*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel d'in nakud'eene na maidashi nakudi sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntub'ata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 1-2 ....................📖Yarinya ce da bazata huce 16years ba san ye da kayan secondary school sai sauri takeyi ga hadari ya taso ga ba abun hawa sauri-sauri gudu-gudu take fafiya a haka har ta k'ara so wani ma daidaicin gida da sauri ta shige da salama a bakinta wata matace da bazata huce 45years ba ta amsa ma salamar tana cewa "ya akayi kika dade baki dawoba yau" hijab d'in jikinta ta cire tana cewa "walahi mama ban samu abun hawa ba da k'afata na k'araso gida" "to kije abuncinki yana kitchen" "to mama" ta fad'a tana k'arasawa kitchen d'in abuncin ta dauko ta koma parlour ta zauna sada ta cinye tas san-nan ta koma ta wanke duk kwanikan gidan san-nan ta cire kayan makarantar ta yi wanka tasake sa na islamiyya tayiwa mama salama ta fita a zaure ta tadda yaya Kabeer ta gaidashi ya d'auko kud'i ya bata amma taki amsa tace "Allah yaya kabarshi inada kud'i ajikina" murmushi yayi yace "ai ni nabaki ki amsa" "a'a nidai ka barshi" tayi maganar cikin shagwab'a dariya yayi yace " *YUSEERA* ke bakya girma ko kulum k'ara girma kike amma baki rabo da abun yara" dariya tayi tace "aiku ku shagwab'ani yaya" "to naji oya kisauri kar ki makara" "to" tace tare da huceshi tayi waje kwance yake daga shi sau wando short ya baje a kan kujera a parlour matashine da bazai huce 35years ba bakine dugo kirarshi kamar irin kirar lion ba abunda yakeyi sai danna phone kuma ba ita k'adai bace sunada yawa ajikinsa gaba daya tattara hanka linsa kan phone d'in wata matashiyar mata ce ta shigo parlour itakuma farace amma harda kari gata dogowa daga ita sai towol a jikinta guri tasamu ta zauna ta kura mishi ido ahankali ta furta "dear" kai ya d'ago ya kaleta yaga shi ta kafe da ido phone d'in ya ajiye yace "mene kuma ya faro" cikin damuwa tace "nakasa bacci tun d'azo har wanka nayi amma abun ba sauki shine nace katashi muje mu kwanta watak'ila inkana jikina na iya yin baccin" hararar ta yayi yaja tsaki ya d'auki phone d'inshi ya cigaba da dannawa baki ta tura gaba tace "ai dama haka kasaba inda da darene kuma ka ishi mutum haisai kaci zalinsa" wani mugun kalo yayi mata wanda yasa bashiri ta mike ta bar go dan tasan halin *YUSEEF* zai iya na'da mata na jaki tsaki yak'ara ja saikuma ya mike ya nufi bedroom phones 'dinshi ya ajiye a kan bed ya huce toilet wanka yayi ya shirya cikin manyan kaya amma baisa hulaba ya dau key da phone goda 'daya 'karama yabar gidan kai tsaye Family House 'dinsu ya nufa yana zuwa ya huce part 'dinsu ya tadda mami zaune a kan carpet ta baje ta kadu sai dubawa takeyi guri yasamu kusa da ita ya zauna kamar muna fiki ya fara gaida ita "mami na kinhuni lafiya" ko kalon inda yake bataiba bare ta amsa idonshine ya kawo ruwa ya matso ya ri'ke 'kafarta yace "plz mami kidaina fushi dani haka" hanu tasa zata bige nashi yarige hannun yana mata magiya ahankali ta 'dago ta kaleshi tace "nagaji nagaji nagaji da halinka Yuseef kulum ta Allah muta maimaita magana 'daya aure aure to tsaya kaji inkai bakasan ciwon kankaba toni nasani indai bazaka 'kara aureba to lalai saidai ka daina harkar film da bazai yiyu aringa irga shekarun auranka babu 'da ba" cikin ladabi yace "mami ai nariga na fa'da miki Nuratu da muke film tare da ita, ita nake so na aur...." hararar data watsa mishi ce tasa yayi shiro cikin 'bacin rai tace "so nawa zan cema ba zaka auri yariyarnan ba kai kafi so karinga auro masu bu'dan'dan ido irin Saudat duk da ita ba a film a aurotaba amma idonta a bude yake dan takusayin ka a shekaru itama kuma Nuratun sa arkace kafiso karinga aje mata wanda sukafi 'karfinka irin Saudat ko" kai ya dukar kasa yana sosa keya yace "mami kinsanfa ayanzu ba yariyar da zan iya aura ta iya jurar zama dani masu kwarinma ya Allah yac ...." "da Allah rufe mini baki ko kai ka kawo 'karfi ko sex duniya sai ka auri 'yar mutunci ba lalatar ciyaba dan bazai yiyu jikokina sutaso da halin 'yar film ba" "walahi mami ba haka nake nufi ba cikisan inada saurin hannu koma......" "kuma me ba abunda zaka fa'damin tashi kaje nasan matakin da zan 'dauka" jiki a sanyaye ya mike harda ajiye mata ku'di haryaje bakin kofa takira sunansa "Yuseef zo ka ibi ku'deenka albashina ya isheni" cikin karyar da murya yace "kibawa Munirat" da sauri tace "itama bata bukata" idonsane ya kawo ruwa yace "kirabar kawai" bai bari takuma magana ba ya fice daga part 'din 5:40pm aka taso so Yuseera daga islamiyya dayake a abikin titi take sai an tsalaka suke shiga layinsu tazo tsalakawane wata ba'kar car me ba'kin gilas ta ho da mugun gudo itakuma bata kulaba ta tafi jikai kiiiiyyyy antaka burki 'kara tasaki ta tushe kunnanta gaba 'daya ta burkice naciki ganin takasa matsawa gashi bayaso aganshi amma ba yadda ya iya wan-nan bagida jiyar ta shiga gabansa bu'de murfin mutar yayi ya fito a hankali nan fa mutane kalo ya koma kansa sunga Yuseef YJ na film shi kuma ganin mutane na kalonsa kuma yayi wani abu bad zai iya ya'duwa ya 'bata sunansa yasa ya 'karasa gurin Yuseera ya kamu hannunta ya tsalakar da ita san-nan ahankali yadda ba maijinsa yace "dan Allah kuringa kula kuna abu saikace dabobi" yana gama fa'din haka ya tsalaka ya shiga mutarsa nanfa jama'a sukaringa shimishi da albarka suna san barka itakuwa Yuseera mutuwar tsaye tayi wai yau ita taga Yuseef YJ harya tsalakar da ita daga titi amma duk wan-nan da'din kalmar kamar dabobi tafi mata ciyo haka jikinta a sanyaye taja 'kafafunta tabar gurin shikuma a muta Nuratu ya kala da taketa wai wayen Yuseera dariya yayi yace "me kike kala" nisawa tayi tace "gaskiya sweety yarinyarcan tayi" murmushi yayi yace "hmmm ba'kace fa" kalonsa tayi tace "aini inzan kali mace abu biyu nake kalo 'kirjinta da kugonta kaga wan-nan yariyar duk da k'aranci shekarunta zataja ruwa walahi" kai ya girgiza cikeda mamakin maita irinta Nuratu kalonsa tayi tace "walahi ina ganin yariyar nan saida gabana ya fa'dee bansan daliliba" shidai baiyi maganaba saima 'kara sautin ki'da dayayi washe gari Yuseera makara tayi dan haka a gaggace ta shirya makaranta ko socks bata tsaya sawa ba ta fice daga gidan tana shiga school 'dinsu ta tadda Principal a baki get tasa ana dukan latee gabanta ne ya fad'in a duniya ba abunda ta tsana samada duka jikinta na rawa ta 'karasa malamin yana zuwa kanta tasaki 'kara tayi baya duka gurin suka bita da kalo cikin kuka tace "plc sir walahi tsoro nakeji" Principal da ta tsareta da ido tace "ba Yuseera Sa'id bace" cikin kuka tace "itace" murmushi tayi tace "sir a rabu da ita bata latee ga kokari yarinyar kirki" cikin girma mawa malamin yace"hakane Hajiya kai Yuseera huce kitafi aji" cikin jindadi Yuseera tace "na gode mama Allah yasaka miki da gidan aljana fiddausi ya raya miki zuri'a yakareki daga sharrin magauta" san-nan tamike tana tafiya cikin nutsuwa ta nufi class 'din su bita Principal tayi da kalo aranta tanacewa irin wan-nan yariyarce ta dace da Yuseef sabuda ba tin yauba tasan Yuseera da hakuri da kamun kai badai ka ganta agunwani malami ba daliliba ga tarbiyya da ilimin addini dan dan kwalin ameera ma gareta duk da 'karancin shekarunta to irinta ya dace ta aurawa Yuseef ta huta da wan-nan tunan ta mike ta nufi office 'dinta da dare sai kusan 1:30am Yuseef ya koma gida saudat na zaune a parlour sai kai take ka'dawa ya shigo ko salama babu saurin mikewa tayi tana cewa "sannu 'dan bunsuro daga gurin wace akuyar kake" kalonta yakeyi fuska babu annuri yace "kinaso adarennan jikinki ya fa'da miki ko" hara rarsa tayi tace "ai dama haka ka iya daga duka sai danne yaran mutane" murmushi yayi yace "owk yayi kuma abunda naje nayi a waje shi zanyi acikin gidan nan naga wanda ya isa ya hanani" cikin daga murya tace "walahi kayi ka'dan ka ha'da jiki da karuwa ka dawo ka ha'da dani" murmushi yayi yace "wow Allah ko shiyasa naga nine na fareki a leda acikin gidan na" "eh naji nima kuma kadda race tana kan kowa" dariya yayi yace "koba 'kaddaraba fa'dawa wanda besanki ba" yana gama fa 'din haka yayo gurin da take sanin halin Yuseef bawai raga mata zaiyiba inya riketa shiyasa tasa gudu amma ina ya cin mata ya rikota cizonshi tayi amma ko ajikinsa yana 'dagata darait bedroom 'dinta ya huce da ita dan beyarda yakai mace 'dakinsaba yana shiga ya cilata kan bed ya bita ko kawa suka fara amma ya fi karfinta bawani romacing ba komai ya fara having sex da ita tuntana kuka da kokawar kwatar kanta harta gaji ta daina saida yayi mata lilis ta kasa mutsi san-nan ya rabu da ita ya mike ya barta aguri yazo kofa ya jiyo murya yarta da bata fita tace "Allah ya isa mugu azalimi a haka zaka kare sai Allah ya ha 'daka da daidai kai kuma duk abunda kaimin sai anyiwa yaranka" murmushi yayi yace "da alama bakiyi laushi ba ko" hara rarshi tayi kai ya girgiza ya dawo kan bed 'din tana ganin haka tasaki 'kara zata duro yayi sauri............! mu ha 'do'a free page nagaba karku manta yawwan book 'din daku nayishi #100 kacal danku masoya hot comments nake son gani by *ZAHRA* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 3-4 ................