani kinji? Duk zan warware Cikin sheshheka na dago zan yi magana ta sake min wani murmushi mai tarin nauyin zuciya tace in har farin ciki zaki bani ki daure ki cire komai aran ki saratu, ki dauka wannnan ba yin mu bane ba son ran mu bane,qaddar mu ne. Amma tunda yanzu mun samu kan mu tunanin abunda zamu yi mu tada rayuwar mu kawai zamuyi nan gaba.kinji? Ba yadda na iya haka Na gyada kai da kyar ina kuka mai dauke da tarin takaici ,shiru ne ya ratsa wajen ummah ta shiga shafa ni gently tana bani karfin gwiwa batare da tace komai ba.. Haka nayi kwana anan gadon asibiti sai da na dan warke sarai sannan aka sallame mu Ba laifi dukan mu muka soma sawa ranmu ruwan sanyi musamman fannin kau da nadama da koke koke duk muka bada hankali wajen nema makan mu mafita arayuwa ,ummah bata so na kawo wani magana game da komai sai na warke amma kowa da nashi a zuciyan sa kullum sai na saka na warware. Cikin kwanakin anty sahura ita kadai take zuwa dakin mu wani bin tare da yaron nan daya taimaka ma ummah na. kamar dai dukan su tausayin mu suke ji sosai duk dama ita bata wani nuna mana akan fuskan ta .. Har aka sallame mu muka dawo gidan Anan ne zamantake wa tsakanin mu da anty sahura ya dan fara samun fahimta.. don yanzu har akan gaisa a mutunce wani bin har abinci takan kawo min tace naci Gashi ta bani rifa da skirt ummah na ta bata zani ya zamto muna sa wanda zamu na sauyawa Hakan muke zaman mu a bariki zaman fadi tashi, Sai dai yanzu ummah na ke bada matsala kullum sai naga ta bace shiruuu ta zurma kanta cikin wani irin yanayin kunci da tunani amma ko da na tambaye ta sai tace babu komai...tana lissafin rayuwar mu ne kawai.. Bayan wata guda lokacin har na mike tarwal jiki na ya dada bayyana wani sirrin girma kadan sabida abubuwan da suka faru dani har nonowa da kugu na suka dan taso sosai ba yabo ba fallasa ban rame ba.. Hasken fata na ne kawai ya rago. Babban damuwa ko ince baban matsalar mu baki daya da ni da anty sahura shine ummah.. don kuwa sosai abun umman ta keyin gaba gaba shiru shirun umma ya soma daga mana hankali.. Gashi kullum a buga buga take neman kudi bata zama amma ko da ta tafi a kullum in banda zallan wulakanci da takaici babu abunda take karba wajen mutane Munyi fama da Rashin sa'a kamar wanda aka mana mumumman baki Cikin kwanaki da abubuwa suka tsanan ta har anty sahura ta yafe mana biyan kudin dakin da muke ciki" Tace kawai mu zauna anan din batare da wani fargaba ba sai dai dakin namu babu ko wutar lantarki,dama daga tabarma ne sai dan tsumman kayan mu da baifi kala biyu ba Ni kaina da na fara tunanin ko tsaban yadda ummah take cin karo da mummuman rashin sa'a da takaicin mutanen birni ya ke sa ta wani yanayi amma sam abun yaki zama sosai araina.. Nasan Dole akwai babban abunda ke cinta a rai amma taki sam ta fada mana daga ni har anty sahura.. Ana cikin wannan yanayin matsin wata Ranar da yamma bayan ummah ta fita nima mana abun sawa a baki, Sahura ne zaune akan dakalin kofar dakin ta tana gyaran farcen ta sai ga umman ta dawo Fuska ba yabo ba fallasa Tace sannu da dawowa gambo, Ummah ta sauke murmushin gajiya da tunani tace yawwa mutan gidan ne a tsakar gida Nan Ta karaso ta dan zauna kusa da ita.. Murmushi suka maida ma juna as usual sahuran ta ce yau kuma me aka samo? Tare da sauke ajiyan zuciya ummah tace ,hmmm bari kawai ni abun ma ya soma isana akwai wahala anan sannan har yanzu ba abunda na tara na azo agani...ace kai kenan sai dai ka samu na cin yau na gobe sai ka sake fita? Kai ni dai kullum ina fada rayuwar birni babu abun gani aciki sai tarin wahala..a gajiye take maganan kamar ba ita ba Sahura Ta tabe tace ai ke ki kaga dama gambo, na sha gaya miki ki kyale yarinyar nan taje ta nema muku wani abun ko dan aikatau din na bazata rasa ba ,gata da kyaun fuska da kuruciya ba mai ki ya bata aiki,amma kina nan tsofe tsofe kin nace saam kin sa wahala ma kanki ga yarinya tana so ta taimake ki amma kinki... Jin sahura ta fadi hakan yasa sai da taji wani iri aranta 'Hmmmm ummah ta sauke ajiyan zuciya.. abubuwan dayawa ke dawo mata arai Tace sahura kenan,duk abunda nake gujewa kenan amma baki gani,wallhy bazan taba yarda yata ta fice cikin gari nan ba kam sai dai nayi ta wahalan har duniya ta nade.. Allah ya kiyaye ...uhm uhm "Nan ran sahura ya dan soma baci she juzt wonder how adamant one can be bayan ga uban wahalar data ke sha, Tace ni fa ban ma gane miki ba ne kwata kwata gambo,ke kince baki tare da mijin ki, to na yarkin fa? Ko shima baya tare da ita ne?...to wai mijin yarkin ne kike tsoron sa da baki so taje ta nemi na kanta ta rufa muku asiri ke ki dan huta,? Shi din ina yake da zai dau nauyi ba ya barki da wahala wai shin wani rin rabuwa suka yi ne? Wannan wani irin rayuwar wahal dakai ne kike yi ne gambo? Ummah tayi shiru tana mamakin ta yadda anty sahura ta dau abun da zafi bisa ga dukkan alamu Sun gaji ne da damuwa da yadda take wahalar dakantan ba dare ba rana ni kuma ina zaune a gidan bana komai.. Ummah ta dan murmusa tace haba haj sahura, miyayi zafi haka? Ke dai ki bar wannan maganan ni na daukar ma kaina hakan kuma zan cigaba da nema har na dace,maganan yata kuma wannan ai rayuwar mu ce ke dai ki ci gaba da taya mu da addu'a kamar yadda aka saba.. A fusace sahura ta mike tsaye tace bazan taya ba, haba ke kuwa baiwar Allah Ke yanzu a kwana biyun nan da muke zama daku wani irin yarda ne ban gwada miki ba? Ko ce miki akayi a irin halin da na tsince ku akwai wanda zai bari ku zauna masa agida ne baisan ku bai san asalin ku ba amma wai har ina baki shawara kina ki? Toh wallhy in har irin wannan zaman da zakiyi dani kenan ki tattara ina ki inaki ki bar mani gida... Anan hankalin ummah ya tashi don bata dauki abun yayi tsamari har haka ba ga sahura sai dada hawan diri take ta shake fuskan ta sosai.. Ummahh zatayi magana sahura tace, kinga baiwar Allah ki tafi kawai ni nafasa zama da ku kuje chan na fasa karban ko sisin ku ma na yafe kuje kawai .. Ta juya a fusace zata bar wajen cikin rudani ummah ta riko ta " haba sahura yanzu akan wanannan maganan shine zaki ce haka dan Allah ki rufa mana asiri kiyi hakuri sahura..wallhy na yarda kin mana mutunci kinyi mana adalci fiye da yadda nazo na tarar da garin nan Nan mah ta dan fashe da kuka, tace bansan ya zanyi bane sahura bazan taba barin yata ta fita cikin irin wayannan mutanen ba ,basu da tarbiya basu da imani gwara ni ayi ta cutar da ni da na kai yata ga halaka,..Allah ya isa tsakani na da duk wanda ya cuce ni...ta dada fashe wa da kuka mai taba zuciya... "Ni kuma ina chan daki Da shike ana dan taba sanyi Bacci nake yi sosai tun bayan dan hirar da na taya anty sahuran so bana jin komai daga abinda suke fada. Sahura na shiru tana jin kukan da ummah ta gurfana tana yi, a hankali ta dago ta tace haba wa gambo na san akwai Dalilin da ya sa kike haka, nifa kika zo kika samu anan garin kuma ma abariki gidan shege da shegiya, ki dube ni da kyau nafi ki sanin halin rayuwa anan Sai dai ban sha mamaki don kin ki ki gaya min asalin damuwar ki ba dama chan zaman duhu muke kin kasa gaya min komai akanki bare yarki. toh shikenan rike abun ki, gani gaki anan kowa zai gane ma idanun sa..sai dai ki sani duk randa tayi tsami dole zanji,kaiwa nan ta kama hanya ta shige dakin ta. Anan ummah ta zauna tana jan hawaye, Tana tuno da yadda cikin kwana kalilan sahura ta karbe su hannu bibbiyu cikin aminci da sauyawar hali,.... amma sam bata da burin tona sirin ta ma wani bare gane take bata yarda da kowa ba yanzun.. kuma gani take kamar in ta tada za'a tsangeme ni ko makamancin haka Amma ganin yanayin Sahura dazin ya sa tayi tunani" wai shin meyasa ta damu dani haka ? Wai daman akwai masu tausayin mutum har haka ne anan? Ko dan ni ma mace ce kamar ta ummah tayi tunani cikin nazari mai zurfi.. Bayan nan ta tashi ta shige daki, ta daga ni as usual labarin daya ne babu abunda ya sauya dan abunda ta kalato muka samu muka ci. Bayan sallahr ishai muna dan hira sa ita mama sai na lura ummah bata cikin hankalin ta kawai jina take ina ta faman surutu, har sai wajen goma saura na kishingide kan tabarma nayi bacci na.. Bayan nan Ummah Waje ta fito,tasan tunda har yanzu akwai haske a dakin sahura to batayi bacci ba kenan tare da sauke ajiyan zuciya ta kama hanyar dakin sahurar.... Wajen shiru sai takun ta tunanin hukuncin data dauka aranta take yi anya abun da zanyi dai dai ne ?wani zuciyan sai yace mata muddin kina so ki cigaba da rayuwar ki dana yarki dole sai kin fuskanci kalubalen ki kin kuma sa wa ranki zaki iya da komai don cimma burin ki .. Anan ta yi salam bakin kofa kusan minti 2 sannan sahura tace shigo daga ciki.... "Baki bude ummah ke binta da ido ganin yanayin Da ta same ta, bata iya daurewa ba tace Sahurah? Me nake gani haka? dama kema kina shan wayannan abubuwan ne, tayi nuni da kwalaben codine da totulin akasa an sha guda da alaman zata bude dayan ne.. Sahura na shiru kuma bata sake hada ido da ummah ba, har sai da umma ta zo ta gaban ta suka fuskan ci juna " kafin umma tace zatayi mata magana kuka ne ya dan subuce ma sahura mai sanyi da ban mamaki... Cikin rashin fahimta da rudani ummah ,ta zaunar da ita ta shiga rarrashin ta hade da mata wa'azin a nitse cewar bata taba tsammanin Tana shan kayan kwalba ba? Meye damuwar ta? Sahura dake jimami ta dau lokaci tana jan shessheka kamar wata sabuwar amarya ,hankalin umma duk ya bi ya tashi ta cigaba da lallabata tana tambayar ta..anan sahura ta dube ummah tace babu komai kawai na tuno da duniya ne.... Cikin damuwa ummah tace habawa sahura, yanzu abunda zaki ce kenan ko dan nima abunda nake fada kenan zaki rama? Ta ce ko kadan, kawai abubuwan ne dole wata rana zaka ga wasu wayanda zasu tuna maka da naka rayuwar kuma zai maka zafi.. Ummah tace haka ne shiyass nima na zo nan Dan nagaya miki wacece ni, na yarda da amincin ki sahura kuma na yadda cewa bazan taba iya komai da kaina ba gani ba ilimi ga kauyanci babu kuma wanda na sani anan mai hali nagari na tausayi in ba ke ba Sahura ta dago a sanyaye ta dube ummah tace ai ciwon ya mace na ya mace ne gambo,kar ki ga wai farkon zuwan ku ban sake muku ba.amma ni tun da na ganki jiki na ya bani kina cikin wani hali bazan boye miki ba ina tausaya miki sosai ,,, anan ma kukan ya sake kufce mata cikin shessheka ta kuma cewa kuma kinsan Allah a duk sanda na ganku sai na ji kamar kuna tuno min da kaina ne da kuma halin da na shiga ciki a rayuwa adan wani lokaci... Wannan abun shi yasa na kan sha wannan abun don na samu sauki arai na.. Ummah tace Allah sarki, sahura har akwai damuwar da tafi nawa kenan wanda har zai sa ki cutar da kanki ? nifa a inda na fito wallhy shan kayan kwalba tamkar zunubi ne babba... kiyi hakuri ki kwantar da hankalin ki komai na duniya mai wuce wa ne.. Baga shi yanzu kina zaman ki asiri a rufe ba Anan ajiyan zuciya sahura tayi tace haka ne, Don dai baki san wacece ni bane gambo, ko kina ganin akwai kwanciyar hankali ga wance ke zaune da tsinuwar iyayen ta ne? Wani rasss ummah taji...sahura tace Ni din na ma da kike gani daga kauye na fito, kuma ba wani karatu nayi ba,ina aji na uku a secndry aka min Auren dole bayan fyaden gangami da wasu yan shaye shaye suka min wajen tallar abinci da umma na ke daura min a tashan garin mu kowani yamma .. Naki auren nan amma sam suka turje sai na aure shi, cewar su ai babban mutum ne ga shi da dukiya da rufin asiri.. yaya na harda min wa'azi akan na amince Ni dama Sam sam banyi karatun allon nan ba haka na amince da su.. "Gambo, nayi hakuri na zauna da miji na ..sabida ba yadda bai nuna amanan sa wa iyayen mu ba ,amma daga bisa ni kadai nasan azaban da na sha hannun sa... Nan Ta bude ma ummah gadon Bayan ta wanda ke dauke da layi layi bakake da wasu patches suma sun dishe sunyi manyan tabo tace har yau bazan manta yadda mijina ke duka na ba, ya zage ni ya ci mutunci na,kuma yayi min gorin cewar sa ai ya sayi bakin iyaye na sun bada ni a banza... Cikin tsananin mamaki da magiya ummah tace shine baki kai karar sa ba kin ga jikin ki kuwa sahura? Cikin kuka tace,wani kara kuwa gambo? Ai gaskiyan shi ne basu ganin laifin sa don yana basu kudi yana musu alheri yana nuna musu ina zaman lpya da kishiyoyi na... shiyasa kuma kullum idan na kai magana sabanin haka a gida ake ci min mutunci sosai wata rana ma har a korana ni da duka..haka nayi ta zaman kunci gashi yana da mata har biyu nice na uku Ke Ban tashi ganin zan mutu a hannun sa ba sai da Allah ya bani ciki,miji na yayii bakin ciki sosai da na gaya maza, kuma nasha duka wajen sa har sai da na kasa tashi.. fitar sa yaje ya karbo min maganin zubda ciki ban ma san da ga ina ya samo ba kina gani kinsan ba mai kyau bane..ya jika a ruwa yace maza na shanye tasss a gaban sa ko ya kashe ni... Wallhy baida imani gambo, haka na sha nayi ta ruwan jini anan kasa a daki na tsawon lokaci sai dai ya zo ya wuce ya barni rai na a hannun Allah,gashi matan sa basu isa su zo kusa dani ba ya hana kowa motsawa.. Washe gari Ban tashi ganin kaina ba sai akan gadon Asibiti kawata ce aminiya ta ita batayi aure ba ma itace ta kaini asibitin anan na kwana ana duba ni .. "dana farfado da danyen jiki na na lallaba na taso na wuce gidan mu,Ko da naje da maganan nan mijina ya gama kulle nashi,kuma bayan sa suka bi sosai suka kuma tsane ni. Ko magana ba abari nayi ba aka shiga min fada babu wanda yake so ya saurare ni ,kawu na har da min dan banzan duka cewar sa na tona musu asiri... Duk na lura da su kowa na fadan ne da son zuciyan sa,su baba su kawu duk dan abunda suke ci ne a karkashin miji na na arziki basu so ya rabu da ni Dana tabbatar da hakan Nima sai nayi zuciya nace bana son aure na tada bori na haukace har sai da na tunzira miji na ya sake ni a gaban kowa da kowa Su ummah da su baba Haka Suka taru akaina suka ce na bada hakuri a sasan ta nace sam sam na kuma turje nayi zuciyan maza.. ..wannan kuskukern ya sa uwata da ubana suka yi Allah ya tsine dani .. Nayi nadama gambo amma raina ne ya baci ina ji ina gani da kuruciya ta amma zuciya ta ta soma kangare wa da rashin imani... nasan idan na koma aure na miji na kashe ni zaiyi kuma bazai dame su ba don ba su san wani hali nake ciki ba. tun daga ranar kowa ni abu marar kyau ya same shi sai ya laka min alhaki Bakar Tsangwama da mummunan tsana daga iyaye da dangi ya sa na bi shawaran zuciya na na fito duniya har kika ganni anan... Yau shekara na kusan 15 kenan Da barin gida kuma nasan ba mai sake karba na ko da na koma Wani bin nakan nemi labarin su amma su ban taba ji ance sun nemi ni ba, ta cigaba ba kukan tana cewa to me zanyi gambo?a duk lokacin da na tuno da ni wacece sai na ji na shiga wani hali, dole na soma shan wayannan abubuwan don su sani bacci kar wata rana na mutu da bugun zuciya.. Ummah Itama Tun tuni ta ke sharben hawaye, tabbas wasu iyayeen haka suke ba ruwan su da halin da yarsu zata shiga ciki ko take ciki musamman idan miji ya zo yana musu sallah sallah ace yana da kudi kuma yana dan kyautata wa To fah yar su bata da baki kuma ko wani laifi ko ganganci na ta ne ita kadai. Hakuri ummah ta shiga bata da dada dan kalamai kamar wanda ta san wani abu game da addini sosai.. lafazi take na masu imani tana tausasa zuciyan sahura har ta dena kuka Ta kuma duban ummah tace"yau zan tambaye ki tambaya na karshe gambo, Dukkan mu bayara bane shiyasa bazan sake takura ki ki gaya min labarin ku ba, amma na roke ki ki saukaka ma kanki da yarki ku nemi duk wani hanyar da zai taimake ki ko ma ya take don zaman birni ya sha bambam da duk kauyen da kuka fito... Ummah tace haka ne ai na gani da kaina..sai dai labari nan ne babu dadin ji sahura kuma tsoro nake ji. Anan itama ta baje ta bada sahura labarin mu kaf ko tunanin sahura zata iya mata karya batayi ba tsakani da Allah ta gaya mata har ranta duk abunda muka fuskan ta.. Da ita ma abunda ta furkan ta na wulakanci da tozarci awajen mutane wanda basu sani ba.. Sai dai har ila yau babu abunda yafi shiga ran ummah kamar fyaden da ssa danjuma yayi mata akan kudin jinya na..she feels really miserable about it. "jikin sahura yayi sanyi Sosai da sosai ta ke hawaye suka sauko mata har muryan ta nakin fitowa yau ta soma jin ina ma da ba haka ta karbe mu ba tun farko, Suka taru sukayi ta jimami da kuka suka kuma rarrashi kansu, don da ita da umma kusan sao'in juna ne shekarun su bazai wuce 35 -37 ba.. Anan ummah tace,ni fa da kike gani na sahura yanzu babu abunda yake raina illah na sami abun yi na taimaka ma kaina da yata saratu, ina burin saratu tayi makaranta ta taimaka ma rayuwan ta ko da bana raye bana burin saratu ta kare a hakan jikin jahilci rashin wayewa da wahala, kuma in Allah ya yarda sai na cimma wannan burin nawa.. Sahura tace ni kuma zan baki dukkan goyon baya gambo, Kar ki damu da wanda zai cuce ki ko ya kece miki mutuncin ki rayuwar nan dama cude ni in cude ka ne ,saboda babu wadda zaki iya masa ... Ummah tace haka ne Tace"gambo Idan kika tsaya zaki yi na mutunci da gaskiya har duniya ta nade bazaki kai inda kike so ba kuma zaki wahala sosai sai dai ma ince wani wahalan shi zai kashe ki... Ummah ta kuma cewa haka ne kuwa aini na gane ma idanu na sahura akwana biyun nan da zan gaya muku bakar wulakancin da nake sha da bazaku sake bari na na fita neman kudi ba Sahura ta dan jinjina, Tace yawwa gambo na fara wani tunani amma bansan ko ya zaki dauek sa ba, ummah tace ina jinki... ta dube ummah tace Tun da kince wannan ma cucin marar imani ya baki lambar sa yakamata mu san abun yi akan sa.. Ni inaga ma Ta kan sa zamu fara Ummah tace Allah ko sahura?"tunanin ta ko su ma din wani abun zasu masa ko zata dan ji ta huce kadan daga raunin da ya dasa ma ranta .. Sahura tace Eh, ai yanzu bamu da lokacin sanya ko jinkiri, rayuwar mu da rayuwar saratu zamu sa karfi da karfe mu daga sa duk wanda ya cuce mu sai mun cude shi shima, Ke dai ki gaya min gaskiya kin shirya zaki iya sadaukar da komai dan kii cmma burin ki dana saratu? Ummah ta dube sahura da karfin gwiwa tace ashirye nake sahura. Tace kin tabbata gambo? Ummah tace wh na tabbata Shiru ne ya ratsa wajen sahura na kan hada tunanin ta chan tace Yanzu kinga dare yayi sosai ki kwanta gobe ma karasa magana insha Allahu mafita ta kam ta samu ke kanki zaki fi gane ma rayuwar ki yanzu.. Ummah tace ko? toh shikenan, sai da safe sahura..a haka sukayi sallama Tun shigewar ummah daki sahura ke tunani anyabkuwa ummah zata amince da shawarar data yanke musu? Ta kuma kawowa wahalhalun da ummahn ta sha sai take ganin kamar ko dan su ma kawai sai sai ummah saukin amince mata.. SSa danjuma? Ko acikin yan siyasan da ake kaisu musu aiki suna basu kudi bata tabajin sunan ba, daga bisani tace dole na bincike shi ita kuma gambo dole zata tayi abunda bama so din. Idan ba haka ba bamu da wani mafita Ta dade Cikin wannnan tunani bacci ya dauke ta.. *WATTPAD VOTE AND FOLLOW @SURAYYAHMS* _OFFICIAL CATTY_ [2/23, 23:11] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _Asma'u adilili gaisuwa ta gare ki_ _PAGE7_ Da sassafe sahura ta shigo dakin mu duka muna bacci, jakar ummah ta daga ta bin ciko ta dauki compliment card din ssa danjuma tayi waje cikin sauri.. da muka tashi ranar tamkar an dan washe ma ummah wani nauyi ne a kan kirji ta, sosai take jin dama dama da dan karfin gwiwa sanadiyar samun tataunawar da sukayi da sahura ajiyan.. Ni kam bansan komai ba,.. sai na share ko ina na kammala dan kimtse kimtse na. Gidan da ummah takanje tayi musu wanke wanke safe su bamu abun karyawa ummah ta je Haka itama anty sahuran dana tashi yau ban ganta ba.. Zaune nake akan tabarma ina jiran shigowar su, dan kuwa a halin da muke Ciki bana damuwa da komai sai halin da mahaifiya ta ke ciki.. a kullm tunani na meyasa ummah bazata bari na taimaka mata ba, abun na matukar damu na.. Salam alaikum,naji dadaddan muryan ta mai dauke da sakewar zuciya.. sai naji dadi haka kawai ya ziyar ce ni na mike tsaye cikin fara a na amsa ta Kwanun da ke hannun ta sauke kasa tace fatan baki galabaita ba ko saratu ga abinci nan xoki ci" Na dan yi murmushi Nace"toh umma bari na kawo mana ruwa na shige daki... Anan kan dakali muka zauna tare muna cin abincin ,dan shinkafa ne da wake a hannu a hannu,ina lura da yadda ummah take kakamewa saboda ta bar min wanda zai kai min magwogoro... Cikin raina hakan na mugun damu na sabida nasan ita kanta yunwa take ji ga aikin da zata fita yi.. Yanzu nan ni kaina nasan wahala take sha ga ummah da kokari da azama wajen neman na kai.. Wannan wani irin rayuwa ne da mu? Ina ci ina tunani. Ban ko dade ba sai na ga ta tsame hannun ta tana lashewa daga bisani ta dau buta ta wanke ta mike tare da cewa kinga bari na fita na zaga ko yauu ma zan dan samu wani abu.. A lokacin ni kadai nake jin zafin da raina ke min Kamar zanyi kuka nace toh ummah Allah y baki sa'a , tana lura dani amma sai ta dauke Kai tana cewa naga kamar sahuran ma Bata nan idan ta dawo kice mata na fita... Na kuma cewa toh sai kin dawo.. akan kafan ta ta sake zaran mayafin ta tayi waje har ta mule ina binta da kallon tausaya wa .. Ummah Tana kaiwa bakin layi suka yi kichibis da sahuran ta sha gayu kuwa sai sauri take"suka matso gefe tace gambo? Har kin futo kenan.. Tace ai naga baki nan da safen nan har kin wuce? Fatan dai lapya ko? Sahura tace bar wannan maganan, ai dazu na zo dakin ki kuna barci. Zo nan mu koma daga gefe dama akwai maganan da zamuyi dake mai muhimmanci.. Ummah ta bada hankali sosai suka tsaya daga gefe. Sahura tace, dama bincike naje yi da safen nan akan wannnan mutumin da ya yayi miki fyade ranar, Ummah ta gwalo ido waje tace habawa? "Hmmm, bari kiji ingaya miki gambo ashe fa babban mutum ne sosai yana da kudi bana wasa ba,nan ta dan gaya ma ummah tarihin sa kadan bisa yadda ta binciko, duk dama ba ilimi ne da ummahn ba amma ta gane ana nufin shi din tamkar bature yake tunda ance rayuwar turawa yake yi kuma cahn ya tara arzikin sa .. Tace bazan bata lokacin gaya miki shawaran dana yanke ba gambo, tunda har shi dakan sa ya baki katin neman sa ..so nake kije ki same shi kema kina masa service yana baki kudin da zaki fara taimaka wa kanki da ryuwar yarki asiri arufe.... Samun irinsu akwai wahala sosai, tunda kina da shi a hannu tamkar baki da matsala ne gambo. Ummah ta dan yi shiru,cahn ta dago tace ban gane mi keke fada ba fa Sahura..wai meye shi sabis"service' din? Tace, ohhh Allah na gambo, to bari na miki dallah dalla..so nake kije ki same shi ki na masa aiki yana biyan ki.. Wani irin aiki kenan?..ummah tafada a dan birkice.. ai wannan mutumin baida wani aikin da zai bani sai da ya lashe jiki na sahura,ko duk abun da aka gaya miki kennan wajwn binciken naki?,,toh wallhy karya ake miki. nima da fari ai cewa yayi xai bani aiki amma ya je ya keta min haddi..tirrrrr wallhy ah a. Sahura da ke lura da ummahn tace,sai kuma yaya?,me ya ragu ajikin ki yanzu waya san haka ya faru in ba niba?yanzu ke da kike maganan ki in ba don shi ba ai da saratu sai dai muce Allah ya jikan ta? ...look gambo,yakama ta ki daura kanki akan tunanin sauki da nake hango miki da yarki. Lokaci yayi da zaki buga dutse da hannun ki ruwa ya fito. Tuni ummah ta juya mata baya hankali atashe ta ce, tirrrrr kina nufin naje nayi karuwanci kenan? Gaskiya badai nayi karuwan ci ba sahura zanje dai na nemi aikin kawai wahalar ta kashe ni.. "Sahura,tace iyeeh ta tabe baki tace haka kika ce gambo? Ummah tace eh kiyi hakuri bazan iya ba. Sahura bata ji dadi ba amma ta daure ta juyo da ummah suna fuskan tar juna, tace mutuncin ki da kike gudun kar ya tabu ya riga ya tabu gambo,yanzu wahalar da kanki kawai kike yi , gambo ki duba fa ki sa ma kanki nitsuwa kiyi abu guda daya da zai Taimake ki idan ma tsoro ko kunya kike ji anan ba wanda zai sa miki ido musamman ma da babu wanda ya san ku, sannan bawai nace ki dawwa ma bane karuwanvi ba abu mai kyau bane. Hikimata shine Idan kin dan samu abunda zaki samu kun taimaki kanki da yarki sai ki bari ki yi rayuwar ki yadda kike so ke da yita kin gane me nake nufi kuwa?. . Ummah ta dan girgiza kai alaman bazata taba ganewa ba bare ta amince .. Cikin zaquwa Sahura tace"nima fa zan tayaki gambo,duk halin da kike tunanin zaki shiga ena tare da ke.. Ko kina tunanin akwai hanyar da yafi mana wannann ne? Lokacin ki na tafiya ke kanki kinsan kwanan nan saratu zata dada girma irin girman da ke kanki bazaki so ba, Maza ne ko ina ke kan ki kinsan bzamu dawwama muna boye ta ba masu b Da ni dake bazamu iya kare ta ba, ba gwara mu saida ran mu tun yanzu ba kafin abubuwan suzo sufi karfin mu.. Ummah Ta dago ta kalle sahura tare da sauke karamin hawaye tace....gaskiya bazan iya karuwan ci ba sam sam sam sam bazan iya ba .. Wannan ba tarbiya ta bace sahura. Ni dai zanje na cigaba da aikin wahalan a haka bazan iya ba kiyi hakuri kinji? A rude ummahn ke maganan har jikin ta na bari tayi kuma saurin dakale hannun sahura ta bar wajen tana kuka.. Wani irin yanayi sahura ta shiga ciki na rashin jin dadi amma sai ta daure ta bi ta tana jawo ta tana fincikewa Tace ke gambo kar ki tara makanki jama'a ki tsaya muyi magana... A zafafe ummah ta juyo tace nagode da dukkan Taiimakon ki da kulawar ki sahura amma wallhy na gwammaci na mutu dana sake kai kaina ma wannan Tsinannen shegen... ki sake ni naje sahura ki sake ni naje neman halak dina kawai shiyafi min.. " ba yadda ta iyah da ummah sai tace To Kije! Kije ki kashe kanki daga nan har mahdi ya bayyana naga ko zaki tabuka wani abu. Ni dama Sauki nake nema miki gambo da kamar kinsan abunda ke miki ciwo a duniyan nan zaki gane hakan amma kin butulce makan ki... To wallhy ki daina zubda hawayen banzan da kike yi na cewa kina son rayuwa ma saratu babu abunda kike so mata illa bakar azaba irin namu... Ummah ta girgiza kai batare da tace komai ba ta fincike hnnun ta jikin sahura ta wuce tayi gaba.. Da kyar ta rarrashi kanta ta waske ta tafi neman aikin amma sosai zuciyan ta ke mata nauyi da tunani kala kala.. Itama sahuran haka ta kai kanta cikin gida ta yi kwanciyar ta, tunanin ta itama take yi dama ta san dole sai an sha fama kafin ummah ta gane abunda ta ke gane mata.. Amma gani take hakan shine masu mafita mai inganci. Ita gani take kawai a matsayin su na marasa gata da galihu, tsinnanu,marasa ilimi babu wani abunda zai yi kargo arayuwan su dole su rufe ido suyi wanda basu so din.. Ita ma bata son haka amma ko da ta zo birnin itama a dole da shi ta dogara take tallafa wa kanta sai dai babu wanda ya sani don ita kanta ba son rayuwar take ba.. Bangaren umma kuwa Tun daga ranar da hakan ya faru tsakanin su da sahura abubuwa suka dada tsanan ta mata Duk dama sahuran tayi kokarin wajen shawo kanta amma fafur ummah ta turje.. Tun daga nan itama sai bata sake dago maganan ba kuma bata nuna tayi fushi akan ra'ayin ummahn ba ita dai ido ta zuba mata,, Sai dai yanzu idan ta fita kasuwar su dake kusa neman aiki da shike bayan gari ne, toh daga mai bata aiki agidan giya sai mai ce mata ta zama mai musu aikiin danna a Restaurant. Abubuwan rashin mutunci ba wanda bata gani ba Ta haka sahurah ke shigo mata da maganan cikin salo tana nuna mata dalili Gashi dai boro boro maganan sahurah na cewa ummahn wahalar dakan ta zatayi kawai a rayuwa ya nuna afili amma ummah sam ta ki ta bada kai ma karuwanci. duk suna yi ne ban sani ba, Rana guda da sahurah da ummah suka samu wani mummunan tsabani akan shigowar da wani dan harkan ta yayi bazata har bayan gida ya iske ummah tsirara tana wanka . Duk dama anty sahurah tayi rantsuwar cewa bata san da zuwan sa ba amma ummah sai take ganin kamar kawai sahurah ta nace ne sai ta gurbata mata tunanin akan tarbiyan ta da wayo.. hakan ya sa ummah ta roka mana temporary work na aikin gida a nan gidan alhaji buba, inda da take wanke wanke da safe ana bata abinci..da shike ma mai aikin nasu na asali ta haihu taje gida sai aka bamu daki guda daya muna zama agidan. Gidan ba laifi amma sai dai matar gidan na da mugun kyankyami, ga son girma da nuna isa akan gidan don haka ne ma sam sam bata son kuskure. Tsakanin ummah da anty sahurah sam banji dadin ‘zaman su ba sabida na saba da anty sahurah sosai.. duk da yanayin rayuwar mu ita bata nuna mana gadara da kaskanci boro boro Sati biyu mukayi anan gidan alhj sai da na matsa ma ummah suka shirya da anty sahura suka fahimci juna. Sai dai ummah tace bazamu koma gidan ta ba tukun a tunanin ta ko idan anga kwazon ta wajen aikin ta zai sa a dan bata dama itama tayi aikin permanent da su Alhj sabo shine mai kudi a duk yankin anguwar mu Haka muka zauna muna aiki da shike aikin gida ne sai nake taya ummah na ,aika da sauran su. A kwana a tashi zaman mu anan ba abunda muke fuskanta sai kaskanci amma bai dame mu,sai a cikin kwanan mu na ashirin da hudu a ranar da daddare Muna bacci wasu mutane suka shigo gidan alhj. kowa ya tsora ta musamman ma ni da ummah da muka tabbatar cewa barayi ne fa suka shiga cikin gidan sata, Bayan shigar su da kamar minti 10 sai gashi ana buga namu kofar, Kamar zan shide dan tsoro na rike kafar ummah sosai muna rawan dari.. haka aka fito damu tsomo tsomo aka hada mu da su alhaj da hajiya akasa tsakar gida. Jaka ne a hannun su alaman sun karbe abunda suka zo daukewa daga ciki. fuskan su duk arufe yake, ogan su ya fara cewa mu bashi kudi ko ya kashe mu,... Da kyar ummah ta bude baki cikin tsoro ta ce musu mu masu aikin gida ne bamu da ko sisi sai abunda za'a bamu.. ban san ko wannan maganan bane ya bata ma hajiya da alhaji rai. ko zallan tsoron bindigogin dake kanmu ne oho "Har ya sa suna ji babba daga cikin barayin nan Ya ke jayayya akan idan har ummah bata da kudi zasuyi raping dina.. Hankalin ummah in akwai karshe wajen tashi Ya kai nan..har ta mance bindiga ne akanta wajen roko da magiyan da sunan Allah akan su rufa mata asiri amma ba imani ko kadan aran su Ji nake kamar sun kashe masu gadin gidan ma don babu motsin kowa.. Nan in banda kuka babu abunda nake yi.. haka suka damke ni zasi kwantar dani agaban su ummah Tazo da gudu cikin kuka tafada akai na tana dada rokon su su kyale ni cikin kuka mai ban tausayi da tashin hankali.. duk wanda yake da imanin wajen sai da ya sauke mana hawaye amma ko ajikin su.. Na rude sosai ina cikin tashin hankali har sai da na budi baki nace ma ummah,in har za'a min fyade toh lalllai zan iya mutuwa a yau ta yafe ni.... Kamar na dada taurara mata rai ta dada rufe ni ta kankame ni tace sai dai akashe ta amma kam bazata bari a cutar dani ba.. Dariya barayin nan suka shiga mana Yace ma ummah shi ba zai kashe ta ba amma zai koya mata darasin da bazata taba mantawa ba A bisa bata masa lokacin da tayi yanzun.. "Innnalilhi wa inna ilahi rajiun inaji ina gani yasa aka kai masa ummah na cikin dakin mu... Ya bita ciki saura na kanmu sa bindiga Ba abun da nake ji sai motsi da kukan ummah wajen minti 14 sai gashi ya fito yana gyaran wandon sa... A wannan lokacin karamin bugawa zuciya ta tayi ina ta kokarin kare kaina daga tabewar hankali.. Dai dai da shigowar wani a wargaje yana cewa ogah is time..muje kawai babu lokaci Duk sun fahimci kansu sai suka hanzarta suka bar mu anan... Da uban gudu na mike na shige dakin Ummah ne a takune agefe ta rufe jikin ta da kunceccen zanin ta tana wani irin kukan dake taba min kokon zuciya na... agaban ta na zube ina bari duk na kasa sake muryan na domin kuwa kukan dake damuna ya harde min magwaro tamkar idan na bude shi zai harde ne in mutu. kuka kawai muka rungume juna munayi ba wanda ya iya magana mai tsayi.. Har Allhj da hajiya suka shigo suka bamu baki kamar da gaske.. A daren da bamuyi bacci ba tsaban kunci. amma sai dai kuncin bai kai wanda muka fuskan ta ba bayan an gama bincike game da barayin duk fushin asarar da su alhaji da hajiya sukayi kaf suka sauke shi akan kowa musamman ma mu maikatan gidan.. Karshe ma ta sa aka bincike ummah a caji ofis cewar ta hala samarukan ta ne ta hade baki da su don su cuce su.alhhj ma ya goya mata baya wai ai ba ataba zuwa musu sata ba sai da ummah ta fara aiki da su. Da kyar anty sahura ta taimaka aka gano gaskiyar lamarin aka kyale ummah haka suka kora mu ni da ummahn,wajen masifar ba amana adalci ba har ummah ta kona kafar ta da ruwan zafi tsaban bacin rai da takaici.. Alhj har da ce ma ummah na ai dai dai kenan A ganin sa dama wacce bata da miji kam ai watsasiya ce.. abun yamin zafi sosai Bayan haka Gidan anty sahuran muka sake komawa ta tausaya mana sosai... Yanzu hakan anty sahura da ni ke sa ma ummah magani a kafarta daya kumbura sosai yana fid da ruwa da kyar take dingisawa take fita gwanin tausayi... babu wanda yake tausaya mata abubuwa sai chagude mana sukeyi, wata rana ma sahura ke ciyar da mu rana da yamma da dare.. Tunani sosai ya sata agaba damuwa da sacewar imani sai ya soma shigan ta sosai.. Dadin karawa da taga yan maza sun fara gane akwai budurwa anan har an soma kawo hari .. Hankalin ummah sai ya tashi yaKi kwanciya,sai ma ta yanke fita neman abincin kwana biyu tana zaune tana sakewa da warwarewa tana kuma bada hankali sosai wajen jinyar kafar ta don har ya bushe yana rufewa.. Yau cikin watan mu biyu har da sati guda Bayan rabuwar mu da rayuwar mu a kurwala . A daren yau ne ummah ta yanke makan ta daukar shawaran sahura Zata je kamar bazata je ba, amma ta riga ta yi tunnanin ta ta hada calculation din ta alamun kuma sun fi tasiri a zuciyan ta.. Hakan ta je ta samu sahuran suka sake kulla fahimtar juna Suka warware niyyar su akan saving rayuwar da zasu bada karfi akai da cimma burin su na rayuwa.. Sannan ummah ta ce" duk abunda zatayi zatayi ne sabida na tashi na tsaya na da kafa na a duniya, Tana samun hakan har abada ta bar hanyar.... Sai abunda rayuwa kuma tayi... Sahura ta dada karfafa mata gwiwa tare da bata tabbacin kwanan nan burin su zai cika Kuna zasu zama mutane kamar yarda suke muradi Komai zai daidaita.. Duk sunyi hakan ne tare da alkwarin boye min Komai... Sirri ne tsakanin su wanda sukadai suka shirya shi Ina gidan sai kawai nake ganin wani sabon sHakuwa ya shiga tsakanin ummah da anty sahura... Sai naga ummah yanzu ta watsar da neman kudi Anty sahura ke bamu abinci mun dada dawowa tamkar gida daya jini daya.. Abun da yafi bani mamaki shine yadda suka sa kai akan wasu abubuwan,kamar wanka kwalliya, sa sutura koyan magana da dan tawalidu na yan birni naga duk umma na koya wajen anty ..na dauka ko duk strategy ne na neman wani aikin tunda ga wahalan data ke sha awajen har da rainin wayon yan birni. Wani wata gudan suka dauka suna shiri.. Da shike sun sa abun arai lokaci kalilan ummah ta iya sa suturan da anty sahura ke bata Ta kuma iya sa powder da jan baki ga wani sabon Wayo da ta karo ma kanta don yanzu na ji da salon suna ummah ake kiran ta wato fadima... Abu kamar wasa, suka shirya tsaf ranar asabar da yamma suka kama hanyar Adress din SSA danjuma.. Gida ne mai kyau mai tsari,amma daga bakin kofar gate aka dakatar da su. Mai gadi yace kuka ce wajen oga kuka zo...ummah tace eh..shiya bani wannnan ta yi masa nuni da confidential Card...yace miye sunan ku... Duka suka fada sahura da fadima Baice komai ba ya juya ta shiga dan dakin su ya buga masa waya... Suka yii magana Yace abada ummah wayar.. Ta na cewa hello, Ya dago muryan ta amma mamakin ya hana sa boye dan takaitaccen dariyar da ke damun sa arai... Yace kin zo da mutaner ki su kamani ko?.. Ta gyada kai kamar wacce take gaban sa tace kawai nazo wajen ka ne.... Yace fadimatul fauziyyat. I like that da wuri kika shiga hankalin ki..i said it Ure a smart girl dama na sani... Ita dai tana shiru Yace'..Yanzu kin san me? Ki jira ni anan inda kuke zan bada mota yanzu akai ku quest house dina ku jira ni ina zuwa tace toh..ta mika waye ma mai gadi.. Nan ta sanar da sahura yadda sukayi ko minti 5 basu kara ba aka zo aka fito da mota kirar jeep aka dauke su zuwa guest house din ssa danjuma.. *WATTPAD VOTE AND FOLLOW @SURAYYAHMS* *OFFICIALCATTY🐈* [2/23, 23:24] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _YA HAYYU YA QAYYUM_ _PAGE8_ Bayan isar su ummah da minti 20 sai ga shi ya shigo da yan mata biyu wanda akallah bazasu fi shekaru 22 zuwa 23 ba... Kowacce ta rike sa sai wasan banzan su suke, anan ummah ta dauke kai tana Allah ya sawwake ta ga yarta saratu a wannan irin rayuwar,tunanin haka ya sa bata wani dago ta kalle su ba har ya sallame su ya zo ya zauna suka gaisa da ummah da anty sahura.. Tunanin sa ko anty sahurah yar uwan ummah ne amma haka fir suka ki gaya masa asalin relationshp din su. Chan ya sa aka kawo musu abinci da sauran su,suna ci yana tanbayar ummah abun da ke tafe da ita, Ba bata lokaci tace "ranar kace idan ina bukatar taimako zaka taimaka min, Dama aiki Muke nema ta wajen ka.tayi nuni ita da anty sahura.. "yayi shiru domin kuwa dama Ya sha mamakin zuwan tan sosai amma bai kai mamakin da ya sha ba yanzu data furta aikin take nema kuma tawajen sa.. . kenan fadima zata iya kwana da namiji? Ko dai wani abu ne ya same ta?..yana rayawa aransa yana kallon ta... Cahn yayi murmushi yace fadima kenan,ai ni dama na baki a farko sabida nasan baki gane ni waye ba ko? a hankali ta gyada ka Yace, aiki kam bazaki rasa shi ba ko dan abun da ya faru tsakani na dake zan duba na gani Sai dai akwai sharadi,ta dago ta dube sa yace "kin tabbata kin shirya ma aikin da kika kawo kanki? Ummah tayi shiru, wani bugun zuciya ne take famar danne shi amma sai tayi yake,tace na shirya Zanyi... Sai dai fa kasan damuwa ta baifi na sami abun da zan tallafa rayuwata ba ne,so acire maganan jin dadin rayuwa da rudin duniya aiki kawai zanyi... yadda tayi maganan yasan kunci da takaici ya sata furtawa Sai yayi karamar murmushi yace toh ai shikenan, Ki rike alkwarin aikin ki nima zan rike miki naki alkwarin deal?.. Ta dan gyada kai ta dube sahura.. Nan ya cire kudi kimanin 5ok da kati mai dauke da adress ya ajiye kan table yace ga wannan ku saka kaya ku zo nan anjima da misalin karfe 9. ummah ta dauka ta bada sahura ta duba,strip club ne amma na manyan mutane... sahura tace mungode sir,yayi murmushi yace idan dokan aiki tafara ba gudu ba ja da baya... ni ne shugaban ku. ummah ta mike da cewa mun maka alkwari yace to sai na ganku...nan suka fice suka koma gida.. zuciyar ummah cike yake da damuwa amma haka take bunnewa suka siyo kayan da zasu sa da dan abinci da sauran abunda zasu bukata na kansu da sabon sana'ar su ummah cemin tayi ta same aiki amma zata fara gwadawa domin aikin dare ne, kuma yana da kyau sosai za a bata kudi dayawa. ganin ita da anty sahura ne zasu tafi yasa na kwantar da hankali na ban yi mata musu ba.. Misalin karfe 9 suka isa gida ne madaidaici daga bakin kofar duka bada kati aka barsu suka shiga motici ne manyan manya wanda akalla sunkere masu tsayi kuma basu da yawa sosai. Dim Blue and red light ne gaba daya daga compound din har ciki inda ba agane fuskan mutum da kyau.. haka suka shige suka isa gaban ssa danjuma, sahura ce ta san wasan su su a cewar ta manyan manyan mutane ne anan suna hutuwa ,wasu na shaye shaye wasu hira kawai suke yi yan mata suna rawa hapf naked agaban su suna nishadi...wasu kuma asalin karuwan su suke tare da su.. sai dai da shike is highly confidential tamkar club suka maida shi kamar kungiya haka suke gudanar da harkokin su, Anan aka kasa su ummah a kasuwa, Inda aka zabe ummah a matsayin wacce zata nayin club special strip dance a kowanne karshen dare arabian title sabida kyaun jikin ta da surar fuskan ta. and then ta dan manyan ta sun san wannan bazai mata wahala ba tunda zata sa kaya wadatacce. Bakamar yan mata ba, Ita kuma anty sahura sai aka yi rashin sa'a ,wani ne yace zai dauke ta as personal mistress dinsa gashi shi bai cika zuwa nan ba so dole tana binsa duk inda yake.. a haka aka basu tsarin aiki, duk damaa ummah taji dadin bazata kwana da kowa ba amma it dosnt make any differnce to her, haka suka rarrashe zuciyan su aka musu 3days training ana basu rabin kudin aikin su, har suka saba sosai, A kullum Ita da anty sahura Zasu fito daga gida tun 8pm,sai kowa tayi hanyar ta Wani bin ummah kadai take dawowa gida don duk rintsi itakam agida take kwana.. Wani abun mamaki shine A duk aikin da tayi a duniya da fadi tashin,da wahala, babu inda farin jinin ta da sa'ar ta yake haskawa kamar wannan rawar larabawar datake yi agaban maza Sati biyu tayi amma ta fara dawowa evrybodys favourite. Doguwar riga ake bata baki kirin wanda ya dan kame round and sexy bodyn ta, da shike ma gaban kayan akwai dan tsagu kadan ta kafar ta yana bada balance wajen rawar ta da rausayawar ta Kuma ana daura musu alragaya wanda ke rufe kansu da gwalagwalai agaban kamar mayafi irin na masu rawar karuwan larabawan da chan zamanin manzanni.. Sosai ta kulle zuciyan ta ta nitsu waje daya tana abunda ya kawo ta, Gashi ba hayaniya babu wanda ya taba ci mata mutunci sai ma yabo da tarairaya datake samu daga clients,wasu ma suna daga zaune har manni suke mata bayan makudan kudin da take karba bayan kowani dare.. Bayan tayi complete 1months tana zuwa akai kai kullum. Har Aka dawo da ita a sati sau uku take rawa, Shikan sa ssa danjuma sai da ya yaba da hasken tauroron ta,ta jawo masa arziki da mutanen arziki bana kadan ba.. Sai ya kasance a kowani rana cikin kwana uku akalla zata tafi da 250 to 300k.. sabanin 30 40 50k da dachan take karba... Ummah Ta wanku ta dada karo wayo da sanin me duniya ke ciki sai dai har yau bata mance da kuncin dake zuciyar ta ba. Wata biyu da fara wannan aikin suka tara kudi na ban mamaki da shike ma idan ba abinci da sutura ba ba sa sayan komai na jin dadin rayuwa .. Anty sahura ta koma zama da saurayin ta, Ummah sai ta kama mana haya 3 bedroom flat mai dauke da komai aciki,ta siya min kayan sawa sosai da dan karamar wayan android mai kyau.. Daki na daban nata daban sabida yanzun bata son nasan wasu abubuwan da take yi, ni dai nayi mamaki nayi godiya har na rasa me zance ma Allah da naga lokaci guda rayuwar mu ya sauya.. sai dai har ila yau idan nace ma ummah nima ta nema min aikin ina taya ta, sai tace min ah a, ai yanzu ta sami wajen mai kyau ana biyan ta sosai so babu amfanin nima nayi wani aikin.. A cewar ta ma tana tara kudi ne zata saka ni a makaranta mai shegen kyau...sosai nake cikin Nishadi da ta fadi hakan ..kullum sai na mata adduar sa'a da fatan alkhairi ita kuma kullum sai ta sa na mata alkwarin bazan fita waje koda nan da nan ba,bare na kula wani na miji Hakan na dauka kullum ina gida ina kallo ko karatun littafin hausa dana turanci a online .. Lokaci na dan tafiya,abubuwan suna dada kamawa yadda yakamata ma ummah,sai ta soma daura buri mai tsauri akaina,ta tara kudi amma tana so ta tara wanda zai kaini babban makarantan sai wane da wane a lissafin ta idan tayi wasa da damar ta wata rana baza ta kai labari ba. anan club kuwa ssa ya soma daura nashi dogon buriin akanta, daf tana cikin nema min makarantar daya dace ta sani ya zo mata da maganan ko ta sauya saka kayar rawa zuwa mini gown ko ya sauya ta da wata clients.. hakan ya jawo sa'insa sosai tsakanin su, har ummah tayi fushi ta dena zuwa aikin na kwana biyun. Ita tana nan ta damu gashi tana so tafara aikin sani a makarnta bata so kudi ya yanke mata a hanya.. shima acahn ya damu Clients sun taslkura sai dai a nemo musu ita, Dan dolen sa yayi hakuri ya kira ta aamma da sharadin dole zata yi tunanin nan da kwana hudu idan ba haka ba sai dai ta shiga layin bin maza kamar anty sahura.. Sam hankalin ta bai kwanta ba, amma haka take cigaba da rawan ta.. Batare da ta yanke hukuncin ko zatayi yadda yake so ko bazata yi ba A ranar da kwana hudun ya cika ta zo adaddafe cike da shakkun makoman ta sai ta ta riske baya nan abun ya bata mamaki sosai, Domin Babu abunda yake hana shi zuwa nan sai ciwo ko mutuwa. Tayi tambaya aka ce mata bai fito ba yau sai tayi aikin ta normal zata karbe kudin ta aka ce sai taje ta same shi, Ba laifi ta shiga motar haya ta je inda akace mata yana nan, A wani palou aka mata jagora tana jira... chan wajen minti 30 sai ga surutun su daga ciki shida wasu mutane su biyu.. ummah ta mike tsaye tana binsu da kallo kamar yadda suma suka bita da shi,a ladabce ta gaishe su suka amsa.. Ssa danjuma yace kiyi hakuri ga aikan ki ya zaro envelop dauke da kudin aikin ta ya bata, Tunda ta karba tayi godiya bata sake kallon kowa ba anan ta juya tafice. Tasan dole wayannan mutanen akwai su da muhimmanci wajen ssa shiyasa ya kasa dago wani magana.. duba da yadda ya sa arai yau zai sauya mata aiki muddin bata amince da nuna tsaraicin ta boro boro ba. Tafiyar ta ke da wuya Wanda suka tare da shi din ya ce masa yana bukatar magana da shi in private akan matar nan. washe gari da Safe ummah na gida,ta ga sakon tex messege mai tsayi wanda ya bata mamaki.. bata wani bata lokaci ba tayi wanka ta shirya . ce min kawai tayi yau aikin safe zata yi don ko karyawa batayi ba naga ta wuce.. Bata tsaya ko ina ba sai gidan ssa danjuma. zaune ta samee shi yana karyawa Aka mata oder ta zo ta same sa.. Bayan sun gaisa tace oga Gani sai dai bangane sakon ka da kyau ba..kayi min bayani. Kai tsaye yace zaki gane fadima,yayi gyaran murya ya sha ruwa" ya dube ta,ai dama nace zan sauya ki da wata sai gashi yau Allah ya kawo mafita akan lokaci. Ummah tayi shiru daga bisani tace"zanyi tunani akai kabani lokaci... ya mike tsaye yace ah a,wannan ba aikin da zakiyi tunani bane fadima don kuwa ba ma ni zaki cigaba da aiki ba Daga yau kin bar aiki a karkashi na... Ummah tace mene? Me kake nufi.... Akan me? laifi nayi, ko dan akan maganan nan ne ? yace dakata Ni kaina da kike gani na a karkashin wani nake,sannan tunda nake a rayuwa ta ban taba jin Yace yana bukatar mace ba sai jiya da ya ganki, wani dum ummah taji, aranta tuni ta mike tsaye ta tsaya itama. Yace fadima zakiyi aiki ma ogah na nasani, in dan wani abu ne kar ki damu sabida sai asirin ki yafi na yar uwan ki rufuwa sannan kudin aikin ki zai iy ninka wanda nake biyan ki,sa'a biyu babu wanda zai san me kike zuwa yi sabida bai taba tarayya da wata ya mace ba, Ummah ta budi baki zatayi magana yace tsaya kar ki ce komai Nifa nasan duk abunda kike ciki na rayuwar ki,kuma kisa ranki hakan yasa nake daga miki kafa Tun farko,do this job ke ma zaki ji dadin sa. So gudluck ..... Nan Ya ajiye mata sakon envelope mai dan tsayi yayi gaba abun sa. Takai minti 20 tana kallon sa daga bisani ta kauda kai ta koma ta zauna daga kan kujera budewa ta yi ta duba, Duk abunda take bukata na rubuce anan, dan zaman ta da kawayen harkan ta yasa yanzun ta iya karanta abu, kuma tana jin turancin jifa jifa atleast tasan yes come go da sauran su. Wayarta ta dauka ta kira sahura sun kai minti 50 suna magana daga bisani ta fice ta dawo gida. .. Kwana biyu bata leka ko ina ba domin daga cikin takardan ranar sabon aikin ta zai fara daga kwana biyu masu kamawa Da shike anty sahura ta dawo sai naga sun sa karfi sosai wajen shigar dani makaranta Ranar da ummah zata fara sabon aikin ta ranar suka sakani avwani nigerian international academy. wanda ake biyan akalla dubu 250k kowani session.. tsarin ilimin su na da bala'in kyau da tsari don haka ummah tayi min alkwarin zata nema min lesson teacher idan ta samu wasu kudin don nima na iya abubuwan kamar sauran yara.. Haka ma anty sahura ta min nasiha mai shiga jiki da ratsa kwakwalwa cewar ta,na dage nayi karatu don nan gaba ni zan rike su,su ma sa'a suka ci suka samu aiki mai kyau suke kokrin ganin bansah wahala irin nasu ba a rayuwa..tace amma nan gaba komin su zai iya karewa sabida haka na dage kar na basu kunya musamman ma ummah na dake wahala sosai akaina.... A Haka na shiga karatun da imanin zan yi ne don na biya ladan zufan mahaifiyata da duk wani fadi tashin da take yi, Sosai na cire hidiman rayuwar duniya na sa jaratu na agaba duk da wahalar da nake sha wajen shiga tsarin wayewar makarantar.. Gashi an maida ni baya, sai naga duk nafi yan ajin mu girma wani bin har kunya nake ji amma su kam ba ruwan su, Jira ma suke nayi magana suyi min dariyar don kowa ya gane ban iya turanci sosai ba. Anan na kame kaina bani da aboki ko abokiya.. ummah kuwa ta kama aikin ta, wajen babban ogan ssa danjuma mai suna abdul aziz shayal.. A reknown popular industrialist yana da kudi kudi na fitina.. shine ya raini ssa danjuma da irime iren sa sun fi akirga shi asalin dan kano ne amma mahaifiyar sa lebanese ce so fari fatt ne kamar jini zai fito afatar sa. Ba laifi ya tsufa don kuwa tamkar yarinya karama haka yake kallon ummah, Farkon zuwan ta ya gaya mata asalin shi tun da ya ganta anan gidan ssa danjuma ya ji ta burge sa shiyasa yace yana so tayi masa aiki, ya kuma tambayar ta nawa ake biyan ta a aikin ta ummah bata boye masa komai ba ta fada cikin gaskiya, Bata sani ba ya bincika ganin tana da gaskiya sosai yasa ya shiga bata gwaji kala kala batare da ya taba kusantar ta ba.. Wani bin har ya kance ta bishi bashin kudin aikin ta, duk da yasan tasan yana da shi amma sai bata taba masa complain ko rashin kunya ba.. Haka zata zo da safe tayi masa danna a kafadun sa da kafafun sa yana shan iska a farfajiya haka zata yi jigilan dafe dafe tana kawo masa cike sa ladabi da biyayya. ranar da na gama exams na zangon farko wato first term,sai aikin ya dan fara bata tough time sabida tulin lokacin nan a tsarge take don har yau oga shayal bai taba kiran ta kan gadon sa ba amma baya so ko kadan idan yace ta zo ta kawo masa wani complain duk dama yana mugun respecting din ta da yanayin ta,bata da hayaniya sannan tana da ladabi akan aikin ta.. Ana cikin haka ranar ya kira ta cikin dare misalin 1 saura duk sai ta rasa yadda zata yi ta fice, Gashi nakanyi karatun dare sabida yadda na sa abun Araina Gani take idan tace zata je aiki a wannan lokacin zanyi suspecting wani abu gashi ta tabbata in har ta fice zan ji kuma zan fito.. Shikuwa ya takura sosai har da turo driver sa,gani take hala yau ne yake so ya kira ta gadon sa,ga damuwan hakan aranta ga damuwan yadda zata min bayani washe gari. Babu yadda ta iya sai ta daure ta fito din asace ta iso har gidan sa Ganin ta kasa sake ranta yasa shi yayi murmushi, Yau kusan wata uku kenan da haduwar su amma yana ganin kamar ya karance ta fiye da yadda take tsammani. Sosai yake tausaya mata haka kawai shiyasa ma yakasa aiwata komai da ita, ummah tana zama nikuwa dana fito shan ruwa bangan ta ba ya sa na shiga kiran layin ta, ganin kiran yasa ta rasa ya zatayi inta dauka me zata ce min? anya kuwa zargi bazai fara shiga zuciyan yata ba, ?duk sai ta damu Alhj shayal Duk yana lura amma sai ya dauke kai, anan ummah ta koma gefe ta kira anty sahura tayi mata bayani, cikin bayanin yake jin abubuwa dayawa hakan ya sa ya kudira aransa yau sai yasan ita wacece... tana kammala wayar yace mata wacece wannan...? cikin ladabi tayi masa bayanin komai bata boye masa ba.. Jin tace bata taba kwana awaje ba sabida yarta yasa ya ji wani iri, "yace mata tayi hakuri dama yana da muhimmiyar maganan dayake damun sa ne kuma baida wanda zai iya fada masa sai ita shiyasa yace ta zo.. abun ya bata mamaki amma dai ta sa a ranta cewa zata saurare sa ,a tunanin ta zai bata labarin wani abu ne ko wani matsalan sa amma sai ya shiga mata nasiha mai cike da nazarin rayuwar duniya Sosai jikin ta yayi sanyi Gani take kamar Zuciyan sa gaba daya ya bude ya mata karatun ta nutsu akan rayuwa.. Anan itama hankalin ta ya bata wannan mutumin ya gama fahimtar ta gaba da baya,amma meyasa hakan ne bata gane ba, yace ma umma,zai tafi wajen familyn sa sabida dama hutu yake zuwa amma bazai sake dawowa ba. Shiyasa yake so yasan ita wacece kuma meyasa take wannan harkan a tunanin sa mace kamar ta mai kawaici sanin yakamata da tunani, bai dace ta shiga wannan layin ba.. sai yace ko dan yarki kike yi? Ba yadda ta iya ta amsa mashi da eh, Yace mata ta ina ta hadu da ssa danjuma? Labari ya na tada labari har sai da ta gaya masa labarin ta kaf da abubuwabln data fiskan ta arayuwa.. Yaji abun har ransa, duk dama jikin sa ya bashi ita ba ko wata irin mace bace tun farko amma baiyi tsammanin labarin ta yakai haka muni ba,.. Bai iya cewa komai ba sabida ya jima yana kai kawo da radadin zafi da hawayen ta ke fitarwa, yace yanzu aiki daya zaki yi min a yanzu ki kwana nan gidan gobe da safe zan nemeki .. Tayi godiya ta koma daki ta kwanta.. Sai dai Tunani duk ya hanata yin baccin sanadiyar tono maganan da tayi sai take jin wani sabon yanayin zafi da nadama aranta Haka har gari Allah ya waye, kamar yadda aljh shayal ya mata umarni haka Ta koma gida da safiyan Allah.. Ta same ni har nayi sallah ina kimtsa wajen Gashi batayi magana da anty sahura ba bata san me tace min ba .. bayan ta kimtsa ta fito nake cewa ummah,tunda ina hutu ki bari mana ina tayaki aikin naga kamr yanzu yayi miki yawa Cikin hikmar ta na uwa tace waya gaya miki hakan. Nace"ai jiya da na ga baki nan anty sahura na samu awaya take cemin aiki kuke yi... ummah ta dan yi ajiyan zuciya tayi shiru tana kallon na daga bisani tace saratu"idan aiki kike so toh ki dubi littafan ki da kyau kiyi karatu...idan kuma tausayi na kike sai Ki dage sosai ki cimma burin ki,..dan Allah kar ki bijire ma tarbiyan dana miki don shine taimakon da zaki min,kinji? Nayi shiru na dago ina duban ta,a sanyaye nace haka ne ummah nayi miki alkwari bazan saba miki ba... Tace haka nake son ji ki bar wani zanjen aiki kam ni zanyi, tunda na wuce lokacin karatu ko wani abu,sai dai na taimaka miki kema ki taimaka ma wasu Ta dada bani close look tace "Saratu,inason Ki girma da son ki kare mutuncin ya mace aduk inda take,kar kiyi zalunci kar kiyi cuta ki zama mai gaskiya da rikon amana,kar ki bari duniya ta tayyara kowa kamar yadda ta so ta tayyara mu,kiyi adalci ma duk mai bukatar haka.. ..ta dada matso hannuna tace" amma kisa aranki ke saratu ce,kar ki taba mancewa da kanki, saratu ne yar gidan bukar kar ki taba mancewa da inda kika fito.kallon ta kawai nake yi nakasa magana dabida na fahince me magana yake nufi. Wato Tuna kaina kadai zai sa na rike dukan alkwarin datake so na rike akan rayuwa ta nan gaba. Ganin yanayi na yasa ta sake hannu tare da maida hawayen dake so ya sauko mata afuska ta ta cigaba da cin abincin ta.. wani duniyar tunanin na shiga,sai nake dagowa hala rayuwa na mugun ma ummah na wahala fiye da yadda nake tunanin no wonder naga take samun karfin gwiwa da wayewa who knows whats shes going trou amma har yau ban kawo wani zargi araina ba. sai na shiga kulle kullen yadda zan tabbatar mata da ni yar halak ce,daga wannan ranar na kudira araina zan yi dukan abunda da ummah na tace tana so na zama a rayuwa.. bayan kwana biyu da faruwar haka,alhj shayal ya kira ummah. Daga wannan ranar rayuwar mu ya fara shiga wani sabon tsari, bisa adalcin sa ya yanke ma ummah wani gurbi daga cikin arzikin sa na sabgar sa da harkokin gona da kiwon kaji da da dabbobin gida na zamani Sai ya mallaka mata halak malak tare da gida madaidaici mai dauke da komai da komai har da mota nissan mai kyau na mata... A cewar sa yayi tunani tunda bata yi karatu ba,zata iya jan jari ta kuma rike sa da kyau da ilimi da basiran da Allah ya bata. Duk dama ya bata shawaran tayi makantarr yaki da jahilci bai hana shi jan kunne ta ta lura da duniya ba Duk da karfin gwiwar ummah da kuma buri da ta sa akaina yau sai take ga kamar bai kai na alhj abdl azeez ba saboda tausayin labarin ta daya keji yasa ya dauki nauyin karatu na, daga yanzu har lokacin da zan gama masters.. signed and sealed. ya kuma cewa ummah ya mata haka ne sabida yaga zuciyan ta kuma ya tabbatar da cewaa ta cancanci taimakon sa fiye da dubbai da ya taimaka musu suke lalata rayuwar su da na wasu. Tayi kuka mai cike da godiya,ranar ji take tamkar qayar dake soke azuciyan ta aka cire mata,kamar amafarki haka take jin kalamn sa yace mata lokaci yayi da zata yi aikin halak din ta don ta cimma burin ta na rayuwa sannan ta dawo da kimar darajar tarbiyan ta da qaddara ya taba mata shi.. hatta sahura sai da ta ta niko gari ta zo ta yi godiya ma alhj shayal wanda har i yanzu gane yake ma bai mata komai ba... Ganin rayuwar ummah ya samu babban rabo ya sa sahura ta soma jin aranta tunda itama ta samu rufin asiri sosai yaci ace ta itama ta sake harkan tsira tun wuri kar abun yayi nisa... Su ukun da ummah da anty sahura suka dawwama wajen bani rayuwa sai dai na kanji suna maganan sa amma bantaba ganin sa ba Cikin kankanin lokaci aka samo min lesson teacher wanda baijin ko zo da hausa shiyasa ni agaba da karatu har nakan ji na tsane kaina amma da wasa da wasa har muka saba da shi soai da shike Allah yayi min baiwar daukar abu dawuri sai gashi kafin hutu na ya kare na iya abubuwa fiye da yadda ake tsammani Acikin kwanakin su ummah na faman tsara min rayuwa ta shima aljh yana shirin komawa inda ya fito kamr yadda ya fada sau daya ta bani awaya muka gaisa da shi,nan na dada tababatrwa cewa gaskiyan ummah ne yana da kirki sosai don anan ma bai barni ba sai da yamin nasiha yasa na masa alkwarin akan zan rike mahaifiyata duk halin da take ciki Har ana zan koma makaranta sannan ummah ke ce min ai ogan ta ya sauya min makaranta Amma yace idan ya shirya zai sanar da ita. . Ni kuwa abun sai bai dame ni ba don ban kawo komai araina ba tukun.. Ummah kuwa ashe yadda zata min bayanin abubuwan da ake ciki yake damun ta,sun sa Ranar akan zasuyi maganan da anty sahura amma tayi tafiya Duk sai ta shiga damuwa don ko gidan da aka bata ta kasa komasa sabida bata san yadda zata tun kare ni da maganganu dayawa ba Ana saura sati biyu tafiyata france aka min visa da sauran su in a very official way ranar na fara kawo tunani kala kala sabida nima na san ma'anan abubuwa da yawa tunda ina karantawa kuma ina ganewa sai nadan shiga rudani musamman da na lura idan nazo ma ummah da magana sai ta kaucar da ta rufe bazata rmtaba saurara na ba Sai na damu sosai wani tunanin yasa nace zan tambaye anty sahura kawai don nasan ita kam bazata boye min komai ba Dazu da safe naji ummah na waya da ita kan cewa ta dawo. bayan fitar ummah da kamar awa biyu nima na fito na tara adaidaita ya kaini gidan anty sahura. Ban taba fita nayi nisa ba ba sai ranar dan haka Nake ta faman rakube rakube da kwatancer da ranar tayi na samo na iso Gidan shiru ba kowa sosai yayi min kyau dama ta gaya min ta siya gidan kanta sabida naga ta bude saloon dan dai dai sai bai dame ni nasan sauran details din ba.. Mamakin da nasha shine ganin motoci har biyu manya,nace baki tayi ne ko duk wannan arzikin anty sahura ne,? Wani bugu zuciya ta tayi, nace "ummah zata sa a kaini kasar waje ga anty sahura da uban arziki wani irin aiki ne haka suka samu? na isa daf bakin kofar ta da har na daga waya na zan kira ta sai naji muryan ummah na tana kuka cikin tashin hankali da har zan bude kofar cikin azama sai naji muryan namiji yana mata magana abunda ya dada shawo kaina suna na danake ji yana ambata yana cewa Dole agaya min meke faruwa.. Wani irin bugu zuciya ta yayi amma haka na daure na koma ta jikin window na sa kunne na da kyau ina kallon su da madubin glashin da aka dan bude shi kuma ina jin duk abunda suke fada Alhj shayal ne da naty sahura da ummah a tsakiyan su duka suna tsaye, anan na ji wasu mahaukatan bayanai wanda suka juya mini setin kwalwalwata sam sai na dena gane komai daga abunda nake jin ummah na furtawa da bakin ta. kafata ne ya kasa dauka ta sai bari nake ina karkarwa, don bansan kokacin dana koma bakin kofar ba shiri na bude na kuso kai na ciki.... *WATTPAD VOTE AND FOLLOW @SURAYYAHMS* *OFFICIALCATTY🐈*[2/23, 23:15] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _welcome to the world dear boy areef Allah ya raya mana kai da imaani_ _YA ZUL JALAL WAL EKRAM_ _PAGE9_ Durus nayi tsaye daga bakin kofa ina maida musu kallon firgita da suke maido min, baki na na bari nace ummah?me nake ji haka ummah? Abun da kike fada gaskiya ne ummah kiyi min bayani..? Jiki na rawa yake,sai na kasa controling kaina na ganin ta kasa amsani ya sa na yanke hukunci sai na sulale na fada kasa sumammiya Kuka ummah ta fashe da shi tana wayyo Allahn ta ta shiga uuku ..su anty sahura ne da alhj shayal suka yo kaina Aka debe ni ruwa ruwa zuwa asibiti.. Ban motsa ba har sai da aka samin ledan ruwan guda biyu sannan na soma dawowa hnkalin na ,wani irin ciwon kai nake ji mai dauke da cunkushe war tunani Lumsasshun idanuna ke juyi a hankali ina kallon su sunyii cirko cirko musamman ummah dake ruwan hawayen har yanzu... Na lumshe ido ina jin su anty sahura suna min sannu sannu ita da alhj shayal amma sam ummh ta kasa zuwa kusa dani... Har aka sallame ni muka koma gidan mu,... Tun daga mota nake kuka ban sake kallon ko daya daga cikin su.. sabida haka ba wanda ya iya tankawa har muka sauka Daki na na wuce na fada kan gado na shiga kuka mai dauke da rudani. .. Daga palour ina ji ummah ke ce musu kar ku daga hankalin ku ni zan mata magana ni kadai... Alhj yace mata are you sure? Cikin dauriya ta gyada kai..anty sahura tace to mu zamu jira ki anan... Daga nan ummh ta zo ta same ni .. Gefe da ni ta dan zauna daf ban ma sani ba ta miko hannu a sanyaye Ta shafo suman kai na da bari a bude....shiru na dan yi ina jan Zuciya daga bisani na dada nitsar da kaina cikin pilow alaman bana bukatar jin wani maganan ta, sai naji tace saratu" ki yafe ni saratu. Saratu kar ki guje ni, ni mahaifiyar ki ce baxan taba yin abunda zai cutar dake ba a duniya ina kaunar ki saratu... muryan ummah ya sauya sosai dan ni kaina jin maganan nata nake a chan kasan kwakwalta da hayoyon jini na... hankali na ya tashi Amma haka Na daure na mike na zauna idanun wa mu duk sun kada sunyi jajir...na dube ummah da muryan fushi nace haba ummah,anya ummh tace kuwa ke ?ummah meyasa zaKi saka kanki a wannan mummunan kazamar hanyar?ban taba tunanin zaki aikata hakan ba ummah shin me zakice ma Allah,a kauyen mu idan suka ji kina haka ai kowa sai yace haka dama halin ki yake na gaskiya ummah meyasa kika yi haka...? Na dan fashe da kuKa. Tayi shiru ba tace komai ba,tana sobbing a hankali tana jan hanci.. Tace kina da gaskiyan ki saratu komai ma zaki iya tambaya ta kuma duk wanda yaji nayi hakan zai sha mamaki amma ki sani bazan taba yin wani abu haka kawai ba indan kaina ne har abada na hakura da duniya sai dan dan ke sarah,ke kadai ce madubi na bana son kiyi rayuwa irin nawa,tace saratu ki saurare ni na nema miki rayuwa mai kyau nan da satu biyu zaki bar kasan nan ki soma rayuwa mai kyau ki cuika burukan ki da alkwarin mu,ta kamo hannu na cikin jimami tace ina zaki cigaba ma mahaifiyar ki biyyaya? Na yi shiru, ina binta da kallo,ni dai sam sam na kejin na tsani komai i cant believe that ummah ta dawo dai dai da karuwai sabida ni...haka kawai nake jin bakin ciki sai na gwammaci gwara na mutu da wahala da na sata cikin wani hali.. da karfi na fincike hannu na na mike tsaye cikin dacin rai da masifa nace ba wani biyayyr da zan miki ummah muddin baki bar wannan sana'ar ba, natsane shi,bai dace da ke ba..kuma bazan taba sake karban wani abu daga gare ki muddin baki bar shi ba ayau din nan...makaratar da burin duk na yafe su.. Nan Ta mike ta kamo ni zatayi magana na shiga firgici ina magana a zuciye nace sam mu bar kayan nan anan da duk abunda ta mallaka mu koma wani wajen na hakura da rayuwa mai kyau din..muddin sai ta dawo haka kafin na same shi... Duk iya yadda ta so tayi controling dina haka naki na turje sai maganganu nake ina borewa wanda yasa anty sahura da alhj shatal shigowa.. Kaya na ne a kasa ina kwasowa ummah na maidawa acewa na zan dauki dan tsumman da muka zo da shi, na bar mata gidan ta.. Ranar Na sa ummah kuka sosai hankalin ta yayi mugun tashi.. Karshe sai da anty sahura ta wanka min mari sannan na dawo hankali na na yi shiru, Ita ta fara bani labarin asalin abunda ya faru da ummah tun ranar da akayi raping dinta a hotel don abata kudin jinya na kar na mutu,da duk wani abun da suka faru strip club haduwar ummah da alhj shayal kaf ta rero su tsaf bata boye min komai ba... Tace min bani da hankali ashe? Tace toh nine silar sa ma uhmman ki ra'ayin fitar dake daga wannan bakar rayuwa sai ki kashe ni saratu, Waya gaya miki haka rayuwan take tafiya? Wato kin gwammaci irin rayuwar da zai kaiki ga halaka da bakin ciki ya kashe uwar ki than wanda ummahn ki ta dage ta sa kanta akai bada son ranta ba don ta tsiratar da ke? A lokacin na dada da sumewar tsaye ina kallon ummah.. Wani irin halin bakin tausayi da razana na shiga A sulale na koma na zauna kan gado na kife kai na in kuka mai zafi.. Haka kawai naji ina ma nasan abun haka ne tun farko da na mutu kawai na barta ta huta ma rayuwan ta, Ganin nayi sanyi na kuma shiga wani hali ya sa alhj shayal ya kamo hannu na ya fitar da ni daga dakin ya bar su su biyun. Shi ya zaunar dani ya shiga rarrashi na sosai yana bani hakuri da kalamai masu ratsa zuciya da sa tausayi sosai Sai yau nake sanin duk abunda ke gudana daga Tushen sa... Duniya gaba daya naji tayi min zafi sosai.. Dan zaman da mukayi da shi ya bani shawaran naje na rarrashi mahaifiya ta din kuwa ta bar wannan hanyar da nake tunani yanzu burin su duk ya koma kaina ne sannan na dauka wannan shine asalin qaddara rawuyar mu.. Na mance da komai. Na amsa shi tare da basa tabbacin zanyi hakan bayan tafiyar su da anty sahura Ni da ummah ne a gidan, Gaba daya sai ina jin Nauyin naje na same ta da maganan haka itama ta ke dawainiya da fargaban haduwa da ni.. Sai da nayi bacci na tashi chan dare naje daki na same ta, Anan nake fitar da abubuwan dake raina na tausayin ta da bakin cikin abubuwan da suka faru da ita.. Magana mukayi mai nauyi mai cike da Donkin fahinta da manyan manyar alkwari masu karfin gaske. . . A wannan daren ummah ta ke sanar dani cewavta bar wannan harkan har abada kenan tunda yanzu tana da abunyi mallakan kanta,nika dai ce agaban ta yanzu Nima nace,nayi mata alkwarin share mata hawayen ta kuma insha Allahu zan cika mana burin mu,zan yu kokori naga na goge mata mummunan kaddarar data gina mu akai da alkhairin da nake shirin yadawa ma al'ummah anan gaba.. nayi ma ummah alkwarin a duk inda mace ko wani marar galihu kwantankacin irin namu ke neman hakkin sa ni zan kare masa Shi a ko ina yake, Ummah ta sa min albarka,ta kuma ce min wannan shine bakar gaddarar mu da ya zama mana bakar siiriin da dole mu binne sa ,wani bazai sake jin wannan maganan ba. Tace"Daga yau zamu dauki matakin gyara rayuwar mu da kanmu tunda ba abunda muka rasa... Ta kuma ja min kunne akan na dauki sahura da alhj shayal abmatsayin yan uwan mu dun ta tabbatar min yanzu haka babu komi aransu game damu sai fatan alkahiri da samun cigaba.... Haka, har aka kira asubahi muna zaune muna tataunawa.. Washe gari da muka kimtsa nan ne ta ke nuna min komai na makaranta na, Zanje karatu a france, Cikin makarantar da yafi kowanne tsada a kasar ta bangaren ilimin fasaha dan adam sabida na samu kwararen ilimi da basiran sarrafa rayuwa ta cikin sauki ... Haka rayuwan mu ta kasance. Na dawo tamkar kwai a tsakanin su su ukun.. Anty sahura kullum tana dada kara min karfin gwiwa akan na kyautata ma ummah kar na taba mance wa da ita a rayuwa.. Shi alhj shayal ba abunda yake so na sa araina illah abubuwan dake gaba na da zan fuskanta na karatu. so duk wani stratergies da sarkakkiya na shige shige da dogaro dakai ya bayyana min su... Musamman yadda Ya lura ilimi na kyauta ne daga Allah ,bana daukar lokaci nake gane abu uwa masu dumbin yawa kusan komai akace min nakan sa akaina nayi shi akan kari hr sai na samu gamsuwa.. Da haka ya dada cusa min Ra'ayin sarrafa basira na ta hanyoyi daban daban. Har ya hada ni da wani computer engineer a russia akan idan naje zamu na comunicating zai na nuna min abubuwan daya kamata ta internat... Alhj shayal ne ya soma tafiya abunsa ya mana bankwana Sannan muka koma sabon gidan mu daya bamu kyauta mai shegen kyau . Yanzu haka ummah na ne kawai zata zauna gidan.. Ranar da na tafi karatu ranar anty sahura itama ta je garin su wajen iyayen ta, Munsha kuka kam amma da hakan muka rabu kowa ya sa niyyar abunda ke gaban sa Yanzu ummah Ta fara tunanin fara aikin ta a matsayin managing director na gidan kaji da gidan gonan t duk dama alhj shyal ya tabbatar mata da cewa bata bukatar sai ta je makaranta muddin tana da fasahar rike sana'a da tatttali komai zai tafi mata dai dai tunda ga maiakatan ya ajiye mata su kuma akwai kayan Aikin zamani.. Rayuwar ta take a tsaftace kuma a saukake Hatta ssa danjuma baisan da hakan ba, Sai dai tunda anty sahura ta tafi ummah bata sake jin duriyar ta, Tun tana damuwa har ta dawo ta rusuna ta na binta da addua o... Nikam dama baifi sau daya muke waya a sati guda ba.din abubiwan danaje na tara achan ya banbanta da wanda na ke gani anan... BAYAN SHEKARA BIYU ... Yanzu haka shekara na 19yr dai dai kuma ina aji biyu a higher institution din mu,.. "anan din off classes nayi na wata shida ina koyan abubuwan da na yi missing sosai don na kamo standard din tsarin ilimin su,kuma sai da na kammala kafin nafara attending karatu na na gaba da secondryn a sir marknickels college france one of the most expensive,indurious and ambitous schl a kasar baki daya. A zangon farko Abubuwa dayawa sun faru dani, sabida na je ne da zuciyan yin abunda ya kawo ni don haka bani da aboki ko abokiya kuma ban daura makaina shiga hidiman kowa ba,.. hasali ma da kyar na saba da abubuwa dayawa anan. 'Saukin da na samu shine Bamu da yawa a duk ilahirin makaranta ba zamu fi 400 ba all over the world, Don kuwa duk wanda yake makarantar baya zama fayau nikaina a lokaci kalilan na fahince cewa duka students din makaranta ma gaba dayan su miskilai ne kowa kansa yake gani kuma yake ji social events din is very rare a haka shi din ma akanyi organising dinsa ne in a very educative way "dalilin haka ya dada sa ni sosai na kara shiga hankali na dan dole na na waye na san me ake kira kama kai, jan aji rike mutunci da tsare harshe daga yawan surutu, A lokacin Komai ilimi da basira na nake sawa na koya,thy all belive that dan talaka bazai taba zuwa nan ba. "Sir marknickel waje ne wanda ake amfani da basiran dalibai ake nuna musu yadda zasu sarrafa shi ta hanyar basu daman shiga harkokin daya shafi career su da dama a kafafan harkoki na duniya...! "Karatun littafi dana na'urar computer da nayi akallah bai fi na shekara guda ba,a shekara na biyu na fara shiga salon tsarin makarantar kamar yarda suka tana dar i wanted to be an influential industrialiast and a philantropist.. ma'ana zanyi harkan kasuwan ci na business mai hade da tallafin kulawa da dan adam... Anan Malaman mu kamar iyayen mu haka suke wajen bamu muhimmaci da shawari na gari basu taba nuna maka gazawar ka karara sai dai su baka constructive critism ta inda zaka kara samun karfin gwiwan akan abunda ka sa agaba. _wani dogon ajiyan zuciya tayi sannan ta dago ta kalle sobby eyes din sa,dake shake da nauyin zuciya, rudani da tausayin ta kusan Na tsawon minti 5 sannan ta dauke kai ta cigaba kamar ba ta san tana yi ba"_ Tace"Nima anan na hadu da kai _mr MAHFUD LINGARD_ "he's my true hero and a role model,shi ba dalibi bane amma anan makarantar ya gama last few years, He's now humanatarian ba sa'a na bane,don a tsaye zai bani shekara akalla shekara 8 ko 9 na haihuwa i think he's 27years old now amma ya kai duk matsayin da nake so naje a rayuwa ta.. Duk da Yanayin rayuwata ya sa na dan banbanta da sauran mata wajen sa kai da jajircewa gashi bana kula kuwa sosai amma shikam sosai nake jin kaunar sa Har cikin raina.. i don't mean love na soyyayya kawai burge ni yake yi sosai. A zahirin gaskiya idan na dube sa sai na rika gani kamar future na ne yake displaying a hidimonin sa, don duk yadda nakai ga son taimakawa jama'a araina ya wuce nan, sannan yana da kudi sosai baya kuma da girman kai sai dai kamar ajinin mu ne miskilan ci da ni da shi we r almost the same in this aspect..... Na dai ji anacewa mahaifin sa sa wani babban craft scientist ne wanda yake aiki da world class team wato kungiyar scientist na duniya mai taken NASA,come to think of it mahfud Lingard is every woman's dream,very gentle, he's tall Healthy looking and a very sexy charming prince... Duk da ma bana sa kaina akan hakan amma nasan dole ne duk wanda ya dube sa yace ya hadu Cos He's no different from a perfect world class model. Ni dai tun Lokacin da na fara ganin sa nake kokarin bin tsarin sa a dabaran ce musamman a duk lokacin da ya zo mana presentation a humanatarian lecture hall ... da shike fannin sa nima nake idan aka dawo layin career ta na philantropist Yanzu haka kamar ma shine assistant official na kungiyar ilimin taimakan alumma da bada tallafi gaba daya.. Nakan bada hankali a ko yaushe wajen jin labarin sa da misalin sa dan wani bin har sai ya sa mu kuka musamman iri na da muke da boyyyaen ciwo a zukatan mu.. Ranar da na zo daliba na farko a competition dana kare wani muhawwara tsakanin mu da gwarzayen dakarun makarantar sound philantropist a america ranar ne muka dawo abokai da ni da shi. Sabida ya tsaya min a lokacin da nake yi sosai,sannan yaba da duk himman da nake sawa wajen kare client dina Sosai ya fahimci abubuwa dayawa a tattare da kalmomi da zuciya na wanda ni kaina bansan ina fitar wa ba... Kullewar abokan takan mu bai dauki lokaci ba sabida nima ina yin sa sosai, i just take that as an opurtunity.. Daga nan kuma sai ya bude min hanya yana dada sa ni jagoranci a kan competiton daban daban a kasashe a duniya yana dada fitar da danyen basira na da hazaka ta... wani bin idan abubuwan suka mana yawa har nakan manta da gida da kowa ma sai mr MAHFUD.. I become so attached to his ways..soo talented ta kowani fanni har da wajen bani shawarwari Don ko da na kawo masa maganan career ta na industrialiast shi ya bude min hanyar da na samu shiga young business woman class a online daga kasar germany, registration da duk wani hayaniyar programes din duk shi ya min..you can imagine how generous he is. A haka Kafin na kai aji uku na saba da duk wani wahalan shige da fice Da taimakon best friend dina mr mahfud na dada zamowa jajirtacciya abun kwatan ce cikin dalibai.. Ina aji na hudu na mallake share a companyn sarrafa wheels a japan So mukan je a lokaci lokaci tare da shi muna harkokin mu. Yanzu ina namen shekaru na 4 kenan a france ban taba zuwa nigeria ba. "Ummah ne ta ke zuwa a duk lokacin data samu sarari ta duba ni.. ita kanta tasha mamakin yadda na dauki rayuwa anan da muhimmanci Da kuma manyan abubuwan dana sa agaba na na cigaba take gashi jinin su ya hadu da mahfud kamar yadda nawa ya hadu da shi sosai.. Yanzu haka shi nake kira hero shima yana ce min heroine.... _anan ma tayi murmushi kafin ta cigaba_ He made everything possible for me, duk harkoki na na tafiya min dai dai har ma fiye da yadda nayi zato. His time,his money his free smiles a duk lokacin da na gaza yana tare da ni.. A shekaran da na cika karatu na chasss a france cikin sir marknickel college aka yaye mu... A time din ina da shekara 23yrs a duniya Nayi farin ciki sosai da gama makaranta na musamman fannin industrial dana samu baban award na student of the year all thanks to god nd my hero mahfud... sai dai a dayan hannun kuma naji bakin ciki sabida jin sakon rasuwar alhj shayal wanda aka fi bada karfin cewa plane crash ya yi ajalin sa.. Ga ummah taki tayi aure kullum tana tsoron yadda zata tun kare zama da wani da namiji a wannan Irin yanayin rayuwa da muka taso da chan aciki..sam bata yadda da kowa ba ga shi ta mallake hankalin kanta sosai ta nemi yaki da jahilcin nan tayi arzikin kanta har ta sauya gari da gida ban sani ba. Cewar ta gwara ta zauna da ni a hakan idan Allah ya ji kanta zai hada ta da miji na gari amma bazata taba takura kanta ba .. damuwar ta yanzu yafi bada karfi wajen neman yafiyar ubangiji tunda ta kafa kanta yanzu take jin nauyin abubuwan da suka riga suka wakana da ita a da chan. alhamdullhi kusan duk abunda akace na neman lada ne da goge zunubi ko da za'a cuce ta ne kuwa takan sa kanta taga tayi da niyyar Allah ya yafe mata kurakuren ta.. Anty sahura ce naji labarin wai tayi aure har ta haifi da na miji agarin su chan gaban iyayen ta.. Da shike graduation ceremonyn mu ya zo dai dai a lokacin umrah yasa ummah bata samu xuwa ba.. Dan nima na ce mata zanje chan dev singahniah imperial college na human right activist Nayi aikin wata shida domin na samu licend din kwarewa wanda zai bani daman shiga organisation na human right a united nation kamar yadda mahdfud di na ya min bayani kafin ya tafi... Don haka ana gama shirye shiryen komai nayi ban kwana da sir marknickels college nayi hanyar kasar india don na cimma buri na na karshe a duniya... *FOLLOW WATTPAD @SURAYYAHMS* *OFFICIAL CATTY🐈* [2/23, 23:33] ‪+234 802 646 5734‬: 🐈: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _YOUR BIRTHDAY IS OF NO DIFFRERENT TO MINE,we are two living bodies in one soul,i love you to the moon and back#temi tope adeniyi happy birthday to us._ _PAGE 10_ Nazo cikin kasar india a washe garin ranar da za'a bamu cikakken gurbin fafatawa na zaben kwanaye da zasu samu karin girma da daukaka a harkan career su na gaba.. _Dev singhania imperial_ _college of human right and philantropism india_ . Kasashe bakwai ne muka samu shiga kama daga China,india,south africa,nigeria,usa,bahrain sai mu yan france.Anan duka muka hadu 7 first class students team daga makarantu daban daban wanda suka samu shiga kenan kuma ba bata lokaci aka fara fafatawa.. Wata shida ne kawai so Kowa akan bashi cases na true life events aga iya kaifin basirar sa da hikimar sa. "abubuwa dayawa sun faru Daga kadan kadan ake disqualifyn teams yanzu haka saura team biyu ne. France and india. " anan mahfud yayi ajiyan zuciya mai nauyi duba da lokaci ya tafi sosai,asubahi ya kusa dosu su..sai ya dada kame hannun sarah dake tayi pouse itama sai ta da ta kankame shi da shi don ya gyara musu position din su sarahn tana daga kwance ajikin sa, Shiru ne ya ratsa wajen sarah bata sake furta komai ba,da shike ma ayayin datake maganan tin daga farko sunyi kukan zuci sosai amma yanzu hawayen ne kawai yayi saura a fuskokin su. Duk jikin sa yayi tsami kuma ya sace sai ya sa hannu zaii tallafo ta ,kafin yayi wani juyi sai ta dan kwace kadan daga jikin sa tana shirin mikewa tsaye.. Still suprise da yaga tana layi har yanzu amma sai ya daure ya kure ta da ido har ta tsaya da kanta ta harde hannu tana maida masa kallon nitsuwa.. Tace"gashi yau na zo fafatawa na na karshe and i just completed my final rounds today"my hero,ta dan dube mahfud din tace "kasha cemin zan lashe gasar nan,cos u have full confidence in me ko? Ya gyada kai a hankali Ta dan tabe baki a takaice Tace I too feel the same way..nima na yarda da kaina sosai akan haka, na dauka ko zan iya taimako a kowani irin yanayin rayuwar da dan adam zai shiga a duniya.. Na dauka ko kwakwalta da zuciya ta tana shirye da daukar ko wani labarin cin zarafi na rayuwar dan adam.... Kaima ka yarda da hakan Ko? Kafin ya gyada kai tayi murmushin takaici gami da share hawayen ta da suka dada saukowa" A hankali ta furta "but i dont think i can handle it anymore,i dont wanna win anymore.i think its over mahfud ive lost my confidence today.. anan ta karashe cikin wani sassanyar kuka mai dauke da raunin zuciya. Yana shiru tukun but He clearly understand her "yanzu yake fahintar komai wato case din da tayi na karshe na matashiyar budurwa vashika da mahaifiyar ta shi ya sake tuno mata bakar rayuwan da suka binne da ita da ummahn ta"a baya Shima kukan ne ya kufce masa marar sauti,amma sai ya cije yana share hawayen sa a dabaran ce Anan ya mike ya karaso daf da ita ya na shirin kamo hannayen ta dake karkawa tare da sautin kukan dake fita. A nitse Yace"Sarah....cikin hankali ba tare da ya sake magana ba ya shiga jawo ta jikin sa don ya taya ta calming mood din ta,anan sai ta birkice masa cikin kukan dake cinta rai sosai tana cewa no,kar ka ce komai mahfud..nasan bazaka taba cewa bazan iya ba...but believe me im weak,i cant..im helpless now. Zai sake magana ta dakatar da shi tace".... "Ka tsaya kaji ni,im just like that girl vashika kaina nake gani a rayuwan ta mahfud,na daure na daure sosai...but everthing its toturturing me...ko haryan zu baka fahimce ni bane..hero, vashika is just like me babu wani banbanci...! sai dai me ya faru da mahaifiyar tan da tayi tunanin da na so da ace ummah na tayi wajen kare mutuncin ta?she too was raped countlessly on the street,mahfud maza shida suka keta haddin mahaifiyar vashika duk don akan ta na neman taimakon da zata rufa nakan ta asiri batare da ta watsar da kanta ba But vashika is dead now"Yanzu duk da mutuncin mahaifiyar tan ma ya tabu don ta bata lpya da kariya it all in vain?...ai gwara mu musulmai ne, but them they sufferd alot sabida tsananin al'adan dake zagaye da abubuwan bautar su da kuma dokokin tsarin tarbiyan su...life is soo unfair to them hero. "vashika ta mutu,she died with her dad's uncompleted child...irin wahalar dana sha shi ya kashe ta,yanzu maman ta na fama da radadin zuciya irin wanda muka ji dani da ummah na bakar qaddarar rayuwa,ga fama da sabon ubangiji da rugujewar tarbiya,amma kaga ni nata ya dauke mata yar ta ,ita kadai ne yanzu a duniyan nan sai tarin bakin ciki da kunci... I think her own is even worst. Tun da na fara case din na nake ganin abubuwan da ummah ta so nagane ada chan amma ban gane ba.. Dazun da muka je wajen gawar vashika Naso na ba mahaifiyar ta tabbacin rayuwar ta zai banbata da yadda take tunani,i wanted to be there for her ... But she told me alots of things,abubuwan data gaya min shi ya dada karya min zuciya ta,.. abunda yafi damu na shine tace"da ta san in ta tsaya jayyaya wajen bada kanta wa wani namijin tun farko zai kawo karshen rayuwar vashikan ta da bata bata lokaci ba but tayi jayayyan a farko ta kare mutuncin ta agaba kuma she was raped mercilessly for the same reason,.. it was also a hard time for her kamar yadda ya fada kan ummah na,..now i get it Shiyasa kawai sai na fara tunanin kaina.. Abun ya dame ni sosai... Yau na fara jin ashe bazan iya daga kowani gwiwa ba...she lost all hope my heart becomes so heavy,inajin zafin abun araina fiye da yadda kake tsammani.. Sai dai bansan nauyin da yayi zai iya hanani sukuni ba, I lost control over myself mahfud.. catherine ke tare da ni,ina ganin kuma ta tsora ta ne Shiyasa ta bani giya,ai kasan bana sha ko? Shi dai kallon ta kawai yake tana pouring heart din ta... jimami take yi ciikin wani shakurarren kuka ta kuma cewa"huhhh amma bansan meya sa na sha ba yau din im sorry... Kuka ne mai karfi ya kufce mata wanda yayi kokarin kaita kasa cikin tsumayin sa da rudewar tunani.. This time around mahfud bai bari hawayen sa sun sauko ba, ya kamo ta jikin sa ya dan rungume ta batare da ya fadi wasu kalmomi masu yawa ba ya shiga rarrashin ta yana ce mata its ok.. A lokacin ana neman karfe hudu da minti arbain da biyar na safiya,... Duk hankalin sa ya gama tashi ya rasa meke masa dadi.. Bayan kamar minti 10 da sassauata kukan nata ya shinfida ta akan gadon ya shige bathrum ya hada mata warm bath... cikin lallami ya sa ta shige ciki ta kimtsa kanta.. Gaba daya baida gwarin gwiwa,amma hakan ya kaucar da duk wani tunani aran sa ya hada mata warm milk.. Daure da towel ta fito daga wankan kanta ne ke bugawa sosai sabida halin data ke ciki ga azaban gajiya da bacci dake bin jijiyon ta she's super stressed Dakan sa ya kamo hannun ta ya zaunar da ita gefen gadon ya dauko milk din yana bata a baki har ta kai karshe Tun kafin ya kai cup din kan take ta kishingide ta lumshe idanun ta tana maida nunfashi ahankali, Kallon tausayi ya tsaya binta da shi tsawon minti goma bai motsa ba... Ko da ya dan yi yunkurin taba ta don ta shi ta suturce kanta a gani yayi ta sake sai ninshari take mai dauke da ajiyan zuciya.... Gwanin tausayi ya shiga shafo gefen fuskan ta"cikin wani yanayi da zai tabbatar maka alkwarin sa da tabbatacen amanar sa a kanta da yau ya kulla azuciyan sa.. Lallai wannan babban ciwo ne a zuciyan ta amma ta zabi ta gaya masa a duk da ma bata cikin hankalin ta... Tunani yake shin sarah ma tana jin irin abunda yake ji aransa game da ita kenan..? Gani yake kawai don ita akayi shi a duniya duk dama bai taba gaya mata yana kaunar ta ba, sosai kaunar tan ke ratsa hanyoyin jinin sa... Dama ya taba sawa aransa cewa tabbas rayuwar sarah na baya suke masa katanfmga daga bayyana mata yadda yake kaunar ta kuma yake son ya kasance da ita.. Amma yau komai ya wuce tunda ta sanar da shi mafi munin labarin ta amanan ta qaddarar ta da raunin ta... Dama shi kam bai boye mata komai game da nashi rayuwan ba duk dama babu dadin ji, amma ta nuna masa iya amanan ta da tausayin ta, ta bashi karfin gwaiwa..he knew he have to do the same now dan ita ma ta bude masa nata.. Toh me ya rage in ba ya gaya mata yana kaunar tan ba,?kallo ya sake bin ta da shi, cikin ransa ya titse yana rokon Allah ya sa sarah ta amince da shi yace" insha Allahu ni zan aure ki i will wipe away all ur sorrows sarah...im here . Ya karashe ahankali yana dada duban kyakywanr fuskan ta. Sake saken kauna amana da tausayi zuciyan sa ke kan sakawa ayayin da ya gyara mata kwanciyar nata ya rufe ta da soft duvet comforter sa Ya juya ya shiga bayi.. Wanka yayi shima ya sauke nauyin dake dawainiya da zuciyan sa... Kafin nan biyar ya buga ana shirye shiryen kiran sallahr asubah. Sai ya dakata yayi sallahn sa sannan ya kishin gide gefe da ita atake wani gajiyayyen bacci yayi awon gaba da shi.. Bacci mai cike da yanayin ajiyan zuciya suje kwasa dukan su biyu musamman ita sarah da shike yanzu ne giyan ke asalin fita a jikin ta.....juyi take son ranta tana neman juye nauyin zuciyan ta akan baccin. Sai wajen 7.56am ta bude idanun ta gani tayi haske ya dan fara dokar windown sa da shike upstairs ne kuma windown glassses ne.. Shiru tayi na dan lokaci daga kwancen kamar bata gane inda kanta yake ba tukuna..don sosai kanta ke warwarewa lokaci guda ta soma tunanin abuwan da suka faru jiya... Bit by bit komai yake dawowa mata wani mummuanan tsoro da fargaba ne ya ziyar ce ta take ganin kamar a mafarki komai ya faru... daga cikin bargon sai tayi juyi a hankali tana feeling naked bodyn ta dga cikin towel din dake neman karkacewa da kansa anan ta dafe kai cikin rudani ta juyo a dan sace "don ta tabbatar makanta ba tare da namiji yau ta kwana ba ... But where is he? Don ita kadai ce yanzu akan gadon ba kowa Ko da taga yanayin kwanciyar sun a shatin bedding din She has to closed her eyes tsam tsam sabida wani azabbaben kunyar da ya rufe ta,nan ta daure dai ta shiga duba ko ina da kwayan idanun ta anan ne take ganin alaman kamar wani abu ne ya faru wanda bai kama ta ba.. Har ta fara Kawo tunanin sai kuma rudewan tunanin hade da tashin hankalin tuno da abubuwan da tayi jiyan ya sa ta mike a kan gadon da sauri kamar mai ciwon hauka ... Zuciyan ta har na sama da kasa tsaban ta rikice MAHFUD!!!!!ta kwalla masa kira amma shiru babu shi, Da sauri ta Ja curtain din dake jikin window tana duba saba t inda ya saba tsayawa bata gansa... Cikin rudani ta juyo nan idon ta ya ci karo da wasikar sa akan madubi.. Da dark blur pen ya rubuta" Zama tayi gefen gado bayan ta dauko Tafara karantawa a hankali" _"forgive me..da na jira har sai kin tashi a bacci na fada miki but im helpless.. heroien, nasan zaki iya wannan don kin riga da kinci gasar_ _u won the battle of your destiny, and for this you must win too.. becos your confidence is still with you,abinda ya faru jiya ki dauka ba komai ba ne illah wani qaddarar da_ _rayuwar mu ya zo mana da shi tare dake..idan kin tashi ki shirya kije ki karasa abun da kika fara.i will neva let you back down from this.. A yanzu ne kike da bukatar ki zama abunda kike so a rayuwan ki..yau nasan idan har akwai digon yarda dani azuciyan ki zaki fahimci me nake gaya miki yanzu wanda bazan iya fuskantar ki na fada miki ba_ _go sarah lokaci yayi da zaki zama macen da kike buri,today i feel like im not ur role model but ure my role model._ _Zan jira ki anan sama idan kin karbo abun da ya kasance naki ne ki taho ki same ni,i have a confession to make_ . _yours Mahfud lingard_ Sauke ajiyan zuciya tayi tayi zugum cikin radadin tunanin yadda ta zubda kan ta ajiyan gaban sa,komai ma cunkushe mata yake dada yi a zuciyan ta da kyar ta lallaba ta shiga bath ta kimtsa kanta sananan ta dauro alwala tayi sallah.. Duk jikin ta a muce yake..musamman idan ta tuno da abubuwan da ummah ta dade tana mata tsoro game da bayyanar siiririn su a wajen wani"musamman namiji," wa iya zubillah me ya kaini shan giya'tafada makanta cikin zazzafan nadama. Hawaye ne suka wanke fuskan ta tuntuni ta ma arasa wani tunani daya zata bada hankalin ta kai.. Amanan su da ummhan ta data ci wajen bude sirrin ta jiya ma mahfud. Ko nadaman shan giyar data yi ta bata kimar ta a idon Sa.. "Koko zata rufe ido ne kawai ta fuskance aBunda mahfud din yake gayawa mata a wasikar sa.. Sam ta kasa sa hankalin ta waje daya.. Ta dan jima a haka daga bisani ta tashi ta shirya ta fuce zuwa masaukin ta.. Da shike bata taba kwana wani waje ba ya sa yau take ji daban da tambayoyin da sauran team mates din ta ke mata.. Amma bata cikin yanayin da zata amsa ma kowa maganan sa musamman cath da ke shakkun abunda ta aikata mata ajiyan. Shiri tayi mai kyau ta kama hanyar Fara aiwatar da shawarar da ta yanke na karshe aranta.. After 6 hours misalin karfe 4.30 na yamma Devh singania imperial college cike take dam da mutane da manyan officials don tabbatar da sakamakon fafatawar.. Ana daf za'a fara sarah ta samu damar isowa... Duk dama Tayi duk abubuwan data ga ya dace amm Still zuciyan ta bai kwanta ba da taga babu mahfud anan din.. Anyi speech masu ilmantarwa cike da tunatar musu da su wanene a idon jama'a.. Duba da su mutane dayawa afadin Duniya musamman kaskantatu marasa galihu zasu na kallo a field din aikin su yanzu Yasa Board members na humanatarin activist da human right suka bada gargadi mai tsauri akan su jajirce wajen kare nasu tarbiyan su kafin suce zasu karbe ma wani dan adam nashi hakkin... A cewar su Bazai yiyu marar mutunci da kima ya yi ikirarin zai kare hakkin dan adam ba.. Darajah, tausayi,mutunci da jajircewa wajen basiran zama da al'ummah Shi ake fi bukata don kare suna da martaban organisation din Gaba daya na duniya Don haka ba bata lokaci Aka sanar da sakamakon gasar, Sai dai wannan karon daban ne..sabida yarda kowa ya nuna zakowar sa ma wayannan jajirtaccun dalaibai A cewar su kowa yayi kokari amma team din da suka basu daman shiga org sunfi kowa nuna tausayin su da kulawar su..uwa uba jajircewa da gskiya. Sarah bukar ita ta jagiranci award din da kuma licenced din sa aka bada kowane memebr team din ta.. Murmushi mai dauke da Kuka ne ya dan kufce mata amma ta kasa bari ya sauke mata da hawaye... Shikenan burin ta ya cika.. Mahfud is always right gashi ta sake tashi Ta bada mahaifiyar vashika karfin gwiwa a yayin da nata ma ya dawo mara.. Taga mutane kam ba adadi, Musamman ma Memebers din sabon office din da zata fara aiki da su na human right Tun daga nan suka fara dada cusa mata ra'ayin kara zage damtse wajen daukar aikin ta da muhimmanci .... Sosai abun yayi tasiri a zuciyan ta..musamman da yazo a yanayin da take ciki na wani nl rauni da rashin Sanin Me zatayi nan gaba.. Bayan waje ya lafa kowa ya dan watse hutun sati biyu da aka bata take so ta koma gida gaba daya nigeria tun da yamma ya rufa sai ta sa aranta Haduwar su sa mahfud anan sama sai da dare Dama abubuwa da yawa na damun Ta game da haduwar nasu Kunyar sa take ji yanzu, sannan zuciyan ta na matukar bugawa musamman idan ta tuno da yanzun yasan sirrin ta da duk abunda take ciki a rayuwa Hakan ya sa ta nitsu sosai ta shiga kundun tunani bayan ta gama shirin ta tsaf misalin karfe 10 saura na dare ta taho rai walia hotel.. Ta dan kwan kwasa door din Shiru Hakan ya tabbatar mata da cewa yana chan saman kenan ba bata lokaci ta bishi.. Anan yaje ya bada kofa baya yana kallon bakin titi daga saman verandar benen daya zauna kamar yadda suka saba.. Durus ta tsaya tana bin kyakkwar hallitar sa da ido duk dama yasan ita din ce ta zo amma bai juyo ba tukun.. Shiru ne ya ratsa wajen na dan mintoci Bugun zuciyar su na dada karuwa.. Gani take kamar bashi ba.. Haka shima ya dade da shiga wani yanayin da bazai iya fassara shi ba.. Har ta iso daff da shi, hasken bakin suman kansa sa da ya dada haska fatar sa dake shekin kyau ke dada dauke mata ido.. A sanyaye ta dan dafa kafadar sa wanda ya sashi lumshe idanun sa yana zugar iskan daya zo da sabuwar kaunar ta da tausayin ta aranshi... Hero,I did it.. Tace cikin sanyin murya mai dadi da ke sarkafewa har yana cracking cikin kunnen sa Tana jin yadda yake gode ma Allah duk dama bai fada da karfi ba.. Hannun da ta dafa shi ya kamo a hankali ya juyo ya kure ta sassanyar idanun sa.. Sun dade a haka suna kallon kallo kowa da kalar abunda yake ganowa . Sai dai a lokacin Bayan Tsantsar so da kaunar Har da tsoro da fargaba na gauraye da nunfashin su.. A karo na biyu data yi yunkurin sauke idanun ta daga nashi,don sosai zuciyan ke ke naman rikita ta ta rasa sukuni.. Gashi ra riga ta yanke shawarar ma rayuwan ta.. Cikin sanyin jiki ta juya zata tafi bata hankara ba ya jawo ta kusa da shi... cikin wani irin kallo mai tatarre da yanayin da ita kadai ta ke fahimtar sa yace" mata congratulations heroine..dama nasan nakii ne..u did it.. Batace komai ba har Ya tallafo fuskan ta suna dada shagala wajen mance da rudanin su Zuciyan su ce kawai ke magana amma basu sani ba A hannun nasa ta sakalce masa fuska Tace "no, hero we did it.. Yayi murmushi Bai sake cewa komai ba.. Ya dan sauke ajiyan zuciya ya dan gyara makan sa positiion Ita kanta bata san lokacin da ya zube gaban ta ba " Ji kawai tayi yace "sarah will you pls marry me?. Wani difffff taji a zuciyan ta wanda ya dada shigowa da ita hankalin ta daga yanayin da suka shiga ciki"muryan ta har na rawa tace what? Anan ya mike yana kallon ta cikin ido Yace yes"Ki zama mace na farko da zan yarda da ita na so ta na rike amanan ta ta rike nawa. I want to spend the rest of my life with you sarah.i love you.. Tayi shiru....Ya kai mintuna 10 hakan yana jin yadda jikin ta ya dan razana duk ta tsime waje guda da alamun bata tsammani wannan babban maganan daga bakin sa ba.. Jin tayo shiru ya sa shi dada mikewa ajikin ta dai dai setin fuskan sa ya sa nashi har suna shakar numfashin juna da kowannen su take sakewa cikin bugun zuciya.. Yace sarah..pls say something, i wundt play around with this you know. Cikin rudewa Tace" me kace? A take ya kuma maimaitawa zaki aure ni? Ta dago suka sake hada ido ya sake marairacewa yace pls marry me sarah.. Nan bakin ta ya shiga rawa ta rasa amsar me zata bayar ganin yanayin sa zai sa ta iya cewa "yes din.his looks is soo merismerising. hakan Ya sa ta yi na maza ta dan ture sa ajikin ta.. Ta juya masa baya Neman nitsuwa take makanta sai dai ta kasa samun shi bata iya cewa komai ba sai kawai ta juya da niyyar za ta fuce ta barsa anan wajen.. One step kawai ta kai taji shaking and demanding voice din sa na kiran ta.. Kasa kara gaba tayi sai dai bata juyo ba. Yace i know what you are feeling now, nasan na miki sauri but belive me i love you sarah.. Dan Allah ki aure ni Ta rumtse idanun ta sosai ,cikin dauriya ta juya daga nesa ta jije tace" about yestaday night, im sorry.. Yadda tayi maganan ya sa shi ya gano matsalan ta magana ya bude baki zai sake yi ..tayi hanzari ta kauce tayi gaba abun ta Duk da baiso hakan ba, amma sai ya sa aran sa bata so ta yanke hukunci ne a cikin rudewan ne.... Ko bacci bai iyayi ba anan ya cinye daren sa yana sakawa yana warware wa.. Ita kuwa a hargitse ta isa gida ko zama ta kasa yi sabida nauyin da zuciyan ta ke mata Meyasa mahfud yace zai aure ta a wannan lokacin? Ko dan yana so ya rufa min asiri ne?he's just pityn me Im not sure if he love me sabida bai taba fada min hakan ba sai yau. Ya Allah, i cant take this help me out Nasan mahfud zai iya yin komai dan na samu rayuwa mai kyau Amma i dont think i can let him secrifice his life for me this way,nasan kawai don ya kare ni daga abunda nake tsoro yake so ya daura makan sa zama dani har abada .. no ..no tafada cikin azaban tashin hankali da ya mantar da ita duk wani salama azuciyan ta.. Cikin haka taji an yi kykyawwar knock a bakin dakin ta... Cikin sauri ta dan mike tare da nema makanta nitsuwan dole.. A hankali ta karasa tana tambayar waye amma ba amsa ba.. Har saida ta bude kofar ido hudu sukayi da juna .... *VOTE AND FOLLOW@SURAYYAHMS* *OFFICIAL CATTY* [2/23, 23:37] ‪+234 802 646 5734‬: : *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _LA HAWLA WALA QUWWATA ILLAH BILLAH_ _PAGE11_ Kallon minti 3 suka maida makan su tayi saurin sake kofar ta juya abun ta.. Hey"am sorry catherine ce ta riko hannun ta tana fada cikin sigar magiya. Sarah bata ce komai ba ta dan yarfa hannun ta ta koma kan soft cushion din dake gefe ta zauna a kasale. Sarah kiyi hakuri kinji, nasan abunda nayi ban kyauta ba i shud have respected your norms And values,amma na tsorata ne ban taba ganin ki a wannan halin ba pls will you forgive me? Ta dada marairaice wa... Baki sarah ta bude zatayi magana amma sai hawaye suka taro tam a idanun ta"tasan da bata sha giyan nan ba da situation dinta ba haka bane,a lokacin zuciyan ta na mata nauyi duk hakurin da take da shi yau din sai taji kamar ya dauke so ta ke tasauke ma catherin laifin komai da komai datake ji aranta " but she cant, sai ta sake kawai ta shiga rero hawaye masu zafi masu wuyan fassara. Cikin damuwa da tashin hankali cath ta dada matsowa daf da ita tace " haba sarah, i know i disrespected you alots but i was doing that just bcos i care for you as a friend ,i tot it wud be right..mmmmm nasan ke muslmace baki wannan amma i cudnt help it..please ki dena kukan nan haka im feeling much quilty right now. Sarah Tana so tayi magana amma ta kasa sabida yanzun matsalan mahfud yafi damun ta A rude take bata san me zatayi ba kwata kwata. Maganganu cath take cike da nadama amma tana shiru sai da taga ta kai makura wajen nuna damuwar tan kafin ta dan kamo hannun ta suka fuskan ce juna suka hade ido Cikin nema makanta sauki tace" its ok cath,naje wajen shi ai..Allah ma ya kiyaye bawanda ya ganni.i was safe kar ki damu komai ya wuce. " sight of reliave cath ta sauke,kafin nan Hawayen ne ya sake sauko mata sabida bata iya boye ma cath din feelings din ta sosai suke da natural fahimtar juna a tsakanin su musamman ma da ya kasance catherine tana da rike sirri sosai kuma ta mallake hankalin kanta. Cikin nitsuwa catth tace"lpya kuwa sarah ko dai ba gaskiya kika fada min ba ne..pls what happen to you,akwai matsala sarah kina boye min ko.. Sam Bata so tayi sharing din maganan ba amma yau take tabbatar da maganan mahfud cewa bazata iya rike komai aranta ita kadai ba.. Tasan auren sa ko rashin sa its an important decision she