📖Rukota dariya yayi yace ga tsoro ga tsokana sakinta yayi yabar room 'din ajiyar zuciya ta sauke dan tasan halinshi ba 'karamin aikinsa bane ya 'kara tara mata gajiya mikewa tayi tanata Allah ya isa aranta dan ba 'karani ciwo jikinta ke mataba toilet ta shiga ta ha 'da rowan zafi ta gasa jikinta san-nan ta fito lokacin anata kiran 'karfe 4 amma tai haiyewar ta bed tai kwanciyar ta shi kowa Yuseef yana shiga 'dakinsa ko wanka beyiba ya fa 'da kan bed sai bacci bashi ya farka ba sai 8:26am yana tashi ya shiga toilet yayi wanka yayi salah san-nan yasa kana nan kaya blue trouser da shirt pink kayan sun amshi jikinsa sosai key ya 'dauka ya fice daga gidan Yuseera tunda takuma gida abu 'dayane ya tsaya mata arai kuna abu kamar dabobi da shi ta ke kwana dashi ta ke tashi yau saturday ba makarantar boko saidai silamiyya ita kuma sai 3 tana zaune a tsakar gida tana Assigiment a exercise book 'dinta yaya Kabeer ne ya shigo da leda a hannunsa ya mi 'ka mata yace "autar mama kaya nagani masu kyau irin nawa 'kar Asalin so nasiyo miki" tana dariya ta amsa taimishi godeeya yace "ba fa nason godeeyar nan ke ka 'dai garemu in bamuyi mikiba ya zamuyiwa" cikin happy tace "duk da haka hideemar ta maka yawa yaya ga tamu gata iyalanka" "shiii kuma iyalinane autar mama, ina mamar takine" "tana ciki" "okey bari muje mu gaisa itafi shago" ya karasa fa 'da yana shiga parlour bude rigar Yuseera tayi ta ganta in bata mantaba bakowane ya hau wakar da akasa wan-nan rigarba sai Yuseef YJ da Nuratu Musa tunu hakan datayi yasa taji ta tsani rigar dan tayi alkawarima baza ta sataba bada ita zatayi ko yaya ya tan bayeta cewa zatayi taje nunawa 'yan class 'dinsu aka 'dauketa tasan zaiyi mata fa'da amma bazai daketaba da basa dukanta tunda jikinta baso yakeyiba da wan-nan tunani ta mike ta huce 'dakinta a 'ban garen Nuratu kuwa tunda taga Yuseera kulum saitayi mafarkin yariyar abun yafara tsaya mata arai da ta 'dauka sha'awar yarinyar takeyi amma daga baya taga abun bana 'kare bane dan haka ta shiya tsaf ta tafi gurin malaminta tana zuwa ta sanar dashi abunda ke farowa yayi dariya yace "kar ki damu sata kikai arai shiyasa kike mafarkinta" ajiyar zuciya ta sauke tace "nima bansan meyasa tunda naga yariyar ta tsayami araiba amma badamu zanyi kokarin cireta" da haka tayiwa malamin salama ta koma gida koda Yuseef yaje office 'dinshi yasamu Al-amin(shima jareemeene) yana jiransa gaisawa sukayi san-nan suka fara hirar duniya cikin hirar Al-amin yace "nikuwa YJ wausheni bikinku da Nuratu ne" baki ya ta 'be yace "walahi mami ta dage bataso wai saidai nasamu yariyar kirki ba 'yar film irin Nuratu ba" dariya Al-amin yayi yace "da gaskiyarta Nuratu ko cikin 'yan film kowa yasan watsatstsiya ce" wani mugun kalo YJ ya jefa mishi yace "in 'yar film ce 'danta ma 'dan film ne kuma duk watsewar ta bata kainiba" "hmmm lalai kayi nisa bakajin kira Nuratu fa har shaye-shaye takeyi gata 'yar lezbiyan ce koma....." tsawa YJ ya duka mishi yace "ya isheka malam tunda ba bin maza takeyiba aishikenan dan haka inbaza ka fa'di alheri akantaba kayi shiro kuma walahi dan kaine da wanine ya fa 'damin wan-nan maganar sainasa an daureshi" "calm down broth Allah ya baku zaman lafiya yasa ayi damu" "da dai yafi ni tunanin ma da nakeyi yanzu na rike mata har biyu yaro dani walahi dan Mami tana sone da bazan 'kara aureba gara na zauna ban haihuba" "hmmm aini danine mami mata 3 zan 'karama walahi" wata muguwar harara ya watsa mishi yace "sabuda ga 'dan akuya ki" "a to dakaita bin matan banza ko yaran manya da 'yan siyasa suna 'daukanka kana biya musu bukata gara kayi mata 4 kasamu la'da daya......" shiru yayi ganin irin kalonda YJ yake mishi dariya yayi yace "Allah ya baka hakuri ni bari na huce zanje gida madam tayi girki" "hmm kai yanzu dan asara lunch 'dinma saika koma gida" "wai kai YJ kowa irinkane da baya kula da iyalinsa da damuwa dasu toni ko aiki aka gayaceni nesa ko kwana nawa zanyi saida izininta" "amma walahi ka bada maza" "wana irin bada maza kodai kaiba kai kana tsayar dani karta ga na da'de tafara bugomin waya" bajira me YJ zaice ba yaficewarsa Mami na zaune a parlour itada Muwadat suna hira Muwadat tace "mami nikowa ina wan-nan yariyar da kika ta 'ba nuna mana pic 'dinta tazo ta 'daya a wanda suka fi kowa iya karatun Alkur'ani a school 'dnsu" "wace yarinyace ban ganetaba" "wadda kikace muyi koyi da ita fa" saida mami tayi jim san-nan tace "oh Yuseera Sa'ad zakice" "yauwa mami ita" dariya mami tayi tace "tana nan nida ita zan aurawa yayanki" saurin kalonta Muwadat tayi yace "wai yaya YJ kike nufi" "yes shi koya fi 'kar fintane" dariya tayi tace "no bahaka nake nufiba naga koni na girmeta sosai bare kuma yaya" "hmmm shi aure ba ruwansa da girma ko 'kan 'kanta ni hankalin yariyar nagani ita zatafi dacewa da yayanki" "hakane mami nima naji da'di koma nasamu 'kawa dama ni basan zuwa gurin wan-nan aunty Saudat 'dinan nakeba taitacin magani" "to shikenan yanxu kinsamu 'kawa zanje in yi binkice akan iyayen yariyar san-nan naiwa kawunku maganar dan bazai auri wan-nan 'yar film 'din Nuratu ba" dariya Muwadat tayi tace "shimafa yayan 'dan film 'din ne" harararta mami tayi ta hurga mata pilow mikewa Muwadat tayi ta shige room 'dinta tana dariya da dare Yuseera na zaune da ita da mama da malam da yayanta Shurem suna ta hira malam ne ya kaleta yace "autar mama wai yaushe zaku gama wan-nan bukone aimiki aure kema ki huta" fuska ta rufe cike da kunya Shurem ne yace "haba baba wan-nan yariyar za ayiwa aure ai sai mutan gari suce ka gajida ita irin sunema insunzo haihu basu isaba sukamu da matsalar yuyan fitsari" harararshi malam yayi yace "ba dakai nake ba, autar mama ke nake tan baya" da gudu ta mike tabar gurin dariya sukasa banda Shurem da ya ha'de rai shifa Yuseera tayi 'karama Yuseef na zaune yana dana phone saiga kira ya shigo wayarsa new number ya gani amma sanin yadda mutane ke nemansa yasa ya 'daga daka can muryar mace tace "plz YJ ne" "eh shine" "okey ni suna na zee yar gidan DR Muhammad beecee nazo hutune kuma duk kewa ta isheni shine nace in badamu ko zaka tayani kwana" murmushin jin da 'diyayi yace gani nan kina ina tace "daula hutel" "owk bani 30m gani nan" yana gama fa d'in haka ya dau key yabar gidan a hutel lukacin da ya shiga itama Nuratu zasu shiga da wani Alhaji saurin yadda jaka tayi ta tsuguna harya huce beganta ba ajiyar zuciya ta sauke dan duk iskancin da takeyi bata bari Yuseef yasani dan karya fa auranta amma insuna tare kowace magana tazo fa 'da takeyi shi koma ya dauka balagace tayi mata yawa key ya amsa ya haura sama a room 008 ya sameta tana kan bed a zaune daga ita sai tawol gaisawa sukayi saiwani iyayi takeyi da kanta ta matso kusada shi tana shafashi me nema a duhu yasamu a sarari aikowa ya biye mata suka cigaba da romacing 'din juna tun a romacing ta fara raina kanta dan yadda yake sarrafata abun ba sauki zuwa wani lokaci ya fara shigarta wani ihun da'di ta saki ta fara sunbatu tunda take bata ta b'a ha duwa da namijin da yayi mata dadi irin YJ haka tun tana na dadi ta kuma na huya dan abu 'daya akeyi ya 'ki karewa gani yana niyar kasarata tafa tureshi tana mishi ihu amma saida ya lafa dan kanshi ya rabuda ita kuka takeyi sosai shikuma ko ta kanta ma baibu ba da safe da ya farka ya ganta azaune can nesa da shi da hijab 'dinta har kasa ha 'da ido sukayi ta watsa mishi harara dariya yayi yace "baby walahi kinada dadi gashi ban koshi ba ya za ayi" mugun kalo ta watsa mishi tace "saidai abu wani sarkin dan ni dakai har abada bazan 'kara gayatar kaba kuma ko ku 'dinka bazan bakaba nasai maganin ciwon jiki da kasani" kai ya girgixa yace "ko kibani ku 'dina ko yanzu na fanshe ku 'dina walahi" idonta ne ya kawo ruwa tace "zan baka yanzuma ka tashi kaje na salameka dan inkasake hawa kaina sai ka 'karani" murmushi yayi ya tashi ya shige toilet yayi wanka san-nan yasa kaya ya ka leta yayi dariya yace kinyiwa kanki adalci dan harnaga test 'din ku 'dina harara ta watsa mishi shidai dariya yake ya fice daga room 'din da Allah ya isa ta bishi san-nan ta mike a hankali takoma kan bed ta kwanta tana cije lebe Yuseef na sauka kasa ya ci karo da Nuratu kalon mamaki yake mata ita kuma gaba 'daya ta daburce tsawa ya daka mata yace "gurin ubanwa kika zo" cikin ina-ina tace "gurin wata 'kawata" "okey muje inganta" jiki na rawa tayi gaba yana binta har sukaxo wani room hannunta na kar karwa tayi knocking zuwa akayi aka bu 'de amma me sai sukaga............! by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 7-8 .................📖Samu Nuratu a hannu wani irin mari Yuseef ya 'dauketa dashi ya hanka 'deta ya zaro belt ya fara dukanta tun tana ihu yar muryarta ta dashe sabuda kuka ba abunda jikin Nuratu keyi sai rawa itadai tunda take bata taba ganin anyi irin wan-nan dukan a gabanta ba gashi tana tsoro taje rabawa ya dawo kanta dan kanshi ya gaji ya rabu da ita yaja hannun ta yajefata parlour yasawa kofar key ya zauna a gefan bed yana maida nunfashi cikin 'dari-'dari Nuratu ta 'karasa kusa dashi ta zauna tace "plc kayi hakuri" kalonta yayi ya kamu hannun da Saudat ta yanka yace "sannu" kai ta girgiza mishi tace "bafa zafi" murmushi yayi ya mike yace "tashi muje husbitel a hanke miki" "a'a kabarshi baka da lafiya fa" mugun kalo ya watsa mata wadda yasata saurin mikewa yayi gaba tana biye dashi a parlour suka tadda Saudat kwance inda Yuseef ya jefota ko mutsin kirki bata iyayi ko kalonta basuyiba suka huce bayan sundawo daga husbitel ya kaita gida bai ajiyetaba ya kaleta yace "dama wata magana zamuyi dake" zama ta gyara tace "ina jinka" "good, jiya auncle yaje yasamu mami kuma ta amunce" cikin happy tace "wow amma naji dadi sosai my dear" murmushi yayi yace "amma akwai shara 'di guda 1" "mene shi" "tace bazan aureki ba saina fara auran wata 'dalibarta" ai annurin kan fuskar Nuratu ne ya 'bace tace "to kai ka amunce" "to yazanyi na amunce mana" cikin tashin hankali tace "yanzu kana nufin sai ata 3 zanzo gidanka" sai hawaye sharrr janyota jikinsa yayi cikin rarrashi yace "kiyi hakuri dan zan yi aure bayana nufin zan barki ko zakizo ta 3 agidana ba ita wace zan aure ba saninta nayiba inma nasanta ki dauka me gyaramiki gida za a 'karo miki don itama Saudat 'din 'yar kaloce" waye ta shere tace "damuwar itace zata fara saninka kafunni" murmushi yayi yace "baki da damuwa baby indai nine nakine dan ma kinki yarda kince sai munyi aure da tuni anhuce gurin amma yanzuma karki damu dan nahucin gadi za a kawota da 'kafarta zata gudu" dariya tayi tace "Allah ko dear" "eh mana sai yadda kikace ayi da ita haka za'ayi" cikin happy ta manna mishi kiss a baki tace "thanks my dear" shafa kanta yayi yace "don't worry my wife" da haka ya ha 'de bakinsu guri 'daya yafara kiss 'dinta batayi yinkurin janyewaba dan itama abunda take so kenan saida taga yafara futa hayacinsa har yafara zura hannunsa cikin rigarta ta tureshi tana kwalar munafunci kai yafara girgiza mata alamun tayi shiru idonshi da yayi ja ta kala aranta tace lalai Yuseef 'karshe ne gurin jaraba afili tace "kasanfa bana so ko" "sorry my wife mijinki dan bukata saikinyi hakuri dashi tunyanzu ki fara sabawa" "to naji yanzu yaushe auncle 'din zaizo gurin daddy" "sai angama maganar yarinyar tukun" "owk to yanzu sai yaushe zaka zo ka gaida mommy" dariya yayi yace "sai nasa rana yanzuma akwai inda zani" "saka dawo" ta fa 'da tana fita daga mutar ta 'dago mishi hannu ta shige gida shima mutarshi yaja yabar gurin Hajiya na kumawa gida ta kira kawo a waya tamai kwancan gidan su Yuseera ta tura mishi number sa tace yafara kiranshi ya sanardashi zuwansa karyaje besameshiba haka kuwa akayi kawo ya kira baba yace mishi gobe yana nan tafe zasuyi wata magana duk da baba be sanshiba amma ya amsa mishi zuwa gidanshi washe gari kawo yaje gidan su Yuseera yasamu baba yaimishi tarbar arzuki bayan sungaisa kawo yayi bayanin shiwaye da 'dan uwansa ma haifin Yuseef san-nan ya 'kara da cewa "wata al farma mukazo nema a gurinka" cikin mamaki baba yace alfarma fa kace "eh alfarma" "to Allah yasa zan iya" "to da farko dai in bakiyiwa 'yarka Yuseera mijiba inaso kabawa 'dan gurina Yuseef ita na biyu kuma inka bamu ita acikin 2mouth muke so ayi binki maganar karatu da sauransu duk zata cigaba a 'dakinta" ajiyar zuciya baba ya sauke yace "zance gaskiya banbada Yuseera ba kuma na san yaronka muna ganinshi a tala bijin amma wani hanzari ba guduba nasan 'yata Yuseera kome nace bazatayi musuba amma yayanta sunce karatu zatayi" murmushi kawo yayi yace "kamar yadda na fa 'da abayane zata cigaba da karatunta a dakinta" "hmmm hakane kuma nasan ma haifin yaron mutumin kirkine amma shi aure yana bu katar bincike dan haka kabani lokaci nayi binkice" "idan wan-nan ne ba matsala abunda ka yanke ka kirani a waya" "to madala" da haka sukayi salama kawo ya tafi gida koda baba yasamu mama da maganar cewa tayi itafa autarta bata isa aureba taya za ayi aiwa yarta aure tanada 16year ai sai a shiga hakkin ta gashi kuma latatun yan film za abata itafa bata yarda ba saida baba ya rarrasheta yace kowa da haka ya saba ita tana shekara nawa tayi auran kalonshi mama tayi tace "haba malam kasan mazan yanzu da na da ba iri daya bane na yanzu basa duba kan kantar yarinya sudai burinsu bukatarsu ta biya" murmushi baba yayi yace "kiyiwa 'yarki addu'a kawai dan yadda zamani ya lalace gara kayiwa yaro aure ya huta tun be 'dauko ma magana ba dan yaran yanzu kar suke kalon iyayensu ni naji dadima abunda yasa ban amunce ba dan kawai karna bada ita batare da kinsaniba kuma yanzu na fa 'da dan haka nariga na yanke hukunci saidai kiyimata addu'a" yana gama fa 'din haka yafice daga 'dakin ta gumi mama tayi tana tausayin autar ta da yi mata addu'a Asalin Malam Sa'ad su yan garin jigawa ne a burnin kudu su uku iyayensu suka haifa suka rasu shine babba sai 'kaninsa Sageeru sai Hauwa sunta so kicin maraici ida yan uwamsu sukayiwa Hauwa aure sukuma suka tarkato su kano almajiranci da haka suka girma ba laifi sun samu ilimi da rufin asiri ida malamin sa ya aura mishi 'yasa Suwaiba bayan 1year suka haifi dan su Kabeeru da haka shima Sageeru yayi aure kusan tare suka 'kara haihuwa ita matar Sageeru mace ta haifa ita kuma Suwaiba ta haifi Yaseer bayanshi saida ta haifi yara 3 suna mutuwa sai kuma ta haifi Yuseera wanda suke kira autar mama kuma daga ita basu sake haihu ba Sageeru kuma yaransa 8 ya aurarda 4 sukuma 3 mazane sai daya Nafeesa kuma sa ar Yuseera ce ita kuwa Hauwa yaranta 2 maza yaya Kabeeru yayi aure yanada mata Na'ima da 'yarsa daya walida wanne shine asalin su Yuseera wanene Yuseef.............! plz kuyi hakuri da wan-nan mu hadu a page na gaba ngd sainaga ruwan comment by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 5-6 ................