have to make now..tunda gobe dukan su zasu fara hutun sake sabon rayuwar su da suke buri Share fuskantar tayi Tare da sauke ajiyan zuciya Tace cath yace "na aure shi"sai ta kuma yin shiru. "What ...Who,? Cath ta fada a dan rude tana kallon yadda ta ke fighting da numfashin ta. Cikin sanyin murya tace mahfud lingard.. I told him evrtyn cath.. duk sabida giyan dana sha gashi ya san komai game dani and belive me is not good for me.. Ni yanzu kunyar sa nake ji Tsoron sa nake ji,im complicated now,Kuma sai yace na aure shi?how can i even think rhat. Am much confused right now.. anan kuka ya kufce mata. Shiru wajen ya dauka a gefen cath..'Wow!cath din ta dan fada ma kanta tana jimamin cawkakiyar da ta sa sarahn aciki, Tun da ta san sarah tasan kuma akwai dama babban abunda ke damun ta kenan ba tantama giyan nan ya sa ta amayar da shi kenan jiya.. cathh ta raya a zuciyan ta cike da tausayi.. Tsugunu tayi gaban sarahn ta tallafo ta suka rungume juna sosai tana bata hakuri cikin lallami da taushin kalamai.. A hankali har suka nitsu... Ruwa ta mika mata mai sanyi tace"what a day.! Nasan koma miye ya faru dake ni na jawo miki sarah..ki fada min koma miye xanyi don na sassaita miki ranki..tell me anything.. Sarahn ta dan kalle ta kalar tausayi don sosai itama ta birkice da tunani kala kala.. Tace"cath mahfud is everyting to me amma sai nake jin bazan iya auren san ba. Cikin nitsuwa cath tace but why,?baki yarda da shi ba ne yau kuma? What a suprise cath ta dan dube ta a dame... Shiru ta danyi daga bisani tace listen wannan ba abun da zan yanke ma kaina bane,har dashi ma mahfud din...ni bana so mu shiga rayuwar da babu wani abu sai tausayin juna cath na fada ma mahfud mafi munin tarihin rayuwa ta jiya,ko da ma ya yarda da ni a hakan but im still scared of abun da zai zo ya biyo baya..he's a human beign not perfect inaga bazan iya daukar heart ache ba muddin daga wajen sa zai fito banso kowa ya san sirrin na har haka ba sabida its attacking me in all bends of life ke kanki kin gani ranar yadda na kasa tsare kaina. Shiyasa Bazan iya bari mahfud ya secrificing farin cikin sa akai na ba and i dont want to hurt him. Riko hannun ta cath tayi da shike Cikin kuka take maganan ta kalle ta da duk wanni yanayin ta tace" relax sarah.... ke da mahfud ai tamkar numfashi ne da Rai zaman auren ku bazai taba kawo matsala Ba Sai dai kuma duk abunda kika fada gaskiya ne sanin halin mutum sai Allah,but ina so ki nitsu ki gwada nauyin naki sirrin da nashi ki gani idan zaku iya zaman rike amana junan ku....i think mahfud is a great guy. Ba tare da wani dogon nazari ba sarah tace" toh help me mana... Bazan iya bane,a duk lokacin da nakawo hakan sai naga kamar kuskuure nake yi Mahfud Bai taba cewa yan so na ba bare zai aure ni,..jiya jiya na gaya masa siirin na amma yau yace zai aure ni? I mean mahfud ya gaya min yadda rayuwar sa yake shim Yace min "sanadiyar mahaifiyar sa Yayi kazamin rayuwa sun bata masa rayuwar sa sosai, yace tun yana karamin yaro yasan yadda ake gamsar da mace..it was so heartaching for him cath.. A ranar da ya gaji haka ta yanke hukucin bashi azaba mai tsanani ta hanyar dukan sa da kulle sa a fridge mai sanyi na tsawon awa 3... Data zo ta fitar da shi tayi masa jinya ya warke duk da haka bai hana shi dada turje mata ba ..har sai da ya samu daman kubce mata ya gudu sai da Allah ya taimake sa ya fada hannun wata mata data boye shi ta gudu da shi sunan ta hajiya Bikisu... If u can remember ita yake kira mum din sa har yanzu . Cath ta gyada kai cikin sanyin jiki... Tace thats how he got a new life in a new contry inda nima nake nigeria. mahfud ya samu gata da so da kaunar da bai taba tsammani ba daga hajiya bilkisu da mijin ta alhaji nafiu Attah. He was lucky suna da uban arziki kuma Su dan su guda daya ne a rayuwa sai da suka basa ilimi da kariya da kaunar uwa da uba yana shekaran sa na 24 ya hadu da mahaifin sa na asali shiyasa kikaga sunyi re uniting har ya dawo da rayuwar sa waje daya gaban mahaifin sa. Amma yanzu da ya samu dad din sa yake jin labarin yadda mum dinsa ta mutu a wulakance. ...its a pitch of pain for him Nima haka na gaya masa komai nawa,but maybe its ok for him.. Amma ni mace ce,ina tsoro catherin ko ummah na ma abunda ya sa bata sake kawo namiji rayuwar ta bake nan har yau toh itama kenan da bata bude maganan ma kowa ba take tsoro bare ni..? Sai nake ganin Aure tsakani na da mahfud wont eva work out. Im soo scared cath....bansan me zanyi ba. Anan ta hade gwiwar ta sa kanta tana kukan a hankali... Shiru catherine tayi cikin dogon tunani,tasan saratu saratu tasan ta tasan exctly yadda take jin a zuciyan ta sai daga bisani ta dago sarahn tace listen to me.. Duk wannan kukan zaki bari don ki fuskanci abunda ke damun ki yanzu don baki da sauran lokacin da zaki bata.. Ki tuna fa rayuwar ki zaki fara wanda kike burin sa sosai ke da ummahn ki,. Ni dai shawara ta agare ki shine, cancel evrything for now ki mance da komai ki ajiye a bayan ki.. Ki bada kanki lokaci while you just FOCUS on your career alone.. Dama Ance lokaci yana bayyana gaskiyar kowa da komai,sannan yana warware matsololi da dama.. Sarah give ur self and mahfud this little time din ki dada tabbatar wa kanki zaki iya ko bazaki iya ba.. Zuciyan ki a yanzu na tattare da tulin tsoro da fargaban matakin da zaki dauka makan ki, ko ni nan bazan iya baki shawaran guda daya sabida bamu san meke gaban mu ba wata rana kana naka ne Mutum yana nashi.. Just Go and live your life sarah.. Idan hankalin ki ya kwanta zaki ga kin samo ma kanki right answers. Im sorry...nasan hakan nada wuya amma ki duba kinji? Cath tana fadan hakan ne ayayin da ta bata wani irin kallon dake kumshe da cewa zata tafi ta barta don ta samu daman daukar ma kanta mataki nagaba.. Hakan kowa akayi sukayi sallamah.. Anan sarahn ta dawo ta kwanta ruf ta lumshe idanun ta tana tuno abubuwan dayawa tun daga farkon rayuwar ta har iya yanzu.. Sosai ta sake shiga wani yanayin da ita kanta bata san da shi, A tunanin nata kanta kawai take gani da ummahn ta.. Ta shafi wajen awa hudu a haka daga bisani bacci ne ya sace ta.. _Rai walia hotel_ Arond 10 am aka yi knocking duk da bugun da kirjin nashi yayi bai hana shi budewa ba, As expected sarah ne tsaye bakin door sanye da doguwar riga palin black kafadar ta rataye da jaka tace salam cikin sanyin murya ya amsa mata shima suna bada juna kallon kallo.. "As alwys she looks stunning duk dama ko wani rana a gunsa kyaun ta karuwa yake. Ya kwakwalo murmushi yace "why did u stand ki shigo mana.. A dabaran ce tayi ajiyan zuciya sannan ta shigo batace uffan ba.. Ya lura da yanayin ta yasan dole da amsar sa tazo,sai Yace sit,leeme get some water,a take jikin ta ya shiga karkarwa dakan sa sai tayo saurin kamo hannun sa tace ah a, ka barshi hero,i dont need it. Ya dago cikin mamaki ya kalle ta wanda ya sa ta sauke kai kasa... yace sarah ....ta dago da sauri cikin dauriya tace stop,yau ni zan yi magana ba kai ba. Ya juyo da kyau yana duban ta,gaba daya yanayin su ya fara sauyawa...cikin nitsuwa ta ce"im sorry hero,na dauka a duk duniya babu abunda zaka ce namaka na gaza ko da rai na ne.. Amma sai gashi yau na same shi.. jin haka ya sa ya runtse idanun sa gam..tace im sorry Mahfud i cant marry you. Hawaye ne suke so su sauko mata tayi saurin shanye wa... lokacin shikuma ya bude rinannun idanun sa ya daura akan ta.. IDan da so da kauna yarda da amanan juna me zai hana zaman tare? yace" Please ki bani dama na warware miki amanata da alkwari na nasan meke damun ki sarah,? Belive...ta katse shi da cewa yes i belive you hero. But this is my decision bantaba rokon ka kayi min hakan ba ba but im begin you to pls respect this decision . Cikin rudani yace,meyasa sarah why? Pls tell me idan akan abunda ya faru jiya da daddare ne ki dena tunanin sa,im talking about us now، i promise i will be the man for you har karshen rayuwar mu cross my hrt.sarah bazan iya rayuwa babu ke ba, i love you..hawayen sa ne suka dan taru amma bai sauke ba Ta daure Tace" nasani..nima ina kaunar ka sosai hero but i dont know if its true,and I cant let you do this either,bazaka taba gina rayuwar ka akan tausayi na da neman kare ni ba, uve done enough already We cant do this. Ta karshe asanyaye Yace but that dosnt make sense sarah,ki bani dama na nuna miki abunda ke raina its true...dagaske nake.. Nan ya shiga mata bayani kala kala na dalili sa masu karfi dayake so ya kasance da ita, sabanin abunda take tunani na tausayi da da neman ya kare ta kawai yake sa shi jin hakan. Ganin ya nace yana so ta fahimce shi ya sa ta saki Kuka tana kokarin fauce hannun ta da ya rike Nan Ta juya zata tafi, ya riko ta dam yace kar kiyi min haka sarah dan Allah ki bani dama zaki gane makan ki abunda nake fada ina kaunar ki sarah pls sarah listen .. Anan ta dan cije ta tatsaya ta dube disturbed face dinsa wanda a yanzu hawaye ne kawai ya rage masa ya cika cikacikan tashin hankali.. Tace"bazan iya sauya kalman nan ba mahfud,gaskiya nake fada maka bazan aure ka ba.. Yes U do love me but im complicated about you Maganan ya doke kirjin sa, sai ya dan sake ta yace amma kince kina so na many times sarah lokaci kawai nake so ki bani zamu gane gaskiyan hakan tare. Juyawa masa baya tayi tace" i know but im not in kayi hakuri hero na. Yayi saurin dawowa gaban ta suka hade ido yace"baki yarda dani bako sarah, tace "ai yarda dakai ya sa na fada maka hakan u knew everything about me now Remember? Kai kadai kasanni fiye da kowa duniyar nan nasan zaka rike min amanan haka. Amma bazan iya auren ka ba i have my reason dan Allah ka fahimce ni.. ya dada matso da ita kusa da shi cikin idon ta yake kallo yace"kin tabbata?kallon shi take vikin wani yanayi sai Ta gyada kai da kyar..yace toh shikenan me kike so nayi miki yanzun tell me how you want everything to be..nan tace "ina bukatar rayuwa ne ni kadai batare da kai a kusa dani kana taimako na ba..bana son kana sani akan hanya mai kyau becoz i want to see if i can do it myself, ina so na san ni wacece a rayuwa ta,ina son nasan me zan iya yi makaina da wanda bazan iya ba" im not ready for marriage..pls give that chance hero. Cikin wani irin mayuwacin hali Yace kenan nayi nesa dake ko sarah? Baki son gani na kenan? Cikin tsumayin kuka ta gyada kai Anan Hawayen da yake dannewa ne suka zubo masa lokaci guda shikan sa baisan me yake yi ba,kallon ta kawai yake yi tana kuka ahannun sa sai ya dan sake ta ya juya mata baya..yana goge nashi hawayen Cikin sanyin murya mai nauyi yace duk dama nasan hakan bazai zanza komai daga abunda nake ji a zuciiya ta game da ke ba ,amma zan kiyaye limits din ki,i neva wanted you to feel disrespected sarah Allah ya sa hakan shiya fi mana alkhairi, Bata iya cewa komai ba sabida tausayin halin da ta sa shi aciki ya gama raunana mata zuciya Daga nesa inda ya tsaya a juyo ya dube ta da jajayen idanun sa da suka rine da hawayen zuci, yace zan iya neman alfarman ki? Ta dan gyada kai kanta a kasa yace 'yace" please keep my friend ship.ko da a zuciyan ki ne kadai,sabida shika dai ne bazan iya hakuri na bada uziri da shi ba,ure my only bestfriend in the world aside my family.can you? Da Dishahen muryan ta ta dago ta kalle sa tace, yes i will. Nan ya kawo wani murmushi mai ciwo Baice komai ba ya juya Shi ya fice a dakin ya barta anan.. Kuka ne mai karfi ya kaita kasa tanayi har tana jan shesshska.. Cikin ranta bata taba tsammanin son datake yi ma mahfud yayi tsanani ba sai yanzu amma taki sam ta amince da hakan a matsayin sa gani take shakuwa ce kawai. Sai dai ya zama mata dole ne ta san ko shi waye ne da wannann sirrin na ta,.. Dama ba agane asalin halin mutum sai baka tare da shi...baya tare da kai Kuka mai dauke da rudani kala kala tayi daga bisani ta mike ta koma suite din ta inda sukayi ban kwana da catherine da sauran mutanen ta Ta wuce airport. Cike da tashin hankali take tam amma taki sakewa ta nuna ma kowa sai dube dube take, tunanin ta ko mahfud zai dan leko.. Haka kawai idan tayi wani tunani sai taga kamar shes wrong amma Kuma dalilin ta na yin hakan sun fi karfi aranta Yau ko da ace son mahfud din ne a aranta ji take ya zama mata dole ta sadaukar da shi da ace mutumin data yarda da shi fiye da kowa,mijin da zata aura wata rana ya zo ya tona mata asirin ta, sam ba kanta ma take ji ba mahaifiyar ta take tunani don ita kadai tasan yadda ummah ke dawainiyan goge tarihin wannan kuskuren da suka tafka baya da anty sahura akanta. Har sai da akai kai karshe ana kiran sunan ta a receptionist sannan ta tashi ta tafi wani boyayyen gurbi a bangaren zuciyan tan baiso rashin zuwan mahfud din ba, Tun da ta shiga jirgin ba abunda take tunani illah yadda zata dena tunanin mahfud tayi abunda ke gaban ta.. Karfe 5 saura dot ta iso nigeria... Sai dai wannan karon a lagos state ta sauka inda ummahn ta gaya mata ta tsaya. *VOTE FOLLOW @SURAYYAHMS* *OFFICIAL CATTY*[2/23, 23:33] ‪+234 802 646 5734‬: 🐈: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _YOUR BIRTHDAY IS OF NO DIFFRERENT TO MINE,we are two living bodies in one soul,i love you to the moon and back#temi tope adeniyi happy birthday to us._ _PAGE 10_ Nazo cikin kasar india a washe garin ranar da za'a bamu cikakken gurbin fafatawa na zaben kwanaye da zasu samu karin girma da daukaka a harkan career su na gaba.. _Dev singhania imperial_ _college of human right and philantropism india_ . Kasashe bakwai ne muka samu shiga kama daga China,india,south africa,nigeria,usa,bahrain sai mu yan france.Anan duka muka hadu 7 first class students team daga makarantu daban daban wanda suka samu shiga kenan kuma ba bata lokaci aka fara fafatawa.. Wata shida ne kawai so Kowa akan bashi cases na true life events aga iya kaifin basirar sa da hikimar sa. "abubuwa dayawa sun faru Daga kadan kadan ake disqualifyn teams yanzu haka saura team biyu ne. France and india. " anan mahfud yayi ajiyan zuciya mai nauyi duba da lokaci ya tafi sosai,asubahi ya kusa dosu su..sai ya dada kame hannun sarah dake tayi pouse itama sai ta da ta kankame shi da shi don ya gyara musu position din su sarahn tana daga kwance ajikin sa, Shiru ne ya ratsa wajen sarah bata sake furta komai ba,da shike ma ayayin datake maganan tin daga farko sunyi kukan zuci sosai amma yanzu hawayen ne kawai yayi saura a fuskokin su. Duk jikin sa yayi tsami kuma ya sace sai ya sa hannu zaii tallafo ta ,kafin yayi wani juyi sai ta dan kwace kadan daga jikin sa tana shirin mikewa tsaye.. Still suprise da yaga tana layi har yanzu amma sai ya daure ya kure ta da ido har ta tsaya da kanta ta harde hannu tana maida masa kallon nitsuwa.. Tace"gashi yau na zo fafatawa na na karshe and i just completed my final rounds today"my hero,ta dan dube mahfud din tace "kasha cemin zan lashe gasar nan,cos u have full confidence in me ko? Ya gyada kai a hankali Ta dan tabe baki a takaice Tace I too feel the same way..nima na yarda da kaina sosai akan haka, na dauka ko zan iya taimako a kowani irin yanayin rayuwar da dan adam zai shiga a duniya.. Na dauka ko kwakwalta da zuciya ta tana shirye da daukar ko wani labarin cin zarafi na rayuwar dan adam.... Kaima ka yarda da hakan Ko? Kafin ya gyada kai tayi murmushin takaici gami da share hawayen ta da suka dada saukowa" A hankali ta furta "but i dont think i can handle it anymore,i dont wanna win anymore.i think its over mahfud ive lost my confidence today.. anan ta karashe cikin wani sassanyar kuka mai dauke da raunin zuciya. Yana shiru tukun but He clearly understand her "yanzu yake fahintar komai wato case din da tayi na karshe na matashiyar budurwa vashika da mahaifiyar ta shi ya sake tuno mata bakar rayuwan da suka binne da ita da ummahn ta"a baya Shima kukan ne ya kufce masa marar sauti,amma sai ya cije yana share hawayen sa a dabaran ce Anan ya mike ya karaso daf da ita ya na shirin kamo hannayen ta dake karkawa tare da sautin kukan dake fita. A nitse Yace"Sarah....cikin hankali ba tare da ya sake magana ba ya shiga jawo ta jikin sa don ya taya ta calming mood din ta,anan sai ta birkice masa cikin kukan dake cinta rai sosai tana cewa no,kar ka ce komai mahfud..nasan bazaka taba cewa bazan iya ba...but believe me im weak,i cant..im helpless now. Zai sake magana ta dakatar da shi tace".... "Ka tsaya kaji ni,im just like that girl vashika kaina nake gani a rayuwan ta mahfud,na daure na daure sosai...but everthing its toturturing me...ko haryan zu baka fahimce ni bane..hero, vashika is just like me babu wani banbanci...! sai dai me ya faru da mahaifiyar tan da tayi tunanin da na so da ace ummah na tayi wajen kare mutuncin ta?she too was raped countlessly on the street,mahfud maza shida suka keta haddin mahaifiyar vashika duk don akan ta na neman taimakon da zata rufa nakan ta asiri batare da ta watsar da kanta ba But vashika is dead now"Yanzu duk da mutuncin mahaifiyar tan ma ya tabu don ta bata lpya da kariya it all in vain?...ai gwara mu musulmai ne, but them they sufferd alot sabida tsananin al'adan dake zagaye da abubuwan bautar su da kuma dokokin tsarin tarbiyan su...life is soo unfair to them hero. "vashika ta mutu,she died with her dad's uncompleted child...irin wahalar dana sha shi ya kashe ta,yanzu maman ta na fama da radadin zuciya irin wanda muka ji dani da ummah na bakar qaddarar rayuwa,ga fama da sabon ubangiji da rugujewar tarbiya,amma kaga ni nata ya dauke mata yar ta ,ita kadai ne yanzu a duniyan nan sai tarin bakin ciki da kunci... I think her own is even worst. Tun da na fara case din na nake ganin abubuwan da ummah ta so nagane ada chan amma ban gane ba.. Dazun da muka je wajen gawar vashika Naso na ba mahaifiyar ta tabbacin rayuwar ta zai banbata da yadda take tunani,i wanted to be there for her ... But she told me alots of things,abubuwan data gaya min shi ya dada karya min zuciya ta,.. abunda yafi damu na shine tace"da ta san in ta tsaya jayyaya wajen bada kanta wa wani namijin tun farko zai kawo karshen rayuwar vashikan ta da bata bata lokaci ba but tayi jayayyan a farko ta kare mutuncin ta agaba kuma she was raped mercilessly for the same reason,.. it was also a hard time for her kamar yadda ya fada kan ummah na,..now i get it Shiyasa kawai sai na fara tunanin kaina.. Abun ya dame ni sosai... Yau na fara jin ashe bazan iya daga kowani gwiwa ba...she lost all hope my heart becomes so heavy,inajin zafin abun araina fiye da yadda kake tsammani.. Sai dai bansan nauyin da yayi zai iya hanani sukuni ba, I lost control over myself mahfud.. catherine ke tare da ni,ina ganin kuma ta tsora ta ne Shiyasa ta bani giya,ai kasan bana sha ko? Shi dai kallon ta kawai yake tana pouring heart din ta... jimami take yi ciikin wani shakurarren kuka ta kuma cewa"huhhh amma bansan meya sa na sha ba yau din im sorry... Kuka ne mai karfi ya kufce mata wanda yayi kokarin kaita kasa cikin tsumayin sa da rudewar tunani.. This time around mahfud bai bari hawayen sa sun sauko ba, ya kamo ta jikin sa ya dan rungume ta batare da ya fadi wasu kalmomi masu yawa ba ya shiga rarrashin ta yana ce mata its ok.. A lokacin ana neman karfe hudu da minti arbain da biyar na safiya,... Duk hankalin sa ya gama tashi ya rasa meke masa dadi.. Bayan kamar minti 10 da sassauata kukan nata ya shinfida ta akan gadon ya shige bathrum ya hada mata warm bath... cikin lallami ya sa ta shige ciki ta kimtsa kanta.. Gaba daya baida gwarin gwiwa,amma hakan ya kaucar da duk wani tunani aran sa ya hada mata warm milk.. Daure da towel ta fito daga wankan kanta ne ke bugawa sosai sabida halin data ke ciki ga azaban gajiya da bacci dake bin jijiyon ta she's super stressed Dakan sa ya kamo hannun ta ya zaunar da ita gefen gadon ya dauko milk din yana bata a baki har ta kai karshe Tun kafin ya kai cup din kan take ta kishingide ta lumshe idanun ta tana maida nunfashi ahankali, Kallon tausayi ya tsaya binta da shi tsawon minti goma bai motsa ba... Ko da ya dan yi yunkurin taba ta don ta shi ta suturce kanta a gani yayi ta sake sai ninshari take mai dauke da ajiyan zuciya.... Gwanin tausayi ya shiga shafo gefen fuskan ta"cikin wani yanayi da zai tabbatar maka alkwarin sa da tabbatacen amanar sa a kanta da yau ya kulla azuciyan sa.. Lallai wannan babban ciwo ne a zuciyan ta amma ta zabi ta gaya masa a duk da ma bata cikin hankalin ta... Tunani yake shin sarah ma tana jin irin abunda yake ji aransa game da ita kenan..? Gani yake kawai don ita akayi shi a duniya duk dama bai taba gaya mata yana kaunar ta ba, sosai kaunar tan ke ratsa hanyoyin jinin sa... Dama ya taba sawa aransa cewa tabbas rayuwar sarah na baya suke masa katanfmga daga bayyana mata yadda yake kaunar ta kuma yake son ya kasance da ita.. Amma yau komai ya wuce tunda ta sanar da shi mafi munin labarin ta amanan ta qaddarar ta da raunin ta... Dama shi kam bai boye mata komai game da nashi rayuwan ba duk dama babu dadin ji, amma ta nuna masa iya amanan ta da tausayin ta, ta bashi karfin gwaiwa..he knew he have to do the same now dan ita ma ta bude masa nata.. Toh me ya rage in ba ya gaya mata yana kaunar tan ba,?kallo ya sake bin ta da shi, cikin ransa ya titse yana rokon Allah ya sa sarah ta amince da shi yace" insha Allahu ni zan aure ki i will wipe away all ur sorrows sarah...im here . Ya karashe ahankali yana dada duban kyakywanr fuskan ta. Sake saken kauna amana da tausayi zuciyan sa ke kan sakawa ayayin da ya gyara mata kwanciyar nata ya rufe ta da soft duvet comforter sa Ya juya ya shiga bayi.. Wanka yayi shima ya sauke nauyin dake dawainiya da zuciyan sa... Kafin nan biyar ya buga ana shirye shiryen kiran sallahr asubah. Sai ya dakata yayi sallahn sa sannan ya kishin gide gefe da ita atake wani gajiyayyen bacci yayi awon gaba da shi.. Bacci mai cike da yanayin ajiyan zuciya suje kwasa dukan su biyu musamman ita sarah da shike yanzu ne giyan ke asalin fita a jikin ta.....juyi take son ranta tana neman juye nauyin zuciyan ta akan baccin. Sai wajen 7.56am ta bude idanun ta gani tayi haske ya dan fara dokar windown sa da shike upstairs ne kuma windown glassses ne.. Shiru tayi na dan lokaci daga kwancen kamar bata gane inda kanta yake ba tukuna..don sosai kanta ke warwarewa lokaci guda ta soma tunanin abuwan da suka faru jiya... Bit by bit komai yake dawowa mata wani mummuanan tsoro da fargaba ne ya ziyar ce ta take ganin kamar a mafarki komai ya faru... daga cikin bargon sai tayi juyi a hankali tana feeling naked bodyn ta dga cikin towel din dake neman karkacewa da kansa anan ta dafe kai cikin rudani ta juyo a dan sace "don ta tabbatar makanta ba tare da namiji yau ta kwana ba ... But where is he? Don ita kadai ce yanzu akan gadon ba kowa Ko da taga yanayin kwanciyar sun a shatin bedding din She has to closed her eyes tsam tsam sabida wani azabbaben kunyar da ya rufe ta,nan ta daure dai ta shiga duba ko ina da kwayan idanun ta anan ne take ganin alaman kamar wani abu ne ya faru wanda bai kama ta ba.. Har ta fara Kawo tunanin sai kuma rudewan tunanin hade da tashin hankalin tuno da abubuwan da tayi jiyan ya sa ta mike a kan gadon da sauri kamar mai ciwon hauka ... Zuciyan ta har na sama da kasa tsaban ta rikice MAHFUD!!!!!ta kwalla masa kira amma shiru babu shi, Da sauri ta Ja curtain din dake jikin window tana duba saba t inda ya saba tsayawa bata gansa... Cikin rudani ta juyo nan idon ta ya ci karo da wasikar sa akan madubi.. Da dark blur pen ya rubuta" Zama tayi gefen gado bayan ta dauko Tafara karantawa a hankali" _"forgive me..da na jira har sai kin tashi a bacci na fada miki but im helpless.. heroien, nasan zaki iya wannan don kin riga da kinci gasar_ _u won the battle of your destiny, and for this you must win too.. becos your confidence is still with you,abinda ya faru jiya ki dauka ba komai ba ne illah wani qaddarar da_ _rayuwar mu ya zo mana da shi tare dake..idan kin tashi ki shirya kije ki karasa abun da kika fara.i will neva let you back down from this.. A yanzu ne kike da bukatar ki zama abunda kike so a rayuwan ki..yau nasan idan har akwai digon yarda dani azuciyan ki zaki fahimci me nake gaya miki yanzu wanda bazan iya fuskantar ki na fada miki ba_ _go sarah lokaci yayi da zaki zama macen da kike buri,today i feel like im not ur role model but ure my role model._ _Zan jira ki anan sama idan kin karbo abun da ya kasance naki ne ki taho ki same ni,i have a confession to make_ . _yours Mahfud lingard_ Sauke ajiyan zuciya tayi tayi zugum cikin radadin tunanin yadda ta zubda kan ta ajiyan gaban sa,komai ma cunkushe mata yake dada yi a zuciyan ta da kyar ta lallaba ta shiga bath ta kimtsa kanta sananan ta dauro alwala tayi sallah.. Duk jikin ta a muce yake..musamman idan ta tuno da abubuwan da ummah ta dade tana mata tsoro game da bayyanar siiririn su a wajen wani"musamman namiji," wa iya zubillah me ya kaini shan giya'tafada makanta cikin zazzafan nadama. Hawaye ne suka wanke fuskan ta tuntuni ta ma arasa wani tunani daya zata bada hankalin ta kai.. Amanan su da ummhan ta data ci wajen bude sirrin ta jiya ma mahfud. Ko nadaman shan giyar data yi ta bata kimar ta a idon Sa.. "Koko zata rufe ido ne kawai ta fuskance aBunda mahfud din yake gayawa mata a wasikar sa.. Sam ta kasa sa hankalin ta waje daya.. Ta dan jima a haka daga bisani ta tashi ta shirya ta fuce zuwa masaukin ta.. Da shike bata taba kwana wani waje ba ya sa yau take ji daban da tambayoyin da sauran team mates din ta ke mata.. Amma bata cikin yanayin da zata amsa ma kowa maganan sa musamman cath da ke shakkun abunda ta aikata mata ajiyan. Shiri tayi mai kyau ta kama hanyar Fara aiwatar da shawarar da ta yanke na karshe aranta.. After 6 hours misalin karfe 4.30 na yamma Devh singania imperial college cike take dam da mutane da manyan officials don tabbatar da sakamakon fafatawar.. Ana daf za'a fara sarah ta samu damar isowa... Duk dama Tayi duk abubuwan data ga ya dace amm Still zuciyan ta bai kwanta ba da taga babu mahfud anan din.. Anyi speech masu ilmantarwa cike da tunatar musu da su wanene a idon jama'a.. Duba da su mutane dayawa afadin Duniya musamman kaskantatu marasa galihu zasu na kallo a field din aikin su yanzu Yasa Board members na humanatarin activist da human right suka bada gargadi mai tsauri akan su jajirce wajen kare nasu tarbiyan su kafin suce zasu karbe ma wani dan adam nashi hakkin... A cewar su Bazai yiyu marar mutunci da kima ya yi ikirarin zai kare hakkin dan adam ba.. Darajah, tausayi,mutunci da jajircewa wajen basiran zama da al'ummah Shi ake fi bukata don kare suna da martaban organisation din Gaba daya na duniya Don haka ba bata lokaci Aka sanar da sakamakon gasar, Sai dai wannan karon daban ne..sabida yarda kowa ya nuna zakowar sa ma wayannan jajirtaccun dalaibai A cewar su kowa yayi kokari amma team din da suka basu daman shiga org sunfi kowa nuna tausayin su da kulawar su..uwa uba jajircewa da gskiya. Sarah bukar ita ta jagiranci award din da kuma licenced din sa aka bada kowane memebr team din ta.. Murmushi mai dauke da Kuka ne ya dan kufce mata amma ta kasa bari ya sauke mata da hawaye... Shikenan burin ta ya cika.. Mahfud is always right gashi ta sake tashi Ta bada mahaifiyar vashika karfin gwiwa a yayin da nata ma ya dawo mara.. Taga mutane kam ba adadi, Musamman ma Memebers din sabon office din da zata fara aiki da su na human right Tun daga nan suka fara dada cusa mata ra'ayin kara zage damtse wajen daukar aikin ta da muhimmanci .... Sosai abun yayi tasiri a zuciyan ta..musamman da yazo a yanayin da take ciki na wani nl rauni da rashin Sanin Me zatayi nan gaba.. Bayan waje ya lafa kowa ya dan watse hutun sati biyu da aka bata take so ta koma gida gaba daya nigeria tun da yamma ya rufa sai ta sa aranta Haduwar su sa mahfud anan sama sai da dare Dama abubuwa da yawa na damun Ta game da haduwar nasu Kunyar sa take ji yanzu, sannan zuciyan ta na matukar bugawa musamman idan ta tuno da yanzun yasan sirrin ta da duk abunda take ciki a rayuwa Hakan ya sa ta nitsu sosai ta shiga kundun tunani bayan ta gama shirin ta tsaf misalin karfe 10 saura na dare ta taho rai walia hotel.. Ta dan kwan kwasa door din Shiru Hakan ya tabbatar mata da cewa yana chan saman kenan ba bata lokaci ta bishi.. Anan yaje ya bada kofa baya yana kallon bakin titi daga saman verandar benen daya zauna kamar yadda suka saba.. Durus ta tsaya tana bin kyakkwar hallitar sa da ido duk dama yasan ita din ce ta zo amma bai juyo ba tukun.. Shiru ne ya ratsa wajen na dan mintoci Bugun zuciyar su na dada karuwa.. Gani take kamar bashi ba.. Haka shima ya dade da shiga wani yanayin da bazai iya fassara shi ba.. Har ta iso daff da shi, hasken bakin suman kansa sa da ya dada haska fatar sa dake shekin kyau ke dada dauke mata ido.. A sanyaye ta dan dafa kafadar sa wanda ya sashi lumshe idanun sa yana zugar iskan daya zo da sabuwar kaunar ta da tausayin ta aranshi... Hero,I did it.. Tace cikin sanyin murya mai dadi da ke sarkafewa har yana cracking cikin kunnen sa Tana jin yadda yake gode ma Allah duk dama bai fada da karfi ba.. Hannun da ta dafa shi ya kamo a hankali ya juyo ya kure ta sassanyar idanun sa.. Sun dade a haka suna kallon kallo kowa da kalar abunda yake ganowa . Sai dai a lokacin Bayan Tsantsar so da kaunar Har da tsoro da fargaba na gauraye da nunfashin su.. A karo na biyu data yi yunkurin sauke idanun ta daga nashi,don sosai zuciyan ke ke naman rikita ta ta rasa sukuni.. Gashi ra riga ta yanke shawarar ma rayuwan ta.. Cikin sanyin jiki ta juya zata tafi bata hankara ba ya jawo ta kusa da shi... cikin wani irin kallo mai tatarre da yanayin da ita kadai ta ke fahimtar sa yace" mata congratulations heroine..dama nasan nakii ne..u did it.. Batace komai ba har Ya tallafo fuskan ta suna dada shagala wajen mance da rudanin su Zuciyan su ce kawai ke magana amma basu sani ba A hannun nasa ta sakalce masa fuska Tace "no, hero we did it.. Yayi murmushi Bai sake cewa komai ba.. Ya dan sauke ajiyan zuciya ya dan gyara makan sa positiion Ita kanta bata san lokacin da ya zube gaban ta ba " Ji kawai tayi yace "sarah will you pls marry me?. Wani difffff taji a zuciyan ta wanda ya dada shigowa da ita hankalin ta daga yanayin da suka shiga ciki"muryan ta har na rawa tace what? Anan ya mike yana kallon ta cikin ido Yace yes"Ki zama mace na farko da zan yarda da ita na so ta na rike amanan ta ta rike nawa. I want to spend the rest of my life with you sarah.i love you.. Tayi shiru....Ya kai mintuna 10 hakan yana jin yadda jikin ta ya dan razana duk ta tsime waje guda da alamun bata tsammani wannan babban maganan daga bakin sa ba.. Jin tayo shiru ya sa shi dada mikewa ajikin ta dai dai setin fuskan sa ya sa nashi har suna shakar numfashin juna da kowannen su take sakewa cikin bugun zuciya.. Yace sarah..pls say something, i wundt play around with this you know. Cikin rudewa Tace" me kace? A take ya kuma maimaitawa zaki aure ni? Ta dago suka sake hada ido ya sake marairacewa yace pls marry me sarah.. Nan bakin ta ya shiga rawa ta rasa amsar me zata bayar ganin yanayin sa zai sa ta iya cewa "yes din.his looks is soo merismerising. hakan Ya sa ta yi na maza ta dan ture sa ajikin ta.. Ta juya masa baya Neman nitsuwa take makanta sai dai ta kasa samun shi bata iya cewa komai ba sai kawai ta juya da niyyar za ta fuce ta barsa anan wajen.. One step kawai ta kai taji shaking and demanding voice din sa na kiran ta.. Kasa kara gaba tayi sai dai bata juyo ba. Yace i know what you are feeling now, nasan na miki sauri but belive me i love you sarah.. Dan Allah ki aure ni Ta rumtse idanun ta sosai ,cikin dauriya ta juya daga nesa ta jije tace" about yestaday night, im sorry.. Yadda tayi maganan ya sa shi ya gano matsalan ta magana ya bude baki zai sake yi ..tayi hanzari ta kauce tayi gaba abun ta Duk da baiso hakan ba, amma sai ya sa aran sa bata so ta yanke hukunci ne a cikin rudewan ne.... Ko bacci bai iyayi ba anan ya cinye daren sa yana sakawa yana warware wa.. Ita kuwa a hargitse ta isa gida ko zama ta kasa yi sabida nauyin da zuciyan ta ke mata Meyasa mahfud yace zai aure ta a wannan lokacin? Ko dan yana so ya rufa min asiri ne?he's just pityn me Im not sure if he love me sabida bai taba fada min hakan ba sai yau. Ya Allah, i cant take this help me out Nasan mahfud zai iya yin komai dan na samu rayuwa mai kyau Amma i dont think i can let him secrifice his life for me this way,nasan kawai don ya kare ni daga abunda nake tsoro yake so ya daura makan sa zama dani har abada .. no ..no tafada cikin azaban tashin hankali da ya mantar da ita duk wani salama azuciyan ta.. Cikin haka taji an yi kykyawwar knock a bakin dakin ta... Cikin sauri ta dan mike tare da nema makanta nitsuwan dole.. A hankali ta karasa tana tambayar waye amma ba amsa ba.. Har saida ta bude kofar ido hudu sukayi da juna .... *VOTE AND FOLLOW@SURAYYAHMS* *OFFICIAL CATTY* [2/23, 23:42] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _For you nafeesah umar muhammad,i cannot forget ur kindness_ _PAGE13_ Suna hada ido da yazeed din sai ya kau dakan sa kamar bai ganta ba,itama sai tayi saurin dauke kai shiga ta tarkato kayan ta ta fice.... "Wow,such a beautiful creature amma babe din nan ta gama cizo na,gaskiya i must have her no matter what... Daga gefe yake fada cikin zuciyar sa yana labe yana kallon takun ta har ta ta mule bata san da shi ba,... Haka ta koma gida ranar da kyar ta samu ta kwantar ma ummah hankali sannan tayi mata bayanin sabon cigaban da ta samu.... So washe gari da safe bayan ummah ta hado mata dan abincin breakfast din ta a cooler take ce mata "kar ki karaya sarah,kar ki kuma mance da ke wacece insha Allahu ke mai nasara ce a komi. Sarah tayi murmushi tayi ma ummahn light peg agefen kuncin ta tace" in har dake agefe na bana tunanin komai zai bani wahala ummah, ki cigaba da min addua sai na dawo.. A kullum haka suke rabuwa da ummah kasancewar sarahn da wuri take zuwa office don sosai ake samuso ido yanzu... Yau sati guda kenan tana shige da fice, ga sabbin fuskokin da kewaye da ita kamar shi yazeed da kuma mr fedelis wanda kusan kullum sai yayi dalilin wani slight abu ya hada su da ita Ko da kallo ne. Gwara ma shi yazeed din sarahn ta fahimci cewa kamar friend din opponents din ta ne wato safeenah moh don kullum yana claimimg wajen ta yake zuwa alhalin zuwan shi domin ya dada gane wacece sarahn ne.. Sosai ya qudira aransa sai ya shiga rayuwar ta yaga meye aciki,dan zuwan da yake ya gama fahimtan Stern mood dinta na shegen miskilanci da kama kai... He was so impressed and curious shikam dama ya fison macen da za'a sha fama da ita,ba kamar safeenahn sa ba don kullum a bada kai take ko tadi suke zai iya yin shiru ita bata gaji ba... Yazeed yana da mugun ji da kan shi, domin kuwa shidin ajin farko ne ajerin kyawawan mazan ma hes got a silky smooth killer body and sexy eyes ... Karya ne mace mai jini ajiki ta gansa ta kasa kyasawa,ko da bata yin sa dole ta yi acknowlding ya hadu matuka... Tun da aka haife sa Bai san talauci ba bare wahalar sa,rayuwar sa smooth take tafiya baida wani abu mai kargo da zaice ya nema ya rasa ..ilimi,basirah,mata,abokai,iko...suna, daukaka uwa uba sa'a duk nashi ne... Don ko acikin abokan sa shi din na daban ne har yau idan suka kulla game to fa sai ya lashe bai taba faduwa kasa ba hakan yasa yake dada ji da kansa sosai kuma ya yarda da kansa a koma meye yake yi.. Tunda yaga sarah sai ya soma amfani da iliminsa da basiran sa wajen lura da duk abun da ke kewaye da ita Bataare da ya bari ta fahince sa ba, ko da yake zuwa office din da sannun sa yake wuce ta ta wuce shi ba tare da ya juya ba, yakan yi hakan ne don ta gane fuskan sa amma shi ko kadan baiya ba ta impression din ya san da mace anan.. Itama hankalin ta bai ya wajen sa amma yadda yake playing moves din sa so smart ya sa ta gane shi sosai, Musamman ranar da suka taba buge juna akan steps tana saurin saukowa wanda duk hakan shirin sa ne amma bata sani ba... Ita dai ranar da safeenah ta zo take musu iyeyi a office din cewa tana lashe wannan gasar zata auri yazeed yasa ta bada hankali har ta gane sa da kyau.. Don safeenah tagama yarda da cewa ita zaata ci gasar kamar kullum so kallon su sarah take kamar bata time dinsu suke... Ita da take ji da tana da uwa abakin murhu sannan ga saurayin ta dan gidan president, sai ya zamto ba karamin fetsa ma saratu,iyeyi da maganan banza take ba duk dama sarahn idan ta amsa ta bata jin dadi.. Amma bata fasaawa Wani bin sai tayi kwana biyu bata leko ba amma bata hakura sai ta neme ta da maganan, Cikin ranta alredy ta soma jin kishin da haushin miskilancin sarahn, A ko yaushe idan abu ya taso na fafatawar ilimi da kasuwanci sai sarah ta kame tayi shiru har sai ta gama nazarin bayanan su kafin sai ta soma nata bayanin wanda hakan yake bata point sosai awajen project examiners din su. Kowa sai ya fara karkata wajen nagartan ta, da nuna halin ko in kula don ko ka maida mata magana da zafi sai ta maida maka wanda zai sa kaji kamr bata san da ita kake ba... Taki tayi fushi da kowa bare aje ga gaba,duk fitinan surutun safeenah da na mrss ruth bai sa sarah ta ji zata iya basu fili suyi gaba ba. Dan dolen su suke amsa tarbiyan ta da nitsuwar ta. bayan wata guda cikin wannan yanayin,kowa ya fahimci kowa hatta sarah ta soma sabawa da sanin mrs ruth da hajy asmau suna taya yarsu kishin gasar ne ba wai zallan powr su suke takura ta da shi ba.. Everything is tight for her wani bin ko lokacin abincin bata samu taci, wannan satin da shike offishin mr fidelis ne zasu lura da gasar yasa Yake cikin nishadin yanzu nesa ta zo masa kusa.. Sosai yake so ya latsa sarah yaji ko zai iya samun kanta yayi uzurin sa da ita duk dama yaga halayen ta is not easy to cope with... Ranar da ta zo sashin sa ita da safeenah, sai ya fara bata attitude Idan ya bada aiki suyi su kawo ,sai ya dubi idon safeenah ya kushe ta sannan ya ce mata ai sarahn ta fita iya komai shi ya fi jin dadin aiki da sarah.. Tun abu na wasa wasa har safeenah ta gaji da kushe ta da yake yi ta kai kara wajen mahaifiyarta hjy asmau,. Ita kuwa musamman ta niko gari ta zo ranar da zaayi presntation din su.. suite din da sarah ta sa yau riga ne da skirt cool milk sai tayi rolling da pper red veil ya mata kyau sosai.. Yau ko shi mr fedelis dake ganin yawan bata credit din dayake yana nuna tafi safeenah boro yayi tasiri azuciyan ta sai daya yaba... a yau kuma yake shirin gaya mata muradin sa akanta.. safeenahn ce babba don haka ita tafara presntation dinta... sannan sai aka kira sarah itama ta zo tayi... Bayan an gama komai Da kansa ya mike tsaye yana tafawa yana cewa client da examiners su duba su gani, sarah is the best,and he likes her.... Ita ko murmushi kawai take yi tana jin yadda yake cusa ma mutanen magana mai dadi akanta.. Besides acikin ogogin su shikadai yake nuna mata full confidence da zamudin sa.. Daga gefe safeenah tace mum kin gani ko?haka yake min ko yaushe,sai yace ita ce tafi kowa nikm ma nagaji am out of here.. Ta fada cikin bacin rai zata fice Hjya asmau tace wait.... nan ta mike taje gaban mr fidelis da sauran mutanen dai dai ku dake wajen tace masa what the hell is going on here...sai waje ya dan yi shiru da shike tafada a dan zafafe... Kamar ya fa? Mr fidelis ya juya tare da kallon su duka ita da yarta.. sarah na daga gefe na lura da komai sai ta dan kau da kai tana katsa wayar ta.. sama sama take jin yadda hajiya asmau take cewa" fidelis abunda kake yi sam bai dace ba, ashe haka ake yi anan?have you forgetn This is a competion?ai dole ne ka bada kowa credits u cant favour just one opponent this isnt the ethics of wHRA...i hate bias.. Sai kowa ya dakata ya dube ta ...irin whats this woman trying to say here Shikuwa Cikin son ya dada zafafa plan dinsa yace ,ah a hajiya ban fahimce ki ba fa menayi wanda bai dace ba anan? i gave evryone his credit,sarah did well ,ao kema kin gani da idon ki kowa abunda yayi nake fada ko ba haka bane...? Tace i seee,so sarah did well,mmm na dauka ai mutane biyu ne anan suke fafatawa ashe mutum daya ce, Zai yi magana cikin fushi tace dakata fidelis,na lura da kai son kai kake so ka shigo da shi and i wont allow that, Ta watsa masa harara mai cike da alaman kalmomin " nasan ka kasani,kai dan iska ne marar mutunci so idan ma baka jiki akayi kana aiki akai it wont hapen on my doghter... Tsaf ya karance ta sai shima ya bita da murmushi mai dauke da taken "so what? I will do what i want... Mutane kuwa suna kallon su ba wanda ya iya motswa wajen bare su gane me suke cewa da idanun su.. Hajiya asamu ne ta juya ta dan dube sarah daga nesa cikin masifa tace" this is WHRA,im repeting myself Duk wanda ya zo da wani mugun halayen sa ma gwara ya bari dan baida mafaka anan kungiyar"a shirye muke da tone asirin sa Duk wata yar iskan yarinya da zata kawo mana duniyanci anan organisation din zamu fitar da ita we are ppl of respect and dignity.... yadda take maganan da comanding voice yasa kowa ya sha jinin jikin sa akayi mata shiru tana kammalawa tace ma safeenahn muje... Sosai sarah ta gane da ita ake yi,amma abunda ya dame ta shi ne wannan warning din? a ganin ta sai dai ace da wata ake yi amma iya sanin ta bata taba tsayawa da wani da sunan wani abu daban ba inba aiki ba.. a office din su, su ya su manyan sai da aka sake shigar da maganan sabida mr fidelis ya gama nuna musu yana tareda sarah 100 percent. anan har mrs ruth ke gaya masa idan har ta kama shi da wani abu na daban wannan karon ba rufa asiri sai ta sa an tayyara shi a media... dan wannnan sabanin da suke samu kwana biyu ya fahimce asalin sun tswangame ta ne ba wai kawai dan yarsu ba Ranar sarah na office sec ta turoo kofa tace mata hajiya asmau na neman ta. Duk dama tasan nasu baizo daya ba amma haka ta daure ta taho, Zaune ta same su achan sama sun kame fuskan su babu alaman walwala.. tace salam alaikum can i come in? Minti 3 sannan aka ce mata yes.. Tama shigowa suka bita da kallon hadarin kaji wanda ya sata sunkuyar da kai kasa.. Ta daure tace you called me maaam mrs ruth tace straight up to the point meye hadin ki da fidelis? Abun ya bata mamaki amma sai ta nitsu tace hes my curent whra supevisor maam.. Kallo ta bita da shi irin naji wannan rainin wayo Hjya asmau ta wurga mata file gaban ta tace take this and read it aloud Ta sa hannu ta dauka gaban su ta shiga karanta wa Its a rule and legal actions ma duk wata Humanatarins activist na org din wanda za a wanzar ma duk wanda tayi comiting zina da officials ko aka kama ta da ire iren sexual crime and culprits. Tun Sarah tana karantawa ranta ya fara baci ,yau ne rana na farko da taji ta kai har wuya wai shin me matan nan suka dauke ni ne? haka dai ta cije ta kai karshe tana gamawa tace ta gama.. sauke ajiyan numfashi hajiya asmau tayi tace i hope u get tha in to your skull . Budan bakin sarah tace i dont understand maam. Wht did i have to do wirh this? Sun sha mamaki yadda ta bude ido tayi maganan sun fahimci ta fara gano me suke nufi da hakan ne.. mrs ruth ne ta dubi hajy sai suka danyi wani irin glance mai dauke da kallon raini da wulakanci.. Kinji Wai bata gane ba ko.. Mmm to zaki gane...ta dube sarah tafada mata hakan a tsime. Sarahn bata sake cewa komai ba.. Hajya asma tace u can leave now Daurewa tayi tace thanks... dan hawaye har sun ciko mata tam a idanun ta so this ppl are thinking that im worthless har da zan yi tunanin bada jiki na wa namiji kana aiki? oh ya Allah Ko kadan basu daraja tunanin su akaina ba,and i hate when ppl judge me ...ta fada cikin ranta tana saukowa daga saman. daga gefen dayan site din mr fidelis yake ganin saukowar ta aransa ya san ba ayai mata dai dai ba, don yasan idan mrs ruth da hajya asma sun hade waje daya sai a hankali.. Sarahn adaddafe tayi aiki cike da tunanin meyasa yau aka bata sexual legal purnishment personally ta karance... abun ya sosa mata rai sosai...ta tsani abunda zai taba mutuncin ta.. sai wajen 6.0pm ta samu fitowa as usual ita ta raka hapsy waje suna tafiya tana tambayar ta wai shin meke damun ki me yau sarah. A kasale tace babu komai hapsy, am just tired Tayi murmushi tace hmmmmmmmm ok, ai yanzu zamuje gida zaki huta so pls chill ok? Nasan duk don kin gaji damu ne yadda tafada maganan yasa sarah murmushin dole tana cewa " hapsy kenan, kin nace sai kin san ko wani abun aka min to shikenan dai we ll tlk about it tomrw.. anan suka rabu hapsy ta shige motar mijin ta juyowa da zatayi suka ci karo da mr fidelis a gaban ta.. Da kyar ta kwakwalo murmushi tace good eveniing sir, Bai amsa ba ya mayar mata da murmushi... yace sarah bukar,ina zaki je haka? Tace im off sir heading home.. Sai ya dada taku kadan yace are sure komai dai dai ? Asin kin tabbata kowa ya gama duties dinsa na yau ? cikin mamakin tambayar tace yes sir ai yawancin ma an tafi gida its late.. Yayi shuru daga bisani yace ok ta gyada kai a ladabce zata bar wajen yace sarah... Lets have a word in my office now.. wani dum dumm kirjin ta ya buga da har zata ce nooo sai ta kawar da tunanin.. tasa ranta indai har ka kulla gaskiya tsoron me zata ji? besides he's only good to her bai kuma taba kawo mata maganan banza ba.. Da wannan tunanin ta ce yes sir ...minti 2 bata kara ba ta biyo bayan sa.. Ko zama baiyi ba yace Mata sit down a dan tsakure ta zauna.. Duk sai ya rasa ya zai gaya mata manufar sa da ita.. daga bisani ya dauko laptop ya kawo ta gaban ta so close jikin sa kamar zai goge fuskan ta da jikin ta.. a dan daddafe ta kauce masa ,yana daddanawa daf da daf jikin ta kamar mai shirin zai nuna mata ko koya mata wani abun amma sai taga wani abun da ban yake yi.. Kamar zatayi magana sai tayi shiru dai... Anan yayi gathering courage yace yay kikayi shiru kuma sarah muyi tadi mana.. Ta dago ta bashi kallon irin what? Kafin ta budi baki tayi magana yace Me ya faru ne dazu naji asmau da ruth sun kiraki is there anything serious u can tell me .. ... Ta danyi shiruuu daga bisani tace no sir babu komi Yasan zata ce hakan yasa yayi murmushi Yace sarah kina da saurayi ko? tace no sir...why? ya dada yiin murmushi nan ya dago ya dube ta yana bata wani lallausan kallo...yace dama nasan babu ruwan ki kekam,amma duk da haka kinsan hatsari ne babba hjy asmau da mrs ruth su sa ma mutum ido...sabida idan suka kama ka da wani laifin sai Ceton Allah.. tana shiru dai tana binsa da ido... yace amma kinga idan kina da wanda zai tsaya miki a sama ko da nan gaba kinyi wani abu ba wanda zai ci miki mutunci.... Anan tace but sir,idan har bani da laifin komai bana damuwa da opinion din wani i wll just do my job. impressive yace, yana jin confident voice din nata dake fitar da kalma camly Yace sarah kenan,ure a principled lady amma am fraid bazaki kai nisan kwana akan career ki ba Maganan sa sai ya sa ta sake murmushi tace why not? Yace sabida kina bukatar uban gida kamar ni,wanda zai tsaya miki achan sama,ehen kin gane ko? Ya karashe da wani irin shuumin murmushi She was shocked don sai yanzu ta dago sa da kyau Sai Tayi shiru tana tunani... Babu kunya sai ji tayi ya dafo kafadar ta da hannun sa yana binta da wani irin kallo, a firgice ta dan turo hannun zata mike tsaye ya maida ta da karfi yace"sarah ke ba yarinya bace kuma nasan kin fahimce ni zan taimake ki sai ki taimake ni... and done !!ur career is safe har abada.. Wani dan banzan murmushin takaici ne ya kufce mata " tace like seriously sir? Ta dan yi tsaki ta mike ta dube sa"Amma ka bani mamaki...ta dada dan jan tsaki... im sorry im not the type sai anjima.. jakar ta ta dauka zata fice agagauce, bai motsa ba amma sai ya daka mata tsawar come back here sarah.. ko ta kula ta kama hanya shiru a hujajan ya zo ya jawo ta da karfi... Cikin bacin rai ta budi baki zatayi magana yace ke wai tunanin ki duk abunda nake miki a banza ne? I tot ure smart,...Just imagine how i made you above safeenah gaban kowa da kowa amma wai har ni zan zo miki da abu kice bazaki yi ba? Muryan ta har na rawa tace ohhhhh dama abun kenan? But i neva asked you to help me sir...this is WHRA we r ppl of respect and diginty sabida haka babu ruwana da wannan kai kasani,...zai yi magana ta dakatar da shi" idan kuma kace zaka takura min im sorry will have to report you.. Yayi dan karamin dariyar gadara yace wollah yaro yaro ne,ai na dauka ke wayayyace ashe bakida wayo,we cant keep talkimg like kids kije nabaki nan da 2 days kiyi tunani ki kawo min kanki nan ya ajiye guest house card dinsa ...yayi wani shuumin murmushi " yace take it and use ir wisely,if not zaki ga abunda zan miki..mark my words..... Ko amsa shi batayi ba ta hankade hannun sa zata bude kofar charaf suka yi ido biyu da yazeed daf da daff .. Gaban ta ne yayi mummunan bugu sabida Kallon kallon da yake binsu da shi alaman yaji kaf abunda su kace.. *OFFICIAL CATTY* [2/23, 23:51] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _PAGE 14_ Mr fidelis ya dan tsorata da ya ga yazeed a wannan lokacin haka itama sarah Tasha mamakin ganin sa.. Amma da shike ranta abace yake sai tayi yunkurin rabewa ta gefen sa zata wuce tayi gaba abunta... Amma sai Ji tayi yace "wait,hold on' Sai naji kamar ana sa'insan baraza anan ko dai kunne na ne? Dim ta tsaya sai dai bata juyo ta kallesa... Mr fidelis kuwa har zufa yake sabida shikam ya san yazeed gaba da baya duk dama a matsayin uba yake masa amma shikan sa tsoron taurin kansan yake ji wani bin Ya dada gyara tsayuwa ya dube su baki daya yace no answer? Mmmmm anan sarah ta juyo fuskan ta a daure tace its nothing..ure mistaking. Wow....yafada jockingly har yana tafa mata. Yace"a matsayin ki ai Na dauka baki karya,mrsss sarah bukar...ai ya juya ya kalle ta sa kyau Zatayo magana ya dakatar da ita da cewa look don't be scared of anyone" ai naji duk abunda kuake fada ma junan ku Nan ya maimaita musu conversation din na su kaf tamkar tare da shi sukayi maganan.. Yana yi ne cikin hikima yadda zai bada sarahn wani impression cewa shi din zai iya tsaya mata ya kare ta Daga sharrin mr fidelis tunda yaji abunda yake mata barazana akai... You disquist me ..Yace ma mr fidelis.. ya juyo ya kalle sarah yace cmon lets go is not safe here. Taji dadin hakan aran ta sai Ta juya shiru tabi bayan sa suka fice Shiru ne ya ratsa wajen har suka sauko ta kasa tare bata bude baki tace masa ta gode ba . hakan nan shima ya basar yayi gaba zai shige motar sa... Abun sai ya dan dame ta kadan ga dare har ya rufa ana neman bakwai saura wajen ya dada yin shiru... Ganin ya basar yana kokarin shiga car dinsa yasa itama ta sa hannu ta bude nata motar ta shiga, tana danna key yayi karar tashi sau daya sai ya kashe kansa.. Haka ta cigaba tana kunna motar yana mutuwa dakan sa Tare da bacin ran abunda ya faru yanzun sai ta kife kanta cikin motar tana jimami, Batayi aune ba taji an yi knock daga waje dago kai da zatayi tayi arba da kaykkwar fuskan sa ta glass daff da daff yana mata alaman lpya kuwa? Shiru tayi tana binsa da kallo a gefe da shi taga motar sa a bude tana diri alaman yazo fita ne ya tarda ita anan tana fama... Dama bata masa godiya ba sai ta sauke glass din car din ta batare da ta fito ba ,... Yace whats wrong ? da har zatace nothing sai ta ce masa motar ta ne baiya tashi bata san meya faru ba, Ba bata lokaci yace mata bari ya gwada ya gani.. A Duk dama ta kawo maganan ya bari kawai zata nemi abun hawa ta karasa gida amma hakan ya dauke kai kamar baiji ta ba yayi insisiting sai ya duba ya gani tukun Ataikaice shima ya karbe key yayi yayi motar ta tashi taki, Har karfe 8 ya shigo yana neman gaucewa ga kirar ummah ya dada sa ta cikin zaguwar ta koma gida ...duk sai ta tabi ta damu Gida kawai take so taje Yazeed kuwa Ko ajikin sa sai dada bude bude yake yana latsa motar kamar bai ga me take yi ba... Ita dakan ta ta gaji tace masa ko zamu bar motar anan sai gobe da safe a duba kar na bata maka lokaci.. Ya dago calmly cikin nitsuwa yace ah'a toh da me zaki tafii gida kenan,? I think is not safe by this time ki hau wani abun hawa... Tace i know.. yayi saurin cewa can you wait lemme get the mechanic toh... Tace ahhhhh No no nooo kabar shi kawai,mmmm ahmmm idan bazaka damu ba you can pls take me home.. Furta hakan da tayi sai ya bashi mamaki, baiyi tunanin zata ce haka so soon ba duk dama shi din yayi playing words dinsa ne don ta nema taimakon sa da kanta.. yace sure" yayo karamin murmushin yake.. haka ta shige motar sa suna tafiya kowa ya dauke shiru tamkar ba mutane ba har ya kaita kofar gidan su wanda tuni ya riga ya sani,.. Tana cewa here,ya ja tsaya ko kallon ta baiyi ba amma ita ta dube sa.. Tana so tace ta gode amma ya dauke kansa sai ta sa hannu da wayo zata bude motar kamar zata fice yana jiyowa a tare suka ce ma juna "thanks" Murmushin yake ne ya biyo baya bai sake ce komai ba,siririn muryan ta ya kuma cewa nagode sosai....ya gyada mata kai.. minti 2 bata kara ba ta shige cikin gida.. murmushi yayi ya jiya kan motar sa ya tafi zuciyar sa cike da tunani kala kala.. tunda ta shiga daki tayi wanka sallah kawai tayi ta haura gadon ta ta dan huta daga bisani ta je ta same ummahn suka yi magana sai dai bata fada mata meyey faru tskananin ta mr fidelis ba...sai wanda ya faru tsakanin ta da yazeed akan mota.. Washe gari da safe ko da ta isa wajen Aiki bata ga car din ta anan ba... ita da hapsy ke zagaye suna neman securities suji ina motar ta ya shiga gashi har tayi magana da mechanics. surutu hapsy take yi tana cewa to wa zai motsa motar da bana shi ba mswww maybe sun dauka ko charity zaki bayar... itako sarahn tuni hankalin ta yakai bakin gate ganin motar nata me ake shigowa da shi gar gar kamar bashi ba.. tace ke hapsy dubi cahn,isnt that my car? hapsy ta bude ido cikin mamaki tace lallah ga barawon nan... Duka sai suka taho wajen wanda ya shigo da car din yana kokarin parking mechanic ne sabida uniform ne ma ajikin sa yayi musu sallama yace yana neman mrss sarah bukar,tace nice..waya baka wannan motar. yace nima aika kawai aka bani na kawo oga na ne aka bashi aikin gyaran ta tun jiya da daddare ne.. But yace min daga nan yake.. Har hapsy zata fara masa tambayoyi sarahn ta katse da cewa tohh thanks, ta karbi makullin suka wuce.. suna haurawa sama lokaci guda ta daure fuskan ta, Hapsy tace meyey hakan sarah ?Ai da kin bari mun tambaye shi Nifa bangane komai ba... Sarahn tace hapsy ina son nasan waye ya gyara min mota na ne kawai yanzu kinsan wani abu kuwa i dont trust anyone anymore... Maganan nata yasa hapsy ta dago ta kalle ta ta san dole akwai wani abu.. Office suka shige inda tasa sarahn ta bata labarin komai da ya auko tsakanin ta da mr fidelis da kuma yazeed ajiyan Tace kin tabbatar da maganan da nake fada miki na cewa bana bukatar taimakon kowa a rayuwa ta ko hafsat? i mean ki duba ki gani kowa fuska biyu yake daura ma kansa... Da kyar na samu na fita a tarkon mr fidelis a saukake wannan kuma kinga shima zai fara draman sa i dont think i wud like it ko da wasa... a dole zan tsayar masa i dont need his help Hapsy ta jinjina tayi ajiyan nunfashi tace haka ne sarah dama, sanin halin mutum sai Allah... But amma yazeed da girman kan san nan? A gaskiya yadda akace baya shiga hidiman mutane yasa nake tantama.. U know what sarah ni dai zan baki shawarar ki fara tuntubar sa kiji ko shine ya kai motar gyara kafin ki yanke hukunci, Dont be hasty in making decision wannan ba halin ki bane..u need to relax Ba tace komi ba ta dan jingina da chair,"mahfud ne ya fado mata aranta lokaci guda sai ta shiga mumumman jin bugun zuciya da tsananin kewar sa. har bata san sanda hapsy ta gaji da surun ta tayi waje ba.. bayan kamar awa 4 ta fito da file a hannun ta zata wuce kicibis sukayi da shi inda suka watsa ma juna kallon Kallon... Anan ma tare suka furta "sorry" Sai ta tsinci kanta da kasa tambayar sa duk dama dazin da zafi zafi ta dauki abun... As usual bai bada kai ba har ya juya zai tafi, tace emmm excuse me? Ya juya a nitse ya dasa mata killer looks dinsa mai dauke nunfashi.. Ta fuske tace" i mean not to offend bt kaine ka bada mota ta gyara? wani irin karkace kansa yayi irin what? Me kike cewa.. tace this morning nazo ban ga mota ta awaje ba, kuma nasan kai kadai kasan da abunda ya faru, but a mecahnics brot it back yace wani ya bashi ya gyara from this org.... So pls are you? cikin rigima da jan aji yayi furzan iskan irin ai shikam ma ya mance da hakan Ya faru sai ya dube ta yace"no,bani bane.. And besides indai jiyan ne ai ba ke da ni kawai bane a building din nan others too....so Plz can you excuse me, kaiwa nan ya juya yayi gaba ya barta anan tsaye tana binsa da kallon mamaki.. "Ohh mmm yana nufin kenan mr fidelis ya kai min gyara ko me,? msww rainin hankali kar ma kafada mana...nan itama ta juya tayi gaba abin ta.. Haka rayuwa ya kasance kwana biyu sosai abubuwa suka sha kanta.. gashi yanzu boro boro ta ke fuskantar barazana daga hajiya asmau mrs ruth, fiye da yadda safeenahn take bata.. Don tsakanin ta da safeenah sai dai ta gaya mata maganan banza mai shake da kaskanci da barazana wanda bai ya tasiri sabida sarahn bata ba da kai sosai a wannan fannin.. Sosai ta maida Hankalin ta wajen aikin dake gaban ta har ta gama da ofishin mrs fidelis nan tayi sashin hajiya billy da mr president wato mahaifin yazeed shima ta gama tsaf babu matsala don sune suke dealing da harkan industriliast na business din ta a wannan competition din.. Sai dai anan ta dada gane halayen yazeed da kwarancewar sa don dukkan aikin da za a koya musu da training din da zasu yi putting Shi ake sa shi ya musu training as a professional business tutor. duk yadda takai da dauke kai da rashin nuna tana kula da kwarewae sa sai daya ci tura sabida sosai yake playing zuciyar ta cikin hikima inda dan dolen ta zata ji ya burge ta.. Theres no daubt that he is smart and intelligent Don har wata rana in ta dube shi tana tuno da mahfud din ta, Iya sace zuciya da kalamai ,Shan qamshi,dauke kai da miskilanci.he claims he does everything out of free will babu wanda yake sa shi yayi ko ya bari.. Ko safeenah moh ma tayi tayi ta rika nuna wa cewa ita ta daban ce awajen sa amma broadly and maturely yake dakatar da ita agaban kowa da kowa... Musamman gaban idon sarah,.. A cewar sa theres time for evrything dan dolen ta ta nitsu ta dena daukar kanta sarauniya a cikin hall din a duk lokacin dayake musu training sai yanzu sarah take kawo wa maybe duk wani taimakon da ya mata akan mr fidelis ranar bai dame sa ba kawai yayi ne don ya san darajar dan adam kamar iyayen sa... A hankali take jin ya burge ta,so professtional streak,He is just the type of man she want amma ko kadan bata kai abun zuciyar ta sabida gudun rainin shi... Hutun kwana uku aka bayar,daganan aikin ta na karshe zai fada wajen mrs ruth ne sabida itace senior matron na humanatarian and human rights couciL. kusan matsayi daya suke da hajiya asmau amma fannin philantropist take amma da shike an sha korafin ko dan safeenah yar hajiya asman ne yasa har yau ba asamu wanda ya tsige ta akan competition din ba yasa aka dakatar da ita aka daura mrs ruth akan gaba wannan karon... Gashi wannan karon kowa na son canji musamman colleques da client din da suka riga suka sa soyayyar su da yardan su akan sarah bukar.. Kowa dai ita take so taci duk dama rashin lura yasa bata san ra'ayin nasu ba. Yau ne ranar da sarah ta soma zuwa shashin mrs ruth gashi sam bata jin dadi sosai musamman data lura kwana biyu kamar ummah bata jin dadin jikin ta amma sai tana boye mata... karfe 7.45am na safe tana sauri sauri ta ajiye jakar ta akan desk ta wuce sama tayi report gaban mrs ruth suka ci karo da hapsy babe? Har in zo zaki wuce tafada tana kwalo ido ma sarahnn.. Murmushin tayi ataikce tace "kefa kinsan inda zanje bana son nayi kuskure bare asamu abun fada...hapsy tayi murmushi tace toh goodluck..ni ina nan.. Suka maida ma juna smiles sarahn ta wuce Knock tayi amma shiru hakan yasa ta tsaya kusan minti 30 tana zagaye anan amma bata kula ta ba.. Har ta juya da niyyar komawa kasa sai taji taku da motsin mutane nan ta tsaye tana maida kallon ta bakin stairs.. ohhh sai yanzu ma take zuwa ashe ma bakowa office din nake ta knocking,,cikin zuciyar ta ta fada tana duba hadadden feminine watch din ta.. Mrs ruth Tunda ta ganta ta dauke wuta, sai yatsine take tana tahowa cikin kasaita.. Good morning madam , mai aikin da ya biyo bayan mrs ruth da jakar ta ya fada ma sarah cikin zumudi da murnan ganin ta murmushi kawai tayi sannan ta amsa da morning cikin sanyin murya mai dauke da yaba so da kaunar da suke nuna mata hakan ya matukar bata ma mrs ruth rai, dai dai sarahn tana cewa welcome maam... bata amsa ba ta juya cikin fushi ta daka ma securityn tsawa...jakae ta ta fauce tace "just get out kun cika raini da tsoma bakin inda ba ce ba...who ask you to talk ? Yana shirin bada hakuri ta kuma daka masa tsawae can you pls get out t tana maida musu hararar dukan su ko ajikin ta... Sarahn was like me kuma wannan yayi gaisuwa fa kawai yyi Ba wani abu ba ....tabe baki tayi tana kallon securiti na sauka tsuliya a zage... Nan ta biyo bayan ta cikin office din amma bata shigo ba sai ta tsaya daga door ta sake knocking... Bata ko kula ta ba ta kuma daure fuska har sai da ta gama duk zagayen ta ta zauna kan chair din ta sannan ta furta "yes"chan kasan makoshin ta.. wani irin bacin rai ne ya tokare kirjin sarah, don ta tsani wulakanci but yazama mata dole tasan yadda zatayi da wannan mutanen tunda ta riga ta san halayen su akan ta.... Not withsatnding ta shigo ta tsaya,fuska ba yabo ba fallasa tace"heres my report maam Mrs ruth tayi kamar bata ji ta ba kusan minti 3 sannan ta ja report din ko budewa batayi ba ta ja tsaki, ta jefar gefe" i dont think i have time to waste on this rubbish... Ki je ki sake dubawa gobe ki kawo min Out of curiosity sarah ta tari nunfashin Ta da cewa maam ai baki duba ,i need to know where i go wrong so that i can amend easily... " Easily?to ke me kika sani da zan fada magana kiyi min jayayya... Ta fada tana mikewa tsaye cikin kasaita" harara ta watsa mata tace toh banga dama ba ne, kije kawai kiyi abunda na saki idan kuma bazaki yi ba shikenan you are on your own,mmmmmm? Cikin sanyin jiki sarah tace sorry,sorry mamm ba tare da ta sake magana ba ta sa hannu ta dau file din ta fice waje.. tsaki ta ja cikin ranta take cewa i will make sure u fail anan wajen kam dama kisa aranki baki da matsuguni wawiya kawai.. Haka sarah ta koma da file din office sai dai gaba daya ta kasa gane ina zata kama ba ako duba ba bare tasan ina nedai dai inane ba dai dai ba... gefe ta ajiye tayi tagumi tana tunani haka dai ta cinye wannan ranar bata aiyana komai ba.. Haka kuma ya cigaba da kasance wa a kullum sai taje office din mrss ruth da safe amma bata taba bude file din ba haka zata sake aiko ta da shi hade da maganganun banza masu cin rai, Duk tana haka ne don ta bata ma sarahn lokaci har azo hada result ace ta fadi fannin humanatarin sai su bada safeenah points mai karfi.. Abun ma matukar damun sarah gashi yau akalla saura kwana biyar komai ya dage sun riga sunci kwana 9 a banza da ita da mrs ruth.. Hakan ya sa hankalin ta ya dada tashi ta shiga neman mafita reasech da sauran su ba dare ba rana most of the time ko taje gida ma basu samun lokaci da ummah sai da safe... Yau ma haka ne Lokacin tashi nayi sai ta sai ta dauke ta wuce gida da shi abun .. It was almost 6.pm yamma amma Gidan shiru bata ga kowa ba,hakan ya sa ta shiga kwalla kiran ummah,ko ina sai chan data sauko ta waje sannan suka ci karo da ummahn sanye da hijabi alamn yanzu ta shigo gidan ma aabun ya bata mamaki tana dosu ta tace ummah? Dama kin fita ne ai har na tsorata ina ta neman ki Umma dake fama da zazzabi sosai sai tayi murmushi tace" saratu har kin dawo neh? ai nima baki nayi na raka su nan kasuwa don suga sabon tsarin abincin kajin da na shirya zan shigo da shi... Murmushi tayi ta dan jingina jikin ummah suka maida ma juna gaisuwan mai shake da so da kauna daga nan suka shige ciki.. Cahn dare suna zaune a dakin ummah sarah Ta dago ta kalle ta tace ummah kwana biyu sai naga kamar kin rame ko bakijin dadi ne tace ah ah, saratu hakan ma rashin zaman ki sosai ya sa kike ganin haka..nan ta daga kai ta kalle agogo tace gobe baki da aiki ne? kallo ta dan ummah dashi cikin rashin gamsuwa amma sai ta fuske tace" ina da shi ummah, kawai dama inaso na dan zauna kusa dake ne yau sai naji kamar baki da lpya... ummah ta mike cikin dauriya tace idan zaki rika damuwa dani haka ashe bazaki fuskanci abunda ke gaban ki ba... Ni lpyata lau saratu kije kiyi nacci gobe ki samu kije aiki akan lokaci.. Ita dai hankalin ta bai kwanta ba amma tasan halin ummah sosai wajen boye damuwatta tunanin ta ma kar dai bata son ta kula da ita ne ta bar aikin ya sa take biye mata cewa bata jin dadi... a hakan dai suka yi sallama ta tafi dakin ta .. Washe gari da safe sai gashi ta zo duba ummah ko motsi bata iyayi bare tayi magana ga jikin ta yayi zafi sosai. Sosai hankalin ta ya tashi, ta rika cewa ai dama nasan baki da lpya ummah meyasa kike boye min? a gurguje ta shirya ta sa ummahn amota suka nufi asibiti.... Wanda ya dauke a wajen awa 3 ana duba ummahn.. Lokacin ana neman karfe tkwas da minti hamsin saura a office.. Mrs ruth ne a farfajiyan office din sarah ta tara juniors da maaikatan ta kafff, tana dirin masifa.. Hapsy a tsakiyan wajen tace"maam mahaifiyar ta ce ke asibiti shiyasa bata zo ba amma tace tana hanyar zuwa.. Just shut up, tafada cikin hatsala... Kece zaki gaya min mahaifiyar ta bata da lpya ? Da hakan ne kuke tunanin zaku rike hakkin jama'a..? I just wonder who choose you two don banga da alaman kun shirya ma zama anan wajen ba. aikin banza aikin wofi i just hate working with unprofessional jerks.. Kowa yayi tsuru tsuru suna kallon ta na dirin bala'i tana zage zage tana disqualifyng sarah , dama duk masu kaunar ta dake wajen. Babu wanda yake jin dadin maganganun mrs ruth din, come to think of it sarah bata taba latii ko da na second bane takan zo kafin lokaci yawanci... Ana cikin hakan sai ga safeenah da hajiya asmau cikin shigar su na alfarma Ganin anyi cirko cirko yasa take tambayar mrs ruth meke faruwa anan? kafin ta budi baki tace zata amsa sai ga sarah cikin sauri tana kokarin haurowa inda suke wani irn mugayen kallo ta bita da shi tace just look at her ga nan shasha shan da nake jirah... Kowa sai ya maida kallon sa wa sarah, wanda tuni jikin ta ya bata ba lpya ba... a dan sanyaye ta karaso tana yi tana duba wrist din ta a fakaice its 9.am dai dai.. da kyar tayi hadiyan yawo tare da sauke asirtaccen ajiyan zuciya ta dago tace "good morning maam im sorr.... cikin tsawa tace hold it... Mrs asmau ta ce,ah'a a ruth? kar dai sai yan zu take zuwa aiki? itama sai Ta juya ta dubi sarah cikin wani iron kaskantacen kallo tace" toh? Gaka hajiya dakan ta,hmmmm ure welcome ma..dama haka take miki anan din?work is starting by 7..and I cant belive this this is nine am.. nan ta kamo hannuun sarahn da karfi ta juya ta kalle wrist ta duba time ta kuma jan tsaki ta harde rai tana kada kai. Cikin son ta dada zafafa abun Safeenah kuwa agefe sai tanayii tana danyin dariyar mugun ta kasa kasa sigar tsokana tasan duk dan ita su mrs ruth suke wannan badaqalar.. Sarahn na shiru batayi saurin amsawa ba sai da ta nitsu kafin tace" its was an emrgency maam it wont repeat it self... Amma Kowa ransa sai da ya baci anan, musamman da mrs ruth ta kuma dakatar da bayanan sarahn cikin masifa... tace" ki fada ma wasu banzayen irin ki ban da ni ki kalle ni da kyau ni ba dattijuwar banza bace, did you think i came here just to joke with you, to idan kin dauki abunda muke yi anan wasa ne sai kije duk inda zaki je ki yi playing cards din ki su su duba miki project dinki as for me you are out of my session... Kar ma ki sake kawo min kanki offishi na A take hapsy ta dago cikin razana tace but maam na gaya miki uzurin ta akan lokaci, her mum was critical mrs asm tace wil you shut up,waya sa bakin ki? Mrs ruth tace barta ai nasan munafucin su wato ni suke so su maida ni mutumiyar banza who know wani wajen yawon banzan ta ma taje zasu zo nan suna mana karyan banza da wofi... Toh Da girma na i wont take any unserious shit over ,...my dead body.. jalal, daya daga cikin ma'aikatan wanda shima ranshi ya gama baci tsaki ne ya kufce masa bazata hakan yasa mrs ruth tace masa ya fito fili ya fuskan ce ta... shikuwa baiji tsoro ba ya mata bayanin cewa su sun gamsu da mrs sarah don a iya sanin su da ita bata taba taka doka ba nan ma Sauran mai'akatn ma suka bashi goyon baya wani kallon kallon suka maida musu irin sannu defenders din sarah to ai sai kuyi anan ma ta dada bude shafin rashin mutunci magana take yi tana nuna cewa ita wajen ta sarah bata da mutunci da tarbiya shiyasa su ma basu da shi bashi kadai ba maa har sauran mutanen dake zagaye nan kaf ta zage su.. "Sosai abun ya taba ran sarah har idanun ta sun ciko da hawayen bacin rai sai dai batace komai ba ta sa musu ido suna tayi, ita cewa da akayi ancire ta a session din bai dame ta ba kamar yadda ake ci mata mutunci ita da ma'aikatan ta akan dan karamin abu ba Mrs ruth tace ma jalaL ya biyo ta chan office wajen president maybe akwai abunda suke yi da sarahn ya sa ya ke bude jijiyan wuya zaiyi defendinh din ta Jin haka yasa daga cikin sauran ma'aikatan wasu ma suka taso zasu sa baki sarahn tace please is enough...kowa yayi hakuri.. nan ta karaso gabn mrs ruth tace im sorry maaan the fault is all mine...and i will take full responsibity of my mistake. Lokacin rayin kowa ya baci,wasu sai tuma suke yi aran su suna Allah wadar da su mrs ruth.. ganin sarahn ta sa fuskan sanyi tana bata hakuri akan ta kyale jalal yasa hjiy asmee ta dada sa zafi akan dole sai sarah da jalal sun fadi meye tsakanin su da suke defending din juna.. Ba irin bayanin da sarah bata yi musu ba amma sai mrs ruth ta ce sai dai taje office din ta ta dauko file din project din ta kawo kawai su wuce cahn sama ayi case.. ba don son ranta ba ta ba taje ta dauko file din ita dai kawai tasa a ranta tunda tana da gaskiyam ta she dont mind koma gaban waye aje, kowa baijin dadi don sun san hatsari ne babba a hana sarah aproval din gasar ta wannan fannin amma sarahn sai ta daure ta dauke damuwa a fuskan ta... tace here it is maam... hannu mrs ruth ta mika zata karba charaf suka ji an kwace file din duka a hannun su wanda ya sa su dagowa duka suka maida kallon su kansa @Official catty. [2/23, 23:57] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _Page15.._ Shiru wajen ya dauka ayayin da kowa ya ke kallon yazeed dake kokarin bude file din da ya fauce hannun sarah da mrs ruth don ya karance.. Yazeed kamar da ne wajen su amma sun san yadda yake da hatsari wajen juya magana da sa mutum a clean trouble so ba wanda yake sha masa gaba. A nitse yake duba works din bai ce komai ba har sai da yakai karshe.. Lokacin sarah ta harde hannu ta tsaya gefe bata ce komai ba ma'aikatan ta ma kowa na shiru,... mrs ruth ce tayi cuting silence din dacewa Im pleased uve read it, can i have it now? "ana ya juyo,Wani irin sarcastic murmushin ya sakar mata na raini da jiji da kai a kasale yace not yet. Batare da ya dago kai ba yace"Mr Jalal,meke faruwa anan.. Karamin Tsaki hjiy asma ta ja sabida ta soma gajiya da mulkin mallakar yazeed"ita kuwa safeenah hakan dayake burge ta yake dada yi" she cant help falling in love with his fearless arrogance.. Jalal dake qulle da haushin yanayin bai dauke sa lokaci ba ya sanar da yazeed gaban kowa abunda ya faru...and he added that mrs sarah apologised. Yazeed na shiru bayan ya gama yace thank you.. Ya juyo ya jalle mrs ruth yace "maam please tashin hankalin nan yayi yawa so ure all ontop of yr voice bcos of this baseless issure?tun ina waje nake jin ki all for what ? Mrs ruth cikin masifa tace,i dont know ban sani ba..kai babu ruwan ka yazeed'wannan bai shafe ka ba Hajiya asma itama ta kara da cewa and the case has been resolved she just have to take her purnishment Yayi juyi yace purnishment for what? Gilgil din safeenah ya sa kwandon bakin ta yace" zasu je sama ayi case mana baby, and shysa ma mum ta ce ta bada file.. ya bita da kallon for what'? Cikin rigima da yauqi tace,mum said she shud be off the case,opppppss....tayi juyi da ido cikin kadadi. 'Yana kallon su duka Murmushi ne mai sauti ya kuma sakewa fuskan sa kamar bai damu da komai ba.. Yace no way,akan dan wannan abun? Haba ai ba za'ayi haka ba tukun im also an official so dole nima na yi nawa hukuncin... No thank you yazeed this is my case. ..cewar mrs ruth Yace ohhh really no i don't think so,after oll anan ba ke kadai bace official" meaning tunda wasu ma sun sa baki nima dole na sa.. Bai furta ba kam amma sun fahimce sa sai sukayo masa shiru.. Ya fara da maikatan sarah indaya ja musu kunne kadan sannan cikin hikima ya sanar da su su cigaba da tsayawa akan gaskiyar su a koda yaushe... evryone was relieve wasu na tunanin ai dama namiji komin kankantar sa tunanin sa yafi karfin na mace komin girman ta.. Nan ya sa sarah ta kira number wa safeenah ta kira asibitin da aka kwantar da umma gaban kowa aka ji gaskiyan lamarin,anan ne ma sarahn take jin cewa ummah is stable now Duk ya sa suka bada hakuri resectively masu hajiya asmy da hajiya ruth sannan ya sallame su aka barsu su kadai Shiru ne ya ratsa wajen, ya juya da jockingly annoying face dinsa ya dube mrs ruth dake tafasa aranta yace maam mrs you see cikin sauki magana ya kare, ya dada bude file in gaban ta yace And This report is good you shud sign them...ya mika mata biro tare dabinta da kallon barazana Cikin fushi ta dube sa tace you wont decide that for me yazeed..yayi saurin cewa i know . Gefe da sarah ya tsaya ya mika mata file din yace"take it to her.she wll sign them Bakin ta har na dan rawa Tace thank you sirrrr. Fushi ya sa mrss ruth ta fice a fusace ta bar wajen inda su hjiya asmau ke biyo ta abaya... Safeenahn ce ta bi bayan yazeed din... Ita kuwa sarah da file din ta ta koma office.. Shigan ta sai ta ja kofar ta rufe ta sake kirar asibiti sukayi magana da ummah Cewar ummahn ma yanzu zata koma gida an riga an sallame ta. Bayan ta kammala wayar wani zazzafan ajiyan zuciya tayi ta kwantar da kai kan chair tana tuno da abubuwan dasuka faru.. What did i do to this women da suka tsane ni sosai haka... Ta dade tana tuno da maganganun su on difrent ocassion amma ya ta iya dole tayi musu biyayya sai kawai ta daure ta hada shayi ta sha bayan kamar minti 3o da faruwan abun ta sake fitowa da file din a hannun ta.. Ta lura da kowa na satan kallo Ta duk dama Yau tasan an sosa musu zuciya akanta... Sai ta dan dauke kai ta wuce bata tsaya ko ina ba sai offishin mrs ruth Ko da ba a gaya mata ba tasan tun dazun zagin ta kawai suke ita da hjy asma don su biyu ne a office din yanzu... Jikin ta ba kwari amma sai ta kwakwalo fuskan dauriya da dauke damuwa tace maam here is the file.. Wani irin kallon banza suka bita da shi suka bi suka sauke tsaki mai sauti... Batare da sun furta komai ba mrs ruth ta kama file din za tayi signing"abun ya dan ba sarah mamaki meyasa bazataa duba ko sau daya ba? Sai tace maaam Pls can you check it now" Ta dago atakaice ta kalle ta for 2 seconds ta dauke kai tace ai ke kinfi karfin haka...nan tayi sigining din wurga mata shi a wulakance.. Tace "U can go now amma ki sani kina daf da shiga hannu na ...u play your cards well girl... hjy asma sai tsaki take ja ta na kau da kai Ko kadan sarahn Bata gwada ta damu ba dai sai tace thanks maam.. ta dau ka ta zata fice kenan suka cikaro da safeenah. Wani irin dauke kai tayi tana jan jikin ta kar ya rabu dana sarahn kamar ance mata kashi zata yaba mata... Murmushi kawai sarah tayi suka wuce juna.. Da shike sarah ta taba handle din door di yasa safeenah ta ki tabawa so a bude ta bar musu kofar daga stairs daf sarah ke sauka kasa amma tana jiyo cewa safeenah ta je wajen yazeed din ne ya ki ya kulata. Bata ji kan sauran zancen ba ta sauka gaba daya abun ta. Hajya asam ne ta shiga ma safeenan masifa "Wai ma meyasa baku yi magana bane" Look safeenah ya kamata ace fa kin dada nanike masa anyi magana mai karfi akan auren nan,. Yaron sam baida kunya and kinsan duk yana haka ne sabida ya san sirrin mu duka ... Wannan Shegiyar uwar sa ta gama bude masa tusar mu ya ji warin gani yake zai iya tsula mana tsiya son ransa....he' s too arrogant for my likely baida respect...habaaaa Safeenah dake jin haushi maganan " ta ja wani "Opppps Mummmmmmm pleasse Take it easy mana i love him,... ta fada tana daure fuska tana tsane baki gefe cikin rashin jin dadi.. Hjya asma tace iyeeeeehh so what of you love him?sai kar na fadi gaskiya Zanga ko gani in ya dawo surki na ko zai na mana wannan katsaladan Din, and you will leave to wacht how i will slap him one day.. Mrs ruth tayi ajiyan zuciya ta dan dafa hjya asma tace ya isah haka asmau yara ne ai so calm down mubi abun a hankali, Tuni ita ko safeenah ta cika tana kukkuni a dole an zagar mataa yazeed... Hjya asma ta tabe baki, ta kau da kai tace" Ruth kema kin san bani da hakuri kuma yanzu na soma gajiya da halin yaro ne kawai.. Kuma wannnan shasha shar bata san ma me muke fuskanta ba" ke bari kiji wannan sarahn da kike gani a yanzu haka tafi ki point ko ayau aka tsaida gasar nan she will win... Dazu ba din rashin kunyar yaron nan ba ai da mun kada ta anan offishin ke kuma sai ki haura saman ta da point amma ina kina nan kina wani cewa yzeed yazeed,ta harare ta ciki ciki tace" dump girl Im not even sure idan yazeed din naki ba son ya sauya ki yake da wannan yarinyar ba.. Idont trust him Cikin tsawa da hatsala safeenah tace enough mum ...c'mn ya isa haka.. Its just a mistake A coincedence,... dama kawai Allah ne yasa zai zo nan but everyting was fine.. Hawaye ne suka fara tulo idanun ta don abun yayi mata zafi, gaban su tace yazeed can neva fall for this cheap thing Allah ya kiyaye je only loves me,mum ki dena fada min haka just stop making me feel wthless evryday,... ko dan ke kike taimako na ne?arent you my mum...nan ta sauke hawayen mai dauke da razana da zafin zuciya... Shir suka yi suna binta da ido don Sosai hankalin su ya tashi basu san abun zai taba ta emotionally ba... dika suka mike tsaye suka kamo hannun ta ta zauna suka shiga rarrashin ta.. Da kyar tayi shiru sannan mrs ruth ta riko ta suka tace ki cire wannan maganan A ranki safeenah ai ke ce kike mana favour All we want is ki daure ki yii abunda da zakiyi dawuri sai ki aure wanda kike so sannan mu zamu baki rayuwa mai inganci...mmmmm? Hjya asma tace and dont forgert that baza mubari wani abu ya same ki we have our own ways dama kawai fushi nayi"you know i love you safeenah m just scared for you child... dabi'un yazeed need to be fixed so nake na miki yadda zaki sa muhimmanci akan abunda ya kasance naki,i want you to learn how to control your man befor its too late..forgive me forgive my words ok? Ta gyada kai a hankali tana dada share hawayen ta, Tace nagode mumys i love you two sooo much kuma insha Allah daga yanzu zan dakatar da shi,zai dena muku rashin kunya,.. i promise you dole zai na reaspcting din ku in har yana sona kamar yadda ya fada.. suka maida mata murmushi cikin jin dadi.. Anan suka dada cisa mata ra'ayin ta kwace musu yancin girmamawa wajen yazeed,ita kuwa tsakani da Allah ta zage tana dada amsar zugin har zuciyan ta.. Bayan kamar awa 2 sai ga call din sa anan ta mike ta shiga kimtse kimtse gaban su tace musu mum,zanje na same shi We are going out.. Suka ce mata Allah ya bada sa'a sai kindawo ko ... Haka ta fice sauri sauri... Tana kawo kan step dai dai site din offishin sarah suka ci karo da shi shima yana saukowa... Murmushi mai cike da sha'awa ta fara saukewa tana kallon sa sabida yanayin yadda ya bude button din rigar suits dinsa ta ciki is goddam it sexy and apealing Ko dariya babu a face dinsa har suka tsaya daf da daf kan step shi yana sama tana kasa suna kallon juna.. Sai yanzu kayi lokaci na? Tafada a sakalce... Ya dan murmusa da gafen baki yace safeenah ure too much..can you be serious once in ur life Cikin mamaki tace Huhhhh Like sriously,so im not seious? magana mai amfani dazun nazo maka da shi but you ignore me.. Yace ok im sorry toh fadi ina jinki cant recall.. Ta yi rau rau da ido irin ranta ya bacin nan sai ta harde hanni tace har ka mance kenan? Ai banyi tunanin zaka mance maganan nan Ba mr defender of mistresses. Yace what? Me kike nufi da mrs defwnder of mistresses,? Whats that, menene wannan kuma safeenah, da dagon murya ya fada cikin mamaki yana kallon ta.. Ko ajikin ta don sosai ta sha toka yanzun sai tace yes, now u heard me right?..okk ina nufin ita yarinyar da zaka iya bata time din ka kayi defending din ta kamar kwai,but ni ka kasa bata 5 minute ka saurare ni... Yace ohhh ,...A take Sai ya nuna Ranshi yayi matikar baci yace wacece kike magana akai..? Muryan ta har na sarkafewa tace who elsse in ba sarah bukar ba ai kaima ka sani.. Ya ijiye kan sa irin kuuut"""Bai taba yi ba amma sai yaji hannun sa ya zuga sa" tassss taji saukar mari mai sauti akan face din ta,... Wani uban kara ta kwala ta rike wajen bazata tana neman seta kanta Charaf sai a kunnen sarahn dake cikin ofdice ita kadai tana aiki Jin ihun safeenh yasa A hujajan ta tashi ta nufo bakin kofa Da har zata fito taga meye ne,amma sai ta fara jiyo sautin muryan sa yana hatsala ma safeenahn masifa.. So this is what you think of me safeenah.? Amma kin bani mamaki.... I hate this words bana so kar ki sake fada min..ni dai ki sani ni ba mutumin banza bane bazan dauki rainin ki sannan nazo na dauki maganan banzan ki ba..to hell with what you think ni bana wannan kazamar rayuwar.. Idan gaskiya ta fito dole ne a fade ta dont mix your insecurities with me..i wont take it likely with you.. Cikin kukan ta hatsala itama Zatayi magana yace,shuuuuuuuu ya isa haka im sorry ok..nasan damuwar ki safeenah tsoro kawai kike ji..shawarar da zan baki shine kisa aranki nasara na Allah ne idan kuma kika ki ji Kin din ga cigaba da tunanin banza kenan.. Look i have no personal interest on anyone ecxpt you,so dont waste that opputunty with ur stupid imaginations mmmmm?. Gaba daya ta shakure da kukan dake sauko wa kan fuskan ta,tana so tanayi magana ma amma ta rasa ta ina zata kama,zai ta soma cewa but my mum...yazeed you slaped me and you dont even respect my mum.... Duk bata san Kallon ta haka nishadi yake sa zuciyar sa ba,yasan ya cunkuda mata shi a rude take ....yace yes i did slap you ok but i said im sorry.. Tace and my mum.. Yayi tsaki..i dont care about that ya tsare ta da cewa, Ni ba mutumin banza bane ok? Ke da iyayen ki ku daina tunanin sarah or whateva kuyi abunda ke gaban ku kawai... Abun yaci mata rai sosai ta dada dubansa tana jan busasaan sheshsshka zata furta magana , Ya sa dan yatsa bakin ta ya bita da wani rin maniacal look yace safeenah baby please Ki barni nayi abun da ke gaba na ... Enough of this your sarah issure i gat to go Comn Kije gida zan neme ki awaya... Gefe ya dan tura ta gently yayi gaba abunsa.. Sarah dake labe jikin door din ta har bugu kirjin ta keyi tana mamakin hali irin na yazeed dama haka yake ?hmmmmmmmm Tabbbbbb is not eassy ooo.. A hankali ta ja jikin ta daga nan ta koma kan chair tana sake maimaita wa brain dinta event din. Babu irin tunanin da bata yi ba.. Ta shafi kusan minti 45 sannan ta fito zata je lunch da mamakin ta tana fitowa safeenh ce zaune kan stairs har yanzu ta kame qwaje guda tana sharban kukan ta a hankali.. Da kamar zata wuce sai ta dakata ta karaso wajen Ta Da alaman ma bata sam mutum yana kanta ba.. Haka kawai taji ta bata tausayi ta sa hannizata dafa kafadar ta a haujajan ta dago kai suna hada ido ta wani watso mata manyan manyan kallon banza hade da tsaki mai zafi.. Sory...sarahn ta fada dan tsorace kuma cikin tausayi tana ja da baya.. "Kallon fishi mai dauke da ke ce ai munafukar da kika jawo safeenah tayi ma sarahn.. Batare da ta sake wani seconds ba ta juya a fusace ta bar sarahn anan wajen.. *WATTPAD SURAYYAHMs* *Official catty* [2/24, 00:01] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _YA ZUL JALAL WAL IKHRAM..._ _PAGE 16_ Tausayin safeenahn ne ya dan taba zuciyan ta.. sabida tasan yanzu haka maybe akwai wasu na daban da suke kallon fair judgement din yazeed akan ta as love proposal. But she cant blame safeenah,dama shi soyayya haka yake dole sai kaji wannan insecurities din. A matsayin su na dukan su basuyi aure ba kuma shekarun su har yanzu yana matsayin kulawar iyaye ne. Da tunani kala kala itama ta wuce ta tafi har aka tashi a aiki sannan ta kama hanyar gida jifa jifa tana tuki tana tuno da events din.. sam words din yazeed yaki ficewa a zuciyar ta amma bata san meyasa' Isar ta gida ta kalli ummah zaune gaban tv tana kallon sunnah tv hankali kwance hakan ya sa ta ji wani irin sanyi aranta, Da murmushi ta zo ta same ta suka gaisa tana mata ya jiki cike da shagwaba tana scolding din ta akan kar ta sake boye mata rashin lpyar ta, Haka suka wuni tana bada labari kala kala ma ummah Anan ne ta fara kawo mata maganan matsalar da ta dan shiga da su mrs ruth da abunda suke gaya mata dazin da sukayi signing.. Sai taga hakan bai dame ummahn ba sai ma murmushi datayi," tace sarahtu,wannan ba komai ba ne illah guguwar razana da tsoron dake cuke da zukatan su sabisa su kansu sun gano potentials dinki dake baki san da shi ba... Hassada ce kawai irin na dan adam kuma hakan ya nuna min ke din mai cigaba ne..sai ki kara zage damtse ki amshi rayuwar ki da gaskiya da rikon amana wanda ya rike wannan bazai taba fadi kasa ba... Sarahn tayi murmushi ta ce haka ne ummah" Kema ki cigaba da min adua insha Allah komai ya zo karshe.. Ummah tayi murmushi ta shafo kanta batace komai ba.. Aranar hka safeenah tayi kwanar kunci amma son datake ma yazeed sai ya sa Sam bata ga laifin sa ba sai ma mummunan tsana da xargi da ta dasa wa zuciyan ta akan sarah. Lokaci guda ta daura ma ranta cewa sarah ce take kulle kullen ta don ta jawo hankalin sa... So washe gari da safe da zaman ta ta shirya na cewa zata nuna ma sarah cewa yazeed nata ne ita kadai ba wacce zata iya amsar sa daga hannun ta da munafurci.. Haka rayuwar su ta kasance,kwana biyu shi kuma sai ya yanke kafa a offishin nasu babu wanda yake ganin sa ko jin sa Wasa wasa har abun Ya soma shiga kan sarah, Tare da hapsy suke zaune yau din sai ta cire kawaici da miskilancin nata tace hapsis na tambaye ki mana? Shin ko kinga wannan mutumin? Cikin mamaki hapsy ta dago tace waye kenan.. Ta dan daure fuska cikin rashin son hapsyn ta gane manufar ta tace wannan mana wanda ya mana industrialist.. ammm wai dan gidan president ko, me ma sunan sa? Abun ya ba hapsy dariya da mamaki amma sai ta danne itama tayi kamar bata san shi ba tace ohhhh wannan kyakkwar hot guy din mai yawan shigo mana fada? sarah ta gwalo ido waje... Dariya hapsy keyi ta kuma cewa "Oh oh oho ohh yazeed elnafs.... A tare Suka fashe da dariyar kansu,. Basu hankara ba suka ji an banko kofa safeenah ce ta shigo ta tsaya kansu tana binsu da mahaukatan harara.. Chak dariyar ya yanke musamman wajen sarah Da tuni ta shaa jinin jikin ta,kar dai safeenah taji sun kira sunan yazeed ta fara tunanin wani abu" Hapsy ce ta juya fuska ba yabo ba fallasa tace lpya kuwa safeenah ba sallama,fizga take kamar bazata amsa ba daga bisani tace ana neman mu a sama... Kaiwa nan ta juya a fusace tayi waje.. Sauke ajiyan zuciya sarahn tayi ya dafe kai...sam sam bata so haka ba.. Hapsy duk ta soma dago su duka amma sai tayi shiru sarahn ta fice ta bi bayan safeenah.. Yau offishin mahaifiyar yazeed hajiya bilkisu za aje, Unfortunatly sarah tana bude kofar tana shigowa ko karasowa cikin bata yi ba sai ga yazeed a bayan ta.. In ba mahaifiyar san da bata san meke faruwa ba tsakanin su baر Babu wanda zai ga shigowar su yace ba tare suke ba ita kanta sarah data gansa a bayan ta sai da ta dan ji wani iri... Shikuwa ko ajikin sa sai ya ma dauke kai ya nemi waje ya zauna Gefe da safeenah itama ta zauna a ladabce ta gaishe da hajiya bilkisu,.. Anan ita kuma ta fito da ticket Da forms guda biyu, alaman har angama shigar da repots dinsu gaba daya za'a tura chan sama wajen federal minstry of human affairs ayi odering ma kowa project presentation sheet dinsa da licence.. Anan ne Inda za a basu nan da sati biyu suyi nazari akai sannan su zo su yi a gaban kowa da kowa anan take sai abada winner na competition din.. Ita safeenah ta riga ta saba so wannan bai dame ta ba, don kuwa tunda suka shigo ta dauke wuta tana saka abubuwa da yawa a zuciyan ta marasa dadi game da sarah... Ita ko sarahn gaba daya sai ta tsargu,har dai su kayi signing aka basu go ahead suka fuce basu tanka ma juna ba.. shiri sosai sarah ta shiga yi sabida angaya mata anan ministry is all about politics it dont matter ko kaine kafi kokari Sosai hankaln ta ya tashi gashi ita ba yar uban kowa ba kuma bata san kowa ba a siyasa.... Haka dai ta danne zuciyan ta da lazimin Allah zai kawo mata mafita washe gari da safe suka shirya dukan su biyu suka kai federal ministry of humn affairs.. Stil anan ma gaisuwan fatar baki ya kasa hada su da sfaeenah kowa na harkan gaban sa.. Sarah Sosai ta tsora ta ganin kamar anan ministry kusan kowa ya sansafeenah, sai taga ma tamkar yar su suke ganin ta ... sai sarahn ta dada jin wani irn sacewar gwiwa,... Haka dai suka cigaba da bin tsari tsarin da aka gindaya musu har aka gama accepting foams din su aka shigar wajen minister zai yi signing ya bada files.. Suna ta jira tsawon lokaci a waiting room Chan da rana daf ana kiran la'asar sai taga safeenah ta mike tsaye cikin farin cikin ta fice waje... Jim kadan kawai sai taga mrs ruth tare da hajiya asmau sun shigo tare ana ta wasa da dariya da su anan ana raha,... Tsaye ta mike cikin girmama wa ta gaisheh su amma suka share ta Sai suka dauke kai kamar basu ganta ba.. Suna shigewa paloun minister straigh suka samo sauran political friends dinsu.. Fili ne na taimake ni in taimake ka, yawancin yan siyasan sun san mrs ruth da hajiya asma suna da matukar muhimmacin wajen kare laifi da rufe sa musamman idan wanda zai taba rayuwar su ne su sun san yadda zasu rufe sa tun kafin yaje kotu ko filin sharia. Shiyasa suma suka sa rai yau za abada safeenah fifiko wajen presntation sheet Don haka sukayi amfani da wannan daman agaban su minister yasa hannu aka bada clerk ya shiga typing sheet din da zai raba musu don su san yadda za'ayi... Sai aka debe manyan topic da works din aka saka a red file mai tajen 5b Blue mai taken 2d din kuma aka sa masa topic sama sama inda ko anyi presnting ma baza abada muhimnacin akan sa ba .. A wannan lokaci Sosai zuciyan sarah yake bugawa don sai yanzu kanta yayi hitting dalilin zuwan su mrs ruth din... Wani irin take ji aranta tuni ta soma tunowa da kiran sunan Allah zuciyan ta tana rokon sa adalci da nasara.. Itako safeenah kamar an yaye mata bakin fushin dake mamaye a ranta take ji,don kuwa gani take idan ta samu wannan damar ta lashe gasar her next plan bayan auren su da yazeed zata sa a kore sarah ne a organisation din gaba daya.. Dai dai nan aka ce musu su shigo palour inda su hajiya suke da minister, Tuni safeenah ta iso ciki wajen su mrs ruth gefe da su ta zauna a shagwabe Sarah dake rakube a Wani chair aka nuna mata ta zauna tana dada reading bugun zuciyan ta.. Dan karamin formality da shawarwari minister ya basu,sannan ya ce ayi musu handling presentation sheet dama a doka sai clerk ya karance sakamakon dake jikin forms dinsu da suka kawo kafin ya bada file accoding to wanda yafi kokari.. Amma da shike file din a sealed suke sai aka sa number 5b and 2d Daf yana shirin yin haka sai ga sectery ta shigo ta sanar cewa akwai important visitor Ko da minister ya tambaya sai a kace ai supervisor ne daga offishin president din WRHA Wani irin bugu kirjin su hajiya asma yayi amma sai suka fuske.. 