📖Wani garje jen 'kato ya fito jikin Nuratu narawa tace "plc Azizah nake nema" baki ya ta'be ya juya can saiga wata budurwa ta fito saurin kashe mata idoh Nuratu tayi tace "kawar gani nazo muyi maganar" Aziza ce tayi magana tana wani murguda jiki da kashe idoh "oh sorry sis ba time yanzu nayi bako in nadawo gida mayi maganar" cikin farin cikin 'daukar hasken da Aziza ta 'dauka ta fitar da ita daga hannu YJ tace "ba komai saikin dawo" "owk" Aziza tace tana maida kofar ta rufe hannun ta Yuseef ya riko suka fito saida suka hau muta yaja yafara yi mata fa 'da "na ce miki kidai na harka da irin wan-nan matan 'yan duniya sai su lalata miki tarbiyya" cikin rarrashi Nuratu tace "kasan dai dulene muringa harka dakowa kar ai mana tanbarin muna hula 'kanci" "duk da haka ni in na ajiyekima zarcewa gurin auncle zanyi yazo gidan ku ayi ahuce gurin" cikin farin ciki da kunyar muna funci ta rufe fuska tana dariya shima dariyar yayi yace "soon zainyi maganin wan-nan kunyar" 'kara rufe fuska tayi ta cigaba da dariya "hmmm lalai yarinya bakisan irin mijin da zaki aura ba da kin fara kuka tun yanzu" ya 'karasa maganar yana kashe mata ido murmushi tayi a zuciyarta tana cewa daidai nake dakai wata kilama na fika jaraba a zahiri kuma cewa tayi "ai nasan zaka tausayawa matarka kabita a hanka" dariya yayi yace "ba wan-nan maganar yariya gara ki shirya tun yanzu" idon tane ya kawo ruwan muna furci dariya yayi yace "sorry matata dawasa nake miki" dariya sukayi atare suka cigaba da zancen su mara kan gado yana kaita gida ya ajiyeta ya zarce gidan yan babansu yana zuwa ya taddashi a zaure yana karatun alkur'ani yayi salama yasamu guri ya zauna saida kawu yakai aya san-nan ya amsa salamar suka gaisa kan Yuseef na 'kasa yace "dama kawo maganar auren da zan 'karane nace inaso aje ayi magana da iyayen yarinyar" kai kawo ya jinjina yace "ita hajiyar ta amunce" kan Yuseef a 'kasa yace "a'a amma naga tanajin maganarka kai inkaje zatafi yarda" murmushi kawo yayi yace "ba dan raina yaso ba amma zanje in mata magana amma in bata amunce ba bazan mata duleba" cikin farin ciki Yuseef yayiwa kawu godiya ya dauko kudi ya bashi amsa kawu yayi yana shiwa Yuseef albarka da haka yayiwa kawu salama yanufi office ranshi fari 'kal dan yasan indai kawu yayiwa mami maganar to angama washe gari kawu yaje gidan mami ya zauna a parlour yana jiranta bata 'da'deba ta fito da hijab ajikinta ta zauna a kasa tace "yaya ina kwana" cikin fara'a ya amsa ya tanbayi su Muwadat tace duk suna lafiya san-nan yace "wata alfarma nazo nema a gurinki" cikeda kunya tace "haba yaya alfarma kuma ai umarni zaka bani kawai" murmushi yayi yace "nagode amma indai kinga bazaki iyaba ba takura" "inajinka yaya" "dama akan maganar Yuseef ne tunda har yanaso yarinyarnan da yaje ya dauko mana magana gara mubarshi ya aureta kawai" cikin ladabi tace "shikenan yaya Allah ya sanya alkairi amma nima inso in aura mishi dalibata" "ai wan-nan ba matsala bane dama shi namiji mijin mace 4ne dan haka zanje gidansu yarinyar in muntseda magana sai inje gidansu 'daya yarinyar muji ya zamuyi" cikin ladabi mami tace "ban tari nunfashinkaba yaya amma ni banaso aha'da bikin nan nafiso a fara da Yuseera daga baya sai ayi na Nuratu" "ai yadda kikace haka za ayi" "to nagode yaya" da haka yayiwa mami salama ya huce gida bayan ta cikashi da abun arzuki da dare Yuseef yazo gaida mami bayan sun gaisa tace "dazu kawunka yazo kuma na amunce zaka auri Nuratu amma ba yanzuba sai ka fara auren Yuseera dalibata" cike da mamaki ya kaleta yace "Yuseera kuma mami wace ita" fuska ta daure tace "dalibatace kuma yazama dule ita zaka fara aura inkuma baka amunce ba saidai a fasa duka" cikin tashin hankali yace "Allah yasa hakan shi yafi alkairi" da haka ya mike ya fice ko salama bai mataba baki ta ta 'be ta mike ta kuma bedroom 'dinta yana koma wa gida ya zube a parlour ya rufe ido kamar me bacci yana huci Saudat ce tafito daga 'daki ta kaleshi tace "hmmm ahaka zaka kare baka da aiki sai bin mata da yauma ka koma ka 'kara kwana a gurin karuwar taka" bu 'de ido yayi yace "so kike jikinki ya gaya miki ko" baki ta murguda tace "hmmm me hali baya fasa halinshi aikinka kenan daga dukan mata sai lalibarsu" mikewa yayi cikin fushi yayu kanta sauri shigewa kitchin tayi tasa key kai ya girgiza yace zaki shigo hannu yarinya bedroom 'dinshi ya shige ya zube a kasan carpet yana zancen zuci yaro dashi ina zai iya rike mata 3 guda 1yama ta addabeshi bare 3 ga Nuratu da kishi shi yanzuma ta yadda zai mata bayani yakeji gashi beson irin yarinyar da za'a aura mishi amma yana da tabbacin saita gudu da 'kafarta dan azabtar da ita zaiyi har saita gaji ta gudu da 'ka farta haka ya kwana tunani har gari ya yawaye duk da yau monday amma bayajin zai iya zuwa office da yake monday ce da huri Yuseera ta tashi ta shirya tsaf tayiwa mama salama ta tafi school bayan tajene ta zauna a class akashigo akace "Yuseera Sa'ad tazo inji Principal" gabantane ya fa 'di "to" kawai tace tana mikewa aranta tana cewa metayi shiga office 'din tayi da salama bakiwa a office 'din sai Principal ta amsa mata cikin fara'a gaida ita tayi kanta a 'kasa tace "gani" murmushi hajiya tayi tace "tan bayarki zanyi dama" kanta akasa tace "inaji" "yauwa so nake kibani number babanku" cikin tashin hankali Yuseera tace "plz hajiya inwani laifin nayi kiyi hakuri karki fadawa baba walahi hanani cigaba da zuwa makaranta zanyi" dariya tayi tace "kwantar da hankalinki Yuseera ba abunda kikayi ki bani number shi magana zamuyi dashi kuma ki kwatanta min gidanku" kwanta mata tayi ta bata number baba dan ta haddace ta a kanta har zata tafi hajiya tace "Yuseera naji kince baba zai hanaki zuwa makaranta ko ankusa bikinkine" kanta a kasa tace "a'a amma yace inayin candy in fito da miji" "masha Allah kina da wanda kike so kenan" cikin kosawa da tanbayar kwakwkwafi da Principal take mata tace "a'a" "okey Allah ya kawo na gari" "ameen" ta furta a hankali ta mike ta fice hajiya ta bita da kalon sha'awa tana me kwadaitawa Yuseef auran yarinyar Yuseef na kwance yaji wayarsa na ruri mika hannu yayi ya dauka yaga Nuratu ce ta kara a kune ajiyar zuciya Nuratu ta sauke tace "haba dear tun dazo nazo office 'dinka baka zo ba" "sorry baby banaji dadi kizo gidana muyi magana" "okey ganinan" ta katse wayar ya ajiye ya maida kai ya kwanta 10m ta 'karaso gidan tana zuwa da yake getman 'din yasanta ya barta tashiga gidan ko salama babu ta shiga gidan a parlour ta tadda Saudat tana kalo a tv ko kalonta batayiba ta huce bedroom 'din Yuseef saurin mikewa Saudat tayi ta shiga kitchen ta dauko huka tafi bayanta shiga dakim tayi da gudu tayi kan Nuratu da take zaune a gefan bed tanayiwa Yuseef sannu saurin mikewa Yuseef yayi ya riketa amma ina saida ta samu............! by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata xai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 9-10 ..................📖Yuseef Jibirin(YJ) shine asalin sunansa ma haifinsa haifafen garin Kano ne su 2 ne shida kaninsa malam mudee(kawo) sunada yan uba amma suna kebbi su 3 sun taso komai tare sukeyi har aurema rana 'daya sukayishi amma bayan 3years matar Alhaji Jibirin ta haihu tasumu Yuseef da yake su 'yan bokone sai suka dakatar da haihu wa har saita sukayi 18years san-nan suka haifi Muwadat batafi 5years ba Allah yayiwa Alhaji Jibirin rasuwa mutuwar ta bigi kowa musam man kawo da shi ka 'dai gareshi gashi ko haihuwar Allah be bashiba tunda Alhaji jibirin ya rasu kawo ya maida hankali akan tarbiyar yaran 'kaninshi amma me duk yadda suka tsaya kan Yuseef shida Hajiya tarbiyarsa so tayi ta gagara sabuda abukan banza tayake mu amala dasu dayaga ananeman salamashi yasa ya daina komai a gaban su ya koma mutumin kirki a gaban iyayensa amma a bayan ido saidai addu'a yana gama maka ranta wani abokinsa yajashi sukeyin DJ tare tunsuna DJ har aka fara daukasu rawa daga haka suka fara yin tasu da kansu har a film suka fara fitowa lokacinda mami taji labari har kwanciya tayi a husbitel saida ta kwana 3 aka salamuta da tadawo ta samu Yuseef tamai fata fata tace indai ya 'kara film karya dawo mata gida shikuma yaje yasamu kawo da maganar kawo nason farin cikin yaran 'dan uwansa tunda shi be haifaba gara ya bauta wa na 'dan uwansa yaje ya samu mami da maganar itakuma sabuda kara bata iya yimishi musu dan karyaji ba dadi yace dan behaifabane yasa takemishi iko da yaran 'kaninshi wan-nan tunanin ne yasa idan yaimagana akansu batayi mishi musu hakance ta faro yana yi mata maganar ta amunce haka YJ ya cigaba da harkar film 'dinshi har ya sha hara ba irin 'yammatan da basa kawo kansu gurinsa wasu ya kulasu wasu ya watsar ana haka ya hadu da Saudat yaji yana kaunarta sosai besha wahala gurin taba amma iyayenta sunso tuburewa dagabaya suka amunce akan kome yabiyo baya ba ruwansu ba a 'dau time ba akai aurensu ranar farko tunda Yuseef ya kusanci Saudat ya tadda ta ba budurwa ba ya tsaneta dan yana da mugun kishi duk dashi dan barikine amma ko saudaya yanaso yasamu ya bare mace a leda yaji abunda akeji yasa rai akan Saudat amma hakanshi be cumma ruwa ba haka suke zaune ai fada ai dadi har ta shekara 5 ko batan wata bataiba ita kuma Mami tunda batada yara da yawa ta keso taga jikokinta a duniya ganin saudat ta 'ki haihuwa tace Yuseef ya 'kara aure ko Allah zaisa a dace da dafari ya 'ki tunu muradinsa na san bere mace a leda yasa ya baza ido dan samu mace tagari ba ida tunaninsa ya zame sai akan Nuratu 'yar film ce tare sukeyin aiki inta kama ya kula yariyar akwai kamun kai gashi in zasuyi sati 3 suna aiki tare bata kula kuwa cikin jarimai maza kame kanta takeyi bakamar sauranba ga alkinta jikinta badai ka ganta ba mayafi ko hijab ba la akari da halin kirki irin nata yasa ya zabeta amatsayin wace zata zamu matarshi ta biyu koda yasamu mami da maganar kin amuncewa tayi ya samu Nuratu da maganar ya hakura aikuwa hankalinta ya tashi tashiga ta fita aikowa Yuseef ya zauce akanta dan ji yake duk duniya bazai iya rayuwa in ba Nuratu ba dan haka ya kula damarar samunta ko ta halin 'ka 'ka *cigaban* *labari* bayan kwana 2 baba ya kara kawo a waya ya sanar da shi ya amunce kawo yaji dadi sosai yacewa baba jibi suna tafe da kudin aure insha Allah haka kuwa akayi kwana biyu a tsakani su kawo suka je suka kai kudin aure suka ce suna so a tsada biki 2mouth dariya baba yayi yace "duk da bikin dan talaka a kano shekara gudane wasu wata 10 amma ni inada wadatar zuci nasan Allah bazai ta barda muba dan haka na amunce Allah ya nuna mana lokaci" su kawo suji dadi sosai sukayiwa baba da 'kaninsa salama suka tafi cikin farin ciki miko masa kudin Sageeru yayi amma yaki amsa yace ai yarkace Sagiru dan haka baxan amsahi wan-nan kudin ba ba musu kawo Sageeru ya mada kudin aljihunsa yaiwa baba salama ya huce gida baba na shiga gida ya tadda su duk suna hira ana dariya xama hayayi ya kali mama yace saiku fara shiri ansa bikin autarki wata 2 tea 'din da yazid ya kurbane ya furxo dashi waje yana neman kwarewa yace "baba wace autar kake nufi" dariya baba yayi yace "akwai wata auta a gidan nan bayan Yuseera" xaro ido Yaxid yayi yace "yan zu baba karasa wa zaka aurar sai autar mama bata isa aureba tunda tayi 18years ba" daure fuska baba yayi yace "Yuseera 'yatace ni nakeda iko da ita kuma ni nakeda ra ayin aurar da ita a lokacin da naso kuma ga wadda naso dan haka banason kowa yakara samun baki acikin maganar nar inda nasan xakuyi gardama da bazan bari muta nannan sutafiba sai an daura auran nan yamxuma saina kirasu bawani abun bane" saurin kalonsa mama tayi cikin rawar murya tace "a'a kayi hakuri abari sa nan da wata 2 ba wadda zai 'kara magana insha Allah" san-nan ta kali Yazid ya yacika yai fam tace "mara kunya tashi kabawa mutane guri" mikewa yayi ya fice daga gidan yana kunkuni kalon Yuseera baba yayi da tazama kamar gunki a gurin batako mutsi yace "Allah yayi miki albarka auta ke naso bazakiyimun musuba" sai yanzu taji kuka yazo mata cikin kukan tace "ameen baba nagode" da haka ta mike tabar gurin tana cigaba da kukanta meban tausayi da kalon tausayi mama ta bita dan batasa sanda kwala ta tahu mataba tai saurin gogewa kar baba ya gani haka ta jure suka cigaba da hirarsu da baba Yuseera shiga daka tayi taita kuka me tsuma zuciya tanayi tana magan ganu barkatai takamo can ta kamo can har ta gaji tayi shiru dan bane rarrashinta itaba me yaya mace ba da saitaje gidanta kota kwantar mata da hankali ya Kabeeru ne kuma be zo ba gidan mami kawo ya zarce ya kaimana goodnews 'din anbasu Yuseera biki 2mouth ba karamin dadi mami tajiba ta kira Yuseef tace yazo tana nemansa ba adau time ba Yuseef yazo gidan fuska ba walwala dan yasan ta tsunayar gixo bata huce ta koki guri ya samu ya zauna ya gaida mami ta amsa kasa-kasa tace "saika fara shiri bikinka da Yuseera nan da wata 2 nayiwa kawo magana za aje gidansu ita Nuratun a tsaida wata 5 dan haka kayiwa wa 'yan nan 'dirka-'dirkan matan kar wace ta sake ta takurawa 'yata duk wadda na kama ta cuzgunawa Yuseera ranta zaiyi mummunan 'baci dan zan saba mata, dan nasan halinka na muguntane ma da bazata zauna a cikinsuba to in ta kadaice bama zakaje gurintaba nasan halinka kuma na barta anan nanma kaki zuwa amma duk da haka zansa ido akanku in a muzgunawa 'yata harkai bazan bariba sai ranka ya baci" kanshi a kasa yace "isha Allah bawadda zai ta 'bata Allah dai ya nuna mana lokacin" "ameen zaka iya tafiya" mikewa yayi cikin sanyin jiki yayi mata salama yabar gidan gida ya huce kai tsaye bakowa dan yau Saudat taje gida dan haka shiru gidan xama yayi a parlour yana mejin dadin gidan ba hayaniyar Saudat wani tunanine ya fado mishi to yanxu iya Saudat ta dameshi inaga an dado 2 kuma ace wai su haihu ai haukatashi zasuyi cikin ta kaici ya mike yashige bedroom ya kwanta yana me jin haushin kansa daya amunce da ya hakura da Nuratu ya huta amma yariga ya makaro da wan-nan tunani bacci yayi awan gaba dashi yaya Kabeeru ne ya shigo gidan ko salama babu mama ce kawai a tsakar gidan ta kaleshi cikin tsoro tace "lafiyarka kalau dan nan?" kara suwa yayi yace "mama da gaskene abunda Yazid ya fada aure xa ayiwa Yuseera?" ajiyar zuciya mama tayi tace "da gaskene babankune ya yanke wan-nan hukuncin kuma ban yafeba in wani daga cikin ku yace zai yimishi musu akan abunda yayankeba" dafe kai yaya Kabeeru yayi cikin tashin hankali yace "mama idan akayiwa Yuseera aure yanzu an cutar da ita k.......!" 'daga mishi hannu mama tayi tace "karna karaji ai bakanta akafara aure a 16years ba akwai wadda basu kaitaba su mutuwa sukayi kokuwa" kai yaya Kabeeru ya girgixa ya huce yabar gidan ranshi ba dadi Yuseef na kwance Saudat tashigo dakin dawo warta kenan daga unguwa tabashi tayi ya bude idonsa ta kura mishi ido tace "lafiya ka 'kalau kowa my dear" lumushe ido yayi ya jawota ta fado kansa ya rungumeta sosai cikin rada yace "me kika gani" ya karasa maganar yana shinshinata da bin ko ina najikinta da shafa ido ta lumshe tace "na ganka ba yadda nasaba ganinkaba" murmushi yayi yace "to ba komai bacci nayi" "owk" da haka ya ha 'dai bakinsu guri daya sun dade a haka san-nan yayi kokarin rage mata kayan jikinta yafara binko ina najikinta kiss take tafara susucewa itama ta fara maida mishi da martani sun dade suna romacing 'din juna kafi sufara having sex ba laifi Saudat ta yi kokari wan-nan karan da ba kokawa sukeyi ba ko koma karfi yasa mata ba shiyasa tayi abun kirki amma duk da haka saida tayimai kuka da magiya yarabuda ita saida komai ya lafa sunyi wanka ya kaleta cikin nutsuwa yace "Saudat" kalonshi itama tayi jikinta sanyaye tace "na'am" ido ya lumshe yace "kiyi hakuri da abunda zan fadamiki maganar gaskiya aure xan kara" nan ya kwashe yadda sukayi da mami ya fada mata saurin mikewa tayi tace "kana nufin aure zakayi harmata 2 kuma harda wan-nan me xubin karuwan da ka dakeni akanta haryanxu bangama war warewaba hmmm lalai namiji ba dan goyo bane to koma wace taxo ba wace zata iya xama dakai yadda kake kamar dan bunsuru sain.......!" wani irin slap ya dauketa dashi yasa 'kafa yai boll da ita cikin kuka tace "Allah ya isa mugu ko karya nayi kaiba dan.......!" ai bata karasa ba yayo kanta da...............! Bakin gida Fan's grp nagode da kulawarku gareni free page yakusa karewa game bukata naira darine #100 kacal nagode by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 11-12 ...................