3 minutes basu kara ba sai ka turo kofa.. Yazeed ne ya shigo cikin wata haddadiyar formall look all black gaba daya yana tafiyar sa cikin nituswa kaf sai da ya ruda wajen da sassayan qamshin jikin sa da gwarjinin sa.. Sai ya dauke fuska Tamkar bai san ko daya daga cikin su ba. .. Suka gaisa da minister cike da ladabi aji da kwarewa anan yayi bayanin abunda ya kawo sa.. shikuwa minister yace masa ai sun gama komai saboda haka he's free ya taking over.. Wani zazzafan zufa ke keto ma mutane uku awajen,hajya asma ta riko safeenah dam sabida ta lurah kamar jikin ta yana so ya tsanan ta karkarwa kar tayi magana da tona musu asiri gaban yazeed din.. Haka yazeed ya karbe foarms din dake hannun clerk abun mamaki sai yaga an tsame sunayen su ajiki duk an goge Kenan idan suka gama cin hancin su sai a maida sunan sarah akan na safeenah sai ace haka aka akawo.. Baiyi reacting ba sai yayi murmushi kasan makoshin sa.. Ya dauka forms yace sarah da safeenah duka su zo,sai ya zuba akan table yace kowa ta dauki nata ta karance.. Mrs ruth kamar zatayi kuka haka ta kife kai, hjya asma kuwa ido kawai ta kura masa dama ita kam ta gaji da halayen sa sosai kiris ya zame yanzu ranta ya bursting... Haka kuwa akayi sarah ta ja nata, safeenah ta dauki nata da kyar don hannun ta har rawa yake idanun ta sun ciko sosai da ruwa.. Haka dai ya tsaya tare da su kowacce ta karance sannan, Ya sa clerk ya bada presentation sheet wanda suka rufe a envelope. Shi blue din da suka sa akayi domin sarah shi aka bada safeenah. Ita kuma sarah a ka bata red din. Su mrs ruth basu iya daurewa ba suka fice ta barsu anan.. Safeenahn ne ta iya dan daurewar har aka sallame kowa ya fito rike da file dinsa... But kowanne a rufe yake cikin katon envelope sun dai san file ne amma babu wacce ta san kalar nata sai shi yazeed da su mrss ruth da shi kansa minister. Anan wani hamdala mai cike da nishadi sarah ta mike ma ubangijin ta Batayi nauyin baki ba bayan sun fito su ukun sai ta ce ma yazeed ta gode,he noticed that she was scared at first kuma taji dadi matuka da taimakon da ya mata a yau din... Safeenah dake gefe da shi a lokacin jira takee taji yadda zai amsa sarahn sai ta kunce masa hauka.. Har iyanzu gani take akwai conspiracy,ba haka kawai yazeed yake wannan abun ba Sai yayi shiru bai ce komai ba ya gyada kai amicably ma sarahn.. Murmushi mai kyau ta mayar masa for the first time,itama ta gyada kai ta juya zata tafi.. Tsakin safeenah ya so ya dakatar da ita,amma bata juyo ba. Shikuwa sai satar kallon ta yake tana tafiya dagan gan inda zai dada sa safeenahn saka wani abu azuciyan ta game da su. Hakan ya dada hatsala ta ta shiga masa surutu Cikin bacin rai da takaici duk dama ta san sarahn tana jin ta sosai.. Sai ya shiga shan kamshi yana kaucewa wanda yayi kama da na rashin gaskiya irin baya so suyi aquing agaban mutane amma sam safeenah bata dena ba..reaction din nasa sosai yake bata mata rai Duk habaici da maganan da safeenah take sarahn ta ji,musanman ma cewa data yi yanzu ta fahimce shi,wato duk inda mistress dinsu take nan za agansa ba bata lokaci... Ko tsoron ya taba wanka mata mari akan wannan maganan bata ji ba. Shikan sa yasan safaeenah ta riga da ta haura sosai ranta ya sosu So sarah dake gaban su sai tayi saurin bace musu ta haura step su ta barsu suka bi lifter.. Tana daf zata ja motar ta Ta fice suka kuma cin karo da shi a dai dai kwana yana tsaye yana dube duba alaman wani abu ya ke jira.. But what cud have happen yanzun nan fa suka bar wajen ta dauka ma ko da suka bi lifter sun bar arean wajen tuni Kamar zata wuce amma sai ta dan tsaya calmly ta sauko ta same sa tace excuse me sir?. Ya juya a dan dame suka hada ido yace uhmmm? Ta dan yi quick smile tace hope theres no prblem Sai ya sake fuskan sa Yace no, babu komai ina jiran safeenah ne ta mance jakar ta a sama.. Gosh,sorry.. tafada tana shirin juyi sai ga safeenah ta iso nan wajen.. Yanzu kam ji take bazata iya daukr wannan rainin wayon ba,wato jira suke ta dan bada space suyi maganan su ko? don haka tana isowa ta wanka ma sarah wani lafiyayyar unexpected mari.. Tabi ta da tsawa mai cike da hatsala tana cewa" dont you have some respect? U keep seducing him alwys wai ke baki gajiya ne?Baga shi kinsami abunda kike so ba to menene kuma"leave us alone...taa karshe furiously sarahn da abun ya ci mata rai ta dago zata yi magana ta sake katse ta da cewa pleassse leave us alone....mrs seducer,... ni duk wani kisinan ki da munafurcun ki na gane so just cut it okay? Dai dai na yazeed ya iso wajen zai yi magana sarah kuma ranta ya rika yagama baci sai tace masa stop.. Nan tayi tsaye face up tana kallon safeenah da fuskan da ya kusa ruguza mata zuciya don tsoro... Cikin bacin ran da dukan su basu taba gani a fuskan ta ba tace ma safeenah"enough girl Uve said ur worst,so now listen. kisani, na fi karfin abunda kike ji da shi har kike ganin zan bi shi nayi seducing dinsa .. Its a God forbid for me am far better than that ... lets just try to respect ourslfs or else you wont like when i wll force you to start respecting me. Maganan ta ya sosa masa zuciya matuka so this girl har ni zata ce " tafi karfi na" So im a god forbid for her? mmhmmmm wow... Yana daga gefe yana wani irin binta da kallo mai cike da baqin mamaki.. Sam Safeenah batayi tsammanin sarah zata yi rejecting yazeed da wannan words din ba sannan ko makaho yaga yadda sarahn take sawwake makanta son yazeed ya san har ranta take furtawa... He was pained amma as usual ya sa fuskar yaudara yana binsu da ido.. Sarah ta juyo tace im sorry sir...i just want to clear it out that our relationship Is stricky professional, and i do understand that ur fiancee is insecure.. but with all due respect i wont take any bad instincts on my personality..im sorry. Ta daure fuska kamar ba ita ba Safeenah zata yi magana ya dakatar da ita ya mata alaman ta yi shiru ta saurari sarahn da kyau. Ita ko sarah ta cigaba " tace Kai kanka kasani ba abunda yake raina illah girmamawa da fatan alkhairi amma idan hakan baiyi ba dan Allah ku gafarce ni i have no plans of ruining anybody's relationship.. Murmushi mai ciwo ya kufce masa yana reading cute lips din ta ayayin da take furta maganan... Cikin wani irin yanayi ya sunkuyar da kai alaman yaji kunyar abunda safeenah tayi yanzu In such a way that Ita kanta sarahn sai da taji wani iri da ya ce mata tayi hakuri duk laifin sa ne.. Ya kuma juyo ya damko safeenah cikin rashin jin dadi ya bude mota ya sata aciki suka bar ta a wajen. Sauke ajiyan zuciya tayi gaba daya sai taji bata jin dadin jikin ta gaba daya zuciyan ta ke mata zafi.. To meke damuna? To ai Abun da ya dace kawai nayi afteral ba son shi nake yi ba.. Haka har ta isa gida tana famar cusa makanta wannan reason din sabida ta ji saukin zafin da zuciyan ta yake mata. Tsakanin yazeed da safeenah kuwa ko da ya ajiye ta a kofar gida bai ce komai ba ya ja motar sa a fusace ya tafi.. Yanzu ne hankalin yake dawowa jikin ta tasan tayi masa laifi sosai data sake tafka kuskuren zargin sa ba da wani kwararran dalili ba Worst part agaban sarah.. Sannan ga shi sarahn ta sake shocking din ta da data warware maganan agaban su duka.. sam batayi tsammanin haka ba Lokaci guda tsoro da kuka ya rufe ta gashi tana tsananin kaunar sa. Ko da ta shiga gida hjya asma ta samu tare da mrs ruth sun gama tattaunawa sun hada next plan Ganin ta shigo a sace tana share kwalla ya sa suka yi tunanin ko abunda ya faru ne yake damun ta... A tsanake mrs ruth ta taso ta jawo hannun ta zuwa palor suka shiga rarrashin ta Mamaki me ya dan sa ta sauko ganin babu damuwa yanzu akan fuskar su.. Tace mum meke faruwa ne naga kamar baku ma damu ba, im not happy at ol..alot of bad things are happening to me.. Hajy asma ta dan yi dariya tace ooh forget that my baby, yanzu alots of good things zasu soma faruwa dake.. Tace really ?duka sai suka gyada mata kai suna murmushi.. Mrs ruth tace yanzu ke zaki bamu word din ki akan idan muka samu wancen file din zakiyi kokari kiyi studing dinsa kafin nan da ranar da zaku je final.. Ido ta gwalo waje cikin mamaki ta ce mene? File din sarah kuke nufi? But how... Mrs ruthh tace sha kurumin ki anan office din ta ina da mai min Aiki a yaran ta... Na gaya masa yadda zai dauko min file din sai ya ajiye masa naki... Wani irin shu'umin murmushi safernahn ta sake ta rungume mrs ruth... Dariya suka dan yi,sai ta dago tayi musu godiya tace amma idan aka sace nata aka bani anya kuwa ba za gane mu ba.. Hajiya tace no my dear, muna da copyn naki anan shima zakiyi aiki akai,amma original din muka bayar akai mata chan... She will have only the blue file ke kuma zaki mallaki red and blue file altogether Faffadan murmushi mai mantar da bakin ciki ta sake tana murna Sukuwa dadi kashe su.. Mrs ruth tace Duk yadda akayi nasan gobe ne zata ce zata bude tunda sai kun kawo offishin president an gani kafin Kar ki damu kinji ai mun gama Hada plan din nan da kyau.. Hya asma tace Ko shi yazeed din naki yanzu sai dai ya sa ido yayi kallo ai idan yasan wata bai san wata ba.. Nan safeenah ta sauke ajiyan zuciya ta ce mum please.. Mubar magaan Yazeed din na haka. Bakisan mena aikata ba,im really not ok.. Suka ce mai yafaru.. Nan ta zauna ta basu labarin abunda ya faru kafff tsakanin su Sosai kuma ta nuna damuwar ta akai... Amma hakan baisa hajiya asma ta karaya ba suna dai bata karfin gwiwa cewa ai shima idan yaga kin lashe gasar zai yafe miki, Kuma Uwar sa bazata bari ya auri wata ba idan bake ba.. Tayi murmushi tace kuma fa haka ne mum U guys are the best ta rungomo su duka Cikin jin dadi. Around 8.50pm na dare yazeed ne a club dinsa tare da abokan sa suna ta famar shaye shayen su yana gefe yana kallon su.. Babu abunda ke tuma aransa illah maganganun sarah yau ne rana na farko a duniya da ya mace ta ce bai mata ba he feels so ashame... Musamman idan ya tuno agaban sa ta fada babu tsoro babu jin nauyi... Duk tsokanan da abokan sa suke yi yau sai ya share su, wani dogon nazari yayi sannan ya dauki wayar sa ya kira safeenah. Tsaban mamakin ganin kirar yasa saida ta kusa tuntube akan stairs .. Lokacii guda shikuma ya sashance ya maida muryan sa kasa kasa yace ta zo ta same shi a club yana jiran ta.. Tsaban murna da rawar jiki da mamaki ya sa ta kasa ma nutsuwa waje guda.. A haka ta yi saurin kimtsa kanta ta yi shigan ta cikin fitted english wears ta karaso club din Time din ana neman tara da minti 25, Kallon kallon suka maida ma juna sai yayi saurin sakar mata murmushi ya mika mata ta hannu alaman ta zo ya yafe mata.. Cikin jin dadi ta taho da sauri ta fada jikin sa ya rungume ta yana squexing din ta da shauki tamkar irin masoyi yayi nisan rabuwa da masoyiyar san nan.. Ta dago tana binsa da wani irin kasalallen looks zata bashi hakuri ya rufe bakin mata da wani irin zautaccen kisss. Tsaban yadda yasa shauki sai da frends dinsa suka maida hakanli suna kallon su.. Zuciyan safeenah kamar zai fashe don farin ciki... Yana zare harshen sa yayi mata wani irin kallo mai dauke da ma'annoni mai tarin yawa.. Hannun ta ya kama ya ce cmon lets go.. Haka ta bisa suka bar wajen basu tsaya ko ina ba sai gidan sa inda yake zama shi kadai.. Tun daga bakin mota ya cimcibo ta a hannnu suna isa palour ya dire ta ya shiga bata wasu irin mahaukatan romance. #surayyahms Official catty [2/24, 00:05] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _HASBIYALLAHU WA NEEMAL WAKEEL_ _PAGE 17_ Kusan mintina goma ya dauka yana juya harshen sa a nata gashi ya shakuro ta jikin sa kamar mahaukacin gaske Nishi take saukewa gauraye da na shi sai ta rude gaba daya jikin ta ya dau zafi tana famar neman botton din sa zata balle su, Duk sai ya sakalce ya sace ajikin ta kamar karamin yaro haka ta cire masa rigar ta bi bare chest dinsa da rough and quick kissssess.. Lumshe ido yayi ya damko ass din ta yayi squazing da karfi alaman Abun da take yi akan kirji sa na tafiyar da shi.. Ita ko sai kara azama take tana tabo masa ko ina yana sauke numfashi Anan tsaye ta gama cukuikuya sa wasan banza da na kazanta suka aiyyana ma kansu.. Bayan ta gama sucking dinsa yana daga tsaye tana tsugune hakan itama ya mata tsaban ta kasa daukar dadin abunda yake mata kasa tsayawa da kyau tayi sai gurnani take sakewa. Anan faloun yayi sexing din ta suna daga tsaye duk sun gauraye gidan da nishi da sumbatu.. Kaiwa daya biyu suka rusuna tsirara tayi kwance kan kirjin sa tana kifi kifi da idanun ta kamar wacce ta sha giya ta bugu... Cikin yaudararren muryan sa mai shiga rai yake shafo ta yake cewa" baby bacci zaki yi ne? I missed you sooo muchh.. Ta lumshe ido tace,you misss me and im heree.. ...cikin sanyin kalma yace ai ban gaji dake bane,ta dago suka hade ido ya kashe mata nashi yace yess ,i fucking miss this part of us.... I need you to feel me.. Sai yanzu ta kawo tunanin maybe don sa'insan da suke samu kwana biyu akan sarah yasa yazeed yake tunanin ko don kwana biyu bata ji shi ajikin ta bane take saurin hawa.. Hakan yayi mata dadi atleast Tasan yazeed din ta yana mugun kaunar ta kuma bazai so ya rabu da ita ba.. Sai tayi murmushi cikin ranta tana aiyanawa yau ko kwana ta kama tana sexing dinsa bazata gaji ba..he just proved that she s important.. Don haka ta ce"muje daki mana,ko so kake neigbors su jiyo mu... Dariya yayi don ya fahimce cewa zata bashi hot hot kenan tun da ta fara maganan neigbours su ji su.. Baiyi musu ba ya tarkato ta a hannun sa yanayi yana sa bakin sa kan Boobs din ta suna kyalkyalwa da dariya... Yana ajiye ta suka rufe juna da Kisses sai da yaga tana nishi sama sama sannan ya dakata ya kura mata da ido yace safeenah i wanna drink ,yaushe rabonki da shan wine? Ta dan chuna baki a kasale tace " na mance amma me zakayi da shi..cikin sigar yanayin sace zuciya yace" i wanna be drunk in your love baby, kin gane..ya bi ya kashe mata ido ..dadi kashe ta yau ita da yazeed ne haka all love up? Wow ...nan ta taso cikin azama tace i wanna Be drunk with you tooo... Dariya yayi ya jawo ta suka mannu da juna da ga bisani ya tashi ya hado drink ita kanta bata san meyasa aciki ba kawai ya kaawo ne a wine glass ya mika mata shima ya dauki nashi.... Haka suka sha just 1 glass amma sai gashi ta fara maganganu out of hee senses while shikam yana nan rasss da shi,.. Kallo yake bin ta da shi yana dada kawo tadin da baida maana don ya tabbatar da kwayan da yasa mata acikin drink din ya bugar da ita sosai.. Kwayar doki ce amma rabin rabi ya sa ... Chan wajen minti 30 dayaga har sunan ta mance,sai ya soma kawo mata hirar abunda tayo ma sarah dazun.. Da kyar ta ke kwaklo maganan sabida dariyar haukan datake yi irin na mashaya.. Shi kuwa haka ya daure sai da yaji kaffff cikin ta ita da iyayen ta,sannan abunda ya dada sa shi nishadi baifi sirrin su da suka kulla na sace file dn sarahn ba... dama chan yana so ne ya buge cikin ta yaji asalin source of tsanan da suke ma sarah don ya hada sabbin plan domim cimma burin sa na mallakr sarah.. Amma with this one plan sai yaji gaba daya duniyan sa sun dau haske.. Dadin samun Wannn in formation ya sa ya haura ma jikin safeenahn da gaske sai da karfin sa ya kusa karewa.. Yayi, ya sake yi kamar jaka haka ya maida ta ita ko sai ihu ta sakewa tana hauka , Haka suka kwanta galala agajiye har Allah ya kaisu washe gari Da tsinannen ciwon kai da tsamin jiki ta tashi,gashi babu kayan ta a dakin duk suna chan palor inda ya ajiye su.. Ciwon Kan ya tsana ta sai da ta rike kanta tana wash washh... Da kyar ta sauke kafar ta ta daddafa ta shiga bathrooom Sai da ta dauki dogon warm bath sannan ta dan soma dawowa hayyacin ta .. Tasan dai sunyi sex amma sai ta kasa tabbatar makan ta ko tafada masa wani magana.. Tana fitowa daure da towel sai gashi nan ya shigo da kayan ta a hannu Red Nd black tshirt ya sa .. Ta shagwabe ta karaso daf da shi fuska ba yabo ba fallasa ya sauke mata ligh kiss akn lips din ta yace my baby, na dauka ai bazaki taba tashi ba malalaciya kawai.. Murmushi tayi kawai tana nokewa Acikin sa"irin ai da ni malaviya ce bazan kai ka.. amma sai dai sam ta mance abubuwa dayawa da suka faru kuma so take dan dole ta tuno su... Haka ya taimaka mata ta shirya,chan data ga bazata iya hakuri ba tace yazeeeed? Ya ce yes" sai ta dan dube cikin idon sa "Did we talk about someone yestade?.. I mean Lokacin da muka sha wine sai nake ji kamar nafadaa maka wani abu... Ya dan ja karamin tsaki yace wani abu kamar me safeenah... Ai dont get you... Tayi dan shiru tace nothing,daga bisani tace amma ai na gaya maka sarah .... Ya juyo a hatsale yace ok enough now ya isa haka safeenah Im tired of hearing that name haba da Allah.. Ganin ya harzuka yasa ta mike tsaye itama tace but im feeling like we talked about her jiyan nan ko ba haka bane Daure fuska yayi yana binta da kallon bacin rai amma baice komai ba.. Ta gama daukawo duk don baison su sake dago zancen sarahn ne bata san baya son zancen yayi nisa bane bare ya bata xpresion din sunyi maganan.. Yace"ni zan tafi office safeenah..kema u shud get going goodluck.. Tasan yayi fushi sai ta riko sa da karfi ,y buge hannun nata ya fincike ya jiyo yace look girl, kije kiyi abunda ke gaban ki,ki yake ni.. when you stop bringing up issure about sarah we can continue this convesration Buge hannun ta yayi da karfi yayi waje abunsa.. Hankalin ta duk sai ya tashi gashi har yanzu achan kasar zuciyar ta tana jin kamar ta gaya masa amma with what he did now sai ta fara blaming kanta again.. Shikam Fitar sa ke da wuya ya soma sarrafa yadda zaiyi aikin sa Lokacin da safeenahn ta zo office din babu file a wajen ta sai fake din dake gida.. Shima yana da masu masa aiki so Yana lura da wanda aka sa ya sato na sarahn ya ajiye mata wani ba wani bane illa cleaner offishin ta, da shike bata hantarar su sai da ya tabbata yaga ta shigo da file din ta ajiye kan desk sai ya shigo wai zaiyi aiki sai ya samu daman ce mata matar sa ba lpya shiyasa baizo da wuri.. Ita kuwa sarkin tausayi ta rinka bashi baki, sannan ta fice waje don yagama.. Tana fita aka dinga kwala ma wayar ta kira nunber ne, ya dauke yace mata ta zo waje tayi wrong parking..she cundt belive it yasa ta sauka don ta gane ma idon ta.. Shiku ma anan ya dauki file din yayi exchanging dana safeenah ya fice abunsa Koda ta kai waje tayi tambayar duniya amma ba aga wanda ya kira layin ta ba haka ta dawo.. Gashi an kira su meeting din gaggawa a sama wanda duk shirin yazeed Don ya ja hankalin safeenahn itama So Offishin safeenahn is Clear ba kowa sabida haka cleaner ya zo ya ajiye a inda suka umarce sa yayi waje.. Yana fita yazeed ya zo ya dauka photocopy. machine din shima yayi zak zak ya hada,fake ya yayi sealing dinsa kamar yadda suma suka tura mata sai ya dauki original copy ya tafi da shi cikin cardboard dinsa ya ajiye kafin yaje meeting din.. Anan aka kammala komai cikin Sauki yazeed shika dai yasan meke aukowa. Safeenah da hajya asmau da mrs ruth duniyar su tayi haske da suka ga file din amma basu ko lura da ba original papers bane don wasu ma babu stamp ajiki bai fito ba,amma basu lura ba Suna nan sun dauka sarah na aiki akan blue file ne kadai... "Amma duk da hakan Don su tabbatar sai da suka aika aka gano musu sannan suma suka leka suka duba da kansu suka gani ehhh blue file ne a gaban ta.. Safeenah kuwa bata da damuwa duk dama tasan yazeed na fushi da ita Amma samun red file yasa ta sa aranta kwananan ma zata mallake sa inta ci gasa so is better ta kyale sa tayi concentrating Sai chan Washe gari da yamma liss.. Ya shigo building din straight ya shiga ofisshin sarah... Wanda ya bata mamaki sosai.. Ta mike ta gaishe sa a ladabce fuska ba yabo ba fallasa,nan ya dire mata asalin original file din ta yace mata daga ministry yake yana so ta fara aiki akan wannan file din kafin ta daura da wancen. Batayi musu ba ta karba a hannun sa ta duba taga ni,she got intrested sabida yawancin layin aikin ta ne aciki, Cikin iya tsara magana ya nuna mata muhimmancin yin aikin ta asirrin ce,as a professional advice. Sosai take ganin burgewan sa yanzu kam afili Sai tayi masa godiya ta fara aikin akan asalin file din ta akan lokaci ba tare da ta sanar da kowa ba.. Haka kawai jikin ta yake bata maybe akwai dalilin daya sa ya bata advice din tayi abubuwan ta assirii.. Daga wannan rana bata sake ganin sa,haka kowa ma ya dauke zafi aikin kawai suke . Tsaban yadda safeenah ta ke shan lecture da training yasa ta sa rai matuka akan lashe gasar nan,gani take kamar anyi an gama kawai.. Har Sati biyu chas ya cika, Wankan ranar da ban ne, Don musamman ummah tayi sadaka da sassaafe domin yarta sarahn tare sa mata adduar sa'a All black duka akace su sa, Yau din light make up tayi mai dauke numfashi sai ta sa multi colour veil tayi kyakywar rolling da shi.. Sosai tayi kyau.. Haka itama safeenah da ke gilgil don har make up artist aka kira ta tsaka mata wanka a yau... Sarahn ma ta riga su isowa sabida haka basu ga dame ta zo ba.. Itakam da shike bata sn komai ba duka file din guda biyu tayi mastering dinsu ta yi arranging din presntation din kowanne a computer ta.. Ga waje ya cika makil da staff da officials da sauran mutanen dake zageya da organisation din ga manyan manyan businesa men ready to share their deals da sabbin investors.. Sai washe washen hakora ms ruth da hajiya asmau suke yau burinsu zai cika sarah zata sha kunya safeenah zata burge kowa.. Don abun ya tafi musu dai dai haka suka nace Aka sa sarah a farko.. Sabida idan taje tayi kwaben ta ta gama,sai ace safeenaH ta zo tayi wanda ya fi nata armashi domin ta lashe gasar.. Isowar mr persident da iyalansa aka mike tsaye.. A zahirin gskiya leke take ko zata gan sa don ta san dole ne yau yazo nan din ai kuwa sai gashi abunda bata taba ganin sa da shi ba "...wato jumfa yasha dark brown wanda ya matukar ba ma kyan sa wani sabon kyaun... Theres no daubt that kowa ya kalle sa ne out of admiration Sai ta tabe baki,tunanin ta kawai don kwana biyu bata gansa bane and then she feel hes kind to her.. Safeena kam kasa hakuri tayi ta shiga masa ta ido, anan ya dauke kai ya daure fuska amma bata damu ba sai ma sai ta shiga sakawa aranta cewa yau ita zata bata wannan haddaden wankan ranta fal ta zauna Nan aka soma Jawabi akayo komai cikin nasara kamar yadda aka saba.. Aka kuma basu award dukan su biyu na participating,don da ma sai ka cika ake kaika wannan matsayi.. Bayan ana danyi refrshment nan aka cire haske a hall din gaba daya sai babban majigi dake haskaka wa kowa na kallon rubutu bororo bororo daga lungu da sakon hall din Manyar manyar judges ne a teburin gaban Don haka aka fara kirar sarah bukar .. Gaba daya sai taji bugun zuciya sai ta lumshe ido tana tuno da maganganun ummahn ta nacewa kar ta karaya tana tare da cin nasara... Daman ummahn tace zata zo nan din don haka ta bude idanun ta a hankali ko zata ganta amma ko sa ta sauke su suka hade waje daya da yazeed Ba tan tama tasan sun kalle juna ta wani irin siga sai ya bata murmuahin mai dauke da Karfin gwiwa... Ta dada lumshe ido for the first time fuskan mahfud ta gano yana murmushi... Kawai sai ta haura kan step din ta shiga hade haden projctor da nata programe din Lokaci guda ta gabatar da kanta cikin nitsuwa da kwarjini. Wasu kam ma fuskan nata kawai suke kallo ayayin da take bayanin ta na gabatarwa Tana kammalwa aka bata oder ta gabatar da file 5b wanda dama shi ne red dn Su mrs ruth Wani shuuumin murmushi suke sakar ma juna su irin this is the moment.. Gani suke lokacin faduwar sarah ta kama A take safeenah ta soma gaggayra jikin ta tana lura da make up din ta tana jiran ta ji anyi blastering din sarahn akan stage sai ita taje ta bada show. Anan ita kuwa sarah ta bude file 5b ta shiga asalin shirin wanda ya matukar razana mutane uku anan, It took them time to assimilate the shock.. Da wuri mrs ruth ta zaga wajen masu electric ko za'a san me za'ayi a hana ta karasawa amma ina it was late Safeenah mrs ruth da hajiya asma haka suka zuna suka kalle sarah tana gabatar da presentation din red file din nan tassss cikin kwarewa da iyawa.. It was a horor movie for them... Har wani rawan jiki safeenah keyi idanun ta sunkada sunyi jajir But how coul dis be? Sarah ko bata ma san me ake ciki ba gashi Har ana mata tambayayoyi masu zafi tana bada profeSsional responds Abunda da ya dada burgewa shine akwai grouo din company mai karfi da basu taba sa hannu ma wrha winner ba amma sai gashi yau sune gaba wajen gwaji ma sarahn.. Sosai ta kayatar..amma sai tasha mamakin da ba a bukace tayi dayan file din ba akace ta sauka Anan aka hada file din ta aka buga, Sai aka fara kiran sunan safeenah moh,... Wato an kira suna yakai sau uku sannan ta mike a matikar tsorace ga idanun ta sun ciko harkar da kwalla.. Tana tafiya a zage c8kim sanyi tana kallen mumyn ta dake shake da tashin sense sun rasa me zasuyi guda daya a lokacin... Komai ya wargaje ya lalace musu gashi basu san dalili ba, Abu kamar na aljanu,su kansu sun san suna sauke da file din sarah amma how comes sarah ta yi presnting dinsa.. Safeenah dake kan stage kirjin ta ne ke bugawa sai rawar murya take faman yi kamar ba ita bace akasa sani the 2nd time winner and the queen of whra... Ita dai sarah na zaune sai goge ma Allah take tana dada yaba taimakon yazeed aranta Sai ta ce thank god yanzu kenan da banyi wannan file din ba da ya zanyi? Huhhn god tahnk you,a nd thank to sir yazeed he's really an angel.. Haka safeenah ta kwaba damuwar ta akan stage ta sauka bata ma iya amsa wasu question din ba tsaban ta razana jikin ta sai rawa yake ta kasa controll So tana sauka tayi waje ta shiga wash room ta fashe da kuka mai zafi agabn mirror Ba daman zu hajya su bita don idan suka tashi zaa zarge su da wani abu Ba bata lokaci kuwa ka hada resul aka kwala sunan sarah bukar a stage asba winner the newest and the youngest president of world human right activist and independant female induatrialiast... Tsaban yadda wajen ya dauka da cheeering da tafi ya sa ogogin su suka dada aminta eh lallai she derseve it don suma idan suka samu 80 percent vote akan zabin da suka yi sukan samu award mai girma daga chan united nations org.. Sai ya kasance kowa na farin ciki anan banda mutane uku... Ummah ce ta saka mata golden badge din ta, aka mata congrtlation aka bata dama tayi speech ta bada karfin gwiwa mai cike da tarihi ma jama'ar ta.. Yau ne ta gwada musu tana sane da kaunar da suke nuna mata ta kuma yaba su matika,. Sosai ransu ya yayi fari amma bai kai na ummah ba dake ganin duk duniya na ranar da yakai mata yau dadi a rayuwar sarah,... bayan an ci taro an soma watsewa Daga saman office din hajya asma kake jin fashe fashe da kuka duka suka taru suna rike safeenah amma ina yi take kamar zata dauke ranta lokaci guda.. Dik ta fice hayyacin ta tana tambayar su meya faru, waya ci amanan su..? Dukn su kansu adaure yake amma sai tashin hankalin safeenah ya tada musu hankali matika... Anan mrs ruth ta shiga nazari agaggauce ta sa aka kira wanda suka sa su aiki.. Ba irin tambaya da razana su da basuyi ba amma sam sam aka kasa samun komai... Cikin jimami hajiya asma tace toh yau dai ba yazeed bane to waye kuma ya mana wannan aiki? Jin haka yasa safeenah ta dago ta kalle ta tana jan maganan cikin zuciyar ta... Chan wani zuciyan yace mata anya?Ba shi din bane kuwa ai dama sai da kikayi suspecting ko kin fada masa ranar amma yaki tsawaya ayi magana toh lallai ki bincike sa.. Anan ta mike fuuuuh zata fita mrs ruth ta damke ta tana cewa aina kuma za kije safeenaah So kike kije ki ga wannan kayan bakin cikin? Ke dawo ..Anan zaki zauna sai chan dare muje gida.. Tace wait mummy i have to talk to yazeed..i want to talk to him Cikin mamaki duka suka ce what?akan me.. Tace i dont know amma zuciya na bani yazeed is behind ol of this he betrayed me.. Ranar ya bani giya and is like i dont knw what i was doing Salati hajya asma ta kwaso ta daura hannu akai cikin tsananin fushi da bacin rai da safeenahn Tace ooh god oooooo this girl has killed me. kina cikin hankalin ki kuwa safeenah? Are you crazy ta fada a matukar hatsala sai da mrs ruth ta damke ta Kuka mai cike sa zafin rai safeenah take yi batace komai ba ta wuce tayi gaba..... Nan aka bar mrs ruth da danne hajya asma dake tana bori tana zagen zagen cikin bacin rai She just wonder somtimes ko ba ita a haifi safeena ba sabida safeenah sam batada kan gado..wannan kuskuren data aikata ya matukar kona musi rai baki dayan su duk da ma basu tabbatar din ba Bangaren Yazeed kuwa yasan abu biyu dole ne ya faru don haka ya riga ya shirya ma karban dukan su ,dan haka ko ajikin sa yake tadin sa da abokan sa.. Hirar sarahn kowa yake musamman su da suka san yana da alaka da sarahn aransa amma da shike bai sa sunan wasan ba sai ya tsaya musu a mtsayin abun raha ma junan su.. Faisal the most joke wise Of all of them shiya nace sai yazeed ya kawo musu sarah sun mata special congratulation.. Shikuwa ya tsime yana ce musu yafi karfin ta Allah ya kiyaye.. Daga gefe kuwa safeenah tana kan zaga ko ina cikin mutane tana neman sa,kirjin ta sakanta har bugu suke lallai tana so ta tambaye sa gaskiyan lamarin tasan idan har bashi bane toh lallai sarah ba mutum bace aljana ce Shikuwa hakan ya cinye abokan sa da baki har suka yi shirin tafiya ya sauko tare da su ya musu rakiya, Dai dai safeenah na saukowa itama zata bi hanyar dayake tahowa daga gefe ya hango trophyn sarahn a hannun su jalal suna daukar hotunan su da shi. A ransa sai ya raya tana nan wajen so yanzu ne zaije ya mata nashi congart din Yana kaucewa a dan lungun sai ga safeenah ta fito.. Shi yayi left ita kuma ta wuce gaba a rude tana neman sa Anan kuma kowa na shagalin sa ana ta hidiman fade fade Kowa yaa sha hannu da ita yana mata congrat.. Masu karban contacts don ta duk sun karba.. daga gefen Waje ta nema don ta sauke gajiya da zafin kai ta nitsu ta sauke nauyin dake zuciyan ta.. Bayan tulin ajiyan zuciya Wayar ta ciro ta saka wani sim card ta shiga dialing number mahfud... Adai dai nan shikuma yazeed in ya hango ta #surayyahms share and share your views Official catty. [2/24, 06:27] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _To Zaynab bawa novels_ _this page is For you MAMAN_ _SALEM_ and _AESHFAREEDAH_ frm _novella's lodge_ sakon ki ya iso gareni im grateful . _PAGE18_ Sarah Tayi dialing nunber mahfud din kusan sau biyu baiya ko responding, take idanun ta suka kada suka yi ja sai taji haka kawai ranta ya cunkushe.. Tace "ohh Ya Allah!i really wanna speak to him,yanzu wai Mahfud ya kyale ni kenan..cikin damuwa da rashin jin dadi ta sauke ajiyan zuciya mai cike da kewar sa..yau ta san a duk inda yake a duniya sai yayi feeling nasarar data samu.. Deep inside her heat she wished she receive his congratulations fiye da na kowa an aka cire ummahn ta. Kamar an tsakure ta ta daga wayar ta shiga rero masa sakon voicemail" Amma sai ta kasa gaya masa zuciyar ta ne yake kewar sa,she just tried her best to make it simple. Dai dai tana shirin katsewa ta ke gaya ma mahfud din akan idan ya ji sakon ta he's not too late to tell her congrats.. Charaf sai taji an ce "congratulations" daga bayan ta A dan firgiice ta juya batare da kashe wayar ba... kallon kallon suka maida juna sannan ta sauke ajiyan zuciya ta mike tsaye tare da katse wayar tana cewa "ohhh sir yazeed.. No,call me yazeed her xcelncy...Yayi slight murmushi yana karasowa daf da ita Ya kuma cewa ina tayaki farin ciki sarah,Allah ya taya ki riko.. Cikin sanyin murya tace nagode..sai dai duk bata cikin hankalin ta sosai sai ta rasa me zata kuma cewa Idan suka hade ido sai su danyi murmushi Sai Ya gyada kai zai juya Tace xcuse me yana juyowa ta nitsu tace masa uhmmm,, thanks alot sir, im really grateful,u helped me alot. Kaima Allah ya saka maka da alkhairi...ta makalkale fuskan ta sigar shagwaba Abun ya matukar burge sa cikin ransa Yace wow" ya dube ta cikin salo yace akan me? Ai babu wannan tsakanin mu ..have you forgeten thats my duty...yayi murmshi Kafin ta budi baki tayi magana kawai sai suka ji an kwala kira Yazeeeeeed!!!!!!!!!! Itama sarahn Sai da ta dan razana shima a gaggauce ya juyo. safeenah ce take tahowa kamar kububuwa.. Tana isowa gaban sa ta tsaya tana huci, Kallon kallon suke maida ma juna duk ya gama dauko ta tsaf ya karance ta,yace lpya kuwa? Are you sick... Batayi wani nauyin baki ba ta cafke hannun sa da karfi Tace come with me... sai dai duk da force din data sa bata iya motsa shi,ta juyo a hatsale tace ka taho nace, u better come with me yazeed.. yadda tafada da kaurin muryan bacin rai ya sa kowa ya yanke yana kallon su.. Lpya kuwa? Take it easy safeenah. Babu ruwan ki ta juyo a fusace ta watsa mata kallon bacin rai.. You better stay of this munafuka kawai Ke da shi yau sai na tona asirin ku,just come with me tafada masa kamar wacce dagasken wani muhimmim laifi yayi Cikim daurewar kai sarah ke binsu da ido Shikuwa Ko ajikin sa kuma baice komai ba ya juya ya bita dai dai nan hapsy ta karaso. Tace "Meke faruwa ne? Whats she saying sarah... Kallon bayan su kawai sarah take cikin wani irin yanayi tace " i dont know amma jiki na na bani wani abu na gudana wanda bansan da shi ba.. Meyasa wannan yarinyar take zargi na? Could it ne that sir yazeed yana da wani boyayyen game din da yake playing akaina a boye bansani ba? No, sarah kara kice haka, but its strange fitinan yayi yawa.. Sauke ajiyan zuciya sarah tayi ta ce "Look hapsis zo ki rakani kawai dole ne naji kan maganan nan yau.. Ni gaskiya Nafara jin tsoro i bet theres something hidden away from me wanda su kadai suka san gaskiyar sa.. I dont wanna be played stupid am not a fool.. Hmmm toh shikenan, amma ina zamuje din.. Ta kamo hannun hapsy tace just follow me.. Safeenah kuwa bata tsaya ko ina ba sai offishin su hajya asma. Suna shiga ta ja tsaya ta tsime ta harde ranta sosai, dagangan yake nuna kamar hankalin sa ya dan tashi out of curiosity sai yace whats all this wai meke faruwa ne safeenah? Hannu ta masa tace yazeed what happen last night ? Me ka min a gidan ka,....ya mata kallon irin what? Zaiyi magana ta daka masa tsawa tace "dont just lie to me. Tsaye su mrs ruth da haj asma suka mike ganin yadda safeenah ta haura wuta wuta har jikin ta na rawa tsaban bacin rai.. Yay ajiyan zuciya,yace i cant say it all m sorry thats our personal life. I dont care..tafada a hatsale..just say it ka fadi abunda kamin you know very well what am talking about.. Ka bani giya nasha din na fada maka abunda ke rai na akan sarah isnt it? murmushi ne ya kufce masa Yace really,?ohhh here we go again safeenah,dama akan sarah kike wani hawa kamar zaki tashi sama... comn baby what's wrong with you chill,..ai nasarah na Allah ne ..ke da kika ci abun nan sau biyu so what idan baki samu wannan ba...? Bata iya cewa komai ba"don Maganan ya kona mata rai matuka jikin ta ne ya soma bari hawayen ta na saukowa,ya kawo hannun sa zai dafa kafadar ta cikin kakkausan muryan mai shake da barazana tace Ni kar ka taba ni just tell me, sonta kakeyi da kake mata wayannan abubuwan? you are betrying me right yazeed?duk kana mata hakan ne don ta ci gasar ka rabu da ni ko" kuka ta fashe da shi mai cin rai tace what hapen to the file,? tell me how you did it ,ni nasan sarah bata da red file ya akayi tayi presenting dinsa stage.. Yazeed speak up tell me dont lie to me anymore say it tafada cikin kuka da hatsala.... Dai dai nan su sarah suka fara jiyo maganan.. Kokari yake yayi calming din ta sabida ya lura ta riga ta birkice masa... Yana kai hannun tana dada sautin kuka tana buge sa, Hjya asma ne ta karaso gaban su duka ta kamo hannun safeenah tayi gefe da ita" Cikin ido ta kalle sa tace'why arent you saying anything huhn,ni ai dama na dade da gane take taken ka,i knew you are doing evrything for that girl u cheat.. Qaddarar Allah ya sa na amince yata tayi tarayyah da kai marar kunya kawai maci amana u care for no one xcpt ur so arrogant self Sai kaje ai, gaka ga wanda kayi mata aikin Allahn, da ni da ku zamu ga mai fili da doki,next time i bet u wont mess with me child.. Kallon ta yake cikin ransa yana kulla wutar fitina da barazana"Lokaci guda ya shanye fuskan damuwar da yake faking "yace enough...ince dai kin gama ? To bari kiji Babu abunda kika isa kiyi min bare kuma yarki Safeenah ce ta shigo tsakiyan su cikin fushi" Tace masa Kar ka sake kace zaka zagar min mahaifiya ta, "Just shut up ya dakatar da safeenahn da dagon murya mai razanr wa... jawo ta da kyau yayi yace Yes, mun sha drink ni dake,duk dama ni ne nace zan sha ban miki tayi ba amma ke kikace zaki sha na baki ko ba haka bane? After then zaki iya tuna ko ni nace ki fada min bakar aniyar ku da kuka shirya ke da wayannan yayi nuni da su duka? Safeenah You dont even know what you are doing ke dakan ki kika fada min plan din ku akan sarah,ko ni na tambaye ki? Nikuma nasha mamaki"And i tot is not fair a matsayi na na wanda yasan makamin aikin sa ya barr hakan ta faru,... i vow to this organisation bazan taba sa ido ina kallon corruption na wanzuwa nayi shiru ba.. Dukan ku kunyi kadan ku sani na na ketare mutunci na understood? Amma sabida abunda yake tsakanin na dake...But i still try u know, ban tona muku asiri ba nayi playing din ku yadda kuka tsara yi ma sarah just to correct your mistakes,anan ya gaya kusu xcatly yadda yayi ya juya nashi wasar dukan su a tsume suke kallon sa cikin tsananin mamaki da razana.. Yace "a hakan ma kina zagi na nayi betraying dinki ko? Safeenah kinsan da sarah nake so ko nake wa aiki don ta ci gasa i wont play this cheap game..but you are so blind to see that.. Kishi da haukar banza ya kasa bari ki gane ni wanene ni a wajen ki. Ya kamata ace kin fahimci cewa aiki daban soyayyar mu daban..dont mix the two pls. But Idan bazaki fahimci hakan ba shikenan ai kinsan iyaye na ko?zan kuma iya fada musu duk abunda kuka yi... And then sai muga wani dokin ne zai yi sukuwa a filin da uwar ki ta bude mana yanzun... Kuka ne ya kufce mata wanda ya sa ta sulale kasa a tsakiyan su tana sobbing kamar wacce aka karar da rayuwar ta Yace Is my fault okk... You ppl can do ur worst ya juya zai fice,mrs ruth ne tayi saurin kamo hannun sa tace wait ....yazeed please ta kure sa da ido tana marairaicewa Baice komi ba ya hade rai ya kau da kansa gefe, Mrs ruth tace "Can we plss solve this issure maturely now Dan Allah ku sassauta makan ku, admit munyi laifi mai girma "and safeenah...sai ta jawo ta gaban su,ki bashi hakuri nan gaba dont overact ok ..yazeed dan Allah kayi hakuri a rufe maganan nan haka..sarah won right? Ai shikenan muma mun amince da haka amma kar a bari dan wannan misuderstanding din ya shiga tsakanin mu.. Beside kinyi hakan ne don kina kaunar sa ko? safeenahn ta gyada kai a sanyaye Tace 'U seee she's sorry..dont be too hard on her pls. Gyada kai kawai safeenah take tana shessheka shikuwa ko ya motsa sai kallon draman sun yake... Juyawa kawai yayi zai fice batare da yace komai ba Safeenah ta riko sa tare da sake wani sabon kuka.. Tace Kayi hakuri yazeed its all my fault,...bby am sorry...yazeed dan Allah ka rufa min asiri idan kafada wannan maganan kasan gaba daya zai taba mu pls dont do this i beg you.. Ya juyo ya kalle ta tamkar wanda zai mata magana,sai yayi dan karamin tsaki ya tuge hannun ta ajikin sa ya fice abunsa. Da sauri su sarah da hapsy dake labe suka koma baya chan wajen pillar suka mannu da juna har ya sauka bai gansu ba. Wait safeenah.... hajya asma ta tsare ta daga shirin bin bayan sa, Tausayin ta yasa suka rungomo ta suna rarrashin ta, Tace relax insha Allah ba abunda zai faru.. Ki barsa ya huce am sure zai hakura, we just must be carefull Kukan kawai take ta dago ta shiga basu hakuri amma kallo daya zaka musu kasan suna cikin bakar tashin hankli da baraza.. Su kansu basu san meye sauran proof din yazeed akan su ba a ynzu amma tabbas zai iya sake basu mamaki idan suka matsa. Daga wajen kuwa Mamaki ya hana sarah iya furta komai hapsy ke faman gyada kai cikin jimamin abubuwan da suka ji a yau din.. Tunani sarah take yadda yaki sanar da ita komai yayi aikin sa kamar bai san da wani abu ba. Gaskiya ban taba ganin mutum mai rike mutuncin aikin sa kamar wannan ba. So he can secrifice everything just to be loyal to his vows..wow He is one in a million ko acikin maza wannnan daban yake. Tunanin dake wanzuwa aranta kenan hapsy kuwa sai surutu take ayayin da suka bi dayan hanyar suna saukowa suka dai.. Shima neman sarahn yake amma bai ganta ba ya so ace ta ji wannan amma where cud she be? Suna sauka ta kasa shi kuma sai ya haura saman su sukayi tsabani Yana daga saman sai ya soma jin echo yana lekowa ya kalle su basu sani ba, Ajiyan zuciya yayi a hankli yana so ya sauko sai yaji sarahn tace"kinsan me gaba daya wani yanayi nake ji azuciya ta wanda bazan iya tantance shi ba... Mr yazeed has done so much for me hapsy wanda bazan iya misalta shi da komai ba.. Buri na ya cika sabida shi,gaskiya da rikon amanar sa Ya zame min tamkar kariya akan al'amura ta I mean duk da aikin sa ne but im feeling indepted to him now..ji nake kamar i owe him alot of gratitude. Amma bansan ya zanyi ba,kinga yau ma baisan munji wannan ba and im sure bazai taba bata lokacin sa don ya gaya min ba.. Kullum yana yi ne sabida gaskiyar sa badon a yabe sa ba.., Wani irin murmushi mai dauke da shaukin jin dadi ya sake daga sama ya dauke numfashi har yana lumshe idanun sa cikin tsananin farin cikin jin abunda sarahn take fada Hapsy ta ce gaskiya ne sarah,kema sai kiyi hankali da su ni nafi damuwa da wayannan muguyen matan bansan me kika musu haka ba.. Thank god ure saved Allah ya fi karfin su.. Murmushi sarah tayi tace haka ne,lets go..nasan yanzu ai baza su kwatan ta yin wani abu da wiri ba sun san mr quadian angel is watching them tite.. Dariya hapsy tayi wanda ya sa sarahn dariya itama tace hmmmmm yanzu kuma ya dawo mr quadian angel ..sarah u better be carefull ooo ai kina gani yadda babe dinsa ke hawa.. Cikin wasa sukayi maganan suna dariya jockingly suna saukowa basu san da shi ba. Yesssss!!!!! Ya fada da karfi makan sa ya dada taping din handle din stairs din yana bin empty space din da smiles Wani tunanin ya hada aransa da alaman yau din yayi masa dai dai, sai ya sauko shima ya fice abunsa. Haka rayuwa ta kasance Yanzu sarah ke rulling companyn gaba daya, A dole kowa sai ya tuntube ta kafin ya aikata wani abu Kuma duk report sai ya zo wajen ta ta duba kafin ayi aproving. Lokaci guda wajen ya dawo sooo busy.. Ga clients da al'umma sai dada samun wayewar kai suke ta dalilin sabbin tsarin da ta kawo musu masu jan hankali da amfani ga rayuwa Suna bada taimako sosai don organisation din is well registerd with sharia law and judiciaries Akwai kwarrarun hukuma dake bin cike sosai sabida haka kowa yake Daukar abun da muhimmnci sannan Yanzu ana tattaunawa a gidajen redio da talabijin ana yada sakon bada taimako ma duk wanda yake halin ha'ulin rayuwa da zalunci makamancin irin wanda ta fuskanta a baya da ma wanda suka fi su akan su garzayo za a taimake su anan whra office Sannan an bada numbobi da adreshi a ko yaushe domin samon su akan kari. Yanzu sarah ta zama zakara,tauraruwa duk da presence din su hajya asma da mrs ruth din amma hakan bai cika damun ta ba Ita dai gani take suna tsoron su mata wani abu yazeed na nan zai tona musu asiri Har yau da ake shirin kaiwa Wata uku da samun nasaran ta ba wanda ya sake gaya mata maganan banza ko yayi accusing dinta da yin wani abu Sosai take jin abun aranta a duk lokacin da ta ga kanta sai ta tuno da yazeed ne ne ya sama mata wannnan matsayin kwanciyar hankalin. Gashi tana rayuwar taimakon jamar ta peacefully kamar yadda ita da ummahn ta sukayi buri Shikuwa tun ranar da abun ya faru sai ya dauke kafar sa baki daya batare da ya sanar da kowa ba. A bakin farida sectaryn sa take jin ai tun ranar yayi tafiya yaje paris hutu. Anan Sai da ya shafi wata biyu masu kyau kafin ya dawo aiki A kullum inta zauna Haka kawai take jin missing dinsa, his oderz his smiles his smartness and oll taht sai dai ba wanda ya lura da Hakan Ranar da ya dawo ta so ta boye jin dadin hakan amma she cudnt Ko da suka hadu sai da ta bashi impresion din she's glad that he's back Duk dama bata furta masa boro boro ba Sosai ya gane ta sake da shi kuma zuciyan ta ya aminta da shi yanzu.. He just knew that yana bukatar wanzar da hakan da kyau a zuciyan ta yana bukatar ta fara kaunar sa da kanta Ba sai ya furta mata ba. Tunda ya lura da yanzu bata daga masa kai ko bai mata smile ba zata mayar masa.. Sai ya shiga jan jiki yana basarwa cikin hikiman sa. Ko ajikin ta don har ila yau ita gani take maybe baya son ya sake da ita ne sabida da chan din ma sabida aiki yasa suke yawan samun acquintances.. Hankalin sa a kwance yake, yana kuma watching move dinta sai dai shima har yanzu yana yabawa da kamun kanta yasan dai yana cikin zuciyar ta amma sai yake imagining da ace wata ya mace she wud have been loose ta kowa ni hanya don ta nuna Masa abun dake ranta amma sarah is trying to keep thing low and casual duk dama yasan abun ya fi karfin haka aranta.. Yasan mata kala kala a duniya so he can tell the difference,"sarah daban ce." Yau ta kama juma'a yau din ne aka kawo case mai zafi wanda ya kuma yafii la'akari da irin rayuwar ta baya.. Sunan yariyanr dijeh, sai dai ita cikin nata har ya girma yakai wata uku ajikin ta Tare da kanwar mahaifiyar ta suka zo neman taimako wajen sarah Da matar ta gama bata testimonyn abunda ya faru da su,,..Hankalin ta ya tashi kam ba wai bai tashi ba amma a duk sanda ta fara shiga wani halin tuno da kanta sai ta tino da maganganun mahfud da duk abunda ya gaya mata a baya na cewa zata iya.. Karfin gwiwaar ta kenan Kuma words dinsan Ke bata daman jin zata iya daukar case din duk dama zaluncin da akai ma dije ya kusan fin nata.. A cewar kanwar maman dije har yan kauyen su sarki,da mijin mahaifiyar dije sun sa wuta an kona mahaifiyar dije da rai bisa sharrin kazafin maita da aka daura mata Mai tsanani Sun dai tabbatar da cewa sun samu sun fitar da ita daga wutar amma yanzu haka tana yashe a wani gida rabin jikn ta ya riga ya kone sosai sai kakarin nishin mutuwa da azaba take yi cikin wani hali Sunje asibiti anki karban su Dije dake kunshe da bakin ciki ta kuma tabbatar ma sarahn da hakan duk shiri ne a zahirin gaskiya mahaifiyar ta bata maita, Tace "sharri ne kawai. shigen irin yadda a kayi ma ummahn ta kazafin karuwanci da safaran miyagun kwayoyi. Sosai ta fahimce su sabida itama tabi ta wannan hanyar amma su basu sani ba. Lokaci guda tausayin su ya girgiza zuciyan kowa dake wajen sarahn Sai ta bada oder a rike su anan ana kula da su ita zata taje dakanta wajen mahaifiyar dije tare da ambulance don akaita asibiti. Fitar ta ke da wuya sai ga motar hajiya asma da safeenah tare da wasu baki.. Ta fahimta sosai officials ne na humanatarian na kasa... Mace da namiji ne da wata tsohuwar hamshakiyar mace. She can recall that suma manya ne daga dayan agency amma su sunfi aikin su achan kasar india.. But yanzun Thy wll be staying here for some months as well. Fargaban ta bai wuce su mrs ruth da hajiya asma ba amma duk da haka yanzun bawai ya dame ta sosai bane,itace WHRA president kuma tasan akwai mai tsaya mata sannan bakar aniyar su akan ta shine babban madakata tsakanin su yanzu. Tana daga kan hanyar fitowa tare da medical agents a sace take duban su suna ta tattaunawa safeenah na gefen su..... Ko da ba fada ba tasan sun san juna sosai tunda aikin su duk iri daya, Kafin su shiga mota sai ta dakata, tace ma team din med agents din sufara gaba nan ta taho ta iske su tsaye jikin mutane ganin yadda dafeenahn ke binta da wani irin kallo yasa dukan su suka dan hankara, I bet shes the current whra president... tsohuwar tafada sarahn naji, Murmushi ta dan yi ta ce yes maam you are higly welcome... Ta gaishe su cikin ladabi da biyayya, Mr abdlrasheed rani ya dube ta yace she's young,..amma maganan san yana refering ma yan uwan sa en irin su duba ashe dasgke karamar yarinya ce aka bata wannan damar.. Hajiya asma ta so ta kara nata amma sai ta tuno da idan maganan yayi nisa za ce ai safeenah ma kusan sa'ar sarah ce.. Ita kam sarah bata damu ba Anan ta ke sanar da su zata tafi da medicals emrgency humanatarian case.. Lokaci guda suka hau kai kowa yana so yaji, batayi kasa agwaiwa ba ta gaya musu sam sama abun da ke faruwa. Sannan suka dada bata karfin gwiwar cigaba anan ta wuce ta barsu. Sam abun baiyi ma hjy asma ba,don bata son wayannan ma su ce zasu bi bayan sarah.. So take ta samu memebrs wanda zasu takura rayuwar ta anan har su samu mafita ma yarta.. So suna shiga office kowa ya kama aikin gaban sa Duk dama su ukun nan waje daya suke zaune ana yi ana kawo musu sun supervising Bayan awa uku da rabi hajya asma ta fito ita da mrs ruth Daf da hanyar da zai kaita office din bakin nasu sai ga wasu mutane Wani gardi ne da abokin sa da agents.. Sai suka tsaya cikin mamaki suka Ce ina zakuje haka? Gardin da shike dattijon bakauye ne sai ya fara musu bayanin shine wanda ake zargin sa,... yaji ance dije ta kawo karar sa nan shi yasa ya zo ya shawo kan ta ko zasu sasan ta kar ayi masa hukunci.. Kallon kallon su mrs ruth suka bada juna su,daga bisani tace kenan tsoron hukunci ya kawo ka ba nadaman abunda kayimata ba.? Yayi shiru abunsa yana tsuru tsuru da ido.. Nan sukayi dan kuskus cikin harshen turanci mrs ruth take cewa yanzu ne dai dai lokacin da zamu fara bata wahala, its time for us to do something ai idan tasan wata bata san wata Wannan case din babba ne kuma kinga team din india sun soma sa mata baki,muma nan Ya kamata mu nuna musu gazawar ta na cewa sarahn tayi karama ma responsiblityn da take dauka Inyaso mu zamu nemo a namu jinin Ko assistant a laka mata yadda zamu samu daman wargaza ta lokaci guda.. Beside idan muka nuna boro boro cewa macen da bata yi aure ba ta ina zata san ciwon zamantake war aure za a fara yarda damu.... Its too obvious. Hjya asma ta dan jinjina kai tayi ajiyan zuciya tace ai dole ma a yarda, sabida ba komai bane zaka karanta a littafi ko ka koya a makaranta kace za kayi aiki akai you need to have some physical challenges and constructive demonstrations Mrs ruth tace to ya za muyi da shi? Hjya asma tayi murmushi tace relax mu bar na wajen tukun.. Kai Malam biyo ni... tafada tana kallon su duka Nan suka juya offishin su shikuwa na biye da su a baya.. OFFICIALL Catty [2/24, 06:28] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _PAGE19_ Daga shigar su office suka shiga kulla ma gardin nan maganganu cewa ya nace akan karya ya kuma jajirce dacewa shine da gaskiya akan lamarin su zasu taimake sa.. Gani suke idan har ya taimake su sarah ta fadi a wannan case din gaban wayannan bakin,ba za sake daukar ta da wani daraja ba daga haka zasu fara karya mata mulki har sai sun cimma burin su.. A bangaren sarah kuwa abun ya bata mamaki ganin Kafin ta iso yazeed ne akan case din a asibitin har yasa an fara ma mahaifiyar dije aiki.. Ta karaso cikin mamaki suka gaisa, tace sir you are here? ai da kabari zan gi da kaina.. murmushi kawai yayi' yace ai aikin taimako ba sai an jira ba sarah.......... And dont call me sir ok?.. Tayi murmushi kamar yadda yake kan mata ta gyada kai, Anan asibitin ma sai da yayi ta sace zuciyar ta cikin salo amma ta kasa ganewa... Gani take kawai hes super generous,..yasan matakan kare hakkin dan adam. Bayan kwana biyu da mahaifiyar dija ta soma magana sai aka karbi statement din ta aka kira daga kauyen da sarkin shikan sa don ayi sharia. "sai dai Sarah ta sha mamaki matuka da gardi mijin mahaifiyar ta daya dirka mata cikin yake karya ta su agaban kowa tsakanin sa da Allah.. "A cewar sa ya san matar sa fiye da kowa sabida haka shi ya tabbata da ita maiya ce shiyasa ya tona mata asiri da ita da yarta.. Har da cewa da baida gaskiya ai bazai kawo kansa wajen su ba. Sannan ya dada cusa maganan cewa dije maza taje bi ta samu ciki....sarkin da mukaraban sa da suka ga gardi ya hau kai babu ko tsoro sai suma suka dada goya masu baya.. Abun na mugun affecting din sarah a brain din ta fiye da misali..mamaki sai yabi ya ishe ta.. Gashi dije da kanwar maman ta ne kawai anan zauren sharia,babu wani ma daban da ya tsaya musu. Dama ace maman ta samu saukin da zata iya zuwa nan da sai su samu point...amma ganin dijen yarinyace sannan kanwar uwar itama bazaurace ya sa aka fi bada muhimmaci ma maganan gardin da sarkin kauyen su. Bayan tattaro bayanan su gaba daya, Gaban indian team duka uku,.ga hajya bilkisu maman yazeed da shi kansa yazeed din agafen ta Sai hjya asma da mrs ruth suma kafin sarah a tsakiyar su. Hukuma ne daga kotu a tsaye da lawyer organisation din Tsohuwa tace"maimaita magana ake yi ita tana so tasan bayanin da wanda ake tuhuma da maita tayi dazu asibiti, Anan sarah ta dauko recoder ta playing Suna jin tambayoyin da clients suke ma mahaifiyar dije a asibiti tana bada amsa da kyr cikin radadin ciwo Duk yadda gardi ya hada munafurcin sa akan su duk sai da sarah ta warware su tass anan, Bayan angama saurara wani sabon confusion ne ya mamaye zuciyan manyan musamman wanda basu san komai ba.... Sarah ta kara da bayanin cewa tasha handling casess irin wannan sabida haka dole ne a yi kyakywan bincike akan gardi just to clear misunderatanding kafin ace bada justice Nan da nan tsohuwa tace haka ne..cikin gamsuwa sarah ta juyo tace masa zata masa tambayoyi bisa abubuwan daya fada. Tsoro ya hana sa sakat amma idon su hajya asma ya sa ya cije.. Nan sarah ta fara tambayar sa.. A kowa ni tanbaya daya sai ta tuno da nata ciwon Dake makale a zuciyan ta amma ba wanda yake lura da hakan. Tambayoyin da da chan ta so ayi ma baba babaji kenan amma kassh ita bata samu wannan damar ba Shiyasa tayi masa da gaske Har aka kai inda gardi ya fara tuntuben baki,musamman ji daya yi sarah tace zata kai dije shi da dije asibiti domin a gwada DNAn abunda ke cikin ta da nashi DNA tare da na wanda ake tuhumar shi yayi mata don agane asalin cikin waye acikiin su.. Da shike jahili ne sai ya birkice,ya soma kawo tashin tashina,"yace Allah ya kiyaye shi? A zuriyar su an hana su irin wannan... Daga nan mahaifiyar yazeed ta sa baki cikin tsawatar wa tace masa kar ya maida su mutanen banza ya fadi gaskiyar sa. Kuka dije ta dan fashe da shi,tace Allah zai tona asirin ki,magana take da zuciya cikin harshen fulatanci, Inda tsoron sa da rudanin quilty conciense yasa ya hatsala ya amsa mata da cewa abunda ya dace dake ne nayi miki" Baiyi tsammanin ko kadan don ya yayi yare akwai wanda zai ji ba don yasan tsakanin su da sarkin garin su yanzu kowa zai so a rufw maganan sabida kaff a tsorace suke da fargabn fitowar gaskiya..sai ya shiga zagin dije Charaf sai a kunnen sarah sam baiyi aunen yanda yagan ta yar gayu ga ilimi da kwalisa har zata ji yare ba.. A take ta mike tsaye cikin mamaki tace what? Sunan sa ta kira cikin masifa... So malam barau dama kasan da gaskiya kake boye mana ..? Mamaki ya sa dukan su kallon ta "tace ka maimaita abunda ka fadi da yare ka maida shi harshen da kowa zai fahimce ka.. Tsohuwa tace kuma kar wani ya sake juya harshen sa anan... Tuni gardi ya rude..sai ya kuma kwafsawa da yace ba dai kina jin yaren ba...? Dan karamin tsaki mrs ruth tayi cikin ranta tana Allah wadar da bakauyen mutum Murmushin takaici ya kufce ma sarah sai ta ta mayar masa da amsar da fulatanci yadda zai tabbatar ba kame kame ma take ba..tace masa yayi bayani idan bahaka ba zata sa a kulle sa kullewar har abada.. Mrs ruth dake ganin wannan wasar zai iya juya musu sai tace enough sarah, ya isa haka mana.. Pls Kar ki takura masa ki bar sa yayi magana. Sarahn da shike abun ya riga ya shakure mata wuya sai taki saurarawa tace but maam me za'a jirah Tunda yanzun ya fada da bakin sa ya aikata ma wannan yarinyar hakan,ko dan ni kadai nake jin yaren su ne Ta juya ta kalle su sarkin sigar ai yanzu dubun ku ya cika"tace ranka shi dade kai ma shaida ne,nasan kaji me yace Sarki yayi tsuru tsuru kalar marar gaskiya yana hmmmm hmm uhmm Tace"Malam buba ka maimaita abunda kace ko nasa a maimaita maka da recording camera. "Hjya bilki na lura sai tace Ya isa haka sarah,barshi kar ma ya maimaita,ai yanzu mun gane gaskiyan so babu sauran magana Cikin son ta dada ruda sa tace Next....aje case din wancan matar da ya sa mata wuta... Cikin rudewa yace wallhy bani bane,mayu abokan ta ne suka saka mata. Jin haka yasa Sarah ta dada hatsala adan fusace tace kai da yan garin naku ne mayun ko? Ko ba Kaine mijin ta da ka fara kawo ma jama'an gari kazafin matar ka maiya ce ba?... Kayi amafani da cewa zasu yarda da kai sabida kai dattijo ne suna ganin bazaka yi karya ba badon sun amince da cewa kai ma mutum bane da yake da ikon tafka kuskure a zaton sa Sarki zai yi magana hajiya asma tace tsaya, Ta juya ta kalle indian team din Da suka zage suna sauraran yadda sarah take gudanar da aikin cikin gamsuwa da bayanan ta Amma"don ta fara cusa musu wani ra'ayin sai tace"Wannan case din ai tsakanin mata da miji ne,sarah i think you shud mind your words ki barsa ya fadi wacece matar sa dakan sa don shi ya zauna da ita ba ke ba. Maganan sai yaje garas a kunnen ta. Murmushi kawai yazeed yayi,..sosai ya dago wani abu anan wajen mrs ruth ma takara da nata point din duk don su murda maganan suke gwada cewa ya za'ayi sarah tace ta gano gaskiyan tsakanin mata da miji ? Dan karamin juyin da suka cuna ma zancen sai ya fara shiga kan mrs abdl rashed rani, da shike dama shikam dan culture ne kuma ya saba da tsinannen al'adun su na chan kasar india Har da cewa ai macen da bata da tarbiya ne kawai zata san meke tsakanin ma'aurata tun batayi aure ba.." Duk sai suka bi suka kauce ma case din sabida su rusa sarah su dada hatsala ta . . Karshe shiru tayi tana jin su suna masa tanbayayo marasa ma'ana da kargo ... Bayan ga gaskiya nan ana gani afili Amma duk da haka tsoron idon sarah gardi yake yi sosai,... Ita kuma a ranta tasa cewa duk rintsi sai ta tona asirin mutumin don ta gama sanin gaskiyar lamarin sa. haka aka tashi na ranar a 50-50 sarah ta tabbatar da gaskiyan cikin dije na gardi ne Amma basu bata damar warware maitan da aka daura Ma mahaifiyar dijen ba Yazeed da mahaifiyar sa basu ce komai ba tukun dama nasu sauraro me da wanzar da hukunci ma mai laifi,... Tsohuwa ce ka aka brta a tskiya, wani xUciyan yana ce mata aqidan su mrs ruth dai dai ne sarah karamar yarinya ce case tsakanin miji da mata bai kamata tayi nisa akai ba. Daga wani bangaren kuma tana ganin kwarewar yarinyar da basiran da Allah ya bata wajen fito da gaskiyan lamari.. Kwana biyu aka bayar na tabbatar da gaskiyan lamarin maitar mahafiyar dijeh, Gashi kowa ya sani ba shari'an maita a kotu. Dole su din ne zasu warware case din.. Tun Daganan sarah ta san dole ta nemo shaida mai karfi wanda zai sa gardin na dan dolen sa ya tona asirin kansa Ta dai ci nasarah akan na dije cikin sauki an gano shi...tasan kuma dole ayi masa hukunci aka abunda ya aikata mata amma sam bata so ya tafii a banza da abunda ya ma mahaifiyar ta. Bayan an watse kowa ya tafi Daga gefe ya tsaya yana duban yadda take tafiya daga gani yasan case din ne yake taba mata zuciya tunani ne fall cikin ranta. Murmushi kawai yayi ya wuce sama inda yasan tabbas anata shirye shirye ne na munafurci don dazun dama shiru yayi don ya gano wani abu gane da mutanen sa. Bai shiga ba ya tsaya yanajin su Mrs ruth da mrs asma suna dada kawo maganganu indirectly akan kankantar sarah ma aikin ta gaban wayannan bakin, Maganganu suke kamar suna bada facts akan abunda duniya ke ciki" Suna yi suna kwo misalai kala kala akan organisation dinsu. Musamman tarihin yan matan da suka shude wanda aka kama su da laifin kala kala aciki har da wanda ya kusa sauke darajan organisation din su shekara 10 daya wuce. Cikin salon maganan nasu sosai suka saye zuciyan wayannan bakin har suma suka tsinci kansu da bin wannan ra'ayin sosai. Hjya tsohuwa ce ta furta cikin zakuwa cewa'tana jin tsoro kar wannan sarahn itama ta kawo musu hadari, tana ganin kamar next time ya kamata su sa a tsarin gasar WHRA akan sai mace mai aure ko wanda take da namiji tsayayye zata cika filin shiga gasar. Dadi kashe su mrs ruth tace ahhh toh,.. Shiyasa naji dadi a lokacin safeennah yar wajen hajy... Kunsan kuwa...cahraf sai yazeed ya katse maganan nata da bude kofar sa.. Murmushin dole su biyun suka sakar masa. Ya gaisa sama sama da mazan ya zo ya zauna kusa da tsohuwa.. Dama ta saba da shi don itama tamkar god mother sa ce,... Ganin sa ya sa ta dena jin bayanin mrs ruth tana tambayar sa dama baka tafi gida ba? Cikin salo Yace kema ai baki tafi ba..so,nima nazo naji hirar da kike yi ne ,tayi murmushi tace ruth ke gaya mana abunda ke faruwa anan Sai ta dan maimaita masa point din su na cewa yanzu bazasu na bawa fili ba sai mai aure ko wanda is engaged zaiyi qualifyng duk dama ya ji daga wajen amma sai ya nuna abun yayi masa shima.. Hakan ya matikar ba hjya asma da mrs ruth mamaki don sai da suka kalle juna ..suka tabe baki. Mrs ruth tace"tsohuwa kinga kamar safeenah da cahn ai ita akwai yazeed kuma duk munsan shi zai aure,.. Sai zuka danyi dariya duka shikuwa ya tsime tare da dan daga kafadar sa jikin jan aji... Yace but we wernt engage kuma i kunce sai aure ko engagement.. Hajya asm ne ta karba maganan Cikin son ta yarfa sa tace" duk da haka lokacin safeenah erah biyu tayi amma ba wanda ya taba samun wani lapses sabida hankalin ta na waje daya ...Yo meye maraban ta da macen dake gidan miji since ta iya ajiye kanta ma namijin daya .? Yayi wata munafukar murmushi ya jingina kai kan kujera ya dube tsohuwa sigar wasa".yace kinsan meye granny? a rayuwa idan baka san cikin mutum ba kar ka taba kare sa.. Ni Anan organisatinon din nafi yarda da wanda zan ga action dinsa na fili boro boro than wanda yake boye su bayan fage" Kinsan fa suke wanzar da corruption, sune iyayen hana mu ci gaba. Lokaci guda tsohuwa ta karkata da point dinsa tace yes son, wallhy kafadi gaskiya... Yace ahh toh kema kya fadi,but ai zamu amince da maganan new law din nan ne badon wani abu ba Sai dai mu sake gane halayen wasu bata garin fuska biyu,munafukai, Cikin salon tsiya ya dada kallon Pissed faces dinsu Wanda bai cika maganan ba yace"ai kamar dabaibaiyi ne infact this idea is bright..i like it ya dan yi murmushin dayasa sauran ma sai da suka mayar masa. Mr abdl rasheed da ya dade cikin nazarin asalin maganan yazeed din yace"duk inda akayi dai bamu tsirah ba,i think is better mu fi bada karfin akan halayen mutum gaskiyar sa da nagartan sa. Dayan da bai cika magana ba ya kuma cewa yes"It dosnt matter weda ure married or not engage or not.... halin mutum kawai zamu sa agaba mu gane shi waye ne a bayan fage.. We need to know those hidden corrupt chips..i mean ya kamata mu gane masu fuska biyu. Wani kayattacen murmushi yazeed ke sakewa shika dai ganin ya sa mrs ruth da Mrs asma acikin wani halin jin kamar da su ake magana, sai yaken dole suke yi sun kasa cewa komai akan zancen nasa. Lokaci guda ya zo ya sauya duk wani gadar zaren da suka kulla ma sarah.. Gashi yanzu duk ya sake karkata hankalin su tsohuwa zuwa wani wajen da zai iya zamtowa mummunan hatsari gare su da yar su.. Haka suka bar wajen tsuliya a zage.. "Shikuwa yazeed sai kwashewa sa dariyar mugun ta yake aran sa Suna hira da sauran bakin a ladabce.. hjya asmu tsaban bakin cikin bata bari sun kai gida bama ta sake kiran mrs ruth tana maganan abunda ya faru tana zage zage a hanyar su na komawa gida tana tsinewa rayuwar yazeed Mrs ruth ke cewa idan har mukayi wasa wannan karon zamu fada ciki kinsan wannan bakauyan zai iya cewa wani abu akan mu idan sarah ta tutsiyeshi Ni gaskiya tsoro nake ji,duk dama nasan zamu iya karyata sa ya tafi a banza Sai dai bana son yazeed ya sake having clue akan mj.. Iskancin sa sai dada bunkasa yake.. hjya asma tace barni da su kawai Nasan abunda zan yi. Ke wannan ma kike gani? Look ruth I have to try again once more my plan must work....dole ne fa nayi kokari naga sarah bata samu wannan case din ba.. I swear Is going to cous us alot shikenan zasu amince da ita,kuma sam sam bana son abata matsayi wanda zata na shiga hidiman mu har haka... i want to limit her power she cant rule all of us..karya ne bazai taba yuwa ba. Mrs ruth dake jin furrious and despret voice din kawar ta ya sa ta sassauta na ta tace take it easy mana asma..kar kiyi zuciya muje mu tafka wani kuskuren.. Shiru hjya asma tayi daga bisani tace,shikenan kar ki damu wannan karon ba ni zanyi ba ... But I will have to delay this case for sarah Nasan kina tare dani zaki bani goyin baya wajen creating reason da matsaloli kala kala har sai mun kure ta.. I cant let her have all the credit with this woman in har mukayi sake suka yabe ta shikenan bazamu sake samun wani gurbi anan gaba ba. What about safeenah...Toh Kenan an shude tarihin yata?.no way I will do evrything in my power to stop sarah right This moment i dont care what it takes.. Hankalin mrs ruth ya tashi da jin haka matuka Ita kuwa hajya asma Bata jira ba ta katse wayar ta lumshe ido cikin kunan rai tana bambami.. "Washe gari da safe sarahn taje asibiti wajen mahaifiyar dije da shike ta kone sosai saukin sama sama take jin sa ana dai kan bata kulawa Nan sarah ta nemi information masu karfi akan kazafin sai dai ya zame mata dole taje kauyen ta shawo kan shaidun da zasu iya warware mata hidimar Inda kowa zai amince Ummah ne ta dada bata karfin gwiwa ta kuma bata shawarar ta yi amfani da duk abunda take da shi wajen sa munafukan da akace mahaifiyar dije ta kama su a maita suyi bayanin cewa sa su akayi... Har da malamin rukiyya ko da kuwa zata yaudare su ne da kudi.. Abun da ta kudira aranta kenan sai yau bata zo office ba ta wuce kauyen su a yola wanda zai dauke awa 2 daga saukar ta a jirgi . Ta isa kauyen dai dai ana shirin kiran sallar azahar don haka batayi kasa a gwiwa ba ta shiga neman shaidun ta cikin fasaha da nagarta. Anan asibiti likita ne ya shigo ya ma ummah tambayoyi game da abunda sarahn ta tambaye ta tamkar wanda yake matukar tausayin ta.. Ita ta sanar da shi sarah taje garin su neman shaidu kuma insha Allahu zasuyi nasara. Doc din nan har da hawaye wajen nuna tausayin sa don yasan tana cikin radadi. Sai yace zai mata alluran bacci don ta huta. A nitsse ta kalle sa har ya gama,minti 5 ya dauke ta ta ja nunfashi mai nauyi ta rufe idon ta,bata sake motsi ba Sauke ajiyan zuciya yayi ya dauki wayar sa ya tura sako wa hjya asma cewa ya mata alluran nan da awa uku zata shiga shock... tana kaiwa nan da awa biyar kuma zata mutu a cikin shock din.. Sannan ya sanar da ita sarah taje kauye neman shaidu Cikin jin dadi Tayi murmushi tace good,aikin ka yayi dai dai. Dan haka kaje ka duba zaka ga aika wajen yaro na... Suka katse wayar Dadi yake jin aransa sai ya cire hanglove Sauya nashi,wurgi yayi da nashi a diposer sai ya ajiye asalin ledan alluran da ake mata akan faranti yayi waje Daga office hjya asma ta dauki waya ta kira wani goon din ta mai suna aljan. Anan ta bashi information akan lokacin da sarah zata dawo da location din data ke,... ta kuma aika masa da hotunan ta Tace ya lura da kyau ita zata masa bayanin yadda take so ayi mata da sarahn.. #surayyahms Share and share ur viiews. Official catty. [2/24, 06:44] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _HASBIYALLAH WA NEEMAL WAKEEL_ _20_ a kauyen Sosai sarah tayi nasarah wajen shawo kan mutane sabida itama tayi zaman kauye don haka tasan duk wani lugga da siga na shawo kan mutumin karkara.. Bayanai ta hado masu kyau wanda bugu daya zai nuna innocent din mahaifiyar dije.. Sai dai lokacin flight din ta bai barta ta jira sun ahirya gaba daya ta tafi da su din ba.. Sai ta bada kudi isashhe akan gobe ataho mata da su su ukun har da malamin rukiya lagos jibi da yamma za'ayi din a office Har ta iso lagos ba wanda ya sani sai ummahn ta da aljan dake kan aikin lura da duk wani motsin ta kamar yadda hajya asma ta gindaya masa. A bakin hapsy yazeed yaji cewa sarah ta na yola... bayan news din rasuwar mahaifiyar dije ya wanzu cikin kunnen su.. Gaba daya sai hankalin su ya tashi sosai.. Tunanin su a Yanzu ya za'ayi kenan asalin wanda ake shariar akanta ta rasu?... Shikan sa yazeed yau gani yake kamar case din zai dan bada sarah wahalar don hes very sure hajya asma and mrs ruth has something to do with it smh... Duk dama bai kawo aransa su suka sa aka mata alluran ba.. Tsakanin sa da safeenah yanzu abun yayi sanyi sabida kullum acikin kona ta yake da halayen sa,sai ta rika ganin kamar hankalin sa nakan sarah amma wani fannin sai ya nuna mata kishin ta ne kawai .. Sosai ta shiga wani irin haki da zuciyar ta komai ya cunkushe mata amma bata iya ganewa.. Kiran hapsy ne ya soma shigowa bayan sarah ta sauko, Ita ta sanar da ita abunda ya faru na rasuwar mahaifiyar dijenh. Tsaban yadda ta ji ba dadi sai da ta nemi waje ta tsaya ta dafe kai tana hawaye mai cike da tausayi.. A lokacin sai Bata je gida ba san da taje ta duba gawan ... sannan ta ba da dije karfin gwiwa sosai kamar yadda mahfud ya koya mata. Ko kadan batayi noticing din wanda ke bibiyan ta ba. Tana tafiyan ma tunanin rayuwa kawai take, A yau Hapsy ne kawai tasan cewa ta samo shaidu masu amfani. Washe gari Da safe kamar mai zazzabi haka take jin kanta haka taci ranar baki daya bata iya ayyana komai ba in banda aikin lallaba zuciyan dije da bata karfin gwiwa.. Da yamma sai ga aljan ya kira su hjya ya sanar dasu cewa shaidun da sarah ta nemo sun iso... Anan ma tace masa good.. Tunda sun iso yanzu zai iya aiwatar da aikin da suka bashi akanta. Sarah kuwa Masauki ta sa aka basu sai dai bata samu daman haduwa da su ba akan sai goben kawai karfe 3.00 dai dai a wajen sharia zasu hadu. So washe gari da safen Batayi niyyar futa da wuri ba amma sai aka dame ta da kira cewa ta zo dije bata da lpya. Yadda ake magana awayar gani taje kamar dagaske dije na wani hali.. Duk sai ta soma tunanin ko dan mutuwar mahaifiyar ta ne har yanzu ke damun ta.. Dama tasan zai dauke lokaci kafin ya sake ta... Ta san an zalunce ta. Haka ta shirya agurguje sukayi sallama da ummah ta fuce, Tana kama hanyar gidan da su dije dake a dai dai kwana nan wasu motoci manya guda biyu suka shakure ta suka tunkuda ta cikin nasu suka tafi da ita.. Lokacin karfe 9 saura ne ma safe.. ko da ta dubi mutanen motar duk maza ne kuma bata gane ko daya acikin su ba. Wani gida suka kaita, suka daure ta kan kujera na tsawon awa 3 ba wanda ya lekota Daga bisani chan wani ya zo ya mata allura ta tafi unconcious.. Bata sake sanin inda take ba Har lokacin sharia yayi babu sarah.. Kowa ya hallara babu ita sai kiran layin ta ake amma taki dagawa. Shi kuwa yazeed nitsuwa yayi yana duban yadda kowa yake nasa bambami don yasan dole akwai abunda ya faru.. Mrs ruth ce kan gaba wajen sake kawo maganan kankatar sarah ma aikin nan.. Ita kuma hjy asma take cewa hala don taga mahaifiyar dije ta rasu ta ke ganin bazata iya facing case din ba.. Anan ba irin maganganun da basu akawo ba ,...mafi akasari suna dangan ta shi da cewa ai yaranta ke damun sarah... Ta ajiye su tana wasa da hankalin su.. Abu tun karfe uku Har wajen karfe biyar saura ana jira, Sai yazeed ya zame ya je gidan su. Kamar ba abunda yake damun sa ya gaida ummah ya kuma gabatr da kansa ,amma bai fito fili ba Anan ya nuna mata cewa daga kasar waje ya diro yanzu yana so ya san inda sarah ta ke don yaje ya same ta yana da muhimmim aikin da zai bata... Ba laifi ummuh ta gaya masa ai kiran ta akayi a gidan su dije.. Abun ya bashi mamaki amma Ko kadan bai nuna tashin hankali akan face dinsa ba ya ke tambayar ummah, a haka har ya kama hanya yayi hanyar gidan su dijen. Yana dosu kwana yaga wasu maza na kokarin tsallaka titii sai leke leke suke... Ya sa ido yana dan duban su with less serioussnes sai ga shi chan dayan ya fito a cikin motar sarah suna kokarin barin wajen Da shi.. Mamaki ya hana sa cewa komi sai ya batar da kaman sa ya shiga binsu tsala tsala.. Wani gida suka shige bayan kamar mintuna 10 suka sake fitowa amma wannan karon babban jeep ne sai motar sarahn a baya. Sai da ya bari sun fice shima ya shiga binsu wajen har wani hotel suka shiga .. Yana ji yana gani suka shiga da wani katoton jaka wanda su hudu ne amma suke kokuwa da shi ciki Shima sai ya buya gaba daya bai bari sun san da shi ba. "Wani abu na gaya masa cewa sarah ce a cikin jakar nan.. Amma sai ya fuske ya jira su har suka bar wajen suna barin hotel din Ya je straigh wajen recptionist,cikin iya salon zance sai ya ruda ta da cewa tare da su yake sunyi mantuwa ta bashi key.. Salon sa da kuma yanayin yadda taga zubin sa yasa ta hakura ta bashi key din.. Da yana tafiyan sa ne cikin kasaita amma yana wucee ganin mutane ya haura sama da uban gudu ya kai dakin da aka ajiye sarahn. Yana budewa kuwa ya hango ta Kwance babu dankwali bare rigar suit din duk ancire su an bar da dan karamin vest mai guntun hannu dake ciki Wanda har shatin bra din ta yake nunawa Sai bacci take kwasa sabida maganin awa 8 aka bata dai dai lokacin da suka shirya shirin su. Wayar ta kuwa tuni suka kashe mata shi don haka duk wanda yake neman ta a ranan bai same ta.. Haka dije taci kuka har ta gode ma Allah.... Ganin ran kowa ya baci da abunda sarah tayi musu yau sannan anan ma shirin maida shaidun gida washe gari ake idan ba ga a sarah ba.. Tunanin su tunda abun yakai ga haka Sai a kashe case din tunda ma mahaifiyar dije ta mutu ai shikenan.. Su hjya asma Masifan karfin hali kawai suke amma ransu yayi matukar dadi.. Wannan shine kankat gashi jira kawai suke wanda suka tsara musu zance su shigo su bada information din ai sunga sarah a hotel tun safe.. Sai aje duka a kamata Shi kuwa yazeed baiyi kasa gwiwa ba ya dauke ta, yaune rana ta farko da sarah ta shiga hatsarin da baida alaka da sanin faruwar sa.. Sai yayi kokarin saka mata jacket din suit din za ya dagota a hannun sa yayi saurin haurowa da ita suka bi lifter Daure fuska yayi ya fuce abunsa bai ko bada keys ba anan dakin ya bar musu.. Sai dai bai daga car dinsa ba ya shiga nata da shi suka bar hotel din Anan organisation Ko da aka kawo news din sarah na hotel kamar yadda suka tsara maganan? ... fitina da tashin hankali bai tsaya anan ba sai da aka kira asalin mahaifin yazeed alhaj nafiu Attah aka sanar da shi. Cikin tsananin bacin rai da bakin ciki su hjya ke xprssing rashin jin Dadin su...cikin salo suna dada sa wuta akan case din. Tsohuwa ta sha mamaki matuka,...batayi tunanin haka sarah take ba Lokaci guda aka gauraye wajen aka shiga emergency meeting da hajiya bilkisu akan za aje a kama sarah red handed Sai ayi mata hukunci Tsohuwa da alhaji nafiu ne kawai suka rage a office suna jiran adawo da ita a mata hukunci. Gashi informat din ya tabbatar musu da kasancewar sarah anan yazeed kuwa bai tsaya ba sai da suka yi nisa chan cikin wani quest house ya ajiye ta daf tana firgicin farkawa A lokacin kuma members Dukan su da suka isa hotel din a dane suke suga niyar su ya aiwatu... Don haka basu lura da motar yazeed ne anan babu motar sarah ba. Cikin tsananin mamaki haka suka bincike ko ina anan hotel ba su ga sarah ba basu kuma ga alaman ta ba Zufa da ciwon kirji lokaci guda ya kama hjya asma sai insisting take adada dubawa Har mrs abdl rasheed rani yaji haushi ya fice abunsa. Anan suka bar mrs ruth da mrs asma suna jimamin abun suna dada dubawa cikin tsananin firgita Sauran members su suka je suka sanar da tsohuwa da alhj nafiu cewa karya ne babu sarah a hotel kamar yadda aka fada musu.. Dai dai nan kiran yazeed ya shigo wayar mahifiyar sa, ta dauka cikin zakuwa tace wai ina ka shiga ne anata faman rigima anan?. A dan birkice yace mum ba lokaci, its about sarah. Lokaci guda kirjin ta ya buga tace what? Sarah Ina take meyasa me ta ? Kowa sai ya mike tsaye tsohuwa ce tace a samata shi a hnsfree Don tun da chan basu ko kawo tunanin ko wani mummunan abu bane ya same ta musamman da su hjya asma suka rika cusa musu mugayen maganganun su.. Muryan yazeed suke ji garau yace musu mom sarah was kidnapped.. Amma bani da time din bayani sosai sabida motar ta nake using za ayi trcking dina.. so Do me a favour ga number daya kira ta last nan a wayar ta na samu a duba da wuri aka masu.. Hankalin su ne ya tashi sosai,kowa na jero nasas tambyar wasu suna cewa ina sarahn take? Wasu suna ce masa ina yake ,duk suka ruda shi sai ya Kasa aje kansa waje daya yace kawai suyi bincike shi zaiyi handling komai.. Nan take case ya sauya aka turo number aka kai offishin masu bincike Daga nan kuwa har spy din su hajya ya gaya musu yazeed ya samu wayar sarah da motar sarah har ya bada information.. Amma baice yana tare da sarahn ba Wani sabon tashin sense Kamar zata sume cikin tsannanin tsorata suka shiga namen layin su aljan dun su san abun Yi Cewa yayi su kwntar da hankalin su tunda yazeed yana tare da wayar zasu yi tracking dinsa kafin polisawa su gane su.. Hakan ya faru kuwa sai dai wajen da suke na da nisa sosai. Daga nan kuma lokacin dayake wayar sarah take jinsa duk dama idanun ta a lumshe suke. Ruwa ya kawo ya tallafa mata ta sha sannan ta shiga tanbayar sa meya faru da ita. Anan ya mata bayani abun ya matukar tsorata She bacome weak sai ta fada kan gado ta fashe da kuka mai cin rai.. Sosai hankalin sa ya tashi, ya shiga rarrashin ta yana bata karfin gwiwa amma ina tsoro sosai take ji yanzu kam Har sai da ya jawo ta jikin sa yana bata comforting smooch sannan ta samu ta nitsu.. Sun kai wajen mintuna 20 a hakan yana shakar dumin jikin ta tana shakar nashi.. Wani abun yasa ya dube wayar sa anan jikin button din yake ganewa cewa ana reading locatiom dinsa Sabida tsaro ya sa ya kame wayar su baki saya ya kashe, Sannan ya sauya musu Daki Itakam Ta kasa tunanin komai sabida abubuwan sun daga mata hankali matika.. Kenan kashe mahaifiyar dije akayi dagan gan? Whats so special in this case da har za yi wasa da rai?..sosai ta shiga cikin damuwa tana kawo tunani kala kala. Daga gida kuwa ummah ne dakan ta a ofisshin,bata ga yarta ba kuma wayar ta baya shiga..shine take tambayar ko sarahn tana nan amma sam su hjya billy suka kasa sanar da ita komai.. Da ganan kowa yake nadaman yadda ya tsananTa harshen sa akanta musamman indian team.. Cewar hya billy to lallai akwai makarkashiya mai girma a wannan case din Dole za a tsare gardi har sai anga dawowar sarah. Ita ma ummah ta kasa basu space daga ace sarahn na waje kaza sai ace tana waje kaza duk don sun ga ta mugun daga hankalin ta.. hankalin su abtashe yake amma sun yaba da yadda ummah ta sa ido sosai akan tarbiyan yarta sun lura cewa sarah is wel guided Nd monitored at home.. Ba kamar yadda aka cusa musu ra'ayi akan tarbiyan yan mata irin ta ba. Ana neman karfe 10 na dare ummah ta tsanamn ta lallai sai an bata sarah tayi mata magana Da kyar hajya billy ta zaunar da ita ta mata bayani, ranar kwana zaune duka sukayi anan ummah ba abunda take illah hawaye.. Anan guest howus kuma mrs ruth tace ma si aljan kar su bar wajen har sai yazeed ya kunna wayar sa sabida dole ne su san ko shi ya dauke sarah don su san abun yi Ita kuwa sarah Tsoro da tunani yasa ta dukun kune waje daya,..har zazzabi mai karfi yana neman shige mata. Dan dolen sa ya zauna da ita ajikin sa yana comforting din ta har ta samu tayi bacci da kyar Shikam bai runtsa ba kallon ta kawai yake A ransa yana saka abubuwa da yawa.. Har cikin ransa yana so ya mallake ta ya shiga rayuwar ta.. yaga tana mutuwa masa sai yake ganin kamar ma gashi Allah yana ta bashi daman cikar burin sa. Murmushi kawai yake yi agaban innocent face din ta yana tunanin ranar da sarah zata furta tana kaunar sa dakan ta.. Don Shika dai ya san me ya shirya mata aransa. Washe gari da safiyan Allah da suka tashi, Bayan sun gaisa take cewa tana so ta kira ummahn ta.. Yace no we cant use any phone sabida ana tracking din mu..a yanzu yadda zamu tafi gida ne kawai zamu nemo.. Tace ohhh ya Allah, toh su waye wayannan me nayi musu haka? toh sai mu cigaba da zama anan kenan. For how long ? Kar wani abu fa ya same dije ina nan.. this ppl call me bcos of her what if thy have her now?...look i need to do something now...gaba daya yazeed kallon ta yake ta na neman birkicewa tana maganganu cikin tashin hankali.. Tsaye ya mike ya karaso wajen ta tana kan magana...ya lura hawaye ne tam idanun ta masu dauke da tsoro da kuma fargaban abubuwan da suke faruwa.. Ajiyan zuciya tayi ta dafe kai" tana cewa Allah ya sa itama dijen ba wani abu za'ayi mata,i wonder who the helll is doing this Meye riban sa toh? I wish thy cant just leave them alone and face me in dai har gaskiyan ne basu so.. Hawayen ta ne yayi droping cikin tsananin damuwa da tashin hankali ta sunkuyar da kai kasa tana tare wa Yayi dan murmushi ya riko shaking hands din ta duka biyu yana dan murxawa... kamar zata kwace amma sai ta kasa anan ya jawo ta jikin sa a hankali ya rungumeta yana cewa its ok sarah.. Ya isa haka.. dije tana nan lpya.. kece kawai baki nan and i know sabida kar ayi case din aka yi miki haka Yanzu abun da zakiyi shine ki kwantar da hankalin ki ,u gonna be fine Relax ok? Nan ta dan daga daga jikin sa ta dube sa cikin sanyin jiki tace ok" But..... Heyyy stopp..ya dada tsare ta da cewa.. Yanzu yadda zamu fita anan ne kawai matsalar you just have to calm down ok?..da kyar ta kwakwalo murmushi ta gyada kai Cikin sanyi ta zame ajikin sa ..Kan gadon ta koma ta zauna yana cigaba da binta da ido.. Daga bakin gate kuwa anan mutanen aljan suke rarrabe suna monitoring din shiga da fita a boye sabida sun tabbatar da cewa yazeed na nan amma ba su san ko yana tare da sarah ba. Cahn ana neman karfe 10 na safe tashin hankali daga both side ya hana su ma jin yunwa daga bisani... Yazeed yace mata zai fita amma zai dawo yanzun nan.. Mikewa tsaye tayi zatayi magana, ya mata alaman a' a... Tun da ya fita sai Bayan kamar 10 minutes ya shigo,...tace what happen zamu iya tafiya yanzu ko? Yace no, amma zamu raba hanya...come on get ready ya fada yana dada leke ta window. Rigar suit din nasa ta dada gyarawa a jikin ta sannnan ya riko hannun ta suka fito daga dakin a sace yana yi yana dube dube har suka kai bakin wani lungu ta baya acikin guest house din. Gani tayi an ajiye wani drum gefe da katanga alaman shi ya shirya .. Yace hurry up comn zoki hau.. Batayi musu ba ta hau ya dale shima ya taimaka mata ta sauka har kasa ta baya.. Ko damuwa da gurjewan da hannun ta yayi batayi ba ,ta dago tana jiran sa, sai taga ya ce kiyi sauri ki isa bakin titi,ni zan taho da car din ki yanzu if not idan suka same mu tare wani abu mummuna zai iya faruwa da ke..go now. Har zatayi musu ya ce mata,if you dont want dije's life to be in trouble you wll hurry up you must go sarah bamu da lokaci..nan ya juya ya koma Itama ta kama hanya ta shiga falfalawa da gudu Zuwa bakin hanya. Yana gama reading time din daya dauka ya taho ya shiga motar nata ya danna horn da karfi yadda zai dada jan hankalin su nan aka bude masa gate ya fito... Yana daka nashi motar ya lura da motoci har biyu na binsa abaya.. He knew this wll happen so bai damu ba. Sarah kuwa Duk da ta samo abun hawa hankalin ta sam baiya jikin ta sai yanzu take tuno da kar shi ma su masa illah.. Office ta isa direct babu kudi a hannun ta don haka ta shigo a dan birkice don ta sallame shi, Da mamakin ta mutane ne cirko cirko ana faman jiran wani news ga polisawa da sauran su ciki har da ummahn ta. Babu wanda ya lura da itace ta shigo don haka Da gudu ta yo kan ummahn ta suka rungeme juna" Take hankalin kowa ya dawo kansu kamar a mafarki Ummah tace ina kika shiga saratuh, waya dauke ki..kina lpya ko saratu me aka miki?.... Lokaci guda aka rufe su, for the first time kowa yaga hawaye sharbe sharbe akan fuskan ta.. Dukkanin officials din suka zagaye ta kowa da nashi salon tambayar da jajen,.. Anan ta dan bada labarin abunda ya faru briefly Yanzu dai yazeed ake jira ya shigo Shikuwa gudun tsira suke suke yi tsakanin sa da su aljan,. shikansa baisan me suke shirin aikatawa ba Basu hakura ba kuwa Yana kaiwa kan coner shiga organisation da suka ga zai tsere musu harbe tayoyin motar baya duka biyu suka juya a gurguje suka bar wajen Kara mai tsanani wheel din motar yake,...daga nan kowa ya fito a rikice A kayo bakin gate Tuki yake rougy yana neman control Duk kura ya bude shi ga shi dama speed yake yin neman control din amma sam babu.....so yana tahowa motar ta fara tumble tana juyi a haka ta je ta bugo bakin gate din da karfi... Everyone was shocked. #surayyahms follow wattapd at surayyahms Official cat..[2/24, 06:36] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _For you ladona(s👩‍❤‍👩_ _asmeenat zeeyahn_ _Sweet umherny_ _Real me dambu_ _Lematty ta cattty_ And _My boy areef Allah ya raya mana kai_ _DEAR SISTER._ *Kar ki sake abun duniya ya dawo dake MUNAFUKA,domin shi munafurci yana jawo masifa dayawa misali KARYA..shi kuwa karya na rage daraja da qiman mutum a duniya,.. bare aje ga azaban sa wajen ubangiji...Allah ya sa ki dace,Allah ya yafe mana dukan mu ameen....* _Yah ALLAH yaa kareem_ _P21_ A guje kowa ya tunkaro wajen aka rufu kansa ana faman zubo salati.. Hankalin kowa tashe Musamman iyayen sa da suka rude suna kiraye kirayen sunan sa.. Lokaci guda police suka shiga bin hanya ko za asame su aljan amma ina.. sun riga sunyi basaja. Dama plan dinsu da su hjy shine yayi delaying yazeed ta ko wani hanya daga bayyana shaidar sa akan batar sarah har sai sun san yadda zasu kare kansu... Gashi ta faru cikin sauki ruwa ruwa aka kai yazeed din asbiti baya ko motsi Sai dai babu rauni ajikin sa dai jinin da ya ke fita kadan a hancin sa. A lokacin Sarah ta dade da birkicewa cikin kuka, Duk dama hankalin kowa tashe yake amma ita kadai tasan me take ji ganin sa a haka. Jii take duk Kan ta yake shan wannan wahalar. Bayan an kaisa asibiti, Kowa ya samu ya koma gida ,anan take gaya ma ummah asalin waye yazeed da abubuwan da ya mata in detailz. Sosai ummah ta tausaya don ta lura har wani cin abincin kirki sarahn ta kasa yi a daren... Sai ya zamto Duk dama an sa mata tsaro mai tsanani sai take jin tana so ta kasance da shi a wannan halin daya tsinci kansa.. So washe gari da safe, ta kira su hjya billy wanda suka tabbatar mata da cewa yazeed din is fine hannun sa ne kawai ya gurde amma har ma ya tashi yana magana.. Jin hakan ya sa hankalin ta ya dan kwanta, sai ta shirya tsaf sabida yau babban rana ne, ga media da sauran jounalist duk sun taho domim jin asalin musababbin tashin hankalin.. Mrs ruth da hjy asma a matukar tsorace suke amma sai suke nuna damuwar su fiye da kowa.. Indian team da sauran manyan dake gefe gefe duk an hadu waje daya ana jajan tawa sai dai ba wanda ya kaisu gane gaskiyan sarah a yanzu . Lokacii guda aka fara inveztigating din gardi da sauran wanda case din ya shafa amma sukan su basu da masaniya akn duk wannan so ba asamu komai ba. Karfe 9 saura sarahn ta iso asibitin shikan sa sai dayaga tausayin sa boro boro a face din ta duk dama Presnce din safeenah ya hana su sakewa suyi magana Shi ya bata karfin gwiwar taje suyo shariar ayi hukunci ma mai laifi.. Sannan ta wuce taje, anan aka warware magana tsaff wannan karon da shike akwai media sai abun ya dawo wani gagarumin eventz Ya kuma zamto tamkar kwaryar qiiira da izinah mai girma ma ire iren su gardi da baba babaji dake kauyuka da birni akan halaye irin nasu.. Ranar ne ranar da rayuwan sarah ta fara hawa wani madaka tan nasarah. Maimakon ranar ya zamto karshen daukakan ta sai ya zamto wani babban matashin daukakar ta. Ta samo yabon kwarewa Da cikakken yarda daga duka manyan officials din wanda ya jawo aka bata rank dai dai dana yazeed.. Abunda bai taba faruwa ba a tarihirin org din. Don sai da ake warware maganan ake ganewa cewa duk an kulla shirin ne don kar sarah ta samu damar wanzar da adalci ma dije. Amma kashhh ba asamu criminals din ba Cece kuce da sa bakin mutane da dama ahakan ya jawo mata wani sabon daraja a idon duniya cewar babban president na human right and woman affairs na india sarah ta cancanci award of honour bisa ga jajircewa akan wanzar da gaskiya da bin hakkin dan adam..... Haka aka baza ta a media,news papers da social netwks Dayawar jama'a ann suke fadin albarkacin bakin su sannan mugayen ayyuka Sai dada bude su ake ana kawo musu.. Tunda sarah ta gama case din dije succesfully sai ya hankalin ta ya dawo wajen yazeeed baki daya.. Har yanzi tana ji kamar she owed him alot.. Cikin ranta ji take dama ita ce safeenah don ta samu damar biyar sa abubuwan da ya mata ta hanyar kasancewa da shi a wannan time din dayake bukatar kula.. Yau sati guda kenan, amma yana gida bai zuwa office sabida daurin dake hannun sa. Jifa jifa take kiran sa, a duk safiya ko in ta tashi takan je ta gaishe sa.. Yanzu da shike tana nuna kulawa ta akansa sosai sai abun ya nuna kamar suna matukar kaunar juna a idon safeenah ba wai ba. Hakan yasa take sa musu ido idan sarah ta zo bata bari suyi hira mai nisa sai ta fara daure fuska tana sa shi baccin dole.. Daga nan bangaren su hajya asma kuma tunda aka kara ma sarah matakalar da tayi musu nisan da zasu tsayar mata yasa suka hakura na lokaci suka zuba ma sarautar Allah ido.. Cewar mrs ruth kamar duk abunda suka yi ma sarah na mugun ta juyawa yake ya zamto mata wani babban alkhairi so tunda sunyi wannan sun sha da kyar su hakura haka su jira wani opputurnity.. Yanzu sarah bata under control din su ,itama kenan zata iya sa'in sa da su tun da matsayin ta dai dai yake da yazeed. Saukin lamarin ma da yazeed yaki cewa komai,sam sam ya ki nuna cewa ya gane wanda suke bin sarah bare aja case. Shi dai yanzu target dinsa sarahn ce,game dinsa kawai yake shirin murdawa musamman yanzu dayake da special place a rayuwar ta.. A na cikin wannnan yanayi, komai ya lafa amma yazeed baya daga hannun sa sosai duk da an warware masa bandage din Yau ake neman cika wata uku da faruwan al'amarin A bangaren sarah kuwa cikin dan wannan lokaci tauraron ta ya dada hasken da sai da ta zama mace daya da ake kirga ta acikin organisation... Sai aka dena jin kan su mrs ruth da hjya asma Shiruuu tamkar basu nan haka suke... Yanzun bakin cikin su bai wuce yadda Sosai mutane suke yin sarah ba ko wani lungu da sako farin jinin ta ya gauraya zukatan mabukata.. Hankalin ummah a kwance yake sabida haka ta yi dammarah zuwan chan gida mai tsarki don neman cikakken taimako da nuna godiya ma ubangiji da yadda ya cika musu rayuwar su ya kuma dawo da su mutane. Soyyyar tsakanin ummah da sarah yayi karfin da ko guguwar ajali basu tsammanin zai raba su ta dadi.. Ranar da zata tafi ma da kyar suka rabu, Duk dama a lokacin sarahn ta shirya wani karamin shirin wayar da kai da zata je kauyuka kauyuka tana wanzarwa.. Tare da Hadin kai kamfamin lura da cutar kanjamau da tuberculosis.. Bayan ummah ta tafi... A Ranar da take shirin tafiya sai ga yazeed ya dawo kan aikin sa .. Bata ma sani ba sai da hapsy ta ce ke"mr yazeed fa ya dawo yau yana office ... Take zuciyan ta yay mata dadi ta dago Tayi dan karamin murmushi tace wow im glad,yagama Hutun kenan Amma ya warke sosai ko..? Hapsy ta kada kai ta tabe baki tace kaji kamar bake ce mai zuwa duba sa ko wani rana ba.. Ko dai baki kallon sa ne in kinje?.. Suka danyi dariya.. Bari sai anjima zanje nayi masa welcome back Mmmm yakamata don yanzu naga handbag dinsa tana nan makale da shi... Uhmmm really,? Chan mata hapsy i just cant get why shes so upset with me... har yau fa in naje bata amsa magana ta har nagaji na denA Jingina kai da kujera hapsy tayi tace yooo ya zata yi ta amsa bayan ta saki aranta..i mean mr yazeed yana nuna kulawar sa an then kema yanzu kina nuna masa kulawa Chabbb ai ko nine zan sa ido....tayi dariya Waje sarah ta budo ido tace kulawa shine me? Haba hapsy kema zaki fara ko? I just feel guilty da abunda ya faru, he helped me alot shyasa nake jin yakamata nayi returning favors din sa atleast, In ba din haka ba to meye...ta dan tabe baki Hapsy tace "Hmmm toh shikenan dai, nima a haka na dauka but kema sarah sai kiyi a hankali da ita don wallhy ta dau abun har ranta shes too over protective of him. "Damuwar ta ne wannan haps.. indai namiji ne ina da wanda ya fishi komai da komai agefe na..so" Dariya sosai hapsyn tayi tace toh an shigo damu filin gwaje gwaje,talking about that,sarah kin same mahfud din kuwa? Juyowa tayi ta gyada kai alaman a'a Shiru ne ya dan biyo baya hapsy tace Allah sa lpya dai.. Ni dai jiki na na bani hala wani abu ne ya rike sa cikin sanyin jiki Sarah tace "Uhmmm haka zai iya kasancewa hakan, amma duk da haka ni na san waye mahfud,idan bai sake nema na ba nasan duk ni na jawo hakan..he wll not break his promise. Ko Don darajar dayake bani sosai nasan bazai taba karya alkwarin nan ba And kinga ranar da muka rabu ni nace kar ya sake nema na,..i was thinking im gonna be fine.. Amma har yau ina mugun jin kewar sa a kowani lungun zuciyata but i just cant do anything about it. Ba ya social netwkd no phone no messge inaga na tura masa voicemail yafi dari amma no replies So Why dont ask catherin?ai naji ance tana france Hapsy tace adan dame. I did, kawai ce min tayi itama bata sake ganin sa ba...he left Kuma kinsan ta itama da shegen damuwa she just want me to say yes to his marriege plan gani take kawai karya nake yi ma kaina.. Mikewa daga zaune hapsy tayi ta zuba mata ido tace kamar yafa? Ai kuwa ina ganin kamar lokaci yayi da zaki making wannan decision din sarah. Kin cika burin ki,and mahfud dint tresspass as u said.. Mu dai shi kawai muke jira ya firo ayi abun nan... Huhhhhm....kai hapsy! i know duk nasan da haka hapsy,amma ina yake toh. Ni gani ma nake im kind of not ready again.. Cikin mamaki hapsy tace mene? Not ready kamar ya u kidding me right? No ,kawai ji nake kamar am still confused. Tafada a dan dame tana duban hapsyn da serious look Tabe baki hapsy tayi ta koma kan chair ta jingina ta ce ..,sarah kenan ki nitsu fa, karki kiyi abunda zai sa ki cuci kanki..i dont knw mahfud too well amma i think hes cool. Sarahn Tayi ajiyan zuciya tace ok fine,ni kam ma abar wannan maganan bari naje na gaishe da yazeed na dawo Mikewa hapsy tayi tace zata bita sai suka fice tare. Tun daga bakin stairs take jin bugun zuciya amma sai ta dauke hakan a fuskan ta suna tahowa shiru Hapsy ce ta soma bude door din offishin,shika dai ne a zaune yana duba file alaman safeenahn ta fice Kallon sa sarah tayi a sace cikin wani yanayin da zai isar maka ta yaba da shigar nasa Yau dai dark navy blue long sleeve shirt yasa over a well tucked in black silk cotton material shorts yayi matukar yin kyau ya kuma nuna simpilcityn tsarin halittar kyaun sa. Theres no daubt that Dan zaman sa a gida yasa ya dada murmurewa ya tohu da sabon sigar kyau mai dauke ido.. Itakan ta hapsy sai da tayi murmushi ganin yadda suke bada juna kallon kallon a boye.. Zama tayi bayan ya amsa sallmr su, tace masa barka dawowa.. Ya amsa da murmushi.. Ya ce musu ya gode da kulawar su.. Hira kadan suka taba yana dada mata congrat akan sabon matsyin data samu yanzu. A haka har suka bar offishin ita dai hapsy sosai take so ta gane kamar wayannan biyun suna boye wani abu cikin ransu Amma tasan sarah sarai tana kawo magana zata fara cuikuikuya mata tunani da maganan mahfud din ta.. Hakan kuwa ta cigaba da gani a cikin sati, Duk da sarah bata zama amma takan samu lokaci akalla wanda zata duba lpyar yazeed Sai basarwa yake amma sosai yake shaukin son hakan data ke masa. Bayan kamar sati guda da dawowar sa daga nan lokacin sarah da team din su sun fara aikin yada awareness a nata hidima. Yau bata samu fita da wuri ba sabida tana shirin tafiyar da yamma zuwa chan kusa da kauyen su da da chan suka baro da ummah Wardrobe din ta ta bude don zaban kayan da zata sa kasancewar yanzu tana da dama ta sa dogon riga ko arabian gowns muddin bazai nuna banbancin addini ko al'ada ba. Tana daga wani site sai ga jacket din suite din sa ya gangaro,tayi saurin dagowa ,dafe kai tayi tace" ohhh!!!! yanzu ne ta tuno da ummah ce ta ajiye rigar yazeed din daya bata ranar ta rufe jikin ta. Zama tayo da shi a hannun ta tace maybe haka ma yana bukatar abunsa amma nayi shiru da shi a hannu na I must have to take it to him. Sai ta ajiye agefen ta Daf lokaci tafiyar nasu tayi shirin ta mai dauke nunfashi a cikin bakar Doguwar riga wanda baida designs sosai tayi rolling. Office direct ta wuce ta gama abubuwan da zata yi sannan ta hauro da jacket din a dan gifts bag zata kai masa sai ji take ai bai zo aiki yau ba yana gida. Ba yadda ta iya haka ta dan ari lokaci cikin sauro ta wuce gidan sa Duk ta sa A ranta da niyyar sanin meya hana sa zuwa yau da kuma sa niyyar bashi hakuri akan rigar sa . Gidan da zata je yau ba shi bane akayi jinyar sa Its seems like this is his private addresss very few ppl suke da shi So tana isa kwalliyar ta ta duba ta gani da kyau sannan tayi horn aka bude ta shigo. . Batayi mamakin ganin simple mansion din nasa ba dama ance mata ba waje daya suke zama da parent dinsa ba duk dama har yau bata taba zuwa gidan iyayen nasa ba. Cikin yaba salon tsarin nice and simple struturen gida ta sauka tare da amsa gaisuwan mai gadi. Tace sir yazeed yana ciki? Pls kace masa yana da bakuwa Mai gadi ya amsa da to ya shige ciki, Can wajen wani 5mints ya sake tahowa yace mata ta shigo bai ya jin dadin jikin sa . Nan ta farga da jin haka ta kamo hanya tana bin bayan mai gadi wanda ya mata jagora cikin hadadden tsararren bedroom Zaune ta hango sa akan katon royal bed wanda yaji shiny white bedsheet da throw pillows Light yellow armless sheet ya sa da dogon wando hannun sa da kafafun sa duk suna cikin soft duvet din yana duban ta fuska bayabo ba fallasa. Tun kafin ta iso kusa da shi,ya ma mai gadin ido akan ya basu waje. zuciyar ta sai bugu yake, amma sai ta dauke akan face din ta ta zauna a tsakure tana binsa da ido Cikin sanyin murya tace sannu,ya jikin dai Yayi dan karamin murmushi yace .am surprise you here? Tace ohh yesss, dama naje office ne aka ce baka zo ba ..msai ta dan yi shiru daga bisani ta dago gift bag din ta kawo kusa da shi ta ajiye tace here is your jacket Kayi hakuri duk laifin ummah ce i cundt get it ealier.. Yana jin ta ,sai ya dube ledar yana bada friendly glimse yace "lallai anyi haka ai ni har na mance ma Anyways thanks. Tace bakomai...U dint come to office today ko jikin ne? Hope all is well .. taa tambaya kamar bata sani ba. Ya dada motsawa kamar wanda zai mata bayani sai ya sake kara kamar ya fama ciwon sa Sai ya soma ya tsime fuska yana washhh asshhhhh a hankali cikin jimamin da radadin zafi "tausayin sa ya sa Ta taso kusa da shi tace lpya kuwa? Sannnu sannnu..hannun ke ciwo har yanzu ko? im very sorry let me get you some medicine. Ta juya a dan rude tana duba pain relivers akan table..... Shikuwa sosai yake rike da hannu yana wash washh yana narkewa kadan akan pillow Har Allah ya sa ta gani ta bude ta ciro kwaya biyu, ta taho har bata san ta zauna daf da shi ba ta mika masa ta dauko bottle water ta ce ga shi nan you can take it ...sorry... Ya karba da kyar sabida hannu daya ne kuma ya kasa motsa dayan Haka ta kama masa ta taimaka masa yakai ruwan baki tare da maganin Fuskan ta cike da tausayi da damuwa take kan jera masa Sannu, shikuwa ya riko hannayen ta gam da nashi amma sam ya ki bari su hada ido Sai kurban ruwan yake a hankali.. Bayan ya sake ta maida cup din kan table ta juyo, tana kallon sa tace " Allah ya baka lpya ai bansan hannun bai warke ba har yanzu.. Cikin murya mai duke da nishi Yace its ok,ai ina samun sauki kawai Na dan fama ne jiya da daddare. Tace sorry,u need to rest then ...kar kana fama shi. Ya gyada kai innocently yace yes.. ganin zata tashi kusa da shi ya sa ya sake kai hannun ciwo... Kamar Yana so ya jawo gift bag din wani kara ya sake sawa wanda ya firgita ta ta sake juyowa tayi kansa tana tambayar sa lpya? Da kyar ya dago cikin radadi ya girgiza kai alaman ba komai Amma sai ta lura kamar abu yake bukata Ta dan dafa sa kadan ta maida shi kan pilloww sai nishi ya ke saukewa a hankali,yana kallon ta zuciyan sa cike da farin ciki.. Amma fuskan sa in banda radadi ba bun da yake nuna wa Tace please tell me if you need anything kar ka sake fama ciwon .. Dagan gan ya sake kawo hannun ciwon Yana so ya mika kamar zai nuna mata wardrob dinsa da sauri ta daura nata akai soflty ta sauke masa kasa cikin kulawa.. jin laushin hannun nata ya sa shi saura kadan ya lunshe idanun sa amma sai ya daure Cikin sanyin murya mai dadi Tace me zan mika maka Ya dube ta a kasale yace jacket din a wadrob..sanyi nake dan ji Ta juya zata tashi ya riko ta kadan, yace barshi kawai use this one kawai ya mata alaman jacket din suit din data kawo masa. Yadda yayi magana ta gane maybe baya son ta bude masa collection dinsa ne sai ta tabe baki Ta bude wanda ta kawo din ta mika masa Yayi murmushi ya shiga kokarin sawa da hannu daya kamar baisan wata tana zaune daf da shi ba, Sai fama yake yana murda fuska har ya sa hannu daya.. A dai dai nan aka bude kofa amma dukan su basu sani ba, Ganin yana ta kokuwa da rigar yasa Sarah ta karbe dayan hannun tace lemme help you, sai ya dube ta amma bai ce komai ba,shi dai ya sake mata amma bai daga hannun sa daga nata ba Tare suke sakawa shiru yana duban ta tana kan taimaka masa sai shakar nunfashin juna suke.. Harde hannu safeenah tayi cikin wani irin yanayin kishi ta na kallon duk wani sirrin kallo da suke watsa ma juna. Tana kammala sama sa sai suka dan yi murmushi a tare ,a dai dai zata maida shi kan pillow suka jiyo gyaran muryan ta mai kauro a bayan su.. #surayyahms Meela adeel da ummarfat ta zbi am so grateful guys zee ta zaynab bawa fa Then aeshfareeda im grateful. *Official cat* [2/24, 06:49] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _For you_ _Members Surayyahms_ _novels..taskar_ _surayyahms and fans_ _page_ _P22.._ ganin safeenah yasa Sarahn ta mike a dan tsorace ta bar gefe da shi daga kan gadon duka Suna bin safeenahn da ido,... Wani irin kallo take binsu da shi wanda Kunyar sa ya sa sarah ta sunkuyar da kai.. Safeenah tace ehen? So what now. Yazeed meye wannan yarinyar take yi anan takara she a zafafe cikin dan karamin tsawa.... dan karamin tsaki yaja cikin miskilanci "Ok now...Just dont start...ya tsare ta da cewa shima tare da daure fuska Sarah kuwa sai ta kasa cewa Komai ita dai tana tsaye tskanin su safeenah ta taho tace kace i shundnt start?toh Me zan fara wanda ya wuce wanda kuka riiga kuka fara kai da wannan..? I knew it ...ure cheating on me da wannnan yarinyar..i just knew Kuka ta fashe da shi cikin kukuni tace nasan ai dama zaka koma son ta tunda ni yanzu bani da komai ita ce take da shi.. Sarah zata yi magana ta dakatar da ita da hannu..tace kimin shiru ni ba dake nake yi ba. A dan dame sarahn Ta juya a nan ne taga yana famar kwkuwar tasowa dakan sa da kyar yana lallaba hannun sa kamar dagaske.. Kusa da su ya iso, yace whats the problem now,haba safeenah, Matsala ne mutum ya zo duba ni,beside abu na ta kawo min and nothing more "Ohhh ai nagani kuwa ta kawo maka abunka har cikin gida,har dakin ka.. thats why she is right here on your bed dressing you...ta watsa masa harara "who are you trying to foool? Huhhh "Ganin abun zaiyi tsanani ya sa sarah ta shiga tsakiyar su..tace pls safeenah ya isah haka. Dagaske ne Nazo nan ne kawai dan na kawo masa rigar sa And nothing more What you see there was nothing hannun sa ne ya hana sa saka rigar shine na taimaka masa as he was feeling cold.. Dan Allah ki fahimce ni ,lets end all this i dint come her for anything,kar ki dau abun da wani manufa..pls safeenah Safeenah kuwa ko jin ta bata yi Hannu ta sa zata ture ta daga gefen ta,yazeed ya yi saurin bugewa Wanda hakan yasa shi sake sake wani uban kara.. A take Duka suka yo kansa a tare amma tuno da abunda ya ke faruwa yanzun yasa sarah ta dakata ta bari ma safeenahn ta riko shi Baiji dadin hakan ba sai ya buge hannun nata cikin fushi,cikin ransa yace duk ke kika jawo u just ruin my peace here, Suna dagiwa "Sarah ta ce enough,dan Allah ku bari lets make things clear now Dago safeenah tayi, tayi mata nuni da jacket din jikin sa sannan ta bata labarin komai da yafaru tsakani da Allah har aka kawo wannan lokaci. Tace Kiyi hakuri thats not what i mean with him wallhy bazan taba shiga tsakanin ki da shi ba. I told many times babu wannan tsakani na da shi i swear.. Safeenah na shiru kamar wanda take jin abun amma zuciyar ta wani abu daban yake aiyanawa So yazeed ya kwana daki daya da sarah ranar shine yayi shiru bai fada ma kowa ba har ita? Wani fushi mai tattare da bakar kishin ya sa ta fincike hannun ta daga jikin sarah..ta juya mata baya alaman bata yarda da ita ba.. Sarah dake cikin wani yanayin har zata sake bin ta tayi magana yazeed yace stop sarah ya isah haka nd please can you just leave us alone for now? ta juyo ta kalle sa cikin mamakin jin maganan sa. Amma sai ta gyada kai tace ok .. Cikin sanyin jiki ta dauki bag din ta ta wuce ta basu waje.. Fada ne sosai ya tashi tsakanin su. Musamman da safeenah ta haura masa akan boye mata da yayi cewa ranar sun kwana daki guda da sarah ... Shima sai ya kasa hakuri duk dama thats what he really want har cikin ransa yana so ya fara playing game dinsa da sarah So baya son abunda zai shigo tsakanin su Sai ya haura shima ba wanda yake sauraran juna...on top of thier voices A ranar suka yanke hukuncin rabuwa da juna Cikin fushi... Kowa yayi hanyar sa. Sarah kuwa ta damu matuka wanda har ya so ya nuna akan fuskan ta Amma da shike kauyen da suka je babu netwk sai ta hakura da shaukin son ta kira sa taji ya ake ciki Nan dai Ta hakura tayi concentrating kawai akan aikin ta.. Kwana uku ya dauke ta anan suna zaga kauyukan dake gefe da kauyen su. Sai dai abun mamakin shine har yanzu bata samu