📖Fushinsa saurin mikewa tayi ta fice da gudu daga room 'din xama yayi yana huci ya samu guri ya kwanta yana tunane tunanensa har bacci ya 'kara ahon gaba dashi washe gari ya shirya takanas ta kano yaje gidansu Nuratu ya sanar da ita yadda auren xai kasance tanuna rashin jin dadinta a fili a zuciyarta kuwa taji dadi ko banza kafi lokacin ta shirya kanta saida ya rarrasheta sosai san-nan ya shawo kanta tayi shiru ta sake suka cigaba da hira suna cikin hirar ya kaleta yace "gaskiya na matsu naga kin xama malakina sabuda ina so inga nima na fare mace a leda" fuska tarufe tace "ita saudat 'dinfa" murmushi yayi yace "nata ya huce ai" ya 'buye matane dan wan-nan sirrinsa ne murmushi tayi tace "idai gaskiya inatsoro" murmushi yayi yace "idan kinso ki wahala xaki wala in kinso kiji sauki zakiji" fuska ta yatsina tace tayaya "idan ki kaki bani kanki ki zauna jamun rai zan iya yimiki dule kinga xaki cutu ko" kai ta sunkuyar tana wasa da yatsun hannunta murmushi yayi yace "idan naso saduwa da mace ko bata so sai nayi dan inada karfin da xan kwaci hakki na" fuska ta rufe cikeda kunya san-nan tace "Allah ya kaimu lokacin" "ameen" yace sukayi salama ya huce office ita kuwa Yuseera yau da zaxxabi ta tashi mezafi hankalin mama yatashi sosai takira yaya Kabeeru a waya yazo shima ya tausayawa Yuseera san-nan ya kira wani likita yayi mata alura ya bata magani tasha ta kwanta cikin ikon Allah tana tashi taji dama dama dan ba xazzabin ya sauka saidai rashin jin dadin jikinta Mama ce ta kaleta cike da tausayawa tace "kiyi hakuri kidaina sa damuwa aranki duk da taxama dule ni abunda yafi daga min hankalima wai cikin kishi yoyi 2 xa'a kaiki" sai hawaye suka xubuwa mama tai saurin gogewa dan karta 'kara karyarwa da Yuseera hankali abunda bata saniba Yuseeran tariga ta ganta kawai saji tayi ta fashe da kuka me sauti juyowa mama tayi tana kalonta tace "insha Allah bazaki hula kantaba tunda iyayenki kikayiwa biyya" saida tayi me isarta ta kali mama tace "yanzu shikenan zan rabudake da baba da yaya Kabeeru harda ya Yazeed?" baro aikin da mama takeyi tayi taxo ta dafa ta tace "dan an aurar dake bayana nufin mun rabu dakeba dan haka kiyi hakuri Allah yana tare dake" rungume mama tayi tana kuka me tsuma zuciyar mejinta ita mama hawaye take sharewa a kai a kai tana tausayi autar ta Saudat ce ta dau mayafi ta hau mutar ta taje gidan mami tashi da salama Muwadat na xaune a parlour ta amsa da fara'a itama dariyar tayi ta samu gu ta xauna tace "ina mami na" "ayya yanxu nan ta fita amma batai nisaba yanxu zata dawo" murmushi tayi tace "Allah ya dawo da ita lfy" "ameen aunty" ta mike da dauko mata ruwa ta xuba mata a cup ta mika mata ta amsa tayi mata godiya tafara shan ruwa basu jimaba mami ta dawo tayi mamakin ganin Saudat amma bata nuna mata ba tasaki fuska suka gaisa parlour ne yadau shiru kafin Saudat ta 'dago ta kali mami tace "dama gurinki nazo hajiya" "to gani Allah yasa lafiya" fuska ta ya tsine tace "lafiya lau, dama karar danki datakima duka nakawo miki" murmushi mami dan batayi mamakin abunda Saudat 'din tace ba kalon Saudat tayi tace me mukayi miki kuma "hmmm laifin danki yafi naki yawa dan da kanshi yaje ya auroni saida yagama cinyeni bebar sauraba da jarabarsa san-nan yadawo daga baya yace xai kara aure kekuma 'yar iya uwar iyayi harda cewa saida ya aura harda dalibarki to bari kuji duk shegiyar da tasake ta aurarmin miji to walahi saina ga bayanta a doran kasa kekuma inkin ga dama kice ya auro 100ma shine xaki burgeni" bude baki Muwadat tayi xatayi magana mami ta girgixa mata kai mikewa tayi tafice daga parlour tsaki Saudat tayi tace "ai da kin barta daidai nake da ita" murmushi mami tayi tace "idan kingama tijarar taki kya gaida gida" da haka tamike tabar mata parlour masifa Saudat tai tayi amma abu me kulata har ta gaji ta mike ta fice daga gidan koda Yuseef yaxo gaida ita da dare bata nuna mishi komai ba kuma bata fada mishi xuwan Saudat ba ko Muwadat ita ta hanata fada bayan sun gaisa ta cemishi "gobe friday ka daure ka shirya kaje kaga Yuseera ko tana bukatar wani abu" kai ya dukar yaxaro kudi kudi yamikawa mami yace "gashinan ta kaimata ni inada aikinyi" cilo mishi kudin mami tayi cikin fushi tace "da kanka nake so ka kai mata inkuma ban isaba to sai muji" mikewa yayi batare da dau kodin ba har ya kai kofa mami ta kira sunanshi tace "xo ka dauki kudinka" batare da yadawoba yace "ku 'kara kuyo siyayyar biki" daga haka yafice washe gari 4:36pm yakira Muwadat a waya yace ta turo mishi addres 'din gidan su Yuseera ba adau time ba ta turo mishi yaga yamasan gurin dan haka ya mike ya dau key ya tafi unguwar su Yuseera a kofar kidansu ya faka ya tsaya bashi da number ta bare ya kirata yana cikin wan-nan tunani yaga wani yaro fitowa yayi yakira yaron xuwa yaron yayi ya kura mishi ido dan tabbatar da abunda idonshi ke gane mishi yatsina fuska YJ yayi yace "jeka nan gidan ka kiramun Yuseera" me makon yaron yai cikin gidan sai gani yayi yabar gurin da gudu kafin yasamu yani yaron sa gani cin cirindon yara da manya yayi suna kalonshi wai yau sunga Yuseef Jibirin na film gani mutane sunyi yawa yasa yai yin kurin barin gurin amma me sai mutane suka fara jifansa suna basayi 'yan film yan isaka masu lalata yaran mutane saurin bude mutarsa yayi ya koma yabar uguwar da mugun gudu amma duk da haka saida akai mishi farna kai tsaye gida ya huce yaje yayi wanka yaxauna yana tunani cin xarafin da akayi mishi kai ya girgixa a fili yace "walahi cin mutunci da akamun baxai tafi a banxaba dan haka kowace wan-nan yariyar akanki xan rama abunda dabobin garinku sukamu koma dama nakusa kade wata dabbar duk a uguwar na kula duk yan awakine a uguwar taku" haka yaringa sunbatu yana tanadin irin axabtarwar da xaiyiwa Yuseera after 1mouth anfara shiye shiyan biki gadan gadan amarya Yuseera nata shan gyara dan mama ta dage gyara yarta takeyi tunda cikin ki shiyoyi xa a kaita yauma Yuseera na xaune tana duba books 'dinta mama ta shigo da jug a hannu ta ta ajiye kusada Yuseera tace kan dare ki shanye shi fuska Yuseera ta kwabe xatayi kuka mama ta harareta tace "walahi kima shanye tunkan ranki ya 'baci" sa jug 'din Yuseera tayi a gaba tanata kuka ana haka yaya Kabeeru ya shigo ya tadda ita 'karasuwa yayi yana tanbayar lafiya tana kuka tace "wai mama ce saina shanye wan-nan abun xuwa dare kuma saida tabani wani da safema" kalon jug 'din yayi yaga abunda ke ciki cikin fushi ya dauke jug 'din yayi toilet xai xubar mama tai sarin rikeshi tace "meye haka kuma" cikin fushi yace "haba mama ya xa'ayi kiringa bawa yarinya karama irin wan-nan abun salan in taje gidan mijin waxo yayi mata ilah" harararsa mama tayi tace "idan yatashi karya barta da ranta" ta kwace jug 'din ta barshi tsaye sororo juyawa yayi yafice daga gidan ransa a bace komawa mama tayi ta dungurawa Yuseera jug din tace sai ta shanye tana tsaye kuka ta fara tana shure shuren kafa amma mama ta hade rai ta mika mata saida ta shanye............. kuyimu hakuri mu hadu a page na gaba free page yaxo gangara by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 13-14 ...................📖Haka take fama ajika wancen a dama wancen kuma duk sai an titsiyeta tacinye biki fa yana da da kankama dan yanzu sati 1ya rage bikin Muwadat ce yau ta shirya tsaf mami tasa driver ya kaita gidan su Yuseera in yaso ko da yammane ya je ya daukota haka kuwa akayi driver ya kaita gidan su Yuseera Yuseera taji dadin zuwanta dan dama kadaici ya isheta gashi yanzu ba makaranta take zuwa ba da yamma da mami tayiwa driver waya yaje ya dauko Muwadat sai cewa yayi mantawa yayi besanar da itaba medakin sace a kahuta asubitin burni ba lafiya aiki ma xa amata cike da tausayawa mami tace "ayya Allah ya bata lafiya meyasa bakai magana ba aida kona mai a ragemaka" "kiyi hakuri hajiya rudewa ce tasa ko salama ban mikiba" "to Allah yabata lafiya yasa ayi aikin a sa'a, amma in kana bukatar wani abu ka kirani" "ameen hajiya insha Allah indai akwai damuwa zan kiraki" da haka sukayi salama sai bayan isha Yuseef a zo don gaida mami bayan sun gaisa take ce mishi "tun dazu nake jiranka dama" kanshi a kasa yace "to gani" "dama bani abun bane Muwadat ce nasa driver ya kaita gidansu yarinyar nan Yuseera da zu namishi waya yaje ya daukota sai yacemun bazai samu damaba matarshi tana asibiti aiki za'a mata kuma yanda kyau ya tsaya a gurin ko za'a bukaci wani abun shine nace in kazo sai kaje ka daukota" shiro yayi yana tuna jifan da 'yan unguwar sukayi mishi magamar mamice ta katse mishi tunani "ko bazaka je bane ni insa mayafina na fita" kai ya girgiza mata yace "a'a xanje" daga haka ya mike yafice be zame ko inaba sai unguwar su Yuseera da yake darene kuma babu hutar nefa alayin ga duk gidajen 'kananane a unguwar waya ya ciro yakira number Muwadat amma akashe yasan rashin cajine dan wan-nan unguwar da gani basuba wutar nefa wani dan matashin saurayi ya gani zai shiga gidan ya danna hoon ya juyo ya kali mutar fitowa YJ yayi ya kali matashin kamar bayaso yace "plz indai ka shiga kace da Muwaddat tafito ana jiranta" baki Yazeed ya tabe dan ko ba a fadaba yasan wan-nan shine mijin da autar mama xata aura batareda yace komai ba ya shige gidan shima Yuseef komawa yayi cikin mutar ya zauna harya fara gajiya da jira sai gashi sun fito su 2 kuma suka sake tsayawa a waje suna hira duk da gurin ba yaske sosai amma yana gani fuskar yarinyar da suka fito da Muwadat duk da rabin fuskar a rufe yake kurawa yarinyar ido yayi yana san sanin itace Yuseeran ko kanwar Yuseerance wazuciyar tace mishi ai batada 'yan uwa mace duk mazane kuma itace auta hakan ya kara bashi damar kare mata kalo daga sama har kasa yarinya ce danya yace yanada tabbacin batakai 18years ba kuma yasan Muwadat ta girme mata sosai to kuma mami tana sani zata aura mishi wan-nan 'yar yarinyar me zeyida ita yanada yakin nin dan ya kusanceta saita nakasa dan kankantar ta har tayi yawa kwafa yayi yace da wan-nan damar zanyi anfani a ragemun matan nan idan mami taga yarinyar nan zata mutu a hannuna da kanta zata raba auran kaga shike nan narabuda daya bazan bari nayi sanyaba ranar da aka kaita naimata ci 3 kyawawa yadda bazata marubama murmushin mugunta yayi harda ciza lips ya cigaba da kalon yarinyar kuma kamar yasanta wata zuciyar ta watso mishi tan baya kada wan-nan tunani yayi sabuda ganin dare ya farayi kuma basuda niyar rabuwa yasa ya danna hoon da karfi juyowa sukayi a tare dayake Muwadat tasan mutucinsa tazaro ido kwata-kwata bata kula shi bane jikinta ne yafara rawa ta kali Yuseera tace "nashiga 3 ashe yaya Yuseef ne kinga saida safe mayi waya" daga haka ta huce ta bude gaban mutar ta shiga tsaki yaja yaja mutar da mugun gudu yabar layin saida Yuseera taga sun 'bace san-nan ta koma gida cike da kewar Muwadat to biki na sauran 5days aka kawo lefe akwati 5 masha Allah kayan sunyi shima kuma baba yadau 20k yabawa wadda suka kawo lefan yau friday saura 2days biki kuma yaune kamu tun safe 'yan uwa na nesa suka fara zuwa Yuseera na kwance tunda tayi salah ta kwanta take bacci matar yaya kabeeru ce ta shigo ta fara tashinta ido ta bude cikeda jin bacci ta kali aunty takoma ta 'kara kwanciya duka aunty ta 'daka mata dayasata mikewa zaune ba shiri fuska ta kwabe zatayi kuka mama ta shigo dakin ta kaleta tace "au haryan zu bakitashi kun tafiba" fuska ta yatsina tace "nifa bacci nakeji" harararta mama tayi cikin fada tace "walahi in baki mikeba ranki zai baci" tashi tayi tana kunkuni tashige toilet wanka tayo tadawo tashafa mai san-nan ta dako wata duguwar riga pink colour da adon yellow da dauko veil yellow shoes yellow bag yellow tasa duk da ba kwaliya tayiba amma ba 'karya ta hadu tanata cin magani sukayiwa mama salama suka fice a bangaren Nuratu kuwa tunda taga bikinta ya rage saura wata 3 ta daina harka da kowa ko alhazawa sun nemeta tayan kwana cewa take bata gari yanxu duk hankalinta ya raja'a akan tasamu ta dawo sabuwa ko dan gudin tijarar Yuseef da zai mata inya gane ba budurwa bace gashi taga yadda yake rawar kafa akanta shiyasa ta dage da shan magani matsi kar hauka (Nuratu kina ruwa) yauma tagama shirinta zataje gidan kawarta zata rakata gidan wata me saida maganin mata ta siyo kiranta tayi a waya tace mata gata ta shirya tana ina sai kawarta ta tace ita yanzu tana gidan kunshi ana mata tazo gidan in angama sutafi tare to take tayi mata kwancen gidan sukayi salama yanzu gaba daya hankalin Saudat ya tashi taga dai da gaske aure Yuseef zai karo mata harna mata 2 kuma jibi za'a kawo 'daya dan haka taci alwashin bazata bari kowace ita tashigo gidan nan lafiya ba ko ta shigo to baza'a kwana lafiya a gidan ba kota kone su gaba dayansu kowa ya huta (to Saudala kema kenan to Allah ya tsare mana Yuseera) Yuseera suna zuwa gidan lale suka tadda ba layi wata mace ce guda daya me kama da karuwai kuma an gama mata jira take ya kama ta cire kwaba lalen akai akafara can cadawa Yuseera shi bayan an gamane sukaji salama amsawa sukayi Yuseera ta dago suka hada ido da wace ta shigo atare gabansu ya fadi itada Nuratu tai saurin janye nata idon amma ita Nuratu 'kara kura mata ido tayi in bata manta ba wan-nan ce yarinyar da my Yuseef yakusa kadewa da kayan makaranta tabbas itace karasa shiga tayi suka gaisa da da me lalen da aunty san-nan ta kali Yuseera tace "a 'yan mata lale akeyi" kan Yuseera a kasa tace "eh ina huni" cikin fara'a tace "lafiya lau ya sunanki" "Yuseera" ta fada a takaice ban Nuratu ne ya fadi jin sunan wace YJ zai aura jibi dakewa tayi tace "kamar ke ce watan nin baya da suka huce Yuseef Jeebeereen YJ yakusa kadewa a muta har ya tsalakar dake ko" gaban Yuseera na faduwa tace "eh nice" "ashe narike kaman ninki lokacin ina cikin mutar YJ ban fito bane kawai kuma yanzu saura wata 3 bikin mu" kalon Nuratu tayi gabanta na tsanan ta faduwa lalai da Nuratu tasan itace Amaryar YJ ta jibi baza'a kwashe lafiya ba dan ko a film a masi faffiya ake sata tina ninta ya katse lokacinda aunty tace "kamar kece Nuratu da muke gani a fina finai ko" murmushi Nuratu tayi tace "eh nice kanwar nan taki me kyauce da inada kani ko yaya danayi mishi kamu" ta fada yana cigaba da karewa kirjin Yuseera kalo tana hadiyar miyau dariya aunty tayi yace "Allah sarki kinga ita amarya ce jibi bikinta" saurin kalon aunty tayi tace "kina nufin wan-nan yarinyar za'ayiwa aure" "eh mana meye abun mamaki a ciki" "babu amma Yuseera inkinada waya kiban number ki zan zo bikin har gidankima in nasamu dama zan zo" har Yuseera zatace batada waya aunty ta 'dauko phone 'din ajaka ta bawa Nuratu number murmushi tayi aranta tana cewa tunda na ganki nake sha'awar ki koda kinyi aure hakan bazai hana in latsakiba da haka sukayi salama dan kawar tata harta wanke kunshi suna fita Yuseera ta kali aunty cikin tashin hankali tace "haba aunty meyasa kika bata number" "a'a ganina yi tanada kirki kuma ke ba abun alfahari bane aga yan film a bikin ki ai saikice 'yar uwar kuce ko" rai ta kara hadewa tace "to kinsan wacece ita? kuma kinsan wa take cemun zata aura?" kai aunty ta girgixa tace "me ya shafeni da wan-nan" hawaye Yuseera ta share tace "to mijin da zata aura wata 3 shine Yuseef 'din da zan aura jibi" ido aunty ta zaro tace "kina nufin kishi zakiyi da wan-nan uwar matan" kuka Yuseera tasa aunty ta dafata tace "kiyi hakuri bansan ita waceba da ban bata number kiba" kai ta zirzita kawai tana ayyana irin bada kalar da za'ayi idan Nuratu ta gano itace matar YJ............ by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 15-16 .....................📖Sai karfe 2 suka dawo gida kuma a hakan ma sun biya anmata gyaran gashi kana ganin Yuseera kasan tana cikin damuwa kawai daurewa take faduwar gaba kuwa da ana saidawa da tayi arziki da kundin bedroom tashiga ta kwanta lamo kamar mara lafiya mama tashigo ta tadda ita a kwance tace yauwa dama ina nemanki tashi kici wan-nan kazar karta huce kamar jira Yuseera takeyi tana ji ance tazo taci wani abun sai tasa kuka baki mama ta saki tana kalon ikon Allah hadai rai tayi tace "bana son iskanci tashi ki cinye tun wani be shigoba" mikewa tayi tana matsar kwala tafara cin kazar tsaki mama taja ta fice daga dakin wani kuka me ciwo Yuseera tasa me makon a rarrasheta a bata hakuri amma saidai a kara tayar mata da hankali tagama cine ta koma ta kwanta Nafeesa ('yar kawu Sageeru) ta shigo ta fada kan bed din tana buda amma me ganin irin kukan da Yuseera keyi yasa jikinta yin sanyi ta dubeta cike da damuwa tace "haba Yuseera meyake damunki kike irin wan-nan kukan bayan kisan ranar farin ciki ce wan-nan" hawaye ta share ta mike zaune tace "Nafeesa ina cikin tashin hankali bawai rabuwa da gidane damuwata yanzuba abunda zan ta rar agidan mijina shine damuwa ta kina ganin cikin kishi yoyi 2 za'a kaini yarinya dani" murmushi Nafeesa tayi tace "to mene dan kinada kishiya kowa zaman kansa yakeyi" "hmmm lalai Nafee da sauranki a cikinsufa harda wan-nan nuratun ta film 'din *BAƘIN GIDA* (my novel) fa kisan ko a film masi faffiyace bare a sarari" "walahi har yanzu in kikayi wani abun kamar yarinya, to dan tanada fada a film sai akace azahirima hakane to abarshi tanada dashi kema basai ki koma masifaffiyar ba walahi kika sake kikaje musu da sanyin jikinnan maidake zasuyi kamar baiwa" komawa tayi ta kwanta cikin damuwa da gota Nafeesa tayi tace "mike kiyi wanka 4 malama zatazo ayi kamun" kwace hannunta tayi tace "nidama zaki sa kayana ki rife fuska ayimiki kamun a maimakona" rike haba Nafee tayi tace "ri famun asiri niba amaryaba a kamai a'a baxan iyaba" harararta Yuseera tayi tace "to meye dan ankamaki ko cewa akayi a daura auren