mutum daya daya gane ta ba.. Duk dama ta gane mutane dayawa Sosai Musamman mahaifin sageer.. Sai gashi kuma Allah ya daura musu kaunar ta Kowa na haba haba da ita Ita kuwa Sosai take tausaya ma yadda rayuwan su ya dawo duk dama bata shiga asalin kurwalan ba. Amma Da ga ganin dai daidai kunsu kasan suna cikin wani irn iftilain rayuwa.. Abun a tausaya,a cewar tsohuwar dake gefen ta Ai yawancin wahalar su ya fara ne daga lokacin da mutanen kauyen kurwala suka soma hijra suna shigowa sauran yanki sabida yawan gobara ,iska da zinace zinace da ya addabe alumann ya kuma zamo koma bayar arzikin su da zaman lpyar su. Sarah Tasha mamakin jin hakan,amma sai taji bata ma bukatar ta san meya jawo musabbain shigar su wannan hali.. Haka ma bata ko kwatanta tambayar ya rayuwar yan uwanta da bangaren ubanta yake ba bare kuma baba babaji.. Ko da ta cika kwana hudu anan sai ta bayyana ma sauran agents cewa bazata je kauyen kurwala ba,sai dai suje su dawo Amma bata fada ma kowa dalilin hakan ba Haka kuwa sauran agents din suka je, Gashi yan kurwala sun saka aransu zasu ga sarahn da suke jin labari a redio da talabijin ido da ido Da shike suna cikin ha'ula'in matsi da neman taimako fiye da kowa ni yanki sai suka sa aransu idan ta zo dole zata tausaya ta kawo karshen wahalar su.. Amma ina,sai akayi rashin sa'a da sannun ta taki sam ko taka wajen batayi ba. Haka kuwa aka gama da yankin kurwala babu wanda yaga idonun ta.. Kwana biyar kenan tayi anan kafin suka shiga shirin dawowa Itakam Dama Allah Allah take ta shigo gari ko dan ta ji labarin abubuwa dayawa data tafi ta bari Musamman tsakanin yazeed da safeenah. Gani take kamar bata kyauta ba.. Amm her hrt was pure ita dai tasan tana jin ta kyautata masa amma sam bata da niyyarsa wata alakan so tsakanin ta da shi... Sai dai duk da hakan amma Wani lokacin idan ta ganshi sai taji bata gane komai.. A bangaren sa kuwa har ya sauya takon sa,yanzu safeenah da shi suna matsayin rabuwa so rayuwar sa kawai yake playing yadda yake so.. Har sarahn ta dawo office akayi report akayi komai cikin nasarah amma basu samu damar tattaunawa da shi ba.. Sai da ranar hapsy ta bata labarin cewa ai safeenah ta bar nigeria sabida taji mrs asma tana habaicin an raba ta da yazeed.. News din sai da ya doki zuciyan ta lokaci guda ta shiga shock tana bin hapsy da ido.. Kar dai sabida ni suka rabu? Ta kawo aranta ita kadai tana tunani.. Sam abun sai bai mata dadi ba,gashi too late for her ance safeenah ta riga ta tafi, ya za'ayi ta shiga maganan har su sasanta? Sai ta shiga halin rashin jin dadi da tunani, at the same time tana lura da mood din sa Wanda yake nuna mata babu komai besides yanzu kam ma ya dada dawowa normal da aikin sa kamar yadda ta san shi ada chan Da shike matsayin su daya ne so kusan kowani time suna haduwa suna tattaunawa sai ta lura kamar yana kaucewa baiya son ta tambaye shi Komi game sa last haduwan su kafin ta ke kauyuka. Ranar da yamma bayan ta gama duk abunda zata yi ta tattaro file din zata kawo masa kamar yadda ta saba Daga bakin kofar take jin shi da abokin sa Suna tattaunawa akan rabuwar su da safeenah.. Anan yake bayyanawa frend dinsa cewa eh lallai kowa yayi hanyar sa sabida safeenah taki kwantar da hankalin ta ta yarda da shi har yanzu.. Sai ta lura a yadda yake maganan kamar aransa yana kaunar safeenah amma he did secrifice the love for the sake of peace... Dan hankalin kowa ya kwanta Lokaci guda taji zuciyan ta ya kamu da tausayin sa, hakan ya sa bata shigo ba ta juya abun ta dan hutun weknd din da zasu shiga take tunanin yadda zata tsara shi inda zata samu damar gaya ma yazeed abubuwan dake ranta Sosai ta qudirah zata warware masa intention din ta akansa idan ba haka ba bazata dena jin nauyin cewa ita take kawo silar faruwar abubuwa dayawa a rayuwar sa ba.. Hakan ya sa ta shiga tsara ranar date da kuma maganganin da zata gaya masa ko da zata samu sauki aranta.. Bayn sunje gida a daren yana kwance sai ga shigowar tex din ta, Ta sa masa venue da time amma bata fadi musababbin haduwar nasu ba, Baiyi kasa agwiwa ba ya amsa gayyatar nata a ransa batare da ya nuna mata yama ga tex din ba.. Haka itama bata sake neman sa taji ko ya gani ba , Har ranar lahadi da misalin karfe 5.00 na yamma sai ta shirya cikin simple atamfar ta dark blue da fari, She looks difernt sabida aikin ta baiya barii ta sa su akai akai.. Wajen wani cool down ta zauna wanda akayi shi domin zaman mutane biyu anan ita kadai tana jiran isowar sa Sai gashi Minti 5 da lokacin data bada ya iso cikin sigar kananan kaya tshirt red da jean kafar sa ya sha tsadadiyar sneakers mai dauke idanu, amma sai bai bari ta gansa ba har sai da ya gama daukar 20minutes yana kare ma halitttar ta kallo, yana yaba tsantsar kyaun ta aransa. Lura da batayi odering komai ba yasa ya je ya dauko coool ice ream packs guda biyu fari da pink ya taho dashi, Bata hankara ba kawai sai taji mutum , Yana zama kuwa ya sauke mata wani irin lallausan murmushi ya mika mata nata pink,.. Yace im late ko? Ta dan sauke ajiyan zuciyan bayan kare masa kallon datayi tace,thanks for coming.... Yace babu komai, ..dan shiru ne ya ratsa wajen duk sai ta kasa tabuka komai ta shiga wasa da spoon din ice cream din batare da takai bakin ta ba.. Yana lura da ita shima sai yayi shiru,..amma shi yana zukar abunsa daga bisani, ya dago yace sarah, lpya kuwa? Ta dago a hankali suka hade ido, ta sauke ajiyan zuciya ta dube sa ..cikin sanyin murya tace Hakuri na zo na baka yazeed.. Nasan na shiga rayuwar ka and im not happy about the way things are turning out.. Dan Allah ka yafe min,har cikin zuciya ta bana nufin ka da sharri sai alheri...ta dan marairace,kirjin ta ne ya shiga budu a hankali Sai yadan jinjina Ya dan kalle serious face dinta, yace hakan kike tunani? Amma ai ni bance kin min komai ba,sabida baki min ba..whats all this for? Tace,hala hakan zai iya zamo wa gaskiya a wajen ka amma nikam im feeling guilty about many things Idan kuma ban fada maka na baka hakuri ba i wont be at ease.. Yace kamar me kenan? I think we are good belive me bani da wani matsala dake.. U did notthing wrong sarah Look, my life is normal kamar yadda nake yinsa a da ,so dont stress urself with worrying abt anything.. Cikin daurewa ta cije ta kalle sa eyeball to eyeball tace no ure not saying the truth, Ur life is not normal now. It cant be normal witout safeenah, evrything is not ok witou love,and im feeling quilty about that Zaiyo magana tace naji duk abunda ya faru yazeed pls dont deny it. Fata na kabani dama na gyara abunda na bata.can you pls get back with her? Wallhy ba nufi na na raba soyyayr ku ba,da nasan zan zo ranar haka ta faru da banzo ba. Amma yanzun a shirye nake na maka alkwarin duk wani hanya zanbi don na dawo da yarda tsakanin ku.. Im serious about this.. Murmushi kawai yayi ya zuba mata ido baice komai ba.. Jingina kai yayi Ya dau ice cream dinsa ya fuske yana zuka batare dayace mata uffan ba na wani lokaci Chan da yagama hade hademmn sa aransa sai ya dube ta kamar bai damu na yace "ya baki shan naki ko bai miki bane na sauya.. Ta dan dago fuska cike da muwa. ..Sai ya daga mata gira irin wat? Cmon Just take ur ice cream ...yafada kamar wanda yake ma yarinya karama magana yana dada maida nashi baki. Dan dole ta sa tafara zuga a hankali Sai da yaga ta sake tana ja sannan ya dawo gaban taya zauna kusa da ita suna fuskan tar juna sosai.. Yace"look sarah,nasan zaiyi wuya ki fahimce ni amma yazama dole na gaya miki don ki daina daura makanki laifin komai U have nothing to do with what happen rabuwa ta da safeenah matsalan mu ce, Tsakani na dake kuma ai ta fiki sanin babu komai And I think rabuwar mu da safeenah shiryayye ne ..wanda dama ta riga ta shirya shi zata rabu dani ne tun bayau ba kuma i belive tana da dalilin ta wanda kwata kwata bai shafe ki ba. Come to think of it a ko yaushe kina mata bayani da iya gaskiyar ki tana kuma ji tana ganewa ko ba haka bane? Ta dago ta kalle sa ta gyada kai Yace "toh kinga a Ranar da kika tafi kika barmu we had an argument anan nima nake fahimtar komai...so ralex Sai kema ki dena daura makan ki laifin,i have already accepted it sarah Tausayi ya bata daya fadi hakan, Sai yanzu take fahimtar kamar mood dinsa ya sauya .shikuwa sai tsaro zancen sa yake "Anan ya shiga bata misali da kalubalen data fuskanta a rayuwar ta wanda a zahiri da duk zasu faru ne kuma su ruguza mata rayuwa a cikin munafurci da rashin fahimta Sai yanzu ta ke sanin cewa,eh fa dagaske ne yana taimakon ta ne sosai a dachan ba wai don zallan aikin sa bane kamar yadda ya sa ta sa aranta.. yace" kar kiga laifi na ni na yarda da gaskiyn ki da kuma zuciyar ki akan abunda kika sa agaba.. Shiyasa na sa hannu dan na taimaka miki akan aikin alhairin dakike so ki wanzar,...so, i dont really care who i have to lose Baga shi yanzu komai lpya ba,? Ke kadai ce amma kin sa yanzu muna alfahari da junan mu ...We have great achivements bamu fuskntar wani corruption da koma baya Sannan jama'a suna tare da mu ta ko ina.. Sosai ta nitsu tana gane manufar sa. Lallai Wannan tamkar darasi ne na rayuwa" Tun kafin ka gina gidan farauta dole sai ka turmusa tarihin yayan damisan dake hana sauran masu fiiifike tashi.. Ko da kuwa yan uwan ka ne. Mutum daya kan kawo canji da sauyi ma rayuwar miliyoyi da dubbai kowa kuma ya amfana haka ma mutum daya zai iya kawo sabanin haka... Mudiin za a samu jajircewa da nagartan zuci da kuma bude ido akan karya da daukaka gaskiya da adalci ,babu nuna fifiko ba ganin ido bare son kai To Alherin sa yafi dubun sharrin sa. A cewar sa sarahn tafi duk wani abunda ya rasa a yanzu,da duk wani ciwo da zafin da yaji abaya ko Tunda har burin su ya cika. Maganganun sa sun shiga zuciyar ta sosai Sai ta nitsu kamar yadda ya nitsu shima suna sauraran juna.. Sai ta rasa me zata ce masa gaba daya ya wuce tunanin ta.. sai dai wani abu still yana gaya mata bata masa adalci ba da hidiman ta ya raba shi da soyayyar sa Ita a yadda take ganin sa da safeenah tasan sunyi nisa.. He must definatley be feeling the heatache. Sai dai tasan inta kawo Maganan directly zai iya sake toshe mata baki da reason din sa. Kawai sai ta yanke hukuncin bashi gayyatar zamowa abokin ta Ba don komai ba ko dan ta dauke masa damuwar dayake fama da zuciyar sa Kafin su dawo dai dai da safeenah . Haka kuwa akayi bayan ya gama bayanan sa. Ta muna ta gamsu matuka,sannan bazata taba iya mancewa sa karamcin sa da kuma sadaukarwan sa ba. Amma tana neman alfarma daya dahmga gareshi,kuma ta san ran ba zai hanata? Jin hakan ya sa shi mamaki ya tambaye ta Anan take sanar da shi Bukatan ta na zamowa close frnd dinsa Tace"bazan bari wannan damar ta wuce ni ba ure so true to yr intentions ... I just cant wait to make you feel betteer Cos you dersev it. Kuma insha Allah ka dauka daga yanzu komai zai wuce a lokaci guda zaka ga duk abunda ka rasa domin wanzar da tsayawan gaskiya sai ya dawo maka cikin sauki.. Kallon ta kawai Yayi murmusshi mai sauti Yace "shikenan sarah.. Bazan ki ba,beside kullum muna tare so its a work friendly thing.. Ta gyada kai tace best of friends? Ya dan tsane fuskan sa cikin wasa ya mata Hi five da hannun sa ... Lokaci guda suka tafa Ta bi ta sunkuyr da kai cikin kunya tana dariya.. Daga nam dan hira suka taba, casual suna dam dada sanin junan su. Sai take jin kamar an bude mata wani sabon shafi ne arayuwar ta Har magrib ya rufe ana neman ishai kafin suka tafi gida.. Kowa da tunanin sabon rayuwar da suka daukar makansu yayi bacci.. Shikuwa yazeed yau kamar am tsoma sa a duniyar dadi haka cikin ransa yake, Sabida burin sa ne dama hakan ta faru a bu daya ya rage ,shine ya sa sarahn ta fara kaunar sa Don haka ya shirya takun sa tsaff,yadda zai fito mata ta inda bata tsammani. Yasan tunda ita ta kawo idean su dawo friends zata yi tunanin ko bazai sake ba... Maybe ko zasu na yi a boye sabida gulman mutane da yan office Amma ina,... tun a washe gari ya soma nuna salon sa wanda ya bata mamaki matuka Har ya kasance idan ta shigo sai ya zo shima su zauna ofishin ta Babu abunda suke sai hira da tadi kala kala Sai dai mafi akasari akan abunda ya shafi aikin su ne. As expected kowa sai daya soma ganewa cikin sati guda cewa closeneas din su ya dan je wani level.. Ga shi yanzu hapsy Ta koma wani division contrct din wata shida So yazeed ne ya dawo abokin zaman ta ako ina Idan aka tashi haka zasu raka juna gida Sai dai friendshp din nasu bai taba wucewa waje ba ..mostly daga office sai idan an tashi tafiya gida. Haka rayuwa ta kasance tsakanin yazeed da sarah Su biyun suka san friendship din su Amma mutanen dake zagaye da su an bar su a duhu ba wanda ya fito fili yace eh hakan ne, Amma kafiN ayi wata guda sai gashi closeness din su yasa sun fara burge kowa har ana musu kallon cat and rat a office So weird and secretive but very romantic.. Daga bangare guda wasu sun gama daukar dacewa suna manna musu Ina ma ace yazeed da sarah couples ne.. Wasu suna cewa dama halayen su kusan daya ne Wasu kuwa suna imagining ko tsaban kwarewan su ne ya zo dai dai ya sa kansu ya dada haduwa. Kowa dana shi fahimtar Ko ummah ma ta da wo cikin kwanaki ta lura sarahn ta yanzu tana cikin kwanciyar hankali, zata yi waya da shi har tayi bacci sannan bata wasa da zuwa wajen aiki duk dama zata dawo lattii Rayuwa sai ya zamto musu a tsaye babu tashin hankali #surayyahms Share and share your views *Official cat* [2/24, 06:54] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _Specially for Only you_ _SADNAF sakallhu khairan lad'..._ _P23.._ Haka rayuwar ta ke tafiya ma sarah da yazeed.. A kullum sai yazeed ya bata mamaki wajen nuna mata cewa bai damu da kowa yasan friednship din nasu ba Duk dama yana yin sa ne cikin jan aji da kasaita da iya tsara kalamai. Wani bin sai ya riga ta zuwa site din ta abubuwan da take yi ma workers din ta duk sai ya riga ta yi,.. Wata rana inta shigo ma sai dai ta zo ta same sa ya ajiye jacker dinsa akan chair din ta yana waje yana training ko yana supervising clients din ta so amicably... Har cikin ranta Abun ke mata dadi, Su kuwa wokers din dadi suke ji sabida samun wannan damar yasa sun samu karin fasaha da warwarewan matsolin aikin su dayawa Most of the time sai dai ta zo ta tsaya tana kallon sa suna yi da mutane yana challegin dinsu Su kuma suna dada nuna zaguwar su akan sa... gwanin sha'awaa Sosai hakan ya samu madasa a zuciyan ta , Sai idan suna zaune itama sai ta nace sai ta taya sa na shi ayyukan kamar yadda yake tabbatar wa ya gama nata.. Da haka suka cigaba da taimakon juna,.. Har yayi nasaran dasa ma mutane dayawa dake kewaye dasu cewa akwai boyayyen sirrin so a tsakanin su amma ba wanda ya fito da hakan a ransa tukun.. Da shike ma yanzu matsayin su daya ne sai ya zamto idan cigaba zai zo musu tare yake zuwa haka ma kalubale Amma sam yanzu basu damuwa sabida its always fun when thyr together Har ya kai ga idan suka samu sarari sukan je cin abinci shan ice creams da cinema a kowani free weknd dinsu.. Sai dai bata taba fota da shi da daddare ba as usual in ba dai aikin bane ya tsare ta 5pm tana gida tare da ummahn ta Sai dai suyi ta waya suna hirar abubuwan dariiya da suka faru dan kankanin suka zamto soo addicted to each other Wanda har yasa sarah tunanin dama ashe yazeed yana da soft spot haka bata sani ba.. He is so cunny and playful sometimes don sosai ya bude mata fannin jin dadin rayuwa Ya gwada mata yana socialising ya kanyi rawa yana games sannan yana fita ziyara a duk lokacin daya samu time. A duk wannan badaqalr abokantakan sa daga cikin su babu wanda ya taba bude tariihin gidan su ya fada, sarah bata taba cewa ummahn ta kaza ba,ko da ga ina suke ba haka shima bai taba gaya mata komai game da background dinsa ba Duk dama yasan tasan iyayen sa.. Iya hirar su ya kare akan abun duniya dake zageya da su da kuma aikin su Gashi yanzu kam sarah ta kai wani babban matsayin cigaba wanda ake ganin only the sky is her limit. Ko da yazeed yazo yayi tafiya kwana biyu..sam bata jin dadi Ko taje office ma sai dai tayi ta waya da shi bata wani tabuka komai ba Gashi har yau hapsy bata dawo din ba. Sai yasa tana mugun jin missing dinsa musamman idan tazo da safe ta duba inda yake zama tare da wokers yana musu abubuwa Wani bin idan suka dube ta tana kalle kalle sin san abun da take nufi sai suyi ta murmushi a boye Har ya cika sati biyu. To ranar da zai dawo Ba wanda yaji kunne musamman ma ummahn ta... Sosai ummah ta lura da yanzu sarah ta sake da rayuwa ta mance da duk wani birnin bakin cikin data taba shiga Sai dai can cikin ran ummahn bata so hakan ba gani take kamar hatsari ne babba ka mance da kai waye... amma sai ta saduda da tunanin hakan da shike ma tasan ba yadda ta iya da abin da sarahn take so indai har zai bata jin dadi da kwanciyar hankali Shikenan bata damu ba. Wajen ummah Yazeed is ok for her...Duk dama har yau matsayin da mahfud ya samu aranta ta kasa kwatanta bawa yazeed din. Amma sai tana kokarin ganin cewa bata kawo wani magana ba Don sosai ta lura da yadda sarah ta sa maganan abokan ta kan nasu agaba.... Yau ma tambayar data zo ma ummah da shi kenan Akan yazeed din yace zai dawo kuma yana so ta raka shi ministry kai repot.. Ummah batayi musu ba ta amince ita dai kullm fadan ta abu daya ta kula da kanta. Haka ta tsala kwalliyar ta wajen karfe 11 saura na safe, ya diro da motar ta taje ta dauko sa... Suka nufo ministry cike da hira mai shake da kewar juna.. Anan tana daga zaune ya shiga ya gama abunda zaiyi ya taho suka fice, sai dai yanzun shi ya karbe tukin motar Basu ko je office ba yai ya shiga zaga wa da ita ko ina suna hiran su abun dariya Dama Su kanje shopping kam amma Yaune first time daya yi treating dinta kamar budurwan sa anan Don dama wani bin idan suka zo yakan kyale ta ta siya abunda zata siya sa kudin ta,cikin wasan su ma har su saya ma juna abu A kare ana wasa da dariya Amma yau shi yayi komai ba,tana daga gefen sa, yana ba romantic feeling of ure mine. Cikin iya tsari da salo,idan ya dauko kaya sai yasa taje ta gwada su a change room tafito ya gani kafin a ajiye mata su She felt sooo special, Musamman da irin looks din dayake bata ma tsantsar so,.. Da kuma flirtious words dayake using idan tasa kaya masu shegen kyau kamar sexy english wears haka wasu zafafan kalman yabon halittar da yake zuba mata Tun abun yana affecting zuciyanta aboye har ya fata bayyanuwa ita kanta sai taji kamar son sji na so ya kamata ta karfi da yaji.. Haka suka bata lokaci anan.. he did play a role of ice cream vendor.. snacks seller da duk wani abunda take bukata don kawai taji dadi kuma kar ta gaji da murmushi He make her feel like a princess Komai yana mata shi cikin rawan jiki da zugi Har yamma yayi lisss Sannan ya dawo da ita gida duk sun gaji,.. da kyar akayi rabuwa da kayan ta niki niki ta shigo.. Ummah ta samu na zaune shiru tana kallon the prophet path,inda sheik nauman ali khan ke bayani akan muhimmancin addua da destiny Da murmshin ta ta taho ta rungume ummahn daga zaune.. Murmishi ne ya kufce ma mata ta tallafo fa ,tana duban shirgin kayan da ta shigoo dasu.. Tace yau kuma aikin kaya kuka yi ne saratu? Tace aah ummah,ban ma samu naje aikin ba Bana fada miki ina tare da yazeed ba Ummah ta dube ta irin shine tun safe sai yanzu? Dada sakalcewa tayi jikin ummahm tace" we just had fun,ummah kinsan daya danyi tafiyar nan sam ban jin dadi.. "Mmmmm sarahtu kenan wai nikam kin fara soyayya da wannan din ne? Ko dai shi yasa kika ki gaya min in da dana mahfud yake kike wani nokewa. Tace"Ahhhhhh ummah, ta dago ta kalle ta irin kar ki min halin tsoffi mana. Tace"ummah nifa ba hakan bane,ai nasha fada miki babu komai tsakani na da shi, Mahfud km bake ma kinsha gwada layin sa bai tafiya ba.. Ni kaina bansan ya zanyi na same shi ba.. Ummah ta dan tabe baki tace, ai naga har kun sa ba da wannan din ne Ni dai sam bana son yaudara ne saratu, idan Allah ya sa kika samu mijin da ya kwanta miki maza ko shi waye ne sai ki kawo sa don nafiso kema ki nitsu waje daya za afi ganin darajar ki fiye da yanzun Cikin jin kunyar magaan ummah ta gyada kai, Why wud she bring up wedding talk. Kenan ummah ma tana so tace ta gane wani abu na wanzuwa tsakani na da yazeed? Tinanin da ta tafi daki da shi kenan a ranta dadin karawa ta kasa dauke moment din da sukayi sharing yau gaba daya da yazeed. Bata auna komai ba sai akan kalaman sa da kallon dayake mata da dik yadsda yake bayyana mata so cikin salo mai shiga bargon zuciya. babu tantama tasan yazeed yana son ta ne amma baiya so ya fada sai yake nunawa. Amma ita fa? Me matsayin sa anata zuciyan,sam sai ta kasa bada kanta amsa. Isit becos he's making her feel complet?Ko dan canja mata tsarin rayuwar da yayi da farin cikin sa ne. Idan ta fara tunanin inda ace soyayyar zai shiga tsakanin su mai zai faru,? Sai wani gefe a zuciyan nata ya zubo mata tambayoyin "yarda da amana, Ta tsinci kanta wajen gwada nauyin son da mahfud yake nuna mata da amanan sa da wanda yazeed yake nuna mata yanzun da gaskiyar sa.. Sosai take durmuya kanta cikin rudani Ta kasa gane acikin su waye yafi cancanta ta fuskance sa Dukan su kusan secrifice daya suka mata amma tasan dole akwai wanda yafi wani cancanta ta bashi zuciyar ta. But who,? Duk wanda ta canko sai ta kauce.. Wannan tunani ta sa aranta sosai har ta soma imagining kawai suna boyayyen soyayya ne da yazeed.. So tun daga ranar a duk lokacin da suke tare idan ya fara treating dinta kamar girlfrnd insa sai itama ta fara bashi alaman haka har aranta Sati uki kacal da dawowar sa amma abubuwan da yawa sun faru na ban mamaki Sunje Romantic dates har da mai candle light "lol",haka ma za aje picnic ana hira har ta sa kanta akan kafar sa yana mata hira Haka shima wata rana har ta kyale sa ya jingina kansa akan kafadar ta suna cinema Banda parks da swimming pools din da suke walawa.. All the flirty picsand funy videos mai shake da so da shakuwa Shikan sa abun na so ya taba ransa...sabida ya lura sarah ta dabance akan wannan abubuwan tana da kawaici da kunya..sam bata cika yarfa tarbiyan ta sosai ba compare to safeenahn sa. Wasa wasa tsakanin su sai abun ya dawo love game amma idan zasu furta sa sai su lakanta shi da abokan ta ka. Sosai abun yafi muni a zuciiyan sarah Don har hapsy da basu tare ma ta soma ganewa,lallai yanzu hankalin sarah ya gama karkatuwa wajen yazeed Idan basu tare sam basu jin nitsuwa ma junan su Kowa ya fahinta yanzu Babu wani abun da ya rage illah su furta ma kansu i love i love you too.. A office yanzu baijin kunyar ya riko mata jaka su hauro ya kaita har nata office din, A hakan ma ya zauna yana debe mata kewa na dan lokaci kafin ya tafi Idan aka kusa tashi ko dan break haka itama zata je wajen sa Is no longer a new trend yanzu kusan kowa ya fahimci me suke ciki amma da shike ansan dukan su principled personalities ne yasa ba wanda yayi garajen gulman sha'anin Idan wani abu ya same ta kamar zai mata kuka, wani bin har ummah ta rasa gane kan zancen nasu Haka zai nanike mata don ma kar ace ya ajiye ta over time sai ya samu saran shigowa hira har cikin gidan Itako sarah yanzun tsakani da Allah take zagewa ta zuba masa shagwaba She cant no longer lie to herself tasan zuciiyan ta ya amince da son yazeed Duk dama akwai bangaren mahfud wanda tasan bazai taba gogewa ba.. Kwanciyar hankalin ta shine da yake itama tana ganin kamar yazeed din son ta yake Don a hakikanin gaskiya ma yafi nuna abun a file fiye da ita Iya kuma nata yafi mata illah acikin zuciya Dama shi zuciya yana mugun son abunda zai kyautata masa.. Sosaii kyautawatwar yazeed yayi bankama a bargon jinin ta Ko ena a ruhin ta tana shakar kaunar sa. Yanzu kawai jira take taji ya furta mata kalman so kafin itama ta furta masa. Amma shiru har yau sai dai su nuna ma juna su a matsayin abokan taka. Ana cikin haka Rana guda sai gashi an bada yazeed aikin zuwa chan kauyuka uku aciki kuwa har dA kurwala inda sarah ta fito Ko da ya gaya mata sai taki nuna cewa tasan wajen, Hade da bakin cikin za tayi missing dinsa ta shiga kumbura fuska shikan sa sai daya kasa gane mata. Gashi har kwana goma sha biyu zaiyi.. Bayan tafiyar sa har dan zazzabi sai daya kama ta Acikin kwanakin ne hapsy ta dawo hutu take dan debe mata kewa. Duk dama bai dauke ta lokaci dagano cewa sarahn ta fa ta fada sundum a kogin soyayya da yazeed ba Don tana jin mamakin wayar da suke yi da irin kulawar da suka ba wa juna,mai shake da words zafafa Amma idan ta tambaue ta sai ta tabbatar mata da cewa kawai sun shaku ne amma basu ce suna dating ba. Shi kuwa zuwan sa kauyukan nan ya sa ya sha wahalan don dama bai saba ba, Sai dai tausayin mutanen ya hana sa sakat musamman yan kurwala. Yaji labarai kala kala game da su,ciki kuwa har da tarihin sarah,amma bai san ita ake magana akai ba Don ya kasance dik wani jami'in da yaje kurwala sai an gaya masa ifitilain daya same baba babaji Baba babaji Ya zame musu mummunan annoba da tijara. Wani irin cuta ne yake fama da shi wanda ya sa ya zama Abun kyama ga al'uman gari, har suka gaji aka wulaknta sa fiye da na daukar hankali, sannan aka kaisa chan wani fage a bayan garin aka ajiye sa a jinkar kara kamar mushe yana rayuwar dabbobi, ba kowa ajikin sa sabida tun kafin ciwon ya bayyana aka gano yana dauke da cutar kanjamau ... Duk ya saiya koma ya moshare ya kaskance ya lalace tsaban wahala da alhaki dake binsa na abubuwun daya aikata, Idan ya zauna shikadai sai yaayi ta ihu yan tona makan sa asiri Wanda yafi damun sa ma saratuh da gambo,don ya bada labarin yadda ya munafurce su yafi bila adadin Mutanen gari kuwa sun yi bakar nadaman abun.. amma ina yanzu sukan su sunga sauyin rayuwa mai shake da alhakin rashin adalcin su.. zinace zinace,cuta ..yunwa duk ya sauka musu. Hatta sageer sai da Allah yasa matar sa ta dauki cutar kanjamau a wajen Baba babaji kafin asirin su ya tonu. Dukan su acikin nadaman duniya suke kwana suke tashi gashi ba wanda ya sake jin labarin su saratu a duk iya neman da aka musu ko za anemo yafiyar su Amma sai shiru kake ji Anan ma case din da ake yi shine,ana zaton cewa Baba babaji yana shirin cutar da al'umman garin baki daya a bisa kebe sa da a kayi aka kuma tsane shi da tsangwama Mai tsanani Zuwan yazeed nan kauyen kurwala da aka kaisa wajen sa sai ya shiga maganganun mai cike da nadama yana confessing atrocities dinsa ma yazeed baki da baki anan Ne yazeed yake jin labarin sarah tsaffff tsafff amma bai ko san da wa ake yi ba ya dauka kawai duk cikin zafin discrimantion ne da bakar azaban ciwo yake sa baba bbaji maganganu... a bisa tsarin aikin ya so ya dawo da shi gari amma akayi chaaa akan sa aka hana shi sam don sosai yanzu aka tsane baba babaji... Ko ci gaban sa ba wanda yake son gani mafi akasari ma so suke ya mutu ahakan Gashi Inda mutane suke ma ba'a so ko da wasa ya leko Haka shima yazeed din ya hakura ya kyale su da niyyar idan ya koma lagos zai sa a zo a dauko baba babaji don a duba lamarin sa a offishin sarah. *toh fa,ga dai sarah ga yazeed ga baba babaji ko me zai faru?hmmmm.. Lokaci yayi da zamu duba mugani shin waye samarin shaho na asali* thanks to all that follow me to this point .. Looking foward to meeet you in my next posts insha Allah *wattopd#surayyahm,folow comnt and vote story*#BETRAYAL#LOYALTY.. *OFFICIAl CATTY.* [2/24, 07:02] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _Belated birthday gift for you my zinnie🌹_ this page is for you SADNAF MAMAN SALEM ASMEENAT ZEEYAN _P24_ Gaba daya sarah ta kasa zama waje guda sabida Yau ta kasance dawowar yazeed daga tafiyar sa. Duk da ta daure ta je office amma sai ta kasa sa hankalin ta waje daya Tunanin ta yadda zata tarbe muradin ranta. Tun a hanya ya fada mata time din da jirgin sa zai sauko... So yau da wuri ta bar office ta koma gida don ta shirya. Kwana sha biyu me kacal amma sosai take jin kewar sa gani taje kamar sunyi shekara basu hadu ba. Wanda hakan ya samo tasiri ne sabida yanayin yadda yake nuna nashi damuwar duk dama bai cika samun netwk achan ba. Rashin proper comunication netwk ya sa su suke jin abun sosai a ransu 5.pm ta fito sanye da riga da skirt ta atamfa wanda yayi matukar amsar jikin ta sai dai yau bata gada ma ummahm ina zata ba.. Ko daga yadda taga ummaahn ke kallon ta tasan tayi kyau matuka. Ummahn" tace nidai kinsan naawa maganan kar ki dade a waje saratu kina gama aikin naki ki dawo kinji?.. Tare da dan murmushi tace bazan dade ba Ummah na,sai na dawo Daga nan ta kama hanyar park din daya ce mata zai same ta ta jira sa anan. Murmushi take tana tuno da kalman sa nacewa bazai iya ganin fuskan kowa ba sai yafara ganin nata.. Bata san me ke damun zuciyan ta ba amma duk lokacin da yazeed yake kalallame ta salon so sai ta najin tsananin kaunar sa na ratsa ta.. Cikin farin ciki ta isa kusa da monument park,private and simple wajen shakatawa ne mai tsari Rumfa rumfa wanda aka yi shi a killace just for couples... Sai dai wanda yake gefe da ku ma bazai iya ji ko ganin abun da kuke yi ba Tana isa wata maiden yar madaidaiciya ta taho ta mata jagora zuwa nan rumfar su. Sauke ajiyan zuciya tayi tana duban ko ina cIki. Wajen yana da kyau,simple wooden bed na shakatawa da kwanciyar mutum daya sai chairs masu laushi Da tsari Ba tantama tasan nan ne yazeed ya kama musu...but where is he? Yace by 5.30pm zata ganshi amma sai gashi almozt 5.28pm shiru, Tagumi ta dan yi tana kallon drinks din sa aka jera mata da dan tray basket din da ke dauke da apple,dates, oranges da banana. ganin time ya cika dai dai yasa ta mike tsaye da niyyar fita daga bakin kofa ko zata tarbe sa anan. Tana juyowa daga bayan ta sai suka hada ido.. Farin ciki ne ya lullube zuciyan ta Cikin mamaki ta sake masa murmushi mai cike da shagwaba tare da sunkuyar da kai cikin jin kunya batace komai ba. Yasan ta sha mamakin shigowar san ne shiru bata sani ba,.. Sanye da pure white longsleeve shirt da grey short Yake tsaye a gaban ta hannyen sa duka biyu a aljihun wandon sa yana kare ma shigar ta kallo She's very prety ya aiyana a ransa.. Chan ya dan rusuna face dinsa ya daga mata gira tare da ware hannun sa Duka biyu yana bata invitatiom na welcome hug. Zuciyarta ke bugaawa da sauri da Kamar bazata je ba sai ta dago cikin murmushi da jin kunya ta fada jikin sa ya rungume ta. This is Almost the first intentional hug Sosai ya damko ta jikin sa ya lullube ta da hannayen sa yana tabbatar ma duk wani sassan jikin nata yadda yayi missing din nata sosai. Sun kai minti 5 a hakan basu rabu ba,gefe da kunnen ta ya firta " i missed you ...Cikin serious but cool tune. Anan tayi yunkurin kwace wa daga jikin sa ta dube sa "tace i missed you more kamar bazaka dawo ba.. Yayi yar dariya ya ja karan hancin ta, Bagani ba,ai dake ce kikayi tafiyar nan da na biyo ki Murmushi kawai ta bisa da shi, ya riko hannun ta suka zauna kan chairs din. Ya juyo tare da sauke ajiyan zuciya mai shiga rai,yace ina fatan kin kula min da kanki? Ta gyada kai tana duban cute face dinsa daya cike da kaunar ta. Sosai take shiga wani yanayi sai tana tambayar kanta wai shin meyasa yazeed bazai ce yana so na bane? Im scared of judging duk dama babu abun da bai fito min fili ba..sai dai yafi kyautuwa ya furta idan ba haka ba sai dai mu cigaba a haka.. Cikin ranta ta ayyana haka.. Daga bisani ta shagwabe fuska cikin son ta burgesa ta shiga tambayar sa abubuwan da yaje ya taarar Shi bai damu da wannan ba amma A duk labarin dayake bata sai ya gwada mata irin kewar ta da yayi na dan wannan lokaci.. Suna zaune anan har lokaci ya kure da shike ma tasa shi agaba tana bashi fruits din shima yana bata a baki suna feeding juna suna tadi. Kirar ummah ne ya shigo, Ta dage cikin damuwa tace goshhhh ummah na is calling... Its late kenana toh bari na koma gida kawai. Ta dan mike ta jawo baga din ta batare da ta dube reaction dinsa ba, .. Kansa ya jingina cikin rashin jin dadi yayi shiruuu kamar baya wajen Bata lura da yayi hakan ba sai da Ummah ta sake kira,zata amsa sai ta dube sa he looks so sad tace" yazeed is evryting ok? Ko duk gajiyan ne Ba bata lokaci Ya dago ya bita da wani sassanyar kallon data kasa fassara shi,sai ya girgiza kai alaman ba komai tace ok Kaga is better muje gida ka huta,.. Bata idar da maganan ba ya mike zaune sarah har kin gaji dani kenan? Ya marairaice. Sauke nunfashi tayi ta dan makale wuya cikin shagwaba sai yanzu ta fahimce sa baison su rabu ne, Ta dan dafa hannun sa sigar lallabi tace "u know thats not true yazeed. Wai naga ka gaji ne and its late ya kamata na barka ka huta ko? Yace"But all those dont matter to me muddin ina tare dake, sarah Ko dai don ummah tana bukatar ki agida ne yasa zaki kore ni? To me zaki yi agidan.. Murmushi ta danyi kadan ta ce ..no way, kar kace haka I always want to be with you kai ma kasani Yace prove it...ya bita da kallon dagaske yake. Ta juyo ta dube sa Sai Ta rasa me zata ce masa ga kirar ummahn nakan shiga,nan kawai ta sa hannu zata katse Yace noo sarah,kar ki kazhe hankalin ta zai tashi..kuma kinga bana son ta shiga damuwa sabida mu Pls pick the call and tell her somthing else. Ta gyada a hankali ta dauka wayar, Cikin sanyin murya tace ummah? Baki ganni ba ko Kar ki damu yanzu zan dawo. Ummah dake jin ta wani iri tace"inche dai lpya,na dauka ai ko aikin ne saratu baki gaya min ina zaki je ba Sauke ajiyan zuciya tayi tana tunanin me zata ce ma ummahn kawai magana ya kare. Sai ta ce ummah zan dawo kawai idan na tashi zan miki bayani, Ni lpyata lau..kar ki damu Anan ta kashe wayar ta..tare da suke ajiyan zuciya Yana kan kallon mood din ta he knows how much she value her mother bata cika son mata karya Amma yau ya soma gane cewa matsayin sa yayi karfi wajen sarah tunda zata bi umarnin sa har haka. Don ya sauya mata mood din nata, haka ya cigaba da zulma zuciyan ta da zautattun kalaman masu dadin ji Anan yake gwada mata,sam ba zai iya daure rashin ta kusa da shi ba a ko yaushe domin idan suna tare haka kawai yake jin tsananin farinciki da kwanciyar hankali. Wani bin sai ta ji kamar ita take yaudarar kanta datake jiran sa ya furta mata kalman so,bayan ga shinan boro boro ya Na nuna mata. A Jikin sa ta lafe yana zubo mata flows shikuwa na wasa da yatsun hannun ta Da kyar ya hakura suka tafi gida lokacin ana neman 9pm na dare She felt so special har ta mance da lokaci yaja sosai haka kuma tana sane da ummahn ta zata damu, Amma bata damu ba har sai da ya juya ya tafi sannan ta soma jin fargaban abunda zata tarar aciki wajen ummah Babu kowa anan falor yasa zuciyan ta sanyi sai ta wuce room din ta A gaggauce ta kimtsa ta dauro wanka da awala ta zo ta tada sallalolin da tayi missing isha da magrib Kafin ta idar ne ummah ta shigo, Ta juya cikin sanyin jiki tace..bakiyi bacci ba ummah? Ai na dawo baki kusa nace barin na shigo kimtsa Ummah tace"hmm saratu kenan,kema kinsan ai bazan iya bacci bangan ki The last time da baki dawo gida ba ce min akayi an sace min ke. Cikin jimami ta karsahe wanda ya sa sarahn shiga damuwa lokaci guda Sai Ta dawo kusa da ummah Cikin lallami tace dan Allah ki dena tuno wannan abun ummah na ya wuce...aikin ne kawai yake yawa "ummahn tace "Wani aiki ne haka sarah..ni sam ba haka nagani a rubuce ba Ai yanzu kin wuce matsayin da zaki nayin aiki har wannan lokaci tunanin ki ban sani bane Shin wai ma aikin ne zai hanaki tashi kiyi sallah? ji yadda kika taro salloli lokaci guda kina hade su Ni sam ban ji dadin yau ba samm samm saratu.. Fatana dai kar haka ya cigaba Sosai ummahm ta nuna tashin hankali da damuwa aranta kamar ta san abunda ya faru.. Cikin damuwa itama sarah ta cigaba da bata bayanai da alkwarin bazata sake ba, Duk dama bata jin dadin karyan da yanzu ta gaya ma ummahn ta, Ta dauka bazata iya sakaci da dokan ta akan wani dan adam ba sai gashi yau ta kwatanta. Tasan inhar tace tana tare da yazeed ne ummah zata ji wani iri sosai... Da kyar ta lallaba ta magana ya kare, A gajiye ta koma gadon ta ta shiga shero gajiyayan bacci.. Da asuban fari sai ga ringing din wayar ta yazeed ne ke kira Duk da baccin dake mamaye da idanun ta haka ta waske ta sa a kunnen ta tace hello.. Nan Suka shiga gaisuwa cikin salon so da suka saba Anan ma ya ke dada jan hankalin ta da sweet talks,about last nite Cewar sa kyuwn surar ta yakasa fita a idanun sa Sai mafarkin ta yake.. Haka suka bata lokacii da kyar ya kyale ta tayi sallahr asubahi, A haka ma cikin saurin kar tayi latti ya sa ko abincin ummah bata ci ba Ta fice achan office shi ya fita da ita again suka sake bata lokaci a wani fast food hut Sai da suka da kusan rabin ranar tare. Haka ta kasance tsakanin su Zuman soyayyar ta yi musu zaki sosai,amma har yau basu furta ba Haka ma suka dena bada komai muhimancii musamman idan suna tare sai ka rasa ko basu gajiya da juna ne oho. Bangaren ummah kuwa wannan sabon yanayin sarahn ya jefa ta cikin damuwa sosai, Sau dayawa ta ke ganin sarahn ta ta sauya,worst part bata cika gaya mata gaskiya ba musamman idan tana tare da yazeed Sai ta damu matuka,daff take data yanke hukuncin kiran su baki daya don ta ji me suke ciki in ma aure ne ta kama sai a musu, She was not comptbl ko kadan da sabon salon nasu. Amma sai ta sa musu ido tana dada monitoring din sarahn da kyau Duk abubuwan da da take sake mata a da chan yanzu ta dan kame hannu ko yazeed ya zo sai tace mata karfe kaza nake so na ganki acikin gida kuma dan dole zata amsa mata hakan Daga haka Har sarahn ta soma jin ba dadi a zuciyan ta Duk ummahn na lurah da haka amma sai ta dauke ido. Wata rana da daddare misalim karfe 11.30pm sarahn tana kwance cikin bakin cikin yau ummah ta hana ta receiving wani visitor a gidan... Gashi yazeed ya sa wuta yana son su hadu tun jiya a office yake magana. Amma ta kasa making decision tana tsoron ummahn ta shikuma bata so ta bata masa rai Gashi sai taga kamar yayi fushi sabida tun da ta kasa amsa sa bai kira ta yayi ba kwata kwata da suka daso daga office Juyi take tana son ta kira shi amma ta kasa, Sosai take jin zafin abun aranta Chan sai ta tura msa text din cewa tana son taji muryan sa..she missed him Shiru shiru baiyi reply ba Cahn wajen minti 40 sai ga karar amsar sakon ta Dagowa tayi cikin zaguwa ta bude.. Words din da idanun ta suka sauka akai yasa zuciyan ta bugawa sai tayi hanzarin mikewa tsaye cikin mamaki... #surayyahms *WATTPADSURAYYHMS* Sakallahu khairan as u Vote Coments And share... *Official cat* [2/24, 07:08] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _025_ Gefe da window taje a rude amma ta kasa tabawa sabida tasan ko ta bude bazata tabbatar da abunda ta gani a wayarta yanzun ba Karfe 11.30 saura ne fa But how cud he come by this time of the night? Kuma yace na fito .. Wani zufa ke keto mata Nan ta shiga dialling number sa Sai da Yayi ringing sau biyu sannan ya daga.. Tace hello? Cikin sanyin murya yace" baki ganni bane? Please come out mana sarah,mmmmm i tot u missed me this much.. dont delay us anymore dan Allah ki fito na ganki ko zan samu sukuni ... Cikin damuwa ta bude baki zata masa bayanin dare yayi fa,ita bazata iya fitowa Amm bai saurare ta ba sai ji tayi yace Im waiting... Ya katse wayar sa. Wani irin zazafan ajiyan zuciya tayi ta jingina da bango, Ta dade tana tunanin yadda zata amsa gayyatar yazeed cikim daren nan Gashi tana matukakar tsoron ta fita tasan ran ummahn ta zai baci sosai. And she's not comfotable with lying to her anymore.. Da haka ta shiga sakawa tana warwarewa gashi tana mugun son ta faranta masa rai musamman data ji muryan sa cikin wani yanayi Ta kasa samun sukuno ga kirar sa sai sake shigowa yake alaman ya gaji da jira ta dada duba agogo taga har ta ci fiye da minti 30 anan tsaye bata samu mafita ba.. Its 12.04pm now Wani zuciyan sai ya zugata akan taje ta fada masa ya tafi inyaso gobe She will make it up Har ta fito,sai taji alaman karar tv ta site din ummah ,kenan bata yi bacci ba..a hujajan ta sake komawa ciki ta yi zaune bakin gado tare da kife kanta akan cinyoyin ta. Bayan minti 10 Chan sai ga tex messge dinsa mai dauke da sakon thanks ya shigo' Wani irin bakin ciki da tashin hankali ke ratsa zuciyan ta,yau kam tasan yayi fushi Sai ta shiga kirar sa da tura masa sako amma har aka kai washe gari babu amsa bare call back. Ita kanta ummah ta kasa gane mata yau da safen Sai ta rika daure fuskan ta kamar wani abun ke damun ta, Allah Allah take taje office su gamu ta bashi hakuri ko hankalin ta zai kwanta. Ko da taje sai shiru bata gansa ba, Iya tanbaya tayi amma ba wanda ya bata kwararren amsa gashi tun safe ta gwada wayar sa baiya tafiya.. Haka ta kasa tabuka komai tana neman sa Sam zuciiyan ta baiya mata dadi Kwana biyu har gidan sa ta sa aka tambayo mata shi amma ba asame shi ba, Wani bin She felt really hurt ,wani bin kuma sai tace ai dama ba cewa yayi yana sona ba .. Haka kwana biyu tayi dakon mixed feelings a ranta wanda suke dasa mata zafin abunda ya faru a zuciyanta To ina yazeed yaje haka ? I tot he wll understand me ai yasan abu mai wahala ne nafito a wannan lokaci.....besides He knows i really want to ne with him, in da ta ni ne da zan masa duk abunda yake so..amma meyasa yaki fahimta ta? Cikin wannan tunanin akayi knocking Mesenger ne ya ce mata tana da special visitor a chan saman balcony Yana jiran ta Abun ya bata mamaki sai ta biyo bayan sa a take Suna haurowa,..yayi mata nuni da yazeed a tsaye yana kallon cikin gari ....ko jira ta gane shi da kyau batayi ba ta je da sauri gaban sa tana marairaicewa cikin son ta bashi hakuri Fuska ba yabo ba fallasa yace mata"shhhhhh, Ai nagama fushin runda na rama komai ya wuce Tace ohhh shine ka tafi ka barni kenan ?whre did u go to i was sick worried yazeed?kasan zan damu idan ban gan ka ba kuma nasan kana fushi da ni ko... Ya dan tabe baki yana bin curious looking face din nata da kallo yasan ta damun fiye da yadda ta furta, Sai yace tafiya nayi sarah,we dont use to have enough time together kamar da chan shiyasa ban sanar dake ba Dalilin daya sa dama a ranar din nake so nagan ki kenan, But its late ko? I tot u wud understand me amma babu komai Na fahimci komai matsayi na ne bai kai hakan ba.. Tayi juyi tare da ajiyan zuciya cikin damuwa tace,no pls kar kace hakan... Kasan inda tani ne da wannan babu matsala i was only being cautious of my mum.. Ya riko hannun ta tare da matsowa da ita daf da shi cikin sanyin murya yace, sarah i know, kenan zamu dena haduwa sabida ummah?im sorry but sarah ,..ni zai min wahala na rabu dake a lokacin dana fi kowa bukatar ki,hala don baki san muhimmancin tarayyar mu bane.. Bazan iya misalta miki farincikin da nake samu ba a duk lokacin da kike kusa da ni" Cikin ido yake kallon ta numfashin su har na shaqar juna..ya kuma cewa Sarah,bazan so mu bata ma ummah rai ba infact idan akanta ne komai ma zaki iya yi.. But you cee i cant help myself,can i be a little bit selfish with you? I want us to spend some time,kinga kwana biyu da kike limiting dina am really feeling down Just give me one more chance kinji? Gaba daya sai tayi sanyi tana dada duban Yadda idanun sa suka shahsnce cikin nata suke fitar da wani oily burning sensation ma so da matsuwa.... sai ta lumshe nata idanun Ba tace komai ba Har ya dan sake ta ya juya tare da sa hannayen sa cikin aljihu Sai yayi da fuskan sa Kamar ya san amsar da zata bashi bazai masa dadi ba Sosai tausayin sa ya dan ratsa zuciyan ta, Sai ta taho daff da dashi hannun a ta sa ta ciro nashin daga pocket din ta rike dam tana kallon sa. Tace Im soo sorry yazeed,i know how you must be feeling nima banajin dadin haka.. Kullum ina so na kasance tare da kai Amma kasan ya zame min dole nayi biyayya ma ummah ko?..... Ya tsare ta da cewa shhhhhh sarah,ni bance kar ki mata biyayya ba Im just asking for your time now... Na dan wani lokaci ne kawai ko dan dawo hayyacina...pleaseee. I promise After then xamu san yadda zamuyi mu rage sabo da juna mu..ko ya kika ce? Kallon shi take Da kyar ta kwalo murmushi cikin fahimtar maganan nasa ta ce to how do you want it to be? Me kake so nayi maka. Ya dan yi shiri yana kallon ta kamar marar gaskiya Har sai da ta dan dage masa gira... Nan Sai ya sa hannu a dayan pocket din sa ya zaro tickets har biyu.. Ya damka mata su a hannun ta. Bai ma bari ta hude ba ya susuce ya marairace yana cewa pls dont say no sarah ko taimaka ma bawan Allah...i really want you beside me Daga wannan nayi miki alkwarin zan koya makaina rashin sabawa da presnce dinki ko da sabida ummahn mu ne.. Kallon sa kawai take, cikin wani yanayi ta dan fauce hannun ta daga nashi ta bude 21days visa to 2 countries dubai,da hueska a spain. Ta dago adan razane ta kalle sa tace yazeed me zamu je yi haka mu biyu har kasashen waje ?. Fuskan sa tamkar zai fashe mata da kuka haka ya marairace yace" nothing sarah,just to have fun and relax ..walk around and keep memoriess of us together Ohhhh izit too much of me to ask? Shiru ne ya ratsa wajen Wani tunanin kawai tayi daga bisani tace" But har 21 days? isnt it too much why not 14days.. Ya dan dago cikin zakuwar jin tafadi hakan yace u can make ur choices sarah,kinsan wata rana ina da son kaina musamman akan abunda na bashi muhimmanci sosai a rayuwa ta.. Amma duk abunda kika yanke yayi as long as i wont have to miss u too much again. Kalmomin nasa na affecting zuciyan ta sosai sai ta rasa ta ina zata bullo masa Ajiyan zuciya tayi tace,toh naji but i must have to think about it.. Amma kamin alkawari zaka taimake ni wajen shawo kan ummah You know i cant tell her am going out side nigeria with you don kawai mu samu lokacin juna bazata taba amince wa da hakan ba. Yace toh shikenan, i will do anything indai bazai bata mata rai ba.. Thanks alot yayi murmushim relieve da jin dadi. Haka suka bar wajen tare,gashi tafiyar in 3 days time yayi booking Sai suka tsara plan Cewar sarah zata ce zata je wani taro achan dubai, Amma sasu ma ummahn yadda zata amince da hakan sosai so sai yayi typing official letter da tambarin office din su ya bata ta tafi da shi gida Kamar yadda ya tsara mata akan gado ta ajiye inda tasan dole idan ummahn ta shigo zata dauka ta gani Hakan kuwa ya faru, anan take kawo ma ummahn zance cikin salo cewar dukan su su ne zasu je har da yazeed Amma chan cikin zuciyarta sam bata jin dadin abun sosai.. karya sam ba halin ta bane bare kuma ma mahaifiyar ta abun kaunar ta Haka ummah ta rika mata adduoi tana mata nasiha. Wani bin sai taji kamar ta fasa kawai amma tasan in tayi hakan zata hurting din yazeed sosai Musamman yadda taga ya gama sa ransa da dukkan damuwar sa akan haka. Har ranar tafiya ya zago, Ya riga ta isa airpot din Ko da yagan ta taho bakaramin farin ciki yayi ba. Haka suka tashi tare suka bar kasar zuwa spain. As he planed a yankin hueska suka sauka A very beauriful and peaceful city acikin spain in mai tsarin gina gine masu kawatarwa Out of the 18 most luxurios hotels ya kama musu daya suna zama Excutive special two rooms and a palour So yana daki daya itama tana daki daya.. Tun isar su nan damuwar dake makale aranta ya kauce sabida batayi tsammanin haka zata tarar da nan din ba Yazeed went extra mile to make her feel comfortable and relaxed Haka suke rayuwar su Kamar couple kamar best friend kamar miji da mata Har ta kama komai tare suke yi,cook eat wach tv and play games. So funy and memorable Da dai itake da fargaban zuwan nasu amma yanzu sosai ta fishi sakewa suna zaga garin suna walawa son ransu. Anan spain suka ci 15 days Inda a kullum sai ta kira ummahn sunyi magana Ranar da suka koma dubai don karasa sauran hutun nasu.. A lokacin ne yazeed ya soma neman kawo mata wani sabon salo da ta kasa ganewa. Duk dama tasan tana son shi yana son ta,.amma bata kawo tunanin zasu rabi juna ta hanyar da bai dace ba. Amma zuwar su dubai,. sai yana marairacewa yana mata wasu irin kallo mai dauke da kalman he wants her body,amma bai bai fada ba. Not alone wata rana da ya nace sai ta sa kayan swimmig sunyi swimming din tare Da kyar ta amince gashi dama riga da wando ne amma yadda ya fidda sirrin jikin ta yasa ta jin wani iri sosai Tunanin ta shine me zai hana namiji jin sha'awarta a wannan hali? Shikuwa sai ya fito fili ya nuna mata kwadayin jikin nata duk dama bai furta ba Idan ta danyi kamar ta gano sa sai ya maida abun wasa... Su a cikin ruwa yake lalubar ta First time da hannun wani namiji da ban ya sauka akan wet chest din ta.. Duk dama ta daure ta bashi glance din bata so amma abun ya dame ta.. Daga wannan ranan sai ya kasance tana dan shan jinin jikin ta da shi Kunyar sa take ji... Toh in har haka yake so dani why wont he make it official? Ai sai yace yana kauna ta ko yace kawai muyi aure Tim da tasa ahaka a ranta She stated acting a lil bit cold tana dan jan jikin ta batasan duk ya gama dago ta ba Sai ya shirya aransa zai gwada ta kuma sai ya kure mata tunani.. A day to the last day na dawowar su Suka ci gayu cikin kananan kaya night shoping suka je, kyau kamar a sace su. Haka anan ma ya mata one in town shoping Da kaya masu tsada. Perfs and odas girly stuff Bayan dawowar su kowa ya nufi dakinsa yana shirin tafiyar su na gobe don kuwa jirgin 12noon Zai daga da su zuwa nigeria. Da safe ta tashi ta gama kimtsa nata kayan tsaf While yana kan gadon sa baiko motsa komai ba Haka ma tayi dakon jiran sa da breakfast bai fito ba sai ta yanke hukunci ta shiga duba sa. Magana take yi shiru gashi ba motsin kowa anan bare ta ce ko yana wani abu. Bargon dake kan gadon sa ta yaye nan ma babu shi, Ganin wristwatch dinsa yasa ta kawo maybe ya shiga shower Sai ta juya ta kalle kofar batrum din kamar bata ji alaman kowa nan ba Haka dai ta daure ta karasa tayi knocking shiru Har ta gaji ta juya zata bar wajen kenan taji an damko hannun ta da karfi Wani iim razana tayi a hujajan ta gwalo idanun ta waje kirjin ta na dukan uku uku Murmushin zolaya ne kan fuskan sa "ya fito daga bayan ta sanye da jean trousers amma babu riga ajikin sa. Ganin yadda take sauke nunfashi cikin tsananin tsora ta yasa Yashiga mata dariya Cikin fushin shagwaba ta dan kai masa hannu Tana kukkuni zata juya ta fice Taji ya sake jawo ta wannan karon sai da yamanno ta da bare chest din nassa Wanda ya sa su lumshe ido lokaci guda suna sauke boyayyen nunfashi. Nan jikin ta ya samo karkarwa musamman da taji slow and steady voice dinsa a kunnen ta yana bata hakuri A duk shakuwar ta mahfud bai taba ko da wasa ya sa hannun sa ajikin ta kamar yadda yazeed yanzun yake sawa ba. She can feel his slight touches mai dauke da romance.. Tuni hankalin ta ya soma tashi shikansa uana jin yadda jikin ta ya soma rawa shikadan sa. Cikin salo ya juyo da ita suna shakar numfashin juna,sai ta kasa hada ido da shi Hakan Yasa ya gane komai amma sai ya kauce ya dago haban ta a hankali don ta fusknce sa ,nan yayi yunkurin kawo lips dinsa kan na ta don ya tabbatar ko zata iya sakar masa jikin ta,.idanun ta a rufe jikin ta ya tsanan ta karkarwa , Har yayi nisa da zuwa daf zai sa tongue dinsa Haka kawai taji bazata iya ba "what thy about to do is not right da sauri ta ture sa ta ja gefe.. Hakan ya sa shi sake boyayyen murmushi Yace sarah"pls wait lemme xplain Cewar hakan yasa ta ruga a guje ta bar masa dakin....tana fita shika dansa ya fashe da dariya Kan gadon ta ta fada tana sauke zazzafan nishi mai dauke da rudani da sarkafewan tunani Kusan awa 3, ba wanda ya sake lekowa Tana nan yadda take sai taji knocking Tana shiru bata motsa ba Chan ya dan turo kofar Ya kure ta da ido kamar ba abunda ya faru Tasha mamakin ganin sa cikin shirin sa tsaf Sai ta mike tsaye tana kauce ma looks din nasa Yana karasowa yace"ya baki shirya ba? We have 1 hr left to take off Ko kin fasa ne.. Cikin rudewa ta gyada kai alaman a'a..bata kuma cewa komai ba Dan murmushi yayi ya karaso tare da riko hannun ta Cikin damuwa take son ta kwace yace hey am sorry ok? Dan Allah kiyi hakuri i just got carried away,....sigar wasa yace ni banji kunya ba sai ke,? Im soory girl kinsan bazan taba wuce limits dina ba.. Yadda yayi maganan kamar is nothing cikin wayewa da nuna rashin damuwar sa. Hakan yasa zuciyan ta ya saduda afteroll jiki da jini dole ne hakan ta faru, beside thy have feelings for each oda fada ne kawai basu yi ba a hakan sai take ganin ma sai sunyi kokari Da cahn A schl tana ganin rayuwar su catherine yadda suke husband and wife life da gayun su... A kwana daki daya,oll the sex the kisses, They secrifice thyr body their time and evrything duk cikin relatioship Amma ita nata daban ne as of then mahfud do not want all this intimate romance,... In har ya matsa kusa da jikin ta tabbas ita ta sa shi dole And its neva beeen more than comforting cudles .... Sai wani bin take ganin ma kamar ya fita kunya Anyways dont trust men...lol Sai tayi murmushi ta ce masa ya wuce,...idan ta shirya zata same sa a palour Cikin sanyin muryan sa ya amsa sai ya fice abunsa. Anan ta shirya a gurguje suka kama hanyar dawowa nigeria Tun a cikin jirgin take satan kallon sa... Ta rasa gane meyake cikI da ita da bazai fito fili ba Abun sosai yake matukar damun ta yanzu har suka iso abunda take tunani kenan.. Ko da ya sauke ta a kofar gidan su Batayi tsammanin zata yi masa kuka ba sai da ya mata bye.. Shikan sa a ransa yasan zaiyi missing lovly moments dinsu amma sai ya dauke wannan aransa ya share mata tears din ta tare da mata alkawarin zai dawo ya duba ta anjima. Hakan kuwa akayi Sai ta tsinci kanta da gaya masa ita yanzu bazata iya yin nesa da shi sosai kamar yadda da take tunani ba.... Plan din ta anan shine tana so itama tayi playing emotions dinsa cikin kwanakin don ta san me ye matsayin relationship din nasu ,dan dole take so ta sashi ya furta inya so Sai su tsaya waje daya. Shikuwa tun ranar yake dan jan jikin sa da ita yana dan bata wahala cikin wayo Kamar wanda ya karance nufin ta tsaffff Kuma dama shi namiji a lokacin da mace zata nuna zagowar ta da abu anan yake fito da nashi halayen wulaknci Amma yazeed cikin hikima yake nashi wulakancin inda bata taba fahimtar sa ba Haka ta kasance dawowar su da kwana 20 aka sake tura sarah direct misssion zuwa kauyen kurwala A cewar report din shine an sami wani carrier case da ke so yayi amfani da jinin sa ta wata hanya yana yada cutar kanjamou ga mutanen gari... On emergency ta shirya ta kama hanyar kurwala. :#surayyahms *Coments and share* *Wattpadsurayyahms* *official cat* [2/24, 07:12] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _This page contains writer's coments_ _#Surayyahms#DARE DEVIL: #catty_ . 26 Isar ta ke da wuya ta shiga neman information Duk dama old memories din ta na dawo mata sosai A Duk yadda gida yake sai kaji daban idan ka dawo masa Taga abubuwan mamaki Abubuwan sauyi da dama da wanda ta yi tunanin faruwan su da wanda bata taba kawowa aranta ba... Ba inda bata sani ba anan don haka ta sama ma kanta da agents din ta wajen kwana cikin sauki... Ko bacci bata samu tayi ba sabida tuno da nasihan ummahn akan ta zamto mai yafiya da kaucar da sharri ta kuma cire komai tayi aikin ta tsakani da Allah...ta dauka qaddara rayuwa ya sa hakan ya shiga tsakanin su da yan kauyen kurwala Ummah tace Duk wani taimako ki musu sabida tausayi da imani da kuma kyautatawar zuciyar ki. Badon halin su ko abun da suka mana ada cahn baya ba.. Nasihan ya shige ta sosai Haka ta daure ta cire komai aranta Washe gari ta nufi gidan sarki da agents,yanzu ba sarki hammayo bane babban dansa ne ammajo.. Da shike sarahn ta wanku matuka ko kadan ba asamu wanda ya gane ta ba har yanzu.. Ga shi sai kiran su take da asalin sunayen su tamkar ta san su abun ya matukar basu mamaki fiye da tunanin mai tunanii Sarki hammayo ba lpya amma yana wajen da sarah ta tara su take maganan, Kowa na girmama ta,suna mata rawan jiki.. Sai da ta gama duk wani aikin da ya kawo ta anan cikin garin sannan ta sa aka je tare da ita da sarki,da manyar dattijai guda hudu da yan dangin ta.. da yayun ta kowa da kowa i zuwa wajen baba babaji Tasha mamaki matuka inda idon su ya rufe suka kasa gane ta ko da kadan ne, Kallon kallon suka maida ma juna da baba babaji kowa jikin sa na shiga wani irin yanayi.. Tabbas shikam wani bangaren a ransa ya bashi kamar ya san wannan matar,....'kuma saratu ce ta soma fadowa aransa da ya ganta Ita kuwa tsananin mamakim ganin yadda ya dawo kaskantacce wulkantacce cikin azaban ciwo da radadin nadama sai da taji kwalla ya ciko idanun ta. Anan ma bata iya cewa komai ba sai kallon sa take tana jin dattijai na tsine ma mugun halin sa ana sa'in sa da shi kamar tsohon maye,tuni itama sai taji ta shiga duniyar tuno abubuwan da ya faru tsakanin ta da shi da Basu lura ba har sai da hawaye ya so ya zubo mata amma sai ta daure Nan ta tsaya daga gefe ta bada dama ma client ya sa san ta Su kafin ta dan samu kwarin gwiwa ta soma magana.. Cikin sanyin jikin da ita kadai ta san da shi, ta soma masa tambayoyi da neman ta san asalin matsalar sa. Kallon ta yaje yana so ya gane ta amma ya kasa bada brain dinsa amsa daya A dik maganan da yake fada sai yana ji kamar ma saratu yake kai kukan nadaman sa amma kuma aganin sa ba itan bata ce agaban sa.....har yaushe saratu zata daukaka haka? Sosai suka fahimci juna a kalmomin nasu da wanda take furta masa da wanda yake bata amsa a cikin nitsuwa kamar bashi ba. Sukan su dattijai sun sha mamakim yadda suka ga baba babaji ya nitsu a gaban sarah yana magana mai kama hankali, Tunanin su hala dan dama ance sarah ta mugum kwarewa da sanin halin mutane sa bi da su ya sa ta samo kan baba babaji Har ta gama ta hada maganganun ta a report tasa shi a jerin wanda za a kai su rehabilitation center a ajiye su ana basu kula Sannan ta kafa programe mai karfi a dan karamin makarantar primaryn kurwala da asibitin gwamnati sabida wayar da kan jama'ar garin. Har sai da ta zo tafiya,bakin kofar gidan sarki an cika tamm da jama'a,matasa yara da mata.. tsoffi da kakkani makil a kofar sarki hammayo na da inda aka kora su da ummahn ta, A ranar kowa yayi tururuwar zuwa nuna farin cikin su ma sarah data zo musu da wannan cigaban,banda abubuwan alheri data raba musu na more rayuwar dan adam dama kiwon lpya Akalla ko wani gida kafff kurwala suma sa tsarabn da ta zo da shi.. Musquioto nets,blankets,mganin sauro su kansu da sauran su kowa ya wadatu da shi sai murna ake Anan ma dai dai ku ne basu hallara ba kamar irim su baba babaji sabida ya saba da tsanwagwama kuma riga am haramce mishi shiga cikin mutane. Agents din ta na gefe,ta tsaya ganan kowa cikin jawabin ta ,ta musu nasihan akan mummunan abunda suke aika ta ma kansu na jahilci da cin zarafin nakasa da su. Sai ta hada da abunda suka mata ita da ummah cikim hikima Tas tasss ta wanke su sai da jikin kowa yayi sanyi, sannan ta dawo Tana ganin yadda yayun ta suka dawo tsoffi karfi da yaji ga yara gaban su rututu sai ido suke fitarwa tsaban takauci da wahala. Ta so ta sanar da su itace saratu sai ta tuna da ba ita kadai bace anan da mutane ta zo. Its her personal life that she wont like to publicise it So bayan ta gama bayanin ta sanar da sarkii ci cewar nan da wata guda zata sa a zo a dauko duk wanda ta sa sunan su,har da baba babaji.. Da har kamar zata shige mota kawai sai ta fasa tare da ce musu tana zuwa. Gidan mahaifin ta ta wuce direct, ta same su nan tsakiyar gida ana ta san barka Da ita. Sun sha mamakim ganin ta amma ji take bazata iya barin garin batare da ta sanar da wani nata cewa ita bace.. Nan suka mata fadan ci Zuciyar ta kamar zai fidda ruwan hawayen da yake zuba Amma haka ta daure ta sa aka taro mata kan yan uwan ta da yayun ta a tsakar gida su ya sun su. Duk sun tsorata sun dauka ko wani sukayi ma musamman Sai da ta bari kowa ya nitsu sannan ta soma gaya musu asalin itace saratun su.. Kanwar su, yar su.wanda suka tsangwama Suka kora anan kurwala Cewar ta ya zama dole Ta sanar da su ita waye tunda jini daya gare su,mahaifin su daya sannan duk da sun guje ta ita tasan duk inda kaje ka dawo hannun ka bazai rube ka cire ka yar ba . Cikin tsananin tashin hankli da mamaki kowa ke jin ta har sai da ta gamsar da su eh ita din ce,Masu suma sun suma masu fashe wa da kuka sun fara, a hakama mafi akasarin su sun tsorata matuka Don haka kowa ya rusuna gaban ta yana neman gafara ta cikin nadamam rayuwa.. Ba a jin na wani. Da kyar ta lallaba su Wasu sai boye fuskan su suke ,yau su yaya mati da yaya hamza ke kuka sharbe sharbe agaban ta Anan suka shiga tambayar ta labarin ummah Inda ta sanar da su rayuwar su mai shake da cigaba,kwanciyar hankali da jin dadin rayuwa.. Kowa sai da yaji ragowar imanin sa ya motsa Tabbas wannan alhakin ne ya gauraya musu zaman lpyar sa da kwanciyar hankalin su.. Gashi Allah ya saka ma gambo ya kuma daga saratu, Sannan ya kaskantar da dukkan wanda suka zalunce su.. Kowa sai da ya bata labarin sa,jikin jimamin nadama Inna wuro kam tuni Allah ya mata rasuwa Ganin zata bata lokaci ya sa ta rubuce cheque mai kauri ta bada babban yayan su yaya mati ta kuma masa bayanin yadda zai ciro su ,akan ya raba ma kowa da kowa kudin isasshe tare da musu albishirin ta yafe musu haka ma umman ta. Anan Duk suka hada baki cikin jin kunya suka ki amsar kudin data rubuce musu,kowa na fadar kaicon sa akan irin bakar wulkanci da tozarcin da suka jefa rayuwar ta aciki Sosai ta zage tayi kuka sabida bata taba tsammanin nadaman su ya kai haka ba, Ko a mafarki basu yi tsammanin zasu sake ganin ta ba bare kuma Har a wannan yanayi Da kyar da nasiha ta sa suka amince Bakin cikin su daya shine da suka ga alaman kamar ta yafe sun me amma bazata sake haka zuria da su ba.. Basu so ace ga nasu nan Allah ya daukaka amma kuma baya tare da su ba.. Amma ganin girman abunda suka mata da kuma saurin yafe musu da daraja su da tayi yasa Suka mata uzurin haka.. Tsakanin su sa ita sai dai a sunan yan uwan taka but no family attachment. Sannan ta roki alfarman cewa kar su fada ma kowa itace saratu muddin sun san ba zai rufe bakin sa ba.. Domin bata son hakan yayi sanadiyar kasa samun daman ta zo ta taimake su akan kari.. Tace "Idan da jama'ar gari zasu gane ita ce, nadaman da koke koken zai jawo mata koma baya wajen mance da abubuwan da suka riga suka shude Haka kowa yayi mata alkwarin,har suka rabu cikin amana da jimamin juna.. A lokacin sai taji wani sanyi na ratsa ta fiye da na koyaushe Ko da ba ace komai ba yau tayi magana da wanda ya dasa mata bakin ciki a duniyan ta Yau Dakan sa agaban ta ya fada mata nadaman sa Ta ga sakayyar Allah kiri kiri atattare da shi.. Sannan maganan da yan uwan ta ya sa ta dada jin sauyin yanayi, a yau ko ma yaya ne tasan mahaifin ta zai yi alfahari sa ita tunda bata watsar da zuriar su ba.. Haka suka kama hanyar airpot Tana gani jerin yan uwan ta ne agaba wajen mata Hannu, sai da naciki ma ciki Sai gani ake suna share kwalla amma ba wanda ya lura da make faruwa Har si sarahn suka bace Abun ya matukar girgiza familyn ta don kusan sati gida suka dauka suna jimamin abun amma Haka suka rike amanar ta ba su fada ma kowa saratu bace sarahn Haka suka raba kudin tsakanin su cike da sama ta albarka.. A chan abuja kowa rayuwar ta da yazeed ba wani canji yadda suke haka yake tafiya Tana dai kan missiom din ta na sa shi dole ya baiyana mata sirrin abunda ke tsakanin sa da ita.. Bayan sati biyu a washe garin Ranar talata, Wani abu ya hada baba babaji da sageer achan bayan gari inda yake nomar sam. Yunwa ta hana baba babaji zama don haka ya fito yana bin jeji ko zai samu ya dan dauki ko da masara ne a gona ya gasa ya ci Anan ne sageer din ke masa tijara da zage zage, kamar bai san shi ba. Har sai da ya tara masa jama'a makil akan sa yana tsine masa Da kyar yaya hamza ya shiga tsakain rigimar ya kora kowa ya barsu anan su uki Anan ya shiga musu fada, cewar sa ya lura tun da sarahtu ta bar garin wani mummuman Tashin hankali ke wanzuwa a tsakanin su Har yau absu shirya ba Cikin taurin zuciya da bacin rai sageer yace" Yo ai tsakanin na da wannan bakin azzAlumi sai gaban Allah.. Anan ya shiga sake tonu maganan yadda ya wulakanta sa da uban sa akan filin gida duk akan haka yasa shi ya ma sarahtu sharri ranar ba don san ransa ba.. Sai sa ya sake tuno masa cewa shiyasa mahaifin sa ya yi karya akan saratu duk dama yasan burinsa ne ya aure ta. Sageer sosai ya rike abun aransa yasan yayinma sarah butulci kuma ya cuce kansa matuka Tuno da sarahn ya sa baba babaji sake shiga wani hali ga yunwa na mugun cin sa a lokacin.. Haka yaya hamza ya zaunar da su... Yayi musu dogon nasiha mai shiga rai.. Daga bisani ya sanar da su maganganun sarah Da dada bayyana musu cewa Sarahn da suje fada akai ma da ta zo yace matar nam fa saratu ne da suka sani ba wata... Rike rike aka soma yi da baba babaji zai fada kasa cikin tashin hankali cewarsa a kyale sa zai je wajen ta neman gafara ko Allah zai jikan sa .. Ya sassauta masa daga bakar rayuwar da yake ciki Da kyar da wahala suka yi convincing dinsa ... Amma inabSai da ya turje anan suka bashi goyon bayan akan cewa zaije birni ya nemi gafarar saratu tunsa yanzu yasan inda take.. Gani yake idan ta yafe shi shikenan zaiji sauki Sageer ma yace toh zai bisah sai suje tare. Yaya hamza kuwa dama so yake su sassauta makan su yafe ma juna gaban shekaru da suke rike ma kansu. Hakan Kuwa ya faru,yanzun kawai so suke suma su fuskance ta su fadi abun da ke ransu su huta.. Babu wanda ya san da maganan Baba babaji da sageer suka yi shirin tafiyar lagos Kwana biyu suka rafka a mota sannan suka iso garin lagos.. #surayyahmz *Writers note* _godiya ta musamman ma masoyan surayyahms a duk inda kuke ...Acikin shafukan whatsap mafi akasari naji ana cewa this is the most anoying storyline surayyhams has writen sarah tana bada kowa haushi,well yes gaskiya nima zuciyata na min zafi da takaicin musamman ni da nasan kan labarin gaba daya" amma let me make it clear to you dearies...sometimes we must face the bitter truth to learn the most important lessons in life,this story has already happen in reality arond 2012,..99.9% of our girls are going throu so much in hands of this cassinovas,heartgamblers,deceivers,sai nake ganin wanda yawancin suke korafin sakarcin sarah inda da qaddarar ta zai sauka akan wata sai taga tayi abunda yafi nata sabida samarin shaho fa sunyi kama ne amma ba dai dai yake da mayaudari ba,shi baiya aikin sa da garaje dole sai ya gina foundation dinsa mai karfi a zuciyar mace inda bazata taba gane kalar sa ba,most of the men appear so smart and perfect yadda komin ilimi, tarbiya,wayewa ,iko da kyaun mace da kyar take fita a tarkon su"so i urge my beautiful followers and readers to forget about who is right or wrong in this story my main motive is to let you know,so take the lessons analyse them into ur daily lives if possible.. daganan sai ka san yadda zaka sa kafan ka idan irin haka ta fado maka.........writers note continued in next page27_ Ofical cat [2/24, 07:17] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* 27 Daga isowar su suka neme wajen rabewa zuwa washe gari da safe Don dukan su ji suke kamar basu taba ganin ta ba sai yau. Sosai suke tuno da abubuwan da yafaru sau dayawa shikan sa baba babaji jikin sa ya bashi wani abu game da ita da ta zo din amma ya kasa ganewa . Amma kuma bai taba kawowa saratu har zata rayu ta zamto hamshakiyar ya mace kamar sarah ba. Cikin nan zaman nasu sageer ya nemo musu adreshin da zai kai su kai tsaye babban branch din su inda suke. Ko da washe gari yayi sai suka shirya tsaf suka nufi nan organisation da niyyar su same ta. Sam sun kasa hakura dukan su sun sanya aransu hala idan suka yi baki da baki da ita Allah zai rage musu wani abun. Sai dai kashhh tun safe take cikin comittee na wani muhimmin meeting Wanda ya dauke su dogon lokaci basu fito ba Yau saura sati biyu wata gudan da suka bayar don su fara karban mutanen da suka yi registered don basu kulawa... Su baba babaji Gaba daya a motsare suke kauyen ci da tambarin talauci da wahala shine ke haskawa a fuskokikn su da suturan su.. Anan ma da kyar masu gadi suka amince auka shigo harabar org din Don duk wanda yaci karo da su bazai dauka ko ba roko ya kawo su ba... Anan suka kai ciki suka tarar da securities. Tun kafin suce wani abu, Aka tsare su da tambayar ina zasu je anan,kuma meye kawo su? Har bakin su na rawa suka bayyana wajen saratu suka zo.. Anan ma ba irin juya kansu da ba'ayi ba sabida wasu cewa suke basu san wata saratu anan ba Babu irin bayanin da basu yi ba amma sai wasa da hankalin su ake. Sosai ran sageer ya baci, cewar sa itace ta zo kauyen su fa kwanan nan.. Wasu daga nan sun gane ta amma don sun raina shigar nasu da yanayin nasu sai suke enjoying wasa da hankalin nasu. Cikin haka, aka sake yin baki manya daga kasar waje. Gefe su baba babaji suka rabe suna kallon ikon Allah. Ba don ya danyi bokon nan ba da sai yace halan ma ba kasar nigeria yake ba. Ko ena cike yake da gwarjinin wayayyaun jami'ai da kwararrun ma'aikata Suna tsaye anan ba wanda ya sake tanka musu,sai dai ayi ta wuce su ana zaga su. Ransu yayi matukar baci meyasa ko kadan basu da daraja a idanun mutane?... Sun dauka ko a kauyen su ne kawai ake musu kallon haka ashe ko ina ma zai iya faruwa. Bakin ciki ke cin kowannen su ga fargaban ganin yadda abubuwa suke tafiya anan. Chan wajen karfe 12 rana abu yaki ci yaki karewa Wata mata ce ma'aikaciya ta amsa su da cewa suje kawai su dawo yau sarah bata da Time.... Kuka baba babaji ya fashe da shi na takaici, ga shi tulin lokacin da suka dauka anan ba wanda ya basu ko kyakywan tarba bare wajen zama. Ga azaban yunwa nacin cikin su duka,.. Abun da ya fi ci masa rai ma shine yana ji yana ganin wasu daban suna zuwa ana amsa musu a mutunce amma su ba wanda yake basa kulawar sa akan su Hawayen sa sun ki tsayawa cikin tunani yace rayuwa kenan Wai har ni babaji ake wulakantawa akan saratu? Ganin yadda sageer yake bashi baki akan suje su dawo goben ya sa security ya tunkaro su tare da ce musu su fita kar su jawo musu hankalin mutane.... Bakin ciki sosai ya ishe sa,..abun dai ya musu zafi sosai Cikin bacin rai,baba babaji yace" Da Allah tafi chan, bayan kun gama wulakanta mu? Mutanen banza mutanen wofi,inche dai nan wajen offishin saratu ce? Kasan ni waye ma saratu kuwa?....sageer ne ya riko sa don sosai ya balle yana maganan cikin radadin zafin rai da bakar yunwa Dariya aka fara masa musamman da suka ji yace ko ansan shi waye ma saratu? Kowa yasan mahaifin saratu ya rasu,so what? Wannan din bai wuce yace makabcin su bane a kauye, Securityn kansa sai dariyar yadda mutane suke fassara bacin ran baba babaji suke cikin tsokana da raha.. "zo mu tafi baba babaji,wayannan ba su san me ya kawo mu ba? Amma na tabbata idan saratu ta fito zasu san mu waye ne. Lokacin idanun baba babaji sunyi jajir, yana bambami securityn na kan ce musu su fita kawai..har yakai su bakin gate.... Anan waje suka dakata yana share hawayen sa , Shikan sa sageer baiyi tsammanin ran baba babaji ya baci haka matuka ba. Yace tashi mu tafi mu nemi wani abu muci,inyaso gobe ma dawo kamar yadda suka ce.. Da ya dago ya kalle sagir din sai ya fashe da Kuka yace saratu fa yata ce,amma ganin ta kawai sai na wulakanta wannan wani irin rayuwa ce? Kaga shiyasa na nace zan zo nan ko zata yafe ni wani abun ya ragu da ga cikin bakin qaddarar dana jefa kaina aciki. Sosai sagesr yaji tausayin sa gashi kuka yake har jikin sa na rawa shikadai.. Duk suna wannnan yanayin yazeed da tuni ya hango su sai ya tsaya lura da me suke ciki Musamman da ya dago fuskan baba Babaji,ai ya ma taba alkawarin zai sa akawo sa offishin sarah amma bai samu daman yin haka ba Cikin ransa sai ya fara tunanin kar dai yaji shiru ne ya sa ya zo dakan sa? Kai amma ban kyauta masa ba..is not easy mutum yayi rayuwar sa cikin ciwo nadama da tsangwamar mutane.. Gashi ni da na masa alkwarin samun sauki ban kula ba.. Da haka ya sa ya sauko cikin azama yayi kansu, Sosai yaji wani irin gani su anan din. Yana isowa suka mike tsaye, zasu gaishe sa sai shi ya riga tanbayar su da cewa yaushe suka zo? Shikam sageer bai gane sa ba amma baba babaji ya so ya fahimci fuskan sa. Yaxeed Yace" kamance dani ko? Nine nazo wani lokaci nace zan sa akawo ka offishin sarah, Murmushin bazata baba babaji ya sake Yace Allah na gode maka,nan ya gaya masa cewa ai saratun da kanta ta zo amma abunda yafi bata masa rai yanzun wulakancin da aka musu ne akan ganin ta. Yazeed ya dauka ko duk kauyanci ya sa suke refering dinta as saratu, Sai ya ga kuma sun nace suna magana akan haduwar su da ita,yanzu haka ma rokon sa suke yi ya taimaka su ganta.. Basu damu da yunwa ko gajiyar da ke damun su ba muddin zasu hada ido da ita.. Tuni wani abu ya basa maybe is a personal issure... amma sosai yake so yaji don ya sha mamaki kuma kansa ya daure matuka" Me hadin sarah da wayannan? How did thy know her,ko tayi musu alkawarin wani abu ne? To meye wannan din.. yasan dole sai ya yaudare su kafin ya san kan zancen,sai yace kuyi hakuri tukunna kunga yau sarah tana da manyan baki bazai yuwu ku ganta ba, Amma ni zan je daku ku huta ku ci abinci gobe da kaina zan sa sarah ta saurare ku.. Murna akan murna baba babaji har da rusunawa kasa wajen sa ma yazeed albarka mai cike da godiya da karamcin nasa Haka ya sa su a motar sa ya kaisu wani karamar hotel, anan ya odering musu abinci mai shegen dadi da tsada kaji ne nasha nasha mai qamshin dadi ga abubuwan jika magwogro. Yana daga gefen su suka haura kai ham ham kamar dan wuta yaga gasashen nama, Baba babaji naci hr zufa na saukowa akan nasa kamar wanda ke cikin Shower.. Duk yana kallon su, sai hiran santin suke Time to time yana sa musu baki Cikin salo yazeed din yace amma da cahn kasan sarah ne ko? Anan ba wanda yake zuwa ganin Ta kai tsaye sai akan lokacin da ta basa... Baba babaji ya dago a sanyaye ya dube yazeed yace "nasan ta sosai..shiyasa ma kaga na zo don na same ta. Saratu ai yata ce... Sageeer yace haka ne, yar sa sace ,ai wannan daka ke gani oga, shine mijin mahaifiyar saratu Bayan mahaifin ta ya rasu, Cikin tsananin mamaki yazeed yace ohhhhhhhh Kenan kai mijin maman sarah ne? Amma ai mahaifiyar ta bata da wani miji a yanzu haka.. Ban fahimce ka ba. Baba babaji Yace ai mun rabu ne, Yazeed yace ohhh ayyah.. Toh meya faru ko zaka iya fada min,? Kar ka damu aiki na ne taimako zan taimaka muku.. Su kan sun yarda da yanayin yazeed beside shekaru aru aru kenan babu wanda ya dube su da idon rahma har ya kashe kudin sa akansu ya basu muhalli da abinci sai yau.. Gashi har ya na cewa zai taimake su...rabon baba babaji yaji wani mutum na daban haka kawai yace zai taimake sa ai ya mance. Sai abun ya taba zuciyan sa anan ya taso ya zauna shi da sageer.. Nn Suka shiga bada yazeed labarin saratu da ummahn ta in è best way thy can.. Sai dai cikin nuna nadaman su da neman yafiya suke bayanan nasu, Sannan suka tabbatar masa da cewa lallai sarah itace saratun su. Mamaki da rudani ya hana yazeed magana,sai baki yake basu yana gwada masu babu komai shi xai taimaka Amma cikin ransa is full of questions . Musamman fannin ta ya akayi sarah ta kufce ma wannan mummunan qaddara ta har ta zamto haka? How did she make it? Yasan dai a waje tayi karatu kuma mum din ta na da sana'ar ta da kudin ta but how did thy make it? Amma ace a haka suka taso?Toh ya akayi suka samu duk wannnan rayuwar?Sata sukayi ko karuwanci? ai yasan cewa ummahn sarah har yau bata sake aure ba bare ace arxikin mijin ta ne,but how? Kenan akwai boyayyen sirrin sarah da ba wanda ya sani sai ita.. Ya dade yana kawo tots daga bisani yace ma su baba babaji, Kar su daga hnkalin su, Shi yasan yadda zai yi suga sarah amma su daure su bashi zuwa gobe, Godiya sukayi ta masa sai dai hankalin sa bai ya wajen su, Tunanin kawai yake yi kala kala akan sirrin rayuwar saratu daya dan ji yqnzu... Now he knows where her abject inspiration to help the needy is coming from. Babu shakkka jajircewar saratu ya samo asali ne daga ciwon qaddarar ta dake makale a zuciyan ta.. But this is not the end yana so yaji ya akayi ta cimma burin ta har tayi,ilimi da kudi haka.. according to baba babaji cewa yayi da ya fara nadama ya shiga neman su a da chan ance masa sun tafi birni a motar kano. Kenan a kano saratu da ummah suka yi kudi?a kauyan cin nasu??,damn but they r oll women...thy r suppose to be weak,inma ba haka ba ai zai yi wuya ace mace ta shiga wannan halin sannan ta mance da shi so easily har ta tashi ta daga rayuwar ta.. Sai ya sa aransa dole sai yaji sauran kwaf kwaf din sannan ya samu nitsuwa A daren daya koma gida sai ya tura makudan kudi ma wani mai suna zulkhi cewar sa ya hau jirgi ya taho su hadu gobe a gidan sa. Anan su baba babaji suka kwana, Washe gari da sassafe yazeed ya kawo wani agents dinsa ya hada su tare yace akai su ga saratu.. Daga nan shi kuma ya wuce wajen zulkhi bai bari ma sarah ta san da shi ba.. Anan ta karbe su ba yabo ba fallsa ta kaisu wani wajen daban suka samu zama. Kamar a mafarki suke ganin realityn su,ita kuwa bata boye musu ba ta fada musu itace din,.. Duk dama ta sha mamakin ganin su amma sai bata nuna ba,.. Anan duk suka dada warware mata duk munafurcin Da suka mata cike da nadama da neman yafiya Suka roke ta don ta yafe musu.. Dukan su kuka suke yi har da ita don Tasan za'ayi hakan ya sa ta sa suka bar office din gaba daya suka je wani waje. Bayan sun fahince juna ta kaisu gida har wajen ummah,anan ma suka nemi gafarar ta. Dan itakam ummah addini yanzu ya shige ta sosai halayen ta ko da ba ace ba kasan imani ya ratsa zuciyan ta ya mamaye shi.. Duk da bata iya hade baqi ba,takan zauna ta kunna karatun qur'ani tana ji yana mata dadi sosai. Tsaban naci har ta haddace wasu surorin cikin sauki ta haka. Kuma zata iya daukar fiye da awa 4 tana kallon wa'azin malaman nan bata gaji ba. Gashi dama da saratu ta samu cin gaban rayuwa sai ta rage mata zuwa aikin ta, yanzu haka managers din ta ke lura mata da gidan gonan ta da gidan kajin ta. Su baba babaji A duk yadda suke ganin saratu tayi musu karamci bai kai yadda suka ga ni wajen ummah ba,don sosai ta mance da komai sai ma nasiha mai shiga rai data yi musu.. Haduwan su da ummah ya dada zafafa zafin nadaman da baba babaji keji aran sa....lallai ya kasance hasararre ya kaskatar da rayuwar gambo amma Allah ya nuna masa cewa gambo ce mai nasara tun a duniya. Kwana biyu suka yi anan gidan su saratu cike da goma na alheri suka koma gida... Sarah ke tabbatar masa da cewa idan sati biyun ya cika zata sa a dawo da su a fara masa jinya... Tsaban dadin yanayin da suka samu yafiya cikin sauki ya sa suka mance da yazeed don haka basu ko fada ma sarah cewar sun hadu da shi ba har aka rabu Ita kam dama yanan nade a zuciyan ta amma kwana biyu data ga kamar ya share ta ya sa ta dan bada hankalin ta wajen ayyukan dake gaban ta Amma yau da su baba babaji suka tafi Tana Dawowa sai ta wuce straight offishin sa ko zata lallaba sa taji meye matsalan , Amma da mamakin ta sai ta ga offishin sa a kulle Ta sake kiran layin sa shiru shi ba off ba shi ba ringing ba. Ko da ta tambaye farida secteryn sa ce mata akayi Kwana biyu sukan su ba su gansa ba kuma basu san inda yake ba. *Writers coments continued* _samarin shaho is also to ladies that have everything in life but give less important to their god,sarah na daya daga cikin wanda suka mance da wani muhimmin bangare na rayuwa...misali, Ku dubi yadda sarah take mance da yin sallah akan lokaci idan suna tare da yazeed,ku fada min meyasa hakan bazai faru da ita ba?...yan mata ku tsaya ku kalle rayuwar sarah nan gaba... its very important...."kenan dan wani mummunan qaddara ya faru da kai arayuwa sai ka sa burinsa agaban ka fiye da komai har kula da ubangijn ka?toh wa zai taimake ka akan mugayen maza kamar samarin shaho?wayon ka ko ilimin ka?..,Kuma ina kira da kar kuyi ma labarin hanzari ku dan sassauta min i want to give more pages,nasan labarin baida dadi sosai amma sakon dake ciki is kind of more realistic than fictional#relax fans im also with you on this#sakallahu khairan,wah saka biljannat awaiting ur heartouching coments always😍_ *Official cat* [2/24, 08:55] ‪+234 802 646 5734‬: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _28.._ Abun bai daga mata hankali sosai ba, sabida tasan maybe yar fushin nan Ne daya saba idan bata bashi attention dinsa ba,.. Hakan ya sa ta koma bakin aikin ta tana yi tana gwada layin sa amma babu wani sauyi, Haka har ta tashi daga aiki ta koma gida bata ji shi ba. A chan bangaren yazeed kowa haduwar su da zulkhi ya sa ya tambaye sa yadda za'ayi su samu tarihin sarah da mahaifiyar ta a garin kano shekaru da suka wuce. Ya nuna masa hotunan sarah da na ummahn ta, Sannan ya bashi dan detail din da ya samo daga binciken sa akan ummah da shekarun da ummah ta zo lagos. Toh shi zulkhi shiya binciko musu cewa ai gidan kaji da gidan gonan da umma ta mallaka na shahararren Mai kudin nan ne alhaji abdul azeez shayal... Daga nan yazeed ya sha dammara suka wuce kano ba bu wanda ya sani,suka shiga neman diddigin labarin ummah dana saratu.. Da kyar da wahala suke samun bayani daya sabida rayuwar su sunyi shi ne a cikin sirri wanda akalla sahura ce kawai ta san komai.. Amma da shike abubuwan mamaki da yawa sun faru, a ko yaushe idan wani sirrin ya fito sai ya dada sa ma yazeed din son yaji karshen bayanin.. Yanzu haka har kudi ya biya ana nema masa inda zaiji gaskiyan lamarin rayuwar su. Anan kuma lagos sarah day by day tana shiga tashin hankalin rashin samun yazeed Tunani dayawa ta kawo aranta nacewa ina zai je wanda har iyayen sa basa zu sani ba Don ta tambayi kowa har gidan sa taje amma shiru babu shi ba labarin sa Gashi yau ya cika wata guda chasss bai dawo ba. Shikuwa da sannin sa yake yin haka ,so yake ya kwaba mata lissafi Don shika dai yasan me ya ke shirya mata one big time... Haka ta lalace da tunanin sa, bata iya cin abinci sosai bare bacci, Saukin abun ma shine yanzu hapsy ta dawo nan branch din ta.. Ita kanta hapsy tausayin sarahn ke damun ta A ko taushe da duba wayar ta sai taga dialled calls din yazeed yafi a kirga Har ta gaji ta sa ta gaba tace,sarah dan Allah ki sassauta makan ki mana, Ai inda ya damu dake bazai bace miki rana guda kiyi ta neman sa baki same sa ba.. Please this is getting too much baki ganin yadda kika dawo ko? Abun na damun ta sosai duk dama kullum idan hapsy ta kawo magana bata tankawa yau kam sai taji dole ta sawwake ma zuciyan ta ko zata samu saukin zafin da yake mata. Tace hapsy wallhy na kasa ne,kaina ya daure I just cant hepl it na shaku da shi sosai...sai ta dan fara sauke hawaye.. Hapsy na shiru itama din tunani take yi,chan ta taso ta zo kusa da ita ta dafa ta Sarah"? Dago ki kalle ni, A hankali ta dago. Tace kina son yazeed ko? Wasu hawayen ne suka taro mata lokaci guda tace eh hapsat ,ena son shi..kuma nasan shima yana so na But we dint make it official Hapsat tace ohhh crab .. now thats your problem,ya za'ayi ku rinka azabtar da kanku haka? Wai shin baku aminta da son dakuke ma wa juna bane ko yaudarar kanku kuke da bazaku furta shi ba? Idan dukan baku bar wannan wasan banzan ba fa zaku yi illah ma zuciyoyin ku. Cikin kuka ta ce to ni ya zanyi hapsy,nice zan ce ina son shi ya aure ni,ko shi zai fara fada min haka.? I just dont get him...kinsan kuwa ranar da na vata masa rai ma haka nayi ta neman sa ban same sa sai daga baya ya zo yana gaya min wai bazai iya jure rashina kusa da shi ba ne" I think don ban samu time dinsa sosai kwana biyun nan ba yasa ya tafi ya barni,this is tooo much for me Yau kusan wata kenan Ban sake ganin sa.. Im feeling the pain i love him sooo much.. Kuka ta keyi sosai har da kife kanta akan teber gwanin tausayi.. Itakan ta hapsy yanzu tana cikin rudani To wannan wani irin salon soyayya ne sarah ta dauka makanta.. Nan dai ta shiga rarrashin sarahn tana bata baki har ta nitsu tare da bata karfin gwiwar cewa tabbas akwai babban dalilin da yasa yazeeed yayi haka Idan kuma ta yadda da yana son ta tayi hakuri ta bashi dama. A cewar hapsyn maybe yana cahn yana shirya rayuwar su ne yadda idan ya dawo sai taga komai ya wuce.. da haka ta samu gwarun gwiwa Amma sai dai kamar ko wani rana kara mata zafin son sa ake yi aranta Kewar sa duk sun nakasa hanyoyin jinin ta,tunanin sa ya gauraye brain din ta.. Sometimes ji take kamar ta hadiyi ranta ta mutu Da bakin cikin rashin sanin inda yake da dalilin sa na boye mata.. Haka rayuwar ta kasance Hapsy ke jan ta da nasiha da shawarwari har ta samu tana sakewa Kowa anan offishin sai da ya gane cewa rashin yazeed sosai ya taba walwalan sarah. Wasu har tunanin yadda zasu faranta mara rai suke ganin yanzu sam bata samun peace of mind. Shikuwa yazeed cikin wannan kwanakin suka bi hanya hanya har aka kaisu gidan sahura na da chan. Anan aka basu labarin zuwan su da rayuwar su, hatta yadda akayi raping ummah agidan alhji sabo ya sani..sai dai suma cewa sukayi basu san inda suka koma ba Har sai da suka hadu da wannan saurayin da da chan yake zuwa wajen sahura, Shi ya basu labarin cewa ai ssa danjuma shi sukayi ma aiki Yasan shi amma baisan inda yake ba yanzun Daga nan su yazeed suka shiga neman adress da information akan ssa danjuma In the process suka gane ba mutumin arziki bane, sannan ga sana'oin sa. Anan yazeed ya san ummah tayi aikin strip club tun kafin ma yaji daga bakin ssa danjumA. Toh aranar da suka hadu da shi,.aranar yaji sauran sirrin saratu da ummah don kuwa yayi playing cards din sa sosai akan ssa danjuma har ya samu jin Tun daga farkon haduwar sa da ummah Da duk wani taimakon da ya mata a rayuwa ita da sahura Sai dai iyakan sa daya hada ta ogan sa bai san ya suka kare ba.... Shima yazeed anan ya dakata da jin labarin nasa sabida jin ance ai alhj abdul azeez ya mutu Samun wani information akan sa kuma zaiyi wuya Tunda har shikansa Ssa danjuma bai sani ba... So, yanzu yana da masaniyar duk wani rayuwar ashah da zubewar mutuncin da ummah tayi akan sarahtu He just concluded dat tunda har ummah zata iya rawan kan karfe a club ana bata kudi.. To tabbas kwana take yi da alhj abdul azeez shine ya bata dukiyar da take juyawa yanzu.. Its so clear to him, Kenan shiyasa ummah ta samu share akan gidan gona da gidan kaji,kenan ummah karuwa ce? Abun na matukar shakin kwakwalwar sa Yana jin Tunda aka haifesa bai taba jin yanayin mamaki da tsanstar nazari kamar na yanzu ba A ko wani dare sai ya yi tunani daban daban akan su.. Sai dai bai kyautata tunanin sa akan su ba ko kadan Musamman rayuwar ummah na baya.. Ya dauki lokaci mai tsawo yana shirya kansa da plan dinsa wanda daga shi sai zuciyan sa suka sani. Sai dai wani abu na damun sa,sosai yake jin kamar zuciyan sa tana tsananin kewa da son sarah.. Wani bin idan ya kawo tunanin haka sai ya sha giya akai ya fice hankalin sa Yayi ta dariyar da shi kadai yasan ma'anan ta Yana nan agarin kano abokan sa kuma suna sane da hakan amma ba wanda ya sani bayan su A yanzu haka ma shiri yake na tarban su ranar juma'ah ya gayyace su akan Zasu zo masa weeknd Dukan su. Faisal ne mafi kusanci da shi, dan gidan senator ne Shine kuma yafi comunicating da sarah Akan bacewar yazeed din Sai yaji nata sai yaje ya fada ma yazeed din abayan idanun ta....sometimes har rercoding zaiyi ya tura masa yaji suna dariya.. Sukan su sun sha masa tanbayar ko dagaske yake akan maganan sarah.. Amma har yau yaki fitowa fili ya gaya ma kowa mai yake tsakanin sa da sarah na asali Bare kuma nufin sa. Bayan azuciyan sa shikansa fighting yake da yanayin rayuwar sa da sarah amma yaki ya fuskance gaskiyan hakan Labarin sarah dayaji abun al'ajabi ne kuma abun tausayawa ne,.but sai yaji babu hakan aransa. Bai san zafin abun ba sabida a labari kawai yaji,bai san me ake nufi da qaddara ba sabida mummunan qaddara bai taba rabar shi ba bare iyayen sa.. Bai san me ake nufi da bakar talauci da cin zarafin mutunci ba sabida rayuwar sa tun da ya taso acikin girmamawa da karamci ya ke ganin sa Sai ya kasa bada rayuwar sarah da ummah wannan uzuri.. Gani yake suna da laifi akan dukan abunda ya faru da su Infact su suka so hakan ya same su... But how cud he be this judgemntal Hmmm duniya kenan,dama bature yana cewa" ppl only judge you from their own point of view " ba haushe kuma yace Yadda mutum yake kallon kansa haka zai kalle wani.. Toh ranar friday da su faisal suka zo kano wajen yazeed. Shikansa yaji dadi sosai sabida tunanin sarah ba wai yana barin sa bane,.amma kullum acikin shan giya yake din ya karya ta cewa ya kamo da son yar karuwa. Daga nan kuma tana nan tana fama da zaren son sa dake ninkuwa bayan kowa ni jan numfashin ta a duniya. Hotun sa ne gaban screen din wayar ta Cikin dare kullum sai ta karance chats din su tsaff ta bi tana karanta tex messge dinsu tana yi tana hawaye tana murmushi alokaci guda cike da kaunar sa.. Yau yana neman cika wata guda da sati.. Zaman su faisal anan suka kusan sauke gidan da surutu da kide kide da shaye shaye... Anan ana shan shishan nan hayaki da warin giya ya gauraye su ana ihu ana surutu Wasu na buga game ana ta shagali. Faisal ne ya Kawo zancen sarah,sabida sun gama lura da yazeed a dame yake amma sai yana boye wa da buguwar giyan daya sha. Don su sa shi dole yayi magana suka haura masa dukan su da tsiya Mai ban haushi Cewar javeed soyayyar sarah ya sa zaki buya abun mmaki Abun tun yana wasa har ya fara dawowa na bacin rai Sai Ya musu bayanin shi ba wata sarah a zuciyan sa amma sai tunzira shi suke yi Musamman faisal da ya sake ya na bayyana wa gaban kowa don suji maganganun da sukeyi da sarah a wayah cikim kwanakin nan Sai ya zamto sun maida shi kamar mahaukaci Ransa yayi matukar baci da suka daura masa cewa lallai soyayya suke da sarah bai fito fili ya gaya musu ba.. Haka ya sa ya sa makudan kudi har kimanin millliyon 20 akan bet mai taken "Game of love" Sun sha mamakin da sai da ya sa suka yi shiru suna jin sa.. Yace" nan da sati biyu game din zai kare Zai gwada musu abun mamakin da su kansu bazasu taba tsammanin sa. He wll become a lion in the eyes of all ladies Idan haka bai faru ba ya basu kudin daya sa yanzun duka. Jin haka ya sa suka amince, amma sunsha mamaki... Kowa kuma sai ya shige kogin tunanin me zai faru? Good or bad? Me zai yi ma sarah.. whats is the suprise worth 20million A haka suka bar kano da zullumi gashi ko faisal da ya same shi in private sukayi magana Yaki sanar da shi me yake shirin nuna musu akan sarah.. Su dama damuwar su kawai su san gaskiyar sa amma Basu da wani nufin na daban.. Haka dai suka rabu ya kuma sanar da su ranar dawowar sa lagos.. Anan bangaren sarah kuwa,ba laifi sai da raman rashin sa ya nuna She became quiet and cold In kaga tana magana toh hapsy ce ta zo ta same ta.. Agidan ma ummah sam ta dena gane mata Ita kanta sai da ta soma tunanin rage haddarin son yazeed daya addabe ta don ta samu nitsuwa Ya mata wahalan sosai wajen yanke wannan hukuncin amma dan dole ta bar komai ma ranta tana dada kawo wa cewa.. Hala akwai dalilin daya sa ya bace..alherin sa kawai take roka wajen uban gijin ta yanzu. A ranar data soma sawa ranta zata cire yawan tunani Ta fito cikin shirin ta mai kyau da tsari tana tafiya cikin sanyi da rigima Dai dai kofar shigan ta office tana daga ido suka hada ido da shi...... Lokaci guda ta tsaya"Ji tayi kamar zata sulale kasa tafada don mamaki Lokaci guda jikin ta ya fara rawa da kansa Ta kure shi da idanun ta tana sauke faffadan murmushi Sai ta rasa Murna zatayi ko kuka Ihu zata tsala ko dariya zata yi? Shima tsimewa yayi yana duban ta,shikam sai da ya sa hannu ya share dan guntun hawayen sa.. Basu da wani nisa sosai Amma bugun da kirjin ta take yi bai hana shi gane wa ba wanda ya tanka tsakanin su sai aukin murmushin da suke aikowa juna..., ta dade da sumewa cikin idanun sa tana kallon murmushin sa mai cike da kalamai da yawa Shikuma yana duban yadda gabobin ta suka taso gaba daya cikin tsananin farin cikin ganin sa. A take ta rugo aguje tayi kansa tare da sake wasu zafafan hawaye. Ko da ta fada jikin sa taji ya rungume ta sam sai ta fashe masa da kuka mai shiga zuciya... *To waye wannan din?* *Official cat*[2/2, 22:31] SURAYYAHMS🐈: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _for you Ayshat yusuf ayushat,marubuciyar sanadin auren xumunci thanks for the honourable dedication(s)..tè queiro mucho🌹_ _29_ Sosai ta shige jikin sa sautin kukan nata na tsaga ko ina daga hanyar jinin sa ayayin da Dumin ta ke kewaye brain din sa Anan take sarahn ta soma jin Duk wani nauyi da tashin hankalin na warware mata duka suka lumshe idanun su.. Ana shi bangaren shiru yayi Yana sauraron kalaman dake cikin kukan nata da ta zage tana yi har tana jan shessheka.. Sun dade a haka .. Hannun sa ya sa yana dan saussauta mata abun da ta keji cikin lallamin sa da take kewa. Har ya samu ya nitsu ya dago serious crying face din ta don su hade ido.. Ko da ya dago sai ta kasa bude nata idanun nata Akan tafin hannun sa ta kuma daura kanta tana zubda masa hawaye kamar dan dayayi watannni aru aru bai ga mahaifiyar sa sa Abun sai ya dada damun sa... kenan sarah ta bukace ni a lokacin da bana nan? he can easily tell from her face expression dat she needed him many times And he was not there for her.. Shaukin tunanim haka ya sa shi awani halin jin dadi da tausayin ta matika,baki na bari yace "sarah" Jin muryan san ya sa ta dada sauke tears tana dada kwanciya kan hannun sa a dan birkice ya dada cewa im here sarah"ki bude idanun ki mana Gani na dawo miki,i promise i wont leave again.. pls talk to me...dint you misss me ..heyy....ya dada dago closed eyes din nata hannun sa har na rawa Jikin ta duk ya sake Cikin dauriya ta dago da kanta ta bude ido ta sauke masa su akan fuskan sa. Kirjin ta sai hawa yake alaman tayi kukan ne da dukan zuciyan ta, batayi tsammanin kewar sa yayi mata muni a zuciya har hakan ba,amma meyasa bata iya nuna shi a fuska. nan ta daure fuskan ta tam Tana jan shesshekar kukan tana kallon sa da jajayen idanun ta.. Duk tausayin ta ya kashe masa jiki Ya sake kawo hannu a hankali Sai ya shiga goge mata tears din ta cikin kulawa Ta kure sa da ido A hankali ta furta "mahfud" Ya na bin lips din ta da kallo yace yes sarah, Im here dont cry anymore ok?.. Cikin sanyin jiki ta gyada kai tana ce makan ta Allah yasa ba mafarkin ka kawai take yi yanzu ba.. I just cant take it anymore..i miseed you soo much hero.. I wish you were her with me many times.. Yayi murmushi ya dago ta suka hade ido tare da hana ta sauke kukan da ta sake shirin fashewa da shi.. Ya riko hannun ta yadada jaddada mata"ba mafarki bane sarah am here for you heroine,c'mon zo muje ki fada min ,meye kike ma kuka Tayi murmushii da kyar ta bi bayan sa suka shige offishin tan tare Nan Ya zaunar da ita yana daga tsungune agaban ta suna kallon juna Da kyar ya lallaba ta cikin tausasan kalamai Ya shiga bata labari da hakurin rashin jinsa da zuwan sa na dan tsawon lokaci A cewar sa ranar da suka rabu ranar mahaifin sa ya kira sa da wani babban magana.. Cewa hukuman masu bincike yamen sun samu Kakar sa mahaifiyar baban sa wanda ta bace shekaru da dama har sun bari akan ta mutu He have to be there for his dad a wannan lokaccin dayake bukatar karfim gwiwar na kusa da shi Don yasan bazai masa sauki ba wajen re-uniting da mahaifiyar sa da ya dauka ta mutu tun tuni ba Shikan sa mahfud din yana so ya ga kakar sa, Sakamakon yanzu su biyu ne da mahaifin nasa basu da wani dangi.. Sai wayannan da suka raine sa a nigeria.. Cikin haka bayan sun dawo gida germany da kakar nasa Bai wani dade ba kuma mahaifin nasa ya hadu da asalin kanwar mahaifiyar sa mai suna Wardah. Its was such a huge turn for thier lives Lokaci guda suka same karin family member har guda biyu itama tare da su ta zauna,ita ta basu cikakken labarin cewa mahaifiyar mahfud ita tayi sanadiyar mutuwar kowa da kowa acikin gidan su,mahaifin su da mahaifiyar su just to satisfy her selfish cultistism desires Bayan mahfud ya kufce mata. Yanzu haka ita ma warda Allah ne yasa ta samu warkewa daga ciwon haukan data dade tana fama da shi har ba a san inda ta ke ba tsawon lokaci Duk a Sakamakon kasa sadaukar da ita da maman mahfud tayi a kungiya tasha bakar azaba amma Allah yayi kwanan ta na gaba.. Bayan bacewar mahfud da muyuwar famlyn su sanadiyar sa Sai Allah ya kawo karshen ta itama. Nan ne suka ji mutuwar ta kasar egypt. Mahfud da mahaifinsa Sun jimanta sosai da lamarin don dama shi baban mahfud ya san kan labarin amma bai sani in details ba, A kullum sai ya tambaye kansa To meye matar sa ta rasa da har zata shiga kungiyar asiri ta lalata rayuwar kowa da kowa na kusa da ita? Duk dama ya bada kansa laifi sosai amma sai yake ganin a matsayin sa na world class scientist multi billonaire ai Ya bata tarin dukiya da jin dadin rayuwa ita da danta.. Sai dai yasan lokacin sa ne tabbas bai bata ba. A har yau idan ya tuna yadda ta lalata rayuwar mahfud akan hakan sai yaji ya shiga damuwa sosai.. Tun yana karami take amfani da shi ita da kawayen ta suna lalata da shi as ritual offering.. Sai gashi Allah ya kare shi ya zamto da na gari ya kuma kare kansa cikin imani da tausayin na kasa dashi....all thanks to that woman hajiya bilkisu a ganin sa bazai taba mancewa da ita a duniya ba data cire dan sa daga halin da yake ciki ta kuma bashi rayuwa mai inganci fiye da yadda zai iya bashi.. Shiyasa ma idan mahfud idan yace zai zo nigeria duk da baison abun da zai raba sa da dansa a yanzu amma ko sau daya bai taba hana sa ba.. Yanzu haka kakar mahfud wanda ake cewa little granny Ita ta daura ma mahaifin sa aure da sister mahaifiyar sa anty warda suna zaman su.. Sai suka ma kansu alkawarin cewar zasu tsaya ma juna domin su sake karfafa dankon sabon zuriar da Allah ya basu.. Dalilin daya hana sa cumunicating da kowa kenan musamman ita sarahn da ya san yadda suka rabu da ita akai.. Yayi kewar ta sosai.... amma idan ya tuno da abubuwan da tace ya mata alkawari akai sai ya kasa neman ta. Sosai kowa ya san labarin sa da ita musamman little grannyn sa.. 'Suke basa shawarwari akan lamarin yanzu haka....."anty warda ce ta dada karfafa masa gwiwar akan ya zo nigeria, ta dage akan ya zo ya fada ma sarah kyakkyawar niyyar sa da soyayyar sa da yake mata ko zata amince.. ''A bangaren sarah kuwa farin cikin ya dame ta ji take Ranar kamar a mafarkin ta yazo duk da ma mahfud din ya sha gwada mata ba hakan bane.. Lokaci guda sai taji ta daina tunanin kowa duk wani kunci da tashi fadin zuciyan ta ya kauce Sai ta sa hankalin ta akan mahfud din da tuntuni yake bata hakurin rashin amsa kiran ta a lokacin da take bukatar sa Theres no daubt that duk inda taje ta dawo babu wanda zai kai mata shi Har yau bai taba gazawa ba, bata samun abun kushewa mai karfi ajikin sa..hakan ya sa wani bin take mugun jin tsoron sa awani fanninzuciyan ta Bayan dogon magana da suka yi na kewa da an dade ba ahadu ba,ta sake tana zubo masa labarai kala kala game da aikin ta da achievement din ta Sosai yaji dadi Yana yabata har ransa dama yasan zata iya over coming worries din ta ko da baya nan din He become sooo haooy for her Kamar yadda itama ta nuna farincikin ta da samun familyn sa dayayi Tasan dama bazai yuwu ya kyaleta haka kawai ba duk dama tasan akwai alkwarin hakan a tsakanin su She just imagined he'will be here for her as a friend kamar yadda ya nemi alfarma a ranar da suka rabu.. Hirar su yaki karewa Sun dade basu tare amma duk wanda ya shigo ya gansu zaiyi tunanin kullum suna magana ...... It dosnt feel empty between them all the feelings were intact. Gashi ya kara kyau da kwarji ni,sai musun hakan sukee yi tsakanin Su Amma Ita kanta hapsy da yau ta soma ganin sa in reality Ta sa barka yafi sau dari a zuciyan ta.. Sai yau ta tuno da ranar da sarahn tace tana da wanda ya ci uwar yazeed a komai da komai.. Ga mahfud din da saurin shiga rai..very calm and charming prince. Gaban maza dole su razana bare kuma mace daddaya ne daga matan ma a samu wacce zatayi saurin hade kanta da shi.. Lallai sarah is lucky ta fada a ranta tana kallon su... She just tot that idan da itace da mahfud da tuni ta aure sa ko dan yanayin sa.... Ranar gaba daya sarahn batayi aiki ba Hira kadan suka taba su ukun Ya sa ta agaba ta kaisa wajen ummahn ta. Tun dah shigowar su take ta murna taje ta dauko ummahn Wanda ita ma take cike da nishadin sa ta kasa misaltawa. Ta yadda da tarbiyan mahfud shikansa bai san da haka ba Da a chan college ta sha gwada shi akan sarah abai sani ba amma bai taba faduwa ba Shi yasa take ganin kamar daban banci tsakanin sa da yazeed. Tarba mai cike da kewa da karamci ta masa Ya bata hakuri rashin xuwan sa tare da mata bayanin family issures ya hana sa Ta sa masa albarka sosai,ta kuma masa nasiha mai dadi. Cikin ransa sai da ya yaba da sauyawar tarbiyan ummah..."she's now a different woman tayi nisa wajen sanin ubangijin ta. Yaji dadi matuka... Anan ya bata lokaci sosai sai yamma ya koma gida. Tare da alkwarin zai zo ya duba su wani lokaci. Toh kafin nan A yayin da sarah ta raka sa bakin motar sa yake gaya mata..,sabida ita yazo Amma ta huta gobe zasuyi maganan Sai taga kamar sauri yake ya tafi "Cikin kishin da bata san tana jin sa ba Ta tambaye shin yana zama aina ne? Duk dama tasan yana da foster family amma Tsoron ta kar yace hotel Don Tasan dai mata bazasu dauke kai akan sa ba....! Shikam ma bai lura da hakan ba kawai sai Yace mata yana gidan mum dinsa watoh hajiya bilkisu.." Da haka suka rabu har da dan sauke ajiyan zuciyan ta Tun tafiyar yazeed sai yau take jin ta dai dai She felt complete fiye da misalin da zata iya misaltawa Anan bangaren hajiya bilkisu da alhaj nafiu kuwa sun sa an hada masa feast Wani bin idan kaga kaunar da suke ma mahfud sai kace kamar yazeed ba dan su bane mahfud ne. Sau dayawa alhj nafiu yake wishing da ma ace a waye gari mahfud ya zamto jinin sa Hajiya bilkisu ma har ranta take shawa'ar ace Yazeed ya kai matsayin tarbiya hankali ilimi da nagarta irin na mahfud.. Thy r soo in love with his great sense of humour.. Shikuwa kullum acikin pampering dinsu yake Duk abunda suke so yana yi, baiya saba musu Yana nuna musu so da biyayya irin wanda iyaye suke so yayan su su nuna musu.. Bayan dawowar sa daga wajen sarah gaba daya suka taru ana ta hira kamar zasu daga gidan Shi dai har yanzu ya damu yaga little bro din sa yazeed Hajiya billu tace ai tunda yayi tafiyar sa sau daya ya buga musu waya yake tabbatar musu da cewa a cikin satin nan zai dawo Cike da jin dadin haka mahfud yayi bacci, rabuwar su da yazeed yau zai kai shekaru biyu ko uki cas cass sai dai a waya ko video call.. But they truly love and respect each oda like real blood. Washe gari da safe........... *Official cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱BRILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _For you my durlings"siyama ibraheem and swtht fatima tijay,i did rezv a special place in my hrt for u 🌹_ _30_ Bayan sun tashi daga bacci dukan bangaren iyayen ba wanda ya kyale sa Don yana ajiye kirar sarah,mum din yazeed hajiya billy ta shigo dakin. Cike da kauna da pampaperings suka gaisa Sai yake jin sa kamar karamin yaro tsaban yadda suke nuna masa kulawa.. Duka suka shirya cikin jin dadi suna hira yau shi ya kaisu office a mota guda.. Its been years rabuwar su,sai yau ya zamto musu kamar sabon shafin a rayuwar su... Bayan ya ajiye su basu barsa ya bar nan ba sai wajen 11am na safe Don ma ya fada musu da akwaii inda zai je ne A hakan ma sai da hajya billy ta masa kashe din kar ya dade ya dawo gida don ta yi missing din sa sosai Cikin nishadi suka rabu ya sake komawa yayi wanka ya shirya bayan sallahr azahar ya wuce straight gidan ummah. Ya kira yazeed da number da mum ta bashi amma baiya shiga sam baiji dadin haka ba. Anan bangaren sarah kuwa tana office dinta Suna hira da hapsy.. Tambayar ta tayi mahfud sai take gaya mata ai yana hanyar gidan su wajen ummahn ta ana zai wuni yau.. Ita kuma tana sa rai Sai ta tashi zata kira sa ya zo ya dauke ta daga nan.. Kwanciyar hankali da annurin kan fuskan ta ya sa hapsyn ta kasa magana sai murmushi take. Tace sarah,kingan yadda kika sauya kuwa jiya jiyan nan yazo amma gaba daya kin dawo wata daban . Tayi dan murmushi cike da jin dadi ta dube hapsy tace Ai dole na hapsy, mahfud ne fa ,he's my hero in evrything.. Wallhy baki san yadda nake son shi ba ne..he's so perfect Hapsy ta dan yi dariya tace hmmm sosai ma kuwa ,ai nagani kam Ni kaina ya sace min zuciya a lokaci guda. No wonder naga farin cikin naki daban yake da yadda nasani.. Tayi murmushi bata ce komai ba, har sai da ta sha ruwa Tace hapsy nayi farin cikin dawowar sa ..he just came at the right time. don nikadai nasan damuwar da nake ciki na rashin ji ko ganin yazeed.. Ko? Hapsy ta tambaya tana duban ta Bata amsa ba ta gyada kai Hapsy tace Ai yanzu kam ma komai ya zo dA sauki sarah,kinga idan yazeed bai dawo ba sai kawai ayi da mahfud dama shi ya fara kawo kokon baran sa. Wani irin bugu zuciyan ta yayi jin hakan da hapsyn ta fada, She just rember that kwanan nan zata shiga zulumin yanke hukunci tsakanin su su biyun.. Amma sai ace daya yana fitowa sai daya ya bace? Sauke ajiyan zuciya tayi tace ma hapsy,ni yanzu bansan me nake ciki ba tukuna, So nake na saurare mahfud naji ko har yanzu yana kan bakan sa na auren namu" Amma ko da hakan ne ma dole ya kuma jira na Mamaki ya sa hapsy cewa jira kuma sarah? Akan me..duk jiran ki da yayi bai isa haka ba sai ya kara wani,? Pls say somting reasonable mana babe. Do not waste ur chance oppurtunity come but once sarah. Tace ok yes hapsis..duk nasan da hakan,ni kawai bana so ne kawai na auri mahfud da hakkin wani akaina,i and yazeed we didnt plan anything but we fall for each oda,ni da yazeed muna kaunar juna sosaii know.. And you see i have to wait for him to come back and tell me,idan yana so na ko baiya so na... Ni na san ina son shi, amma dole na jira shi ya fada min haka don na kauda zargi araina But idan ba hakan bane a ransa Then sai na yanke shawarar auren mahfud batare da wani guilty consience ba.. Cikin rashin gamsuwa da maganan nata hapsy tace ah'ah ,sarah.. U dont get things right here Shi yazeed shike tare da ke tsawon lokacin anan kuna shagalin soyayyar ku why most he keep silence on you,?wai Meya hana shi fada miki ne? amma shine ke har zaki bashi uzurin jira bayan ya kasa ajiye kansa waje guda bare ya samu courage din gaya miki yana son ki?this is nonsense haba da Allah Ganin hapsyn ta sha damarar maganan ya sa tsare ta da cewa Pls lets not judge him,wallhy bana son nayi abun da zai zo daga baya yana damu na. I love mahfud so much dat bazan iya auren sa nakasa bashi zuciya ta duka ba. Ki fahimce ni, jiran yazeed ya zamto dole Don ina son shi.and i feel like ya na sona shima. Ajiyan zuciya kawai hapsy tayi cikin sanyin jiki tace ,hmmmm bakomai sarah kiyi yadda kika ga ya dace din..Allah ya shige mana gaba But I think if a man truly love you he wont be scared to tell you no matter what" Men only go after what thy want.. Allah ya sa ki zabi wanda ya dace da ke acikin su.. Tayi shiru cikin damuwa daga bisani tace ameen hapsy.. Ranar har suka bar office wani bangaren zuciyar ta na cikin wani hali Her feelings are mixed up again" Ya zatayi ta fita acikin wannan fitinar.. Idan ta auri mahfud kai tsaye,tasan duk randa yazeed ya dawo akwai rikici Ita kadai ta san level din shakuwar su Waht if ta auro mahfud din yazeed ya zo yana mata irin abubuwan da yake mata kuma ta kasa ce masa ah a. Tasan kuwa mahfud bazai ji dadi ace matar sa ta dinga kebewa da wani namiji bayan shi ba and she know deep inside her bazataa iya ganin yazeed a wani hali ba... Shikuwa mahfud yana chan gidan su yana debe ma ummah kewa. Sosai ya dada jin shawa'ar yadda ta dawo da rayuwar ta so simple and down to earth.... Cikin dan zaman da sukayi sai da ya sa suka gaisa da faimlyn sa video call kowa yaga juna. A ranta tace no wonder yake da hankali ,sosai taga saukin kai da karamci a fuskokin su little granny da anty warda. Bai samu mahaifin sa a gida ba amma sai ta waya. Nan ma sun Gaisa sosai Kamar wanda aka san juna Kowa yayi apreaciating kowa.. Lokaci nayi yaje ya taho da sarah gida. Yana ajiye ta yayi ma ummahm sallama cewar tunda dare ya fara yi ga magrib ya gabato shi zai je gida sarahn ta huta sai gobe zai zo Bata wani ji dadi ba sabida tana so suyi hira da shi sosai amma yadda taga ummahn na masa godiya ya sa ta sake ranta ba.. Ko da ba ace ba tasan ummahm ta tafi sakewa da mahfud. Hakan ya ke sake sata shiga tunanin abubuwa da yawa. Meyasa bata taba tambaya ta yazeed ba kwana biyu bata ji nayi maganan sa ba Amma lokacin da mahfud baiya nan har kiran sa take yi duk dama tasan wayar sa baya shiga. Sai Chan dare bayan sun gama duk hidiman su da iyayen nasa sai ya kira ta. Dama chan tana kwance tunani take yi sosai akan su su biyu... Tana kawo ban banci su da kuma cancan ta su Sai dai abune mai wahala har yanzu ta zabar makanta guda Don kowa daga cikin su zuciyan ta na bashi uzuri. Kirar sa ya janye hankalin ta daga tunanin Ta dauka cike da shagwaba ta so ma scolding din sa daya barta tun tuni tana jiran kiran sa.. Hakuri ya bata yana mata bayanin iyayen nasa na nan ba zasu taba barin sa ba Yau ma sosai suka sa shi agaba sai ya fada musu wajen waye yake zuwa a nan garin" Hirar kadan ya bata wanda ya ke ta bata dariya. So har hakan nan mahfud ya shaku da su? Lallai yaji dadi kusan duk wanda yake cikin rayuwar su suna kaunar sa sosai.... Daga nan ya fara tambayar ta aikin ta da yadda ranar ya tafi mata. Murmushi yake ayayin da take gaya masa labarin cike da annashuwa game da abubuwan da ta saba yi anan. Hirar duk bazai kare ba, Idan suka soma magana da juna farin cike ke gauraye zukatan su sosai Hakan ya sa Sai suka ma juna alkwarin gobe zasu hadu na musamman Su biyu suyi magana Sai dai ba tantama taga banbancin sa da yazeed wajen ce mata da yayi ta tabbata ta tambaye ummah kafin su je wani wajen cikin Salo ya fada,.. Hakan kuwa ya faru.. Sai taga ummahn bata damu ba,tunda tace yau by 12 zata je off.. Bayan taje aikin nata Ta dawo gida as expected ta huta ta shiga shirin fita da shi din.. Tex kawai ta tura masa bayan ta gama tsala wankar ta.. Akan tana jiran sa. In not less than 30 minutes ya fito shima Da shike su hajiya basu nan yau kam ba wanda ya san ya fice. Simple kaftan yasa cool milk mai dan haske don daga nan zaka hanfo neatly arranged white vest dinsa akan kyakkywar surar kirjin sa. He looks very handsome musamman ya dauro hula... Sai duka beauty line din sa suka haska sajen nasa suka dada yin fresh.. Sarahn Ta dauka ko wani wajen zai kaita na musamman kamar yadda suke yi yazeed Motar sa yayi parking jikin gida ya shiga ya gaida ummah, Sam bata jin nauyin sa sosai sai tace masa har kazo?... To dan Allah ku kula da kanku kar kuma ku dade baku dawo gida ba. Cikin ladabi Yace insha Allahu ummah, Ina ga ma kasuwa zamuje kawai mu dawo anan gida zamu zauna .. Tayi murmushi tace to yayi.. Dai dai nan sarahn ta sauko,ya mance da shikam ummahn ne gaban sa ya kure ta da idanu cikin kaunar shigar nata.. His eyes stated spelling beauty upside duk sai yaji ya rude da kaunar ta... Murmushi take tana duban yadda ya shanshance ya sake baki Har ummah ta gano sa amma bai lura ba Sarahn kuwa Cikin son ta tsokane sa tace kai hero wai baka ji na ne?tun dazu fa nake maka magana Yayi saurin cewa ehmm? Me kika ce Ya kalle ta A dan birkice wanda zai tabbatar maka da yayi nisa.. Sai duka suka dan yi dariya,da ya gano tsokana ne sai ya sunkuyar da kai kasa cikin jin kunyar ummahn bai sake cewa kaomai ba.. itama nan ta haura ta basu waje tana murmushi... Murmushin ganin sa ya sa zuciyan ta wani sabon shiga halin kaunar sa Ya dago cute angel face dinsa cikin sanyin murya mai sace zuciya yace kinyi kyau sosai herione. Ko dai mu zauna agida ne Cikin kadadi da rigima mai dauke da shagwaba tace no way hero,gaskiya sai na jere da kai.. U look so dope "kaga idan na jera dakai gobe da alaman zanga kaina a beauty and fashion breaking news U are soo handsome hero.... Yayi murmushin zancen nata baice komai ba.. Cahn Yace lets go,zamu gane hakan ai ko? Ta gyada kai cike da jin dadi tabi bayan Sa suka fice Normally ya kaita wajajen chops da shan ice creams da duk abunda mace zata so man din ta yana mata just to pamper her ego.. Sau dayawa abubuwan ban dariya na faruwa musamman daga bangaren sa.... instead a kalle ta a mtsayin ta na mace kaykkaywa yawanci shi ake kallo Yau yaga kishin sa boro boro a idanun ta sai tura baki take daga shoping mall arond 5pm Suka dawo gidan amma bata dena musu da shi ba.. Abun na matikar basa dariya sai yaga kamar shi kadai ne har yau a zuciyan ta bazai taba sauyawa ba.. Bayan sun huta..,sannan suka samu zama anan waje haraban gidan a karkashin bishiyan dates dan dai dai dake gidan Suna hira a tsaftace.... Anan ta bashi labarin duka duka abun da ya same ta bayan rabuwar su a hannun su mrs rith da hajiya asma Kafin ta zo ta sami wannan matsayin Sai dai ya lura da cewa yanayin ta ya sauya sosai kuma akwai abunda take boye masa. He can see somthing in her eyes amma baisan ko rashin jin dadin wasu abubuwan da suka faru bane ya jawo mata hakan Sosai ya jimanta ya kuma nuna damuwar sa da tausayin sa Abunda ummahn ta fada mata shi ya sake maimaita mata shima.. Sai dai bai kawo cewa duk da yan gidan su ake wannan badaqalar ba, .. Yasan dai alhj nafiu suke ruling WHAR Na kasar baki daya. Amma da shike bata fadi sunan su direct ba ya sa bai dago ba.. Sukuwa hajiya billy da alhj nafiu da shike hurumin su bai cika tashi akan lamarin sarahn ba sai yasa suka yanke kafa a fannin da suke. Beside komai na tafiya dai dai Sai a shafi watanni basu leke nan ba Sai dai su je chan organisation din su na industrialist nan kuma Mahfud ya fi zuwa tare da su Anan dai sarah ta ke ta bashi labarin yazeed din ajuye,... har ya gaya mata yana da dan uwan sa mai suna haka amma this week zai dawo. A cewar sa ma ya kamata yakai ta ta gaishe da iyeyen sa su hajya bilkisu Kullum suna tamyar sa ina yake zuwa yana so ya nuna musu ita... Bai gaya musun bane sabida yan So sai ya sake tambayar ta maganan auren nasu sai ayi introduction mai gaba daya.. Anan ma kirjin ta sai da ya buga sosai daya kawo wannan magana. Sai kawai ta amsa cewa itama tana so ta gaisa da su din daga nan tayi shiru Yace toh maganan auren fah? Im serious about it sarah I want it ,i want us to be togehter for life, kinga achan germany ma ke kawai suke jira mu zama complete...yayi dan murmushi Yace nan ma nasan burin su kenan na nuna musu ke heroine Ko me kika ce? Idon ta ne suka cike da hawaye, Tayi shiruuuu Ta sunkuyar da kai ta neman nitsuwa makanta A duk labaaein da ta bayar baisan tuno da Yadda komai ya fara tsakanin ta da yazeed ya sa ta sake shiga wani irin halin rudani akan Sa ba Off cous bazata iya gaya masa shakuwar su da abubuwan da suka yi tare ba, Worst part she cant eben afford fo tell him ta so wani namiji a lokacin da basu tare... Hawayen da take boye wa ne suka zubo, Tun yana tambayar ta meye ne har ya shiga damuwar shirun data yi masa cikin wannan yanayi" Cikin lallami da bugun zuciya yace sarah akwai matsala ne? Ko na fada miki abunda baki so ne..why are you crying herione... ki fada min mana Kinsan zaki iya fada min komai ko pls go on.... Kallon disturbe face din nasa ya sa ta kasa furta masa komai sai rawa jikin ta yake, O Why me? A duk lokacin da nazo da maganan aure kenan sarah bata karban sa ? Zuciyan sa sosai ta shiga duhu don yaga hakan tattare da ita.. Amma haka ya daure ya kyale ta tayi sallahr magrib da ishai ta dan nitsu Sannan suka sake dawo wa nan.. Yanzu kam ta sauya dressing din nata white veil ta lullube jikin ta da shi akan dogon rigan ta multicolor Don dole ta sake sa wani make up din sabida ya taya ta boye kukan da ta ci a daki..she practically become confuse about her feelings Cikin rudanin amsar da zata bashi ta zauna agaban sa.. Meyasa ma na tuno da labarin haduwar mu da shakuwar mu da yazeed agaban mahfud? Gashi for the second time mahfud yana son ya gina rayuwar sa da ita.. Tasan kuma abun daya sa ya nace yana so yaji amsar ta kenan.. Cikin sauke ajiyan zuciya ya shiga mata nasihan Yana dada jaddada mata cewa bazai taba wasa da farin cikin ta, a duk decision din data yanke kar ta shakkan gaya masa. Sai dai ya bayyana mata shima ita kadai yake so a rayuwar sa..kuma yake muradin zaman aure da ita Idan da Son ransa ne zai so Allah ya bashi ita kamar yadda yake so din.. Yanzu kam tasan mahfud da gaske yake akanta and hes ready to do anything to gain her by his side Amma bata son ta lalata masa rayuwar sa da tunanin wani da namjiji aranta.. Da kyr ta kwaklo nitsuwa Ta fara masa bayani wanda mafi akasari shirme ne duk mai maita kansu take.. Sai yagane kamar har yanzu tsoron bashi zuciyar ta take ji... Abun ya zo masa da sauki da bata firta bazata aure sa kai tsaye ba,ta roke sa ya bata nan da dan wani lokaci ta nitsu Ba tantama ya amince da hakan,shikam he eva ready to wait for her a ko wani irin hali ne Shi ya shiga bata karfin gwiwa da shawarwari akan kar ta gaza wajen bin abun da ta ke so har cikin ranta Kar ta yanke shawara sabida tausayi ko biyan ladan wani abu.. Zaman aure ba ayi masa haka Wannnan rayuwa ce ta zaman har abada.. Babu wanda ya isa yace zai iya zaman ta lami lapya babu tsabani, Sannan sanin hakan sai Allah... He jst chooses her tsakanin sa da Allah and He wants nothing apart from that Da haka suka rabu Ya koma gida ya kintsa Kansa Ko waya basu yi ba sabida ita kam ta dade cikin tunanin yadda zata warware matsalolin su baki daya.. Haka suka kasnace cikin satin gaba daya tayi sanyi Bayan Hapsat babu wanda ya san meke damun ta Babban abunda ke dada ruda ta shine wai yaushe yazeed zai dawo ne..? She cant bear seeing mahfud trying everyday again... Tana jin tausayin sa shikuwa baiya gajiya Sosai ta shiga damuwa wani bin shikan sa baiya gane ma mood din ta yanzu ta riga ta sa aranta cewa dawowar yazeed ne zai bata amsar da zata ba da mahfud amma ta kasa sannin yaushe za ace mata ga yazeed din na ya dawo.. A kullum sai ta soma shiga jikin ta tana jan jiki da mahfud Sabida ta samu nitsuwa Ganin sa da jin sa yana sa ta ji kawai ta amsa masa awuce wajen komai ma yafaru Amma har zata iya kuwa? Tasan idan suka auri juna da mahfud farin cikin duka nasu ne But She cant cheat on him eida,gwara ta warware duk abunda ta kulla kafin ta tayi alkawari zaman amana da kauna ma mahfud... Haka aka ci sati guda Da yaga tana dan bashi cold treatment ya sa ya dena takura ta sai tana bukatar sa, Hapsy kuwa kullum abata shawara take kan ta amince da mahfud kawai Allah zai sassauta mata damuwar ta akan yazeed. Amma tace sammmm dole ne ta jira. Hakan ya sa ta dena jin sharwaran kowa sai na zuciyan ta 2nd week da zuwan mahfud lagos.. ranar alhamis da yamma sai ga yazeed ya shigo gidan. hahaha masu tanbayar ko hoton waye akan poster samarin shaho to hoton mahfud ne ba yaxeed ba" sabida asalin wanda yake jiikin poster sunan sa ne t mahfud jes a model😘 *official cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _31_ Gidan shiru ne sabida babu kowa har yanzu.. Ga Hajiya billy ta matsa sai mahfud ya gaya mata waye yake gani a garin nan tun da yazo Shikuwa Sai ce mata yake ya kusa ya fada mata Har take ganin kamar wani abu na daban ne baiya so ta sani Hakan ya sa sai yake bin sarah,akan ko gaisawa ta zo suyi dan hakalin su ya kwanta Inya so idan ta amsa shi daga baga zai fada musu komai da komai amma taki sam Tun safe yau din ma yaje office still taki ta bashi fuskan haka.. Yanzun bata son tana ganin sa don ita kadai tasan ya take ji a zuciyan ta... he donsnt know that a duk sanda ta ji ko da muryan sa ne sai ta shiga halin jin ta amsa masa bukatun sa atake. But ta jajirce bata son tayi abun a gaggauce yadda zai jawo musu fiitina nan gaba.. Yau Har hapsy sai da ta ji haushin rashin bashi kulawar da tayi Duk rashin nuna bacin ransa sai da yau ta ga rashin jin dadi a face dinsa. Sarah ta birkice kuma she dosnt want him close sai dai kawai bata fada bane kamar da chan Haka ya hakura ya tafi gida, ya sa a ransa tunda taki amincewa taji bukatun nasa to zai lallaba su mum kawai su kara masa lokaci shima har sai ya samo amsar sa. Daya tafi sosai hapsy ta rufe ta da fada Amma ko ajikin ta abun na damun ta sosai amma sai take ganin hatsari ne babba ta amince nan gaba ma dukan su. Har yanzu sarah na cewa Tana son yazeed kuma tasan yazeed yana son ta She have to cleAr that Kafin ta amince ma mahfud Tsaban hapsy bata ji dadin abun ba ko jiran ta bata yi ta koma gida Around 7pm na yammacin ranar yazeed ya gaji da jiran yan gidan nasu ya fito zai fice kenan sai ga horn din motar su mahfud.. Tsayawa yayi tunanin sa ma ko mum din sa ne.. Ana bude gate Yana kuwa juyi yaga ashe dukan su ne ke shigowa A jere shi mahfud daga wajen sarah ya wuce offishin su hajiya billy ya dawo tare da su. Ai ko iya jira su gama parking bai yi ba ya sa ido yana duban waye third person din? Su kuwa sai murnushi suke masa daga ciki dama tun bayan wayan su kafin zuwan mahfud basu sake mgana ba Mahfud ne ya fara fitowa suna hada ido yazeed din ya wanii sake kara mai dauke da murna yana cewa "brother" Freedom is back.... ya taho cikin azaban farin ciki yana dariya yana bude idanun sa Duk sai da aka fashe Masa da dariya. Shikan sa mahfud sai da ya kasa cewa komai Wani irin runguma suka bada juna mai cike da so da shakuwa Yaxeed Ko iyayen sa baiya yi Saurin musu hawaye amma idanun sa sun cika tam da hawayen murnan ganin mahfud "Freedom"yake ce masa sabida abubuwan da ya masa sosai a lokacin da suke kananun..shi ya koya masa karban yancin kansa a da chan da suke schll. Kowa sai murmushi yake ganin yadda mahfud ya ke tambayar yazeed din ya yake kamar karamin yaro.. Shikuwa dadi yake ji Ya riko hannun sa tam yana ce ma mum din sa meyasa bata fada masa mahfud ya dawo ba da tuntuni ya dawo gida wajen brothern sa.. Cike da farin ciki suka shige ciki Kamar zuciyan iyayen zai fashe da farin cikin ganin su haka suke ji. Ranar basu yi bacci ba sai wajen 3 Hira kawai da tadin su suke a dakin mahfud din yazeed ya kwana.. Washe gari hajiya billy ke tsokanan sa cewa rabon sa da ya kwana anan gidan tun ranar da ya dawo daga asibiti Mahfud cikin kula yake tambayar sa dama yayi kwanciyar asibiti ne? Meyasa baka fada min ba... Yace freedom ai layin ka baiya shiga ne, Dont mind mumy its just a minor accident Mahfud din dake kallon sa Ya dan sauke ajiyan zuciya... Alhj nafiu anan ya sa baki, yace son did u know that day i was soo proud Of ur bro,? He made a very historical move Sai naga kamar kaine da a lokacin da kake karamin a wannan case din ku daya faru a makaranta... Dariya yazeed yayi duk dama ya dago case din amma he snot sure ko mahfud zai tuna, shikan sa ya san mahfud ya sha shiga trouble wajen bayyana gaskiyar mutane kala kala. Amma shi abunda ya taba yi kenan mai wahala a rayuwar sa ma mace Kuma gani yake kamar yayi na karshe kenan Hajiya kuwa sai murmushi take musamman data ga duka biyu sun bada hankalin su suna jin baban yana magana Mahfud cikin damuwa yace Yazeed din yayi duk wannan dad? Ya dube sa ya kuma cewa ina fatan dai ba abunda kake ji ajikin ka ko?. He was serios amma sai dukan su suka fara mashi dariya Musamman yazeed dake yi har yana kulewa " abun watanni nawa ? Almost getting to 9months habawa na warke mana ba abunda ya same ni ka gani ? Ya dan dage hannun sa jockingly yana dubawa Mum din sun ne ta dan ja kumatun mahfud din ta sa shi murmushin dole da cewa ai nace minor accident ba wani ciwon dayaji, dad din ku ne ya so ya fada ma labarin forget him hes just exagerating.. Nan ma dariya sukayi duka,suna shan mamakin yadda mahfud ya ke damuwa akan abu kalilan. He's so kind and unease wani lokaci.. Haka suka sake shirin su, shikansa yazeed ya ji dadin kasancewar sa a gida tare da iyayen sa yasan inba ciwo ko wani abu ba basu samun wannan time din... Alhji nafiu da zai fita shida matar sa yake cewa yazeed ya kamata ya leka office dinsa thats inda suke da sarah, Cewar hajiya billy ma yau zata shigo ta duba su Amma sai ya turje sam akan cewa zai tafi da Bro dan sa gidan sa. Ai don su sun ganshi ne sun gaji shi bai gansa ba So so yave yau ya zamto ranar sa alone with his bro Dan dole suka masa wannan uzuri Bayan tafiyar su da one hour suka fice suka je gidan yazeed din. Sarah ta damu sosai da taga jiya mahfud bai kira ba gashi har anyi sallahr azahar bata ga call din sa ba. Ko dai yayi fushi ne? Ta raya aranta cikin damuwa. Su kuwa anan gidan yazeed sam ya hana sa taba komai sai shirmenn su suke.. Mahfud Ya bashi labarin new famlyn sa. Da duk abunda ya faru a shekarun n nan Ciki har da haduwan sa da sarah Sai dai bai fada masa sunan ta ya refering din ta as heroine Kamar yadda suke fada ma juna. More than anyone Yazeed was so excited daya ji mahfud ya kawo maganan mace.. She must be very speciall tunda har ya furta.. Sai ya shiga damun sa akan sai ya fada masa labarin ta.. Like haduwan su salon soyayyr su an co.. Shikuwa mahfud sai ya kasa sa maganan a kalma guda Sai yana ta juya maganan kamar yana jin kunya Sosai yazeed ke dariya aranar ji yake kamar cikin sa zai yi ciwo.." a kyaun tsari da dik wani abun duniya dayake ji da shi ya san mahfud ya fisa har gaban kowa" Amma sai yana shan mamaki har yau mahfud is being faithfull wai kunyar mace yake ji,? Hes very sure mahfud bai taba kwana da mace ba.." Da shike mahfud din ya gaya masa cewa soyayyar nasu da heroine din bai tsaya ba Amma yana hoping zata amsa masa. Yasa yazeed Cikin tsokana yace kuma wai a hakan tana son ka? Tabb kace hala anty nan ma virgin ce kamar saurayin nata virginia? Dariya mahfud ya danyi Yana bin sa da ido irin wato don ba ta amsa ni ba shi ne na dawo virgin din? Yazeed ya cigaba eh mana freedoom... ai dan baka chilling da ladies ne,da ta ganka da mata kala kala da tuni zata amsa maka. Mr shy for mrs shyness Wato Wal muuminina wal muuminaty ko, Mahfud yayi murmushi baice komai ba Yaxeed yyi mika Yace cmon jare i cant fit.. Gaskiya bazan iya saurarar ma mace ba,kina bani rigiman wani najira amsa? kawai zaki ganni da wata gobe Dube ka freedom ai ka wuce ajin da wata zata ajiye ka msww ." Murmushi kawai mahfud yayi irin bazaka gane vane, yace to enouht about me Wacece mrs right dinna mu? : Ya dan sosa kai yace emmm"kaima kasan suna da yawa amma akwai wacce nake dan so cikin su sunan ta safeenah Murmushi mahfud yayi yace wow what a lovely name, i know she must be all that" Yayi dariya yace off cous she is Haka suka ci gaba da hirar su, har ya nuna ma mahfud hotunan sa da safeenah,.. Washe garin ranar ma ya kasa zama sai da ya bisa suka kwana achan gidan su Da asubahin fari ya dawo ya shirya Bai je offish ba sai ya wuce wani gida chan inda ba wanda ya sani sai shi sai iyayen sa,.. Sabo ne wanda ya gida da kudin sa cewa idan ya yayo aure zai sa matar sa anan Anan Zaman diris yayi yagama shirye shiryen sa tsaff gashi wajen shiru ne babu structures dayawa a palor chiness carpet ne kawai mai laushi da wallscreeen Sai a chan upstairs bedroom din ma gado ne kawai babu komi bayan shi.. Ya isa wannan gidan tun karfe 10 na safe sai ya samu waje ya zauna shikadai kan kujera yana tunanin yadda ya shirya faruwan komai... Murmushi kawai yayi chan ya shiga rubuta sako mai dauke da abubuwa da dama.. Sai da ya sake sauke wani murmushi da yaga delivered to sarah Ita kuwa sarahn hankalin ta baki daya na kan aikin dake gaban ta.. Duk dama Yanzu ta gama amsa kirar mahfud.. Tunanin sa take yi a hankali tana aikin..sai wayarta yayi karar shigan sako... Ta kai minti 20 bata daga ba sabida ta dauko ko mahfud din ne... She still dont want to get carried away with him Zata iya daure komai daga wajen kowa amma mahfud dole ta kare zuciyar ta in most casess sai take ganin son data ke masa ita kanta bata san wani iri ba ne Bayan ta sa hannu ta dauki wayar Abunda idon ta ya soma numa mata shine suna yazeedd Kamar kirjin ta zai fita sabida bugun dayayi A hujajan ta sa hannu ta bude ta shiga karancewa.. Suprise Package for you at... sai aka rubuto adreshin Tasha mamaki matuka gashi babu hapsy anan ta gaya mata Ga yazeeed yau ya turo mata sako amma adreshin da ta gani ba nashi bane. Kamar zata tashi sama da rudani da murna amma sai ta kasa Tayi nan tayi nan sai kawai ta bar aikin gaba daya ta wuce inda addreshin yake Waje ne mai dan nisa is very quiet lonely and freshh Ginin yayi kyau na fitar hankali. Daga bakin gate in banda mai gadi babu wanda ta gani Shiru take tafiya tana dube dube har ta kai matakalan da zai kaita ciki Daga windown saman yana kallon ta sai ya tabe baki yayi murmushi.. She really wanna see me Huh? Sama chan ya haura ya kame kan wani relaxing chair dama ya shirya tsaf cikin wata sexy plain sky blue shirt.. Very tnsparent don ana ganin surar jikin sa sosai Sai farin wando daya sa ya bude button akalla hudu ya bar kirjin sa abude Kan wannan relaxing chair din ya kwanta lufff luff ya kau da kai kamar mai cikin wani yanayim tsumayi.. Tahowa take tana kare ma empty house din kallo Riga da wando ne jikin ta na dark royal blue suite sai white shirt dan karami ta ciki da half hijabin ta shima... Jin shiru yayi yawa yasa ta ce hello?cikin sanyin murya tana dada dubawa. Haka yana ji tana zaga ko ina tama neman sa Sai da ga bisani ta sake jin karar shigar sakon sa Ta duna da kyau ta gane onda yayi mata kwatancen ta zo Shirun wajen baki daya sai da ya sa ta tsorata Amma haka ta daure har ta kai kan balcony Lord and behold yazeed ne dakansa na kwance kamar baisan da shigowar ta ba. Taji farin cikin ganin sa amma kuma tana ji haushin sa kadan a ranta.. Bai motsa ba har ta karaso kusa da shi, ta tsaya tana kallon fuskan sa... Jin ta dan rusuna gaban sa yasa yayi wani yunkuro ya dago suka hade ido da juna..... Hawayen ne suka ciko idanun ta ayayin da ta tabbatar da shi din en yau agaban ta, Sai taji tavhaura dokin zuciya har zata mike ta tafi da saurri ya jawo ta tafada jikin sa. Bai bari tayi magana ba ya wani irin cukuiyieta cikin wani salon shaukin so da tinda uwarta ta haifeta bata taba ji ba Riko ne mai dauke da salon maganganun lallamin zuciya da kauna.. A hankali take hawayen shi kuma nishi ya sauke wa kadan a kunnen ta don so yake yayi controling zuciyarta Lokaci ya riga ya kure karfe 3 ne na yamma Cikin masifa ta tashi ta daure fuska ta harde hannu tace meyasa ka kira nan yazeed? Wht did u want to tell me say it i want to go.. Ya dan dau lokaci yana duban ta daga bisani ya taso Bata ma sani ba sai ji tayi ya sauke kansa agefen kafadun ta ya kuma rungemata cikin wani yanayi ya soma Ce mata ya dawo ne daga yawon fahimtar kansa shin bazata yafe masa bane? Ta dago ta kalle sa cikin masifa da bacin rai mai dauke da kallon rashin fahimta tace yawon fahimtar kanka? Was that some kind of a joke to you, u left me witout saying a wod yau kusan wata kenan ban san ina ka shiga ba yazeed, Sai yanzu ne za kazo ka bani wani silly reason din ka tafi yawon neman kanka? Who does that?baka damu da yadda zanji ba ko.... A dan dame ya riko shaking hands din nata. Ya jiyo da ita suna fuskan tar juna, yasan tana so ta gaya masa tayi kewar sa sosai amma don dole ta nuna fushin ta duk ya sammace wayannan so bai damu ba He just wanted to know how to control her bai yason abun da ya shirya mata ya wuce yau din.. Ita kuwa sai huruwa take tana fushi amma Ta kasa Dagowa su hade idanun sa Da ya ga tabbas tayi fushin dagaske ne ya sa ya dago fuskan ta dakansa yace" Sarah, ban damu ba idan zaki ce nayi wasa da feelings din ki...but i want you to know that tafiyan nan ya zamto min dole ne nayi sa.. Don ke nayi sa sarah... I lOVE YOU sarah and i wanted to be sure of that Tuni ya kwaroro dan siririin hawaye ya dada rike ta cikin damuwa da son tasan dagaske yake, yace na tafi ne sabida na san ni wani irin mutum ne a zuciyar ki,sannan na bada kaina daman daukar alkwarin da zan miki na har abada.. I dont wanna play anymore..will you please give me just one chance to correct my mistakes? Naso ace zaki gane ni mutum ne da bai iya son abu ba, a gaskiyar maganan shine i feel like i love you to death sai dai tsoro da fargaba ya sa dole na tabbtar zan iya da duk wani comitmet din da zai zo min akan ki..sarah i wanna make you my world the final queen in my whole kingdom A rayuwata kece ke kadai bazan taba bada wataya mace matsayin ki ba..ki amince da ni zuciyata ta gama yakar kanta aknki ta kuma bani cikakken daman na zo na karasa abun da na fara.... Don Allah kar ki hana ni nunfashi u have no idea how im suffering just to make sure that i wll give you the best of happiness in life Daga yanzu ina so na tabbata ma zuciyan ki cewa shikansa nawa ne, bazan bar shi ma wani ba....sarah pls let me love you ....zaki iya kallo na kice kinsan ni amma inaga inda zan fada miki ni waye a yau zaki ce karya nayi miki Na tafi na barki amma ki sani na dawo me a siffar yazeed din da bai iya komai ba sai son sarahn sa.... Kanta har wani budu yake ayayin da take suraran sa, sai ta rude gaba daya gashi ya zage yana sauke mata fake tears dinsa har yana dan fitar da sirirn majina... Shiru tayi na dan wani lokaci sabida ta kasa sanin me zata furta masa baki daya sai ta shiga damuwa.. Hawayen sa ya goge bai damu da shirun nata ba, yace mata tazo suje zai nuna mata wani abu a dakin sa *Coments are neccesry* *official cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _32_: Sum sum take binsa ayayin da ya jawo hannun ta suka sauko cikin gidan tare Upstairs suka sake hawa yakai ta bedroom din sa Tana tsaye ya dago wani carton mai kyau har gida biyu daya babba daya dan dai dai yace mata ta shirya yana jiran ta akasa Sai ya sauka ya barta anan Sauke ajiyan zuciya tayi bata daga kayan ba sai dataje toilet ta wanke face din ta taji sanyi sannan ta dawo Nan ta dauki box din ta bude wasu irin sexy weding dress ne royal red masu shegen kyale kyale gold, Rigar fitted ce amma ta matse ta sosai har idan ta daga hannun ta cikin ta zai bayyana Then sai skirt din dogo da mayafin sa sharara Me yazeed yake nufi da hakan? Bata samu amsar haka ba amma sai ta daure ta saka kayan inda suka bala'in amsar surar jikin ta Anan ma ta ga jewerries din saphire ce red precious stone ta makel shi a kunne ta da wuyar ta Duk da ta wanke make up din amma sosai ta fito zak zak amarya.. Yana daga zauna akan carpet din palour ta shiga tahowa a hankali kan step don ta same sa... Gashi har sunci kusan awa daya waje na dada yin duhu.. Sai ya mike tsaye kamar ango yaga amaryan sa ita kuwa cikin rudani da sanyin jiki take saukowa. Sai ya nayi kamar bazai iya jir ta sauko ba yayi saurin zuwo tarban ta.. Sun kai wajen minti 2o suna kallon kallon ya mika mata hannu akan ta bashi ya sauko tare sa ita.. Da kyar ta mika don so take ta kure karshen mamakin da yake bata yau... Tana tahowa hankali sai suna sauka tsakiyar falon sai wutar gidan gaba daya ya dauke.. Har zata firgita ta fara namen agaji sai kyat taji ab sake kunna wa.. Wani hadadden caton triangular cake ne mai fadi akan wani table agaban ta Ita kanta bata lura da shi ba sai yanzu A jikin cake din babu wani decoration amma an rubuta boldly "sarah,will you marry me?" Hawaye ne suka fara sauka ta dago ta kalle sa irin like seriously ? yana ganin hakan ya share ta ya je jikin cake din ya kunna candle lite din dake jiki Yana kunnawa cake din yayi haske sosai wutan dakin kuma ya sake mutuwa.. Sai ya zamto daga su sai hasken dake jikin cake din yake nuna wa.. Ta juyo zata yi magana ya rufe mata baki slowly da hannun sa minti biyar yana bata kallon eye ball to eyeball Tare da cewa your are the most beautifull wife to be my love.. Gaban cake din ya karaso da ita, ya rusuna gaban ta ya kamo yatsan hannun ta ya saka mata simple and romantic diamon ring.. Yayi kissing din hannu.. She dont know how amma kuma abunda yazeed yake mata yanzu sai ta kasa cewa komai.. Tana binsa da kallon rudani Anan ya tambaye ta ko sa zoben daya mata yana nufiin ta amince da soyyayr sa kenan Ta dauka ai duk engagemnt ne ashe na cake daban ring daban Shikuma na zobe alkwarin soyayyar su ne. Wani tunani kawai tayi sannan ta gyada masa kai alaman ta amince da soyayyar sa. Duk da nauyin sa take aranta na abubuwa daya wa bai hanata daurewa ta fada masa yadda take jin sa aranta ba.. Har dan halin data shiga a tafiyar sa duk sai da yaji, Zama yayi kan carpet din ya jawo ta jikin sa cikin marairacewa da tausayi yana ce mata ta yafe masa.. Anan alkwarin kauna da so yake mata mai cike da shauki.. Wasa wasa yake shafo gefen fuskan ta, Lips din ta da yatsun sa... Yakwantar da ita akan cinyar sa tana kallon sa shima yana kallon kwayar idanun ta yana ruda ta kalaman so.. Suna kai kusan bayan magribh anan tana jin zantikan sa da yadda ya tsara musu rayuwar auren su har da haihuwar su har da tsufan su.. Sai zuciyan ta ya dada dulmuya sosai akansa Hanun ta yake murzawa cike da sha'awar ta, Ita kuwa Kanta yayi nasha nasha akan cinyar sa bata gane baa, ... Chan tace masaa zataje ta duba phone din ta a daki yamma yayi za fara neman ta gida.. Baiyi musu ba ta mike sai bin juna dallo suke har ta lume Tana shiga dakin nasa ta jawo bag din ta ta bude ta dauko wayar zata duba caraffff sai taji saukar mutum abayan ta ya dada rungume ta da iya karfinsa yana shinshinar gefen wuyar ta da zafi zafin sa...sai da ta dauke wuta lokaci guda.. Da kyar ta iya ture sa ajikin ta tare da cewa ya kyale ta, hakan Amma sam yaki, sai ta dauki wayar agaain sai ya kwace ya kashemm ya dada mannuwa da jikin ta ya na sauke nishi.. Zamu fara kenan ko yazeed? U know i have to get home pls stop this now Cikin snyin murya yace a yau din ma da kika dade baki ganni ba sarah Na dauka ai sai na kore ki ma ajiki na, i tot you wll be spending the nigth with me? Ta juyo ta dube sa cikin mamakim jin maganan san irin kwana da kai kuma? har zata ce wani abu yayi saurin rufe mata bakin nata da wani irin lock lip kisesss.. Yaki ya sake bare ya bata space tayi nunfashi, tun da ya fara juya harshen sa anata sai da ta soma ture sa sabida zugin da lips din ta ya soma yi mata.. Ga shi gaba daya ta birkice kirjin ta na bugawa da sauri Yana sake ta yabi ya dan rungume ta yana sauke nishi masu zutarwa.. Dik sai ta soma rawan dari tsoro ma so ya kama ta. Hannun sa ya daura kan jikin ta ya yaye mayafin ya shiga shafo ta ko ina yana shinshin mata sensory areas din ta, Shiknsa yasan da zai kwanta da ita a yau da ita ne the best sex ever for him Dun har wani dumi yaji tayi sai rawan tsoro take masa hawaye har sun fara zirya akan face din ta amma ta kasa magana. Haka ya cigaba da shafa ta, katshe ma ya kaita kan gadon nasa ya kwantar da ita Gefe da ita shima ya kwanta yana jin bugin zuciyan ta sai ya rike hannun ta guda yana mirzawa yana gaya mata yadda yake jin ta aransa tamkar zai mutu da son ta.. A hankali sai da ya yi romncing din ta da kyau ta inda jikin ta zai mutu sosai.. Godiyar Allah shine dk razanar da jikn Ta dayake bai yi ynkuri cire mata rigar ta ba bare skirt din da kaya ajikin ta yake abubuwan sa Sai daya ya gama ya shiga kissing din ta kusan wani lokacii ya fada kan kafadar ta kamar wanda baicci mai nauyi ya dauke sa... Itama hakan ne bayan wani lokaci baccin ne ya dauke ta don ba laifi ya chakuda mata jikin ta sosai tana cikin halin kasala.. Ko da sukayi minti 40 ahakan sai gshi ya tashi garau ya fiice ya barta nan kan gadon Babu dankwali akanta gashin ta duk abrbaje.. Yana fitowa ya kira waya mai aikin sa ya shigo, Wani maganan ya fada masa sannan ya juya ya tafi.. Yana komawa ya jawo ta jikin sa ya dada rungomata dam ya lumshe idanun sa.. Chan bangaren mahfud kuwa yau dad ne ya sa shi presentation a office dinsa shi kuma yana meeting so bai wani samu lokaciin kansa ba Har suka dawo shi bai samu ya shigo sai ya je wani tsabgar na daban acikin gari By 8.3ppm sai ga call wayar hajiya billy da unknw number Bata daga ba sai aka kira alhj nafiu da shi still.. Suna tare ne sai shi ya dauka Mutumin dake magana ne ya ce musu ai ga yazeed nan baida lpya yana kwance rai a hannun Allah su zo maza maza.. Anan ne ma hjya billyn take tunowa da fa tun safe bata ji shi ba kuma taje wajen sarah dazun da sassafe babu yazeed a office din su She tot ko bayan tafiyar ta yazo kenan bai ma je ba? Alhj nfiu najin ta tana wannan nazarin sai ya shiga halin rudewa Basu jira komai ba suka mike tare zuwa gidan da yake don sun sa idan irin wannan private number ya kira to yana cahn inda yake ne" Ya dauke su minti 40 ahanyar Suna isowa suka tarar wajen yayi duhu ba kowa sai hasken lantarki Gashi yanzu kam babu riga ajikin sa,sun mannu da juna da sannnun sa yake dada jan sarahn ajikin sa yadda zata yi nisan bacci mai dadi su hajiya billy da alhaj nafiu suna saka kafar su acikkn gidan basu ko damu da komai ba ta shiga kiran suna danta tana dube dube.. Baban ne yace ta haura sama dakin sa Kai ya ga shima bazai iya jira ba sai suka haura saman tare.. Duk yana sane da komai sai ya dada sakalcewa ya manna sarah akan kirjin sa Hajiya billyy ne ta soma yin tozali da su biyu a kwance... Kamar zata koma da baya tafada kasa haka ta ji razana lokaci guda ta rike kirjin ta dake neman buguwa..in shock tana bin su da ido Shiknsa alhj tsayawa yayi ya rike baki, Salati duka suke yi cikin ransu Ya dago yatsan sa ya nuna su ma hjiya billy yace" whats happening here bilkisu meke faruwa anan Wannan ba sarah bace? Kai Yazeeed!!!!!! Ciikin bacin rai da tsawa alj nafiu ya daka musu sai da ta farka a daburce Shikam yazeed dama yana sane amma sai yayii preending kamr shima ya razana Nan take Ta mike tsamo tsamo ga tsoron ganin su ga kunyar abinda ya faru da ita na kebewa da namiji Worst part dik jikin ta a sukurkuce yake gashin ta dresing din ta duk sun bayyana hali wanda bai dace ba... Sai ta sunkuyar da kai.. Anan hjiya billly ta dube su tace kun kyauta, dama abunda ka sa aka jira mu muzo mu gani kenan yazeed? Yace mum pls....ni bam kira ku Keep quiet aljh nafiu yafada a fusace.... Wamda ya sa yazeed din nitsar dakan sa kasa kamar marar gaskiya. Yace ma sarah ita kuma ta kyauta makanta.. Ya juya ya ce ma matar sa su tafi.. Dan karamin kallon takaici tabiu da shi duka tace mata ki same ni a office....a daburce ta dago zata bada hakuri ...,hajiya ta wuce ta bi bayan mijin ta. Lokci guda fargabn dake tohu mata yasa ta zibda hawaye..tasan dai bata aikata komai da yazeed ba amma yadda aka zo aka same su zai sa kowa yayi tunanin sun aikata wani abun.. Cikin rudani ta tambaye zuciyar ta ya zatayi ta warware wannan zargin kar dai su mrs billy su dauke ta a hakn... Shikam rigar sa ya jawo yana kokarin sawa ganin ta damu sosai ya sa bai tsaya rarashin ta ba ya bi bayn iyayen nasa.. A dame tace yazeed"amma bai tsaya ba saiji tayi nacewa kijira ni ina zuwa.. Daff zasu fita suka ji karar sa don da dan gudu yake tahowa duna jin sautin saurin nasa Yana bayyana yashiga kiran mum pls wait.. Da har zata wuce alhj nafiu yace su dakata.... Ganin cake din yayi so? Its an engagement day Ya furta yana nuna ma matar sa da take cike da fushi... Kamar da gaske ya ce please listen to me dad mum, Wallhy ba abunda kuke tunani bane babu abunda sarah tayi... Enough, bazaka raina min hankali ba ya isa haka yazeed.. Whats all this me ka sani da zaka kawo mace har gidan ka and then ....sai ta kasa karasawa Cikin fushi tace ni ba tarbiyan da na baka ba kenan sai dai kai kasan inda ka debo sa.. Zai sake budan baki ta hatsala tace"yau da zan maka uzuri inda rayuwata da na mahaifin ka kawai kake wasa da shi, Amma bazan yi ba idan kasa naka " Have you tot that mune manyan masu buga kirji wajen tare tarbiyan wasu na daban da zantar da hukunci wajen wasu? Sai kuma kai kazo kana aikata haka yanzu da ace ba mu muka shigo gidan nan ba shikenan sai afara tayyara mu agari ana kai mana sokan mun bar namu ya lalace mun kasa nitsar da shi what has become over you yaxeed? Shikam alhj nafiu na shiru sabida gaba daya ya fahimci dama yzeed dan son yan mata ne, abunda ya fi damun sa shine sarahn daya gani a wannnan yanayin Har cikin ransa he has so much respect for her bai taba tunanin zai ganta wannan yanayin ba.. Haka itama hajya billy tasha yin alfahari da cewa zai yi wuya a wannan zamanin a samu yar kimanin 24 25years kamar sarah bata lalata kanta ba Yau sai gashi sun ga oder side din nata, shirin data dada yi a dakin da zu sai ya dada tabbatar musu da rashin gaskiyar ta Masifa hajya billy tayi ta masa ...har sarahn ta fito jiki ba sanyi ta tsaya daga gefen sa Dai dai nan alhj nafiu ke cewa idan aure suke so da sai ya fada a musu ba wai du jawo musu abun kunya ko abun magana ba Da shike yazeed din ya daure fuskan sa tamm alaman duk maganan da ake haushi yake bashi ya sa hjiya blyy Cikin zafin rai tace Allah ya kiyaye aure fa kace alhj? Da wannan yarinyar? Tayi nuni da sarah dake shiru kanta a sunkuye.. Yanzun iyayen ki sun san da hakan da kike yi? What sort of a girl will stay up to this time a gidan wani namjin da ba muharramin ta ba all in the name of what? Yazeed ne ya dago yace mum pls ,kar ki bari kuskuren da kika gani yau yasa ki mance da sarah ba haka take ba,ure just mistakiing Tace my fooot.... Ni bA abunda na sani akan wanannn yarinyar illa itace green snake din da take so ta lalata min rayuwar da na da rashin tarbiyan ta.. Nan sarah ta dago alamun magaman bai mata dadii... Dama haka rayuwa take Kullum kana dai dai ranar da kayi daya marar kyau sai a take sauran a haukan sa.. Surutu mai cike da son kai da son zuciya hajiya billy take ,sai ya zamto sarahn ce a tsakiya A cewar iyayen yazeed dan su ba dan iska bane sun bashi tarbiyan da ya dace... Kuka take yi amma ta kasa sake sautin don kuwa acike yake da tsiro da fargaba da tashin hankali.. Ganin haka ya sa yazeed ya tima ya birkice ma iyayen sa akan lallai su gane sarahn bata da laifi. Anan ya dada bayyana musu cewa ai don baida lpya ne ya sa ya kira ta ta zo, ita kuwa sarahn gani take kamar baya son ya sake sa musu cewa son ransu ya sa suka taho ya sa yake kawo reasons din karya da ciwo makan sa Don ya goge tuhumar da ake mata yanzun Cikin salon sa da iya maganan sa ya rikece musu da cewa yana son ta tana son shi,shi ya yarda idan har zasu bar maganan anan tsakanin su su hudun.. Shi zai aure sarah cikin a satin kowa ya huta... Alhj nafiu kam barazanar yazeeed yayi tasiri aransa haka itama sarahn ji take tamkar ya sata a aljannah da ya shirya duk wani maganan don ya ceci mutuncin ta gaban iyayen sa... Hajiya billy kam sam bata yarda ba gani take boyayyen banzan halayen sarah ne suke so su fito.. Ita sam bata so dan ta ya auri marar tarbiya. Amma tunda ya ce haka shikenan..sai suka amince tare da basu dama cikin satin nan ayi maganan auren su. Share only ur views *Official cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _For you three marubutan_ _Baqar rana_ _Yar karya balance_ _dA Baba mai kosai🌹_ _real Allah ya biya bukata_ 😍 _Toh fa ,..ga game of love party har naga idanun su ena daga gefe😝_ _35_ Bayan tafiyar mahfud da awa uku ya rage a fara partyn. Don haka ya shiga bin diddigin duba tarin mutanen da ya gayyata Kamar su SSa danjuma da mukarraban sa,then the most strugling and purplous jounalist team Na yar matashiyar yar jaridan nan Amina dagani. Yasan gulman ta da son jin kwaf kwaf dinta yayi yawa sabida haka yayi amfani da daman sa wajen gayyatar ta nan Ita kuwa tunda taji yace mata mutanen da bata taba tsammani ba zasu zo yasa ta jajirce son shiga hidiman don taga suwaye... wannan karon na daban ne sabida haka komai a tsare yake tafiya Tsakanin sa da abokan sa kuwa kowa ya hallara sun sha bakaken suits acikin su shine kawai ya sa sabanin haka.. Yau ne game of love zaiyo bursting kowa a zaqe yake so yasan me yazeed ya shirya ... Daga nan bangaren sarah kuwa zazzabin tun tafiyar mahfud bawai ya sake ta bane Amma haka take daurewa tana bada kanta karfin gwiwa beside komai zai wuce tunda yau da safen yazeed ya tabbatar mata da zai sa iyayen sa su roki ummah yau a hall ta daura musu aure gobe.. Tana zaune shiru tana shirin saka kayan da yazeed din ya aiko mata da shi akan tasa. Sam ta kasa yin wani kwalliya sabida har yanzu ba adai dai take jin kanta ba Nan sai ta sake dialing number catherine, jin yayi ringing biyu bata daga ba Ya sa ta ji wani iri.. Tana ajiye wayar sai taji knock a kofar dakin tasan dai ummah bata haka sai ta mike tare da cewa shigo.. Hapsat ne ta turo kofar fuska ba yabo ba fallasa Suka maida juna murmushi,... Wani sanyi ta ji data gantan don sam bata yi tsammanin zata zo mata ba... Anan suka gaisa take bayyana mata mamakin ganin ta.. hapsyn sai take cewa ai dole na nazo miki sarah....u have just taken a big step in life aure ai ba wasa bane...muku ma bamu da zabi sai adduar Allah ya sa hakan shiyafi miki.. Sai tayi murmushi da har zata kawo korafin cewa cath taki ta kula ta sai ga kiran catherrine din ya biyo baya amma kuma video call ne.. Hapsy tace danna mana ita,dama ina son naganta... Da sauri ta danna tare da cewa ai har na yi fushi i tot u wont eva call me Murmushi cath tayi tace akan me? Don ba mahfud zaki aura ba..? Sai tyi shiru Duka sai suka dan yi takaitaccen murmushi cath tacee kar kisa haakan aranki sarah ni ban damu da shi ba yanzu dake na damu,so are you really happy now? U can still back down you know.. Life is not a race sarah. Shiru hapsy tayi tana kallon yanayin su duka.. Chan Sarahn ta dago tace "yes im sure , kar ki damu komai zai wuce im just a bit nervous.. Haka kowa yake ji idan auren sa ya gaba to ko? Hapsy ta dan riko hannun ta ta gyada mata kai tayi yake. Ok... cath ta fada a hankali..ta juya tace ma hapsy pls take care of her.. you r really not coming ko cath? Hapsyn ta tambaye ta.. Murmushi ta dada yi tace i wish i can amma idan komai ya lafa i wll come ova.. Dan hira kadan sukayi Daganan suka katse wayar don kirar yazeed ya shiga kusan sau biyu.. Duk sai taji bata jin dadi sabida ta lura da kawauen nata su biyun kamar ba hakan suka so mata amma thy have no choice but to support her decision... It was 11.30noon Yace mata ta taho yanzu kowa ya hallara Yana dada jadadda mata akan tayi kyau sosai sabida she wll be introduced and get married as a first doughter inlaw of whra Haka suka karasa shirin su a daddafe tare da ummah.. Wanda tasa normal arabian gown baka kirin wanda babu ko kwalliya a jiki.. Ummah kyakkwar macece sosai don haka glowing face din ta bai taba needing kwalliya ba Musamman idan ta tuno da rayuwan ta a da chan In tayi kwalliya to strip club zata je haka kawai sai abun ya fice aranta Tare suka isa hall din su uku.. Babban abun mamakin da suka tarar shine media da yan jaridan nan.. Ga shi sai wani binta ake yi ana daukan hotunan ta da na ummah kamar wasu celbrities ne aka gani.. Hankalin ta duk bai jikin ta, sai dube dube take Gefe da hajiya billy da alhj nafiu akwai su hajiya asma da mrs ruth da sauran officials din whar. Dayan gefe kuma akwai political beaurocrats,industiralist and finally sai taron team din ssa danjuma wanda tun shigowar ummah ya sa ya mike tsaye cikin mamakin ganin yadda ta dawo.. Ummah Bata gansa ba sabida ita bawai hidiman Karya da kudi ya dame ta bane.. Kanta akasa take tafiya tare da yarta agefe sai hapsy dake biye da su.. Tare suka isa wajen su hjya billy baki dayan su, inda suka gaisa cike da girmama juna.. Don ko ba komai gwarjinin ummahn yana sa kowa ya daraja ta.. Suna cikin haka shikuwa ssa danjuma in suprise yake fada ma sauran abokan sa su duba su gani da kyau wannnan ai fadima ce Kenan yazeed ya san ta shiyasa ranar ya zo yana neman information akanta? Ya kasa hakuri shi da dayan abokin sa sai suka taso gaban su inda anan kuma alhj nafiu ke ma ummah magana Kowa ya sa hankali yana jin su musamman su hjya asma da basu gama dago abunda zai faru anan din ba.. Dai dai isowar su sai ga yazeed ya shigo.. Sai ya waske kamar bai san su Ssa danjuma ba suka gaisa da su ummahn da sarah.. Anan ita kuma ummah ta gansu sai taji kirjin ta ya buga cikin mamaki amma ko kadan bata nuna ta gane sun ba ssa danjuma ya dube alhj nafiu yace sir kamar na so na gane wannnan matar fa ko ido nane? Yayi magana refering to both of them. Dayan abokin sa da sai da ya iso kusa ya dada gane fuskan nata sai yace wallhy kuwa fadima? Ko ba ke bace.. Hjya billy tayi murmushin mamakin jin haka tare da cewa eh off cous itace. Sarahn kallon yadda ummah ta sauke kai tana dan kaucar da damuwa da murumsuhi takeyi To a'ina ummmah tasan wayannan mutanen.. Cikin irin bewildered suprise ya juyo yace kece haka fadima wai shin ko baki gane ni ba what a surprise, Ummah sai ta dago da murmushin karfin hali tace kayi hakuri hankalina ne baiya wajen .. Kwana biyu?fatan lpya Yayi kwafa jockingly irin look at her, banyi tsammanim zaki mance da ni ba Anan kuma sai bin su da ido ake.. Yazeed ne ya soma cewa xcuse me ma dukan su ya wuce ya je serving drink makan sa. Anan ma sai ga sauran mutanen sun zo Sukam ba su wani dago fuskan ummah ba so sai suka shiga gaisawa da alhj nafiu da dauran officials Hakan ya bada ummahn dama na jan jikin ta gefe tare da su ssa Gashi Sai neman shige mata yake da annoying mamakin sa yana gwada mata ya sha mamakin ganin ta matuka.. Ana cikin haka taro ya kusa farawa.. AmMa hira da dauke dauken bayanan yar jarida amina ya hana su samun sukuni don a duk inda taga an dan tsaya takan so tazo taji me ake cewa don tayi tambayoyin ta.. Cike da nishadi take samun abun da take so sabida mutane ne wanda duniya ta dama dasu a da chan baya so yanzu sun zama kamar iyayen gidan masu mulki da kudin zamanin.. Uhmmah sam bata hankalin ta she is very uncomfortable a ranta badon sabida sarah ba da ta fice anan wajen tuntuni don Ssa danjuma sai tambayar ta yake abubuwan da bata son tuno su bare jin su.. Sai ya zamto in banda um emm uhm uhm ba abunda take amsa masa da shi.. Yazeed na daga gefe yana lura da komai tare da abokan sa . Ita kuma sarah da hapsy suna tsaye daf amma ba su da nisa da inda su ummah suka tsaya da ssa danjuma. Har yar jaridan nan ta zo wajen su aljh nafiu tana shige musu muryan hjiya asma ake ji don itama tana son harkan politics sosai... Its a mere friendly interview don haka abun sounds normal to them beside suna jin kansu manya yan jarida suna binsu haka yana dada daga musu egon su Sai suji kawunan su yayi katoto..kowa yana nuna shi wane ne ana dariya.. Anan kuma tambayar ssa danjuma ya dame ummah sai ta juyo tace masa ita zata wuce alaman zata koma wani waje ta zauna... Yagane bata son magana da shi ne shikuma so yake yasan me take ciki arayuwan ta,meyasa ta bace bata neme sa ba" don haka tana juyawa yayi saurin kamo hannun ta dam tare da sake wani annoying laugh yana cewa habawa fadima ina kuma zakije ai bamu gama maganan ba ko? Cikin dan dagon murya ummah ta fincike hannun ta tace pls stop it..ka dena sa hannun ka akai na haka..bana so. Hakan ya sa kowa juyawa sai aka maida kallo akansu... She was nervous hankalin ta ya dan tashi Kanta ta sunkuyar da sauri zata bar wajen sai yar jarida amina tayi saurin tsare ta Da tambayar ko lpy? Anan sarah ta taso tace ma yar jarida ta kyale ummahn babu komai... Ta kama hannun ta zasu bar wajen sai ji tayi ssa danjuma ya rike hannun ta again.. Yace ma ummaj wai meyasa kike yi kamar baki sanni bane fadima? Sai ya kalli yar jarida yace Toh idan ita bazata amsa miki ba ni zan amsa,lokacin hankalin kowa ya dawo kansu Yace "wannnan da kike ganin ma'aikaciya ta ce Mun dade da sanin juna Sai ya fadi akalla tsawon lokacin da suke tare.. Yar jarida tace"interesting Ta kalli ummah tace amma madam meyasa kike boye sanin ku bayan an dade ba a hadu ba.. Tun kafin ta amsa Yayi dariya ya ce halan ma kunya take ji don a da da nasan ta ma haka take bata sauya ba.. Evryone got intrested Sarahh kuwa ta sha mamakin hakan tana so ta gane me ake nufi amma shirun ummah yasa ta a zulumi Har sauran abokan sa da su hajiya asma da mr rutj sa sauran su suka dan matso kusa. Anan ssa danjuma ke bayyana musu wacece ummah... As a long time strip dancer in his club for money.... Sai ya dawo da abun kamar wasa yana tambayar abokan sa ko sun gane ta..? Da haka da haka ake ta tono maganganun akan sana'ar da ummah tayi na rawan kan karfe.. Wanda ya balain birkita taron sai aka dawo kansu da gulma. Wasu cike da mamakin jin haka.. Yanzu sarah ta fahimci komai dama chan bata taba ganin ssa danjuma a fuska ba sai a labarin anty sahura.... A ko da sarahn ta lura cin zarafin mahaifiyar ta ake yi anan din sai ta kamo hannun ta afusace zasu fice... Bai kama hannun ta ba amma sai ya kamo na sarah, yace oh ohh ohhh kece kika girma haka? Saratu ko? Eow fadima congratulations gaskiya nayi miki murnan yarki ta girma.. mrs ruht da tuni abun ya mata dai dai tace ai itace ma current WHAR president how sweet..suka yi dariyan kwale Anan aljh nafiu ya dakatar cewar sa conversation din ya isa haka Don ya lura da cin fuskan da ake yi cikin zamba sannan asirin ummahn daya bayyana musu gaba daya yasa su cikin shock..sai ake maida shi wasa.... Shi yace kawai suyi abunda ya kawo su.. No personal talks and interviews Hajiya billy kuwa tuni ta haura sama tace bazaiyu ba.. Dama da guntun tunanin yadda taga sarah ranar kwance kan kirjin danta take kwana ashe uwarta ma karuwa ce? Yar jarida da ssa danjuma kuwa sai hidiman su suke na zambar cikin aminci da rayuwar ummah.. Anan yake gaya musu cikin nishadi ai abunda yasa ya damu ya yi magana da ummah don sun rabu ba sallama ne. Yace tinda ya barta a hannun ogan sa bai sake jin ta ko ganin ta ba sai yau shiyasa ya sha mamaki.. Ummah ta riga ta shiga wani hali... Haka itama sarahn dake rike da hannun ta Suna shirin fita sai ta hango yazeed da gwlban giyar hernnersy yana zubawa suna sha da abokan sa.. Takaicin da fushin abunda ya faru da su yasa bata ko damu da hakan ba Daga gefe ta ce ma ummmah tana zuwa Sai ta wuce ta same sa.... Tun tana isowa yake maida mata murmushi Mai cike da sarkakaiya.. Tana isowa tace yazeed can we talk for a second?... Ya kalle abokan sa irin su sa ido su sha kallo this is the moment " Sai Ya mike yace sure why not... Cikin rashin jin dadi tace masa she's not happpy that her mom has to be embrassed....meya ke jira da bazasuyi abunda ya kawo su ba she want to leave this place as soon as possible.. Hankalin ta adan tashe ta fadi maganan..ranta yayi matukar baci Ko ajikin sa sai ma kallon hirar ssa danjuma da yar jaridan yake.. Da Ya zage yana dada tuna asirin ummah she became his topic of discussion Out of annoyance sarah Tace am talking to you yazeed what are we waiting for? Ba tare da ya kalle ta ya ce ,ahah sarah pls relax mana..yayi wata shu'umim murmushi yace oya lets go, nan ya kamo hannun ta da karfi ya jawo ta tsakiya gaban kowa da kowa violently Sai da kirjin ta yayi dukan tara tara cikin mamaki ta dube sa.. Ummah ne da hapsy suka karaso gaba daya sai wajen ya dauki shiru aka tsaya kallon yazeed dake dada cewa kowa ya bashi hankalin sa anan za ayi maganan da ya kawo su.. Lokaci guda ummah ta matso kusa da yarta ta rike hannun ta aka barsu anan tsakiya..kowa yana kallon ikon Allah.. Meyey yazeed yake shirin yi,? Sai ya je gaban iyayen sa ya dakata Ya dubi hajia billy ya ce Mum dad... Da ni nace zan auro wannan yarinyar ko Yayi nuni da sarah, Amma har zaku amince ni danku kwalli daya a duniya zai ce shi zai auro yar karuwa,marar tarbiya a cheap strip dancer ? Wait ba ma haka ba she's a pretender and a lier ....i know im just a kid till now amma sai nake ganin my parent and the organisation reputation can not go low to this level" My familymy parent are honoured and respected..kowa ya san da haka ko.. Ma gulmata tuni duk suka gydaa kai ana bashi vote Wani dum dum kirjin sarah ya buga kanta ne ya fara sarawa yana ciwo,tana kallon sa cike da mamakin abunda ya fada yanzun.. A hatsale tace yazeed ? Are you insane What are you saying? lpyar ka kuwa? nan hawaye masu zafi suka sauko mata.. Ya juyo ya kalle ta yace im saying the truth sarah.. Ban taba kawo wa tarayya na dake zai kawo rashin mutunci da ma family na ba.. Meyasa kika boye mana asalin ki ?why dont you tell us that uwarki slut ce a mistresss for money.. Sai tassss ta wanka masa mari cikin bacin ran da sai da kowa ya razana ... Cikin kunan rai Tace enough.. dont dare talk about my mum that way.. How dare you. Yayi murmushi ya daga kafadun ssa alaman bai damu ba yace And you what pain me most ? Wannan Tsawon lokacin da kika dauka kina nuna wa mutane cewa ke wata kamammiya ce ..aftera all ganan ssa danjuma da ransa,shi da ya kwana da mum din naki don ya bada kudi a cire miki cikin shegen da kikayi... Im i right sarah bukar? Ya dube ssa danjuma dake shiru shima yana so ya gane asalin nufin yazeed din Wajen ya yanke tsittt ana duban su Wani irin turirin kuka da tashin hankali ne ya bayyana fuskan sarah She wanna shout it out amma ta kasa Wai shin meke faruwa ne?mafarki ne ko gaskiya Isnt this the yazeed that says he loves me to death,? Meyasa ya yau yai saurin yanke min hukuncii akan rayuwata ta baya wanda baida masaniya akai? Where is the love,where is the promises where is the trust? Ummah na shiru rike da yarta kana kallon ta kasan ta shiga wani duniyar kunci.. Gaba daya wajen ya dauka da bayanan su anan kowa na mamaki ana cece kuce.. Musamman alhj nafiu daya kasa gane kan labarin amma tabbas maganan shima ya sha kansa This kind of publicity stunts zai iya jawo masa asarar daraja da girma a'idon duniya Sai ya juyo ya ce ma yazeed me amfanin yin haka da yayi shi sam baiga dalilin da zai sa kawo maganan nan ba... Atleast duk sun girma kuma sun mallake hankalin kansu bai dace a kawo personal issure anan wajen ba Kamar bai san me yake ba yace but dad,this is not about personal issure is all about sarah bukar the most respectable president of our organisation.. tarbiya da nagartan mutanen mu is very important Mrs ruth da sauran officials suka ce yess haka ne..Yazeed is right Thy all have right to know her hidden woes kar ta zama musu bakar ashana acikin organisation dinsu She cant be a public figure at same time a traitor.. Hajiya billy kam dama jira take sai gashi taji abunda bata tsammani.. Abun yayi ma sarah zafi matuka..ta shiga halin bakin ciki da rudani,no one is talking sense duk basu fahimci komai ba daga rayuwan ta na baya Mrs ruth da mrs asma ba magana sai banbami suke..ana dama nace dama nace. Da abun ya ishe ta Ta daure ta ce ma yazeed din what about them? Me ya ke so ya bayyana mata yau din shin kenan baxai saurareta yaji kan maganan ba ya yanke hukunci akanta kenan? Ya juya yace yes sarah bazan saurare ki ba"and ni dake ki sa aranki tun farko babu ni dake ke kadai ce,", ni bani zan aure ki ba dama.. ure not good for me or any one I cant even embrass my family with u,ure a disgrace to the society U are such a disgrace to Whar.... Look girl..im soo ashamed of you.. Nayi nadaman tarayya ta dake duk dama na karya ne, i just stay to see who really you are" ranar da na fara ganin ki i wasnt sure and now dana san ke wacece i cant even stand you. Yafada cikin idanun ta da suka dade da rinewa jikin ta sai bari yake.. Zatayi magana ummah ta riko ta ta girgiza mata kai alaman ah' a ta kyale sa.. Ummahn dama tayi shiru ne don taji asalin abunda ke ran yaxeed din tun farko game da yarta sarah Sarahn sai ta fashe da kuka mai sauti mai kuma cin rai.. Gaba daya hankalin aljh nafiu ya tashi amma an masa yawa sosai akan lamarin Shi sam baiga amfanin abunda dake faruwa ba So what idan an tonu asirin mutum and why must it be in public Hajiya asma ne ta riko sa Tana cewa u have made the right decison son Dama chan mun ce duk wata mai fuska biyu a organisation din mu bazamu mu kyale ta sai asirin ta ya tonu.. Tirrr da irin wannn zuriar It shall neva be ur portion.. Hajiya billy nan ta amsa ta soma fade faden yadda ta tsane tarayyarar nasu a cewar ta ai ita kanta ta soma gane wacece sarah Ashe dama abun daga tushe yake.. Haka wajen ya kwabe kowa na fade fade ana zunde.. An sa su a tsakiya Ummah na sassaita yarta a hankali, Sauran da basu san komai ba Duk sun sha mamaki amma sai aka kasa samun wanda zai bi kadin mutuncin su.. Yan jarida kuwa sai aikin su suke Ana dada fito da maganan ssa danjuma Da mukarraban sa suna amsawa da shike ma ummahn bata yi yunkuri karyata ko ta amince ba Sai kowa ya sa hankalin sa kan abunda yake ji a bakin yazeed da ssa danjuma.. Abokan sa sai yanzu suke gane game din, so yazeed was with sarah duk wannan lokacin just to put her down and disgrace her da sirrin da ba wanda ya sani game da ita.... What a pity....wasu sun kara yaba masa wasun kowa sun ji takicin abun Thank god ma babu wasu kananan maiakata manyan ne amma presence din yan jarida da media tamkar kowa yaji ne.. Cike da dauriya ummah ta zo gaban alhj nafiu don ko hawaye bataa saukee ba Tace alhj ayi hakuri... Mu zamu tafi....tayi murmushi mai ciwo ta juya ta kama yarta suka fice batare da ta jira amsar sa ba Hapsy ne ta bi bayan su hankali tashe sarah sai numfashi take saukewa kamar wanda zata cire ranta tsaban kuka Fitan su ke da wuya jounalist din na sukayi kan su . Tashin hankali ya sa alhaj nafiu ya haura sama chan office din sa cikin tunani da nazari Sam baiji dadi ba Ko ma ba don sarah ba shi kam ya tsane abun da zai taba martaba da mutincin organiisation din sa Anan daga bakin kofa amina dagani Suke tambayar ummah ko dagaske ne maganan da aka fada ana so aji ta amsa eh ko ta kare kanta.. Wasu sun kuma sun fi bada hankali akan cewa da gaske sarah ta taba yin cikin shege? Thy know it wll be a great news update idan duniya tasan the most respected and the youngest whar presidnt kamar sarah ta taba wanannan rayuwar.. Zai zama wani babban abun mamaki da darasi ma jam'aan ta.. Shin har mutane zaau sake neman taimako da mafita wajen yar karuwa,kuma itama marar kamun kai? Har cikin shage fa tayi hmmm Ummah tana shiru tana jin komai ita dai damuwar ta yatta ce, Don ana im banda hapsy ba wanda ke tare da su.. Gashi an tsare su da bakaken tambayoyi masu taba zuciya personally wa sarahn Kamar cewa da ake wani irin tarbiya karuwa zata ba da yarta da har za ta yi ikirarin kare hakkin dan adam da shi.. Wasu ma cewa sukayi da alaman sarah ma tayi karuwan cin ne ta samu ciki...sabida yazeed bai fada part din ba Sai akace So duk layin su daya da uwarta.. Ko wani dan jarida da yadda yake fassarah silent din ummahn da shi Gashi ko alaman damuwa da su batayi ba bare kuma tayi musu hawaye A duk hayaniyan dake wajen idanun ta da hankalin ta yana kan yarta ce tana sassaita ta Hapsy tayi kuka har ta gaji don ita ke sa security su taimaka a basu waje su fice A yan jaridan na bazasu hakura ba Hakan yasa sarah ta kasa control numfshin ta a hannun a hannu suka shigar da ita mota kamar mai ciwon asthma Hapsy na kuka sarahh na kan tsanan ta nimfashin da alaman bata da lpya Abubuwa daya sun shake mata hanuar numfashin ta. Ummah kuwa tayi dauriya iya dauriya bata ko motsa ba Tin kafin su isa gida ummah ta ce ma hapsy ta taimake ta ta kira mata doctors Bazata so ta sake barin sarah ta fita ba gidan ba har sai ta samu lpya gudun kar yan jarida su sake takura mata.. Hapsyn ta juyo daganan tayi asibiiti ummah ne ta shigo gida da sarah a daddafe. Ko kafin ta ajiye ta akan gado idanun ta sun juya sai nishi take tana kuka amma sam baiya fitowa So take ta bada ummahm hakuri duk dama ba a hankalin ta take ba Yanzu ne ta fahimci waye yazeed yanzu nee take sanin wacece ita" Ganii take kamar ba kanta kawai ta cuta yau ba ta cuci ummahn ta cuta marar misaltuwa.. Anan ummah take shafo kanta cikin rarrashi da tausayi tare da hanata firta komai har likitan ya iso Anan sai da aka daura mata oxygen da ledan ruwa sannan aka mata Alluran bacci *Yoh ai ga irin ta nan...ai dama nafada miki😹ke asali ma bakiji ne sarah..to ni baruwa na 😹😹sai kiyi soyayyar ai nagani ga mahfud😀 ya tafi ohon miki😹😹.* *Drop ur favourite coments and votes my people* *official cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _Who shud i give this page to?_ _Ohh yawwwah🤠_ _members TASKAR SURAYYAHMS,SURAYYAHMs NOVELs And surayyahms fans page i heart ur spirits not today but many times.. ur comments are strong enouhg to set a nuclear bomb alert alwys🤠,im proud of you guys honestly😍_ _34_ Washe gari da safe da zazzabi dukan su suka tashi Sai dai nashi ya fi nuna wa ba kamar na sarahn ba.. Wanda Tsinke mahfud a rayuwar ta ta ya jeifa ta cikin sabin shafin duhu da kunci.. Amma kuma gani take komai zai wuce.. Ummah ko da ta lura da safen ta san abunda take gudun har ya faru, amma Ya ta iya? Sai ta cigaba da lazimin Allah bazai share addu o in ta ba har i yanzu mahfud take so aranta ba yazeed ba.. Da kyar sarahn ta lallaba ta fita.. Yau hapsy bata zo da wuri ba ita kadai ne amma ta kasa taba komai sai tunanin mahfud daya cike mata kirji Lokacin shikuwa yana kwance kan gadon yazeed ya sa ana masa allura har ya gaya ma iyayen nasu ai suna tare da mahfud amma Komai lpya ya gaji ne yana bacci. A Haka ma da kyar sukai rabuwa ya wuce office ya barshi anan Anan yazeed din ya samu sarah tana zaune cikin damuwa sai daa ya gama karantar ta kaf sannnan ya zo da da maganan cewa ai yayi magana da iyayen sa Yau ma suka yanke Zasu je wajen ummahn ta ko da tace zata kira ummahn ta sanar da ita sai ya hanata da cewa ai idan tayi haka zasu dauka sa wani abun ne gwara a barsu suyi abunsu bazata kamar yadda suka tsara.... Da kyar dai ta amince da hakan.. Dan ita kanta tasan ummahn ta na cikin wani halin da bazata iya fassaara shi Shikuwa yana nan yana studyn mood din ta yasan A karya ne bai fada ma iyeyn sa komai ba tukun.. Ya riga ya hada gagarumin partyn sa na "game of love" A babban luxurious multipurpose hall na WHAR inda shi da sarahn suke aiki batare da ta sani ba.. Yanzu haka yana shiri ne don riga ya gama tsara ma iyayen sa yadda zasu sa ummahn da kanta ta zo wajen gobe inda ya karar da wasan. So Kafin yamma har hajiya billy ta amince tayi ma ummahm gayyatar secret programe din da yazeed din yake shirin yi Da sunan idan suka hado suma anan sai ayi maganan auren formally Asa a jarida sai ya dawo kamar babban events da ci gaba ma kungiyar su... Yazeed ya shawo kan Iyayen sa ne da cewa ai hakan zai dada sa shi ya wanke zargin sa da na sarah a idanun mutane kamar yadda su alhj nafiu suke gani.. A nan wajen sarah kuma ta dauka har gida za'aje a same ummahn nata ayi magana batare da kowa yaji ba Sai ya mata proposing dinner Akan suje su dan yi discusing muhimman abubuwan da zai faru idan iyayen su suka bada go ahead na auren su cikin kwana biyun nan Tunda ta sanar da hapsys asalin shawarta sai taga rashin jin dadi a fuskan ta amma tayi mata fatan alheri, Sai dai bata ji dadin ranar ba sam sabida tasan cath tayi fushi da zabin ta sannan hapsy ma ta san bata so har ranta Every one around her become cold with her. But she knws that auren yazeed its the sad truth that she must have to accept Gani take kamar don basu san komai game da rayuwarta na baya bane ya sa suke nuna hakan.. So bayan ta tashi a aiki sai suka fiice da yazeed din Anan yake kawo Mata cewa idan har yau iyayen sa da nata sunyi magana to lallai ranar juma'an nan zasu zama miji da mata Dats ranar da ya gama shirya secret partyn nasa Thats in Just 69hours time daga lokacin Ummah kuwa anata bangaren ta kasa samun nitsuwa sai da ta kira mahfud akan yazo ya same ta har gida suyi magana.. Baiya jin dadi amma haka ya taso ya zo gidan chan da yamma Ya same ta... Itakam Bata yi kasa a gwiwa ba Ta nuna masa exctly abunda ke zuciyan ta game da auren sarah da wanda ta zaba Har ta kawo masa sugestion cewa in har bazai damu ba ita zAta sa sarah ta yi mata biyayya ta aure shi... don ta zauna tayi ta tunani sai ya kasance ko wani awa tsakanin jiya da yau take warware dalilin ta Take kuma ganin hankalin ta zai kwanta da shi din duk dama tasan Yasan ita wacece.. Da mamakin ta sai yaki amincewa da hakan, ya kuma nuna mata cewa zabin sarah shine abun dubawa yanzu ba son ransu ba shi sam baya son ya takura mata ta zauna da shi.. Tausayin sa gaba daya ya addabae zuciyan ummah duk ta rasa ya zatayi da wannnan lamarin.. Haka ya rika lallashin zuciyan ta akan maganan ya kuma nuna mata cewa zai yi hakuri.. Amma jin da yayi ta kawo maganan iyayen yaron suna son auren da wuri Sai ya sa shi dole ya fada mata bazai samu daman halartan auren ba.. Bata sha mamaki ba don taga hakurin sa da nagartan sa .. Ba a gane hakurin mumuni na kwarai dama sai abu uku sun same sa Yunwa...heartbreak da kuma cuta.. Daf Daga bakin kofa sarah ke ji sallamar sa da ummah.. Cike da masa adduar Allah ya haskaka rayuwar sa ya bashi wanda ta dace da shi fiye da yarta suka yi bankwana.. Tayi hawaye sannan ta sa ya mata alkwari wata rana zai zo ya dube ta.. Sosai ta so ta sa shi kuka amma bazai iya ba don baya so ya bata expression din halin da yake ciki.. Koba komai yasan ya samu soyayyar mutane nagari a rayuwa...sai yayi kokarin ajiye rashin samun soyayyar sarahn a matsayin jarabawan sa wajen ubangijin.. Yana fita daga bakin door bayan ummah ta koma yaji an kamo hannun sa... Cikin sanyin jiki ya juyo ita kam ta dade anan bayan dawowar su da yazeed tana jin maganganun su da ummah. Da suka hade ido sai da yaji wani sabon karayar zuciya amma sai ya daure ya rufe shi da murmushi ya ce mata ya kike? Bata amsa ba sai tace masa "hero pls dont go away... Abun sai ya dada sa shi murmushi,ya ja hannun sa daga nata" Yace ni zan tafi sarah..U shud take care of ur mum Allah ya bada zaman lpya.. Zai juya tayi saurin shan gaban sa cikin damuwa da son Ta ruda sa da hawayen ta Tace " kenan zaka tafi ka bar rayuwata don a nace zan auri wani mahfud? But why?arent we suppose to be there for each oda? wahts wrong with you....ta karashe adan razane idanun ta sun wanke fuskan ta da hawaye. Sai yaji ya kasa yin komai nitsuwa ne ke taho masa na ban mamaki ya jiyo ya dube ta yace" Kiyi hakuri sarah. Nasan lokaci da yawa mun tsaya ma juna amma zan so kimin uzurin wannan bazan iya halartan auren ki da wani ba sabida ina son ki" Kamar zata hadiye ranta ta ke janye kukan nata dake fitowa silently Cikin Dauriya tace ni dai banga dalilin da ya sa haka ba,kawai kace dama so kake ka barni And Thats so unfair you know Yasan tana cikin tsananin damuwar rabuwar su ne take fadan haka,he knws that tana son shi har yanzu amma tunda son wani ya take nashi sai ya sa dole ma ya hakura kawai Yace aha"ai ke da kanki kinsan akwai matsala idan na zauna da kaunar matar wani araina bayan nasan itama tana so na U told me yestadey tht i dont dersrve that from you, so meyasa kike tunanin zan miki haka? Is it not better if am no where to be seen in your life? Kinga ke da mijin ki bazaku samu wani mixed feelings ba..ko ba haka bane heroine? Ta dago tana kallon sa Ita kadai tasan baya jin dadi ko kadan a zuviyar sa.. He's really heartbroken and pained Gaba daya sai ya sama ta tsoron hukuncin da ta yanke makanta again.. Ganin tayi shiru ya sa ya juya shima ya shige motar sa. Anan ta daskare tsaye tana kallon sa har ya fice ya bar haraban compound din Ko kafin ta kai dakin ta zazzabi ne mai zafi ya rufe ta wanda ya hanata bacci har washe gari Bata samu taje aiki ba ma sai da ummah ta shigo take fada mata shirin da iyayen yazeed din suka gayyace su acahn hall din Ta kuma mata bayanin extly kamar yadda suka mata So yazeed want the weding to be special har haka? This is just like an official engagement ta san yana so ya bayyana ma duniya ya mallake ta ne.. Tayi kwafa tare da ajian zuciya mai nauyi Ciki ranta tace pooor me ni ina nan ina fama da rashin masoyi na kai kana chan kana famar shirin sabuwar rayuwar mu.. Allah dai yasa hakan shine mafi alheri... nan bangeran su mahfud kuwa shi da yazed suka riga sun kulla shirin su Yazeed ne ya goya masa baya da ya nuna masa yana so ya tafi gida abunsa ko zai mance da damuwar sa... Inyaso wata rana zai dawo musu Shima yazeed din so yake mahfud ya tafi ko zai dena jin haushin ganin sa hakan.. Gashi baya so yayi duk wani plan din sa da yake shiri a goben agaban mahfud Don Yasan bazai goya masa baya ba duk dama yasan mahfud bai san yarinyar ba gashi dama su mum basu gaya masa komai ba tukun..Sai tacee kar a dame danta da maganan banza sabida dama ita yanzu ba son auren da sarah take ba sannan yazeed bai fito filj ya gaya musu komai da komai game da shirin goben ba Su dai sun san zasu hadu da iyayen sarah.. Nn kuma Da kyar su ka Karbi uzurin gaghawar komawar mahfud din germany.. Don sai da suka hada musu da karyan cewa zai dawo da wuri...kafin suka saduda So washe gari da safe in just 4hrs left to the game of love party Yazeed ya raka mahfud airpot Inka gansu kyawawa kamar su suka kera kansu cike da bawa juna gwarin giwa suke tarairayan kansu.. Inda yazeed din ke tabbatar ma mahfud cewa nan da sati biyu ma zai iya ganin sa don yana sa ran zai zo paris yayi engaging safeenah burdurwan sa... *SARAH idan da kinsan shirin da sis sadnaf tayi miki jiya da kin kashe kanki kawai😹😹😹😹 ahhh my god sis ur coments are drunking me mad* *Official cat.* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _33_ Bayan tafiyar su tana kan kuka bata dago ba sai ya riko hannun ta sigar lallami yana ce mata komai yazo karshe insha Allah ba abunda zai faru da ita.. Da haka suka rabu anan kuma duk hankalin ummah ya tashi ,tabi ta damu ta kira mahfud suna kan neman ta . Sai da ta iso daf take tuna ashe dazun yazeed ya kashe wayarta... Shikuwa mahfud ransa me ya dan baci ganin halin da ummah ta shiga na damuwa Don a duk sanda ta tuno da bacewar ta ranar sai taga kamar hakan zai sake faruwa ne.. Tana ganin su cirko cirko tasan akan ta ne, tun kafin tayi parking ya karaso cikin damuwa yace" lpya kuwa kika kashe wayar ki? Ina kika fito haka naje office din ku baki nan.. Tayi shiru tana kallon disturbe face dinsa amma bata amsa ba... Sai da ummah tace ina kika je haka saratu? Anan ta farga Cikin i i na tace na dan fita ne ummah...kiyi hakuri ban san wayata ta mutu sai da na kama hanyar gida.... duk sai suka tsaya kallon ta alama ya nuna a face din ta na wani abin daban amma duka basu dago ba.. Ganin zasu iya fahimtar wani abu ya sa ta dan ja jiki tare da cewa ta gaji ya shige ciki ta barsu anan.... Mahfud haka kawai Abun ya dame sa ,sai ya juya cike da ladabi yace ma ummahn toh shi zai tafi tunda sarahn ta dawo... Ummah ne ta ce masa ah a..ya dan tsaya suci abinci ko zai tayata ma saratu magana akan ta rika sanar da ita in har zata dade haka awaje ita tayi har tagaji Kuma shikan sa yaga yadda hankalin ta ya tashi sosai.... Data fadi hakan sai ta bashi tausayi sosai ummah take kaunar saratu... Idan ya yaga tana hakan sai yana tuno wahalhalun data sha a da chan baya duk akan yarta... Take sai yaji ya bata Wani sabon girmamawa a zuciyar sa shikan sa ya san samun mahaifiya kamar ummah yana da matukar wahala. Haka ya amince suka shigo tare ,ita kuwa sarah quilty consience da tunanin abubuwan da suka faru yau sai ya hanata saukowa Ummah ta jere abincin ta kira ta ta kira amma shiru sai aikin cewa bata jin yunwa take , Ita kuwa ummahn ta so su hadu waje daya dan mahfud yayi maganan amma karshe haka tayi fushi ta koma dakin ta Ko mahfud din bata saurara ba.. Abun ya bata masa rai sosai...ya rasabya zaiyi da wannan lamarin wai shin meya same sarah take ma ummah cold treatments yau.. Tunanin sa ma a lokcin da ta zo ta same ta cikin tashin hankali zata yi yunkuri saisaita amma sai gashi ita take binta tana borewa.. Har ya sa kai zai fita sai ya tura mata tex yana jiran ta waje . Kamar bazata zo ba don ita kadai tasan yadda zuciyan ta ke harbawa da abubuwa da yawa.. Haka ta iso Ta daure fuskan ta shima hakan,bai tsaya wata wata ba ya shiga mata fada, Mafi akasarin fadan nasa na tuno mata ne akan labarin da ta bashi na wahalar da ummahn ta sha da duk abunda ummahm ta fuskan ta akan ta.. Shi aganin sa ummah bata cancanci ko da miskala zarratin na bacin rai daga gare ta ba Tun da take da shi bai taba mata masifa mai zafi haka ba, she can tell that yau ransa ya baci da ita sosai... Amma sai tayi saurin kawowa aranta cewar don ya san sirrin ta yake iya budan baki ya gaya mata magana son ransa.. Shikuma gani yake kamar sarah ta mance da kanta ne dole ya zamto ya mata tuni ko zata shiga hankalin ta akan ummah.. Sai ta sa abun aranta sosai,she just stated regreting again, yanzu da mahfud bai san labari na ba da bazai haura min har haka ba Ai ga yazeed nan har karya yake hadawa gaban iyayen sa yana sa'insa da su akanta She just tot that inda shi ne a matsayin mahfud yanzu da bazai tsoma bakin sa akan lamarin ta da ummah ba Har mahfud yagama masifan sa batace komai ba illah sai da safen da ta amsa ya kama hanya ya wuce gida... Ya isa kowa na bacci sabida ransu ba adai dai yake ba da faruwan abun da yazeed yayi... Da shike yayi baci lattti da sassafe ma basu samu damar haduwa kamar yadda suka saba ba suka watse agidan ..... Ita kuwa sarah har sai da tayi bacci sannan ta soma gane ma kanta sosai Ba laifi kafin ta fita office din sai ta bada ummahn hakuri akan jiya Tare da mata alkwarin daga yanzu zata fada mata gaskiya akan komai bazata sake bata mata rai ba.. Gefen yazeed kuwa yau saura kwana uku ne lokacin daya bayar na game of love dinsu ta cika Ya tara invitations card dinsa masu zafi ya kuma aikawa ma wanda ya shirya su zo masa akan lokaci dai dai da plan din da ya shirya.. Yau ko da sarah take office bata jin dadi sabida sanda taje wajen hajya billy bata hakuri personally kafin ta zo branch din su Anan take gayawa hapsy komai da yafaru ajiyan don sun mata nauyi sosai.. Musamman da har yanzu ta lura hjiya billy ta sa abun arai Yanzu ba shakka tana kokuntur tarbiyar ta Damuwar dake kan fuskan sarahn ya hana hapsy mata fadan data ke shirin yi,don ita sai yanzu ma ta san da dawowar yazeed Cikin sauke ajiyan zuciya da nema makai nitsuwa ta ce sarah? Kinsan me kike yi kuwa?banyi tsammanin yazeed zai sa Kina ma ummah karya ba, And then what?... Na dauka idan kika hadu da shi zaki aikata abun da kika ce zakiyi ne na tambayar sa abun da ke ransa game da ke..me ya kaiki wani kwanciya akan gadon sa ? Romantics dates ai a gidan sa ya fi dacewa yayi dake idan ya aure ki ba anan ba ..gashi ai ya sake kulla miki wani damuwar.. Ta dago a dan sanyaye ta kalle hapsyn "wato ke baki ganin laifin kowa sai na yazeed ko?yes nasan duka munyi ba dai dai ba da muka kebe har haka But he defended me,atleast yayi yunkurin nuna ma iyayen sa gaskiyar lamarin.. Cikin kula Hpsy tace and so? Toh yanzu ya zakiyi kenan,yazeed din ne yanzu ko mahfud..? kin ga sarah da wannan abun da ya faru jiya i still think mahfud is a better option for you.. atklleast bazaki aure sa wani a dangin sa ko iyayen sa suna miki kallon marar tarbiya ba Ke da kanki kin ce hajiy billy is on it....Allah kadai yasan ko baban nashi ma hakan ya kulla aransa amma yayi shiru Tayi shiru tana jin hapsy.. Mikewa tsaye tayi zuwa jikin window ta dauki mintuna 30 tana kallon waje Har hapsyn ta ja kujera ta yi shiru tana binta da ido.. Chan data gaji ta tashi ta dafa ta cikin sanyin murya tace lpya kuwa sarah? Nayi magana baki ce komai ba. Hawayen da ta ke boye wa ne suka sauko" Da kyar hapsyn ta jawo ta suka zauna cikin lallami ta shiga bata shawaran ta nitsu akan abu daya lokaci yazo da zata san asalin wanda ya dace da ita.. Anan sarahn ta daure ta share hawayen ta da cewa" Na riga na yanke hukun cin haka hapsy.. Amma na tambaye ki mana? Hapsyn tace ina jinki.. tace dan karamin labari zan baki sai ki bani amsa sa acikin sa Hapsyn tace uhum" Cikin nitsuwa tace" a mazan zamanin nan namu wani saurayi ne wabda da wuya kikaga kuskuren sa tsaban nagartar sa, Sai ya hadu da yar wata barauniyar mafa marar tarbiya,har maita tayi,.. Amma ba wanda ya san ba da son ransu suke haka ba,uwar tayi ma yarta ne don ta rayu.. Ki dauka duk wannan ya faru ne a idon saurayin nan yaga sirrin su yasan me suke ciki da bakar qaddarar su, da yagama fahimtar rayuwar su Sai yace zai aure yar matan nan. A dayan bangaren kuma akwai wani shima kamar wancan saurayin ne, sai dai shi bai san komai akan su ba amma yana iya yin komai dan farin cikin su, sannan ya yarda da su..mind you bai san sirrin su ba.. Sai ya fito da cewa zai aure yar matan nan.. Toh acikin wayannan biyun " wanne kiga yafi rufin asiri yar ta aura shin wanda yake da hankali amma yasan sirrin su? Ko wanda ya Ke da hankali amma baisan sirrin su ba? Hawaye ne ya sauko mata sai ta share ta kalle hapsyn alaman tana jiran amsa Shiru hapsy tayi tana lailaya gajeren labarin,ace mahaifiyar ki mayya barauniya marar tarbiya,? Kai Tsakanin harshe da hakuri ma akwai sabani Kaiiiiii anya wata rana bazai zama abun gori ba?what if aka zo aka samu misunderstanding? Soyayyar zai iya sauyawa ya zamto kiyayya kenan.. Nan hapsy ta dago tace inaga mai hankali wanda bai san sirrin su ba ya fi cancanta..don kazantar da ba ka gani ba ma tsaftace. Sannan shi mutum tara yake bai cika goma ba.. Duka kansu da zasu dace da ita sabida dayan shi yasan ita wacece amma yana da hankali...future kawai ake tunani akan sa Amma wannan kuma bai sani ba,zai iya yuwa kafin ya zo ya sani ansamu kyakywar fahimtar juna agaba. Da kyar sarah tayi ajiyan zuciya tace nagode hapsy Ashe hukuncin da na yanke na kan hanya kema kin fada.. cikin rashin fahinta hapsy tace kamar yafa? Ni kwata kwata ban gane me kike cewa ba. Whats all this sarah? Tace babu komai barinje gida wajen ummah na i will have to talk to you later pls ki kira min catherine itama zan mata magana anjima.. Batare da ta jira ba ta dauki jakar ta ta wuce gida. Bangaren mahfud kuwa alhj nafiu ne ya dauke sa suka je humanataran service a wata kauye su biyu da sauran officials din su Hankalin su gaba daya na chan ana ta hidiman jama'a is like alhj nafiu yana so yayi retire ne ya dawo politics abunsa. Ita kuwa hajiya billy sam sai bata jin dadin zancen auren yazeed da sarah ba, Yanzu ne take kawo wa ita dama safeenah ce, Don hankalin ta zai fi kwanciya ta kowani fanni idan hakan ta faru. Ai bata taba samin safeenah da boyauyen hali ba, gashi iyayen ta ma sannanu ne anan waje ta bata da fargaba akan su.. Abun ya dan dame ta sosai amma tasan dole su ma yazeed abunda yake so.. Isowar sarah gida ta ajiye motar ta ta hauro ciiki ta samu ummah ta idar da sallah kenan tana adduoi Shiru tayi daga gefe tana tuno da wayar da sukayi da yazeed na cewa zata fada ma ummahn ta maganan auren su shima ya tabbatar mata da yana jiran amsar ta ko a gobe ne sai adaura musu auren domin su dada toshe kofan zargin tabewar tarbiya da iyayen sa suka fara nuna mata Jiyan. Cikin mamaki ummahn ta dube ta, tace lpya dai saratu ya naga kin dawo da tsakar rana haka? Tayi shiri cahn anjima ta sauke ajiyan zuciya ta taho gaban ummah ta rusuna Hawayen ta ne suka soma sauka ta bi ta sunkuyar da kai kamar me neman gafarar wani mummunan laifi Lokaci guda ummah ta daga hankali tana tambayar ta meya faru? Da kyar ta daure ta riko hannun ummahn ta shiga bata labarin,tun ranar da ta sha giya ta fada ma mahfud sirrin su.. Da duk abunda ke tafiya tsakanin su ayanzun Toh data zo kan labarin yazeed ne aka samu mtsalan ta so tafada zak zak yadda komai ya faru amma ganin heartbreak da tashin hankalin da ya riga ya bayyana akan fuskan ummah ya sa ta rage gaskiyan nata akan yazeed sai ta fadi shawaran data yanke musu.. Jikib ummah yayi sanyi da jin duk wannnan labari.. Tabbasss ta so mahfud niyyar ta ko da sarah bata fidda shi a miji ba zata sa ta tayi mata biyayya ta aure sa.. Amma jin ya san sirrin su ya sa ta shiga halin rudani itama" Amma ai ya dade da sani shine ya rike bai taba nuna wa ba? Cikin wannan nazarin ta dago ta tanbaye sarah Sarahn kuwa idanun ta sun riga sun rufe sai ta ke kawo ma ummah nata tunanin a ganin ta tasan tayi musu kuskure kuma wannan kuskure shi zai rabata da auren mahfud .. Ta nun ama umma tana tsoro din bata san ya zai kasance wata rana idan ya aure ta ba.. Da wayannan reasons din ta cusa ma ummah fargaban abin da zaije ya dawo akan mahfud.. Ummah Tayi bakin ciki matuka kuma tayi ma sarahn masifa wanda bata taba mata ba, don sosai tayi kukan jin abubuwa dayawa kamar shan giyar da ta taba yi da kebewar da take yi da namiji da sunan soyayya. But She was left with no choice kawai sai ta sa albarka ma auren su da yazeed din... Itama don ta huta Tun daga wannan lokaci ummah sai ta shiga wani halin bakin ciki,.. Da shiru shiru tunani dayawa suna zagowa aranta Meyasa har yau bata ji kamar mahfud ba shi bane mijin saranh ta.. Ita kuwa sarag Bayan samun fahimtar juna da sukayi da ummah sai ta sanar masa da cewa a shirye suke da ayi auren.. Har da murnan sa da dada bata alkwarin sa cike da son ya kauce damuwar da yake ji a muryan ta.. Sai yace mata insha Allahu jibi zasu zo da iyayeyn sa ayi maganan auren. Yanzu gaba daya tunanin ta yadda zata kare musu ne da mahfud Amma tasan dole ne ta gaya masa a cikin daren nan kar ma wani abu ya rude ta ta sauya tunani So tun yana shigowa gari inda netwk yayi karfi yake ganin sakon text din ta alaman ta neme sa bata same sa ba Sam sai hankalin sa ya kasa kwanciiya yasan dole akwai dalilin daya sa sarah ta matsa su hadu yau.. Tunanin haka kuwa har ya bayyana akan fuskanr sa ,ga yamma yayi sosai har aNmna neman shiga ishai sai ya ce ma aljh nafiu su karasa gidan akwai inda zaije Yaso ya ce masa ah 'a a ganin sun gaji sosai gashi dama yana so suyi maganan yazeed din gaba dayan su asan abun yi .. Amma haka ya hakura ya barsa ya wuce gidan su sarah.. Da shike ma yau ummahn ta bata shiru a daki tana jimamin abubuwa dayawa sai wajen yayi empty Sarahn Tana daga daki jingine da kan gado tana sauke numfashi tare da wayar ta a hnnun ta, Sai yanzu ta sami wanda ta ki amincewa da zabin ta wato catherine" A duk salon data fitar da labarin sai da ta nuna mata dacewar ta da mahfud fiye da kowa a duniya ... Sai sarah ta dauka jawai maybe cath just dont wanna see him hurting amma ya zamo dole su tsaya haka.. Gani take qaddarar daya sa ta sha giyan data sha Shi ya mata katangar karfe da auren mahfud.. Dadin karawa ummah ta amince...duk da ma jikin ta ya bata ummahn na cikin damuwa sosai Akan haka Da kyar ta tara courage din ta Ganin kirar sa ya sa ta sauko sanye da hijabi ruwan kasa babu make up a fuskan ta. Haka kawai yaji wani iri da yaga yadda take sanyi sanyi, bayan sun gaisa sai yace mata lpya kuwa kika kira ni? Ina ummah kuma fatan tana lpya,kiyi hakuri naje wani kauyen ne da dad din shiyasa bakiji ni yau ba.. A hankali ta gyada kai,maimakon ta dago ta fuskance shi sai bugun zuciyar da ya dadu ya sa ta fara sauke hawaye silently batare da ya sani ba.. Shiru ne ya ratsa wajen har sai da ya sake tambayar ta meke faruwa Sannan ta dan sake sautin kukan nata wanda ya sa shi matsowa kusa da ita sabida mamaki Yace haba wa nasan ba lpya ba,toh meyake damun ki? Tana shiru sai kukan ta keci a hankali.. Ya yi tambayar duniyan nan bata amsa ba, sai ya soma tunanin ko fadan daya mata jiya yasa take soo suyi maganan.. Chan data ga ya daga hankalin sa sosai sai ta shiga bashi hakuri Tace mahfud pls am sorry,dan Allah ka dauka duk hukuncin da zan yanke mana yau a matsayin mukaddari ne daga Allah.. Mahfud tunda muke da kai a Sau daya nayi yunkurin maka karya a rayuwar mu Nasan Ban gaya maka cewa zuciyata ta kamo da son wani bayan kai ba" Kuma yanzu ita take hana ni gaya maka gaskiyan dake tsakanina da kai... But i cant take it anymore..ta sake fashewa da kuka Wani zufa ne ya keto masa take jikin sa yaje shock ,..gashi ta birkice tana maganganin idon ta a rufe tana bada hakuri Sai ya rike hannun ta shikan sa baisan kanshi yake calming ko ita ba Gaba daya ya rasa hankalin sa What is sarah saying? Kenan tana son wani bayan ni? Toh me hakan yake nufi.. Cikin rawan murya yace pls calm down heroine make me understand? Akwai wanda kike so ne? To me ya faru da hakan Tayi shiru ta sunkuyar da kai tana sheshheka,shikansa baisa sanda ya dan jijjjiga ta yace kifada min mana sarah.. Whats going on.. Anan ta daure ta kalle idanun sa da suke rine cikin azaban rauni.. Tace eh akwai, ina son shi shima yan so na Maganan nata sai ya doke zuciyan sa amma haka ya daure yace And? Tayi hadiyen kukan da kyar ta furta inaga shi zan aura,.. amm sorry... Take ya lunshe idanun sa tam cikin radadin zafi mai tsaga ziciya.. He just cant belive that sarah tace masa haka.. sai ya bude idon sa akanta ya dada cewa " sarah bazaki auren ba kenan ko? Wani zaki aura baki so na? Bata iya amsawa ba hawayen sa suka sauko Yace but whay sarah? Are you still scared ..i promise i wont hurt you Dan Allah kar ki rabu dani sarah pls dont do this to me i cant live witout you.. Lokaci guda muryan sa ya sauya, tausayin sa da kuncin ganin sa ahaka ya sa karkawran da takeyi ya tsanan ta.. Bata da inda zatayi sai ta cigaba da bashi hakuri batare da ta amsa masa daya daga tambayoyin dayake mata game da yanke masa wannan hukuncin ba.. Ya tafi ya dawo ya akai sau uku ko zata tausaya ta duba hukuncin nata amma ina.. Ganin da gaske take ya sa ya koma motar sa ya kama hanyar gida.. Cike da jimamin heatbreak yake tuno maganan ta har yanzu so yake yaga kwakwaran dalilin ta na kin amincewa da auren sa.. Musamman cewa da tayi idan ta aure sa da son wancan azuciyar ta bazata basa farin cikin dayayi derseving ba" Kenan har wani ya bada sarah kyakkywan alkwarin dayafi nashi? Sai ya soma blaming kansa da ya barta duk da ma yasan ita tace kar ya zo kusa da ita.. More than any oder day yake jin zafi azuciyar sa.. Idan har sarah tayi aure yasan ba shi zai hana sa jin kaunarta aran sa ba Kenan daga yau ya kamata yasan hanyar da zai rabu da ganin ta ko jin ta a rayuwar sa don ya samu sukuni makan sa da ita kanta sarahn.. But he's weak now sosai zuciyar sa ta buga, duk dauriyar sa sai daya yi sanyi baiya jin dadi da a brain dinsa .. Ya kasa zuwa gidan sai ya wuce apartment din yazeed kawai don ya samu ya nitsu.. It was to 11in the night yazeed na bayi yana wanka..ya shigo a sanyaye Duk da ya share hawayen sa amma bashi zai hana ka gane yayi kuka ba .. Anan bakin gado ya zauna ya dafe kansa yana jin azabbaben zaazabinn dake tohuwa ta cikin jinin sa. Idan ya rufe ido ba abund ayake gani sai fuskan ta,wani bin sai yaji kamar karya ne sarah bata masa haka ba, Wani bin sai yaji kamar ya sake koma wa ya roke ta ta aure sa ko zata amince... Amma idan ya tunoo yayi hakan sai yaji zafin dake zuciyan sa ya dado.. Shin ko yaje ya same ummah ne ya roke ta alfarman haka? Amma gani yake idan yayi haka yayi son kai..ai sarahn ce dakan ta tace ta zabi wani ba shi ba.. Hakuri ne kawai option dinsa tunanin haka yasa ya sauke wasu zafafan tears Wanda yasa yazeed dake tsaye tuntuni daga bakin bayi karasowa a daburce Cikin damuwa da mamaki uace fredoom? Meyasa me ka whay are you crying..hankali a tashe ya fada cikin dagon murya mai dauke da razana. Dafe kai mahfud yayi don ji yake kamar zafin yake kara masa idan aka tanbaye sa dalilin hawayen sa.. Anan kuma Lokaci guda yazeed ya birkice yana so yaji dalillin kukan daya ke yi.. Tun kafin mahfud din yayi controling kansa yayi magana ran yazeed ya riga ya harba dokin zuciya sai karkwara yake yana surutu.. Yace kafa fada min abunda ke damun ka don ba barin shi zanyi ba.. Dad ne ko mum? Wani abu ne ya same ka Talk to me bro i cant take it anymore.. Gaba daya uneaseness din yazeed din ya sa ya samu karfin gwiwar dole Nan ya kamo hannun sa a sanyaye yace masa ya zauna .. Cikin zakuwa yaxeed ya zauna yace gaya min me ya faru? I swear i will make them pay ko ma waye ne.. Shima Tuni idan sa suka sauya kala. Anan mahfud y dan share tears din sa yake fada ma yazeed ai yarinyar nan Dayake so ne tace bazata aure sa ba wani zata aura a madadin sa.. Kuma shi ya son ta sosai..ya so ace rayuwar su tare zasu yi Cikin shock da haushi da takaici yazeed ya dube sa... So akan mace ce ma kake kuka ? Mahfud ya juya kansa alaman bazaka gane bane.. Ba yadda ya iya ya jawo sa ya rungume sa... Yana jin saukar wasu sabbin hawayen nasa Cikin muryan tausayin yake cewa " Kar ka damu freedom koma wacece ita nasan yau ta tafka babban asara arayuwar ta Kuma Allah ma yasan kafi karfin ta tane ,i wish i know her ugly face yau da sai na rama saka kukan da tayi Who the hell did she think she is? Yana rarashin bro din nasa Cikin bacin rai shima ya sauke hawaye. Ganin yazeed din ya dmdada hawa dokin zuciya yana magangun kamar duk randa ya ganta sai ya mata wani abu itama taji ba dadi ya sa mahfud Ya soma sasauta makan sa yana neman nitsuwa Da kyar ya kwace jikin sa jikin yazeed din ya zauna ya dan dafe kansa.. Dada ganin damuwar mahfud din ya sa yazeed dauko kwalban giya da niyyar sha ko zaiji bakin cikin da yake ji ya sauko.. Yana matukar kaunar sa.. Shika dai ya san zafin dayake ji dayake ganin hawayen sa He wished he know the girl da duk hanyar da zai bi sai ya dauki fansa ma bro dan sa. Har ya zuba a cup zai sha mahfud yayo saurin kwacewa Tare da ce masa wai meye haka ne yazeed for whaat? Ba na hanaka shan giya ba? Wai meyasa baka ji ne Did you even know that giyan nan shiya fara kawo matsala tsakani na da ita? Pls dont take it bro bana son ko da wasa giya ya saka ka a mtsayin da nake ciki yanzu.. I cant bear to see you hurt in any way... Tausayin sa sai dada shigar yazeed yake a zuciye yayi wargi da kwalban giya yana huci suka rungeme juna.. Sai ya zamto mahfud din ne ya dawo ya lallabn sa Har yake fada masa cewa kawai don yana son ta ne ya sa yaga ya daga hankalin sa haka , Amma don bata zabi rayuwar aure da shi ba shi ya amince da zabin ta. Sai dai yana so ya koma gida da wuri don bazai iya zama yaga auren nata ba gani yake kamar zuciyar sa zata sake karaya ta jefa sa cikin wani hali.. Tare da sa yazeed din ya masa alkwarin bazai fada ma iyayen nasu ba har sai abun ya lafa da haka sukayi bacci Cike da tausayin juna *who else want to see next 3 pages?? Coments and share* *Offical cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _38_ Haka rayuwan su ke tafiya anan gidan har na tsawon wata guda.. A wannan lokacin out of no choice yasa sarah ta dan sake da kowa amma tafi samun nitsuwa idan tana tare da anty warda. Shes soft on her ba kamar yadda granny take dan sa mata ido akan abubuwa ba musamman akan mahfud.. Har yau abunda ke damun sarah kenan, abubuwa dayawa tana so ta gaya masa inda su biyun su Amma hakan yaki samuwa.. Mostly dan time din da mahfud din zai samu hutu shi granny taje using tace ya rakata masallatai ko programes Sometimes kuma basu dawowa sai late. Anty warda na lura da hankalin sarah gaba daya na kansa ne amma she has no choice than to stay calm.. Bangaren yazeed kuwa yau ta kasance sati na karshe da safeenah ta bashi akan ya cika alkwarin engagement din dayayi mata wata guda daya wuce amma har yau baayajin yin hakan aransa.. Tun bayan sati guda da ganewa sarah bata garin yasa shi wani yanayi amma sam yaki ya bar kansa gane haka.. sai ya na kokarin dannewa da kawai yana so ne ya san ina take sannnan how ishe coping with the new miserable life da ya tsoma ta aciki.....Just like oder girls yayi demeaning din sarah bukar ya kaskantar da ita. Hakan ne a zuciyan sa da tunanin sa But abun da banbanci a fili... Don kuwa tun bacewar sarahn ya dena samun bacci tun yana tuno da abunda yana mata dariyar har ya dena dariya yanzu saidai yayi shiru yayi ta dura makansa giya yana bacci.. Yau ma faisal ne ya daga sa da kira Cikin maye Yace hello" Dan karamin tsaki faisal din yayi yace "ohhh not again, yazeed na fada maka shaye shayen nan ya fara yawa i tot we agree on this no more too much alcohol Yayi tsuka yace dalilin dayasa ka kira ni kenan faisal? Look mehn am tired ni bacci nakeji.. Cikin mamaki faisal yace Tired? Yazeed da safiyar Allah kana ce min ka kaji bacci kake ji wahts wrong with you ko baka da lpya ne kam... Ya dada jan tsaki yayi ma faisal din shiru, nan ya karaci maganan sa bai tanka ba har ya kashe.. Its about safeenah again he just hate telling them that he's not in the mood anymore. duk dama ya kaita gida gaban iyayen sa da nata an anshaida suna tare amma sai take jin baya cikin mood din da zai yi soyayya da wata ya mace..but why...that, he still cant figure it out yet". Fannin su sarah kuwa yau granny ta fita tun safe zuwa foundation bata dawowa ba.. Da shike sun saba mata treatment kamar yar sarki bata taba komai haka ma bata cika fita ba.. Duk dama anty warda har cikin ranta ta si da ace sarah tana sa kanta rana zuwa wajeje atleast ko da lokaci lokaci tana bin grany amma sam hankalin sarah baya nan She s busy looking for a way to have time with mahfud Sosai ta sa abubuwa aranta dayawa wanda take so lallai ya sani.. Da misalin karfe 4 da rabi na yamma Tana dakin ta Akayi knocking salma ce Ta sanar mata da cewa anty warda na kiran ta.. Ba tantama ta yafa mayafin ta ta sauko, ganin mahfud zaune kusa da ita yasa ta jin dadi sai ta sake murmushi Tana karasowa tace dada gaishe da anty warda tace mata gani, ..sai ta dan zauna kusa da dayan chair din tace hero ya naga ka dawo da wuri haka Ya juya a gajiye yace im just offf nagaji dayawa.. Duka suka maida masa murmushi anty warda tace dama abu zan nuna miki, Its a collection u need to pick so that we can complete the oder,ta dauko tap mai kyau matte black ta mika mata,tana cewa wata kawata ce a singapore ta ke show din su.. Its marvellous huh? A lokacin Sarah idon ta na kai tana kallon haduwan su,amma ai bata ce tana so ba but why her? Har zata kawo korafin a'a Sai ta tuno ashe ranar da ta tsaya zatayi flako a irin haka har granny sai datayi mata masifa... Kawai sai ta basar Abun wuya ne da dan kunne na duka five precious stones din nan ajeri sai sheki sukeyi... Rubies,emirald,gold,saphiire,and diamond.. Duka ba na yarwa Sai data gama kallo tsaf ta mika ma anty cikin sanyin murya tace anty thy r oll beautiful da kin zaba min ma da kowanne yayi min Tayi murnushi tace that is also a choice sarah, mahfud ko zaka taya ta tafada tare da mikewa ta basu waje.. Dadin hakan sarah taji sosai Sai Ya dan matso yace na gani? Ta dago ta nuna masa ya gama kallo sai ya dago ya kalle very cute face dinta yayi pointing emirald.. Is kind of black amma da dark green colourn sa ajiki... Murmushi ne ya kufce mata ayayin da ta gyada kai alaman itama yayi mata... Ganin tayi shiru ya sa yace hope dai banyi son kai ba... I think it will look gorgeus on u ohhh no u wll look gorgeus on them.. Ta sake sake murmushi mai sauti... Cikin nitsuwa tace mahfud yaushe zaka saurare ni..maganan tam sai ya tafo da marairacewa.. Yayi shiru ya dube sakalcin data dora wanda ya amshi angel face din nata yace sarah ba gani nan ba. Whats so important zamu iya fadan sa yanzu? Uncomfortbly ta motsa Tace no, anan kam bazan iya ba what if granny arrives kasan bata so muna zama mu biyu, kuma bana so na bata mata rai Yace toh ya kenan nan wayar sa ta buga kara sai ya dauka...its seems like wani tsohon abokin aikinsa ne ya kira tun daga france, Sai ya bingire da tadi Sunayi suna dariya Duk sai ta shiga motsa fuska gaban sa alaman ta gaji da jiran amsar sa Chan da ya katse yace Ok kinsan wani abu im going out now maybe anjima zamu san ya zaayi Ina zaka je? Ta dan makalkale wuya.. Wanda ya sashi murmushin dole yace i want to meet him wai tun jiya ya zo tun daga france amma bai same ni ba sai yanzu.. Shiru tayi bata sake cewa komai ba ,har ya mike tsaye yana cewa sai na dawo ko? Ta gyada kai batare da ta sake fuskan ta ba .. Cikin kula da stern mood din nata yace ai nace zan dawo musan nayi ko? Cikin muryan kukan shagwaba tace ai by then granny ta dawo kuma cemin zakayi sai wani lokaci... Ya ja ya tsayee tare da sauke ya salammm.. To idan na zauna anan kince bazaki fada ba what do you want? Tayi shiru chan ta dago tace zan bika ... Lets go an see your friend together ahanya zamu nayin magana.. Da dai baiso haka ba musamman da bawai ta saba fita a idan bane....daga bisani yace to ki shirya ina mota ina jiran ki.. Yana fita Ba tantama ta ruga sama aguje ta shiga shiri yar shap shap.. Doguwar riga kawai ta sa na wengers mai shegen kyau Sai dai design din yana nuna duk wani sirirn shape dinta sosai gashi. Cikin sauri bata tsaya neman mayafi ba ta daura turban cap din kawai ta sauko.. Ta nemi anty warda ta sanar da ita zasu fita amma bata ganta ba ga mahfud yana gwada mata yana sauri kar abokinsa ya wuce Sai ta wuce kawai ta same sa suka bar gidan She was very happy daya kasance su biyu ne,acikin motar sanyi ke ratsa zuciyar ta Dinning and winning in luxury shikuwa sai bata kallon ta hadu yake yi... ita kuma tana sauke masa murmushi masu zafi.. Yanayin da zuciyan ta ya shiga na sabon salon fitinar kaunar sa ya sa ta kasa gaya masa tulin bayanan da take so tafada masa har sai da suka je suka gaisa da abdl majeed abokin sa He was happy to see them toghetr Sai dai abun daya dame sarah shine mahfud sai kaucewa yake bai ce ita girlfriend dinsa bane sai ya bari a matsayin ita friend ne kawai.. Hakan ya dagula mata tunani Allah Allah take su bar wajen, har ma bata jin gpod compliment din da abokin ke bayar wa akan dacewar su.. Bayan tafiyar sa ko nisa ba suyi ba tasa shi ya tsaya da tukin... Sosai ta daure fuska ta hade rai Aka barsa da tambayar ta meke faruwa? Haka kawai ta hatsala ta soma tanbayar sa meyasa zaiyi referring dinta as friend bayan ba haka bane tsakanin su? Tace ko ka daina so na ne mahfud? Ya yi shiru yana kallon ta cos She was becoming more emotional and serious ... Baice tanka ba Har ta gama bambamin ta sannan ya juyo ya dube ta... Yace sarah mubar wannan maganan please tell me meke damun ki?mmmm ? Haka kawai zaki soma min masifa ni me nayi miki.. Haushi hakan ma ya dada bata, she's actually annoyed and chocked up da tunanin kar ta rasa shi sai taga kamar shikam ma bai damu ba.. Sai ta hada haushin gaba daya ta sauke ma dan laifin cewa ita abokiyar sa dayayi idanun ta gaba daya suka rine tana neman taro ruwa.. Yaki ya nuna ya fahince ta har sai da tayi sanyi ...yace toh kiyi hakuri im sorry sarah bance haka da wani nufi ba abunda naga ya dace kawai na fada. Arent we just friends? Ko dai wani abu daban ke bata miki rai pls tell me mana Ta dube sa cikin shakurewan kuka tace ni ban sani ba we are not, im not your friend shima nafasa...sai ta bude motar ta fice ta barsa anan" This is serious yafada a kasan makoshin sa Hankali adan tashe ya biyo ta duk dama bayan ta bashi amma ya san kuka take yi... Cikin damuwa da sanyin jiki yace sarah dan Allah ki bari ,pleass tell me whats hapening wai meye matsalar ne,.. ko dan nace miki friend dina shikenan nayi laifi? Ya dan dafa ta a hankali sai ta juyo a dan birkice cos she can no longer hold back,... Cikim kuka ta furta Mahfud kayi hakuri im sorryyy,i know i hurt you many times dan Allah ka yafe min dont purnish me for that pls,kukan take yi kamar me rokon ma rayuwar ta "pls i dont wanna be ur friend anymore i love you...ta karashe cikin shessheka Dan Lumshe idanun sa yayi ya riko hannun t zuwa nashi, cikin rarrashi yace its ok sarah wannan maganan baiya wucewa awajen ki ko? Tace toh ai kaine kake ce min wani friend asif we are just nothing to each oda. Sakarcin nata sai ya basa dariya amma bai iya fitarwa ba Ya dada riko ta jikin sa kadan.. Yace its ok bana karawa...toh yanzu fada min me kike so nayi miki? Ta dago suka hade ido cikim saltaccen shagwaba tace baka so na ko? ...ka dena so na ko mahfud? No wonder mana...ka ki kace muyi auren again, ive been in ur place for 1month now amma sai kake share ni .. Ya dan ja kadan cikin serious tune yace sarah pls stop this..kar muje nan wajen Wai Baki ganin condition din ki ko?and u want me to say all this things to you Yaushe kika gama warkewa daga haukar wancan wawar yaron are you even sure if u are over him yet? idan da yana nan da zaki so ki mance da shi ki fada min haka...what change now?Ko dan kina gani na ne kike tunanin kin mance da shi... Zatayi magana ya dajatar da ita dacewa Sarah pleass relax ..im tired of aching my heart u have no idea what i went tro a wancan lokaci i wanted to die...I love you sooo much sarah i will wait for you to see that.... ya dan marairace yana cuping face dinsa da hannun sa Kuka ta sake fashewa da shi don taso ace yaga zaquwar ta na son kasancewa da shi har abada ayau din Yace Sarah "You must be thinking ure ok but i know ure not..kinji? "Ta dago cikin ido tana kallon sa gaba daya ta wanke fuskan ta da hawaye, muryan ta har na rawa tace mmm toh shikenan mahfud,kenan I must have to wait right? But Mahfud if u love me as you said now dan Allah muyi auren mu.. I swear i want to be with you, i love youuu.... tafada tare da fadawa kan kirjin sa a hnkali.. Hankalin sa ya tashi sosai musamman daya ji yadda take zuba masa sautin kukan nata da gaske. Amma har cikin ransa tsoro yake ya sake dauko wani serious issure tsakanin su, kwata kwata wata daya da dan satikai ne da faruwan komai amma sarah tana tunanin ta mance komai Shi dai yasan she is not sure abunda ke ranta kawai take gaya mata kawai takeso But he wont riskit this time dole sai sun bada juna lokaci su gane asalin me suke ji aransu musamman ma ita.. She needs time for her self shes still depressed. Da haka yayi kokarin convincing dinta akan su tsaya matsayin friends for now duk dama da kyar da rigima ta amince masa... Hakan ya sa basu isa gida da wuri ba sai daff ana neman kirar ishai". Sauri yake ya ajiye ta ya shige masjid... Suka hade ido da granny....she was out on the yard gaba daya hankalin ta ya tsahi data dawo bata ga sarahn ba kuma anty warda bata san da fitar nasu ba. Yana ganin yadda ya hade rai ta zuba musu ido ya sa shi saukowa tare da sarahn.. Wance itama ta dan razana da ganin granny.. Suna isowa tana kare mata kallo,daf ta dan rusuna tace barka Da yamma granny Granny ta kalle ta tana shiru bata amsa ba.. Ta juya ta kalle sa tace ina kuka fito haka har dare mahfud? i asked ur mum and. ...ya tsare ta da cewa granny abokina ne fa ya zo shine muka tafi da sarah su gaisah... Why did i have to anounce if am going out haba granny Cikin bambamin masifa tace akan me bazaka fada ba toh? Wai gani kake kai ka girma ko,?shikenan ka girma mahfud,sai ka rika yawo kai kadai amma ba kana daukar mace ba kana kaiwa wannan time din da ita waje ba. Ce maka akayi tana zaman kanta ne da zaka rikaa yawo da ita? Granny pls ya fada adan saukake yana so ya bar wajen amma haka ta rika surutu har sai da ya dan nuna bacin rai akan face dinsa kafin ta kyale sa ya wuce.. As usual daya bar wajen sai ta matso kusa da sarahn fuska ba yabo ba fallasa tace Ni ba zan hana ku fita ba saratu,amma yakamata ki rika sanar da matan gidan ko?ko zaman kanki kema kike so kiyi ne sarah? Ta sunkuyar da kai a hankali tana so tayi magana amma fargaban granny ya hanata Shiga ciki ki sauya wannan kayan duk ya matse ki ...grnny tafada batare data kalle ta ba ta juya Sum sum ta wuce ta shiga bata jin dadi aranta.. Bayan ta shige site din ta wanka tafada ta kimtsa kanta tsaf kafin ta sauya zuwa simple silk vest and short na nitie ta fada kan gado.. A duk lokacin da ta sauke nunfashi ba abunda take tunowa sai maganganun da sukayi da zu da mahfud.. Haka kawai ta shiga blaming kanta tana tunowa da duk abubuwan da suka faru tun ranar da yace zai aure ta a india.. What a curse, meyasa ban amince masa tuntuni ba? Sirrin da nake gudu kar ya shiga tsakani na da shi someone just prove to me that i cant even protect it. Kuma yayi amfani da shi ta hanyar da bai dace ba he ruined all my hardwork and my mothers effort a lokaci guda ya samu a kwandon shara.. Im now nothing i lost everything ,rayuwata,ummah na and now mahfud is....sai ta kasa karashewa sabida zafin da kirjin ta yake mata Wasu zafafan hawaye ne suke rushing kansu daya bayan daya daga idanun ta, Sosai take jin zafi idan ta tuno da abubuwan ban haushi da wauta da tayi da rayuwar ta a baya.. She just wished she was better amma wani bangaren zuciyan ta ya ki ta yadda cewa ummah ta rasu har yau...she cant think straight tun tana kwance har ta tashi ta zauna kan gado rungume da piliw ta cigaba da shero kuka kamar zata cire ranta.. Wani bin idan ta tuno abubuwan data rasa Sai taji kamar a mafarki Amma babban abunda yanzu yake razana ta shine kar ta rasa mahfud"why must he hesitate to marry her now.. Yanzu ne ai nafi bukatar sa Cikin wannan tsumayin har anty warda ta shigo bata hankara ba.. Tausayin ta ne ya kama ta sosai sabida tana dan jin abunda take fada cikin shessheka, Cikin nitsuwa ta dafa ta tare da cewa sarah, are you alright? A dan razane ta dago kai tana so ta boye swollen face dinta amma ta kasa Sai jan kukan take tana kaucewa zama anty warda tayi ta kamo hannun ta sigar lallashi,tun tana kaucewa har ta hakura da sauri tafada jikin ta shiga rero kukan a hankali.. Cikin tausayi ta rungume ta sosai tana tapping bayanta in such away thats telling to let it out Sai da ta yi mai isar ta ta nitsu kafin anty ta dago ta suka fuskanci juna Dago fuskanta tayi ta shiga share mata hawaye,cikin sanyin murya tace sarah pls share it with me kar ki bar komai acikin ki..ure not doing urself good idan kika rufe kanki anan kina kuka akan damuwar ki " Tell me meke damunki yanzu? A hankali ta dago tare da jan ajiyan zuciya" tace anty,bana jin dadi ne i always feel and think like i lost evrything,kuma kamar bazan sake samu ba. "My mum....sai ta dan sake hawaye ta kasa sake furta komai ya sunkuyar da kai.. "Sauke karamin nunfashi antyn tayi tace sarah,pls calm down Nasan ba ki jin dadi,and is hard for you dukan mu mun fahimce ki, But ki duba fa ke ba karamar yarinya bace is high time ki zama macen ki tashi makan ki,this is part of your life now amma ya kasance a baya,its ur past now pls let it be.. Crying wont help you Anymore, sai ta dan nisa ta tambaye ta "Did you still want to achieve your dreams? Da ta danyi shiru ne daga bisani ta gyada kai A hankali.. Sai kuma tace to be honest aunt ,i wanted to get married and start a new life first.. Nan Anty watda ta bata kallo in a quick flash tace kuma shiyasa kike saka hankalin ki gaba daya akan sa ko? Ta yi saurin sunkuyar da kanta kasa...antyn bata barta ba ta tare nunfashin ta da cewa... Nasan kin gaji u just want peace baki son wani abu ya kufce miki and then still baki kaunar ki rasa wanda suka rage miki a kusa.. Hakan yana da kyau sarah, amma fa kisani babu inda zakije da tsoron nan a zuciyan ki.. Sarah ure only scared of ur future but ure not ready for anything yet.. Ta dago a hankali ta kalle anty .. Cikin kula anty ta gyada mata kai,tace shawaran da zan baki daya ne. Forget about ur fears now..sarah try, har da mahfud din ma ki ajiye sa for now mm" just focus on ur self, be the woman that you were not before evrything happen..ki dawo mace zinariya Ta yadda kinsan mahaifiyar ki a duk inda take zatayi alfahari da ke Cikin gamsuwa da maganan ta kalle anty amma bata yanke hukunci ba tukun... Da haka anty ta rika kawo mata reasons wanda yake tabbatar mata da cewa bata ma san kanta ba tukuna.. Kuma tayi mata fada akan abunda ya faru da zu"misalin halayen da take so tayi working out akai kenan Tace dazu da kuka bata ma granny rai ai bama shi kawai take fadan ba har dake,da kika dawo daki na dauka zaki je ki bata hakuri but you just let it? Haka akeyi? No sarah,ni fa tamkar uwa ce a gare ki,so next time ko ba laifin ki bane idan babba ya nuna kin yi kuskure ki bashi hakuri Hakan zai sa ki samu daraja da nagarta a idanun sa,is that clear Cikin sanyin jiki tace yess maam Sosai maganan yake shigan ta Tayi godiya ma aunty tare da mata alkwarin zata gyara Da haka suka rabu kowa ya koma dakin sa. Amma sam baccin yaki zuwa haka ta rika juya maganan anty gaba daya har sai da ta samo mafita . She want to watch her self tana so ta san asalin meye kuskuren ta a rayuwa.. Don haka Washe gari da safe kamar yadda antyn ta gaya mata sai ta fito Zuwa site din grany don bata hakuri.. #@surayyahms Share share share *official cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _For you Maman mubeenah ta surayyahms novels_ _37_ Dan karamin murmushin ta ne ya bayyana masa wanda ya sa shi dan fidda hawaye bazata ya sake cewa ummah ashe kina raye baki mutu ba? Cikin sanyin jikii yace Kina ina ne ummah ?sarah bata da lpya" He can tell that itama kukan take yi amma sai ta daure tace masa ya nitsu ya saurare ta.. Magana mai tsayi sukayi yadda ba wanda ya san me suka ce Har sukayi sallama yana dan share kwallan shi.... Da haka ya kimtsa ya shiga asibitin Ya samu kenan sarahn ta tashi babu kowa tare da ita tayi shiru tana kallon window daga sama.. Tausayin ta sosai ya kame zuciyan sa,he can imagine how she feel Ga zafin betrayal ga karyan da akaa mata akan mutuwar mahaifiyar ta Sai dai yanzun ya kasa gane dalilin ummahn na cewa ya mata alkwarin bazai fada ma saratu tana raye ba.. Yau yasan ta nuna masa karshen yarda data bar masa ita a hannun sa.. Yayi minti 5 anan kafin ta soma fahintar mutum ya shigo. Tana jiyowa suka hade ido bakin ta na so yace mahfud" amma ya kasa furtawa Bata jira ba ta rugo aguje ta fada jikin sa ta fashe da kuka a hankali.. Hannun sa ya sa yana rarrashin ta ta dago a dan razane cikin firgici ta shiga gaya masa abunda ke damun ta wanda a yanzu Ummahn ta ne da rayuwan ta komin ta sai da ta fada masa ta rasa har da mutuncin ta.. Kuma duk laifin akan ta ta daura.. Shes so depressed bata ma san meyasa take ta surutun ba,but she alwys feel safe wen she talk to him Shikuwa Yana shiru yana jin ta batare da wani yunkuri komai ba ya shiga share mata hawayen ta.. gaba daya ta rame ta dawo wani iri kamar wacce babu jini ajikin ta Tana kan jan shessheka Yace kiyi shiru sarah pls listen to me" Zamu tafi tare kinji? Just Promise me u wll stop cryng kinga likita yace idan kina kukan nan zaki rika yin ciwo.. Ta dube sa cikin mamaki irin kai wani irin mutum ne?After all i did to you kana tunanin tafiya dani cikin hidiman wani rayuwar ka? Gani take bai cancan ceta a wannan yanayin ba. Sai tayi tunanin Hala ma Allah ne ya saka ma zuciyar sa da wahalar da take basa. Haka kawai take jin kunyar ta sake bashi dama ya taimake rayuwar ta... Sai ya daure dai tace ina zamu je mahfud?..ni bana so naje wani waje dan Allah ka barni anan zan huta Nan cath ta shigo ta same su tace enough sarah,.. Mahfud is taking you with him ke kanki kinsan idan babu wank na kusa dake bazaki iya warkewa da wuri ba Cikin rudewa da firgici tace what? wato ke kika yanke min wannnan hukuncin ko cath, ai bance miki bazan iya zama anan Din ba,if i needed him in the first place da wajen sa zanje ba nan ba I can't bother him anymore Mahfud pls kar kace zaka sake daura makan ka nauyi na..i can do this..am so tired Sai yayi murmushi ya riko shaking hands din nata ,witou saying a word ya zaunar da ita yace Toh naji sarah"but you have to try kinji ..did u know what?gidan gaba daya suna jiran ki a yau Ni Zan barki kiyi abunda kike so but promise me idan mukaje chan gidan mu idan ki kaga bazaki iya zama ba ni da kaina zan dawo dake nan wajen cath.. Kin yarda? Ta yi shoru chan ta sauke tears tare da cewa ah'a" Ran cath ne ya soma baci,sai ta dan daure fuska zata yi mata masifa.. Ya mata ido akan kartayi.. Shi ya fahimci me take ji aranta.. Cath kuwa tunanin ta meyasa sarah take haka ko yaushe bayan tasan mahfud ne kawai zasu iya yarda dashi" Haka ya share maganan aka bari akan zai barta anan yayi tafiyar sa sai ya zauna da su yana dan kulawa da ita.. Da yamma data ga haikan tafiya zaiyi.. Yana daga jakar sa ta sa masa kuka sai dai ta kasa furta cewar ta amince tana son ta bi shi gidan nasu ne. Shikuwa dama yasan da walakin kawai bata cikin right senses din ta ne sje cant even think straight.. Cath na daga gefe tana rarrashin ta shi ya hada mata kayan nata suka kama hanyar germany tare Ba su isa ba sai washe gari don haka bata san ya akayi ta shigo gidan ba Sai ta shi tayi ta ga kanta acikin wani kawataccen daki kan Gado lallausa An rufe ta da comfoter mai laushi ko ina na sanyin qamshi.. A hankali ta ke duba ko ina tamkar a wani duniyan aljanu rake ganin kanta... But she wont care ko yaya ne idan har za tazo wajen da zai mantar mata da kuncin dake ninkuwa a ranta kowani rana.. Tsaye ta mike ta duba gefe da gefe babu phone dinta to ina mahfud yake? Ta tambaye kanta Anan ta tashi cikin dar dar tana dube dube har ta vude kofar A long luxuriious view wanda zai tabbatar ma idanu cewa ankashe kazamin kudi wajen tsara ko ina ya sa ta shiga shock ko iya kara step batayi ba.. She is in the house of a filthy rich world class scientiest.,. Tun da take bata kawo zata taba tsintar kanta kusa da irin wannan gida ba bare ta shiga cikin ta....so haka iyayen mahfud suke da kazamin dukiya? Money talks,tasan inba qaddara ba har su mutu bazasu iya cinye arzikin su ba... And Despite mahfud being the only son of an intelligent multi billonaire bai sa ko da na rana daya girman kan haka ya shige sa ba.. Haka kawai ta tsinci kanta da shiga wannan shirmen tunanin,... Not knowing that a rude take zuciyan ta ne ya ke shiga halin rasa me zaiyi nan gaba. Cikin tunanin nata taji an dafa ta adan firgice ta juyo, Kyakkwar mace ce ta bayyana gaban ta tare da sauke murmushi, tace sarah dear har kin tashi? Come on ...come here you need to rest ta ja hannun ta sofly ta maida nan dakin data fito... Duk a rude take binta ta kasa magana da don suka sake shigowar ma sai ta sake ganin dakin ya mata daban.. Kirjin ta na bugu, tana zararre ido, anty warda kuwa sai faman gyara ma pillow mazauni take.. A hankali ta furta dan Allah ina mahfud yake?.. Anty tayi murmushi vata ce komai ba, saiga little grany ta shigo... Duk sai sarahn ta bisu da ido ayayin da take tambayar anty warda ko har sarahn ta tashi ne,..? Take ce mata eh...suna maida murmushin su kanta Itama zama tayi gefen gadon a nitse tace mata ya jikin naki? sai da ta hadiye yawo tsaban rudani amma sai ta firta da sauki..... Granny tayi murmushi tace if she gets better sai ta fito ta samu ta ci abinci... Cikin dan hanzari tace im fine...pls i want to talk to mahfud. Sai idanun ta suka ciko tam da hawaye zata fara musu kuka Anty tayi smiles ta dan kamo hannun ta sigar rarrashi... Granny ta mata alaman su shirya sai su fito waje kawao tinda hankalin sarahn kamar atashe yake Nan ta fice,ta basu waje.. Anty warda ke ce mata zata ga mahfud amma sai ta yi wanka ta dan kimtsa kanta sai suje tare... Batayi musu ba sabida ita sam arude take gashi bata taba ganin su amma jikin ta ya bata su din su waye ne.. A haka ta je tayi wanka ta fito anan bataga kowa ba sai abubuwan da anty wardan ta ajiye mata akan bed tayi using.. Tayi komai amma sai ta kasa sanya kayar da ta ajiye mata... Riga da skirt ce orange and black na kanti mai kyau sosai kallo daya zaka masa kasan designer ce... Ta dau lokaci har sai da anty warda ta shigo sannan ta sata ta sa kayan suka fito tare. . Sai sum sun take yi kamar sabuwar amarya Amma hakan bai hanata ba da idanun ta abinci ba, There's so much luxury and peace around her... Sai da suka iso wani sashe take ganin granny da mahaifin mahfud a zaune kamar suna tattaunawa shigowar su da anty warda yayi dai dai da shigowar mahfud Suna hade ido tayi saurin jan jikin ta zuwa wajen sa, Kowa sai ya maida kallo kansu... Daf da shi ta tsaya ta dan rike rigar sa kadan ta sunkiyar da kai kasa,..she is still unstable bata cikin hankalin ta sosai.. Sai yayi dan murmushi ya kamo hannun da ta rike sa Tare da cewa c'mon herione, ... Tsoron me kike ji wont you meet my family? A boye Tayi dan ajiyan zuciya A hankali ta dago suka hade ido da su duka, Anan sai Ta dan sake sa ta taho gaban su adan sanyaye ta rusuna.. Ta shiga gaida su cikin ladabi da girmamawa Sukam tausayin ta ne ya mamaye ransu, musamman granny data tashi ta dago ta Tace ure most welcome my dear... Ki kwantar da hankali ki dauka kamar gida kika zo.. Dad dinsa yace haka ne... You can stay as long as you want muna farincikin zuwan ki...emmm Ta danyi murmushi ta gyada masa kai Duk dama presence dinsu ya mata nauyi amma sai Taji daban da suka tarbe ta cikin saukin kai da aminci Shi dai mahfud na nan na lura da ita amma bai kuma cewa komai ba Wajen cin abinci Su ke dan janta da hira suna so ta samu ta dan sake ranta amma duk da haka da kyar ta samu taci abincin yakai loma biyar... Sabon shafin Jin dadin duniya wanda ake bude mata shi yau ko a mafarki bata taba gani ba... Banda inda ta taso yanzun wani waje daban anty warda da granny suka kaita Its seem likes She has her own part ....tamkar flat ne mai dauke da full size but simple palour and a bedroom wanda yaji luxurious royal decors komai white ne in banda Grey and cool blue bedsheets din da ya mamaye katoton bed din ta.. She has a special collection na designers a wardrobe banda dressing room da ke cike da komai da komai.. Clothes, shoes bags,jeweriess and oll that... Sai taji kamar wata matar shugaban kasar america.. Are thy for real? Duk a wuni daya shine har an tsara mata komai da komai na bukatun ta.. She has no oder choice but to stay here.. Atleast hakan ma kawai ya dan ja hankalin ta na dan lokaci daga tuno wani bakin cikin rayuwa.. Washe gari da safe Tafiyar mahaifin mahfud ya sa ta sake fitowa inda yake dada jaddada mata suna maraba da ita... Daga nan yayi musu sallama ya fita tare da dansa kamar yadda ya saba.. Ko da granny da anty warda suka ga sarahn rabe da bakin kofa ta na jiran mahfud din ya dawo daga raka mahafinsa Hakan ya sa suka Sa idon su suna kallon yanayin ta da kyau.. She is very preety granny tafada cikin yabo kwarai.. Murmushi anty warda tayi tace tsoro take ji, and i dont blame her amma kwanan zata warware anan gidan insha Allahu kuma tazo mana kenan har abada.. Duka sai sukayi murmushi, Nan sai ga shi ya shigo cikin zaquwa sarah ta dan masa hannu a boye akan yazo shi take jira Yana kamo hanya zuwa wajen nata granny tace "My prince? Ya juya yace yess my queendom...tayi murmushi tace Pls come here quick.. Ba tantama ya juya ya dawo wajen su Sarahn ma sai ta dan fito fili tana tsaye tana duban su, Anty warda ce ta mata hannu akan ta karaso a sanyaye ta iso tana jin granny na ce masa yaje mata aika cahn wani anguwa yanzu kafin ya dawo ya zauna da su tunda yace bazai je aiki ba yau .... Dariya ya dan mata Yana amsawa da yess maam Har ya mike tsaye Juyowa yayi ya dube ta yayi mata alaman relax da idanun sa, sai yace musu bye ya fice Granny na sane da sarahn ta matsu su samu zama da shi shiyasa ta aike sa...sai ta dube ta tace comn sit with us.. Tana zama anty warda ta dan soma mata fadan ta saki jikin ta idan ba haka ba bazata warware ciwon ta ba.. Cikin kula suke mata nasiha,batare da sun fito fili sun fada mata sun san komai game da abun da take ji aranta ba Anan tsakiyar su take zaune suna dan sa ta magana time to time Tun tana jin nauyin su har ta sa hankali tana bin gidan da kallo don haryan zu gani take bata kusan rabin ganin komai ba Ga well uniformed dressed maids and maiden na yawo Anan uniform din kowa ke banbance shi da irin aikin dayake yi... She was kind of bored musamman da taga basu kallon wani abun nishadi Amma kuma sun nitsu matuka daga news sai islamic chanells.. Daga haka ta soma sa hankali amma kuma hankalin nata baiya jikin ta... She just want to be around her man.. Ana cikin haka sai gashi ya dawo, Kallon data bishi mai dauke da ajiyan zuciya Bata san duk suna fakaice da ita ba.. Bayan ya bada aikan Sai granny tace masa ai yanzu dad dinsa ya turo da sakon zai tarbe baki a office yaje ya lura dasu tunda shi baiya nan.. Ya so ya dan ja amma granny ta nace, Hakan ya sa zuciyan sarah ya dada karyewa... Hakan kuwa ya shirya ya fice basu ko samu daman cewa bye ba.. Hanu ta rafka akan fuska tayi tagumi tayi shiri alaman rashin jin dadi hakan ya sa su anty da granny suka kalle juna cikin mamaki... Granny Tayi gyarn murya tace sarah? Are you alright? Adan firgice ta juyo tace im fine grnny... Ta kwakwalo smiles Grannyn ne ta mayar mata cikin nitsuwa tace u need to rest my dear.... Malika? ....ta kira wata mata Sanye da dark blue uniform ta shigo a ladabce Tace please take her to her rooom ki tabbata bata bukatar komai... Saranh sai ta tsinci kanta da kasa cewa komi sai ta mike zata fita wayar granny yayi ringing sai ta basu waje ta koma gefe tana maganan ta... Har ta dan fara takawa sai ta dawo tace anty? Uhmmmm yaushe mah...mahfud zai dawo? Maganan ya sa ta dan jin kunya amma bata damu ba Fuska ba yabo ba fallasa anty wardan tace kar ki damu da wannan kinji? Mahfud zai dawo soon, Aikin sa anan is kind of tought inba ma yau ba da bazaki gansa ba sai dare mmm U wll get use to it..go on jeki huta... Cikin gamsuwa Ta dan gyada kai ta kama hanya granny ke bin ta da kallo har ta lume Sauke ajiyan zuciya anty warda tayi tace"mum i think shes very disturbed,shes still feeling lonely with us.. Ko zamu basu lokaci ne da mahfud maybe he can make her understand Granny tace Ahhhh mance da wannann warda,zata ma dena sa komai aranta ta sake damu. Look dear,.. mahfud bazai sake samu time dinta anan gidan ba.. He has done enough,yanzu turn din mu ne dole mu zamu bata karfi gwiwa shikuma ya kula da kansa.. Anty warda tace but mum Sai ta dakatar da ita dacewa "habawa warda U can imagine how much he love her... Idan muka zuba musu ido wai lallai sai shi zata saurara she wont get any better..sabida na tabbata duk abunda take so shi kawai zai mata.. Ni ina tausayin yarinyar nan shyasa na yanke hukuncin daga yanzu mu zamu dauki ragamar tarbiyan zuciya.. As women, we must put our hands together to help her learn many important things in life,kar mu bari son yayan mu ya rufe mana ido.. Sarah zata saba da mu i wont give them any chance togheter sai na gamsu Anty warda ta gyAda kai Grnny tace yawwa but Kiyi min alkwari ke zaki na bata karfin gwiwa a gidan nan but As for me i wont tell yet but its gonna be weird between us.... Anty ta kalle granny cikin gamsuwa tace im with you mum..Allah ya sa hakan shi yafi mana alkhair dukan mu Granny tace ameeen. Satin sarah guda kenan Anan gidan su mahfud amma bata gane kansa ba A kullum sai granny tayi sanadiyar rashin haduwar su, The only time she sees him was in the night idan ya ce mata gudnite Sai morning idan suka hadu wajen cin abinci.. Anty warda kadai ke zama da ita full term agidan sabida granny ma tana da wajejen da take zuwa Kamar charity foundations da islamic instition da sauran su datake shirin budewa.. Haka sarahn ke zama agidan Along side ma'aikatan gida anty warda take gwada mata abubuwan dayawa din ta debe mata kewa. Yanzu har ta dan fara gane fuskokin wasu daga ma'aikatan gidan Musamman masu gyara mata site dinta da kulawa da duk wani abun da take bukata. ..salma da malaikah.. Basu barin ta ta taba ko da tsinke ne komai mata ake yi kamar sarauniya Har an kaita garage sun gwada mata cars daga cikin wanda zata iya dauka ako wani lokaci Ga horses a range da sauran abubuwan da zai sa ka nishadi duk wani abun jin dadi dake kewaye da ita...duk dama bata fita ko ina Amma duk wannan bai dame ta kamar yadda bata samun time din mahfud ba . Ga granny ta sa ido sosai akanta game da shi din which is making her very uncomfortable Abun sai ya ishe ta Ranar da daddare bayan an dawo daga cin abinci kowa yayi sallama an shiga daki.. Kirjin ta na bugu amma haka ta daure ta taho site dinsa Knock biyu zuwa uku ya bude kofar cikin mamaki yace sarah?Lpya kuwa did you need anything Tace i want to see you? Wai baka da lokaci na ne? Yace sarah amma ai dare yayi c"mn u shud rest gobe zamuyi maganan Ta dan make kafada alaman taki Lokaci guda ta dan marairace ta dan ture sa ta shigo room din wanda yayi dai dai da wulgawar granny She stared at his room for while in parfect admiration kafin ta zauna abakin gadon sa .. Yace ya ya so tell me Meye matsalar? Ta dago adan shagwabe tace ohhh haka ma zaka ce ko?meye matsalar? Tunda na zo gidan nan u neva have my time ta dan daure fuska ta juya masa baya.. Abun ya bashi dariya amma sai Yayi murmushi yace is not my wish herione. Abubuwan haka suke min yawa anan i also want to see.. you are you ok here? ya dan saukake murya.. Tayi masa shiru ta shagwabe fuska chan Tace but i want us to talk about something.. Bata karasa ba sukaji knock... Ya tashi babu tantama ya bude door din ya sha mamakin ganin granny Ta shigo kamar bata san meke faruwa ba, da suka hada ido da sarah irin kallon data mata yasa ta mike tsaye daga zaunen datayi kan gadon sa.. Tace saratuh bakiyi bacci ba? And what ishe doing heree mahfud? Tafada da cool low tune alaman ba tarbiyan su ba ne wannan..amma sai tayi inda sarahn bazata ji wani iri ba Kansa ya dan shiga sosawa yana i i na... Sarahn ta sunkuyar da kai cike dajin jin kunya . Duka sukayi mata shiru Nan granny tayi masa hiss cikin wasan su da suka saba na da da jika tazo ta gaban sarahn a nitse tace my dear ai Ya kamata kije ki kwanta haka, if u have somthing to discusss with him not here ok'.... ta dago ta kalle ta ita kuma Ta dan riko hannun ta cikin sauke muryan kamar bata so mahfud yaji su tace"ba dai dai bane ki shigo nan sarah dakin namiji ne fah pls next time dont do it ok... Cikin wani jin kunya sosai ta amsa da cewa ok granny ayi hakuri bazan sake ba...daga nan tayi shiru sabida ta gane nufin granny a hankali ta dan gyada kai Bata so ma su hade ido Don Ba abunda ya tuno mata sai ranar da hjiy billy da alhj nafiu suka zo suka same ta a room din yazeed kwnce akan chest dinsa duk dama tasan basuyi komai ba amma daga abun da ya faru da ita sai ta sa arai cewa.. Kuskure ne babba mace baliga tarika kebewa da namiji baligi musamman idan da alaka irin na so a tsakanin su. Ko da bazasu kuji rudin shaidan ba akwai zargin dan adam. Da haka ta rabe jiki a sanyaye tayi musu sai da safe ta wice Tabe baki granny tayi tace masa ai ta tafi ko? you cant say something now mr shyness Sai yayi dariya baice komai ba, saman goshin sa ta daura masa light peg tare da masa adua, Sukayi ban kwana #@surayyahms Votes votes votes *Official cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _my whatpadians cidnt match a word for u this page is all urs sakallahu khairan🌹_ *Sis mrs sadnaf Jazakkalhu khairahn for those heartfelt inspirations i wont 4get.* _36_ Bayan wasu lokuta aka watse wajen taron, Hajiya billy da yazeed gaba daya suka haura sama domin jin ta bakin alhj nafiu wanda ya dade anan yana jimamin rashin adalcin da akayi ma ummah... Sai yake ganin haka bai dace ba for evryone has his own hidden story that he will neva tell.. Hajiya kam tuni ta goyi bayan danta dama soyayyr sa da sarahn bai taba nuna musu ba so dukan su basu san ya suke ba sai ranar da suka same su akan gado.. Sai take ganin dama sarah ne take bin sa zata lalata shi Suna shigowa yazeeed din yace dad lpya kuwa ar u alright? alhj nafiu ya juyo cikin damuwa yace,yazeed u shudnt have done this... Did you not care how this woman will feel? Ni banga amfanin haka ba atleast ko mutuncin organisation din nan zai sa ku duba sarah is atill one of us fa Dole idan za azage ta a hada da sunan nan organisation mi..me akayi kenan.. Cikin masifa hjiy billy tace akan me? Nikam Sarah is not one of us neva.. Dan dole ma ta fuskanci dc a gaskiya bqazamu lamunce ta anan ba..not anymore. Yazeed yace yes mum.. Idan baayi yanzu ba nan gaba bamu san me za'ace akanta ba. She is so shameless...ni dama duk gwada ta nake yi danake biye mata Alhj yace kayi min shiru da Allah just shut uo malam,..i just dont understand you yazeed. "nk bawai zan bi bayan sarah ba ne ,Amma ku sani babu wanda zai kore ta anan organisation din sabida bata aikata laifin komai ba. Hjiya billy cikin fusata tace bazai yuwa ba wannan a hurumi na ne Alhj nafiu Yace and im the head so my words are final Nan ya fice ya basu waje.. Tabe baki tayi yazeed din na gefen ta,yana zugata...duk ta dauka baida laifin komai ai tasan danta yana da hanyoyi da yawa wajen fito da marar gaskiya Anan ta sa shi ya kira mata su hjya asma da mrs ruth da sauran su akan su yi meeting su ya sun su a bada hukunci mai murya daya wanda alhaj nafiu baida wani zabi face ya amince musu.. Thy all agree that sarah bata cancanci ta zauna anan organisation din ba kwata kwata.. Haka kuwa aka dauke ranar gaba daya ana meeting akan ta, Ko da aka zo ma alhj nafiu da magana shima haka sam ya turje da wannnan ba laifi bane.. Sabida haka ba zai sa a hannu a kore sarah ba Finally dan dolen su suka hakura aka tsaya akan za'a karbe girman nata na wucen gadi a bada safeenah sannan a bata suspension till futher notice.. Da haka suke sa rai sun yi masa wayo ne don har abada bazasu bada damar asake dawo wa da sarah bakin aikin ta ba. Mrs ruth da hjy asma ranar kamar su sa ruwa akasa su sha,gashi dama safeenah ta fada musu cewar yazeed din ne zai zo paris ya dawo da ita next week. Tsaban nishadi ranar karamar party suka yi a gidan su ana hirar abun ana dariya Tare da kulla sabon shirin yadda zasu farfado suyi mulkin su yadda suke so . Hapsy da kyar ta koma gida don har yanzu sarah bata farka a bacci ba Bangaren ummah kuwa a daren raya shi tayi tana salloli tana rokon ubangijin ta da sauyin al'amarin Ta roke sa ya shiga rayuwar sarahn ta ya sausakaka mata shi ko da ba ta raye .. Washe gari da safe news din sarah da mahaifiyar ta aka fara Wani local channels din ma a breaking news ya fito.. Sarah tayi suna da farin jini sosai din haka wannan labarin ya samu zagawa da sauri cikin al'ummah Wasu sun yarda wasu kuma sam basuga abun dubawa anan ba,aganin su tayi taimakon rayuka sosai sai dai idan za'a butulce mata. Amma da shike akwai munafukan ta kamar su hjya asma idan aka tanbaye su sai su kara hambada wuta ma maganganu...suyi ta kAwo karya suna hadawa don abun yayi muni sosai A haka suka biya kudi a boye na musammman ma women leaders na youth community akan suyi rally akan suce basu son sarah mai fuska biyu.. Labarin baixo ma mutane akan past din ta bane Yawanci sai ana rufewa ana danganta shi da cewa yanzu ne ya faru.. Tun Ummah na gidan tana zaune gefe da sarah aka aiko da wasika daga offishin hjiya billy akn taje with immidiete effect.. Ummah Ajiyewa tayi agefe tana kallon yarta da ta sauya lokaci guda tayi fayau tsaban kunci dake gudana aranta. Shafo fuskan ta ke cike da nitsuwa da kulawa Cikin ranta tace"abubuwan da muke tsoron fuskanta wata rana dole su zasu fito dakan su su tsorata mu .. Ni mahaifiyar kice Bazan taba kyaleki ba sarah Allah shi zai baki lpya yata, An zalunce mu a farko ya bi mana hakkin mu yanzu ma bazai fasa bi miki naki hakkin ba.... Yau Ko da bana raye nasan ke mai amfani ce saratu Na yarda Dan adam da kuskure aka gina zuciyar sa fatana idan kin tashi anan gadon ki gyara kuskuren ki.. Sai yanzu ta sauke hawaye ta riko hannun ta"cikin jimami tace ya Allah ka mantar da saratu ciwon son da ta dasa aranta mai rauni mai cutarwa,..kasa ta fuskanci gaskiyan rayuwan ta tare da daukar darasin cikin duk lamuran ta da suka gaba ta ajiya.... In har ka bata wannan daman nasan ko yau na mutu saratu dole ta fahimci cewa duk inda dadin rayuwa zata kaika ba dai dai bane ka mance da kanka" kana naka ne mutum na nashi Allah kadai shi yafi sani yake kuma ganin komai da kowa.. Tana suke hannun sarahn ..sai wayar ta yayi kara Lokacin karfe 11 ne na safe sai ta dauka tare da sallama Anan ake sanar da ita cewa wuta ya kama wani a maaikacin ta agidan gonan ta... Ba tantama ta mike tsaye tana salati gashi bata san waye ya kira ta ba A rude take tunanin abun gashi ba kowa tare da ita sai saratu dake kwance bata motsi Nan basirah ya zo mata ta kira hapsy kusan ringin 5 ba adauka ba Chan da ta sake kira sai mijin ta ya dauka... Daga nan tana jin yadda suke sa'insa Cewar sa bazai amince ta sake haduwa da sarah ba sarah bata da asali mai kyau ba yar mutunci bane Ya gani a tv kafff abubuwan da suka faru dan haka ya yanke muamalar ta da sarah.. Lumshe idanu ummah tayi tana jin su, Its seems like dagangan mijin hapsyn ya amsa kiran don koma waye ke kiran ya ji me yace.. Jiki a sanyaye ummah ta kashe wayar,ta fice. Fitar ta ke da wuya sarahn ta bude ido mai tafe da hawayen sa mai zafi.. Don dama tana jin ummahn amma bazata iya amsawa bane kawai... A hankali ta zare oxygen pipe din ta zauna tare da tuno abubuwan da suka faru, tsanan yazeed ke tsasatsfo mata ta ko ina amma ko da wasa bata kawo tunanin yi masa wani abu ba sabida maganan da ummahn tayi mata yanzu duk ta san laifin ta.. Yanzu haka tafi damuwa da halin da ta sa ummahn ta aciki abunda tun tuni take gudu kenan Gashi ya faru... Da kyar ta tashi ta shiga wanka ta kimysa kanta jiki a sanyaye, Anan ne da ta fito take ganin letter da ak aiko mata Bayan ta karanta she just made up her mind to face her reality Simple kaya ta sa riga da skirt da mayafi dan karami akan ta ta nufi offishin hajiya billy. Anan ma da kyar mutane suka barta ta shiga lpya kowa na so yaji ta bakin ta amma bata ce komai ba har ta kai gaban su Kallon tara saura suke binta da shi, dama alhj ne kadai yake sassautawa to baya nan Anan ma take sanin cewa yazeed fa ashe tintuni suka shirya da safeeenh tana nan daga gefen sa bata sani ba.. Hajiya billy ce kadai tayi magana"sai dai har ila yanzu a bacin rai take mata da tsawa Ita kuwa sarah bata ko nuna bacin rai ba sai ma shiru datayi tana jin ta Bayan ta mata bayanin suspension dakwace matsayin ta,.. Sai ta kara da cewa zata yi duk abun da zatayi don taga sarah ta nisanta daga qurbata musu suna da mutuncin su Har suka gama banbamin su bata tanka ba..sai da tayi waje sai ga wayannan matan societyn sun tunkaro ta da rally stick akan basu son ta,baza su lamunci fuska biyu ba.. Da kyar security suka tsare sarah daga hayaniyan su... Wasu sun zage suna cewa ai irin su sarah ne ke fakewa da taimakon mutane daga bayan fage suna lalata su.. Tasha mamakin dan adam..ashe haka zuciyar mutane yake? Tun a mota take kuka Tana tuki gaba daya sai taji rayuwar tayi mata zafi Ko Parking batayi ba aka kira ta cewa ta zo gidan gonar mahaifiyar ta naci da wuta Tasan dama ummah bata nan tafito sai ta juya kan mota ta wuce nan gidan gonar ummahn Da mamakin ta taje ta samo fire burget Da Ambulance suna kan zageye gashi bangare daya naci da wuta sosai.. Tana sauke kafan ta kasa sai ga yan jariida rututu sun yo kanta.. Cewar babban su, mrs sarah ko zaki iya gaya mana dalilin daya sa mahaifiyar ki ta kashe kanta? Wani irin dum dum taji tuni kanta ya fara sarawa Tayi cikin su hargitse suna biye da ita.. A rude kuma cikin razana Ta shiga tanbayar su anan ina ummahn ta? Ba wanda ya amsa mata ya sa ta danna ihu a firgice tana dube dube tana kiran ummah"gwanin tausayi. Wani maiakacin ne ya ke ce ma sarahn ,ai wanda suka ga faruwa abun sunce ummah dakanta ta shiga wutar din ta kashe kanta. Kenan ana so alaka mata da cewa bakin cikin abunda ya faru da ita jiya yasa tayi comiting suicide. Kan Sarah kamar zai kunce ta ce karya ne" Ummah na bazata taba tunanin Kashe kanta akan dan wannan abun ba karya ne... Duk sai aka maida ta mahaukaciya anan, Wasu har karkada kai suke irin abun Tausayin nan.. Sam taki yarda ummah na cikin wutar sai ta zube kasa tana kuka tana kiran sunan ta da karfi.. Yadda ta birkice ya hana yan jaridar karosowa kusa da ita.. Amma sai suka sa a fagen labari cewa mahaifiyar sarah ta kashe kanta sabida abun Kunyar da ya bayyana daga halayen ta da yarta.. Wasu kuma suka buga cewa ai ummahn ce da bakin fa tace gwara ta mutu da ta zauna tana kawo ci baya ma rayuwar yarta.. Anan gaban wutan saraj take xaune akasa tana kukan fitan rai da rudewar runanin har dare yayi bata motsa ba tunani take ko zata yadda da ummahn ta na cikin wutan nan ko kuwa ummhn ta zata fito su tafi gida.. Daga nan ma polisawa ne suka yi nasaran daga ta anan zuwa asibiti Wasa wasa tayi kwanciyar kwana biyu in shock bata farka ba. Kuma gashi babu ummah babu asalin labarin ta.. Ko da ta tashi duk hidiman hirar su akeyi a media ana shan mamaki,... A kwana na ukun ne yan uwan ta daga kauye suka taho aciki har da baba babaji nan suka mata ta'aziyar da jimantawa akan abun da ya faru.. Don labari ya iske su Bata cikin hankalin ta don bata amince ummah ta rasu ba tukuna,.. gashi duk inda ta juya sai ace sabida ita mahaifiyar ta ta kashe kanta.. Ko da ta mayar ma yayun ta da dangin ta abunda ya faru sai suka qudiri niyyar mata gangamin addua a nan wajen malamai akan lamarin ta.... A cewar su iya taimakon da zasu mata kenan har ta sallame su suka tafi ba wanda ya lura Kwanan ta biyar kullum tana cikin rashin lpya sa kuncin rashin mahaifiyar ta"gashi taki sam ta amince da komai a ranta amma day by day take ganin hakan ne.. hala ummahn ta mutu ne... amma tasan bazai taba yuwa ta mutu sabida ita ba Gashi ko waya bata yi da kowa anan take kwana ta wuni wani bin bata cin komai sai kuka Randa ta cika sati guda da safe ta mike tsaye ta kalle kanta jikin mirror tsawon lokaci tana tuno da rayuwan ta da tsawon lokaci da ta dauka ana fooling din ta da duk abunda suka kawo ta wannan lokaci.... sosai ta birkice ta hargitse kanta gaba daya a wajen sai ta fashe da wani irin kuka mai zafi da cin rai.. Sake muryan ta tayi kamar yarinya karama Yi take kamar Allah ne ya aiko ta har sai da taji bata sauti.. A kasa ta kwanta rungume da kafadarta Tana tunanin ta ina zata fara fuskantar duniya babu ummahn ta.. Duk sai ta daura ma kanta laifin komai. Da haka ta yanke shawaran barin nigeria gaba daya ko zata samu nitsuwa na dan lokaci.. Daga time din taje tayi booking ticket ta shirya komin ta Cikin dare ta bar nigeria zuwa kasar florida anan yankin america.. Ta tabbata anan kawai zata samu catherine shiyasa ba tantama ta wuce.... Ko da ta isa a wani hotel take zama har Allah ya sa ta same number ta ya shiga, don tasan cath bata san meke faruwa da ita ba... Sai da suka hadu ranar take fada mata komai.. Wanda hakan ya sake jefa ta cikin wani sabon jimamin a take sai da aka sake kaita asibiti.. sabida nunfashin ta na yawan yankewa musamman idan ta tuno da part din ta da yazeed Ita kanta cath ta girgiza Da jin duk abunda ya faru da sarahn kamar a mafarki haka ta dauke sa. Ciwon kamar da wasa sarah tayi wani 2days tana kwance har ila yau nunfashin Tan ne bai zama stable ba.. A germany kuwa tun ranar da mahfud ya koma... aiki ne yayi ma sa yawa baiko samu daman jinyar zuciyan sa ba gashi tun da su anty warda suka lura da hakan sai suke kokarin hana sa samun lokacin da zai sa damuwa wa ransa.... kullum acikin daga sa suke akan suje hidiman yawo da grannyn sa dake mugun son ziyartan masallacin taiwan don jin live programs na manyan islamic scholers da philosopers.. Da shike hidima ne na addini da qaruwa sai idan ya zauna baya son tashi wa'azi ake mai shiga zuciya da tsatssafo da imani da tsoron Allah.. Tun zuwan sarah washe gari cath take shirin nema ma sarahn mafita.. A yau da doc yace ma ta sun sa ran jikin sarahn zaiyi sauki fiye da kullum,a ranar ta nemi layin mahfud ta sanar da shi duk abunda ya faru. He was heartbroken kamar an tsaga zuciyan sa haka yaji, Sai yafara blaming kansa da bai tsaya ba,had he know that hakan zai faru da ita da bai bar nigeria ba ranar . A lokacin ne bai iya boyewa ma famyln sa ba ya gaya musu duk abunda ya faru da sarah da ummahn nata cikin kwana kin. Duka sun fahimci abun sosai... Sai dai grannyn sa ce kawai ta san farkon labarin da duk wani fadi tashi da yayi akan sarahn har ila yau.. A hakan ma don tayi masa fin karfi ne taji komai don baya iya boye mata damuwar sa wata rana.. Shiyasa tafi kowa tausayin sa da bashi shawaran ya sassauta makan sa.. Daya dawo daga nigeria ranar Daya daga cikin dalilin da ya sa take tafiya dashi kenan masallaci don akwai yar makwabciyar su shabnam dake mugun son shi amma baisan da hakan ba amma granny tana sane.. Tunanin grany ko tunda ya rasa sarah zai sa hankalin sa ta wani wajen..Har Allah ya kawo masa zabi Amma da shike yar karama ce 17years sai yake daukan abun sun a wasa. Yau da ya xo da maganan sarahn Mahaifin sa dakan sa ya sa shi akan yaje ya kawo ta nan ta zauna da su... So daga nan ya fice ba bata lokaci ya isa kasar america zuwa florida Da daddare ya isa don haka da sasaafen Allah shi ya fara sauka a kofar asibiti.. Yana sa kafar sa anan sai wayar sa ya soma ringing.. Ya dago ya duba zai amsa cikin razana ya dakata ya ke ganin sunan dake kai a rubuce sunan ummahn sarah ne.. Amma ba ance ummah ta rasu ba?wayake kiran sa da da number ummah? Bai ji tsoro ba ya dauka Tare da sallama yace ummah? #@surayyahms *share,Coments and vote me back🤗 ena daga gefe🌹* *official cat🐱🐈*[2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* *🍒SAMU YAFI IYAWA IS MY NOVEL* Banyi shi a whatsap bane sai da na gama nayi sharing MASU NEMA is best u go to my *WATTPAD HANDLE@SURAYYAHMSanan zaku sami complete* _41_ bayan kwana biyu Yau ake shirin amsar granny da mahaifin mahfud wato mr ahmad lingard. Tun safe gidan ya gauraye da shirye shirye anata hidiman tarban su su biyun.. Mahfud is equally busy gashi kwana biyu da sarahn ta dauke wuta ta dauke idon akansa hakan ya sa baiya jin dadi sosai Allah Allah yake ya samo time ya tambaye ta meke damun ta don jikin sa ya dade da basa shabnam na shiga harkanta.. A bangaren anty warda kuwa Wani sabon so da kauna mai cike da girmamawa ta soma ba da new halayen sarahn. Ta fahinci wani abu da ita sosai yarinyar akwai jajircewa,ilimi da baiwa mai tarin yawa.. Gashi ta rike addinin ta sosai yanzun karfin gwiwarta daga wajen Allah kawai take nema And its working for her fast a duk lokacin da kishin mahfud din ya taso mata gadan gadan sai ta nitsu ta fara kawo sanyi ma ranta. Mostly idan tana zaune shiru sai tana kawo azkr tana yi silently har sai ta mance da komai Abun ya matukar burge anty warda har takan ma granny gulman abun a waya idan sunyi Amma da shike sarahn ta gaya mata granny tayi ta teasing din ta akan dafa abinci sai ta ce ok let it be part of the surprise bazata taba gaya ma granny yanzu sarah ta iya girki ba Suna yin abunsu aboye ne amma sosai sarahn take ruda ko ina da qamshi,.she's very dertemined komai sai ta sa kanta ta kware iyawar sa.. A haka har ta iya abubuwa dayawa within some shot space,..infact wasu ma ta san numerius ways na juya su.. Yau dukan su wajen breakfast mahfud ne kawai baya nan anan shabnam dake cikin nishadin Granny zata dawo tace ma anty warda me dame za'a hada na tarban su itama tana so tayi ma granny special treath.. Sarah na shiru ko kallon ta bata san yi Murmushi anty warda tayi tace no one is cooking anything Ni na san wa zan sa yayi mana abinci yau kowa zai sha mamaki Ke dai ki shirya da kyau mu jira su,duka sukayi murmushi.. Bata ko damu ba tasan dai anty warda bazatayi kuskuren saka sarah girki ba sai ta bari akan maybe ita dakanta zata dafa.. Suna shigewa site din su shabnam ta shiga kininibi tana zaban kayan da zata sa ka daga wardrobe Masu aiki ne zagaye da ita tana musu iko cikin rigima kamar matar gida. Shes alredy imagining herself as the dougtherr inlaw of the hause....bata damu ba ko da za'ace ta dakatar da karatun ta auri mahfud ne zata yi Shikuwa na cahn wajen aikin sa san daga nan ya shirya zaije ya tarbo su daga aiport su dawo gidan tare.. Anan kuma site din anty warda da yamma cahn suka shirya amma sai taja gefe ta kyale sarah akan tayi musu girke girken da suka koya da shi da su tarbe su granny,.dukan su da fargaba aran su.... ...amma don ta nuna mata ta yarda da ita yasa ta dan dauke ido ta barta anan ta nayi tana hadawa ita kadai abun ta Lokaci lokaci take zuwa duba ta, amma da shike taga kamar komai na tafiya dai dai sai ta yi lazimin sarah bazata bata kunya yau ba.. Ita kuwa shabnam ta sa ranta daga yau zata fara acting kamar surkuwan su so dole ma wankanta yafi na sarah Don gobe da safe ta shirya dan uban girkin da zatayi musu surprise na breakfast.. So take kowa yasan sarah ta kasa ita kuma tayi dai dai sai akawo magana soyyayar su da mahfud...tasan idan har aka fada officially gaban kowa da kowa bayadda ya iya saiya amince a aura masa ita..jin dadin wannan tunanin ya sa ta cikin yanayin shauki.. Saukowar ta ke da wuya Saiga sarah har ta kammala girken girken nata aside din anty ta tsara su ta hade su yadda anty ta koya mata.. Cikin rigimar kishi suka wuce juna kamar zasu hadiye ransu Main Kitchen taje kamar wata boss tana tambayar masu aiki har yanzu bata ga sun daura komai ba Nan Suka sanar da ita madam ne ta bada odern haka Shes suprise amma da shike tasan ba zata ja da anty wardan ba sai ta waske ta koma dakin ta ta cigaba da shirmen ta . Its around 7.50pm har anyi sallahr ishai Nan cars din su ya dire a cikin luxurious mansion din.. Anty warda dake sanye sa black stone lace riga da zani tayi matukar kyau, Sai ta sauko tafito har waje dan tarban mijin ta da surkuwan ta.. Sosai suke cikin jin dadin kamar yadda suka saba suka shigo tare ana hirar mai ban dariya.. Lokacin sarah na nan tana shirya ma masu aiki abincin a trays sabida akai dinning Riga da skirt ta dauko pitch na atampa baida tsada sosai amma ya matukar daukar kyaun surar ta bare yanzu da taji hutu sai ta haska kamar wata sarauniya. Anyi masa dinkin zamani dai dai jikin ta amma bata fito haka ba sai ta ta dan makale mayafin shi sharara akan simple daurin ta dake nuna shatin sajen bakin suman kanta gwanin sha'awa.... Bayan ta jero musu abincin ne ta sake shiga daki ta kimtsa sannan ta sauko.. shabnam ta soma hangowa taci uwar designer dogon riga red tayi make up, sai kiriniya take musu musamman grannyn dake biye mata suna shirmen su Anty warda kamar tasan question din dake ran mahfud tace ma masu kawo abincin ina sarah"? Anan tayi bayanin ai tunda ta shirya musu abinci ta shige daki. Suna cikin haka saiga ta nan tana karasowa a ladabce da tray na wani dan karamin cup cakes a hannu. Yadda duka suka bata kallon passionte admiration yasa ta sake musu murmushi mai laushi.. Barin ogan da sai da ya kimtsa jikin sa yana neman saisaita tunanin sa his lady is beauty itself gani yake kamar shikadai yake ganin haduwar sarah.. Anan kuma shabnam is fighting to assimilate the fact that kar dai ace sarah ce tayi musu abinci ciki ranta tace tabbb no no no it cant be Ashe zamu sha drama anan kenan, ohhh tank god kowa nan yau sai na sa kin bata wannan kwalliyar taki da hawaye nan ta sa murmushin karya akan fuskan ta A ladabce cikin girmamawa sarahn ta gaishe da mahaifinsa wanda ya dade ya na mata kallon surkuwan sa na zahiri. Haka ma ta koma tayi ma granny da ke kewar ta,kuma ta yi mugun yabawa da dressing din nata ...azuciyan ta ta raya wannan ya nuna tarbiya da girmamawa,if sarah will continue like this to lallai komai ya cika dam dam "itama cike da kula ta ke tambayar ta lpyan ta. Ko ita sarahn ma taji dadi sosai aranta da suka samu gaisuwan cikin lumana da kowa Zata zauna anty warda tace no my dear pls ki karasa ladan ki kiyi serving din mu baki daya ko.. Dum dummmm kirjin shabnam ya buga.. Shikan sa mahfud sai da yaji wani iri Kenan sarahn ne tayi girkin nan, He's scared baya son asake mata irin abunda shabnam ta mata ranar gaban kowa da kowa now that thyr complete Granny cikin mamaki tace sarahn ne tayi mana girki yau ma? Da murnushi anty ta gyada kai tace yes mum.. Masha Allah,thats very good of you.. mahaifin mahfud yafada cikin yabo daya sa ta ji kunya againts her confidence she's strugling da bugun zuciyan mai zai biyo baya.. Shidai mahfud ya na cikin rudani din yasan sarahn sa bata iya girki ba Granny Tayi dan dariya adai dai nan shabnam ta tabe baki tace, ni na ma koshi tayi yinkurin zata tashi Granny tace akan me? Da Allah dawo ki zauna.. Anty warda ma ta dan harare ta dad din mahfud yace shabnam me kikaci haka da ganin abinci zaki tashi charaf ta amsaa masa da cewa ba koshi tayi ba amma idan sarah ne tayi girkin ita dai bazata ci ba Kowa sao yayi shiru ana binta da ido sarah ko dagowa batayi ba ta cigaba da serving abinta Curiosly dad din ya tanbaye ta meyasa, Nan ta karkace ta shiga zuba masa labarin abubuwan da ya faru bayan tafiyar su Sam mahfud baiji dadi ba amma da shike anty warda tana sa baki tana opposing sai aka bari akan cewa za ataba na yau aji.. Granny ne tace zata fara ci idan yayi kowa sai yaci Don ta burge kowa Tace ma granny no ki bari zan taba kar kije ki bata cikin ki granny Amma haka grannyn ta turje sam Bata ji dadin haka ba amma sai ta zauna don tayi dariya. Anan granny ne ce ta riga kowa sa albarka ma abincin, Inda wani sanyin dadin ya tafi da ita sai gashi tayi spoon biyi masu kyau..tana dada kwaso na uku zata kara Cike da abincin abaki tayi exclaiming wow..... Tana gyada kai cikin jinjina.. Dad din mahfud yace ma maman san cikin tsokana yaya ne ? Nifa yaunwa nake ji Sai tayi masa hannu alaman this food is a killer yayi matukar dadi Murmushi tare da sauke ajiyan zuciya sarahn tayi cikin ranta tace alhamdullhi har tana lumshe ido tsaban dadin da ranta yayi Nan mahfud ya sa nashi ya soma tabawa anty warda kam ta dade da sauke mata murmushin tana godiya ma Allah itama aranta.. Ohh atleast sarah tayi abun da yakamata a dai dai lokacin daya dace. Shabnam kam she cant bring her self to agree Har sai da taga mahfud da sarahn suna soye soye da idanun su agaban iyayen nasu.. Cike da yabo yake bata hot glancess suna satan kallon juna suna murmushi.. Cin abincin yake yi har da style Ayayin da anty warda ta sa shabnam dan dole ta sa makanta ta fara ci,.. Haushi kamar zai kashe ta musamman da mahaifin sa ya shiga hirar santi shida granny abun dariya Sosai rayin mahfud yayi fari kamar ya maida ta cikin sa haka yake ji don murna.. Anan cikin tadin su sai da anty warda ta warware musu kwazo da jajircewan sarah wajen koyan abu cike da saukin kai da girmamawa.. Sai tasa Kowa sai da ya gamsu da basiran ta,.. Dadin haushi ma shabnam sai yau ya gane wato dama sarah koyan abinci take yi shine ta fita hanyar su?...abun ya cinna mata gobara arai amma dik da haka bai kai bakin cikin da taji da yanzun granny ta cire gold bangle din ta guda daya mai shegen tsada ta makala ma sarah a hannun daman ta ba as tukuicin godiyan su. Shima dad din Cewa yayi zai bata wani abu amma bai fada miye ba he was soo impressed with her humilityy Ba tantama idan kaga yadda yake ma sarahn zaka san ya yaba da zaben da dansa yayi.. Ita kuwa kunya da jin dadi gaba daya ya hanata sakewa sai murmushi take yi tana nokewa tana binsu da godiya.. Sai aka bar shabnam a tsakiya xctly abunda take so ayi mata kenan yau ake yi ma sarah. Chan da anun ya shakure ta sai ta dan sa muryan shagwaba tace ehhhhnnm Mum amma ni nace zanyi abincin nan kika ce min ah'a a shine kika bata ko? She was serious amma sai aka maida abun wasa Granny ke cewa aike kam kin dade kina min .... Kar ki damu yau ranar sarah ce.. Ta dan sake nokewa cikin hatsala a dabanrance tace amma ai nadauka ba wanda zaiyi abinci sai mai aiki Kawai mum ta yaudare ni ne. Anan Sarah ne kawai ta fahinci har ranta take fadan abun ba wani sakarci Sai anty warda tace sarah daban ke daban.. Kinga ita yar mu ce kuma special quest din mu amma ke kam ki nanan tare da mu always tun kafin tazo right? Thats Why owe her alot of gratitude for this Kinga ko ta tafi wata rana zamu so mahfud ya sake dawo mana da ita bare ma bazamu barta ta tafin ba.. Duka akayi dariya.. Basu san maganan ya dake kirjin shabnam ba Haushi ne ya mamaye ta sosai "So mahfud ne ma ya kawo sarahn gidan?... kenan sarah da mahfud friends ne for real? Take ta soma jin zufa na zirya acikin rigar ta Mahfud ne yayi cuting tadin shirmen nasu da ce ma sarah weldone ..cikin salon dadin murya yace tayi kokari he"s looking foward to eat more of this.. Kowa yayi murmushin rashin ta idon sa Sarah sai kauce ma direct looks dinsa take a hankali furta thanks Granny ta kai hannun taui tpping dad dinsa cikin sigar wasa cikin rada tace u seee yanzu sam baya kallo na hankalin sa na wani waje Yaudara mahfud ya koma yi..Ta dan sauya fuskan cike da tsokana dariya ya sa mahfud ya zago ta wajen ta ya dan rungume ta yana bata fuskan tsokana shima. Dad yayi dariya yace ma mum dinsa zanje na huta kuyi ta shirmen ku Nan anty warda tabi bayan sa aka barsu anan. Sai Sarah ta shiga parking plates tana hadawa masu aiki suna taya ta kaiwa kitchen. Granny da mahfud ke dada hatsala shabnam sabida cikin wasan nasu ta fahimce wacece sarah a wajen sa sosai,so dama budurwan sa ne? She wish she knew it clearly ealier da sai ta basu mamaki. Haka kawai bakin ciki ya lume ta basu lura ba ma ta mike ta shige room dinta tana kulle kulle . Tasan idan har mahaifin mahfud ya dawo akwai hutu mai tsayi agidan kenan mahfud bazai je ko ina ba sai na dan wani lokaci.. Gashi dama Kullum kudi na shiga musu a kowani sa'a hudu ribar trillion 7.3 ke zama act din gidan 24hrs rond the clock.. Haka shabnam tayi bacci da tunanin yadda zata fara torturing din sarah a gidan har ta samu cikar burin ta she knew she had to act fast sabida iyayen ta suna dafff da dawowa su dauke ta. Shikuwa mahfud sai yau yake fada ma iyayen sa cewa mahaifiyar sarah tana raye amma bata so ta daga mata hankali ya sa tace kar a fada mata The same abunda ummahn tayi masa baya shi ya gaya musu . Cewar ummah ana so ayi amfani da ita ana sa ma sarahn bakin painty da kunci... Amma Idan har ba agansu tare ba na dan lokaci za'a mance da maganan sarahn kamar yadda ake mancewa da na kowa..abubuwa sun faruu amma sai bai gaya musu komai da komai ba Ya karasa musu da cewa ummahn bata da lpya, amma tana cikin kulawa har ta soma takawa da kanta. Haka kawai sukaji ma sarahn dadi, atleast she dint loose all. Mahfud na komawa dakin sa cikin daren saiga kiran hajiya bilksu Da murnan sa ya dauka suka gaisa cike da kewa da kauna.. Anan take sanar da shi halin da suke ciki anan Gashi zasu yi shifting ita da mahaifin Yazeed suje chan yakin antactica inda babu dare sosai 19hrs babu comunication mai karfi sabida nisan sa da kwaryan sauran kasashen duniya.. Damuwarta shine sabon yanayin yazeed da halin da ya ke ciki na shaye shaye da damuwa. Tace ma mahfud kwanan nan Har asibiti ta sa shi agaba an duba mata shi amma bata gane maiya ke ciki Yayi breaking engagemet dinsa sannan ya sa shan giya agaba yaki sauraran kowa yaki kuma fada makowa abunda ke damun sa. Fargaban ta baifi yanzi da zasi barshi shi kadai ba ko ya za"ayi ya kula da kansa..Sosai ta damu, Anan mahfud ya shiga kwantar mata da hankali Tare da bata assurance din zai sa shi agaba har sai yaji meke damun sa.. Haka suka rabu cike da so da kauna yayi baccin sa.. Da safe shabnam din Ita tayi break fast kamar yadda take so ta nuna itama ta iya Amma sai dai mahfud saii yayi zaman sa a daki bai sauko ba yana chan yana famar waya da yazeed a daki. Har akaci aka watse shabnam bata ji dadin yadda aka karbe nata abincin ba,anci kam amma ba ayii wani special xclamationn kamar na sarah a jiya ba.. And then dad da kansa ya sa sarahn tayi masa dersert alaman na jiyan ya tafii da shi Cike da murna taje ta hado masa,.. Su anty warda da grnny ba karamin dadin hakan ke musu ba. Haka shabman ta sabule jiki ta koma site din ta ta shirya itama kamar yadda taga sarahn nayi Yanzu idan ta sa kaya tana rufe jikin ta koda da karamin mayafi ne. Anan kuma mhafud ke ma yazeed fada akan korafin da mum billy ta kawo masa. Yayi yaui da shi ya fada masa matsalar sa amma sai ya rika sauke masa hawaye da kyar da bacin rai ya samu yana cewa.. ai yayi wani kuskure ne kuma yana so ya gyara amma baisan ta yaya zaiyi ba.. Da Allah mahfud ya roke sa ya fada masa kuskuren amma yaki sam Sai cewa yake shi bazai rusuna ba sai ya nemo wanda ya musu ya basu hakuri kafin ya fada ma kowa abunda yayi Ganin yazeed din ya turje ya sa mahfud ya shiga masa nasiha akan Ya hakura da wahalar da kansa sa iyayen sa dayake yi ya tashi ya shiga neman mafita makan sa.. Sosai yayi masa wa'azin shan giyan da ya debar ma kansa.... anan tuni mahfud yake fahimtar ciwon soyayyar wata ne yayi mummunan kama kanin sa amma baya so ya furta.. Shima ya taba yaji don haka yasan kalar abun Amma since hes not ready to say it sai bai damu ba Haka yasa yazeed ya masa akwariin zai dena damuwa da shan giya zai shiga neman mafitan goge kuskuren sa, . Suna kammala wayar sai ya fito falon sa kamar ance daga ido sai ga shabnam ta shigo Yasan meya kawo ta amma sai ya sake tambayar ta Tare da dan daure fuska tace tazo koyan karatu.. Ko amsa ta bai samu daman yi ba saiga sarah da granny suna tahowa tare tana dan mata hira suna dariya. Anan ya mike tsaye yana duban su ta glass har suka iske su,.... Granny tace my princess har kinzo karatun ne kika barni.. Tayi murmushi duk dama tana shake da haushin ganin sarahn tare da granny..tace granny so nake na dauki daman wannan hutun sai ya rika min dayawa. I wanna take most of his time sabida ya samu lada sosai.. Cikin fara'a sarahn tace good idea.. Sai ta dan marairace ma granny kadan tace granny,isit ok if i joined them nima ina so na iya.. Jin dadin hakan ya sa ya riga grannyn da amsawa yace of cous... Sai granny tayi juyi da ido abun dariya irin wato wayo zasu min na baku fili kuyi ta soyayyr ku ko? No,ta katse su da cewa,tace tunda ka amsa tanbayar daba naka ba nima anan zan na zama ana mana karatun tare Duka suka kwashe da dariya banda shabnam da ranta yayi karshe wajen baci Waht di hell is sarah Tryng to prove? Mahfud yace shes more than welcome amma zasu na biyan sa tunda sunyi yawa Granny ta juyo ta dube shabnam data bace shiru suna hade ido ta sa murmushin yake kamar tana jin hirar nasu. Granny ta gano ta sarai amma sai ta waske tace, Toh lets start... Yau da fara"ar sa da komai ya zauna ya shiga koya ma shabnam nata da shike yasan inda ta tsaya. Bata so ta yarfa kanta agaban sarah tana da izu talatin,a makarantar da mahfud ya yi nasa da cahn anan itama take sheik asad suleiman shine malamin su duka.. sai dai shi mahfud da girman sa ya koyi karatun sa fanni da daban daban har ya kware. Da son ta nuna ma sarah itama hafiza ce yasa ta ke karanta bitan ta babu mistake sai ma sa kalkaka da kalen rubutu take.. Cikin mintuna kadan tagama granny da sarah suka yaba mata da kokarin ta sosai Sai jin kanta take.. Anan ya shiga tambayar sarah izun ta nawa ko ajikin ta ta sanar da shi komai suna ji.. Kwata kwata izun ta biyu ne amma da shike tana jin kira'ar a dakin ta sai ya zamto ta iya bitan su sosai yanzu abun mamaki.. Anan ya rarraba mata yadda zai na koya mata.. Cike da kulawa da nuna kaunar su a boye suke abubuwan su.. Tun Granny na kau da ido amma ta gane su sosai.. Haka ya dau ki dogon lokaci yana koya mata abubuwa har shabnam tagaji ta basu wajen shi bai gaji ba.. Sarahn kuma Tare da granny suka koma bayan an kira azahar kowa ya koma dakin sa.. Baccii yayi mai dadi da yamma ya fice abin sa Haka rayuwan su ya kasance anan inbanda tsantsar competitoin ba abunda ke wakana tsakanin su Sai dai sarahn ke da nasara sabida tun yana boyewa har ya soma fitowa fili a duk sanda take tare da shi yana tare da walwala da nishadi afuskan sa.. Har grannny ta soma kawo meyasa ba za'ayi auren su ba kawai kowa ma ya huta.. Bayan sun tashi a karatun dukan su uku Ranar da wannnan tunanin granny tayi bacci aranta Favourite page in ages🤥 *Offiicial cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _40_ Ko da sarah ta shigo kitchen din wani irin kallon tsokana da raini shabnam ta bi ta da shi amma bata ko kalle ta.. She's already feeling sad,ita sam bata iya irin wannan girkin ba wanda ummahn ta ta koya mata tun da dadewa akauye shine iya kwarewar ta a abinci.. Sun dai san bata ji dadi ba amma sai dai dikan su basu san bata karaya ba.. Haka kawai taji dole ta sa kanta ta koya irin wanda mahfud zai iya ci Yaji dadi... Tana kammmala ajiye tray din ta juya zata fice.. Hey stop..shabnam din tafada Ina zakije bayan granny ta ce ki tsaya anan na koya miki.. Wani irin kallon mai razanarwa sarah ta bita da shi,bata firta komai ba amma yanayin yadda ta bada face exprssion yasa shabnam din ganewa ita ba sa'ar ta bace.. Minti 1 bata kara ba ta fice,dai dai bakin kitchn suka ci karo da shi...tana so ta kauce ya dan tsare ta da cewa Sarah Are u ok?..... Jin muryansa ya sa shabnma lekowa da sauri ta labe. Gyada kai kawai sarahn tayi tana boye damuwar ta da murmushi,... Yace"kar ki damu u did ur best i actually like it kinyi kokari sosai.. Nan ma murmushin ta sake yi a hankali ta furta i wont give up, zan koya da kyau nima..dan Allah kayi hakuri ta dan marairace Yace its not your fault so wher are you going now ko kitchen din zaki koma?....ta girgiza kai tare da cewa ah a ni daki zanje.. Yace toh shikeman c u around ok? Suka maida ma juna murmushi yana kallon ta har ta lume ta haura site dinta.. Haushi ya sa shabnam ta dafa hot boiling pot dake kan gas wanda yasa ta sake dan kara a birkice.. Sai tabi ta hada da haushin ai ance sarah ta zo ta koya abinci wajen ta sarahn ta ki gashi mahfud ya wani zo yana lallaba ta.. Bayan ta gama sai ta taho da shi ta samu granny na kan aikin kallon ta.. Tace granny yau nasan kinsha yunwa amma yafi da bakici abunda zai dame cikin ki ba... Granny ta taso da kyar cikin muryan tsoffi tana cewa its ok shabnam maganan ya kare evryone makes mistakes itama nasan kufce mata kawai yayi Ina ita sarahn?...ta tambaya tare da zama Shiru shabnam ta danyi daga bisani tace ai tunda ta bar nan ta wuce daki ..she dint even stay to watch as u ask her.. Granny bata ce komai ba ta tabe baki.. Bayan tayi serving granny Sai tasa aje a kira mata sarah da mahfud.. Shabnam Tace aihooo dama bai tafi bane na dauka ya fita.. Grnny tace no,inaga yana wani abu ne aciki tukunna.. Within 10 minutes maid ta dawo tace sarahn na bacci.. Shikuma mahfud yace ya koshi..sai da shabnam taji wani gullotun haushin sa amma sai ta share... Ga yarinta na damun ta sosai,shes already concluding everything bata damu da sakamakon sa ba.. Bayan kamar awa daya Yana zaune yana waya sai gashi an buga knock a falon sa yake Sai dai yana iya ganin mai shigowa da shike wall din gaba daya glasss ne ga haske ko ina.. Tana shigowa ta zauna kusa da chair dake fiskantar sa bai daure fuska ba har ya idar da call din ya dube ta a takaice yace lpya? Sai ta dan sauke ajiyan zuciya ta fito da dan karamin qur'anin ta tace nazo ne kayi min bita tunda baka je ko ina ba... Sakrcin ta sam baya burge sa amma sai ya daure yace" im busy. Ta dan rolling idanun ta sigar normal phrase ai nasaba jin wannan. Bata ce komai ba ta Tashi ta fice minti kadan sai gasu nan sun shigo ita da granny, Kallo daya ya musu ya dauke kai,.ko zama granny batayi ba tace mahfud why arent you teaching her kullum yarinyar nan sai ta kawo min complain" Batare da ya kalle ta ba ya daure fuska..murya ciki ciki yace granny na fada mata " am not in the mood am busy.. Cike da damuwan daure fuskan dayayi granny tace busy doing what? Mahfud ko wani ya bata maka rai Charaf shabnam ta karbe maganan"ehmm grnnny let him be,ai da ba hakan yake min ba now he's alwys just angry at me musamman idan nayi magana akan ta Ai kuma gaskiya na fada bata iya abinci ba ba ci zamuyi ba..ta murguda baki Ya hatsala amma sai yayi calming kansa yace Ohh realy?as what,ke kika haifeta ko ke kika sa ta tayi miki girkin? If ure talking about someones fault here,i think u shud look at ur self..ko bakisan abunda kikayi ba dabian musulmi bane,Annabi SAW yace kar ka kushe abincin wani idan zaka ci kaci idan bai maka ba just quietly leave it.. how dare you critisise her like that,.? Sa ar ki ce..? Ya daka mata tsawa Shiru granny tayi ta rike baki a tsakiyan su.. Lokacin shabnam ta matukar hawa sama, akan sarahn ne zaina mata tsawa haka for what?.. Ita sarahn wacece da ba za ayi critsing dinta ba.. Cikin fushi tace ohk naji nayi laifi,but granny u shud also tell him to preach annabi yace ma wancan yarinyar,sabida itama girman kanta yayi yawa "she cant even bring her self down to learn from me, amma bai ji haushin ta ba sai ni? Maybe thats whay she wud neva learn ufff shes so arrogant and rude a haka zata kare.. Enough, granny ta daka musu tsawa duka.. Cikin masifa tace where is this coming from..lpyan ku kuwa ashe abun naku yafi karfin wasa? Sakarci zaku kawo min Idanun shab gaba daya suka taro ruwa murya ta na rawa tace grnny ai kina gani shi ya fara, Yace just shut up shab,ure just 17,just learn to be respectful,sarah ba mate din ki bane and then agidan nan dole za ki bata girman ta..thats all am saying here. Granny tace enough Mahfud meke damun ka ne kam.. bazaka bari nayi magana ba..ok kai zakiyi ta haura ma karamar yarinya da surutu ai nima nace ma sarahn ta koya wajen shabnam but she dint" Amma ni ban bata rai ba sai kai zaka bata naka ran akan shabnam? Pls dont take sides anymore... maganan nan ya tsaya haka in kuma laifi kake nema both of them are at fault. And you Shabnam sarah is just like ur elder sis agidan nan nasan tayi ba dai dai ba,but ai wannan tsakani na da ita ne u shudnt worry abt it ok? he's right next time idan bata iya abu ba dont critisise her like that, Kema bazakiji dadi ayi maki hakan ba.. Respect each oda thats why we are family.. Hawaye ta somayi a hankali don bakaramin bakin ciki mai dauke da tsoro ne ya gauraye ranta ba.. tunda take da Mahfud a duniya bai taba mata haka ba sai yau,Who is sarah actually to him? Ta lura tunda ta zo gidan kamar Da ita kawai ya damu, Ita fa?Ko dan bata fito fili tafada tana son shi ba ne amma gani take ai tunda granny ta na da clue ai shikenan.. Ta yaya za'ayi ta san relatiosp dinsu da sarah Kuma a yanxu tasan ba wayon da zatayi ta san meye matsayin sarah musammann awajen mahfud.. Take sai ta hada plan,granny tana kan musu surutu ta dago cikin sanyin jiki tace im sorry mahfud, toh kayi hakuri bazan sake ba..ta shagwabe Murmushi granny tayi ta dan jawo ta kusa ta share mata hawayen ta tace,dats my girl.. comn ya isa haka share hawayen ki shab, Shima dole zai baki hakuri... Ta dan kalle sa tace Comn my prince shes apologising,.. baice komai ba ya dauke kansa anan shabnam ta dada fashewa da kuka cikin kukan take cewa ita zata koma wajen ammyn ta kawai bazata zauna anan din ba, making him feel like an ware ta agidan,... Dan karamin ajiyan zuciya yayi yace its ok, am sorry too shikenan? Ta gyada kai a hankali ajikin granny, Tace to magana ya kare to yaushe zaka koya mata karatun, Dai dai nan sarah ta hango su ayayin da ta ke karyo kwana tanan tana saukowa kusa Yace sai na dawo ,yanzu zan fita ne. Da sauri ta share guntun hawayen ta tace ohhh maybe bayan ishai ko? Ta yi masa murmushi Ya rasa wani irin saukin waarewa zuciyan shabnam ke da shi ,yayi ajiyan zuciya yace ok. Nan suka fice tare da granny tare da masa sallama.. Ko da suke tafiyan su ita ita kadai ta hango sarahn tsaye, amma granny bata ganta ba.. Kasa kasa ta dube ta cikim ranta tace sai na rama abunda yake min akanki, i will surely show you that hes mine and am equally important to him ta dan ja tsaki.. Ita kuwa sarah idon ta nakan sa daganan bayan wucewar sa ta sauko ta same sa, Cike da fara'a ta ce baka fita ba? Na dauka ka tafi office Sai da ya koma kan cushion sannan ya dube ta a kasale yace no,im here wani abun ya rike ni Ganin yanayin sa yasa ta karaso ta zauna daga da chair din dake kallon sa tace inche lpya? U look tense ko wani abu ya faru ne.. Ya dan dago kadan suka hade ido yace babu komai..let me get dress ko tare zamu tafi ne yau.. Ta mike tsaye tare da gwalo ido tace nooooo pls kaje abunka.. Yayi murmushi..a yangace tace take care of urslf hero.. ya mayar mata tare da cewa ohh,and you too heroine.. Nan ta fice ta bashi wuri. ... Bayan tafiyar sa daki ta koma ta kira catherine suka shiga hira Ita kanta cath taga sauyawan sarah, yanzu ta dada yin hankali And most importantly hankalin ta akwance yake tamkar ba abunda ke damun ta.. Haka tayi zaman shiru daga baya ta soma tunanin yadda zatayi ta iya girki, ta lura shabnab bata son ta shyasa bata so tace zata forcing kanta ta wajen ta bare ajisu agidan sam bata son ta jawo ma mahfud abun magana tunda don shi suka karbe ta agidan.. Haka ta shiga tunani wani bin idan ta kammala ibadun ta sai ta shiga food netwrk tana duban dishes da clips ammma is still not enough Ba lallai bane ta iya yayi dadi kamar yadda take so ta nan.. A haka ta yanke hukunci zata na kokartawa tana yi a hankali ko ba zaiyi dadi ba amma she wll try.. Haka rayuwar su ta kasance,kwana biyu ne kawai da faruwan haka Ammma sosai shabnam ta soma stalking dinsa Ba dama kuma yace zaiyi magana sai ta soma nuna kamar maganan ranar ne bai wuce ba, Haka ya danne zuciyar sa yana bari tana zuwa site dinsa yana koya mata karatun nata every day after ishai.. Fitina da kiriniya yasa bata barin shi sai wajen wani 9 ko 10 sannan zata kama karatun.. Kwata kwata ta sauya shikansa baya gane mata.. Ita kuwa sarah hakan take fama a kitchen but the more she try the more she gets dissapointed Yanzu ba wanda yake cewa abincin baiyi ba amma shabnam dole sai tayi yadda granny zata fadi gazawar ta.. Kafin anty warda ta dawo gaba daya sarah ta shiga damuwa akan haka gani take kamar bazata taba iya girki mai dadi kamar na shabnam ba. Gashi a dik lokciin da take tunanin zata ga mahfud sai ta gansu tare sa shabnam din ta takure ta katse ta tsare ko ina da sunan koyan karatu.. Lokaci guda damuwan ta da kishi suka fara shigan ta..she staterd feeling less again Banda ma yanzu idan taji wani iri ta kanyi addua ko tayi ta azkar amma still tana bada kanta laifin duk wani abu dake faruwa da ita.. Ranar da anty warda ta dawo kamar ma ita akayi sosai ranta yayi dadi.. Ba kowa anan tsakar gidan sai ita don yau granny itama ta yafi cahn wajen mahaifin mahfud a sweden. Tace sarah fatan kina lpya ko? Ta gyada kai cike da murmushi tace lpya lau anty am soo happy that ure back..ta dan shafe gefen fuskanta tayi murmushi.. Tace ina sauran toh tunda na dawo banga kowa ba mahfud bai dawo bane... Ta danyi shiru daga bisani tace inga yana site dinsa shabnam tana tare da shi yana koya mata abu Anty tace ok,lets go an c them Nan suka mike tare suka wuce site dinsa.. Shab Tana zaune daga gefe agaban sa sai narkewa take tana rigima baiya ko kallon ta amma bata fasa ba, Tun da suka dosu nan sarah take jin wani irin bakar kishi na rufe mata ido,haka kawai shabnam ta soma bata haushi Yana ganin anty ya mike tsaye yana cewa mum yaushe kika dawo? Tayi murmushi ta amshi warm hug din da ta taho masa dashi tace sit down nima yanzu na dawo ina tare da sarah.. Suka maida juna murmushi,shabnam ta katse su tare cewa welcome mum, da faffadan murmushin ta tace shab sarkin karatu, Hope ure doing great tayi dariya cike da jin dadi tace yes maamm Mahfud is here alwys wannan karon inaga sai nafi kowa iya bita a makaranta. Duka sukayi murmushi amma hakan ya ki bayyana kan fuskan sarah she's just normal.. Yace mata toh tashi kije ki kwanta sai gobe zamu karasa tunda mum ta dawo, Lokaci guda ta shagwabe ta marairace tace nooo, pls i want to finish it ai anjima zanje na musannam na gaida anty dan Allah ka karasa min... Ta wani langwasa masa wuya tana kirsa da ido Ita kanta anty warda ta soma gane shabnam tana hakan ne sabida sarah, Amma sai ta waske tace ok,shikenan za akarasa miki mukam bari muje mu kwanta gobe ma hadu.. Cike da jin dadi tayi murmushi sarahn bata ce komai ba suka fice da anty.. Suna tafiya tayi shiru har suka kai site din anty warda Lokaci lokaci antyn ke tambayar ta abubuwan da suka gudana da yadda ta yi days din ta da bata nan Sai dai sam hankalin ta baiya jikin ta sosai sama sama take amsawa Duk anty na lura da ita sosai a dan takaice ta kalle agogon hannun ta its 1o.30pm ta sauke ajiyan zuciya a boye Anty tace lpya kuwa sarah Tace lpya lau anty i think im sleepy zanje na kwanta..tayi murmushi tace bakomai kije sai gobe zamu karasa hirar namu ko? Ta gyada kai sukayi sallama ta fita. Sam sai ta kasa controling kanta she cant help it kwana biyu da shabnam din ke makalkale mahfud a inuwar ta ba wai baya sosa mata rai ba ne.. Sai ta den bi site din sa, A rabe ta leka ta step kusan minti biyar sannan ta gano cewa har yanzu shabnam tana nan zaune da shi .. Agogon ta sake kallo kishi ya sa ta sake furtawa ai da granny tace babu kyau na rika kebewa da shi Just look now wannan yarinyar bazata taba barinsa ba tun karfe 8 har yanzu ai abun ya wuce koyan karatu kuma" Tana juyawa suka hade ido da anty,. Kirjin ta ne ya dan buga sai ta sauke kanta kasa Tana jin kunya.. Anty tace sarah mekike yi anan? A rude tace babu komai Sai ta karaso ta leke itama don ta tabbatar ma sarahn ta fahimce ta.. Amma sai bata ce komai ba tace jeki kwanta its lts late.. Ta gyada kai a sanyaye ta wuce Kallo anty ta bita da shi tayi murmushi daga nan ta wuce ta kado kan shabnam ta kaita room dinta.. Washe gari da safe kafin sarahn ta fito sai ta samu har shabnam ta gama hada abinci yau kala kala tayi masu dadi da dauke ido kamar wacce aka mata gori.. As always tana cikin zumudi.. Saukowar anty ne ya fargan da sarah daga tunanin kuncin data shiga na yaushe itama zata iya kamar wannan Anan Suka agaisa tace muje ki karya, Shabnam wheres mahfud ko ya har ya fice ne. Bata ko amsa ba ta jiyo muryan sa ta baya yana cewa na isa na tafi banga mama na ba? Suka maida ma juna murmushi ya sauke mata light peg agefen kuncin ta tare suka iso kan table din sarah na biye da su.. Suna zama ya dauki lokacin sa cikin nitsuwa ya sace moment yana duban radiant face din fa Suna hade ido ta sauke wani kayataccen murmushi mai cike da kauna..yana kamewa da nashi Shabnam ce kawai ta lura da hakan sabida itama din shi take kallo.. Anan ta tashi cikin surutun ta data saba ta soma fadan sunayen abincin da ta dafa cikin son ta yi ma sarah gwale take abun ta, har anty warda ta fahimce ta sosai.. Sarah kuwa na shiru..ita dai abunda yafi damun ta bai wuci yadda shabnam ke cewa ai kwana biyu da ba ita tayi girki agidan ba so mahfud yayi ta purging, Gashi bai isa yayi musu ba she took the oputnity to make sarah feel like Kenan don ita kadai take tare da shi dole ta san duk abunda yake ciki.. Lokaci guda sarahn taji wani iri sai ta kasa sake kai abincin bakin ta tayi shiru.. Anty warda tace mahfud wai dagaske kayi ta purging wai wayake dafa abincin ne haka har da zai sa ciki tsurewa? U shudnt have been eating it in yana damun ka bana son abunda zai jawo maka wani ciwo kasan mahaifin ka bazai ji dadi ba ko.. Yace its ok mum sau daya ne ,and im fine. A hankali sarahn ta mike tare da cewa xcus me ta bar wajen a sanyaye.. Kallo duka suka bita da shi.. Shabnam ta dan murkuda baki gefe tayi dariya.. Nan ya kau da kansa ya cigaba da cin abinci slowly.. Shiru ne ya ratsa nan anty tana lura da kowa cahn sai ta kawo tunanin ko sarah ne shabnam take magana akai? Yana mikewa yace ma shabnam ta biyo sa daki.. Duk dama tasan ba alheri bane amma sai ta tashi cikin rawar jiki ta biyo sa Hakan ya dada tabbatar ma anty warda abunda take tunani sai ta tashi ta kama hanya zuwa site din sarah.. Akan gado tafada tana kuka a hankali.. Shikenan wata karamar yrinya zata raba ta da mahfud din ta...she just cant help it amma sosai kanta ya daure tana jin komai ya tsaya mata.. Ta yaya zan fara iya girki and then tana so ta kasance kullum a gefen sa amma a duk sanda ta tuna time dinsa gaba daya tare da shabnam yake spendings sai ta karajin ta karaya.. Kukan take yi rungume da pillow har sai da anty warda ta dafa ta kafin ta dago.. Fuska ba yabo ba fallasa Tace sarah meya faru ne kam? Tayi shiru ta sunkuyar da kai zata yi rufa rufa antyn tace dont lie to me tunda har naga hawayen ki nasan akwai abunda ake miki wanda bakijin dadin sa..ko ana takura miki agidan nan ne? Pls tell me don bazamu ji dadi hakan yana faruwa ba..u r our own remember?.. Ta dago ta dan share hawayen ta cikin marairacewa da shagwaba tace anty, Bawani abu bane nima ina so na iya dafa abincin ne irin wanda bazai sa shi purgin ba, I really tried hard amma nakasa iya irin nata..anty da kika tafi ko granny tace ban iya girki ba.. thy always think is awful Kukan Shagwaban nata sosai ya burge anty abun tausayi ne amma sai ta bata dariya sosai.. Cikin son ta kwantar mata da hankali tace haba sarah" Wannan ai ba matsala bne da kin fada min tuntuni da zan dauki lokaci na ko shekara nawa na koya miki girki har sai kin gaji" Waye ya miki karyan bazaki taba iya wa ba da kike damun kanki?. Tayi shiru ta dauko tab din ta nuna ma anty abubuwan data ke koya Sai tace amma idan nayi zaiyi kama da nasu amma sam babu dadi Dariya anty tayi tace comn share hawayen ki, wannan ai shirme ne sarah. U will only get the fancy name and looks ko suma basu yi yayi dadi wani lokaci.. Yanzu yaushe kike so ki iya girkin... More than anything tace a shirye nake anty ni ko yaushe ne ina so.. Ta dan shafe mata sauran tears dinta cikin kula tace toh shikenan. Only u and i zamu na koyan girki a site dina ba ma sai mun fito main kitchen ba..is taht ok? Tayi murmushi cike da godiya ta rungume antyn tace yes maaam ure the best Haka suka rabu tace mata ta shirya anjima sai ta zo Anan bangaren mahfud kuwa fada ya ma shabnam akan kar ta sake fadan wani magana akan sa baya so.. Hakan ta makalkale tayi fuskan kynwa ta bashi hakuri.. Ya wuce ya fita aiki... Nan shabnam ta zauna cike da jin dadi,tasan ta sa sarah a wani hali don kuwa ta fara ganin hakan sosai a idanun ta... Sai wajen bayan azahar sarahn ta fito da niyyar fara lessons din ta wajen anty warda anan sukaci karo da shabnam.. Wani irin bugu kirjin ta yayi,amma sai ta daure ta karaso Cike da annoying smile shabnam ta tsare ta, tana kallon ta sai dai batace komai ba.. cikin dauriya sarahn tace lpya kuwa? Sai ta dan sace da dariya mai ban haushi... abun ya bata ma sarah rai ganin ta cimma burin ta sai ta sake ta ce im sorry,.kawai na tuno wani abu ne yake bani dariya.. Ta dafa Sarahn,ko kinsan idan muna tare da mahfud yadda yake da fuskan sa kamar baby ko dole yake sa shi kara kyau. a hankali sarah ta watsa mata harara Bata damu ba Cikin rawan jiki ta jawo sarahn kamar bata san metake yi ba ta nuna amata cartoon daga babban screen tace hey loook kamar wancan doli dolin... Sai ta kwashe da dariiya . Har sarahn ta kulu zata dakatar da ita dan sosai ranta ya baci what sort of nonsense is this.. amma sam shabnam bata hakura ba tace tsaya kiji ai ba anan abun ya kare ba,kinsan wani abu tunda yafara purging din nan sai nayi ta imagining how his cute face will be inside the toilet musamman idan yana nishi kinsan zawo baya jira ko.wani dariyar ta sake fashewa da shi loudly wanda ya sa tsakin da sarah take dannewa ya kufce. A hatsale ta dan ja jikin ta zata bar wajen.. Murnan ganin bacin ran sarah ya dada sa shabnam ta daka tsalle ta dawo gaban ta tace haba sarahn wai har kinyi fushi nifa labari kawai nake baki.. Am just saying on a serious note, sai ta dan daure fuska" tace mahfud yana shan wahala a duk lokacin daya ci abincin nan naki, Uhhhggg i just wonder why he wont stop.. cike da haushi sarah tace sai ki je ki tambaye shi ko ki fada masa abunda ya dace yayi please excuse me shabnam.. Tayi murmushi ta tabe baki tace ok,wuce...ni dai nasan mahfud bazai taba dawwama ahaka ba Kwanan nan ma zai aure wacce zata na bashi abun da ya dace dashi and tht way he wont have to purge... kaiwa nan tayi gaba ta bar sarahn anan Kallon ta bai ishe sarahn ba sabida sosai kirjin ta ya ke mata zafi sosai,.so yarinyar nan ma tunanin aure take tsakanin ta da mahfud ?..how dare she Wani irin bakin kishi ne ya rufe ta, sai da ta dauki bottle water ta sha sannan taji dai dai.. Da kyar ta iya dauke maganganun shabnam din aranta don itama yanzu ta soma jin shaukin ta nuna mata iyakar ta akan mahfud duk dama tasan karamar yarinya ce ba sarar ta ba. Ko da ta samu anty, anan site din ta sai ta shiga koya mata simple tricks kafin ma su shihe kitchen din ta zaunar da ita tana zana mata su a paper tana gani.. Sosai ta sa hankalin ta sabida hankalin ta ya matikar tashi, sai ta quduri niyyar sai ta bada kowa mamaki.. Haka ta bi anty kitchen din site din nata suka fara ba wanda ya sani.. Duk zumudi da son taga burin ta ya cika haka ta dannne ta yi kokarin kwantar da hankalin ta na koyan abunda antyn ke yi.. Ita kuwa shabnam data ga yanzu sarah ta dauke mata wuta sai ta dada jin dadin haka,.irin ai da bakin ciki na zaki mutu. Ita kuwa tana nan tana koyan girkin ta shiru ba wanda ya sani sai ita da anty.. Bangeren yazeed kuwa, .. tun alhj nafiu da hajiya billy basu gane ba har suka fara fahintar shaye shaye kawai yasa agaban sa tukurum Abun yayi tsamarin da har ya dena baiwa komai muhimmanci a rayuwansa Sai yayi sati biyi uku baije aiki ba yana gida yana kwance tashi tunanin sarah ne yayi masa zare a ransa a kowani jan numfashin sa sai ya karo.. Shikadai yake jin abunsa Ga safeenah ta wanke sa da buhun zagi, kwanan nan ta ce bazata aure sa ba.. A cewar ta wulkancin sa ya ishe ta,kullum sai am sa rana bazai taba zuwa ba Idan an tambaye shi dalili sai yace babu komai Amma zahirin gaskiya shine mummunan soyyayr sarah ne ya masa dabaibaiyi a zuciyan sa. Sai ya rika dura ma kansa giya ya fita hankalinsa ko zai mance da ita ya samu sukuni Sai dai yanzu abun yayi worsts da safeenahn ta fita harkan sa...da dai idan ya sha giya yana dan samu ragamar Amma yanzu haka ko ya sha sau nawa ne baya jin saukin abunda yake ji akan sarah... He madly wish that zai san inda take yaje ya bata hakuri bai damu ba koma yaya ne..... Amma duk iya bincikin sa bai samu ko da news guda akanta ba,.. hapsy kam ma tabar aikin anan nigeria da mijin ta don mrs ruth da hajiya asma bakaramin wulakntata suke yi ba .. Yanzu haka suke ta ammalin su da organisation din ba aje ko ina ba mutane sun soma koduwa da rashin sarah. Yanzu adalci yayi karanci none of them is willing to stand up for them yawancin programe din da sarah ta kafa na taimako sai aka soma watsar da su Ba a basu kulawar daya dace Safeenah da iyayen ta kansu kawai suke ginawa Suna tara kudi suna taka kan duk wanda ya shige musu gaba basu damu da damuwar kowa ba.. Anan ma mrs ruth ta yi ta haden haden ta ma safeeenahn da wani dan gidan senator,not knowing that faisal ne babban abokin yazeed. Dukan su basu sani ba amma bakaramin zumudi sukeyi ba iyayen nasu gama daya suna ta shirin yadda abun zai kasance sai ahada su.. Bayan sati biyu,shabnam na nan tana dada zafafa game dinta don ta kara kular da sarah sai ta hana mahfud sakat ko bai sani ba takan san yadda zatayi ta nuna ma sarahn shes more closer to him now. Hakan na damun sarahn sosai amma itama sai tayi kykkywar shirin ta so take kawai komai ya kankama,don nan gaba kadan ta shirya bada shabnam mamakin da har ta mutu bazata mance ba. *My comments* Assalam alaikum sis and bros,.. ppl are almost forgeting that life is not about only you but others,Allah subhanahu wa wata ala ya sha fadama ana surori da ayoyinsa daban daban misali suratl baqarah when he said"wa la nabluwanna kum"meaning he will surely test us... mufti ismail menk explain that it means over and over again ,so don ka shiga wani kuncin ranyuwa ko jarabawan rayuwa ka fita pls don't expect that wani bazai sake samun ka Nd in another ayat suratul muhammad he azza wa jal said" "walanabluwannakum hatta na'aa lamal mujahidina minkum,was-sabirina wanabluwa akbarakum." You see its also talking about test on patience and jihad. Here Allah is promising us,daring us that he wll continously test us not once but many times,is up to us to strive hard and past our tests witout giving up on him" not only jihad as in battle field but jihad even with your heart and with your nafs "soul. So be patience he knows you are, but he want to test your patience continously...jannah is a big deal friends, for us to get there isnt gonna be so rosy and easy. Many hadith and ayat says he Allah test whom he loves most" Ko kunsan idan har shekara tayi ta kare continously bakayi ciwo ko wani abun musiba ya same ka ba ure in trobl? Malamai sunce sign din fushin Allah ne wa zai so ace Allah baya son shi? So in your pain and grieve learn to thank him shigan ka cikin damuwa da koma bayan al'amurah da kunci It oll depend on his love and mercy upon that you cant see or feel except with his blessings. hala rayuwar ka babu yawan jaraba wa kamar na wani..but life is always a lesson we learn after failing we stand up high only after being knocked down hard.. dole ne mu koya daga junan mu da kuma rayuwar wasu sabida cigaban mu. *I wish my fans all over a world a patients and striving heart.#surayyahms* *official cat* [2/15, 22:38] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _39_ Ko da ta shiga dakin granny Cikin ladabi ta sama makanta zama a kasa.. Anan Ta jira har saida ta gama lazimin ta suka gaisah.. Tasha mamakin ganin ta amma sai ta fuske... Ita kuwa sarahan Kanta akasa sai wasa take da dan yatsun ta chan ta dago tace granny dan Allah kiyi hakuri insha Allah bazan kara fita da shi ban fada ba.. Granny tayi murmushin manya mai dauke da j8n dadin haka tace ai ya wuce.. Just take care ok ... Ta gyada kai a hankli tayi godiya.. Tun kafin ta tashi sai gashi ya shigo suna hade ido ta sauke nata kasa murya kasa kasa tace good mornin.. Ya amsa da morning babe.. Ganin yadda mood din su ya sauya da yadda grany take binsu da ido ya sa sukaji nauyin juna sai ita sarahn ta kasa tashi.. Har ya karaso ya zauna daf suka gaisa da grannyn sa mamakin ta kamar basu jiya suke masifa ba.. Sosai yake pampering dinta da kalamai masu dadi tana shagwabe masa shawagba irin na tsoffi.. A hankali abun nasu yake sata smiling, Sai granny tace yauwa,yau fa zamuje cikin texas kuma kana nan gefe na.. You know Sheik asad suleiman shi zaiyi programe i wont miss it tafada da shauki.. Shima yana son malamin don ya koyar da su tun farkon dawowar sa hannun mahaifin sa so its a goal for him.. Ganin sun bingire da hira yasa sarahn ta mike a nitse tace granny zan koma Granny Tayi murmushi tace get ready too my dear dukan mu zamuje fa.. Go,Warda wll xplain evrything.. A ladabce ta ce yes maaamm sai ta fice.. Kunnen sa taja tana cewa yau naga rashin m agaba na kake kallon kallon mahfud.. Dariya sosai take basa Acting like evrything in his life..uwa uba abokiya kishiya har ma da rival din budurwan sa.. Haka suka zauna cikin shirmen su.. By 10am.kowa ya fito a shirye duka matan sun sa bakaken jallabiya marar sa kwalliya masu kyau da tsada sai dai kowa da design dinsa... Tamkar larabawa haka suka fito barin ma sarah data danyi make up kadan a fuskan ta.. Shikam english wears ya sa jean and shirt dim colours mai strips.. Da shi da grannyn sa as always making noise ganin kallon da sukayi excahngin da sarahn sa yasa take dada ce ma sarah sai dai ta sa nikab. Kowa na dariya A haka suka isa texas wani anguwa ne mai tsari da kyau a babban hall na event center suka tare Anan ake tarbe su cike da jin dadi, da shike ita kadai ce bakowar nan sai take jin ta daban.. She neva knew that all of them can speak arabic sai yau.. Musamman da suka hadu da wasu mata da miji,hjiya ayshe da mijin ta mousa.. Cike da girmamwa mahfud ya gaida su.. Anan anty ke nuna musu sarah tare da mata bayanin itama ai sune neigbors dinsu amma yanzu hutu suke yi anan shiyasa basu nan.. Sun yaba da kyaun tsarin ta da nitsuwan ta. Cikin haka sai ga wata yarinya.. Itama bakin kaya ta saka amma mayafin ta na da girma. Babu ko make up a fuskanta amma kallo daya zaka mata kace tana da kyau,.. Halfcast ce tsakanin larabawa da turawa.. Cikin rawan jiki ta zo ta rungeme granny tana cewa i misses you alot little granny,tana yi tana kallon mahfud zuciyart kamar zai fashe don farin ciki Duk sai aka bisu da murmushi Mum din yarinya ke cewa ai dama itakam so take ta koma gida amma hutu bai kare ba shiyasa bamu barta ba.. "yarinyar Tace ehmm ai yanzu tunda su granny sunzo binsu zanyi... She just 17 shiyasa duka suke daukar ta yarinya.. So By 4.pm aka fara taron shirin lokacin duk sun samu gaisawa da juna Shabnam tayi tayi mahfud ko grany su fada mata waye sarah amma sunki granny ke ce mata ai yarta ce ta zo kusu bakonta.. Ita gaba daya taji shakkan sarahn gani take kamar tafi ta tsari so zata dauke hankalin mahfud. Anan kuma da shike sarahn ita kadai ta zauna gefe da antyy warda sai ta sa hankali sosai tana sauraran malaaman dake magana Bayan yagama sai wani ma yazo turn by turn malamai shida ne kowa da topic dinsa Sosai maganganun su ya sa ta wani yanayin tunanin da ya sa ta mance da kanta.. Dama haka addinin musulunci yake da sauki da dadi? She was heartbroken da ta gaza wajen sanin addinin ta har haka. Abu tun yana sauki har ya fara karfi a ranta Musamman da malami na karshe yayi magana akan topic Dua and destiny. She wished she knew ealiear da duk wani abu daya faru da su da bai faru da su ba..... Malamai ne wanda suke bada facts daga qur'ani da ingantatun hadisai da tarihin magabata masu ratsa zuciya da imani She was feeling like a fool,..kuka ta dan fashe da shi a hankali wanda itama bata san dalilin sa ba Mutane dayawa anan sukan yi hawayen sabida haka ba wanda ya lura da nata.. Sai taji shaukin dama ace kullum tana zuwa nan da tasan me take ciki a rayuwa.. Bayan angama shirin tare da anty warda suka nufi inda su granny suke .. Anan ta tarar da su mahfud tare da malaman suna gaisawa cikin jin dadi. Sai wannann yarinyar shabnam don ta nace sai ta bisu granny kuwa ta goya mata baya har da cewa agidan su zata zauna kafin iyayen ta su dawo Cewa take ma malamin mai suna sheik suleiman ,akan ya ma mahfud magana ya rika koya mata karatu yana mata bita agida. Theres no daubt that she's his student don da girmamawa take kiran sunan sa. Mahfud bai amsa ba, sai granny tace kar ki damu zai koya miki if hes less busy... Tayi murmushi.. Anan anty warda ta sanar da su lokaci ya tafi su kawai ake jira.. Jikin sarah duk asanyaye yake da son ta sake jin wa'azin irin wannan masu bada mutum hope da karfin gwiwa dan catalog din dake hannun ta ta rike tana duba channels din su mana social media.. Sam bata damu da surutun su shabnam da granny ba har suka isa gida.. Kowa agajiye yake din haka yawanci dakin su suka nufa straight.. Washe gari da safe sarahn bayan ta kimtsa ta shiga rubutu su tana sawa a searching... Duka chanells din suka bayyana anan take gani videos da clips anan ma har da wasu malaman na daban wanda bata san su.. Ko wani video da title dinsa mai dauke hankali Kamar zaga ka ance 70major sins Ko 3 first to enter hell Ko"ways to completly wipe ur sins...da sabanin haka masu sa sauki da jin hope ma zuciya Abubuwa da yawa masu jan hankali da tunani ta gani.. A very Easy steps to know ur religion haka ta sa hankali akai tana bi its pure english so tana fahimtar komai .. Kowanne daya taji sai ya dada bata shaukin sake jin wani ..da haka ta kalle 10 video clips wasu sun tsinka mata zuciya wasu sun sa ta hawaye da nadama.. Sai jikin ta yayi sanyi sosai,.. Cikin haka sai aka aika ta sauko kasa. Its was 10 am satuday morning kowa na kan dinning table Tana saukowa cikin nitsuwa ya dan daga ido ya kalle ta,haka ma granny da shabnam da dama take so ta san waye ita A ladabce ta dan rusuna tace ina kwana granny .. Cike da murmushi tace lpya lau sarah...jiya an gaji ko? Oya comn sit food is ready Tayi murmushi ta zaga ta gaida anty warda sannan suka gaisa da mahfud.. Idon sa na kan ta amma ba wanda ya lura sai shabnam dake jira sarahn ta gaishe ta amma sai ta bita da slight friendly smiles bata ce mata komai ba.. Adan sakalce shannam Tace granny Bari na sa ma kowa nashi, sai ta mike ta fara kokarin serving din su Cewar ta tunda yanzu nazo gida ni zan na kulawa da ke little Kowa yayi dariya... Sai ta taho daf zata zuba masa a hankali tace and you kitty. Ya dan harare ta ya maida mata murmushi... Kau da kai sarahn tayi kadan tana maida dan karamin nishi ciki Kowa na ci sai granny tace gaskiya abincin yayi dadi..am sooo proud of you my princess.dariyar jin dadi ta mayar ma granny ta dan jingina da ita.. Tace kinga warda ko magana bata yi... ...tun kafin anty warda ta amsa ma joke din Shbnam Ta dago cike da jin dadi tace ai ba ita kadai bane loook Tayi nuni da mahfud dake ci a nitse "cikin shauki tace hesso enjoying it... Kowa yayi murmushi Shikam Tabe baki yayi ya dago ya dube ta, tace ko ba haka bane? Yayi maka dadi ko kitty. If u want gobe da safe ma ni zan maka wanda yafishi dadi... A lokacin Sosai sarah ta dago da kalle ta cikim wani irin yanayi,ita kuwa ko ajikin ta sai wani murmushi take ba kunya granny tayi murmushi ta kau da kai... . anty warda ce ta katse ta jokingly tace kai shabnam pls let him eat.. Yayi gyaran murya fuska ba yabo ba fallasa ya tashi ya sha drink dinsa ya ce to nikam ma na koshi... Ya firta Excuse me...ya tashi yana shirin zamewa daga kan table din Tace granny wai don nace yaji dadin abincin shine yace ya koshi..ta dan turo baki cikin sakalci.... A cikin ranta Ta tsani tayi magana yaki amsawa ko ya amsa ta half. Granny ta dube sa abincin yayi dadi mana right ? Sai ya dube su duka yace Of cous, Sai ya sauka ya fita.. Anan sarah ke lura tunda mahfud ya bar nan shabnam ta rage surutu granny ne kawai ke maganan ta ba kamar dazun da mahfud yaje zaune ba.. Tabe baki tayi azuciyan ta tana bin yarinyar da kallo tafara gane wani abu game da ita amma bata so ta kawo insecurities ma zuciyan ta sai ta share.. Ko kafin a tashi anan shabnam ta kasa zama sai tayi excusing dinsu itama tabi bayan sa ba wanda ya lura.. Anan bayan sun gama Sarah ke ma anty warda hirar jiya cikin nitsuwa suke tadin su.. Granny najin yadda sarahn taje bayyana intrest din ta sosai akan haka.. Bata bayyana ba amma cikin ranta yayi mata dadi.. Anan ta barsu ta haura sama.. ...chan sai sukaji noise din rikici da dan surutu Muryan shabnam ne da granny, tana mata shagwavan mahfud yaki kulata bayan ance ya rika koya mata karatu.. Duk yadda granny tayi da shi sai yace hes busy sai anjima Far daya anty warda tabsoma lura da chnge of mood a fuskan sarah amma sai ta kaucar mata shi da maganan abubuwan da ta sa agaban ta yanzu... Haka har suka yi sati guda... Sarah da shabnam basu taba maganan da ya wuce gaisuwa ba... Kowa na soo ya gane nufin kowa.. Yadda mahfud ke yawo da idon sa akan sarah kuma yake nuna kula yasa shabnam ta soma dan jin haushin ta... A kullum sai ta yi maganan ta ma granny duk dama granny ta dauka kishin yarinta ke damun ta.. Ita kuwa shabnam tun daga lokacin sai ta dau alwashi nuna ma sarah akwai wani abu tsakanin ta da mahfud azuciyar ta.. Tunda ta zo sai take Gani kamar hankalin sa na kan sarah.. Sarahn kuwa bata komai yanzu illah bin wayannan cahnnels din tana gyara imanin ta.. She became addicted Wani bin har abincin bata so ta sauko ta ci.. Shi mahfud idan yaga haka sai ya damu sosai yayi ta takurawa akan ta sauko din Gani yake kamar damuwa ke sata yawan kebe kanta.. Amma azahirin gaskiya zuciyan ta take ginawa da imani da tsoron Allah... Yanzu har ta kan bata lokacin ta sosai wajen yin chat na tambayoyi da duk abunda ya shige mata duhu da malamai online ana amsa mata su tana fahinta.. In just 2 weeks ta soma yin sallah akan lokacin sa cike da tsoron Allah.. Sometimes idan ta rude sai ta je wajen anty warda su biyun su suyi magana itake kara mata haske akan abubuwa dayawa babu wanda ya san da hakan... Lokacin da abun ya shige ta sosai idan tayi sallah tunda ga raka atanl fajr zata soma ciko nafilan ta har ishai bata missing.. Sannan within the hours da rana ko da yamma da shike bata taba komai agidan sai take using tana karanta littafn aduoi da hisnul muslim tana koya dakanta... The same naciya da turjiyan datake yi a da chan baya don career ta shi take applyng dinsa anan ma Ko ma ace yafi don bangaren rayuwa ne mai muhimmnci wanda tayi nadaman yarda shi sosai. Sai ta kaurace ma sauko wa tsakar gidan sosai Besides shabnam takan ruda ko ina da surutu kullum tana sa kanta girki da sauran abubuwa Damuwar ta shine kowa ya san da gaske take yi akan mahfud Idan ta takura sai ya mata bitan karatun ta basu karewa sai da fushi amma hakan take nacewa sai dai bata gansa na zaune ba Sosai take zagewa ta bauta ma granny with the hope that za ace ita ce better macht dinsa... Shikam damuwar sa bai wuce ya san meya sa sarah ta dan sauya akwana biyun ba... Amma tafiye tafiye da aiki ya kan sha masa kai sosai sometime wajen ci abinci kawai suke haduwa.. Wasa wasa tsakanin sarah da shabnam sai kallo,maganan tsakanin su sai ya fara rauni sai ayi kwana uku kwana biyu basu tanka ba. Gwara ma sarahn ta kan mata murmushi normal a wuce Anan haka wata rana sai granny ta karance su gaba daya ta yanke hukuncin zuba musu gasa a boye... Saukowar shabnam daga sama,anty warda ce da sarah a bayan ta ana biyo su da trolly Kusa da granny shabnam ta zo ta zauna tana satan kallon dresing din sarah Har ranta a duk randa sukayi ido hudu sai ta yaba kyaun ta,ta lura kowani kaya ta sa yana amsar ta ko batayi kwalliya ba tana haskawa amma yanzu haushin abun take ji sosai Bayan amsa gaisuwar sarahn granny tace har kin fito kenan warda,.anty wardan tace eh mumy... Nayi latti ma pls ki kula da kanki ta mata light peg.. Ta juyo tace muje sarah.. Charaf shabnam tace anty zakiyi tafiya ne? Tace eh shab, am going for a week ... .ta dan tabe baki alaman rashin jin dadi..amma sai ta bi da murmushi ta mike bari nima zan raka ki waje Tana mikewa ta karbe trolley a hannun mai aiki,granny tace no dear da kinbar sa wont u gett tired..? Cikin son ta dada zafafa game din ta tace no granny, I ni nafi dacewa na dauka ma mum kaya ba mai aiki ba right mum? anty tayi murmushi ta juyo cikin kula ta ce mata to nagode shabnam... Cike da jin dadi ta shiga ja... Sarah na shiru tana lura da duk rawan jikin da take yi amma bata ce komai ba Har suka raka antyn suka dawo,... Ita ta soma shigowa ta zauna kusa da granny nan inda take ce mata ai warda ta tafi yanzu kam bara mu na ganin ki ba ko sarah? Tace ahhhh grannny zaki ganni mana im always here for you.. Cahraf shabnam tace ohhh granny why even worry abt that? ko anty warda tana nan ko bata nan ai nikam ina tare dake ko? Duka suka danyi murmushi Granny ta shafi kanta tace i trust you my dear..... Yau ma me zaki dafa mana.. Anan ta mike daga zaune tace" Yau ina so na dafa matched chicken jollof Irin na ranar granny baki ga yadda kowa yake so ba...i know mahfud will fall in love with this toooo Tafada cikin shaukinda jin dadi... Wanda ya sa granny sake murmushii.. Haka kawai sarahn ta dan daure fuska amma bata tsananta ba ta kau da kai.. Tace Toh Allah ya sa kowa ya zauna aci tare ai yafi dadi ga warda bata nan Cikin jin dadin Ta kuma cewa ai mum zatayi missing, Amma anan i will feed you myself grnny. Shima idan yaki saukowa ni dakaina zan jawo sa Im making this specially for him kinsan fa yana mugun so..cikin rawa jiki ta ke karsawa wanda yake bayyana musu niyyar ta dukan su Aka bar granny da murmushi ita kuwa sarah sai ta bata shiru abun ta.. Tunanin ta shine wai wannan yarinyar bata da wani magana sai na mahfud? Shes always giggling about him Ta dan tabe baki a boye ta mike Tace granny zan koma ciki.. Ita kuwa granny da shike ta shirya plan din ta sai ta dage tana cewa Ke kenan kinfi son zama ke kadai bazaki zauna da mu ba sarah" Ga nan sister ki is busy in the kitchen yaushe zaki mana naki muci ne.. That way it wll be lively for all of us ko ya kika ce Ta karashe da dan karamin dariya mai dauke da optimism maganan sai ya zo mata wani iri amma da shike grannyn ta kure ta da kallo sai ta daure ta ce Nima zanyi mana wata rana granny.... I just need to work on somethings now. Grnny Tace what?work? Babbu masu kula dake ne,why wud thy allow you.. Cikin serious turne ta soma kiran malaika.. "No grannny sunayi ni ce ban tashi da wuri ba dazun shiyasa nace zanje yanzu na kimtsa kan gado na.. Granny tace ohh ok Tabe baki shabnam tayi cike da burstness" tace hmm nam taKe ta shiga gwada yadda take kula da nata dakin akan lokaci ba sai ta jira mai aiki ba. Granny sai ta biye mata don tayi teasing din sarahn sai take ce ma shabnam ai yana da kyau ka rika kula da kanka haka ko da kana da masu tayaka. Ta haka ne kake dawo mace mai discpline Im sooo pround of you my princess .. Dadi ya sa ta dan kwantar da kanta kafan granny tana hararar sarahn kasa ksa Sarahn na shiru wato yarinyar nan so take ta gwada ta fini discpine ko me? Ta raya aranta sannan tace ma grannny can i go now... Tace off cous. Tun daga wannan rana shabnam ta soma ma sarah shishhgi A duk maganan da sarah ta fada sai ta nuna opposite dinsa gaban granny Don kawai ta gwada mata tafi dacewa da familyn mahfud Granny kuwa da sannun ta take comparing dinsu bororo boro sometimes a cikin wasa Wani bin sai ta fada dagaske don ta bata ma sarahn rai.. Har sarah ta soma jin haushin abun aranta.. She feel lesss ....kenan duk wannan gatan da granny ta sa aka tara mata tayi ne don taga ko ita wata irin macece? Wani zuciyan yace mata ai dagaskiyan ta ,u shudnt get carried away Show them that ure a woman too.. Daga haka itama sai ta soma yin wasu abubuwan da kanta.. Amma still shes having a hard time da shike ba a motivating nata sosai shabnam kuma har granny bata bari ba.. Don Ko an kimtsa mata side din ta sai taje tayi nata... Daga tasa wannan turaren ta saka wannann haka zata yi tana yaba kanta don granny ta ji dadi... Ranar da safe sarahn itama ta fito kitchen for the first time kamar yadda shabnam take yi akan zata gwada musu abinci Gashi mahfud na nan bai fice ba, .....ko da masu aiki suka sanar ma shabnam yau sarah na musu breakfast..taji kishin hakan amma sai ta yi ta riritawa don kowa ya tsaya yaci sai tayi comparing da nata. Shikuwa mahfud da yaji sarahn sa ne a kitchen he was happy.. Don tun kafin ta gama yaje yana teasing din ta cewa yau ita zatayi feeding dinsa cikin wasa .. Tare da guntun kishin fara'ar sa shabnam ta zauna kusa da granny ta yi shiru.. Nan sarah ta soma kawo wa sai dai kana gani idanun ta kasan da fargaba sosai aciki.. Its already 6days da tafiyar anty warda amma ba karamin gori da zamban aminci tasha a hannun granny da shabnam ba.. musamman wanda ake mata shi afili Hakan ya sa yau ta so tayi irin matched chikn jollof din da shabnam ke ikirarin cewa mahfud yana so sosai.. Duk bata san burga bane.. Anan ta ajiye abinci gwanin sha'awa a idanu.. Da aka bude baiji kunyar cewa wow" da muryan zumudi agaban su ba.. Granny tace i cant wait to taste this.. Shabnam sai murmushin yake take.. Cikin nitsuwa sarah ta soma serving abinci a plate din su duka.. Kafin nan ta zo ta zago dan ta zauna. Ko saka duwawun ta akan tebur bata yi shabnam ta tofar da na bakin ta cikin wani irin kakarin amai mai zafi..wanda ya dakatar da su duka suka kalle ta Da dagon murya Tace ohhhhh ya Allahh.. Wannnan wani irin abinci ne Goddam Its horrible, Duka suka hade baki wajen cewa what? lokacii guda mahFud ya dan daure fuska yace meye hakan shabnam wahts oll dis.. Cikin dan hatsala tace i dont know eida.. granny pls dont eat this cikin ki zai baci is soo awfull.. A hankali sarah ta sunkuyar da kai tana zare ido dama da kyar ta hada don bata taba yi ba.. Mahfud da granny duka sai suka sa spoon suka taba abincin suma.. Granny ta juyo Sai da ta hadiye ta dauko ruwa ta kora batare da ta dube sarahn ba tace ,my child inaga tayi masa sauri ne but the food is not worst A sanyaye cikin rashin jin dadi sarah ta dago tace am sorry granny, i dint know.. Tsaki ne ya kufce ma shabnam cikin zafin nama ta ce ,crab,.. granny pls yanzu zan yi mana wani. We just wasted our time here. Out of annnoyannce Mahfud yace kar ki sa dani im ok with this ni shi zanci..ya daure fuska Shabnam Tayi masa kallon irin what Like sriously ? Tana zuwa sai ta dan ture abincin daga gaban sa tace granny pls dont let him eat this... Kwata kwata abincin baiyi ba he will suffer stomach ache.. Cikin bacin rai yace enough. ..whats your .... Granny tayi saurin cewa mahfud its ok pls dont shout at her.. She is only beign concern Tunda ita sarah bata iya ba let her do for us in peace Dauke kai yayi cikin bacin rai A hankali sarah ta mike jiki a sanyaye zata bar wajen Granny tace sarah dear dawo nan ki tattara ki kai kitchen tunda baida amfani anan And U can watch while she cook sabida ki gyara nan gaba ko ta dan mata smiles.. Sosai take jin ba dadi amma haka ta danne tayi murmushi cike da ladabi tace yess maam sai ta zo ta kwashe abincin.. Baice komai ya daga jacket dinsa ya bar wajen ya koma site dinsa.. Sauke ajiyan zuciya granny tayi ta koma kan cushion ta jingina.. #@surayyahms coments coments and votes *Official cat* [2/15, 22:40] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* Ummunashraf92 this page is yours alone🌹 _43_ Anan basu motsa ba Sai cahn bayan ishai har kowa ya koma dakin sa granny bata fito ba haka ma shabnam Da shike yau anty warda tayi baki trout sai ta janye hankalin sarah after dinner suka je site din ta don ta nuna mata abunda ta samo musu.. Nan granny ke faman lallamin shabnam da tuni ta daura ma kanta zazzabi.. Gaba daya ta tayar ma granny hankali ko abinci basu ci ba dukan su sai kuka take yi .. Da ta samu ta dan runtsa ne grannyn ta fito zaune ta same sa yana aiki da tab dinsa .. Tare da amsa sallamar ta ya dago yana karantar mood din ta yace my queendom lpya kuwa ? Ko na kira likita ne? "Tayi ajiyan zuciyan irin na tsoffi da serious face ta nisa ta dube sa tace.. Mahfud dear...i want to talk to you ,ya juyi calmly yace i know granny meye ke faruwa....tayi shiru daga bisani tace yaushe ne kam auren naka ko kafasa ne? Yayi ajiyan zuciya yace ban fasa ba,im thinking of that granny amma sai naje wajen ummahn sarah na dawo sai ayi maganan ko. Staraiight in the eye ta dube sa ta tambaye sa toh shabnam fa? What about her mahfud ? Yace shabnam kuma granny,..shabnam for what? i mean we have no such conections with her ... Granny tace nooo, idan kai baka da shi ai ita tana da shi da kai.. taht girl has been in love with you mahfud Ya kamata ace ka fahinci hakan....ko wai bata maka bane? Sai Yayi kamar abun bai dame sa but yaji mamaki sosai ..ya san dai a wasa take nuna hakan bai taba kawo wa har za'a kawo masa maganan ta ba.. Ganin granny ta sa fuskan gaske tana so ya amsa ya sa ya mike tsaye Cikin so ta fahimce shi ya zauna kusa da ita suna fuskantar juna yace look granny a gaskiya zan fada miki shabnam a matsayin junior sis nake kallon ta, so babu wannan a tsakanin mu ok?...u know who i love kuma ita kawai zan aura gaskiya. ta dan daure fuska tace kenan son da shabnam take maka kuma tayi yaya da shi?... U need to see what this girkll is going tru now haba mahfud baka da tausayi ne, duk zamanta agidan nan sabida kai ne fam she practically worship evryone arnd here just so that u can understand her feelings amma zaka ce wai sister? Ahh no..ni gaskiya ina son ka da ita pls u have to do something think abot it Ko nace iyayen ta subar ta anan kafin ku sami fahimtar juna? Ya lumshe ido yanayin grannyn na son ya birkita sa like serioully? Yace no pls granny wannan maganan is baseless ni ban san da shi ba ok.. gaskiya kuma bana son shabnam not to even think of maryying her pls granny let me be..shes just infatuating karamar yarinya da ita me ta sani akan so? Cikin bambami ya karashe yana cewa "Sai da na kawo wata kuma zakice na sake kula wata ...no..ya fada adan dame.. Kallon sa granny take yi cikin kula tace "Ina dai damuwar ka kar a hana ka auren sarah ne..Ai zaka iya auren su duka biyu Ko? ,look Gaskiya bazan iya zama ina gani ayi ma yarinya karama rashin adalcii ba sam abun baiyi ba Ai ko dan mutuncin iyayen ta zaka saukaka ka aure ta beside she loves you alot ... Enough granny ya isah haka ya dan daga murya ya mike tsaye.. Pls lets stop here ni bana son wannnan magana gaskiya i cant marry her.. Sabida bana son ta Ta mike tsaye itama fuskan ta adaure ta ce toh shikenan do what you want tunda kai ne ka haifi kanka uwa ba kwaba... Wato Don na haifi uban ka ban haife ka ba ko? ok good kayi duk abunda kayi niya auren shabnam kamar kayi. Nan ta wuce ta bashi wuri Gaba daya abun ya dame sa..whats sort of rubbish is this....grannu da kullum take side din sa akan sarah itace kuma zata jawo wata tace ya aura ? Gaba daya ya kasa zama cahn Fitowa yyi ya kama hanyar site din ta ko zasu samu fahintar juna amma haka ta ki ta kula sa.. Washe gari da safe,...ya same ta zaune bayan ta idar da sallah cikin nitsuwa ya ce granny im sorry, pls listen to me can we talk now? Ta juya cike da fushin abun tace ka amince zaka aure yarinyar nan koko ? Yayi shiru .mmzai yi magana tace tashi kabar min daki na kje ka auri wanda kake so nima zan yi abunda naga ya dace da kai.... Get out ta tsawatar masa.... Ransa adan bace ya tashi sum sum ya bar ta anan gaba daya idanun ta sun rife da yanayin da shabnam din take ciki kwana tayi tana zazzabi har tana mganganun akan sa Sosai hankalin granny ya tashi tunnin ta kar son shi ya lalata zuciyan yarinya karama wanda bata ma san zafin kanta ba tukun..she desprtly want him to accept shabnam ko dan ya cire ta daga halin data shiga.. Shikuwa anan ya rasa meke masa dadi.. Har su sarah suka gama hade break fast ba wanda ya sauko cikin granny da shabnam da Mahfud.. Anty warda ce tayi aika amma sai sarah ta ce zata je dakan ta.. Dakin granny ta soma zuwa inda sukayi gaisuwa normal...tace granny breakfst is ready... Bata san sanda ta amsa da cewa na koshi ba...abun sai ya dan bada sarahn mamaki Tace geanny are you alrigt jiya ma fa baki fito ba? Ta dan daure fuska kadan ta kau da kai tace pls sarah just let me rest here kije kuci abincin ku...no more queastion oya go Tace ok granny, nan ta fita a sanyaye.. Da shike site din shabnam din ne next sai ta shiga amma tun daga bakin corridor ta soma jin voice dinsa.. " farko kamar magana yake amma daga bisani sai ta fahimci kamar masifa ne...sosai ya sa a ransa yarinta shabnam take so ta kawo ta wargaza Masa maganan auren sa da sarah.. Baima lura da yadda jikin ta yay sanyi ba alaman bata jin dadi...sai ya sata agaba da cewa taje ta fada ma grannny shi baya son ta, idan har kuma dagaske she care about him ta bar shi ya auri wanda yake so.. He tried his best to let her know that idan ta sa granny ta aura masa shi bazata ji dadi ba..he even tell her that sarah jinin jikin sa ne theres no way he can make her equal with someone else.. Ita kam shab kuka take yi, tana surutai agaban s..she s so sad and angry at same time sai ta turje itama cewa sai ya aure ta Kuma sai tafada ma granny abunda ya ke ce mata yanzun..wato akan sarah zaiki bin umarnin mahaifiyar dad din sa? Ko sauraran sa batayi ba ta wuce da gudu ta wuce site din grannny tana rusa kuka . Wani irin bgun zuciyan sarahn yayi lokaci guda ta dada shigewa ta boya daga kofar tana kallon Tashin hankalin dake fuskan sa... Dama abunda ke gudan kenan Ina chan ban sani ba? Toh meya sa granny zata sa mahfud ya aure shabnm when she knows that ni yake son aura... Da wannan damuwar ta bar wajen.. Ko da ya sauko falor anty warda ke tambayar sa dukan su sai ya waske da cewa shi baisani ba.. Dakin grannyn sarah ta kama hanya zata je,duk da ta san shabnam na nan anan, Daga bakin kofa take jin yadda granny take assuring din ta mahfud dole zai aure ta Iyayen ta suna zuwa dole hakan zai faru... Sai taji hankalin ta ya tashi sosai sai ta rasa ma meya kawo ta nan din... Haka ta juya da sauri ta koma site din ta.. Shabnam kuwa duk ta sa rai granny ta sa wuta ana jiran zuwan iyeyn ta tasa mahfud yace zai aure ta.... Kishi da tsoro ya sa sarah ta kasa zama Kenan idan iyayen ta suka zo granny zata forcing mahfud ya amsa auren shabnam to ita fah?.... Haka ta daure cikin tunani chan sai ga hawayen sun fara sauko mata, she cant even think of loosing him to another woman lokaci guda ta sa kanta cikin damuwa tayi tayi nan har waje yyi shiru... Chan wajen karfe 11 saura ta sauko, ko zata leke grny she just wanted to beg her tooo Kar tace zata raba ta da mahfud...wani bangaren zuciyan ta har ya yanke mata hukuncin ko da zai aure shabnam din ne ta amince amma kar a raba ta da shi Gani take idan har yyi mata nisa a hannum wata ya mace shieknan duniyan nan gaba daya ya juya mata baya..hes the only one she has now... Tana tahowa cikin tunani da rudanin sai suka ci karo dafff faloun da ya raba site din shabnam dana grannyn.. Wani irin Murdaden kallo suka bada juna daga bisani sarahn ta sauke ido zata wuce... Cikin zafin rai shabnam tace" granny dont want to speak to you ...ina dai kin juya masa tunani akan ki ne don yana bijire ma umarnin taa Please let her be we dont want to see you..ta murkuda baki. Kwantar da hankali sarah tayi ta dawo ta jawo hannun ta suka zauna cikin falour, Daure fuska tayi sosai tana so ta dago meyasa sarahn bata nuna damuwa sosai ko fushi akan fuskan ta ba.. Cikin sanyin jiki tace shabnam can we pls talk out our diffences once and for all? a hatsale tace nooo i dont want to talk to you u stole my love away... Mahfud is mine not urs just go away...hawayen suka ciko idanun ta.. A hakan ma don ruwa biyu ne da shabnm amma zazzafn kishin larabawan nan na jinin ta sosai.. Cike da damuwa sarah ta taso ta dan zo daf da ita tace pls shabnam calm down..nasan me kike ji a ranki.. But pls na roke kar ki raba ni da shi kinji? i wll do anything you want just dont take away my life from me... Kina da iyayen ki da grany thy wll fight for you akan koma miye .. but i dont have anyone xcpt him Bana da kowa a duniya sai shi pls shab have mercy on me.. Maganan ya shige ta kadan sai ta ki ta juyo su hada ido da sarahn... Tunda suke sarah bata taba saukar mata da kai kamar haka ba sai yanzu.. Amma gaskiya tana son mahfud bata son ta bar ma sarah, Juyawa tayi abunta zata fice sarah ta dada riko ta.. tace u dint say anything shabnam pls ay something ... Look Mahfud and i....cikin takurarren kishi ta tare ta da cewa i know ...nasan ke yake so so what? Ai nima shi nake so,ki kyale ni a takaice sarahn ma ta tsare ta da cewa what about your self shab?ko baki so ya soki ne? Tayi shiru ...sarahn tace Comn tell me, ko zaki aure sa ne dan dole ya so ki, who does that?emmmm Anan shabnam ta sake dan kukan da ke neman shakura cike da taurin kai tace "i dont know. u shud just watch yau idan aka bashi ni ya aura zai fara kaunata i promise.. Bugun zuciyan Sarahn ne ya dado ta dada riko ta tace really? Ki cire maganan ni mahfud yake so ..lets face reality now..Dazu ina jin abunda yake fada miki, he said he dint love you at oll shabnam. Dont you know that hakan ma gata yayi maki daya sanar dake bai bari ya amsa soyayar ki don ya cutar da ke ba, kece yanzu kike cusa kanki wa yaudara? "look i know we r not good but ive been in ur place once..nima na so wanda baiya so na shab...,idona sun rufe wajen son wanda bai taba Kaunata ,i was hoping and making blind decisions that pherhaps he's better for me and what did i get afterwards? he only hurts me badly... i lost evrything,my dreams,my family and even my tru love,.....sounding seriiously hurt nan itama ta sauke hawaye... Hannun shab din ta kamo cike da jimami ta ce pls dont hurt ur self that bad don mahfud baya kaunar ki... Har yanzu fa ke karamar yarinya ce zaki iya gina wani rayuwar soyayya anan gaba With so much peace and happiness So Why destroy it now Ko ce muki akayi wanda baiso ka da safe ba zai zo ya so ka da daddare? Shab sai Tayi shiru abun ta tasan abunda sarah ta fada gaskiya ne amma kishi da damuwar abun aranta ya hanata sakat Sai ta dan ture hannun sarah ta kure ta idanu tace" what if mahfud is my destiny?kema ai baki sani ba ...i grew up here loving him nasan sabida ke yake cewa baya so na,whay dont you just leave... kinga idan kika tafi zaki ga komai zai dawo dai dai..he wll love me..our love is destined not on favours Cikin nitsuwa sarahn tace "shabnam, destiny is not attached to love but favour and grace.. Let help not come to you In form of love it fade away.. Let help come to you in favour that way, grace keeps raining forever .. Haka nima da na dauka shiyasa na rasa komai.. i attached my destiny to love so much that i totally cud not see mahfud's offer for pure favour and grace.. Bawai ina fada miki hakan bane don ki bar min shi, belive me idan har kin nace kuma granny tana son sa da hakan,its ok we can share..ai addinin mu baice kar ya auri mata biyu ba infact he can add 2 odas right?.. Dukan su hawaye suke yi not knowing that granny na gefe tana kan kallon su.. Ta dube sarahn tare da sake dan sarcastic smile tace hmmm ,so ure williing to share hunnn? A hankali sarah ta gyada mata kai Shiru ne ya dan ratsa wajen ta share hawayen ta ta juya ta bar sarahn anan batace komai ba.. Sauke ajiyan zuciya sarah tayi zata fice itama suka hadu da granny,.. A ladabce ta iso wajen ta tace barka da fitowa granny i was about to come and cee you.. Kallo kawai grannyn ta bita da shi bata amsa ba... Sai abun ya dan dame ta... Ta dago zatayi magana again sai grannyn take cewa sarah, nasan mahfud ne ya kawo ki gidan nan then mu muka bashi goyon baya sabida yace yana son ki zai aure ki, but i neva did expect that hr zan zaba masa mace ya aura ya bijire min.. So are you happy now? Sarahn ta dago a hankli tace kiyi hakuuri granny maybe he's just tense...insha Allah zan masa magana Tasha mamakin dauriya da hankalin sarahn amma"Cikin son ta girgiza ta tace ehm ehm bari kawai kuje kuyi duk abunda kuke so bazamu hana ba but nima zanyi nawa..ai bani na haife shi ba amma ni na haife uban sa so dole yayi abunda nake so Kaiwa nan ta juya ta bar sarahn anan.. Haka kawai taji hankalin ta ya tashi "so granny is really angry at them.. Daki ta nufa ta zauna tare da zulumin mai zai faru anjiman Gaba daya sai ta kasa sa ma zuciyan ta sanyi... Around 7pm sai ga iyayen shabnam sun shigo cike da girmamawa sda karamci aka tarbe su da shike ma dad na nan in 3days zai tafi shima. Anan sai da kirjin su duka ya buga da suka ji ance sun zo..sarahn na tunanin abunda zaije ya dawo haka shima mahfud. wani bin sai taga kamr ma granny zata ce shabnm kawai mahfud zai aura ya barta Anan kuma shabnam is really fighting to put up da sabon hukuncin da ta yanke makanta.. Duk dama bawai ta hakura da auren bane. Kowa na nan falour harda mahfud ana gaisawa ana dan hira. . Bayan nan anty warda tayi ma sarah ido akan ta kawo musu abun tabawa dakanta ba sai masu aiki ba... Haka ta daure taje ta hado ta kawo Anan ta zo ta samu ana tambayar shabnam meke damun ta tayi kamar marar lpya ko gidan ne bata so ta koma ita kuwa tayi shiru sai zare ido take acikin su.. Kirjin sarahn bugu yake ayayin da ta shigo cikin su cike da ladabi ta ajiye... Dai dai zata fara serving take jin granny na maganan cewa akwai alfarman da take neman awajen iyayen shabnam din... She cudnt move fast ta dan ja lokaci tana concentrating Tace tana so abar shabnam anan, tare da mu na wani lokaci... iyayen sun sha mamaki sai aka tambaye ta dalili boldly tace tana son shabnam ne ma jikan ta mahfud.. Wani irin fargaba ne ya taho ma sarahn da ajiyan zuciya mai nauyi sai tayi saurin ajiye abun hannun ta ta mike tsaye.. Anty warda tace but mumy shab and mahfud? How comes? Aka bar mahaiifinsa a tsakiya shima yana binta da ido.. Shikam mahfud daure fuska yayi ya shiru yasan granny duk tana hakan ne don tana fushi da yaki ya amince da qudirin ta... Ita kuwa sarahn sai ta kasa motswa don sosai kafafun ta suke rawa ta ma rasa wani irin sanyin ke ratsa jijiyoyin ta.. Granny tace yes,shabnam here is in love with mahfud sai nake ganin why not a barta su samu fahimtar juna kadan kafin ayi aure... Inta nine ma da sai ayi auren suna tare da mu insha Allah zamu sa musu ido.. Mahaifiyar shabnam dake cike da mamakin maganan ta dube yarta tace is that true?wai kina so zaki aure mahfud Ta dan gyada kai a hankali tace yes mamy A sanyaye sarah ta sulale Zata bar wajen anty warda ta katse maganan da tambayar mahfud ko yasan da maganan Bata tsaya taji me zai ce ba ta haura sama abun ta... Kuka ta fashe da shi da dukan zuciyan ta tare d kankame pillow tana yi har tana jan shesheka Bata san meke faruwa anan kasa ba bayan kamar minti 20 sai ga anty warda ta shigo.. Ta tsorata da taga yanayin sarahn a hankali tashe ta.. ta rungumota jikin ta tana rarrashin ta... Cikin zafin kishi da rudanin take tambayar anty ko tayi ma granny laifi ne yasa ta raba ta mahfud" Anty sai taji ta damu Abun ya wuce tunanin ta yadda taga sarahn ta birkice" sai ta kasa gaya mata cewa granny tayi haka ne kawai don ta warware matsalan baki daya kowa yaji abunda ake ciki Musamman iyayen shabnam don kar suga kamar an hana yar su abun data ke so. .she knew that mahfud zai ce sarahn yake so agaban su Amma ko da wasa bata so ita tayi taking side dinsa bare ace ba wanda ya tsaya ma shabnam akan abunda take so.. Plan din granny sosai yayi amfani don anan aka samu fahimtar juna tsakanin iyayen da yaran baki daya.. Ita shabnam ta dauka ko mahfud zaiji nauyin cewa baya son ta gaban iyayen ta da nashi amma sai taga ba hakan bane. Abun ya bata mamaki sosai So sarah was right all long maybe mahfud bazai taba kaunar ta ba.. Anan itama ta yanke hukuncin hakura da shi akan zata bi iyayen ta kawai su tafi gida besides mahaifin ta tun saukar maganan akunnen sa ya soma kawo kokuwnton anya yarsa ba tayi karama ma aure ba.. Amma wa zai ki ya hada family da su thy have evrytng in life Ko da shabnam ta ce ta hakura anan aka tsayar da maganan auren mahfud da sarah... sarahn bata san da hakan ba,sosai hankalin ta ya tashi a jikin anty warda kuka takeyi kamar zata cire ranta.. Har aka sallame su shabnam suka koma gidan su bata fito ba Bayan anty warda tayi kokari wajen sata nitsuwa ta fice. ...Sai chan wajen 10pm lokacin tana kwance aka kwankwasa kofa granny ne ta shigo ta same ta. *Am smelling The weeding from here💃🏻🍷* *official cat* [2/15, 22:40] Nafissat Umar: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* I might have received alots of gifts in my life, but i still cherished surprises bana mancewa da shi ko yaya yake..so i will humbly give you this page to thiss wonderful lady HASSANA HASSAN cos im honestly happy at ur genorousity on me sakallah🌹. _42_ A Bangaren yazeed kuwa duk dama kansa baiya daukan tunanin komai yanzu amma haka yayi kuru ya yanke hukuncin neman sarah ko ta halin kaka ne Amma sai ya tambaye kansa ta yaya zan fara? Na tabbata da sannun ta ta bace a duniya, na cuce yarinyar nan,i just wasted her hard earn life.. A hankali ya sauke ajiyan zuciya dan wannan ba shi yafi damun sa ba mummunan kaunar ta dake yawo a jinin sa shike nakasa shi ko wani rana.. Gani yake kamar bazai iya cika alkwarin dayayi ma mahfud na dena shan giya ba, Sabida hanya daya dayake dan kwatatnta saukaka masa zafin son ta dake damun sa kenan.. Acikin kwanakin nan ya lura abokan sa har sun fara dagosa amma sai yaji bai damu ba.. He just want to make a move.. Ranar da safe da ya tashi Sai ya je har gida ya tara da iyayen nasa.. Sun sha mamaki don asanin su last few months yazeed is a brutal drunkard alwys on his bed wining and twinning in tots... Ganin sa yasa Hjy billy ta furta alhamdullhi acikin ranta, tace "nasan dama mahfud dole zai sama min mafita Bayan sun gaisa Cikin damuwa tace yazeed ko da bazaka fada mana abunda ke damun ka ka yi kokari kayi sharing da bro din ka kaji? Yace no, am fine mum. Nazo ne dama na muku sallama naji zaku tafi gobe. U guys shud not worry anymore im ok.. Sunji dadin da ya fadi haka amma still alhj nafiu yaso da ace ya gaya musu musabbban sauyawar nasa sai yayi fayau kamar ba shi ba.. Haka dai suka hakura washe gari sukayi sallama suka bar kasan its a long distance sukan su sun san haduwan su zaiyi wuya.. Sai yasa aransa tunda yanzu babu iyayen sa ba abunda yake gavan sa illlah sarah.. Dole ne ya nemi duk wani mafitan da zai sada shi da ita sabida rayuwar sa ta dawo dai dai.. A haka yazeed ya yanke alakar sa da komai da kowa, Time to time idan mahfud ya kira sa baifi suyi maganan minti 4 ba sai ya gwada masa yana aiki.. Sam sam baya son ya saurare kowa abunda ya sa agaban sa yake so yayi.. Ganin haka ya sa mahfud ya bashi space,atleast ya ji shi ba kamar da chan a buge cikin kunci ba. Sai yayi concluding hala mafita dan uwan sa yake nema. Sai suyi sati basuyi magana ba,daganan shi kuma yazeed ya soma zafafa bincike akan rayuwar sarah fiye da yadda yayi da Wannan karon da kyar ake sada shi da anty sahura.. Ko da yaje mata da maganan Yasha bakar wuya da wulakanci da yayi confessing abun da yayi ma sarah da ummah gaban anty sahurahn Tsaban takaici Sai da ta sa yan daban anguwa suka kulle sa na kwana biyu tana qasa masa maganganu.. Hasali ma sai da mijin ta ya sa baki kafin ta saurara ta saurare sa Ranta yayi matukar baci da shi...duk da hakan bai damu ba don Shi da zuciyan sa ne kawai ya san irin halin da yake ciki amma dolen sa ya nuna mata nadaman sa da tsantsar kaunar dake addaaban sa akan sarah badon komai ba don yana son ita tafada masa asalin abunda bai sani ba akan su.. Anan ta bashi labari gamsashu ta kuma hada masa da fada mai dauke da nasiha.. Don batayi tsammanin duk wanda yaji kan labarin ummah da sarah zaiso ya tozarta su ba.. Hakan ya sake sa shi wani halin nadama dama ashe bada son ran ummah tayi duk wannan abun ba? Ashe ma alhj abdul azeez bai taba kwana da ita ba instead ma taimakon ta yayi,kuma ssa danjuma raping din ta yayi? Wayannan abubuwan ne bai sani ba He tots a yadda ssa danjuma ya gaya masa ya kwana da ummah don ya taimake ta da kudin maganin saratu a asibiti ya dauka son zucuya yasa ta aikata hakan,duk laifin ssa danjuma ne bai fada min asalin zancen yadda zan gane ba.. But how dos it make sense now? dama bada niyyar alheri na ke son naji ba" Hala shiyasa na amince da duk wani zancensa ba tare da dogon bincike ba.. A duk lokacin da ya tuno wayannnan abubuwan sai yaji zuciyan sa na zafi kamar zai tsage.. Sarah has gone trou so much to achieve her dreams which he use fake and delusionary love to destroy.. Yasan yayi mata illah a zuciya amma bai dame sa kamar rashin adalcin dayayi ma qaddarar rayuwar su ba.. Daga nan ya koma gida cike da tunanin mafita ..cikin ransa sai ya dauki alwashin sai ya goge ma sarah duk wani bakin paintyn daya kwaba ma sunan ta ita da mahaifiyar ta Yasan Ko da bata fito sun hade ba sai ya warware abunda ya kulla da hannun sa... Tun daga wannan rana Ya fara neman hanya yana hade plan dinsa.. ya dauke sa sati guda da gama tsara su,.. Sai dai abu daya ne yake damunsa a kowani dare baya iya bacci Wani bin yakanyi kukan idan ya tuno da yadda sarah ta bude masa zuciyan ta abaya ta yarda dashi fiye da misali... Ta kuma tausaya masa beyonds oll odds... Yau yasan Indai har haka matsayin sadaukarwan ummah yake da girma wajen sarah amma syill ta zabi ta saba mata sau dayaawa dan tafaran ta masa rai.. Toh lallai yasan sarah ta so shi da gaskiya,amma menayi? Idan ya kawo wannan tunani dan dolen sa yake kurban giya idan bai samu ba haka zaiyi hawaye har bacci ya dauke sa cike da bakin cikiin kansa Soyyayr sarah dake bin jinin sa tamkar wutar azaba ce, kullum da salon nadaman da take tuno masa da shi.. Farkon abunda ya soma yi shine sai ya shirya meeting tare da amina dagani yar jaridan daya kira don ta fara watsa labarin sarah da ummah na batanci.. Har yau Tana son tayi suna amma wannan karon yazeed yazo mata da labarin daya sata halin nadama itama.. He use his ways well ya nuna mata dole ne su hada hannu su fitar da gaskiyan sarah sabida basu mata adalci ba A take Shi ya amince da kuskuren sa amma sai yake ganin idan yaje yayi confsssing kai tsaye yasan ba zai yi tasiri ba dole a wayar da kan jamma'a a kuma hankarar da manyan su na nan cewa ga asalin labarin sarah ba yadda aka fitar ba.. Aiki ne mai wuya ma dukan su amma haka amina dagani ta sa aranta zatayi sabida itama mace ce,data ji labarin she just tot of her self in thier place dadin karawa yadda taga nadaman boroboro a idanun yazeed ya sa ta dada karaya da case din Jikin ta sai yayi sanyi Sai ta shirya musu cewa Zasu sa tallar program din mai taken foundation din sarah data tafi ta bari Idan mutane sukayi votiing za ayi live programme na debates akan tarihin ta kowa ya gani.. Ammma kashhh ko da akasa bai samu wannan daman ba Sakamakon yanzu kowa ya danyi sanyi da hidimar whar tunda su hajiya asma suka dauki mulkin sai ya cire ma mutane interest.. Yanzu Yazeed baida wani mafita da ya wuce buga short memos da open diaries ana watsawa a social media houses Facebook instagram da BB chaneels whatsaps tweets Yadda yayi shine yana bada labarin zak zak abunda ya same su baya kama suna amma yana sa tanbarin foudation din ta" A wani point din da ya san dole yaja hankalin mutane su so suji kuma su tabbatar wacece ake magana akai sai ya tsaya.. Wasa wasa sai gashi ya dawo topic of discussion.... Ana sharing ana reposting jama'a suna fadan ra'ayin su Da haka suka fara samun votes na tv programe din daya ke so ayi live don maganan ya zama mai kargo ako ina. Anan bangaren su mahfud kuwa kishi da fitina tsakanin shabnam da sarah sai bunkasa yake. Tun mahfud baiya ganewa har ya soma lura da su ,. Ga grannyn na kan bakanta na tunanin ma mahfud din aure. Amma acikin kwanakin yadda shabnam ta zafafa bayyana son da take masa a fili ya sa grany ta shiga halin tausayin ta .. Yanzu shabnam tasan sarah ba baya bace, sabida duk abunda tayi mata gorin iyawar sa sai taga tayi saurin koya ta kuma jajirce akai Sarah ta dena yin sanyi itama yanzun nunawa take zata iya yin komai don ta kare masoyin ta. Haushin shab bai wuce da sarah take kin biye mata suyi hayaniya ba a ko da yaushe fadan su awasa yake karewa duk dama na ciki na ciki.. Bayan wata guda da hutun mahfud ya koma bakin aikin sa... Bangaren anty warda tunda ta lura granny ta sa tausayin shabnam aranta yasa ta ke dada jan sarah ajiki tana nuna mata hanya.. Cikin haka take shirya ta a hankali ta yadda zata amshi sabon rayuwar zama da namiji nan gaba,wani bin sarahn ke cewa anty wai meye anfanin wannan ne ? Amma bazata taba fada mata ba sai dai tayi murmushi tace" ke dai kisha zai yi miki amfani ajikin ki. .Kamata yayi ya mace ta zauna ta ciki kasaitacciya ba a waje kurum ba.. Sai suyi murmushi" antyn ma takan sha wasu wasu tana amfanin da su sarahn tana gani tana koya.. Da shike ma ba dayawa take bata ba Wani bin sai tayi kamar ta dago kan zancen amma wani bin kuma sai ta waske.. Yanzu sarah tana izun ta na biyar kullum sai tayi bita, kamar mayya wata rana ko dan tabada shabnam haushi zata nace da karatun.. Gashi mahfud baya ce ma sarahn A'a a ko wani hali ne,sai ka lura da soyayyar nasu yanzu ya kai wani matsayin da bazai taba karye wa ba.. Ranar duka suna zaune a falo,shab tana kusa da granny ta langwame sabida taji maganan iyayen ta zasu dawo nan da kwana hudu su dauke ta.. Tun adaki take kukan ma granny cewa bata so ta tafi ita kuwa granny so take shabnam ta kaucar da wasa da kwane kwane for once ta fada nata asalin abunda take ji akan mahfud.. Anan sai ga waya yayi kara,... Mahaifin mahfud ne ya kira anty warda Hankali tashe yake sanar da ita cewa yana tare da mahfud a asibiti ya samu minor car accident ya buga kansa,.... Innalihhi wa enanna ilaihi rajiun ta fada tare da lumshe ido wanda ya sa duka suka dubeta. Granny ce ta mike tsaye tace warda?meke faruwa Anty wardan bata amsa ba ta shika tanbayar mijin ta ko yaya yake yanzu? Anan duka suka mike kirjin sarah sai da yayi bugun tara ayayin da ta karaso kusa da antyn tare da granny.. tana ajiye wayar ta kalle su tace mahfud ne yana asibiti... A rude sarahn tace what?anty meye same shi is he alrrrrigt? Ina yake yqnzu muje mu duba sa. Grannyn ma hakan take fada cike da damuwa. Ba wanda ya lura da shock din da shabnam ta shiga ciki.. Ita dai tana jin tanbayoyin su sarahn ne amma ta dade da shiiga halin damuwa da bugun zuciya kwana biyun da suke gwabza kishi da sarah akansa haka kawai kaunar sa ya dada zafafa aranta Haka suka dunguma suka kai asibiti, Lokacin an shigar da shi ana dubawa Bugu ne kawai babu rauni amma sai yayi dogon suman da ya sa shi shiga complications dayawa alaman ya taba masa wani waje....sukan su likitocin yanzu suke so sugano Kasa zama sarah tayi tayi nan tayi nan tana leke zuciyan ta cike da aduan kar wani abu ya same shi.. Sai yanzu granny ta lura da shab dake makale jikin cushion dake wajen ta sunkuyar da kanta kana ganin ta kasan tana cikin wani hali .. tausayin ta ya sa granny ta zo daf da ita tace shab dear are you ok? Cikin nitsuwan da sanyin jiki ta girgiza kai tare da sauke hawaye... Ta damu sosai kirjin ta har na mata zafi Jawo ta granny tayi ta shiga rarrashin ta a hankali da kyarr ta sake kukan damuwa mai shake da son shi datake dannewa. . ..anan duk sabida damuwar da shabnam ta nuna ya sa suka dan kaucar da nasu damuwar aka bada juna karfin gwiwa.. ...after like 9 hrs mahfud bai farfado ba.. Nan anty warda ta taho kusa tare da dafe sarahn da har iyanzu bata zauna ba kanta kawai ta jingina da windown dakin dayake ciki ta bata shiru tana tinanin sa. Tasan inda zata fitar da yadda take ji yanzun zata daga nusu hankali amma tana lazimin mahfud zai tashi ko dan ita.. Hannun ta anty warda ta jawo ta hada su waje daya da shabnam din ta zaunar da su.. Cikin dan masifa tace wato bazaku nitsu ku kwantar da hankalin ku ba ko? Haba da Allah ,pls calm down he s going to be alright ok? gyada kai sarahn tayi a sanyaye ,nan zaazafn hawayen ta suka sauko silently.. Granny ne ta rike hannun ta cike da tausayi tace sarah dont uhm uhm... kamar wacce Tasan meke gudana aranta..so take tace an dauki dogon lokaci mahfud bai farfado ba..tsoro ne fall aran ta..amma bata furta ba sai shabnam ta riga ta furta su afili cikin kuka. ... Cewa take to meyasa haryan zu bai tashi ba ?sai ta maida kukan ma granny dake faman saissaita hawayen sarah.... Anan ma wani sabin rarrashin akayi,cikin haka saiga doc ya fito tare da mahaifin sa. Duka suka mike tsaye suna tanbaya nusamman granny dake so tayi panicking anan wajen cikin tashin hankali.. Doc ne ya ce mata ta kwantar da hankalin ta hes fine..wani jijiya ce ta dan bugu ta dan matse sai da suka jira ta warware kadan kafin ya samu ya farfado.. Amma zai bukaci hutu sosai batare sa yayi kykwan motsawa ba akalla na awa 26hrs.. Allah suka mika godiyan su,lokaci guda shab ta dawo murna ita kuwa sarah hawaye ne kadan akan fuskan ta har yanzu... Cike da zumudi suka shige ciki dubasa yana kwance shiru White shirt din suit dinsa ne kawai acikin sa an danyi releasing shirt din daga shorts din sa. A hankali ya juya ya kalle su sai ya sake murmushin tsakona yadda ya ga damuwa boro boro afuskn su cikin ransa yake cewa sai kace bazan mutu wata rana ba.. Granny tayi masa light peg agoshi tare da masa adduan sauki da larabaci while anty warda na rike da hannun sa tana comforting dinsa da motherly love smiles... Alokacin Idon sa na kan masoyiyar sa da suka hade ido " a hankali yayi mata kallon are u ok? A shgwabe Ta gyada kai tace ya jiki? How are you feeling now, sai muryan ta yayi cracking alaman zata soma masa kuka .... Sai ya rufe mata shi da murmushi ma sanyi yace da sauki. ... Shabnam na lura da duk conversation din da sukayi a zuciyan su anan da duk wani motsin da suke yi na reaction da idanun su Tsaban haushin su ya sa ta boye nata gaisuwan sai ta tsaya daga gefe kamar tana jin kunya while bakin kishi ke bin hanyoyin jinin ta.. Grannyn ce ta lura da shirun nata ta jawo ta ita ke fada masa yanayin yadda ta damu da zu ta jawo ta kusa da shi.. Tace gashi nan ai ba abunda ya same sa ta shafa kanta cike da kulawa Mood dinta kawai ya karaance yayi Murnushi ya dan riko hannun ta yace ok , Am fine now ki dena damun kanki ko...ta sake murmushi cike da blush ta gyada kai.. ita dai granny bata san ya zata fidda wannan case din ba.. Da cahn ta dauka zuciyan yarinta ke saka shabnam tunanin soyayya da auren mahfud Amma yanzu tana kallon real true feelings a idanun ta Anan aka sallame su suka koma gida Dan maganar da sukayi asiibitin ya sa shabnam ta dawo da karfin gwiwar ta atleast ai yasan ta damu da shi sosai yanzu kam Ahaka suka zauna site dinsa suna kula da shi har lokaci ya dan ja.. Shi dai idanun sa na kan sarahn da shike ma ya gama karantar halin da ta shiga ciki fiye da yadda kowa zai iya gani..... Haka aka dauki kwana biyu ana jigilan kula da shi duk dama ya riga ya mike tarwal ba abunda ya nuna na ciwo ajikin sa.. Dad din sa ya sa ya dan hakura da fita amma sam yaki, zaije aiki kam amma baya dadewa zai dawo.. Anan kwana biyu su ka shiga ta amali wajen rige rigen zuwa masa gaisuwan ya jiki da safe..ko sarahn ta riga zuwa ko ta zo ta samo shabnam.. Yau ana saura kwana guda iyayen sahbnam su zo gaba daya da haushin kanta ta tashi bare aje ga kowa.. Tunda ta tashi akan gado bata fito ba bare tayi murmushi.. Granny tayi har ta gaji ta kyale ta.. Ta sani sarai akan maganan tafiyar ne take fushi amma shabnam bata fito fili ta fadi damuwar ta na asali ba bayadda ta iya. Ita kuwa shabnam yau ta yanke hukuncin yin hakan amma tsoro fargaba da bugun zuciya ke damun ta ba akan komai ba sai akan yadda mahfud zai dauki maganan inyaji. Indai akan sarah ne, gani take bata isa ta hana ta zama da wanda take kauna ba besides ahe ready to do anything don ta mallake mahfud da familyn sa. Anan bayan ta kammala plan din ta sai ta fito yammah ne dab lokacin dawowar sa.... Daga saman bene dake hango parking space sarah ta hango sa ya sauko a mota,.. farin ciki ne ya mamaye ta sai tayi sauri ta dauko foam ballon rod dake wajen wanda take wasa da shi bayan ta kammala bitan ta,wato abun kumfa ne da ake hurowa sai yayi manyan balls yana sauka da kansa zuwa kasa kamar snow ball ko kumfar omo.. Tana tahowa ta tsaya daff inda zai bi daga sama ta huro su da yawa sukayi manya da kananan balls masu kyau Cike da so da kauna Ta hure wajen sa Tun daga saman suka yi flying all over the place bai hankara ba har gefen kuncin sa. Dama yana taba abu zai fashe cike da mamaki ya dan shafe gefen cheek dinsa ya daga kai sai ya hango ta... suna hade ido da abun a hannun ta take waving dinsa tana murmushi mai sace zuciya gaba daya balls din suka dada saukowa akansa beautifully... " kallon ta yake cikin yanayin kauna Lokaci guda ta sake sace komai na shi,ji yake a duniya don shi kawai akayi ta. Dan karamin murmushi yayi ya mata alaman i love you in 143 da yatsun sa da kuma shape din heart,itama tayi d same bata hankara ba sai taga yayi blowing kiss a iska tayi dan dariya ta cafke lokaci guda kuma ta boye fuskan sa ta juya masa baya tana dariya.. Abun yayi masa dadi He wass so in love and happy da sauri ya shigo don ya hauro ya same ta.. Shabnam da ke zaman jiran sa ganin bayan sa kawai tayi yana haurawA chan saman benen ta steps Cikin mamaki Sai ta taho itama ta shiga bin bayan sa.. Itako sarah tana kan leken sa she tot da ta juya masa bayan yana nan wajen ne. Har zata juyo sai suka ci karo da shi... Mamakin ta ta ke boyewa da dan karamar Dariya ta danyi ta sunkuyar da kanta "yace ina abun yake nima abani na rama.. Cike da jin kunyar sa tace babu, ni ka je ka huta karatu zanyi... Abun na burge sa yau sarah bata so ta hade ido da shi sai sunkuyar da kai ta ke.. Haka ta rabe jikin sa ta zauna kan chair dake wajen ta jawo qur'anin ta tana dubawa shiru amma ta kasa yi inda zai ji...haka kawai taji kunya ya kamata .. Sai ya dawo ya zauna gaban ta cike da tsokana yace sarah bazaki kalle ni bane, nima karatun zanyi? Tace ah a, kaje ka huta baka da lpya.. Yana matukar son shwagabm nata sai ya marairace yace i har ana so na tafi to ayi karatun nan naji... Bata so ba amma haka ta daure ta nuna masa zata iya " ya dawo daf da chair din datake zaune...a hankali ta soma karanta suratul Qalam...aya daya zuwa biyu sai ya sa nashi qira'ar suna yi tare,tun tana jin nauyin sweet and melting voice din nasa har ta sake suka bada rthym daya suna yi... bayan sun kai atop ya dube ta cike da shaukin so yace,i cant wait to live uptill the rest of my life with you... i love you very much sarah ure my life.. Nan suka tsaya kallon juna Shab na daga nan bakin door kusa da sun lura da kyuw ma da zasu ganta amma gaba daya hankalin su na wajen juna.. Hawayen ta ta share ta juya tana tahowa tace babu amfanin na fada ma mahfud abunda ke raina.. Amma dole ne na fada inda za abi min hakki na. I love him so much and is not my foult...cike da wannan zuciyar ta wuce part din granny. Nan kuma sarah ta rako sa har shashen sa suna dan hirar soyayya kadan kafin tayi excusing dinsa ta fito.. granny na zaune tana shirya kayan qamshi sai ga shabnam.. Yadda ta zauna a sanyaye ya sanar ma granny ba lpya ba amma sai ta share ta da cewa my princess sai yanzu kiga dama zuwan waje na ko marmarin zaki tafi ki barni ne haka" Tana shiru tunani suke cunkushe mata rai...tana jin granyn na teasing din mata akan tafiyar gobe Chan kawai sai ta sa mata kuka cikin bori...tace ni ba inda zanje granny i wanna stay here forever.... Grnny ta juyo tace what?Duk abunda take yi ta bari ta zo ta zauna daf da ita tace shabnam?meke damun ki ne pls talk to me kwana biyu ina lura dake meke damun ki.... fargaba ya sa ta dago zatayo magana granny tace uhm uhmm dont tell me akan maganna tafiyar ki ne kike kuka, ba shi bane i want you to tell me whats bothering you..ko ance miki ban gane ki ba ne.. Jin haka ya sa ta yi tunanin fada kawai ta huta tinda grannyn ma ta dan sani,tace granny bana so na tafin ne.and theres is also somthing i want to tell you grnny bata amsa ba amam tayi mata kallon go ahead Tace Emmmm emm granny..kina ganin mahfud zai aure ni?ta marairaice gwanin tausayi Waje granny ta zaro ido ta kalle ta Duk dama ta sani amma sai taji mamaki..how bad it is ? Yanzu kam Tasan son mahfud ya rike zuciyan shabnam.. Sai tace ban fahimce ki ba? Dama kuna ... tayi saurin tsare granyn da cewa no babu wannan" he dint know anything yet sai dai idan ta reaction dina ya gane.. sai ta langwame wuya cike da yarinta tace ina son shi granny tun ba yanzu ba i swear i wanna be his wife...pls help me grannny i really love mahfud ta riko hannun ta dam dam ta sakalce mata fuska .. Cike da damuwa granny ta kalle ta hannun ta sa tana shafe gefen fuskan ta don ta danji sauki sauki...ta lura sam bata cikin right senses din ta.. Gaba daya ta sa damuwar abu aranta sosai A nitse granny tace if i understand you,shine dama kina son mahfud amma shi mahfud bai sani ba And you want marriage now shabnam? Ta dago tare da gyada kanta seriously..yace yess granny Sauke ajiyan zuciya granny tayi tace"look child, is not a crime to love somone... amma ai da tun da kika fara da kin sanar da shi ko ni zan iya gaya masa.... but right now shab mahfud has brot somene to us and he loved her..tun kafin granny ta karashe ta fashe da kuka tana girgiza kai alaman bata so taji Cikin shesheka take cewa granny shikenan bazaki taimaka min ba..pls help me granny wallhy ina son shi,i wanna be with him for life...pls granny....please..kunnen ta ta rufe da hannayen ta She just dont wanna think about sarah,ita dai kanta kawai ta sani.... "A hankali granny ta jawo ta jikin ta ta shiga rarrashin ta cike da tausayi batare da tace komai ba... Kuka ta shekewa ita kam ba ji tana rokin granny ta taimaka mata ta auri mahfud ita lallai shi take so haka granny tayi calming din ta ta zaunar da ita anan din na dan wani lokaci kafin sai ta tashi ta fice don ta samu daman tunani akan lamarin don sosai tausayin shabnam ya kama ranta. This girl thats alwys happy and giggling yau ita ce ta birkice gaba daya cikin radadin so...? She knew she have to do something dole nema ta samu ganawa da mahfud akan shabnam.. #surayyahms *#FARGABA* #wapdsurayyahms *Official cat* [2/16, 19:24] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _Shafin naku ne_ Siyama ibraheem Swrht teemah tj Ummu haidayr Barister fatimah Hauwa baba And maman xarah. I so much miss you tawajena malama maryama saeed maman areef Allah sa kina cikin koshin lpya ameen. _44_ Ba bacci take yi ba amma sam sai bataji shigowar grannyn ba har ta zo ta zauna anan gefen ta A hankali ta dube ta cikin tausayawa don kallo daya zaka mata kasan tana cikin zulumi Hannu granny ta sa ta yaye duvet din da ta rufu dashi half adan firgice ta taso suka hade ido ba shiri ta yo kasa ta dan rusina gaban ta jiki asanyaye.. Tun kafin granny ta yi kyakwan motsi ta soma sauke mata hawaye cikin magiya da shagwaba tace "in nayi miki laifi dan Allah ki yi hakuri bazan sake ba... Granny pls have mercy on me kar ki raba ni da shi kinji granny? I swear,bazan taba sa shi ya ki jin maganan ki ba i promise you...dan Allah kar ki raba ni da shi pls..ta karashe cikin shessheka. Shiru granny tayi tana kallon ta gwanin tausayi, she just wonder what came over her amma gaba dayan su tausayin su take ji.. Sai ta dan matse tare da sauke ajiyan zuciya ta dago ta tana cewa ya isa haka taso ki zauna.. Cikin kula da kauna ta shiga share mata hawayen ta tana cewa"to zauna.. yi shiru abun ki saratu, ni ba ki min laifin komai ba Zama na dake agidan nan sai dai ma ce ni zan nemi gafarar ki nasan wani lokacii zakiga kamar bana kaunar ki.. but no dear,i just want the best for you.. And am so pleased with you..a kowani fanni kin birge ni musamman da yau kika gwada min kuskure na wajen kulawa da yar uwan ki shabnam. To be honest, tausayin ta na ji sosai i was not even thinking about her future Amma kinga ke kin yi kokari wajen cire son kai kin zama mana zabin gaskiya ..am soo proud of you my dear.. mahfud has just made the best choice So Wipe all this tears kar ki sake sauke su sai don farin ciki cos we cannot wait anymore" Grannyn ta karashe da murmushi mai kayatarwa Sai yanzu sarahn ke gane kan maganan sai ta sunkuyar da kai cike da jin kunya,farinciki da godiyan Allah ta soma mata godiya.. Haka suka dan dauki lokaci granny tana mata nasiha, Sai yanzu take ganewa ashe duk abunda grnny take yi tana sane Aranta tace to lallai sun mata halarcin da ba abunda zata saka musu da shi face ta so dan su so na har abada.. Washe gari da safe sai 11 ta fito ahakan ma da kyar ta tashi sabida baccin dake damun ta Don a daren nafilfili tayi cike da neman taimakon Allah a dikkan al'amuran ta Anan site din anty warda ba abunda bata fara shiryawa ba tuni har ta yo guzuri na gyaran amarya tun safiyar yau din ta bata wasu,wasu kuma ta sa ta soma amfani da su akai akai Anan daga gefe kuma suna kan shirin auren da mahaifin sa. Bayan kwana biyu Mahfud da mahaifinsa suka shirya zasu je wajen ummah don ayi maganan a tsaida rana. amma haka granny taki sam sai da aka dauki wani sati guda ana shirya komai a cewar ta suna zuwa wajen ummahn baza su dawo ba sai an daura auren mai gaba daya. haka kuwa aka yi tsaban zumudin granny ya sa saran ta ke sanin komai Duk dama tana ninnike da damuwar tunanin mahaifiyan ta Tunda aka fara shirin auren ta soma mafarki da zazzabin ummahn ta amma ba wanda ya lura.. anty warda gani take ko dan abubuwan datake bata yake sa ta shiga moody.. amma ita kadai tasan yanayin yadda tunanin ummahn ta yake nakasa ta kowani rana. A bangaren yazeed kuwa ya kashe kudi sosai wajen samum hadin kan gagaruman jounalist wanda zasu taya sa sa program din yayi muhimmmaci.. Ciki sa'a aka fara komai aka yi presenting Dinsa imda aka samu kyakyawar debate daga media houses Anan aka goge kuskuren sarah sai aka fi bada karfin cewa sarahn ma ita tafi cancanta da tayi aikin ta Sabida ita tasan zafin rayuwar dan adam da sadaukar war sa. Sannan aka sa karfi wajen son awayar da kan jama'a akan dukan wanda ya tsinci kansa a halin da sarah da ummah suka tsinta kar suyi kasa agwuwa suma su tada rayuwar su su taimake mutane kamar yadda sarahn tayi. A Lokaci kalilin sai gashi har kananun kungiya da discpline clubs and socities sun fara rally ana so lallai adawo da martaban faundation din sarah da ya mutu abun nan ya matukar bada safeenah da su hjy asma haushi don haka suka aika ma yazeed katin gayyata wajen auren safeenah da faisal. Da dai kamar abun bai dame sa ba musamman ma dayaji da aminin san ne faisal. amma da shike akwai sakayyar Allah sai gashi yaji zafin kishin betrayal sosai aransa.. duk dama yanzu babu space din kowa sai na sarahn. Yanzu shi burinsa bai wuce WHAR su sake apology letter da call off ma sarah ta dawo kam matsayin ta ba yasan hakan shine hanya guda da zai dawo masa da ita.. this time haushin abunda su safeenahn suka masa Ya qudira aransa muddin sarah ta fito sai ya nuna ma kowa banbancin sa da da yanzu A ganinsa duk tsiya duk rintsi shi zai sake daga sarah har ta yafe masa suyi aure...so next mission dinsa baifi ya takura su safeenah da mrs ruth a sake letterr neman sarah ba A ranar da su granny da su mahfud suka je saudi arabia wajen ummah Washe gari aka daura auren mahfud da sarah a babban masallacin riyadh ya ci albarkacin dumbin muslmai dake zagaye da safiyar jumma'an ranar. Sadakin ta dai dai da na matar larabawa don haka a tsade aka bada ita in euros aka biya.. a kudin nigerian mu is equal to huge amount of money worth millions. Anan germany anty ke fama da jikin sarahn dake tsanan tawa a hankali sabida tunanin ummahn yanzu tasa agaba ba sauki Catherine ce kawai ta taho shine ta samu ta barsu tare tana luka da ita Bayan daurin aure da granny da mahfud da su ummahn suka dawo germanyn sai dai shigowar dare sukayi a duk yadda ta so taga yarta haka granny ke danne ta har washe gari da safe. Anan ma zazzabi ne mai zafi ya hana sarahn sakat amma ta daure A hakan ake shirya ta cikin kasaitatun dresses sea green daga Wani shaharareen designer a QATAR.. Tasha make up da jeweries masu dauke numfashi ga suman kanta har na wani rinewa idanu tsaban yadda yayi baki ya kwanta sai sheki yake yaji kasaitaccen gyara.. Anan ummah da granny suka shirya duk yadda abubuwan zasu kasance Da safen aka yi walima wanda bai kunshi kowa ba sai neigbors dinsu wato su shabnam da iyayen ta.. Dumbin tsarin wajen da abubuwan kyautatawa da kyaututukan da akayi duk ma masu bukata aka tara aka ciyar.. Auren sirrin ce aka gama shi tsaf daga su kansu da cath, familyn shab da kuma friends din mahfud wanda tun awajen daurin auren ma suka rabu. An saka tsaro mai girma Don haka ko media basu sanda komai daga zancen auren sarah da mahfud ba duk dama yaci sunan sa one in town komai anyi sa ne kamar anayi na karshe. Ummah taso ta bayyana kanta ma sarah tun a wajen waliya kamar yadda suka shirya da granny amma yadda ta ganta ayau din sai da taji ta karaya.. Daga gefe tayi kuka sosai ganin yadda yarta ta dawo,wani bin sai tayi blaming kanta na fita arayuwar saratun amma idan ta sake duba yadda ta dawo na daban a hannun wasu suka sake shaping din ta sai ta sauke godiyan ta ma Allah Haka ta buya basu ga juna ba har ka akare taron. Har dare bayan su cath kowa da kowa ya watse Anan aka taro a falou full house Sarahn ne kawai a daki.. An sake sauya mata dresing da kwalliya lzuwa masu shegun pure white wedding dress riga da skirt mai bajewa da tsawo Tana zaune agaban mirror ba abunda take tunowa sai yadda ummahn ta dataji ayau data na kusa da ita.. tun tana fada azuciya hd ta shiga furtawa afili Cewar ta 'yau na auro wanda kike so ummah gashi ban śaba daga tarbiyan da kika bani ko daya ba... Wai yaushe zaki zo min ne ummah? Ina kewar ki sosai... nan hawayen ta ya sauko ta dan jingina kai tana kiran ummah cikin nunfashin jimamin ta. Daga nan kuma tuni ummahn ta taho zuwa dakin don ta samu ta gana da yarta tayi mata nasiha ita dakan ta ta mika ta wa dangin mijin ta... Ta iso tuntuni amma bata motsa ba don daga bakin kofar take jin yadda sarahn take ciki.. Cike da jimami sarah ta sake furta ummah...anan ta ji an dafa ta...tare da furta saratu? Wani mau taji akunnen ta bugun zuciyarta ne yasa ta farga ta firgita Ta dago fuskan ta suka hade idanun su. jiki na rawa ta mike tsaye tare da sake salatin da ya taho da wasu irin mahaukatan hawaye A birkice Ta furta ummah kece wannan ko mafarki nake yi... Hawayen ummahn tare da murmushi suke zuwa don sosai sarahn nata ta dada sauyawa sai tayi mata kyau sosai tana jin kamar ba ita ta haife ta ba. da wani irin muryan jimami mai shiga zuciya da karya gabobin jiki ta jawo yarta tana kiran sunan ta tana cewa nice saratu ummahn kine..gani nan ban je ko ina ba.. ina tare da ke yata" Kuka sarah ta fashe da shi suka kankame juna tamkar jinjirar da tayi watanni bata sha nonon mahaifiyar ta ba.. a hankali take rarrashin ta sai da sika samu nitsuwa take gaya ma duk abunda ya faru aranar.. Wasu mugaye ne, da suka ji abunda ya faru da su ranar da labarin su na karya da aka yada ya bazu šabanin yadda komai ya faru. Sai suka so suyi amfani da wannan daman don su kashe ta a wutar gobarar da aka kuna a gidan gonan ta da gangan Don a kwashe gadon arzikin ta sai ace ma sarah ai mahaifiyarta ta mutu saboda abun kunyar da suka aikata Amma sai Allah ya sa sectaryn ta yana da rikon amana shiyayi saurin ceto rayuwarta daga nan ya tseretar daita kasar saudia tana isa ciwo mai tsanani ya tarke ta rai a hannun Allah ... Tace ko da na tashi na nemi ki saratu sai aka ce min baki nan shine na kira mahfud a ranar don nasan bazai taba barin ki a wannan halin ba. sai naci sa'a kuwa ya ce kina wajen kawarki ..bana son kiyi zaman kanki ke kadai sannan bana son makiyar ki su sake amfani da ni don su saki bakin ciki a duniya shiyasa na bashi damar ya taho dake cikin dangin sa su rike min ke na wani lokaci...saratu na gode ma Allah da komai ya zo min da sauki ga shi har Allah ya nuna min auren ki. Yau ina cikin alfahari dake nasan haka ma mahaifin ki.. wannan yaro mahfud kuma Allah ne kadai zai saka masa da dumbin alheri zai kuma kare sa da dukkan sharrin duniya da lahira da yardan sa shi mai rabo ne. Yayi min amanan da bazan taba mancewa da shi adua ta ba .. Kiyi masa biyayya saratu aljannar ki zaki nema agidan sa kar ki damu dani yanzu ba inda zanje na kyale ki .. buri na ya cika tunda kika samu rayuwar mafi kyau da tsari . sauran ya rage miki amana ce na bar miki daga zuciyar ki ... Tsaban kuka da kyar ta dago ta dube ummahn cike da jimamin abubuwan data ji ayau din sai ta yi mata alkawari cike da shaukin son ta faranta mata sosai.. Anan suka dauke awa biyu tare suna rabar juna ummahn dakanta ta sake shirya ta ta kimtsa ta sannan suka taho falou inda za ayi musu nasiha tare da mijin ta Daga nan hira kawai ake amma hankalin mahfud baya jikin sa Tum bikim na sati guda yake neman iyayen sa su hajiya billy amma bai same su da kyar yayi magana da alhaji nafiu aoan auren nasa shima bai tsaya ya saurare sa da kyau ba damuwar su suji ya dan su yazeed yake da rayuwar sa... sunce zasu neme sa ya fada musu details din auren nasa amma har yau gashi an yi aure basu ba labarin su Yazeed din ma baya daukar wayan sa yanzu Sabida halin dayake ciki na neman mafita wajen su safeenah mahfud ya tura masa sakon zaiyi auren ma ko da zaice zaizo amma har yau yazeed bai bude emails din sa ba bare ya ga contents din. Duk hakan sai ya dame sa yaso ace koda mutum daya daga cikin su ya halarci wannan ranar Amma ina,da kyar ya kauce da tunanin da cewa idan suka kammala honeymoon dinsu zai kai sarahn har gidan su a nigeria sai yaci tarar su na rashin samun halattar auren san da sukayi. Anan falour aka hadu aka yi nasiha ma sarah da mahfud duka oyayen suka saka ma auren nasu albarka.. Ummah cike da godiya karamci da girmamawa ta gode musu duka Sannan ta bada sarahn ma anty warda ta kai ta site din mijin ta.. akan gobe itama zata koma nigeria ta cigaba da rayuwar ta Kowa da farinciki ya wuce dakin sa kafin wani minti goma wajen yayi shuru sai mahfud da mahaifinsa Nan yake dada nuna alfaharin sa da dansa cike da alkwarin amana da juna Anan Ya mallaka masa komai da komai daga cikin properties and rights na dukiya da first and only dougher inlwn sa zata mallaka.... Wani dan banzan turare ne mai muhimmin sinadarin qamshi da motsa karfin sha'awa tun daga srilanka ta siya wajen bakaken indiyawa anty wardan yau da shi ta shashafe jikin sarahn ko ena ya ji kafin tayi mata sai da safe cike da jin kunya itakam ko iya daga ido bata yi.. Zuciiyan anty warda kall da farin ciki duk dama ta so ta bar turaren sai gobe in zasu tafi honeymoon amma sabida tasan duk yadda akayi yau komai zai iya faruwa sai bata damu ba And she really wanna get her boy spoilt tonight shiyasa ta dada razanaa jikin sarahn da wannan muhimmin sinadarin.. A hanya suka hade da antyn tun yana nokewa har ta jawo sa suka rungume juna a hankali ta daura masa simple kiss a goshin sa Tayi masa addua masu dadi.. Kallon sa take har ya lume tana binsa da fatan alheri a daren sa na farko da abun kaunar sa. *Masha Allah😫🤣* *asalamu alaikum please my readers ayi hakuri zakuji ni shiru kwana biyu duk dama ban yi niyyar haka ba ko kadan, naso na yi mai gaba daya ne har mukare littafin nan ba tsayawa but ina nawa ne Allah na nashi..but insha Allah ina dawo wa zan cigaba insha Allah please bear with my absence nasan zaku bada uzuri,i love you🌹* [2/20, 10:24] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _45_ SPECIALLY FOR MY WATTPAD COMENTERS. A zaune ya tarar da ita bata ko motsa ba don haka ya dan tsaya yana kare ma ta kallo.. She's the most beautiful bride one can think of. Koda ta hange sa Itama satan kallon sa take da kasan ido tana danne bugun xuciyar ta Take Sai taji wani irin sabon yanayi yana shiganta har ya iso daff da ita ya zauna"sallama yayi mata ta amsa a kunyace tana nokewa. Farar yadi ce mai dan shara shara ajikin sa wanda kyaunsa da tsarinsa zai iya isar maka da tsadar sa.. Hannun sa dake dauke da wata kaytaccen watch ya dago ya dan yaye mayafin nata Ba abun da ke tashi ajikin sa sai uban qamshin turare mai sanyi da ratsa zuciya couple with kwalliyar nasa sai yasa kirjin ta dukan tara tara Idanun sa har sun sauya kama neman control yake ma nunfashin sa bayan shaqo qamshin sinadarin turaren dake yawo da jikin ta dayayi A take ta dan dago fuska suka hade ido.. Sofly ya maida numfashi tare da xclaiming" _wollah habibty,anty wasiiimah_ (With god,my love ure beautiful) A hankali ta furta u too tare da sauke idanun ta kasa tana murnushi.. Sai yayi saurin taro face din ta yace amarya bata laifi.. zo muje muyi sallah kici abinci ko i know u most be realy tired.. Sabida yadda ya ke nuna zumudin sa cikin salo yasa ta gyada kai bazata ta taso ta biyosa suka nifo bathrum din. Anan ta tsaya tana kallon kyaun dayayi sosai ayayin da yake alwala.. Har sai da ya kammala nashi sannan ya shiga tayata tanayi yana tara mata ruwa a hannun sa har suka fito suka tada sallah. Bayan tsawon addua da zama... Ya taro abincin da granny tayi hadinsa dakanta domin su ya zuba musu a dish yana bata a baki har sai data yi dam sannan ya ci nashi.. Kafin ya gama ta yi saurin dalewa gadon ta dumkule kanta tare da lumshe ido Haka kawai ta soma razana wani silly glances din dayake bata dazun yasa taji kamar yau ne ranar ta farko da ta kebe da da namiji a rayuwar ta. Shikuwa bai damu da yin wani abun ba ya biyo ta kan gadon sabida sosai tempurecun sa ya haura musamman idan yana shako gamshin jikin nata Rigar sa kawai ya cire ya bar kansa da wandon yadin da farar tiger vest Ya fuskance ta" Lumshe idanun ta tayi tana jiyo numfashim sa. A hankali ya sa hannun sa ya shafe gefen fuskan ta sai ta bude idanun ta a hankali ta tare da nunfashin sa da cewa "hey"..cikin sassanyar murya mai sace imani da warware brain yace" my evryday day dream is coming true and is overwhelming.... Ta dan murmusa ta sake masa hannu dayake shirin kamo wa...matsowa daff ya yi don ya cike space din dake tsakanin su Anan ta sa hannun ta akan kirjin sa tana motsa fingers dinta tana shafa sa a hankali cikin salon da yasa shi yin sanyi qamshin jikin su sai ya dulmuye yanayin su.. Lokaci guda suka dada shigewe suka manne jikin su sosai,. Haka kawai ta fara kawo tunanin yadda touches dinsa da kisses dinsa zai zautar da ita yanzu datake jinta a arms din sa she's already feeling her self in pure bliss. bata kare maganam ba sai taji saukan lips dinsa akan goshin ta.. Ya dago ta kadan suka kalle juna she can easily see the burning flame of desire dake hurowa a idanun sa....ta shagala sai ji ji tayi ya sauke mata kiss mai dumo a lips din ta daganan ya soma bin kp ina da shi lock lip kisses babu sasautawa har sai da ta dauke wuta gaba daya.. Shikansa controling nishin sa yake yana dan sake ta kadan sai ya karashe undressing kansa.. Tsoro ya soma shigarta musamman data gansa bare ba marabansa da tsirara baibkula ta ba sai da ya rage wutar dakin baki daya ya jawo ta ta dan fado jikin sa. one by one ya ke cire mata nata kayan yana bin duk wani sassan jikin ta da nannuyan romance Har sai da ta dawo babu abunda ya rage mata na sutura sai ma rawa da jikin ta yake yi kamar ta doto daga kankara. sosai take so ta daure amma ta kasa ta lura yana sata magana ne don ya san level din tsoron nata amma sai taki sam ta furta masa taji tsoron yanayin su a yanzu.. Sai dai salon sa ba irin wanda zata iya daurewan bane kasancewar ta na wanda ba budurwa ba ya basa daman wasa da ita ta fanni kala kala Bata taba sanin hannun namiji zai iya sata ta kai wani qarnin jin dadi ba sai yau.. He makes sure she cum batare sa ya shige ta ba har sai da ta soma tsiyaya da ruwan smtana dan mikewa ajikin sa tsaban yanayin bukata kafin ya sa himma sauke farillahr sa. gani take kamar zata iya daukar sa duk dama ta dade da razana da lenght dinsa,wanda da ko wasa da shi bata iya yi ta sauki ba.. Duk inda ta taba masa yana ji so bai damu ba don ya riga ya zafafa jikin sa ya yi dumi da daukin shawa'ar ta sai da ya zo dai dai gaba ta fashe da kuka ta damke fatar sa da karfi tana so ta furta ya kyale ta amma ta kasa... ko da bata fada ba yasan ta tuno da raping dinta da baba babaji yayi ne ya fado mata.. Its a bad turn for him don yasan dole ya bita a hankali musamman yanzu da baya son yayi abunda zaisa ta tuno da wancan yanayin.. Koda ya fara sai ta firgice ta soma tsananta karkarwa fulatancin da tayi shekaru bata yi sa ba aranar shi kawai ta iya yi a hannun sa "ba wani zafi sosai ya riga ya kure wasa da wajen amma duk da haka yadda ya damshe ta take ta kasa rike nauyin su duka sai ta sake ta dinga masa surutu tana kukan dadi da wahala mai shiga jiki. Da kyar aka samu nitsuwa tana jan shessheka haka ya rungoma abunsa ta fada kirjinsa suna sauke nishi tare a kunnen ta yake zuba mata kalamai cikim tarairaya da rarrashi masu sanyi da dadin ji lokaci guda ta yi bacci a hannun sa... Basu wani jima ba ta motsa sa jikin ta ne yayi tsami sai ta najin wani irin nauyi amma da shike ta kasa bayyana me take ji yasa aka sake komawa gidan jiya ita dake jin radadi sabon yanayin ma bazata iya banbance dadin da take ji ba bare shi da enjoying kawai yake.. Haka suka cinye daren kafin su kammala kimtsa kansu har an soma kiraye kirayen sallahr asubahi Duk yadda take jin kunyar sa take nokewa sai da ta hakura ta bari suka samu suka kimtsa bayan sun idar da sallah shida kansa yayi dresing dinta acikin wata shakikiyar silky white nite gown suka koma bacci manne da juna Bata tashi ba sai wajen 11 saura na safiya data ji sanyin ac ya tsanan ta tana dan daga kafadar ta taji ta manne da mutum A hankali ta dago ta dube sa jallabiyar ce brown mai kyau ajikin sa alaman ma har ya tashi ya fita kenan. Suna hade ido ya daura mata light kiss a goshin ta yace "good mrning mrs lingard" Ta dan sake murmushi cike da jin dadi tace mrning mr sarah" Yayi dariya yace ohhh... Sai Ta sake kawo lips dinta sukayi kissing" yace Haka ne? Ta gyada kai" anan tunda ya soma zuba mata kalaman yabo da albarka sai data yi sanyi tana so tayo masa kuka Yace"toh shikenan tunda kuka zakiyi min.. ni na barki ki taho muna jiran ki. A dan shagwabe ta make wuya tace bazata iya fitowa ba,haka yasa ta tashi ya gani Tafiyar nata ne da dan dingisawaa. Yasha fama kafin ta dan ware don ma ya sane da ita su kawai ake jira ummah zata tafi haka ma dad dinsa. Cikin so da kulawa suka gama komai doguwar riga kawai tasa sabida mayafin yana taya ta rufe fuskan ta tasano sarai zata ji kunyar idon su granny sosai yana tafe tana binsa a baya ahankali yake tsokanan ta cewar sa zata sha kunya da dingishin nan kamar yadda granny tasa shi kunya yau agaban su ummahm da wasan da tayi ta masa da safe daya je gaishe su... Hakan yasa ta sake kasa samun balance duk kauce ma idanun su da tayi sai sa taji kunyar soaai.. Musamman yadda kowa yake murmusawa yana sadda kai.. Albarka a lokacin ta sha shi har dana ajiyewa a rumbu.. Anan ma aka dan musu karamin nasiha tun a yanzu ummahn ke jin zafin rabuwar da zata sake yi da yarta amma bai kai farincikin da yake makaale da zuciyan ta na gane yarta yau ta zamo cikakkiyar mace ba.. Bayan tafiiyar mahaifin mahfud din Da kyar aka raba ta da ummahn don sosai taci kuka da anty warda da granny suka dawo cikin gida mahfud ne ya kaita har airpot ta dawo nigeria. Yau gidan kowa na jin kunyar kowa a dakin ta ta zauna tare da shi makale da juna suna kwasar soyayyar su Time to time granny ko antyn ke aiko musu da abun tabaawa. By 8.00pm dai dai suma aka kaisu har aiport inda zasu chale kasar san diego hooney moon mafarin gina sabuwar rayuwar su cike da alkawarin so da kulawa da juna. *officail cat*[2/20, 13:18] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* forgive my typing errors no time to edit _46_ Anan san diego gidan su kadai ne sai masu aiki da securities din su. Shafi shafi da bango bangon soyayya ba wanda bai bude mata ba Idan suna gida tare basu fita ba wasu damammun sexy english wears da make up take sakayawa wa jikin ta Inda komin yadda namiji yakai sai ya kyasa.. Bare shi da kullum take tafiya da shi duniyar so. Anan ba irin gatar da baya bata ga dukiyar da yanzu ta mallaka amma bai hana shi lalata ta da gifts ba. Bayan wata daya A dare ranar lahadi kwance suke cikin wata full size jacuzzi suna warm bath after a long foul play. ta gaji don haka sai ta lafe ta shiga bacci acikin ruwa Shikuwa kallon ta kawai yake, har yau yana mamakin wancan garar da ya taba mata zuciyar ta,aganin sa ba wanda yakaisa asarah a duniya tunda ya bar mace kamar sarah ta kufce masa. Gashi tunda sarah ta taho wajen sa yau kusan 4 to 5months kenan amma bata sake ko da acikin wasa ta kawo labarin yazeed din ta ba. Abun ya dade yana basa mamaki..but baya son ya dame ta da maganan tunda ta saukake ma kanta so be it. Yanzu damuqar sa ta koma kan career ta ne,amma shirim dayake mata ma daban ne da wancan lokaci He wants to know whats shes thinking now Shin zata koma whar wajen da ya san ana ta hadu da yazeed din ko zata sauya tunani kamar yadda shima yake planing mata? Yasan amsar sa yana daga wajen ta dole kuma ya tambaye ta game da abunda ya shafi yazeed don duk dama baiso ba Tsame su yayi ya dauraye su suka koma daki anan ya sakaya mata nitie futcia pink dan dai dai ya jawo ta jikin sa sai safiya.. Da safe bayan ta tashi bata gansa ba sai ta fito tana lekawa kadan ta hango sa yana zaune yana chats da pc hannun sa koma yana amsa waya.. Suna hade ido ya maida mata slight smiles ya taho ya mika mata wayr yace ummah ne.. Ta lura hankalin sa nakn chats din sai ta dan tsaya leke Allah Allah take ta ga waye ne. Amma da shike taji muruan ummahm sai ta koma daga daki ta zauna suka fara tataunawa. Tace jiya muna magana ban gama ba wani abu ya dakatar dani Tace ehm ummah lpya kuwa ko gani na ne bai ishe ki ba?ummah ina kewar ki sosai Tayi murmushi tace babu komai saratu ai duk naga kin gaji ne nace bari na barki ki kwanta dama kawai na tunatar dake ne kar ki rika mamatse cikin ki hakan nan kinji ko ? Ki rika kwanciya da kyau banda ciye ciyen banza kuma... Dariya ne ya dan subuce mata tace ummah? Kema zaki bi salon su anty kenan ko"sai ta rika cewa kar na dinga kaza kaza kinga jiya da zamu fita tace wai kar na sa wancan doguwar rigar wai zai matse min ciki na... Cikin dan dariyar tace yanzu kwanciyar ma sai an gyara min sai kace yar jinjira haba ummah na... Murmushi kawai ummah take yi mai sauti tace toh ni dai na gaya miki kibi a hankali da kanki ai gaskiya suke fada kinga ni kam sai anjima ina shirye shiryen tafiya ta ku din yaushe zaku koma germny? Tace yace nan da sati biyu nasan ma zai fada miki.. tace toh shikenan akula sai na sake kira ..nam sukayi sallama Ta taso cike da jim dadi ta taho wajen sa da wayar ganin baima kula da shigowar ta ba yasa ta dan saussauto takon ta ta labe tana karanta chats din.. wani irin garas taji aranta dataga shab ce, Sai ta taho ta dan jingina da shi ta mika masa wayar a yangace tana daure fuska" Ya riko hannun nata yace ya dai?ko nazo ne? haka kawai sai ta ji ta soma jin kishi duk yadda taso kar ya gane mai take ciki sai da ya fahimce ta, Abun sai ya bashi dariya atakaice ya nuna mata chats din da kyau ce babe c'mn, kudi kawai take bukata kuma zan tura mata su anjima... ko akwai matsala da hakan? Ta dan noke cike da shagwaba tace ai granny ta saisaita tsakanim mu ta riga tace nice big sister ta sai ka bari ni na tura mata ba kai ba. Ya sake dan fashewa da dariya ya jawo ta kan cinyar sa yace"ishe jelouss of me ..? Toh shikenan my life kiyi duk abunda ya dace..tasan baibai ya fada hakan don ya sata gane ya san kishin sa take sai ta fada jikin sa ta rufe idanun ta A hankali ya sauke mata light peg suka soma kallon juna.. Hannu ya sa yana maida jelar suman kanta baya cike da kauna Suna maida murmushi." chan sai tace whats with the look,? Ya tabe baki yace im just wondering amma ban son na kawo mahanam da maybe hala baby na bazata so taji ba Tace what? ta gwalo ido irin meye zaka fada wanda bazan so naji ba Bai dauki lokaci ba ya dube ta yace sarah,can we talk abt ur careeer now? So whats up, me kike ciki yanzu ko dan matsalar ki da yazeed shikenan yasa kika dena maganan sa" wani iri taji lokaci guda sai ta dan ja jikin ta tana shirin sauka daga cinyar nasa..ko a mafarki bata so taji sunan yazeed bare tayi maganan sa "Ya jawo ta da dan karfi yace haka ne ko? I want to give up bcos of him alkawarin ummah ne fa?dont you wanna help oders anymore..? Tuni ta soma jin wani yanayin kuka na so ya kufce mata ahankali ta shiga kwacewa ama bai sake ta ba ..sai ta kalle idanun sa ta marairace ta firta ni ba haka bane mahfud just let me be.. Kallon ta yake ganin ta damu ya sa ya jawo ta jikin sa a hankali ta lafe kan kirjinsa...nan suka bata shiru yana shafa ta calmly....sai da ta ji nitsuwa tace bazaka yarda dani ba ko hero,wallhy badan shi bane na ajiye maganan WHAR.. bayan duk abubuwan da suka faru a da chan i just wanted to be yours only.. bana son na kasance nesa da kai i want to love you, stalk you in evryway that wll make you feel special to me... A hnkali ta sake dagowa suka hade ido ta furta" my life is urs now not for anyone ummahn ma ai zata so na zauna na kula da neman aljannar ta ko.. So pls stop thinking abt him he's no longer part of my life kai kadai ne.. Yanzu da kuma har karshen rayuwar mu. ya jawo ta kusa ya daura mata kisss mai sanyi a forehead din ta.. Baiyi tsammanin haka ba Haka kawai yaji dadi sosai data bashi wannan matsayin..sai ya saka mata albarka tare da mata alkwarin so da kauna. amma kuma duk da hakan ya riga ya hada plans dinsa againts her future baya so ko kadan wani abu ya sake shigo mata bazata game da rayuwar ta na baya. sai ya jawo ta suka koma daki nan ya nuna mata wani cards da letters na programe din da za'ayi a washington dc hadin kai ne daga kungiyar humanatarians da philantropist na six top developed countries a duniya nigeria ma bata cikin su.. "Yace baby,son rai na ki koma matsayin ki na wacce take da burin taimaka ma mata jajrtaccu irin ki don su tsaya dakan su komim yanayin qaddarar su.... i will be really grateful idan mukaje wajen nan tare dake gobe.. so what did you say? Tayi shiru chan ta dan lafe a jikin sa tace,indai hakan zaisa ka farin ciki i will come with you.. Sama ya daga ta yayi mata juyi murna cike da idanun sa... tare da wasu irin mahaukatan kisses suka fara romnce din su yau a shower aka baje hajan sex din sun dau lokaci sosai har sai da wayar sa yayi ta kara kafin ya fito ya samu ya dauka mahaifinsa ne. Fitar sa daga nan ta soma kwaza amai amma bata bari yaji ta ba har sai da ta kammala kimtsa kanta ta fito a sanyaye ta kwanta ruf da ciki akan gadon tana maida nishi sama sama.. Gaba daya hankalin sa ya koma kanta duk dama akan maganan goben suke..Dad ya tabbatar masa da cewa shima zai bi wajen taron. Anan bangaren su yazeed kuwa abubuwan ban mamaki ne suka faru musamman fannin safeenah da mahaifiyar ta.. adan watan daya gabata sosai safeenah ta soma sauya halayen ta boro boro take nuna dangin mijin ta sune kawai nata hatta uwarta sun raba gari,lokaci guda ta soma fetsa rashin kunya da rashin mutunci ma kowa.. Shima yazeed yayi da ita ta sa hannu a sake apologu lettee da zai sa su samo sarah ta dawo bakin aikin ta amma kulum acikim fada suke karewa. sau dayawa sai ta zage sa tace masa" dan iska mashayin giya karuwan namiji..mayaudari.. Cewa take yaga tayi masa nisa yana so ya jawo sarah don a karbe matsayin ta a maida sarahn.. ce masa take duk munafurcin sa baikai ta ba tunda ita ma tasan sa fiye da sanin kowa idan baiyi hankali ba zata tsige masa mutuncin sa yadda ya tsige na sarah da mahifiyarta A haka ta sa masa doka cewa idan ya takura sai ya daso da sarah zaiga abunda zata masa. Tun suna sainsa har ya dawo ya zuba mata ido sabida abun nata yafi kargin kowa. yanzu ana wani irin coruption ne mai zafi da kudin da whar ya mallaka Na taimakon mutane. .su hjiy asma sa mrs ruth ba su ci ba sai dai suga safeenah tana tarawa tana bada famikyn minin ta rance wanda bazai taba dawowa ba.. hasali ma auren ba abunda yake ciki illah amfani da ita da suke yi ta hanyar makala ma matsayin ta nauyi don sama musu abubuwan sa suke so dai dai da lokaci guda basu kyautata mata sai ma su kushe ta amma tsaban yadda idanun ta suka rufe bata gani Abun yana ma hjya asma zafi sosai don Yanzu haka safeenah fito na fito take da mahaifiyar ta akan abubuwan datake yi . Suna mata magana ko gori zata ce ita take rufa musu asiri ai famlynn mijin ta yan siyasa ne suke da power a kasar nan.. Bangaren su mahfud kuwa tun kan ya gama jin magaman dad din nasa ya tsare wayar ya taho ya jawo ta cikin kula yace lpya kuwa ko zamuje asibiti? dariya ta dan yi ta dada lafewa jikin sa tace dama wayar nake so ka bari kazo mu shirya ni yunwa nake ji da sakalce. Yasan ba gaskiya take fada ba sabida shikansa yaga sauyawar ta gashi shes becoming tooo blushy ga nonuwarta sun dada cikowa sun haura wani bin yakan zata bra ne amma kullum ya rike sai yaji nauyin su sun sauya..anan suka shirya tsaf chan dare suka nufi washington dc wani kayattecn hotel suka sauka nan inda za gabatar da progrm din na sati guda. Washe gari da safe yazeed da ya rasa meke masa dadi a duniya. Ga samu ga rashi safeenah tana neman hana sa ganin sarah kwata kwata gashi zuciyar sa gab take da fashewa da kaunar ta Kenan ta daga nata rayuwar shi tana so ta durkushe nasa? Sai ya ce sam bata isa ba ai ba ita kasai bace babba so dole ayi mata taruwar dangi Hakan ya sa ya hada emrgencumy meering harda manyan manyan su daga offishin hjy billy. Mrs ruth da hjy asma ke kan gaba don a sauke safeenah a dawo da sarah atleast ko wani ahu zai ragu ko da aka fada ma safeenah ga musabbain meeting din sai ta tada bori.. Ta shiga fade fade tana fada ma manyan wanene yazeed na asali acewar ta ai baida wani motive aransa illah ya shiga rayuwar yan mata yayi iskanci da su ya yaudare su.. so yake ya dawo da sarah sabida personal interest dinsa. Sannnan tace ita bazata sa hannu akan maganan banza maganan mashayin giya ba.. the question is in har dan iska ne kamar yadda ta bayyana da wa yake iskanci? but no one dare ask her sabida ba shikadai ba kowa nan tsoron yadda safeenahn take bude ma iyayen ta ido suke bare su.. haka aka kare meeting din a sukwane ba wanda yaji dadin sa ...ranar safeenah sai da tayi ma kowa rashin mutunci... tsaban kunya da kuncin takaici kowa ya watse anan yazeed bai samu ya fito ba sai after 3hrs Gashi ana ta eaba gulmansa ana zunde. ... Haka kawai ya ji wani iri sai ya tuno da ya ma sarah da ummah hakan agaban dumbin jamaa su ya suka ji? Tunda ya koma gida sai bai sake fitowa ba zazzabi ne da mummunan damuwa yake kashe masa zuciya. Anan kuwa mahfud da sarah suka shigo wajen taro tare da dad wanda yayi matukar farin cikin ganin su a hakan Wasu mahaukatan official gowns na designers ake mata na musamman daga turkey Qatar da indonesia Wanda hamshakan Qhanuns da rabbatul baits na islamic countries suke sawa. Its very beautiful amma ko da wasa baya nuna siffar mace wasu design din ma inbanda fuskan ta da tafin hannun ta baza aga komai a waje ba but yet is very classy. anan ma dad ya dada introducing dinta as his only doter inlaw Its becoming trending sabida babu wanda yasan da auren dama. sai ta samu grace din wannan matsayi kowa yana so yayi retuning favour ma mr lingard Lokaci guda aka bada sarah prime excutive official na humanatarian a dubai chapter.sunnlura tasan kan makamin aikin ta sosai Sai Aka kuma sata a kungiyar lura da harkokin round the countries. Kowa yayi mata murna musamman familyn ta da famlyn mijin ta. Ita ka murnan ta bai wuce da aikin ya zo mata yadda bazai taba auren ta ba. Don kuwa tashi tashi ne ba kullum ba sannan bazai wuce tayi kwana kadan ta akan assigment ba ta gama. A dik Whar na nigeria inda za acire alhj nafiu to tafi karfin uban kowa yanzu.... shima sai sai ya kere ta a experince da shekaru amma matsayin nata yafi nashi power azahiri. Hakan komai yake tafiya musu anan dai dai har aka kare taro dada yay gaba ya barsu anan cewa zasu koma germany the following week. Cikin satin da yazeed bai leka ko ina ba mutane ne suka taro zanga zanga aka kai gaban organisation din whae ana nemna sarah dan dole.. mutane sun gaji da sauraran yaushe za a dawo musu da ita sai suka fito suna mumumnan demonstration day by day abun sai da aka hada da hukuma. Shikam yana chan bai sani ba,sai ranar daua tashi baijin dadi yaji ana knock akofar dakinsa kullum tunanin sa yaushe zaiga sarah koda akayi knock din ma sai da ta fado masa Amma ganin sectarynsa ne yasa ya daure fuskan sa tam.. bayn sun gaisa yake ce masa minister yana bujatr ganin sa an hadu meeting din gaggawa Da har ya kore maganan da cewa shi bazai je ba damuwar su ne.. .sai yaji ance akan sarah ne mutane sun kai korafe korafe akan adawo da ita minister zai sa baki Ai tuni yaji ya warke minti biyar ya dauka ya kimtsa kansa ko wanka bai tsaya sake yi ba. koda suka taho nan sai tanbayar sa ake ko yayi ciwo ne sosai abun ya nuna a jikin sa yanzu. Anan ya hadu da mra rith sabida hjiya sam ta kasaa zuwa bata so ta sake haduwa da safeenahn tsaban takaicin datake ji akanta. Anan minister ya sa aka rufe magana akan za a runuta official apology letter da call off duty ma sarah bukar cikin gagawa nan da sati biyu ake si ta dawo bakin aikin ta. Hakan yana nufin safeenah zata ajiye ma sarahn matsayin ta,gashi minister ne ya bada dokan bata isa ta ce zatayi wani rashin kunya ba haka ta koma da takaicin abun yazeed kuma kamar ya hadiye kansa don murna sati biyu ya rage ya ga sarahn sa ido da ido Tunda aka yada letter a national media houses da news papers ya shiga tana din sabuwar rayuwar da zai fara da sarah idan ta dawo Baya bacci this time so yake yayi dagske ya aure ta ko zai dawo dai dai. aka aka ci sati guda ba sarah ba replya amma basu cire hope ba sai da ya kai 10 days sannan yazeed ya fara shiga damuwa Gashi Sau dayawa yana so ya kira mahfud yaji maganan auren nasa amma baida courage yasan mahfud yayi fushi ne da ya ki ya nemen sa duk dama ya san yaga sakon auren nasa. anan kuma mahfud yayi rakiyar sarahn wajen wani taron da aka gayyace ta a mtv lifestyles programs Ana washe gari da safe zasu tafi germany.. Anan tayi hira da hamshakan mata wand ake damAwwa da su akan rayuwar ya mace da career ta.. har ta bada misali dakanta da yanayin yadda career ta ya ruguje abaya. Her speech was gentle and historical nan take dada jan hankalin mata da kar su karaya idan haka ya faru da su su sake tashi maybe alherin su zai iya kasancewa agaban su basu sani ba. sannan tace ita bazata sake komawa baya ba badon komai ba sabida rashin uzurin da suka bada mutuncin ta da darajar ta na dan adam. Cike da jin dadi da ilimantarwa aka kare hirar. ga sunan ta jikin award din da suka bata mrs sarah bukar lingard. a washe garin ranar suka bar washington zuwa san diego daga nan suka shige germany.. Kowa na farin ciki da su haka suka cigaba da dyauwar su cikin so da kulawa da juna su day by day yazeed ke jin karayar zuciya akan shirun sarah har ya soma damun sa sosai ga zazzabin dayake taso masa isan ya dan daga hankalin sa. Haka dai ya daude ya jira sanda sati biyin nan ua cika tsaf Daga nan kuma sarah ce take karance news din akan jaridun da ake ajiyewa Kan table din mahfud amma bata taba nuna masa ba sai ma tasa ayi trashing a dust bin Abun dariya yake bata kullum sai ta tambaye kanta what change now da ake nemanta a whar? Tun Kaucewar sari biyin da kwana daya yazeed ya koma shan giyan sa ba ji ba gani ga rashin lpya na cinsa ajiki tunanin sa kar dai ma sarah ta mutu ne ko wani abu ya same ta a wani waje? yana zaune shiru da safe ranar sai ya kunna tv Dai dai an gama repeting progrme din kenan ana nuna highlight da pictures din ta da sauran matan. A razane ya mike Yadda Ya sake remote din aksa ko da an sake dagawa bazai sake amfani ba. Kansa ya kama baki na rawa ya kira sarahn da karfi sai yaje ya na dada kallon ta a tv Gashi angama programe din abirkice ya dauko tab dina aya shiga chaneel din da kyr ya samo details din ta da dan short video clips dai dai inda take bada kalubalen rayuwar ta da abunda tace na bazata sake komawa gidan jiya ba. hannun sa na trmbling yana kuka yana kiran sunan ta kamar wanda yake kallon hisabin sa na wutar jahannama Bai ma lura da sabon sunan nata ba ance prime excutive ce kumaa washington dc akayi hirar kawaai sai ya tashi ya shiga neman contacts din humanatarina daga Chan Kamar zai tashi sama ua soma magana bai jira ba yace sarah? Pls i want to speak to sarah bukar ya kara da cewa ita urgent pls Baturiyan dake magana sai da ta dan yi shiru sannan ta ce masa wanda yake nema is private abunda kawai zata fada masa shine bata nan ma sun tafi san diego.. Ya nemi ta ta cahn... Da kyar da fitina ya roke ta da karyan cewa shi colleque din ta ne sannan aka bashi home call na gidan su a san diego ko zama baiyi ba ya sake danna musu kira anna sai dayayi ringing sau biyi sanna wata ta dauka..tace how can i help you.. a dame yace san diegi isit sarahs resident?sarah bukar pls i want to speak with her its alarming very urgent.. Give her the phone pls thank you Sai da ya gama Matar tace im am sorryy sir, but mrs sarah dont receive calls on landlines,besids shes not here in san diego she left . Pls If u have any emergency matter u shud direct it to her personal calls this is a Direct oder from her husband.im sorry sir but I cant help you Tana shirin ajiye wayar ya dawo daga suman tsaye dayayi yace wait wait wait ,sarahs husband? Sarah is married ...maganan ya fito masa abaki kamar mahaukaci baturiya sai to dan tsorata da yanayin sa tace yes sir,her husband give oders and i canr help you..sir, im hanging up now.. Bazata ya daka mata tsawa a hatsale yace fuucccckck!!!!! Ya wani ja kuka mai dauke da rudani ba abunda zuciyarsa ke maimaitawa sia sarahs husband.. Sai ya sauke ma baturiyan masifa da cewa ta bashi phone number sarah ya kira ta yanzu sabida bai yadda da maganan sarah tayi aure ba har sai yaji daga bakin ta itakuwa baturiya ganin zai takura ta ya sa ta ce zata hada sa da security idan ya sake kiran layin sai an kaisa jail . anan yayi wirgi da wayar ya juyo abirkiice ya dauko sabbin wine bottle ya soma sha sai sa ya ajiye kwalba wasu hawaye na masu daci da zagi suke sauko masa zuviyansa ta riga ta biga da naganan auren sarah amma yaki ya bar brain dinsa ta yarda jira yake lallai ya samu layin ta ya kira ta tafada masa sa bakin sa ta aure ni wani ba shi ba. Kuka yake ayashe aksa yana cewa sarah tashi shikadai bana wani ba Sai ya runtse ido baya son ma ya sake ya ga sunan nata bare yaje ga tanbayar wata aura? Idan ya rufe ido ba abunda yake gani sai sabon fuskanta dayaga ni a video hatta muryan ta ya sauya masa ga dan uban kyaun da sheki data kara,yaga babban matsayin ta wanda ko a mafarki ya laluma yasan sarah wll no longer be his mate a dukiya. but how comez? Kenan sarah ta sake bacewa a duniya har ta daga rayuwar ta dana wargaza Mata shi? but how ya tsaya tanbayar kansa cike da jimamin anan Zazzbin ya nakasa sashi ko bacci bai iya yi ba har safiya. a safiyar ne sarah ta taho dakin ta same mahfud dauke da jaridan a hannun ta.. haka kawai takeji ta sanar masa da abun dake faruwa duk dama tasan baida amfani awajen ta. Officail cat [2/21, 14:11] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _47_ Agefe ta ajiye ta shiga tayasa dressing cike da tarairaya har saida suka gama yayi ras sannan ta soma gaya masa zancen minister ya rubuto apology da call off ta nuna masa jaridan Bayan ya karanta abun ya basa dariya shima, yace babe to me kika ce? Ta dan langwame jikin sa tace nothing..wannan ai matsaalar su ce Yace gaskiya ne kam nan suka shashantar da maganan suka fice Bayan dawowar sa ne yake ganin dacewar ta amsa kodan su san me suke ciki akan ta.. Haka akayi kuwa da safen washe gari ta sa aka kira mata babban offishsin whar daga wayar sectaryn mahfud Anan ta bada clear statements mai cike da hikima da girmamawa na cewa tayi resigning sabida tana da wani responsiblity as a prime excutive a dubai akan whra su maye qurbin ta da wata kawai ita tayafe... Kowa sai da jikin sa yayi lakwas duk dama ba wanda bai zo na dan yaji ta tana maganan ba.. Anyi bakin cikin hakan sosai amma wasu sai suka bige da cewa sakayyar Allah ne kawai da butulce mata da akayi. Yazeed na chan kamar zai sheke kansa baya cin komai sai giyan nan.. jin ance sarahn ta kira ya sa ya fito a haukace don ya zo yaji me tace. Safeenah kam dadi abun ya mata sosai duk dama acukin satin ta shiga hankalin ta don Tafara ganin wasu abubuwan da ya bata mamaki Da shike cijun kwanakin ansa rai sarah zata fito sai take mijin ta da iyayen sa suka fara juya mata baya ana wulakantata gani suke idan sarah ta dawo safeenahn bata da wani amfani musu Abun ya daure mata kai sosai sai ta soma sanyi danyi da alamunran nasu.. Shikam faisal dama yana da yan matan sa kamar yadda sukeyi da su yazeed da chan kuma tana jin labari amma bata isa tayi maganan ba Yazeed ya na shigowa yasa aka kunna masa voice din sarah Anan abunda ya fara dokan kunnen sa yadda ta kira sunan ta ne "mrs Sarah bukar lingard,which lingard? abun sound familar to him amma bai damu ba har sai dayaji speech din nata Kenan har abada sarah bazata dawo ba, To yanzu ma idan yaje dubai sabon offishin nata ya tabbata bazai same ta ba dama yasan countryn datake ne da zaije koda bura uba ya nemo ta.. Abubuwa dayawa sai suka taru suka shakure masa wuya hade da tunanin sarah tayi aure kuma sarah bazata taba dawowa nan ba Duk wani plans dinsa suka rushe Dafe zuciyar sa yayi cikin radadin kona anan ya sulale ya fada kasa ambulance ne ya kaisa asibiti emergency. Anan kuwa cikin dake jikin sarah yau ya ke cika 1 month 2weeks ba wanda ya fito yace eh lallai ciki ne sabida ita kanta sarahn boye alaman Dake yi yasa bata sani ba Kwanan yazeed biyu a kwance rai a hannun Allah kafin aka samu su hajiya billy, Anan aka sanar da su komai Duk dama likitan yayi demanding wani nakusa da shi akusa.... "Cewar sa ciwon zuciya ne da depression ya ke damunsa sannan idan ba a dauki mataki ba zai iya shiga inda ba zasu so ba.. "Hankalin su sosai ya tashi,ba batantama suka daga ma mahfud nashi hankalin Mutanen da tun auren sa basu damu su sake neman sa suji ba.. Amma da shike abun na ciwo ne sai ya kaucar da wancan hjiya billy ta sa shi lallai yaje nigeria washe gari ya zauna da dan uwan sa yazeed .. Haka ya dawo ya sanar da su granny abun da ake ciki kowa ya damu sosai Musamman sarah data raka sa har airport tun isowar sa hajiya bilky ta ishe sa da kiran cewar ta tana kan hanyar dawowa amma zai dauke ta lokaci sosai sabida nisa. tana so lallai mahfud ya sha cikin yazeed ya gaya masa meya jawo masa ciwon xucia da depression. Haka suka rabu ya cigaba da lura da yazeed din har ya samu ya dan fara magana yana karban abinci.. ba kalar kokarin da mahfud baiyi wajen tambayar sa ba amma haka sam yaki fadan asalin damuwar sa sai kuka... Sai da mahfud din ya bata rai sosai ya yi fushi sannan ya soma gaya masa ai a lokacin da yake soyayya da safeenah akwai yarinyar da ta so shi shikuma ya yaudare ta sosai... Amma sai gashi ya zo yana son ta yanzu amma koda ya neme ta sai yaji ta auri wani kuma tace bazata taba dawowa ba.. Kuka yake ayayin da yake maganan nasa. sai ya birkice da cewa shi dai yasan yarinyar bazata dena son shi ba sabida yayi mata abubuwa dayawa wanda yaci ace ta barshi amma bata barshi ba.. So gani yake hala ma ramawa kawai take yi don ta wahalar da shi shi bazai taba yarda tayi auren ba har sai sun hadu tagaya masa da bakin ta. jikin mahfud yayi sanyi sosai duk dama labarin ba a kama suna babu cikakken bayani amma daga yanayin yazeed ya sa shi sanin abun ya girmama aransa.. anan ya rarrashe shi cike da kulawa yana masa nasihohi akan ya sassauta makansa ko dan iyayen sa Nan yake bashi karfin gwiwa cewa ai shima herione dinsa daya ke bashi labarin ta zabi wani ranar baifi da wasu satikai ba kawai ta dawo masa.. Gashi sun saisaita har sunyi aure yana tare da ita.. Sai ya kwadaita ma yazeed din cewa indai har rabon sa ce yarinyar zaigani zata dawo masa suyi aure...ko da kuwa ta aure ni wani ne komai zai iya faruwa. yazeed Ya dade bai samu wanda ya kwntar masa da hankali kamar mahfud ba Sosai ya rike maganan aransa sai ya fara sake jikin sa akan cewa hala daga baya komai zai wuce irin na mahfud.. Amma kullum idan ya kawo sabanin haka kuma sai yayi ta tunani ciwon kuma sai ya dada tashi.. wani lokaci ko bacci baya iyayi haka zasu zauna har safiya yana kuka... yau ma hakan ne,ko da abun ya taso masa sai aka masa allurar bacii yayi mai nisa anan ne ya ke jin wayar da mahfud keyi da famlynsa suna miko ban gaisuwar su cike da damuwa. Duk dama hankalin sa bai jikin sa yawanci somtimes Yana kasa kunne soyayyr da mahfud ke zubawa da matar san a waya sosai yake burge sa.. Sai ya qudira shima irin wanda zai yi kenan idan ya auro sarah ya lura komin tashin sense din da mahfud yake ciki idan yayi waya da matar sa shikenan komai ya wuce.. Yau din daya tashi da dan karfi sai yake tambayar mahfud yaushe zai hada su suyi magana da matar nasa. a cewar sa idan ya samu wancen yarinyar sai sun ninka su a soye wa.. mahfud dariya kawai yayi da shike ma yana son yaga ya tashi haka yana tadi Sai ya shiga chalenging dinsa yana fada masa kalar yadda yake kaunar matar sa shima sai yana amsawa da cewa sai ya ninka irin sa haka ya ja ra'ayin sa ya sa shi ya dan warware mind dinsa daga abubuwa har ya samo yaci abinci cike da hirar su na yan uwan taka Washe gari da safe mahfud ya kira sarah as usual so yake ya hada su kawai su gaisa sabanin yadda ya shirya cewa bazasu ganta ba sai ya kawo ta mai gaba daya amma yanzu tunda har yazeed din ya farajin dama dama gwara ya bata tayi masa gaisuwan da bakin ta.. to ya kira ya kira amma ba adaga ba,sai ya damu sosai.. Har yazeed ke ce masa kar ya daga hankali ai suna nan ko yaushe ne zasu gaisa Karamin ajiyan zuciya yayi ya koma ya zauna cike dan zulumi baiyii da wani 10mints ba saiga kirar anty warda Nan ya dauka suka gaisa nan take sanar da shu ai sarah bata ju dadi bane granny ta kaita asibiti har sun dawo amma tana baccii yanzu Kallo kawai yazeed ya bisa da shi yadda ya damu yana tambayar granny ya jikin sukam acike suke da farin ciki an riga an fada musu tana dauke da juna biyu amma sai suka dauki alwashin sai ya dawo zasu masa suprise in a veryy speacial way ta yadda zaiji dadi sosai Haka ya basu waya suka gaisa sa yazeed din cikn wasa da dariya gwanin sha'aawa ya mika gaisuwa ma matar bro din nasa.. Ko da ya mika masa waya har ya gama sallamar su bai dena mamakin mahfud ba Yace lallai wife din nan namu ta iya riko ji yadda ka wani damu..yayi dariya.. Shagwabewa yayi yace ji nake kamar nayi flying naji ni kusa da ita kai kawai bazaka gane ba ne..she's my life....duka sukayi yar murmushi hirar soyayyr kawai suke yi yazeed din yana matukar mamakin yadda mahfud yake experssing kaunar dayake ma herione dinsa da wanda itama take masa... Hakan yasa yazeed warwarewa yana taya shi shima this is all his dreams sosai yake so rayuwar sa ya sauya ya dawo irin na mahfud shima ya taba yaji...har gani yake na shi ma zai fi sabida tunanin sa ya basa idan ya samu sarah ji yake kamar zai iya maida ta cikin sa.. Har aka kira sallahr magribh suna dan taba hira anan mahfud ya fice ya barsa ya tafi masallaci domin ya gabatar da sallolin sa yana fita ko minti biyar bai cika ba wayar sa ya shiga ringing Kusan sau uku sannan yazeed ya kai hannun sa ya daga don yaga waye ne.. duk da daurewan jikin sa bai hana sa firgita da mikewa tsaye kamar tsohon soja ba.. Zuciyan sa ne ta buga yace "me zan gani? Hoton sarah ne boro boro akan caller id duk dama pet name na soyayya ne kuma da larabci aka rubuta shi amma meyakawo sarahn sa a wayr mahfud? Ko inan sa na rawa amma haka ya daure ya na so ya karyata idanun sa sai dai ya kasa Haka wayar tayi ta kara ..a shigar kira na biyar kawai sai yayi shahada ya dauka ya sa speaker. Wasu zafafan hawayen ne suka fetso a Lumshasun idanu sa da yaji kalar muryan shagwbewar data sa tana magana bata ma san ba mahfud din bane alayi.. wannan murya ko a jahannama yaji sai ya gane ta tabbas sarah ce... Kenan sarah ce matar mahfud din sa? Sauri yayi ya kashe wayar sabida kar ya sake masa akasa ya fadi. jiri ne ya debe sa mai nauyi sai ya dada karfafa zuciyar sa ya rike karfen gado da kyr ya zaunr da kansa. Nan ya sake daga ido ya kalle wayar da yake kan ringin da hoton ta tayi mugun kyau tana smiling.. wani irin karar razana mai cike da tabuwar sense ya sake yana cewa,sarah nooo it cant be....am dreaming ....kamar mahauckaci lokacii guda muryan sa ya dawo abun tsoro.. kuka yake kamar ya kashe kansa yaga baya duniya... Taa yaya ma brain dinsa zai iya daukar cewa sarah itace matar mahfud.. well daga yadda yaji tayi refering dinsa dazun yasan hakan ne.... ya sake cewa nooo ya firgita ya dauko wayar ya bude hotuna yana duba.... he was crying shaking trembling and meditating in pain... "lallai shakuwa tayi shakuwa kusan duk pics din tane anan har dana da cahn na tun baisan ta ba...couple with the sexy pictures da yagani nasu recntly tare gashi har da na auren su mai kankat anan ma yagani. Waht more proof did he need now?kasa ya koma ya zauna ya sadda kansa kasa ya shiga kukan takaicin daya ke shirin kaishi zaucewa Maganganu yake kamar mahaukaci yana kiran sunan sarahn nan yaji an dafa sa.. chak ya dauke kukan a razane tare da dago idon sa sama nan suka hade waje daya. votes [2/22, 12:12] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _48_ Da wani irin sauri ya taso ya rungume ta ya sake fashewa da kuka yace "mum" "Na shiga uka na lalace mumy ni mutuwa kawai zanyi na bar duniyan nan... A razane ta dada rikosa Hankalin hajiya billy in akwai karshe to yaje nan Ta kamo sa jikin ta ta tattaro sa bata iya cewa komai ba ta shiga rarrashin sa ..shikuwa sai dada ballewa yake yana sauke rudanin da yake cikin kukan sa .. "da taga abun bana karewa bane Muryan ta na rawa tace yazeed wai meke faruwa da kaine?kaine da ciwon zuciya amma sai a gashi na tarar da kai a wannnan halin me yayi zafi ne? Tell me son ni mahaifiyar kace fa kar ka boye min komai.. Isit money? Nayi maka alkwarin duk abunda na mallaka idan zai maka ka dauka.. Ko dai wasu ke neman rayuwar ka"? Yazeed pls talk to me su waye ne ni da su sai inda karfi na na ya kare i promise you..... hankali a matikar tashe take maganan amma baisa ya sausauata kukan nasa ba... Abun ya kaita makura itama sai ta soma masa kukan tace ko baika da lpya ne kake boye wa? Nan yace ah'ah mumy..tace toh meye kafada min kawai bana son shashaan ci.. Anan ya kwantar dakansa kan kafuwar ta ya sauke ajiyan zuciya cikin shesshekar kuka yace" shikenan mum nikam zan mutu... I lost her...i lost evrything.. Mamaki ya sa ta yanke hawayen ta ta dago sa tace her? Who is she? Yanzu daman akan mace kake wannan abun.. Bai amsa ba A hatsale ta daka masa tsawa ta mike tsaye tace yar gidan uban waye ne haka? Ita din wacece Ko a'ina take ni zanje dakaina na kawo ta..kar na sake jin kace zaka mutu akan ya mace...kaji na fada maka Shikam Jimami yake ya rike zuciyar sa yace" mum ina mahfud yake"? Zatayi magana yace just answer me mum.. Tace na aika sa ya siya min abu da dan nisa sabida ina so muyi magana da kai mu biyun yanzu dai ka bar wannan maganan wacce wannan yarinyar da kake wahalar da kanka akanta haka? Yayi ajiyan zuciya gaba daya fuskan sa ya kumbura...ya furta... she's she'sss my brothers wife mum..she's sarah..da kyar ya iya cewa Mahfud's wife. Ya karashe da hawaye mai zafi.. Cikin mamaki da rudani tace mahfuds wife sarah? Wacace kuma sarah which sarah Ya juyo yace sarah bukar ce,ai kin santa ta ko is a long story mum i just wanna die right now.. Abun ma dariya yaso ya bata sabida maganan nasa gaba daya ya tafi da tunanin ta cike da mamaki mai shake murya tace mahfud dina ne ya aure sarah bukar?.... Tabbbb...tafada,curiosity yasa ta zauna da kyau tace yazeed zaka fahimtar da ni ne ko yaya?don ni sam bansan ina ka dosa ba.. Nan ya cire kawaici da kunya da duk girman kansa ya shiga rero mata labarin yadda yayi da sarah tun farko tsaff da abunda yayi bayan tafiyar su na nemen ta har lokacin da ciwon ya fara masa zuwa wannan lokacin. Ko kafin ya gama ta mike tsaye tana zageye da dakin da ruwan salati sosai hankalin ta ya tashi.. Dama abunda suka aikata kenan" But how comes lallai ba shakka sun tafka uban kuskure . Amma abun sai bai dame ta kamar halin da danta ke ciki yanzu ba a kowani magana sai ya kawo cewa shi mutuwa zaiyi..tasan sunyi kuskure mai girma da rayuwar sarah amma what happen is at the past right? Zama tayi tace yazeed inda hali ka cire maganan nan aranka ni bana ma so yayi nisa tunda ta aure mahfud kawai ka hakura kabar ta dama ni bana son ta da kai..gashi sabida ita yau ka dawo wani iri jibe ka fa yazeed Kamar bakai dana haifa ba.. Pls let this slide kaman ce da ita. cike da mamaki da fusata ya dago yace mum"am serious here ina son ta ... Har yanzu bana jin bana kaunar ta i can even die for her wallhy idan ban aure ta ba zan mutu.. A hatsale tace but shes already married to ur bro yace ,i know mum but i dont care anymore.. Ko zaki iya ce ma zuciyata ya dena ne nima kaina na gaji da son ta amma bazan iya dena sa ba sabida azaba ne wanda dolee ita zata saukake min shi. Anan ya sake ruda ta da sautin kukan sa yana furta mutuwa makansa. sosai ta damu sai ta rusuna gaban sa ta tallafi sa ta rungume sa sosai tace to ya zan yi maka yanzu?. Ko da mu fada ma mahfud ne sai asan nayi? Yazeed Kar kace zaka mutu akan wata mace kaji dana?Kasan kuwa shekara ta 13 da aure kafin na same ka? ..nasha wahala sosai kuma daga kai bazan sake haihuwa ba har mutuwa ta. . Pls have mercy on me my child. Ka fada duk abunda kake so nayi maka zan yi shi ina dai sarah bukar ce ai mahfud zai iya mallaka maka ita ai anayi ko? Bari na kira sa ya dawo sai na roke sa ya sake ta saika aure ta sam sam bana son zancen mutuwan nan..kaji dana? a firgice ya tashi tsaye yace what? Mum what r u saying ya sake matar sa ya bani just like that..what nonsense mahfud bazai taba yarda ba...kinsan yadda yake son ta kuwa? i just told you labarin mummnan halin daya taba shiga ciki daya tashi rasa ta sabida ni..kai noo ni bance kice masa haka ba tukun lets find another option Zatayi magana yace pls mum saki fa ki kace? ni dai bana son jin wannan tukunna.. ki tsaya abunda nake so yanzu naga sarahn ne ido da ido sai na nemi gafarar ta idan ta yafe min sai ki roka min alfarman saki daga wajen sa.... But for now promise me koda ya kawo tanan bazaki taba nuna masa munsan ta ba.... She have to forgive me first kafin musan nayi Hajiya billy tace ah'a kam..yoh me zaka jira ciwo na cinka kana neman mutuwa? ni gaskiya ayita ya kare mahfud ya zo nan ni zan fada masa komai,wani shegen son matar sa? ai yaga halin da kake ciki ko!?to idan zai baka ita ya baka shikenan A rikice ya riko hannun ta yace mum,idan kikayi haka sarah bazata yafe min ba....ba lokaci wannan hanyar kadai ya rage min nasamu sarah in har ta yafe min zata dawo min muyi auren mu..i know she will alwys choose me nasan rashi na ya sa ta aure wani daban.. Just promise me zaki yi abunda na saki...kar ki sake yasan mun san matar sa har sai buri na ya cika..zatayi magana yace mum idan bazaki min haka ba wallhy gobe warhaka sai dai ki bada labarin kin haifi wani ai kama na bani ba..i wll surely kill myself i promise you.. tsoro ya sa ta furta tayi alkawari....sai ta sa shima ya mata alkwarin zai bada hadin kai ya warke yace mata karta damu... Anan suka hade plan din su tsaf... So da mahfud ya dawo ana hira kasan idon suka binsa da tambayoyi sun dada tabbatar da zargin su sun gane sam shi bai san komai game da al'amarin ba.. Yazeed yake tunanin ko hala sarah bata taba bada labarin sa bane don tana tsoron sake fadawa tarkon kaunar sa haka ya lume yana rudar kansa Anan kuma hjiya billy cikin salo tace bazata ma gaisa da sarahn awaya ba sai dai ace ta zo nigeria.. ai itama kamar yace awajen su kenan bazata zo tayi jinyar mijin ta karami ba..? haka suka rude sa ya dauka ko tsaban son sa da zumudin auren nasa hajiya bilky take baisan ma yazeed take aikin ba... Cike da murna ya kira sarah washe gari yayi bayani agidan su akan bukatar su.. ba bata lokacii ta shirya dama ta dade tana tunanin zuwan sa don ta gaya masa abunda suka shirya mishi.. Amma granny taki samm akan dole su jira kamar yadda suka tsara.. cike da tarairaya da kulawa suka rako ta da daren ranar ta kama hnyr nigeria sai washe gari da yamma ta iso nigeria anan asibiti gaba daya suka hade kai suke bashi wani irin cold treatment cikin salo amma ko kadan bai dago ba Sai ya shiga zumudin ganin matar sa.. Ita kuwa sarahn sai dataji daban data shigo nigeria gashi dama sunyi Sabani da ummah taje business trip sosai tahi sha'awar zuwa gidan su.. Tun da ya musu sallamr da cewa sarahn ta iso zaije airpot ya dauko ta dakansa suka soma fargaba da bugun zuciya musamman ma shi yazeed dake jin kamar kirjin sa zai fice. Sosai hajiya bilky ke dame da halin da yake ciki ko da kadan ne idan mahfud ya fice sai ta hauro tana tambayar sa ya ya yake ji ita kadai tasan zafin ganin sa ahakan datake yi.. Shikuwa sabida baison Ta karya masa alkwarinsa ya sa yake danne duk wani abunda yake ji ransa yana nuna ya warke din anan airpot kuwa sama ya daga abunsa yana mata juyi cike da kewa da kauna suka rungume juna.... Kamar ta sani kuwa ta hana sa wucewa da su asibitn direct shagwaba da sakalci ya sa ya kaisu wani wajen suka samu hutawa sosaii Duk gabobin jikin su sai da ya amsa da saduwar nasu sosaai ta faranta masa ransa.. hakan ya dauke su lokaci sosai basu dawo ba anan zuciyar yazeed da na hjy blly ya buga yafi sau dubu Yazeed har wani kishi yake ji ya fara danne sa sai yafara kawowa to ina suke da har yanzu basu shigo ba,me suke yi ina kuma suka je..tun 4 mahfud yace sarah ta taho amma gashi har 7..to 8 ma shikuwa bai taho nan ba sai da suka hade da sallahr ishain su kafin suka yi shoping suka shigo da shi asibiti manne da shi suke takowa a hankali yana sake mata murmushi Suna isa daf bakin kofar dakin wayar sa yayi bugu dad dinsa ne sai ya dan tura ta akan ta shiga yana zuwa.. taso ta jira sa sabida kunyar datake ji amma sai ta daure ta dan tura kofar tare da sauke sallama da sansanyar murya ba wanda ya iya amsawa daga cikin su.. Da uban azama yazeed ya tashi ya zauna kan gado a birkice ya kure ta da idanu zuciyat nasa ce take fat fat fat kamar zata fito daga kirjin sa ta tarwatse..a hankali ya shiga danne zuciyar sa daga ambatar sunan ta Dayake shirin yi she was shocked data ga dukan su.. kirjin ta ya buga sosai da mamaki da rudani..amma ganin yadda kowa ya bada reaction dinsa ya sa ta dan dauke fuskan ta zata juya ta fice sai suka ci karo da shi.... Hannun sa ta rike sabida ta gaskata tunanin ta na cewa ko dai haj billy ce dama tuntuni mahfud yake gaya mata kuma yazeed dinsa shine yazeed din data sani.... its too obvious abun ya bata mamaki kawai sai ta jiyo tare da shi ta dan sake slight smiles tana assimiltaing coincedence din aranta.. Cike da girmamawa ya gaida su da kyr hajiya billyn ta amsa sai tayi kamar shock din ganin sabuwar matar dan ta ne ya sa ta kasa magana mai yawa...jikin ta har rawa Yake amma a zahiri abubuwa dayawa sun zo kanta har da yadda sarahn ta dawo wata hamshakiya ta sauya kama ta dada fitowa mace mai ji dakanta. Ita ko sarahn so take ta fahimce su sosai shiyasa duk abunda take idanun ta na kansu. "ta gama ganewa suna boyewa sun san ta ne gaban mahfud" Ita kam gaba ya kaita dama bata damu da hakan ba..din dama ita ko da ma sun nuna sun santa babu ruwan ta da su...ko kadan basu gaban ta. haka kawai take ganin zasu sake kwace mata farin cikin ta idan ta hada hanya da su sai ta yi saurin waskewa har da yazeed din ma ta ce masa ya jiki..daganan bata sake cewa komai ba Mafi akasari mahfud ke amsa tambayoyin hajya billy akan ta.. sarah ta sha mamaki yadda suka juya kan abun ranta sai tabe baki take,gashi taga yazeed kamar bashi ba ya rame ya lalace amma ko kadan bataji tausayin sa ya ziyarce taba ma bare ta so taji meke damun sa. duk abunda yake faruwa anan game da su ko ya dara ta instead wani sabon shafin kaunar mijin ta ke tahowa aranta .. ji take kamar tunda ta san akwai jinin sa ajikin ta wani abu ya dada assasa wutar kaunar sa aranta,... Haka yazeed ya rika sa kansa baccin dole sabida zuciyar sa sosai ya tashi da ciwon amma baya so agane... har dare ya dada yi,Allah Allah hajiya billy take ta tafi gida da sarahn ta barsu sabida ta kawo mata maganganun abubuwan dake faruwa. Ko da ta tashi tace ma sarahn suje gida subar mahfud ya kwana nan haka sam sarah taki amincewa tace ita ma ana zata kwana Mahfud yayi yayi ta bi hajiya billy amma sai ta cire kunya da kawaici ta kawo barikaanci ta narke ta shagwabe masa sosaai tace ba inda zata je anan gefen sa zata kwana He was suprised har ya rasa me zaice Hjy billy bata iya boye rashin jin dadin ta ba,har da cewa ai duk maza ne anan ya zatayi ta kwana acikin su? amma haka sarah ta nace tace ita ba bacci zatayi ba.... Da Suka ga ta nace ta daure fuska Da kansa ya bada mum dinsa hakuri akan abarta ana din haka hjy blky ta hakura dan dole ta barsu anan batace komai ba amma yasan bata ji dadi ba.. ko da ya rakata waje hakuri kawai yake bata akan cewa zaiyi ma sarahn magana hakan bazai sake faruwa ba Koda suka fice shiru ne ya ratsa wajen tsakanin ta yazeed da sarahn ji yake kamar ya tashi ya dauke ta su gudu amma bazai iya ba don ko sallama baiyi ma mum dinsa ba tsaban baya so su gane mai yake ciki sai yayi pretending yana bacci kawai.. Mahfud Yana dawowa tayi saurin mikewa ta taro sa tun daga bakin door Jawo ta jikin sa yayi slowly zai fara mata complain abunda tayi ma hjy billy Bazata ta tare lips din nasa da wasu irin mahaukatan deep lock lip kisses masu zafi da zautarwa shikansa baisan ya akayi ya fara mayar mata ba. Wanda sautin sa yake tashi har kashin bayan yazeed din yake bi yana tsagawa gaba daya zuciyar sa sai da ya amsa da radadin jinsu a hakan sai ya dada lumshe idanun sa cikin azaban kiishi... 😃😃hmmmm Votes [2/22, 15:43] SURAYYAHMS🐈: [2/18, 15:41] RÓŚA Ď'FERRØ: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _49_ A hankali mahfud ke zare harshen sa anata sai ta bisa da wani irin kallo mai sace zuciya..baice komai ba ya jawo ta suka zauna kan chair kusa da shi ta dan jingin jikin sa ta lafe.. hannun sa ya sa yana dan shafa ta kadan Yace babe kinki kibi mum kinsan bazata ji dadi ba ko?tace,em im sorry hubby na..nasan idan nabitan ma hankalin ta bazai kwanta ba Yace sabida me? Ta dan sake langwemawa jikin sa tace"ka dade anan kana kulawa da marar lafiya kai waye ke kula min da kai?...yayi murmushi yace' but im fine...shhhss ta dan katse sa da cewa'kamance? im ur quardian angel so no more excuses.. sai ya dan yi leaning ya sake mata light kisss ya jawo ta arms dinsa.. Hira suke mai shegen dadi tunanin sa duk a yazeed yana bacci ne amma na abunda baiyaji hatta duk wani motsin su yana sane.. Kuka yake yi azuciyan sa amma ko motsswa ya hana kansa yi.. Haka suka kare soyayyar su agaban sa yana ji har sarahn tayi bacci, Nan Mahfud yayi mata addua sannan ya taso yayi ma yazeed din adduar bacci da ma samun sauki Yana dawowa ya jawo ta ya gyara mata kwanciya a kirjinsa haka ta kannade sa lokaci guda shima dumin ta ya sa shi bacci... Jin haka ya sa yazeed ya sake hawayem sa suka zubo masa tamkar an kunna fasasahen famfo Sai da dare yayi nisa ya taso ya zauna gaban su yana kare musu kallo.. Kishi ne ke cinsa ji yake kamar ya kashe kowa duniyan nan ko zaiji sauki amma haka ya kasa Haka ya sa shi son yaga ya tashi daga kan gadon nan sabida ya cimma burinsa na kwato sarah ma rayuwar sa,.. Tsaban damuwa haka yayi gadin su har sai da asubahi ya buga baccin bazata ya dauke sa. Lokacin mahfud yayi ya tashi yay sallah amma bai tashi ba sai ya kyale sa ya fice ya barsa da sarahn... Wacce tunda ta idar da nata sallah wayar sa kawai ta dauka tana game ko kallon inda yazeed din yake batayi ba. Nan ma ya so suyi magana amma yana fargaban dawowar mahfud alokacin da bai shirya ba ..haka ya danne ya sake komawa lumui ya juya kansa. Mahfud Bai dawo da wuri Ba sai chan ana neman bakwai saura. Anan ma yana shigowa ta taso da fara'ar ta ta koma jikin sa suna gaisawa cikin tarairaya kamar ba arms dinsa tayi bacci ba... Ko da ya taho yana tambayar ta yazeed din bata ce eh ko a'ah ba ta tsura masa ido irin ni ban sani ba din nan.. Sai ya taho kusa da shi ya daga sa..ya tambaye sa ya jikin cike da kulawa ya sa shi ya kimtsa yayi sallah shida kansa ya gyara masa gadon ya sake zaunar da shi.. Ko daga ido bata yi,she just wonder wannan wani irin ciwo ne haka da bazai warke ba.. Bayan ta tambaye sa mai zai ci Anan mahfud ya matso kusa da ita yace babe baki ce ma bro komai ba fa" Ta dan noke kadan ta dago ta dube sa tace ,sannu ya jiki.... Da kyar ya murmusa ya furta da sauki daganan tayi shuru abun ta.. Shidai mahfud sai yaga kamar sarah bata damu da wayannan famlyn nasa ba amma this is just the first time sai yace hala zasu fahimci juna anjima. Sai ya sa ta hado musu shayi kamar yadda yazeed din yake bukata ba musu ta shiga hadawa suna hira kadan kadan da shi duk idanun sa da hankalin sa na kanta.. bayan ta gama 2cups kawai ta kawo nan mahfud ya dauki daya ya mika ma yazeed ita kuwa sai ta koma gefe ta zauna.. yace malama bazaki sha bane? Bata kula ba ta gyada kai a hankali...yace akan me comn taso ki xo nan kisha...haka sam taki sai ya shiga lallaba ta shi dai yazeed shikadai yasan yadda shagwaban nata yake konasa hakan ya sa ya kasa shan shayin sai ya rike a hannun ya na jin su... chan da mahfud ya juyo suka hade ido yace kaima bazaka sha bane? Yayi shuru sabida yasan yana wani kyakwan motsi hawayen kishin zai zubo kasa. sai mahfud ya karbe cup din da niyyar basa abaki a hujajan ta taso ta rike hannun nasa da wani irin kallo wanda ya sa ya sake mata cup din bazata. tana karba ta zauna kusa da yazeed suna fuskntar mahfud din tare ,,..nan ta juya fuska ba yabo ba fallasa tace ma yazeed kaga rike shayin ka ka sha da kanka... ai bro din ka bai iya jinya ba sam in ta shine bazaka warke ba komai sai ya maka anan kamar jariri..am sure ko da mum ne bazata so ka rika sake jikin ka ba emmmmm.. duka sukayi murmushi Musamman yazeed don baiyi tsammanin zata yi magana mai tsayi da shi haka ba.. Hakan ya sa yadan ji dama dama har da cewa sure!! gaskiya ne i wll just try now... Bata sake kallon sa ba ya shiga shan shayin a hankali yana satan kallon ta.. mahfud yaji dadi yace toh shikenan ai kema sai ki dauka kisha wannan ni zan hada nawa tace noooo hero bari kawai,zo nan ka zauna ta dan jawo sa... yana zama ta shiga lallaba sa tana petting dinsa cikin salo"cewar ta ita ta isa tana kusa yaje ya hade shayi da kansa?..anan sai ta jawo tea cup din ta sa tea spoon dan dai dai ta soma bashi a baki kamar bata san da mutum agefen ta ba.. Cikin kulawa take bashi kamar jinjirin da ake kafafa kafa da shi shiko mahfud ya sakankance abun sa sai karba yake yana mata surutu. tsaban takaicin su ya sa yazeed ya sake rike shayin yayi shiru ji yake kamar wuta ake hurawa akirjin sa.. haka suka kammala duka zauna hira kadan kadan ake wanda yake dada sa yazeed wani hali kiris ya rage yayi bursting as early as 7.40 sai ga sallamr hjiy billy daga gefen sarahn mahfud ya mike tsaye ya taro ta da murmushi ta amsa shi kam amma hankalin ta nakan sarah ganin bata ko kalle ta ba ya sa ta maida kallon wajen danta taga ya yake ciki.. bayan sun gaisa dukan su,...tace ma mahfud yaje wajen doctor ya jiyo mata kan maganan ciwon Taasan doc baizo ba tukunna amma tana mugun son ta samu lokacin da sata ma sarahn magana akan yazeed.. yana tashi zai fita itama sarahn ta mike zata bishi... haushi ne ya turke hjy billy amma sai ta rufe da murnushi tace "ina zakije kuma yata ,comn dawo nan ai yanzu zai dawo ko? tana shirin kawo bori ya dan zare mata ido yayi mata alaman ta zauna yana zuwa.. Yana fita ta dan ja tsuka cikin ciki...ko zama batayi ba hjiy billy ta hatsaka ta hada da haushin kininibin data ke musu tun jiyan tace sannun ki gimbiya hamshakiya burin ki ya cika kin wargaza min yaya na hankalin ki ya kwanta " toh ta Allah ba naki ba ba abunda kika isa kiyi wanda Allah bai yi ba... shikam yazeed lumshe idanun sa yayi baya son mum dinsa ta rika overacting amma sam bata ji.. wani irin sanyin kallo sarah tabita da shi mai shake da hararar sama da kasa..tace ohh mumy dama kin sanni ne?uffff Ai ban sani ba.. Hjy billy Tace com shut up sarah..don na nuna bamu sanki ba dosnt mean anything in gaya mikii....kema kinsan sabida yazeed zan sararar wallhy da tuni kinsan kin shiga rayuwar yayan bilkisu,yau da sai na nuna miki ni uwace ma mahfud din dakike gadara da shi nonsense.. "ko alaman damuwa bata nuna ba sai ma ta nemi waje ta zauna kafin tace "to ni ina ruwa na, dan baki san ni ba ai ke kika dama wannan duk ke ta shafa mum..u don't know me i just dont care huhh..!! "Ni dama Ba damuwa ta nazo inda kike ba inan nan ne kawai dan shi...so suck it up kuji dakan ku naji da nawa ni bana son hayaniya pls.. baki abude hjy billy tace "Iyyye ,sarah bukar mani kike fadi ma hakan how dare you? Ta daka mata tsawa cikin haushiN rainin ta abun ya ishe sarahn duk dama batayi tsammanin jin haka da gare ta ba..amma its seems like hajy billy ta gama rufe idanun ta sosai danta kawai ta ke ji "nan sarahn ta mike tsaye tace"ohh mum pls duk abunda kikayi da rayuwar ki anan damuwar ki ne idan kina ganin akwai abunda zaki iya min sai kijira mijina ya shigo kiyi agaban sa kasa kasa tace Wannan ai munafunci da ruwan ciki har ana ikirarin da ashe ma tsoron sa ake ji..to ni bana tsoron kowa sai Allah. A zuciye ta hatsala ta sake daka tsawar ...sarah bukar....!!! Da Dagon murya sarahn ta maida tace mata and... Lingard mum...dont you eva forget that.. kaiwa nan ta fice tare da bankade musu kofar dakin sautin tsakin ta ya gauraye su duka mamaki da haushi gaba daya ya sa ta shaking ta juto zatayo magana yazeed ya ce mum pls stop it.. u just overacted meyasa zaki daura mata wani laifin kuma bayan yafiyatta nake nema mum i was the one who offended sarah why are you insulting her A hatsale Tace an zage ta ita din waye"duk ta dalilin ta ka shiga wannan halin wai shin baka ganin kanka ne..u almost die here i just cant stand her anymore ita ta jawo duk wannan masifan .. yace enough mum i love her idan kina fadan haka bana jin dadi pls relax ki rika lallaba ta kinji mum,bana so kina takura mata she might just get upset bana son ranta ya baci dani again. tsaki hajiya billy ta ja cike da jin haushi tana bambami, Daurewa yayo ya sauko ya shiga lallabata da cewar ta yo hakuri akan sarah..yace "insha Allah ma yau zamu koma gida achan zanfi samun daman gaya mata abunda ke raina emm.. Cikin haka sai gasu sun dawo tare wani uban hararar kasa kasa suka sauke ma juna da hjy billyn. Zaman lokaci kadan yayi yana musu bayani abunda likita yace nan sarahn ta tada masa hankali sai dai yakaita ta ci abinci ita yunwa take ji. Gaba daya sai da ta kular da su hjiya billy ji take kamar ta kashe sarah ta huta. itAko sarahn asali bata da niyyar shiga damuwar su amma ganin take taken hjy billy yasa ta daura dammaran cewa bata isa ta sake shiga rayuwar ta ba... haka suka fice daga asibitin tun safiyar bata bar sa kuma ya dawo ba sai chn yamma.. har sun sauya kaya Hannnun ta sarkafe ana shi suka shigo, lokacin yazeed ya daga hankalin sa don baiya iya danne wa gaban mum dinsa tunanin sa idan suka kebe me suke yi? Meyasa kuma suka dade haka ina suka je... Sai ya kasa zama gashi sarahn ta hana mahfud sakat bai samu damar ko amsa wayar su ba,... Wani irin kallon da hjy billy ta bishi da shi ya sa shi jin wani rin.. Irin matar ka tazo zaka bar min dana asibiti kayi gaba ko tsaf sarahn ta karance ta sai ta hana sa amsa zancen ita ta tare da bada hakurin ai ita ta jawo suka dauko lokaCi With all her silly excusess tsaban haushi yasa hjiya billy ta kasa karasa sauraran ta tace suje ciki ma an sallame su. Anan ya koma gefen ta yana dada bata baki ba har suka Tattara suka bar asibitin.. Ko da suka isa gidan hjiya billy anan site din mahfud aka ajiye sarah shikuma yazeed yana one room dinsa nan inda ya taso.. Bayan shigewar sarah chan site din ,suna zaune su uku tare da yazeed take kawo korafi ma mahfud akan ta lura sarahn bazata barsa ya lura da dan uwan sa. Haka kawai ta murda maganan da cewa ai don bata cikin hankalin ta sosai ne da baza ma ta takura masa ba.. Sam baiji dadin yadda take nunawa cikin salo kan cewa ya fi bada hankali kan matar sa akan dan uwan sa ba.. Da haka ta sa shi ya mata alkwarin zama anan dakin yana lura da yazeed har sai sun shawo kan matsalan sa tare Sai ta dada zulmasa da cewa ai yazeed har yanzu bai fada mata musabbabin ciwon sa ba sabida haka ya zauna da shi kusa wa takila idan yana yawa sauraran sa zasu fahimci juna. Haka akayi mahfud ya tare dakin da yazeed yake yana kulawa da shi ita kuwa sarah tana chan site din ita kadai. Kwana biyu da dawowar su daga asibiti abun ya soma damun sarahn. "Don kuwa boro boro hjy billy take gwada mata ai mahfud danta ne sabida haka duk abunda taga daman yi da shi zatayi Anan kuma da shike sama sama yakanje dakin sarah ya duba ta kullum sai ya lallabata ta bashi uzuri tun abu na sauki har ya dawo basu samun lokacin su kebe idan ya shigo dakin niki niki abaya yazeed zai biyosa kuma bazai taba fita ba sai ya sa shi agaba sun tafi. Ko da sarah tayi zuciya wata rana ta fara binsa dakin yazeed din haka hjy billy zata sa ido itama ta hana mahfud din zama cikin su da aike aike . Har sarah ta gaji ta dena ma zuwa dakin nasu Dadi yazeed yake ji sosai aransa dayaga ya raba su koma yaya ne hankalin sa ya dan kwanta da kishin da suke daga masa na kwana biyu.. Shi da mum dinsa agefe ba irin shirin da basu yi ba ta yadda yazeed zai yi ma sarahn magana agama komai amma rashin samun fuska daga wajen sarah ya hana sa aiyawatarwa. Duk abun duniya ya dame ta sosai ta dago nifin su....wato an tsame ta ana so arabata da mijin ta karfi da yaji.... "Tasha tambayar mahfud meye asalin musabbabin ciwon yazeed shima same labarin daya bashi shiyake fada mata Duk dama ta sha mamakin kasncewar ciwon sa akanta ne amma ko kadan bai dame ta bare ta daga kai.. Damuwarta halayen da hjy billy take yi gaba daya ta kasa gane me manufar su da boye maganan ma mahfud... har yau kwana shida da dawowar su daga asibiti bata gane komai ba ga laulayi na cinta kadan kadan wani bin har ta ci ta kare bazata ga idon mijin ta ba.. Ranar da abun ya ishe ta as early as 5.46 bayan ta idar da sallahr asubahi ko zama batayi ba ta dauro wanka ta zauna ta shiga tsara simple make up akan short milk colour nitien ta mai shegen kyau da tsari Tsaf ta shirya kanta kamar mai shirin shiga first nite Ta feshe ko ina da turare.. Korafi ne tam ranta domin hankalin ta ya fara karkata da barin gidan Sai ta dauko wayarta ta tura masa sakon cewa bata da lpya yazo yanzu ta koma ta zauna gaban mirror tana kan lailaya kanta. Yana kwance tunanin ta yake yasan bata jin dadin zaman amma yaje kaucewa sabida anan kowani dare yazeed sai yayi pretending baiyajin dadi sabida ya dada jan hankalin mahfud akan ciwor nasa.. Gashi yanzu Shi kadai ne akan bed din don yazeed ya shiga wanka Ganin text din ta this early ya sa ya tashi ya wuce dakin nata agurguje bai jira Ba.. Yana turo kofa ta mike tsaye she looks so sexy and stunning tasan dole hankalin sa ya tashi idan yaganta a hakan.. A hankali cikin rigima ta iso ta same sa bai ma gama rufe kofar ba ya dan jawo ta sigar lallami ya ce marar lpyar kenan haka"?...ai kuwa zata sani rawar kafa Ta dago ta kalle sa hade da dan daure fuska tace"hero, i missed you... Qamshin jikin nata ya dade da dama masa lissafi dama yayi kewarta sosai na dan kwanakin nan ...sai ya kamo hips din ta ya dada matso da ita suka cike junan su a hankali ya rungumeta yana shinshina ko ina ajikin ta,..duk dama ransa ba a sake yake ba tsoron sa yasan dole idan yazeed baigan sa anan ba zaice zai shigo musu anytime tunda yanzu tare suka saba zuwa..yana kokarin dannewa tana dada shigar sa kan kace wani abu suka fara romancing din juna hungrily Dakansa ya dauko ta zuwa gadon ya zauna da ita kan cinyar sa..wasu irin deep kisses suka matse suna yi tsawon lokaci kafin ya dago suka hade ido kamar zatayi kuka tace wai yaushe zamu tafi ne ni nagaji danan din...bai amsa ba ya dada riko belt din dan karamin nitie ya kunce inda zaiga boobs din ta afili dakyau he misses them so much barin ma yanzu da yaga sun dada habaka sun ciko sun kumburo... Hannun sa ya daura akai yana matsawa yana binta da kallon kamar a matse yake.. Amma ko da ta soma cire masa nasa kayan nan ya kawo maganan wani zai shigo ya same su a haka amma bata damu ba itama ta share sa.... Sai da suka gama undr3ssing tsaf sannan ta soma riding dinsa kamar batajin komai ajikin ta lokaci guda ya mance komai ya shagala da dadin jikin ta yana surutu,...shiko yazeed ya fitowa da baigansa ba har ya sauka yaje site din mum shiru... Hankalinsa bai kwanta ba shine yayi saurin komawa site din ta don ya tabbatar Shi idan akwai abunda ya tsana shine ya bar mahfud yana kebewa tare da sarahn kuma ya na sane da duk da halin da suke ciki dukan su amma ya noke sabida son zuciyar sa.. Acikin kwanakin Bayan nashi makircin har da taimakon hjy billy wajen takura masu da hana su saduwa akan lokaci... Itako sarahn ta san yau sa'a taci sosai,shiyasa taki tayi maganan dake damun ta kawai suka fara aiki. tun daga step na farko da zai sada sa da kofar dakin nasu ya soma jin noise din su sabida dama mahfud bai rufe kofar ba kyakkywar motsi zai budu gaba daya Yana daga zaune ne akan bed din sai ya dauro ta akan cinyar sa inda lenght din sa zai samu shigar ta in full don haka babu wani lungun da sakon da jikin ta da bai gogawa sai da suka isar ma juna sosai kafin ya sauke ta ajikin sa ya rungume ta sosai zufa na sauko wa daga jikin sa kamar ba ac anan... Lumui tayi tana jin saukowar ruwan dadi daya wanke musu tsakankanin kafar su zuwa sawon ta yana bi yana sauka kadan .. Duk kayan su ne akasa ya dago ta cike da farin ciki ya shiga gaya mata yarda yake mugun kewar ta,haka itama take fada masa cike da shagwaba Wawar najin su tsaff a kunnen san..so yake lallai ya leka ya ga ya yanayin su yake wani rin sex mahfud ya iya shima sai yasan irin wanda zai yi da ita nan gaba amma yasan idan ya kara motsi zasu ji shi. Ga kishi nacin sa Haka yayi dakon kunci ya jira sai da mahfud ya dauke abunsa suka shige bathrumm tare, Haka kawai take jin ta fada masaa tana da ciki kaawai sabida yayi saurin amincewa su bar gidan ko zasu huta Amma shigar su bathrum yadda yaga tits din ta suna dangling gashi sun tsaya chur suna perking sama dakansu,gani yake shes not satisfied yet Hakan Ya sa ya dada azzaza shawa'ar sa daga wasa sai da ya dada lalata ta sosai ta yadda sai da gajiya ya nuna idanun ta.. Yazeed har ya shigo tsakr room din na bakin door ya dade da rike zuciyar sa dake shirin fitar da aman wuta ba karamin kishi yake ji ba,gashi wannan karon har da labe yayi yaga me suke aikatawa abayan gidan.. Karar shower ya dada sa shi comfortable Gashi Bayin baida wani fadi sosai He just want to know But He cant take it off his eyes and ears . duk abunda yake so ne yaga ake yi mata "every woman wil like to be once in while treated by a sexy and manical strenght. Gani yake shikadai ya iya murda mace, Abun ya shige sa sosai da yadda mahfud yake azalzalan jikin ta anya kuwa sarahn zata sauya tunanin akan sa? Shin dama haka mahfud yake pampering sexual life dinsa da ita akullum ko na yau ne kawai? ....cikin tsananin damuwa ya furta aransa .."Na shiga uka na lalace .. Hakan ya sa ya shiga damuwa tun kafin su ma karasa ya fice ya dauki motar sa ya bar gidan don ya samu nitsuwa. Koda wasa baya son hakan ya sake faruwa tsakanin su muddin yana raye yana so yau ya zamto rana na karshe da zaiga wani namji ajikin sarahn hakan Sai ya dau abun aransa kamar amanan sa ake ci don haka yau din nan zai yi duk abunda zaiyi yaga komai ya zo karshe. Koda mahfud ya dawo da ita cikin dakin tayi laushi sai lumshe idanu take agajiye.. Yasan ya biya bashin da ake binsa yau kam cikin kula ya ajiye ta akan gado yana shafa fuskan ta cike da so da kauna... Itako jijign ya sa ta jin kasala bacii kawai take so tayi ..haka ta daure tana so zata fada masa zancen cikin ya tsare ta da ceewa aha tayi bacci tukunna zaije ya duba yazeed sabida ya dade anan yasan zai neme sa anjima idan suka shigo zaiji duk abunda zata fada Gyada masa kai tayi a hankali ya furta..i love you.. itama ta amsa masa da i love you..sannan ya fice Bayan shigowar sa baiga yazeed din ba sai ya bari ko yana dakin mum ne Amma basu saba tafiya daya bayan daya ba tare dama suke fitowa kowani rana. Cikin sauri ya kimtsa kansa don ya taho ya same su Yana saukowa suka ci karo da mum din inda ya rusuna ya gashe ta..cike da mamaki yake tambayr ta ina yazeed din he tots suna taree? Itama sai ta dan ja tace kamar yafa ina yazeed? Ba tare kuke adakin ba ai naga baku fito bane har takwas ya wuce shine nace bari ni na biyo ku. Yace, ah a..mum dama ni nadan fita yanzu na dawo kuma ban gansa ba i tot wajenki yaje.. Tace what? Kana nufin yazeed ya fita agidann Batare da kowa ya sani ba a yanayin jikin nasa ? Lokaci guda ta haura masa da masifa ta daga hankalin ta.. tace kai kuma kana ina ne zaka barsa shikadai?kasan yazeed kuwa ba abunda yake tunani a duniyar nan sai kashe kansa?Wato kabarsa ya aikata hakan kenan ko mahfud.. Abun sai ya dame sa ya dan matso kusa zai mata bayani ta dan ja da baya Tace"habawa mahfud inaa zakaje kabar sa ..ta dan hade rai ta ja baya Cikin sanyin murya yace mum pls calm down,ba amfanin Daga hankalin ki am sure baiyi nisa ba abunda zai same sa hala ma wani abu ya fitar da shi...dama sarah ne bata jin dadi shine naje na duba ta.. Tayi masa shiru Wayar ta take sake latsawa tana kiran yazeed din baiya dagawa A hatsale tace ohhhhhh.. Ka kauta ai.. Gashi yanzu dana baya daukar waya sai kaje ka cigaba da kula da matar ka.. Har voice dinta na cracking tace "Ni dama na dade da lura matar ka tafiini power yanzu akanka Wai ba daman na saka abu kayi min dai dai sai abunda tace maka kayi.. Shikenan ai gashi dana zaije ya kashe kansa sai kusa ruwa akasa kusha Zai yi magana sai sarah ta amsa daga sama alaman surutun su ya dago ta ..tace pls mum kar kice hakan kema fa kinsan kullum mahfud yana tare da shi bai taba barin sa ba,kuma na rana daya kam bazai sa yazeed ya kashe kansa ba Ta juyo tare da sauke mata harara tace " pls shut up,ni bana bujatr ki fada min waye mahfud sabida nina rainesa kar ki kuma saka min baki da shi nake magana...kinji na gaya miki Yace,mum dan Allah 6a isa haka ki kwntar da hankalin ki haka maganan nan ya kare zanje na duba sa yanzu.. "Ya juya zai fita ..dan karamin tsaki sarah ta ja Ta dauke kanta Ayayin da hjy billy take faman bambamin ya bar mata danta akan mace sosai ta zage tana masa surutu da ba gaira ba dalili.. Mahfud sam baijin dadin hakan da take fada amma yayi kokarin daga haka aransa da damuwar ne kawai yasata fusata Ko isa bakin kofar baiyi ba saiga yazeed ya shigo Da sauri ta tare sa tana cewa alhamdullhi yazeed ina kafito lpyar ko? Meyasa bazaka fada zaka fita ba ina ma kaje tukuna,baka jin dadin ko, Zo nan ni zan kula da kai tunda anan gidan wata mace tafi ni daraja.. Mahfud zaiyi magana yazeed ya tsare sa da ido kamar ba abunda ke damun sa yace mum pls...im fine meyassa kike daga hankalin ki ne? Mahfud has done nothing wrong yaune fa kawai ya fice ya barni.. Pls dont say that kema kinsn ya damu dani sosai.. Hankalin ta ya tashi musamman ma da babu abunda tasa ranta yanzu illah tunanin yadda yazeed din zainaji da duk abubuwan dayake faruwa agidan Haka kawai ta qudira aranta cewa danta na azabtuwa da presence dinsu duka biyu Tasan kuma lallai sai an masa wani abu zai sa shi ya fice agidan so komai na haushi ya soma bata game da sarah da mahfud. Ita kuwa sarahn bakaramin haushin abun yau taji ba Wannan wani irin rashin adalci ne wannan matar take nunaawa mahfud..he left his life for her amma wai yau na rana daya tana daga masa hankali.. Ko da mahfud din ya dan saukake murya yana gaya mata a dan tinanin hakan...yana dan bata hakuri sai take basarwa cike da borin kunya Sarah kuwa Ganin abun nasu zai shake ta ta haura sama Tana zama saiga kirar anty warda charaf ta dauka dama Allah Allah take ta samu wanda zata yi sharing abunda ke damun ta da shi burin ta yanzu baifi su bar gidan ba. Anan suka fara gaisawa da hira da antyn har ta soma kawo mata maganan matslar data ke fuskan ta anan Daga palour borin kunyar ya hana hajiya bilky accepting mistakes din ta na haura masa datayi haka ta barsu anan Sai yazeed ya ce shi zai bi bayan ta mahfud din kar ya damu. Anan suka raba hanya Tsaye ya same ta tana hushi ya zo daf ya juyi da ita ya dan fada jikin ta yana sauke ajiyan zuciya Ta dago sa cike da damuwa tace yazeed nasan ba haka kawai ka bar gidan na ba sun maka wani abu ko? Wannan jahilar yarinyar ta maka wani abu ko... Na rasa gane me take ji da shi irin ita ga maza har biyu suna hauhawa akan Ta har da min rashin kunya ko? What really happen meya faru zaka fita bazaka gaya min ba.. Yayi murmushi ya jawo ta suka zauna.. Ajiyan zuciya yayi yace mumy pls relax Kawai na dan fita ne domin na yi tunani once and for all So nake na kare komai yau kowa ma ya huta.. Zatayi magana ya tsayat da ita da cewa But mum Ki rika sassauatawa mahfud wallhy bana son kina masa hakan hes tryng his best.. Yau fa kusan sati kenan ina wasa da hankalin sa Akan ta...nasan don kin damu ne amma baki kaini son naga komai ya wuce mana ba. Tace yazeed are you sure zaka iya da yarinyar nan..ni banga hikima acikin wannan shirin ba Sarah gaba daya ta sauya in banda rashin kunya ba abunda ta iya yanzu...i just dont like her anymore Yayi murmushi yace mum i love her... Kema dole zaki so ta Just trust me yau idan na mata magana zakiga yadda hankalin ta zai dawo kaina im sure jira take na bata hakuri zata hakura.. Haka suka kare maganan su da sam bai making sense ma hjy bilky amma confidence din da yazeed yake sawa na cewa sarahn zata juyo kansa ya sa ta ke binsa a hakan Ita kuwa sarah ta sakankace sai fada ma anty take cewar ta ta sa baki mahfud ya dawo da su gida anan ba abunda ake nuna masa illah bambamci da son kai. Duk abunda yake ba agani sai ma amasa masifa.. Abun ya dan dame anty musamma dataga sarahn ta daga hankali.. Yana daga kofa yana jin duk maganan da suke yi Da shike ya sa ransa misundestanding ne sai ya shigo tare da ce ma sarahn ta dena fadan haka babu inda zasu je. Ko da sarahn ta kalle sa sai ta dauke kai ta maida kai kan screen tace ma anty warda... mum pls dont listen to him Duk fa lokacin sa ya basu amma wai yau na rana daya batayi masa uzuri ba kinji abunda take fada masa kuwa? da dan dagon murya yace ya isa haka sarahn Nace abar wannan maganan ko Fushi ya riga ya ci karfin ta sai ta mike tsaye tace baza a barshi ba hero,dole ne kowa yasan irin zaman da kake anan... wai meyasa baka ganin abunda suke yi maka Ne ni gaskiya nagaji kuma gida zamu koma Abun ya dan bashi haushi sabida adame yake first time daya mata magana da dagon murya Bai damu da presnt din mum dinsa ba Aganin sa irin abunda sarahn Take yi kenan ya jawo mum dinsa take ganin kamar ya fifita ta akan su.. Haka suka kaure da musu anty warda tayj shiru tana jin su batayi tsammanin abun har ya kaii haka.. Yaki sam ya amince da abunda sarahn take fada duk dama taba shi kwararrun shaidan ta na cewa hajiya blly bata ganin abunda yake musu She was so anoyyed har ta yi masa complain din danne mata hakkin ta da ake yi agidan bayan tana ganin yazeed din is ok enough to take care of himself Amma haka mahfud yaki sam sai ma ya shuting mind dinsa yaki jin komai daga r3ason dinta idanun ta har sun ciko da hawaye tsaban haushi.. Ganin abun yayi yawa yasa anty warda ta sa su nitsuwa.. Yaune rana na farko da taga suna daga ma juna murya cikin fushi.. Yana zama ya cigaba da banbamin yana cewa ai sarahn ta sa hakan aranta ne shiyasa take worsening condition din Bata ko amsa shi ba Haushi ya sa ta fice a dakin ta barsa da anty warda. Sosai taga damuwar dake idanun sa yana ta mata bayani amma abunda taji yau tasan dole akwai wani abu akasa... Kwantar da hankalin ta tayi kamar bata damu da yanayin sun ba ta shiga masa magana cikin lumana. Tace mahfud kar kana daga ma matar ka murya haka ....kar ka sake ka sabar makan ka da wannan mummuman dabiar. I admit mu mata mukan tsawwala ra'ayin mu akan abu Amma ai yaci ace ka fahimce ta duk wannan fushin fa data ke yi duk sabida kaine ba don kanta ba.. Shin abunda take fada gaskiya ne ya faru ko tayi maka karya acikin su? Yace em mum duk yafaru amma sarah bata fahimce su bane kawai,.kinga kwata kwata abunda take yi yasa mum take ganin kamar ma na fi jin maganan sarah akan nata.. ni ya zanyi na sa ta gane wallhy ba haka suke ba I know mum is just worried sabida ciwon dake damun yazeed shiyasa take yawan min fada. Anty tace toh shikenan tunda kai ka fahinta bana son fadan nan..just calm ur wife down and make her see things kar dai ka sake mata irin haka kaji na fada maka... A takaice yace yess ma Nan ya shiga tanbayar ta granny da sauran abubuwan Haka suka Dauki lokaci suna hirar Anan kuma yazeed ya fito kenan yana shirin neman time amd place din da zai gaya ma sarah kamar yadda suka shirya da mumyn sa Just in time sai gashi ya hango ta ita daya tsaye akan saman bene daga sama ta harde hannnu tana tunanin mafitan dazata samo musu don su bar gidan yau yau ita take so.. Ganin ta anan ya sashi hamdala komai ya zo cikin sauki In ba ikon Allah ba yasan bamai wulgawa tanan Saman Tayi zurfi sosai cikin tunanin bata ma san da zuwan sa ba sai kawai taji an dafe ta.. *long page huh.votessssss* [2/23, 17:49] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _truth is i dont like catching names sabida kar na tsallake wasu buh for"'salamatu hussaini, Hallybest,aminawada6,khairiyyat,mamiealameen,hureahmad,..phiooner,hannah habeb,asmaufakai,ceecyblack,ummu ramlat,abulram,hadexxa nunu/lawi...rukayyah.. safiyyah/111..humyluv kowa da kowa at my wattpad acct...am grateful for ur discusssion sessions,i wll still give you this page guys🌹...._ _Xinnie smart novel grp comenters i apreciate_ _Mamansadiq ta intelligent writers fans sakallah mmm_ _50_ A dan razane tajuyo suna hade ido ta sauke wani irin wawan tsaki mai sauti Ita haushin sa da mum dinsa gaba daya ma take ji A fusace ta juya zata bar wajen ya sha gaban ta da sauri yace sarah pls listen to me..can we please stop acting like strangers and speak to each oda like sarah and her yazeed? Wani irin kazamin kallo ta bisa da shi ta kada kanta ta sake yunkurin zata wuce ya kamo arms din ta Bata wani jira ba ta wanka masa mari mai karfi da sauti saida jini ya fito a ramin hancin sa daya... Cikin bacin rai tace how dare you touch me baka da hankali ne ko rashin tarbiyan ka akaina zaka kare"? Ya taro nunfashin zai yi magana ta katse sa da furious voice din ta mai shake da barazana... Tace ya isa haka kar ka sake ka sake cewa komai anan wajen..and for the slap this is what u will always get for wanting to feel like sarah and her yazeed nonsense. Ta juya zata tafii hannun ta ya damke da karfi lokaci guda yayi kasa ya zube kan gwiwar sa gwanin tausayi.... Cikin magiya da tsananin son ta saurare sa yace,kiyi hakuri ki tsaya kijini na dade ina nemen wannan ranar ...im really sorry sarah dan Allah kiyafe ni nasan nayi miki laifi I was just an idiot, amma belive me tunda kika bar rayuwa ta it has neva been the same Na kamo da son ki so na gaskiya I love you sooo much sarahh...pls come back to me nasan kina so na Nasan rashi na ya sa kija aure dan uwana U will always choose me im the one you love sarah... Pls have mercy on me.. kinga ni ai xuciya ta ta riga ta kamo da ciwo sabida ke ... ko bakisan duk halin danake ciki sabida ke bane? Bana son mahfud yaji ba dadi ne shiyasa nake so mufahimci juna dani dake.. Can you pls forgive me?...ya dada marairacewa "she was silent for a while don Abun ya sa ta jin wani yanayin haushi fushi da fusata amma sai ta daure tayi calming kanta.. Taso ta zazzage sa irin zagi wanda bazai mance ba amma tunda har taga ya haukace yana iya furta wayannan kalmomin ta san bazai fahince me zata ce ba.. Don haka sai taa fincike hannun ta daga nasa.. Ta ja ta tsaya da kyau"cikin dakewa da nitsuwa tace wai dama a tunanin ka ban yafe bane?hmmm Ai tun ranar da ka nuna min kuskurena a rayuwata na yafe maka....infact i mean to thank you for making me see what really matters to me in life... Right Now I have the best husband,..best of my career...my family and people who accept me for who i am Duk kai ka nuna min hanyar samun su kuma Naso na gode maka amma ban yi hakan bane sabida ure long dead to me...ya ma za'ayi nayi magana da gawa?look yazeed o whteva u call ur self I cant even remember you in my past is feels so empty ure more than a strnger to my entire life.. I cant even hate you ure just dead..null Kana wani gaya min ciwon zuciya did i even care about what ure saying now ko meke damun xuciyar ka??? wannan ai kai ta shafa,let it burst mana ra'ayin ka ne ai Mamaki ya dade da kangarar da idanun sa akanta Zai yi magana Tace dakata...bani da time dinka, Idan zaka tsaya bata lokacin ka wajen tono da gawar ka a rayuwata then u most be ready to die along with your body...so,Is left for you.."rest in peace or rather go to hell..... Emmm? Ta dan dage gira ko seconds bata jira ba ta juya ta barsa anan. He was terribly shocked gaba daya jikin sa yana rawa sosai amma ya kasa rike kansa gani yake kamr duk abunda tafada karya ne .. Har sarah ne zata ce masa hakan? Ko step bata kara daga kofa ba ya daka mata tsawa ciki firgici yace wait...ya mike tsaye a birkice har yana panting "sarah kin mance da chan soyayyata kike fifitawa fiye da sadaukarwa da alkawarin ummahn ki how cud u just leave me now sabida mahfud? i know im not dead to you,sarah ki tuna fa i went tro alot,...na gyara kuskure na har tarihin ki na sake bi na duba duk abunda Na bata na gyara sabida kaunar ki ,i love you soo much sarah....ki zo muyi rayuwar mu ni dake nasan sirrin ki kinsan nawa ..pls dont say no now. Bata ko juya ba ta furta mahaukaci tare da sake tsaki mai sauti... Kallo daya ta masa daga nesa tace "congratulations for that" ....ina ganin zanje na gaya ma uwar ka cewa bata aikin ta da kyau ya kamata ta sanar da kai muhimmncin girmama matar wa wajen ganin miji"kar ka sake tinkaroni da haukar ka kanaji ko?..look Yazeed U just need a nanny so suck it up.. Da ganan ko jinsa bata yi ba ta sauka haka ya rinka kiran suna ta yana kuka yana maganaganun sa da iska har ta mule.. a dik tunanin sa sarah is still that innocent pure hearted girl daya ke raina ma tunanin ta wayo ko kadan baisan abunda yake gani afuskn ta sauki ne ma da abunda ya bakin ta ya furta masa ba.. to meyasa ta sauya ? Ai yasan idan har akansa ne bata gane gaskiya da karya and gashi yau gaskiyan sa kawai yake so ta gani da tsantsar kaunar sa akanta amma sai ta fito masa ta inda bai gane ba kwata kwata. He's still finding it hard to believe that sarahn ta kashe chapter sa ne ma a rayuwar ta kenan duk plan dinsa sun ruguje kenan?...da gaske kenan take son mahfud yanzu ba shi ba?.... anan ya taso da kyar rike da zuciyan sa ya biyo ta Ita kuwa tana shigowa daki ta sauke ajiyan zuciya mahfud ne kwance akan bed din nan inda ta barshi da waya yayi shiru yana tunanin abubuwan da suka faru dazun Har ransa yasan sabbin halayen su hjy billyn na damunsa amma baya so ya bari hakan ya shiga tsakanin su bazai ji dadi ace mace ta raba shi da wanda suka raine sa ba. Shigowar ta ya fargan da shi suna hade ido ta dan daure fuska ta turo baki a shagwabe.. Dan takaitaccen murmushi ya sake ya mika mata hannu alaman ta taho jikin sa.... ba musu tayi hakan tana yi tana sakalcewa tana isowa ya jawo ta suka kwanta tare cikin idanun ta yake kallo cikin wani yanayin daya sa ta dan dole ta furta,im sorry my hero i let my anger control me... please kayi hakuri bana sakewa,ka yafe min kaji? "ya kamo hannun ta ya yi kissing, yace its ok.. im sorry too babe i shund have shouted on you amma zanso ace ki nitsu ki ma su mumy na uziri sarah wallah ba haka suke ba ai na sha baki labarin su ko? Ta gyada kai amma damuwarta ba wannan bane yanzu..haduwar su da yazeed din yau yasa ta fahimci ashe dama har yau yazeed gani yake kamar yana da sauran gurbin arayuwarta dan hauka da tabewar tunani irin nasa A tunanin ta sai ta ga yanzu ya dace ta fada ma mijin ta komai sabida ya samu su bar gidan nan tana da yaqinin mahfud bazai taba daukan wannan shahsancin ba. Kuma dole zai fahimce cewa hjy billy danta kawai take so ba shi ba. sai ta lumshe idanun ta ta dada shiga cikin sa .. A hankali tana hura masa warm breath din ta akirjin sa yana dada rungumo ta yana surutun sa Yazeed ya taho har kofar dakin amma jin muryan mahfud anan ya hana turo kofar baya cikin hankalin sa ko kadan sai ya zube nan kasa yana neman kawo tinanin ma brain dinsa. yasan dole ne ya fasa koyin kowa yaji sabida bazai iya dauke asarar sarahn ba.. Zama yayi yana huci a hankali yana danne kirjin sa shikansa yana jin sabon tabon ciwon sa na warwarewa.. He cant control it Kawai sai ya bar wajen ya koma dakin sa yana ta kuka yana dada tunzira kansa akan kar ya sake haka ma sarahn hala ma duk karya take yi tana son shi har yanzu anan kuma yanayi ne yake kan sauyawa Lokaci guda suka lume Ckkin duniyar biya ma juna bukatun su.. Kwance a kirjin sa ta rero masa labarin tsaff daga ranar da ta hadu da yazeed da su hjy bilky.. ko karyan kalma bata yi ba har sai da ta kare da maganan abunda ya faru yau din sannan ta ce masa tana so su koma gidan su is no longer safe for them here in har yana kaunar ta ya amince da hakan.. Sai yau ta sake yin kukan tun abunda ya faru da ita abaya tun bayan wattanin da suka shude hankalin su duk ya tashi daurewa yayi sosai sabida rudanin daya gauraye sa. dama kenan sarah da mum da yaxeed duk sun san juna shi ne fool din cikin su? Amma idan yazeed zai boye masa meyasa mum dakanta ta biye masa har ma yazeed yake tunanin kwace sarah"? What nonsense ai abun baiyi ma'ana ba Abun ya matukar damun sa sai yai yake dada gane wasu abubuwan komai na warrware masa afili kamar yadda sarahn ta so ya gani da farko.. so duk wannan feud din anayi ne sabida haushin tarayyar sa da matan sa.. Ita kanta sarahn ya so ya mata masifan rashin gaya masa datayi tun ranar da suka gane kansu Sai dai tayi ta basa hakuri tare da kawo masa dalilin ta na kin fadar hakan,data zo batasan manufar su na boye maganan ba hasali ma bata san akanta yazeed yake ciwo ba sai daga baya. Tasan idan tayi judgin dinsu awancen lokacin zai iya zamowa laifin ta ne akan komai da zai afku tsakanin su Mahfud ya kasa boye damuwar sa,amma yau da yaga yanayin ta yanzu yasan ba abunda take bukata illah kulawar sa ya lura matar sa tana matukar kaunar sa ba abunda take so sai farin cikin su.. bai iya dogon magana ba ya tattaro ta jikin sa suka shige wanka Kwnce tayi lumui akn kirjin sa tsawon lokaci ruwa na dukan su kowa naji da abunda ke ransa in silence. Yasan dole yau ya fuskance mum dinsa da magana how cud she do this to him?yaji haushi abun... Ko da yazeed ya gama batsewa da haukan tunanin sa sai ya sake dawowa dakin a haikace zai duba sarahn inyaso duk abunda zai faru ya farU Koda ya shigo yaci karo da yanayin dakin ga kayan su akasa ko ena wargaje Sai ya dada hatsala irin bata ma damu da halin da ta jefa ni aciki ba tazo me tana bashi jikin ta ne... fita yayi da sauri ya nifi waje ko isa gaban car dinsa baiyi ba zuciyan yayi asalin bugawa anan ya sulale ya fada kasa. Anan har sarahn ta sauya kaya bayan fitower su mahfud ma na shirin sanya riga ajikin sa ba wanda yace uffan sai ga karar bankade kofa a gigice hjy blky ta zube kasa tana tsalan ihun mahfud yazo ya taimaka mata dan ta zai mutu.. Hankali atashe suka yo kanta sai ihu take tana kirnal sunan yazeed din haka ambulance tayi da shi asibiti aka sauke sa a emergnncy Dukan su sun damu sabida haka ba wanda ya iya ajiye kansa waje daya bare akawo wani magana. sai wajen karfe 1 na rana sai ga doc sun fito A birkice suka karaso suna tambayar jikin nasa bason ran doctr ba amma ya zama masa dole ya zayyana musu cewa condition din yazeed is now very worst... adu'a ake bukata sabida zuciyar sa tayo mummuman bigawa hade da depression tunani yayi yawa a brain din sa. salati sukeyi amma banda hjiy billy dake faman kuka ba irin tambayar da bata ma doc ko da za ace mata za a samu sauki amma shiru babu bayni sai ma cewa yayi da suyita adua. Yana barin wajen ta zube kasa tana cewa ta shiga uku ta lalace,tausayi da tashin hankali ya sa mahfud jawo ta jikin sa yana rarrashin ta kamar itace ya shine uba.. ita kanta sarahn bata jin dadin yanayin nasu ga hjy billy sai dada tabewa take tana cewa za'a kashe mata danta kwalli daya a duniya za atona mata asiri.. tashin hankali bai tsananta ba sai da aka shigar da yazeed dakin hutu inda zasu samu sugan sa. Gaba daya baya duniya kamar gangan jikin da ne kawai suke gani Nan Sarah ta nufi toilet sabida laulayin ta ya soma dan nunawa sisai warin ward din yasa ta jin amai sosai sai ta barsu su biyun Hjy Kwance da jikin yazeed din take hawaye cike da jimami take cewa yanzu ka zabi ka mutu ka barni kenan akan wata? Yazeed meye ban maka ba a duniya da har bazaka rayu saboda dani ba... Kasan na damu dakai sosai my child pls get up for me i wll do anything don ka samu abunda kake so..i promise. tsaye daga bayan ta mahfud yake cike da damuwa da sanyin jiki... ahankali ya dafa ta cikin dauriya yace mum meyasa zaki boye min? wani fat taji kirjin ta ya dauke wuta sai ta dago ta dube sa he was not ok kallo daya ya isar maka cewa he's hurting.. Tace what? Ya dage ifo ya dada kallon cikin idanun ta yace Mum,kin boye min cewa kunsan matata tun da chan meyaasa? Ko dan akanta yazeed yake ciwo ne mum...dont i dersev to know all of this,yes sarah matata ce amma yazeed fa dan uwan ne fa?we are family tun kafin nasan sarah na san shi.. So Why did you hide it mum....sai ya sauke mata hawaye taji wani iri amma son danta ya gama rufe mata ido yanzu mafita kawai take nema don haka bata so ma ta kawo wani tunanin whats right and whats wrong tasan idan ta rasa yaxeed a wannan hali bazata sake iya duban mahfud a matsayin danta ba bare kuma matar sa da itace silar komai. Sai ta danne duk wani tunanin ta ta taso tace" Ashe ma kasani? Dama kasani kabar min dana acikin wannan halin Yazeed ya hana ni maganan nan sabida da kai...amma ashe kana sane ka noke sai da kaga zai muyi zaka tuhume ni? Ai burin ku nee dama ya mutu gashi nan sai ka kira ta ku cinye sa.. Da dan dagon murya Ya ce mum pls stop it,lets talk it out....nima yau nake jin maganan Ashe idan yazeed yayi wautar hakan ke Bazaki iya nuna masa dai dai ba..? Nima fa danki ne mumy meyasa bazamu hada kai mu fuskance abunda yake damun mu tare ba its hurt me mum.... Sai naji kamar baki yarda da ni ba ne, ya za'ayi na so na gansa wannnan halin he's my bro for godsake.. tace prove it.....idan har ka amince muna da muhimmaci arayuwarka ka kawo karshen wannan matsalan right now yace "its too late mum koda akwai karshen wannan matsalar yanzu dole sai mun jira ya warke asan nayi... tace noooo,wai bakaji likita yace tunanim matar ka ne yayo masa yawa ba Ai yazed baida wani warkewan da ya wuce sarah.. Idan har ka yarda ni uwace gare ka kuma yazeed dan uwan ka ne ka damu da shi.. mahfud ka sake ma yazeed sarah yayi rayuwa da ita ... Ka dauka hakan sadaukarwa ce dan ceto rayuwar dan uwanka.. abun ya doke zuciyan sanda wani rin speed bakin sa har na rawa yace what?!!!!! Na sake matata fa kikace mumy? akan me?i mean that dosnt make sense me tayi min da zan sake ta..duk dan akan yazeed shikenan sai ma saba ma Allah...? Tace ohhh ,..dama ai nasani za'ayi hakan..wato ma bakaga me tayi na saki ba da dana yake kwance rai a hannun Allah sabida da ita ko?hmmm tabnn di jam Shikam Mamakin ta ya gama karya masa gabobin jiki he just cant believe this Yace mum,.. Zan iya komai akanki da yaxeed amma indai akan haka ne gaskiya am sorry bazan iya sakin sarah ba..not in this world and not in another Allah ma ya sani babu biyayya a sabon sa. I love my wife babu abunda zaisa na sake ta i promise. A hatsale ta jiyo ta wanka masa mari..tace yayi... naji"mugu kawai.... Shikenan sai kaje wajen ta daga yau sarah ta dawoo uwarka da uban ka nikuma zan dafa gawar dana na sha useless boy. Yau Ko a mafarki akace mace zata raba ni da kai mahfud bazan yarda ba dan da na rike amma wai yau shine zai zabi mutuwar dana akan wata ya mace? Sai kaje ai ...ni ka fice min daga gani na Allah ya isar min.. He's really hurting amma bayajin duk wani tashin hankali da fitina zaisa shi har ya sake sarah neva eva yake ayyanawa aransa yasan damuwa sosai ya rufe ma mum dinsa ido A yau kuma ta nuna masa boyayyen banbamciin tsakanin sa da yazed a zuciyarta a wajeje dayawa ta inda da baiso ya san da hakan ba Bayajin dadi ko kadan amma yasan akwai mafitan daya fiiye masa sakin matar sa.. koda yaji kan labarin yaga son kai aciki da kuskure mai tarin yawa.. To maiyasaa bazasu hakura yazeed ya dan ji sauki su yi facing case son ta hanyar da yadace ba sai ace ya sake matar sa? Koda ta kore sa daga dakin baice komai ba ya fice abun sa Yasan bazai iya ya bar ta a halin da suke ciki ba Amma yana da yaqinin bazai taba sakin matar sa ba duk rintsi duk tsiya sabida yasan kuskure ne mafi muni idan ya shagala ya aikata. 🐈VOTEs [2/24, 10:37] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _for all Members of SURAYYAHMS NOVELS_ _51_ Nan sarah har ta tafito bata gansa ba ko da ta tanbaya wani hararar da hjiy billy ta rakata da shi yasa ta sha jinin jikin ta ta sulale tabar wajen.. Zaune yake a dan corridor ya dafe kansa, tasan baijin dadi sabida ba fuskan sa ba har jikin sa ya nuna hakan. Zama tayi kusa da shi ta dafa sa 'cikin lallami da kulaawa ta soma bashi hakuri mai dauke da nasihan da sansanyar kalamai masu sa zuciya sanyi... Shiru kawai yayi yana jin ta amma shikn sa baisan me zaiyi nan gaba ba.. Haka suka kasance bai isa yaje kusa da inda yazeed yake ba zata kora sa da mummunan kalamai... Har yamma yayi sosai lokacin sai sarah ta taho gida ta barsa Gashi dama har anty warda ta ce zata taho sabida ta duba jikin yazeed din shiyasa sarahn tayi zaman jiran calls din ta a tunanin ta ko yau zata samu isowa.. Ganin har 8 na dare yayi anty warda bata kira ba yasa sarahn ta higa mota ta kama hnyr asibiti. Anan kuma tun bayan ishai jikin yazeed ya taso gadan gadan kamar wanda zai sheka yanzu His E Line is droping at speed Likitoci duk an taru akan sa ana danna masa life shocking ko zai samu yayi stabilising amma abu sai gaba gaba yake. Mahfud tun daga waje yajiwo ihun ta anan ya ta shi ya taho yana rike da ita dukan su suna hawaye ..... Its too obvious that yazeed dagaske mutuwa zaiyi komai ya rikice ya sukurkuce.. Ganin abun na dada razana su duka ya sa ya jawo ta suka koma daga gefe... Sun kai awa 1 da rabi a tsaye Da kyar aka samu aka stabilising yazeed tare da basu cikakken bayanin idan har ba a sama masa mafita ba nan da awa 18 zai mutu wato gobe da safe kenan. Hjy blky Har muryan ta ya dishe wajen kuka da ihun sunan danta... ta rasa meke mata dadi Anan ta hatsala ta soma kai ma mahfud duka tana haukacewa akan lallai shiya jawo hakan ma rayuwar danta.. Tace shikenan yazeed mutuwa zaiyi sabida kai da matar ka mahffud..? Yau Da na san zan rike wanda zai girma ya dauke min farinciki na da na mutu tun a dakin haihuwa. Bai iya magana ba sabida kukan shima yake yi duk abunda take yi na masa zafi sosai....Yana kokarin riko ta ko zata dena maganganun ta yi shiru amma sai dada hawa take.. tace ma mahfud yau na san meyasa Allah ya sa uwarka data haifeka bata san darajar ka ba..da sai na ce idan kasan daraja ta ka sake sarah da na ya rayu.. Butulu mugu kawai azzalumi.. Ka cuce ni da ka jefa dana a wannan halin mahfud... Duk akan mace? Dame sarahn tafini..me take maka wanda banyi ba Kai bakaji kunya ba,i raise you fed you protect you like my own son meyayi saurah?gindi?... Kwana da nine kawai ya rage maka kayi ko shi ma na maka ne kafin kasan daraja ta?.. Kirjin sa bakaramin bugawa yayi ba ya dago ya kalle ta araunane ... lokaci guda ta yaye mayafin ta ta watsar kasa afusace...tace toh gashi na baka kaina idan na dawo dai dai da sarah a zuciyar ka sai ka daraja ni nima.. jikin sa har na rawa yayi saurin sulalewa ya dauko mayafin nata da ga kasa ya rufe mata jikin ta da shi... nan sarahn ta iso daga gefe tana jin duk abunda yake afkuwa bata motsa ba Bata fasa ba tace"na amince mahfud ... kayi duk yadda kake so dani fansar rayuwar da na baka a matsayin da na da duk favours din dana maka arayuwa...yau inaso ka biya ni wahalan da nayi da kai da rayuwar dana yazeed go on do it now..ta dada hatsala He was so terrified amma haka ya daure ya fito da cracking voice dinsa cikin sanyin jiki yace" ure right...Amma dan Allah Kiyi hakuri mumy....hala kina da gaskiyar ki yau na kasa ganin abunda kike ji akan dan ki... maybe son kaina da mugun hali na yayi yawa har ya rufe mun ido.. hala ma shiyasa uwata ta kasa sanin daraja ta tun farko ban sani ba. Im wrong always..im bad in seeing things the way thy shud be...Bantaba daukar ke ba uwa bace awaje na sai awajen yazeed shikadai..im hurting mum, im deeply hurt by evrything Wai yau kema kin kasa fahimta ta amma kin fahimci yazeed har kina so na sake mata ta akan sa؟ i wont be able to take it mum..i love her too! U dont care about me right, this isnt about sarah and you...is about what is happening to us ni dake da yazeed,kin mance da farko sarah ta zabe sa kafin ni?..meyasa bazaki mana adalci ba ai duk laifin sa ne ya jefa sa cikin wannan hali,.. Mum kin taba gaya masa hakan ba dai dai bane ko dan ya gyara kuskuren sa ya san meyake ciki a rayuwar sa? Yazeed is my bro but he was wrong for intefaring and dishonoring other woman ko da ba sarah bace.... abunda yake tsakanin yazeed da sarah daban da abunda yake tsakani na dake..meye laifi na? meyasa nine zan sake matata sabida abunda dan uwa na ya aikata? So,Im not your son " shiyasa zan dauke alhakin laifin sa ko mumy? you neva even care about how im feeling now kenan?...cikin jimami ya karashe shiru ne ya dan ratsa wajen Maganan bawai baya shigan ta bane amma bata so tayi tunanin komai sai danta ya dan goge fuskan sa yace"toh kiyi hakuri idan na bata miki rai da abunda na fada.. idan kince yau ni ba danki bane to me ure my mum kuma bayadda zanyi naki fada miki gaskiyan abunda ke raina .. If u asked me to i wll surely pay all ur favours da duk wani wahalan da kika sha a kaina ba sai na kai ga keta mutuncin mu ba.... i love sarah much more than my life mum.. amma idan kina so ki gwada darajar ki da ita ta wannan hanyar na amince zan sakar muku ita anjima.. I know its not the best secrifice for a mother like you.. ba wanda zai iya biyan ladan soyayya da kulawar mahaifiya sai Allah.. I just hope u wll be happy mum.. Nan ya sake ta ya juya ya fice daganan Zuciyan sarah kamar zai fashe tayi saurin boya don kar ya ganta.. Anan ta sulale jikin bango ta sake wani irin zazzafa kuma sassanyar kuka Lokaci guda taji ta zauce brain din ta yana nenan bursting Ko shi mahfud bata tsammanin yana jin zafin da zuciyarta yake mata yanzu.. Gani take idan tayo reacting zata kama hjy billy da duka har sai ta nakasa ta A bangaren su safeenah kuwa komai ya dada chabe mata duk kudin da tattalin arzikin WHRA ta karya su sai ma bashi da suka tara makansu na gwamnati . Ba anab ya tsaya ba tun lokacin da ta soma gane halayen su sai abun ya dada bayyana mata Yanzu faisal zai kawo mata daban daban suyi iskanci akan gadon auren su idan tayi magana kuma yamata dukan tsiya yana ta motsi ga wulakantatun zagi na cin mutunci. da haka ta soma shiga sense din ta tana nadaman rayuwa yanzu ne take sanin dama don matsyin ta da abun hannun ta ne kawa auren nata gashi ta raba gari da mahaifiyarta lokaci guda depression ya soma cin karfin ta.. A satin nan sai gashi an samu gawar budurwan mijin ta . Lokaci guda aka kawo maganan cewa ita ta kashe ta sabida kishi sai aka kaita hannun hukuma aka daure ta da laifin abunda bata aikata ba.. tashin hankalin ya tsaya tsakanin su da iyayen mjin inda suke nuna power su akan lallai safeenah sai ta fuskance hukuncin ta da kyar mrs ruth ta sa hjy asma ta dawo gare ta suka hade hannu suna nema mata mafita cike da nadaman rayuwar su. Case din yasa alhj nafiu dawowar dole amma ba wanda ya san yana hanya Kusan misalin karfe 9 da miti arbain Anty warda ce ta kira adai dai lokacin da sarah ta tashi zata bi bayan mijin ta Ko Data ga kiran ta kasa danne zuciyar ta ko da ta dauka kuka kawai ta saka ta tana maganganu masu rauni da azaban zafin rai... da kyar antyn ta rarrashe ta ta shiga mota taje airpot din don ta taho da ita Masallaci mahfud ya nufa ya wanke hawayen sa da alwala yayi nafila neman alheri da mafita akan abunda yake ji.. Ya dade anan har sai da ya samu nitsuwa kafin ya taho.. haduwar anty warda da sarah tun daga nan airpot ta soma tambayar ta ko wani ahune ya same mahfud din .. Amma bata iya zuba komai ba sabida hankalin ta baya jikin ta kawai gaya mata take hjiy billy zata kashe mata mahfud bata kaunar sa. sai suka zo asibitin tare hjoy billyn ma bata kusa shima mahfud baya nan gashi wayar sa baya shiga.. haka anty warda ta sa dan dole suka koma gida Akan idan yaga tex dinsu zai san ta taho tana jiran sa Anan gidan ne sarah ta bada anty labarin duk abunda ya faru cople with abunda ta ji yau inda mamaki na da karshe da anty warda zatace ta kai wajen amma kuma zaman ta da mahfud abu daban yake fada musu akan su hajiya billy.. Suna ta kiran sa har yanzu shiru gashi 10 ya wuce har ana neman sha daya da rabi na dare. Shikuwa ko da ya taso ya dago motar sa zai je gida ya same sarah da maganan Dan jingina kansa da yayi yana jiran trafic anan ya sume baya ko motsawa.. wani asibiti daban aka kaisa emrgency wayar sa is off ga security Sai washe gari da safe da kyar aka samu expert ya bude sai ga sakon sarah ya shigo.. Anan kuma hajiya billy taga safiya yayi bata ji motsi daga wajen mahfud ba jira take yace mata ya aikata hakan Gashi saura 2hrs daga 18hrs din nan ganin danta yana dab da barin duniya ta soma kawowa ko mahfud ya rudeta ne ya bar kasar da matar sa .. anan kirar ta ya hana na sarah shiga ita ta soma jin labarin halin da yake ciki da inda aka ajiye.. a hujajn ta kama hanya saura awa biyu daga lokacin da likita yace yazeed zai mutu. ko da aka fada ma sarahn halin da yake ciki ba jira itama ta haura kan hanya antyn ma bata sani ba sai da tayi nisa ta tura mata sakon da suna asibiti.. Ita dama ko bacci batayi ba anty warda ke hanata daga hanakli sosai da suga bai dawo jiyan ba. Isar hajiya billy ke da wuya ta same sa maimakon ta kawo jimanim datake ji aranta ganin sa hakan sai ta fara rokon sa ya tashi ya sake sarahn kar danta ya mutu.. A birkice sarahn ta taho da nurse zasu dakin da mahfud yake amma jin muryan hajya bilky ya sa ta dakata Yanzu kam Abun ya ishe ta,ya kai kuma kaita makura itama sai idanun ta gaba daya suka rufe ko karasawa batayi ba ta juya a zuciye ta bar asibiitin ko lura da wulgawar alhaj nafiu batayi ba,amma shi ya ganta kuma ya gane ta sosai abun ya basa mamaki da safen nan jirgin sa ya sauko sai yaje asibitin da yazeed yake anan ake sanar masa da cewa ai mahfud ma ya kwnta hjy billy tana wajen sa. Sai yanzu anty warda taga sakon itama hankali tashe ta kama hanyar asibitin Sarah kuwa taka kan motar tayo aguje zuwa dakin da aka ajiye yazeed ba wanda ya lura da yanayin da ta shigo.. rufe kofar tayi gam gashi dama observation room ne private Wani irn wukkantacce kallo ta baisa da shi tace da dai ka tozarta ni da uwata kace tayi karuwanci sabida ta tarbiyantar da yarta ta hanya mai kyau... Yau sai gashi kaima kayi kwatance da ita ma duniya kuma akan son abunda ta tarbiyantar da karuwancin nata zaka mutu don bazaka taba samu ba Yazeed Kayi asarar duniya .....domin kuwa ban taba ganin uwa muguwa marar imani,tabbabiya kamar naka ba.... Ashe Gwara mahaifiyar tayi sabin Allah amma tana da imani bata da mugun zuciya da rashin tsoron Allah kamar uwar ka. Allah ya sawwake uwa irin naka Mai shegen son zuciya.. Sabida taji laifin nawa uwar har da kora ni bani da tarbiya ko?to yau ninan sarah bukar lingard zan koya mata ladabi da tarbiya kamar yadda take ji tana koyar da wasu.. Ta hanyar da harta mutu bazata mance ba. "Hannu ta sa ta zare socket din wayar computer dake reading Eline dinsa ta watsar kasa sai ta dawo kan oxygen pipe din ta kama shima ta zare tayi firo da su.. Hes critical so ko minti uku baiyi ba ya fara jan numfashin sa sama sama kamar yana cire ransa na karshe ...it was hard for him to breath again da karfin iyawar sa yake tattalin nunfashin sa.. ta tsaya tana duban sa tace"ban taba burin na kashe mutum ba amma yau kai zaka fara mutuwa kafin uwar ka ta kashe min mijina. idan bata da hankali nima bani da shi ... inyaso a hada mu ni da ita akaimu gidan mahaukata tare.. aure na da mahfud yafi karfin sadaukarwa ma banza irin ka bare kuma rayuwar sa.... Nan Ta juya ta fice abun ta. *Nasan bazan samu daman gode ma kowa da kowa ta hanyar kiran suna ba,idan baku mance ba labarin littafin true life ne kuma gashi mun kawo kusa da shafi na Karshe,so i wanna use this medium to thnk alll e grops in media da suke karantawa suke coments wasu ma ina cikin su basu sani ba,Nagode nagode sosai i cannot repay ur kindness so jazakklhu khairan peeps,u can folow and vote my acct both instagram and wattpd@surayyahms* 🐈 [2/24, 14:40] SURAYYAHMS🐈: *🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊* { _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ } ™\jan\2019 🍒🍒 *SAMARIN SHAHO* _The scorned_ 🍒🍒 *#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat* _A true sensational story_ *VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS* _52 LAST PAGE_ Mahfud bai ko motsa ba haka itama hajiya billy bata dena jijijjga sa tana fade faden ya tashi ya aiwatar da abunda ta sa shi ba.. har alhj nafiu ya shigo bata sani ba sai zuba take agaban mahfud tana tona makanta asiri Shock ya hana sa motsawa ji yake kamar an shafe masa kwalkwawa da jin wannan kalaman ta nata... Ohh ashe shiyasa yaga sarah dazun kenan mahfud ne ya auri sarah? Amma meyasa zata ce ya sake matar sa sabida yazeed kar ya mutu shin me hadin yazeed da sarah again? Sai da ya gama kawo wannan in quick flsh sannan yayi gyaran murya tare da cewa bilkisu? A birkice ta dago tana ganin sa ta mike tsaye tare da kara sautin kukan ta tace Alhj? Alhmdullhi gwara da ka shigo alhj kace ma mahfud ya tashi ya sake sarah idan ba haka ba dan mu kwallli daya a duniy zai mutu.. Abubuwa da yawa sun daure masaa kai cikin dauriya irin na namiji ya dago ta yace ta fada masa duk abunda yake faruwa dan ya fahimci me ake ciki? Alhaki da kamuwar Allah ya sa ta zazzage bit by bit na bakar shimfidar su da suka shirya ita da danta komai sai data warware Wanda tamkar agaban anty warda akayi shi sabida tana dab da su a bayan alhaj tana ji. Nan kuma alhj nafiu ya riga ya tafi duniyar tsananin mamaki da zaucewar tunani shin bilkisu ta haukace ne? Ya tambaye kansa Itako ta riga ta rude sai dada cusa maganan take tana cewa dan Allah kayi wani abu bana son yazed ya mutu ..shi kadai muka mallaka a duniya. Sunkuyar da kai anty warda tayi a duk rayuwar ta batayu tsammanin zatayi fushi kamar ydda yanzu take jin abun aranta ba Out of shock alhj ya bude baki yace bilkisu duk ke kikayi wannan abubuwan?hannun sa na rawa.. Nan ta dawo hankalin ta amma gani take ai shima bazai so ace sabida wani na daban su rasa dansu kwalli daya ba Zata bude baki tayi magana sai tasssss ya wanka mata mari mai gigitarwa" Cike da tsawa yace am disapointed in you bilkisu wannan wani irin banzan zuciya ne dake haka? A hargitse tace eh banzan zuciya bakin zuciya mummunam zuciya duk ka kirani da shi amma dole ne yazeed ya tashi bazai taba mutuwa ba sabida wasu.. Hannu ya sake dagawa zai kai mata mari anty warda ta rike sa.. Sai yanzu suka san da zuwan ta.. Tace barta haka alhaj.. Alhj nafiu Bai iya cewa Cos He was stranded in mysery jikin sa sai ya hau rawa ya juya ya kalle mahfud cikin yanayin tausayi... take zuciyan sa ya fara masa zugi a sulale ya koma akan kujera ya zauna ya dafe zuciyan sa" Blaming kansa yake da yasan haka na faruwa da tuni ya br duk abunda yake yi ya taho... iya zaman sa da bilkisu baisan ta da haka ba..amma sai gashi yau tayi wanda ya kure masa tunani" Gaba da gaba suka taho da anty warda she is quiet sure itace maman sa na germany sabida sunsha ganin juna a video callz. tana shiru tana kallon anty warda wacce haushi ke cinta amma sai ta rike sa ta soma magana in stern amd disguistful mood. Tace sannu hajiya,mun gode da kulawar ki ashe maganganun danake ji akan zamn ku da mahfud gaskiya ne? Nan hjya billy ta dago azuciye zata maida martani anty warda ta dakatar da ita da cewa 'Enough,ya isa haka..dama kina neman uwar da ta san darajar sa ko? Toh nice uwar mahfud kuma yau zaki san ba isar ki bane yasa na bar miki shi har kike ganin baida gata a duniya... Ashe idan yanayi yayi zafi hankali na gushewa?What sort of a woman are you?did u even realise what you did,?ure too selfish and selfcentred ...ban so haduwar mu ya zamto haka ba amma ke da kanki kike son dana ya mutu?taking sarah away from him is equal to killing him.. Da zan so nabi wannan maganan a hankali amma U have just crossed all limits... Sabida haka ki saurare ni da kyau kiji,fitinan ki da bakar aniyar ki bazai kare akan dana ba...neva, ina dai Kina so mahfud ya biyaki ladan rike sa da kikayi ne ko? Mmmmm, ai rayuwar danki baida wannan matsayi...sabida kin tabbatar min yau da cewa bake kika tarbiyan tar da mahfud ba Allah ne ya rike sa ya kuma tarbiyantar mana da shi. im his mother too i know he's neva try to harm anyone so no one will dare hurt him this way... baki isa bahh mahfud yafi karki wulakancin ki kema kin sani badon qaddara ba har ki mutu bazaki ji qamshin inda ya bi ba....duk da ma fada miki hankan baida amfani yanzu Lets just get to the point cos i cant stand you anymore.. Nan ta ciro international cheqeu book ta ajiye mata da pen "Tell me evrthing u need na baki dama daga kobo daya zuwa billions and trillions of money zan biyaki ladan wahalar ki this minute,..idan kina so i wll 10times the amount u pick so name anything now....bana son kuma acika bata min lokaci.. Daga yau idan na sake ganin ki kusa da shi i wont even spare ur generation i will make sure you rot in jail...damka mata tayi a hannu tace So get out....ta dan buda ta mata nuni da hanya. Hjy billy Bata ko iya motsawa ba sabida ta girgiza da maganan sosai hankali ke so ya dawo mata amma still a rude take zuciyanta gaba da baya yake reading a guje ta fice ta bar musu daki.. Tun tuni mahfud ya tashi Amma bai iya motsawa ba sabida hayaniyar nasu siririn hawayen sa ne kawai suka gangaro A dai dai lokacin da anty warda ke shafa kansa cikin jimami tana kallon sa. Shiru alhj nafiu yayi shi aganin sa ma abunda anty warda tafada sauki ne da abunda yake zuciyar sam. yana mikewa ya kama hanya zaifice batare da ya jiyo na yaji anty warda ta firta... kayi hakuri alhj dan Allah ka yafe min bazan iya cin amanar mahfud ba,nima dana ne in jin zafin sa... so i wll have to protect him by all means ina fata zaka fahimce ni. sai ya dan lumshe idanun sa yana hana kansa bursting da hawaye..yace kinyi dai dai hjy wardah.. Allah ya sa dana mahfud ya farka lpya pls take him him away from here... And ask him to forgive me if he can...yana kaiwa nan ya bar wajen Yana fita suka sake karo da sarah kallon kallo kawai tayi masa ta wuce ko gaishe sa batayi ba gani take duk jirgi daya ya kwaso su da matar sa Anan kuma hjy billy ta bi bayansa har gaban mota bai ma ji tahowar ta ba sai ji yayi tace "sai kaje ka dauki gawar sa ka binne tunda kaima goya musu baya kayi har na mana gorin arxiki.. Ya juyo ya bata kallon irin lallai ba shakka hauka ya kama ki "sai da yayi calmimg kansa sanma ya juyo a nitse yace kim cuce ni bilkisu kin raba ni da farin ciki a gida na da zuciya ta kin raba kan yayana..na dauka mahfud ya taso ne sabida kyaun halayen mu ashe tarbiyan sa bana mu bane kin zabi ki bada yazeed rayuwa mafi muni tsabanin wanda muka shirya zamu basa.. To idan ma hauka ke damun ki ni zan warware miki shi kije "na sake ki" saki daya kar kuma na sake ganin ki a inda na ke kinji na fada miki Durus ta tsaya bakin ta na rawa tana tambayar sa ya sake ta.? ko kula ta baiyi ba ya shige motar sa ya bar ta anan. Kuka taci mai dauke da radadin zafin duniyar gaba daya sai da tayo mao isarta ta kama hanyar asibiti.. anan ta samu saura kiris yazeed yaja numfashin sa na karshe an taru a kofar ana tambayar waya cire masa suppot din da aka sa masa. .. Kowa yayi tsuru tsuru Ana kawo maganan wanda aka gani last ta shiga a computer "so sarah was here to kill her son?ihu tafasa mai kuna anan ta zube kasa da kyar ake danne ta tana gaya ma yazeed cewa gashi wanda yake son itace tazo kashe sa...ta rasa mahfud,ta rasa mahaifin sa she's alone now kar ya tafi ya barta .... anan sai dataga azaban jarabawa sau biyu ana cire ran ya mutu sai numfashim sa ya sake dawowa Nan cikin ikon Allah sai gashi yayi stabilising har ya farfado.. Mummunar nadama da haushin kanta take ji amma takasa ajiye tunanin hakan.. anan bangaren su mahfud kuwa danuwa yahana sa bude idanun da haka suka rika lallabasa sarah bata da choice don ta sa shi ya farfado suka gaya masa news din cikin dake jikin ta... ko kadan baya jin dadin amma sosai yayi farincikin abun gashi sunki su barsa ya sake tuna da wani abu musamman akan abunda ya faru sai suka fara shiri akan gobe zasu tafii gida kawai. A hotel suka zauna sarahn ne tasa aka kwaso kayan su baki daya suka bar gidan hjy blky.. Kamar mahaukaciya haka hjy billy ta manne da kirjin yazed tana fade fade wanda yake cunkushe da kunci da zafin nadama.. Sosai ya soma shiga jikin sa kafin yamma ya farka farau ya soma mata magana Sai dai ba abunda ya farka da shi a bakin sa sai ina mahfud dinsa yake? Tayi shiru hawayen ta na dada bulbula da kyar yake bude idanun sa sai ya sake cewa,kidena kuka mumy nasan munyi kusjure we are wrong Mum,sarah matar sa ce so i have no rights.. Everything was my mistake babu laifin sa aciki..pls why is he not here with me now? Abubuwan na dawo masa slowly It seems like lokacin da sarah ta zo kashe sa yana jin ta kawai amsawa ne bazai iya ba.. Hjy billy Tana murnan tasowar sa amma haka ya runtse idanun sa ya rika takura ta akan lallai ta kawo masa mahfud zai neme sa gafarar sa.. Tun Baida karfin motsawar har ya mike zaune haka ya shiga zare jikin sa tana rike sa yana gasa mata magana cewa shi yagaji da komai ma dan uwan sa kawai yake so yanzu... Ganin haka ya sa ta tsuguna anan ta barsa da doctors ta shiga rusa kukan nadama... a wannan yanayin saiga alhj nafiu ya shigo, Yazeed din ne ya fargan da ita da ya furta dad da dan karfi, sai ya taso cikin layi ya iso wajen sa kallon dansa ahaka ya dada karya masa zuciya matar sa kawai yake blaming ta bata masa rayuwa" Yana kuka ya riko dad din nasa yace dad ina mahfud ne?..meyasa bazai zo min ba he was here alwys i want to see him dad..pls Cikin dauriya Alhj nafiu ya riko sa ya zaunar da shi ya dube sa a nitse, yace share hawayen ka yazeed ka nitsu kaji abunda zan gaya maka. Ba tantama yayi haka.. kuka yake har jikin sa na rawa Lokacin kowa ya fita sai ta tashi ta rakube jikn kofar tana sauke jimami anan ya shiga ma dansa nasiha mai shiga jiki akan abunda yayi ma son zuciya.. yace yazeed wannan son da kake ma sarah, ba wani abu bane illah sakayya da azabar ka na duniya kan duk wata ya mace da ka yaudara ka kuma tozarta...i know how ur life is kar kace ban sani ba shiru nake maka sabida nasan idan ka boye min bazaka biye ma Allah ba... amma yanzu kamance da wannan kasa aranka Sarah is just ur purnishement and not ur love mahfud dan uwanka shine mijin ta. Next time alwys honour and respect ppls life and strugles baka san yadda suka sha wahalan har suka kawo wannan matsayin ba.. Sometimes za gaka mutum na aikata mummuman aiki but u don't the pain and strugles behind it so neva try to judge or interfer again...kayi rayuwar ka kabar rayuwar wasu. Ina so Daga yau kamin alkawari zaka gina rayuwar ka akan gaskiya da amana we already lost so much peace sabida son zuciyar ku. Yazeed Zai yi magana dad din ya tsare sa dacewa,no son.. taso muje gida acan zaka karasa karban treatment din ka i wll take care of you myself this time.. ba musu ya tashi ko sake kallon mum dinsa baiyi ba ya kama bin bayan mahifinsa sum sum.. Hjy bilky kamar kanta zai kunce wani kukan ta fashe da shi ta bi bayan su da gudu ta rike rigar sa".tace zaka kyale mahaifiyar ka kenan yazeed i did evrything for you yanzu bari na zakayi.. alhj nafiu ko kulawa baiyi ba ya shiga car din Yazeed tausayiin mum dinsa yakeji sosai amma he really want to take himself off daga nadaman dake dawainiya da shi gani yake idan ya sake zama da ita son data ke masa zaisa ya kashe kansa wata rana. Gwara ya je inda za agaya masa gaskiya komin dacin ta don ya zama mutum nagari.. Bai ya iya tsawaya sosai amma ya jawo ta ya rungume ta sosai ya furta "i love you mum..i love you soo much but pls let me go with dad im sorry...mmmm? Ta fashe da kuka mai ciwo mai zafi...shiko bai tsaya ba ya shiga motar tana ji suka bar asibitin anan aka kwashe ta zuwa ciki sabida nervous attack daya yarda ita. Anan bangarem su safeenah case na dada zafafa duk saurann mutuncin su da arzikin su sai da ya shiga cikin case din har abun tausayi. Washe gari da yamma su mahfud suka shirya tafiyar su.. yazeed kuwa yayi tambayar su wajen dad din har ya gaji baice masa komai ba. Tambaya ya rika yi ma aikata har ya samu labarin cewa sarah ce ta sa aka kwaso kayan su jiya xuwa wani hotel haka ya sace jiki duk dama baya iya motsawa da kyau anan ya cije da sauran karfin nasa ya sa aka kaisa location dinsu. Ko kafin yaje is too late sun riga sun kai airpot haka ya sa aka rinka binsu. Sa'ar sa daya laulayi ya hana sarah sakat so suna wash room tare da anty wardan don ko bacci batayi jiya ba. Anan mahfud ne kawai yana zaune yana jiran fitowar su ji kawai yayi ana rike rike da mutum lallai yana so ya shigo site din ya same sa gashi first class me duk securityn nan sukayo kansa. Mahfud ya sha mamakin ganin dan uwan sa worst part sai rike sa ake yana famar kiran mahfud din kamar zai cire ransa.. Tausayi da jimamin ganin sa hakan ya sa ya taho ya tarbe sa..yana cewa yazeed meye hakan ne" jikin sa yafada tare da sake masa kuka yana neman gafarar sa har jikin sa na rawa Anan babu abunda bai fada ba na alkwari da nadama gwanin tausayi sai yau yasan bazai taba iya rasa mahfud a rayuwar sa ba.. Shiko tuni ya yafe yana kokarin calmg dinsa ko da su antyn ma suka fito tausayin sa duka ya hana su motsawa. Kowa ya fahince shi aka yafe ma juna duka anan suna neman rabuwa kenan saiga alhj nafiu ya taho hankalin sa ya tashi sosai sabida jikin yazeed din is still not under control Amma ganin yayan sa sun samu yafe ma juna he has no choice than shima ya roki gafarar mahfud din duk dama yaki sam ya barshi ya nemii gafarar nasa. haka suka rabu anan so emotional kowa ya yafe ma juna amma da nauyin abun aransu. Daga nan Yazeed tare da dad dinsa suka zauna yana sa wa ana bashi treatment yana dada tabbatar da nadaman sa Yana gyara halayen sa ita kuma hjiya bilky yar uwanta ne take kula da ita abun duniya ya ishe ta don ko sau daya yazeed bai sake neman ta ba bare mahaifin sa. Nan da Kwanaki kadan sai gashi har ya mike sai suka koma kan facing matsalan da organisation din whar yake fuskanta shida dad dinsa nan suka shiga hidiman case din safeenah sosai. Yazeed Har ya sa hannu ya taimaka musu aka samu aka fitar da safeenahn aka wanke ta daga zargin kisan ...dama auren ya mutu tuntuni Haka ta samu yancin ta Duk kokarin yazeed ne sabida yasan abokin sa sosai hakan bai masa wahala ba. Nan ma wata sabuwar soyayya aka soma bayan tone tonen asirin da aka samu na irin abubuwan daya faru abaya sai aka yi setting sabon strategies mrs ruth da hajy asma haka suka zage damtse wajen ganin sun goge laifukan su na baya da alheri safeenah taki sam ta koma kan matsayin nata sai aka nemo hapsy aka bata president yanzu haka itake fafatawa suna so su dago martaban kungiyar.. *After 4months* Lokacin komai ya lafa rayuwa ne mai dadi ke gudana a fannin kowa banda hajiya billy da ta rasa ta ina zata saka kai taji sanyi... It seems like yanzu yazeed sai abunda mahaifin sa yace masa yake yi cike da biyayya ita kanta bata gane masa sosai. Cikin sarah na da wata bakwai sai ya zamto sun dada samun shakuwa tsakanin ta da su safeenah da su yazeed har zumudi yake yaga abunda zata haifa ma yayan sa.. Anan kuma ana ta shirye shiryen auren sa da safeenahn... haka ma ummah take shiri sosai sabida anan nigeria su granny suka shirya ma sarahn wankan jegon ta gaban mahafiyar ta. Mahfud kullum na makel da magana hjiy billy ma alhj nafiu wanda yake zabga uban taurin kai akan shi baruwan sa da ita..har yayi ya gaji ya zuba masa ido Ita ko da abun ya soma cin karfin ta rana guda sai gashi ta tattara kayan ta ta kama hanyar germany... Cire duk wani kunya d kawaici tayi ta zage ta nemi gafara su da last breath din ta har grnny sai dataji abun aranta Sannan tayi alkwarin zata zauna duk rintsi ita zata karasa kulawa da cikin sarah.. A gidan su Mahfud har ya gaji da koke koken ta. granny da anty warda ne suka sa baki batare da sanin ta ba suka roki alhk nafiu akan ya maida ta Dakin ta ko dam ta ga auren danta yazeed da kyr hakan ya samu a wajen sa ya dawo da ita finally aka shirya akayi bikiN yazzed da safeenah a gidan su mahfud. Kusan Kowa ya halarta hapsy har su mrs ruth inda aka dada samun yafiya da nadaman abubuwan da suka faru abaya. Bayan wata uku Sarah ta haifi baby boy wanda yaci suna eeshal...taga gata ta kowani fanni rayuwar lokaci daya ya dawo musu sabuwa Bayan suna aka kawota gaban ummah tayi jegon ta cikin kulawa da kauna *After 10years* WHAR tataso akan kafarta sakamon jajricewan su hjy asma da hapsy Yazeed ya koma zama a paris taking a new career as a young political beurocrats. Granny da baba babaji kusan mutuwar su baida rata sosai. Ummah tayi aure amma mijin bai dade ba ya rasu Sarah ta haifi yara uku bayan eeshal ciki har da yan biyu mace da namiji Alhaj nafiu is now an influential senator haka ma hjy billy ta cigaba da kula da harkokin whra kamar na da chan . A wata ranar jumaa da mahfud da sarah da last born dinsu suka kai ziyaran gaisuwa wajen dangin ta a kauyen kurwala,nan Allah ya dauke ransu trough motor accident suna dawowa zasu airpot lokaci guda Allah ya karbe ransu duka. Bayan shekara biyu da faruwar haka ciwo ne mai tsanani yayi sanadiyar ummah ta rasu a babbann asibitin daya daga cikin state din nigeria. End end ALHAMDILLIH!!! WRITER 'S COMMENT. *Samarin shaho* Da sai nake ganin kamar ban iya rubuta true life story ba sabida yanayin yadda mutane suka dauke sa. Na fahimci "its hurts to see other ppl suffering, qaddarar wasu akwai radadi da zafi wasu sukance haka bazai ma faru a duniya ba.. but then sai na fahimce ra'ayin readers da mutanen duniya in general No Body want to hear,see o feel the truth.sabida gaskiya daci gare ta!!!wani har shake wuya yake ya kashe mutum. Labarin bana wa bane amma na fahimci abubuwa kamar: *1.a rayuwar ummah* nagane ba sai ka kasance mai ilimi ko arziki ba ka dawo mutum, imani shine sinadarin rayuwa kyaun zuciya kuma shine mutum Ina so agane cewa qaddara bata inda bazata zo maka ba kar ka dube munin sa ko kyaun sa amma ka dubi muhimmancin alkwarin TUBAN ka wajen Allah ka tuna mutuwar ka yau ne ko gobe.. KAr ka cika cewa dole sai kayi dai dai ko sai komai ya tafi maka dai da sai dai kar ka taba shagalcewa da bacin ka Halaka yana daga mai yawan mantuwa ne da shagala *2a rayuwar saratu* Allah yakan bada kowa jarabawan sa gwargawadon yadda yake kaunar sai na lura sosai tunda ga farkon labarin gaba daya rayuwar sarah yana cike da soyyayar Allah ne da rahmar tasha jarabawa kan jarabawa wanda suka kaita ga nasara mai girma. "sannan yan mata sai ku dage wajen addua musamman idan mutane biyu haka suga ruda maka tunani ka kasa gane cancntar daya acikin su ADDU'A ne kawai makamin ki... Allah yafi mu gani yafi sanin dai dai.. kar ki taba ganin kamar damuwar ki da wautar ki da abubuwan dakika rasa baso bane ko kariya agare ki ..our lord 's most generous and kind all u need is to trust him. *3 a rayuwar hjiya billy da yazeed* A zahirin gaskiya yawancin mata masu ikirarin sun karanta tarbiyar tan da dan adam a littafi son zuciya gare su... sabida sukan rasa muhimmin tubali wato tubalin imanin ganin zuciya mai kyau da bacin sa basu bda uzuri sam sam..bai kamata ka iya saurin nuna yatsa ma mutum ba sabida bakasan zafin sa ba sannan shi mutum ba abun da zaka rike sa kullum da doka ba ne..ko ubangijin mu daya turo mana littafin sa da dokokin sa yace "lah ikiraaha fid-deennn.." dan adam is a free animal u can't rule him unless he allows you to. Allah ne kawai ya isa da mutum ba kai ba,shima barin mu yayi ya kuma sanar da mu akwai gida guda biyu wanda dole ka kasance a daya daga ciki wato"Aljanna da wuta" so neva try to be too pre-assumary in someone's life. Ku gane son zuciya yana dawo dakai dodo yana bakanta ruhin ka komai zaka iyayi na rashin kunya da rashin imani baka sani ba haukatar da kai yake ya rufe maka ido..oh la hawla wala kuwwata illah billah Allah ya kare mana imanin mu muso gaskiya komin dacin ta. *namiji irin yazeed* Rayuwar su cikin talala ne a wajen ubangiji kai sai kaga kamar yan gata ne but no.. a lokacin da kake ganin suna jin dadin su..su abun tausayi ne a zahirin gaskiya neva eva be happy idan ga tsinci kanka kanata abubuwa mara sa kyau Allah kuma yana baka nasara akai... hasbiyallah wa neemal wakeel" chill girls,duk wanda ya yaudare ki Kisa aranki Allah ya tanada masa jarabawar sa agaba kamar yadda sarah ta zama jarabar yazeed. *Arayuwar mahfud..* Babu yadda Allah baya yin hallitar sa shima zan iya cewa salihin ne amma mai cike da mafi tsaurin jarawabawa wato jarawaban imani da hakuri"sannan yayi soyayyr sa sabida Allah badon komai ba shiyasa shi zai zamto mai nasara no matter what. yana bada uzuri yana kuma rage yawan fushi uwa ba yana da saurin fahimta da yafiya..he's not a fool for being that it takes so much courage and strenght to be kind and soft hearted...mugun mutum ba komai bane illah fanko banza ...Allah ya kyautata mana zuciyar mu.. Allah ya sa mu karu da juna nan gaba. *in loving memory of my dear,dear friend rukayyah muhammad which i potrayed as (sarah bukar) and her very gentle husband ma'aruf abubukar as (mahfud lingard)...haj hauwa (ummah)sweetest human being u can eva meet,may all your soul rest in jannah ameen..may Allah forgive the litle fictions i used and make it useful for whom eva will read from it* Ina mika godiya ma dukan mabiyan books dinnan musamman my whatpad followers ..Bravo My grops surayyahms novels,page and taskar surayyahms i love u too much here. *now where are the romantic tities?toh ga Sabon littafii na na nan tafe ba da dadewa ba mai taken 🍒🌺AJALIN SO "where power weds love* *m certain that AJALIN SO🍒🌺 is an xpilicit romantic novel amma bazai zo da disclaimer sosai ba sabida nasan koda nace kar under age su bi zasu bi Allah ya shirye mu ya kuma kyautata rubutun mu ameen* *FOLOW ,VOTE and LIkE @SURAYYHMS a wattpad da instagram this time instagram users can read my books on my page,oya go now sai na jiku masoyan asali* Bye....🐈