dake ne?" "a'a amma bazan iya wan-nan kasadar ba in nawa yazo a kamani" ta mike tana cewa "kidai shirya da huri kar kisa mama tayi taimiki fadan nan" daga haka tafice abunta itakuwa Yuseera idoma ta rufe ta hau bacci da yamma akayi kamu ba laifi gidan yacika da makuta da 'yan uwa da abokan arziki tunda akayi kamun Yuseera ke kuka yau ta 'kara tabbatarwa da gaske aurar da ita za'ayi Nafee cema ta ringa kwantar mata da hankali dan mama hana kowa ya rarrasheta tayi dan ita yanzu haushin Yuseeran takeji acewarta abunda yariga yazama dule saikayi hakuri dashi ko bakaso kuma aure bakanta farauba ba kanta 'karau ba da dare Yuseef gidan su Nuratu yayi hawa koda yaje bata nan saida yai jira san-nan ta dawo tana ganin mutarsa gabanta ya fadi be fada mata zai zoba da batayi dare hakaba mutar ta bude tashiga da Salama amsawa yayi ko kalonta beyiba ajiyar zuciya ta tsoro ta sauke san-nan tace "kayi hakuri my YJ muje anyiwa 'kawata lale ne bansan zaka zoba da ban tsayata ya busheba" kalon ta yayi ta gefan ido yayi girxa kai yayi kwafa yace "naji saida safe tafiya zanyi" hannunsa ta rike dan tasan halinsa idan yayi zuciya da abu ba lalai ya kara waiwayar gidan suba ko ran bikin nasu kwace hannunsa yayi yana harararta kuka tasa ta fada jikinsa tana bashi hakuri wata irin ajiyar zuciya ya sauke dan rabonsa da mace tun randa ya daki saudat kusan wata 2 kenan rungumeta yayi sosai yana sauke nunfashi ya lalibo bakinta ya hade da nashi atare suka sauke nun fashi dan itama Nuratu a matse take hanunsa na rawa ya xuge zip 'din rigarda yayi kasa da ita ya dura hanunsa biyun akan booms 'dinta wani irin nishi tayi tana 'kara turo mishi kirjinta bakisa ya mayar gurin yana tsotsa saida tayi wata mika dan dadin da take ji gaba daya ya birki ce ya birkitata yarabata da rigar jikinta gaba daya hanunsa ya fara turawa zai xuge zip 'din siket 'dinta ya cireshi harta dura hannunta zata tayashi ta tunu dawa take cikin fitar hayaci ta fara kuka sosai tana tureshi tsagaitawa yayi da abunda yakeyi rungumeta ajikinsa yana sauke nunfashi kuka sosai Nuratu keyi ciki kuwa harda na takacin tayarma da hankali da yayi kuma zai gudu yabarta bayanta yake shafawa ahankali dagota yayi ya dura yatsansa akan labbanta yace "shiiiiiii sorry my dear ba da gangan nayi miki hakaba amma kiyi hakuri dama banyi niyar cutar da keba rage zafi zanyi sabuda a bukace nake amma yanxu na karawa kaina zafi dalilin ki" ri garta ya maida mata jikinta ya zage mata zip ya maida mata veil 'dinta yace "ki tafi gida saida safe in ina ganinki komai zai iya faruwa" hawaye ta shere aranta tace nida zai farunma nafi kowa farin ciki a zahiri kuwa cewa tayi "saida safe my YJ" murmushi yayi mata yace "Allah ya nuna min ranar da zan malakeki Nuratu" fuska ta rife cikeda kunya tace "ameen" daga haka ta fice daga mutar tada mutar yayi ya huce gida sanda ya koma gida Saudat na zaune a parlour tana kalo har cikin ransa yaji dadin ganinta dan yasan koda dukane zai kusanci abarsa kusa da ita ya zauna yace "baby Saudat me kika tanadarwa mijinki" baki ta tabe tace "me zan baka da wace kaje zance gurinta bata bakaba" murmushi yayi a ransa yace Saudat iyayen kishi har tasan yaje zancema a fili kuma cewa yayi "ni ba wani zance danaje aikine ya rikeni a office kuma ankawomin aikin film nace inada uzuri shine suka ringa yimin sintiri da magiya na amsa shiyasa nayi dare" baki ta tabe ta mike zata bar gurin yayi saurin rikota yanace "bacci zanyi zo muje mu kwanta" kalonsa tayi da mamaki saikuma tayi murmushin mugunta dan tasan tashice ta kawosa dan haka batayi musuba ta bishi room 'dinsa yayi wanka ya canza kaya suka kwanta suna kwanciya ya jawuta jikinsa tanajin yafara tabe tabensa da tsotse tsotsensa bata hanashiba saima tayashi da tayi saida yakai karshe ba abunda yakeso sai yajishi a duniyar sama amma me yana zuwa zai shigeta yaga ashe piriyod takeyi tsananin ikon Allah ne dakuma temakon Saudat data tureshi yasa be shigeta a hakaba mikewa tayi tana hararrarsa zata fice yai saurin ruko hannunta muryarsa na rawa yace "mesa kikayi mun haka kisan bakiyin salah kisa nasa rai dake plz karki tafi ki tsaya ko wani abunne kimun insamu saukin abunda nakeji" hunnunta ta kwace tace "hmm ina sane naki fada maka sabuda nima inrama huran da kakemun kuma zance in temakeka betaso ba dan nima da Allah da Annabi nake hadaka karabudani inazo hannunka amma kana bari? saifa kabiya bukatarka ke rabuwa dani baka tunanin ni me raunice kai kanka kasani to yanxu saika tashi a cikin daren nan kanemi karunda kasaba wata taragema xafin" ta jefa mishi mugun kalo ta fice daga dakin tsabar ta kaici saida Yuseef yayi hawaye Saudat ta cuceshi walahi ga mugun ciwo da mararsa ke masa ya dafe gurin da ji yake kamar xata balo ta fito juyi kawai yake yana ciza lebe aransa yana tunanin irin abunda zaiyiwa Saudat itan ya kamata ko 'balata yayi be huceba ko yasata a daki ya kuleta tayi kwana 2 baci basha kai hakanma behuceba haka yaringa juyi yana nishi kamar zai mutu har asuba bai rintsaba yanata faman aikin Allah 'daya itakuwa Saudat yau kwanan farin cikin tayi dan tasan ba lalai Yuseef ya ritsaba ko banza yau ta fara rama abunda yake mata yadaketa yakuma dirjeta san ransa to shima yau ya 'dan 'dana yaji itama Nuratu kusan kwanan tayi ba bacci gaba daya YJ ya gama tada mata da hankali kuma yayi tafiyarsa shi bashida matsala yanada mata a gida gashi ta rife harka da maza sabuda magun gunan da take anfani dasu haka ta kwana a tsaitsaye safiya nayi ta tafi gidan 'kawarta dan tasamu ta dawo daidai yanxu zasuje gidan wata nurse zata mata 'dinki ba wanda Yuseef ya fadawa bikinsa bare ayi wani shali ko faty ya take sai bikin Nuratu zai kwankwaje a bangaren gidan su Yuseera ma haka ba abunda sukayi sai walima saikuma gobe da zasuyi yini washe gari dangi fa kowa ya halara zuwa gurin daurin aure yau kana ganin mami kasan tana cikin farin ciki kai kuwama sa banin Yuseera da Yuseef da Nuratu da Saudat duk acikinsu ba wanda yake farin ciki da wan-nan ranar har ita amaryar Nuratu da Saudat ba abunda ke damunsu ilah kishi dan Saudat ma yau ta take indai aka kawo Amaryar nan gidanta bazata kwana lafiya ba shi kuwa Yuseef yarasa me ke mishi dadi tunda Saudat tamai wan-nan abun be kara lafiya ba da jiya da yau duk bashida lafiya kuma ciwo dayane ya addabesa ciwo mara amma ya take yau baxai kwana da shiba idai aka kawo mishi amaryarsa to koma wane irin ciwone akanta zai sauke shi ya huta sai karfe 2:30pm aka daura auren akan sadaki 30k kuma daurin auran yayi cika ta ban mamaki da jama'a rasa ida za'a tsayama a layin akai dan wanima haryazo ya tafi ba'asan yaxoba tunda gari ya waye gaban Yuseera ke mugur faduwa tasan anayi haka ga amare amma nata na dabane dan taji ajikinta akwai abunda zai faru da ita suna zaune dasu Nafee da 'yan uwansu na birnin kudu tayi ta gimi tunda aka daura auren tarasa sukuni ba abunda takeyi sai kuka jitayi wayarta na kara dauka tayi taga bakuwar number amma saita 'daga ko wanine zai mata Allah ya sanya alkari dagawa tayi tayi salama jin muryar da ta amsa mata saida takusa yin fitsari a xaune muryar Nuratu taji tace "amarya baki laifi gamu a unguwar ku amma babusan gidan ba ki aiko wani ya shigo damu ko kiyi mana kwatance" jikin Yuseera na rawa tace ".............. by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 17-18 …....................📖"um um kiga bana gidan muntafi gidan su babanmu acan aka daura auren" jimmm Nuratu tayi tana son gane wani abu saikuma ta basar tace "owk ba rabon mu hadu sai nazo gidanki ma gaisa" "to aunty nagode" san-nan ta ajiye wayar tana istigifari a ranta na karyar da tayiwa Nuratu ta kuwa Nuratu kalon kawarta tayi tace "wai ba'a nan aka daura auren ba" baki 'kawar tata ta tabe tace "inda zakiji shawara ta kirabu da yarinyan nan kawai kinga ba wanda be sanki ba kuma in tafito da maganar sunanki zai 'baci a gari" dariya sosai nuratu tayi kafin tace "in banda abunki lokacin da taji dadina ai mantawa zatayi da kowa har mijin nata abunda yasa na damu sosai yanzu ba harka nake da kowaba kinga ita zata rage mun kewa ko" "hakane amma kibi a sannu Nuratu kar alura ta tono garma" murmushi Nuratu tayi ta tadda mutar ta sukabar uguwar anyi huni lafiya ba hayaniya ba komai sai san barka 7:17pm aka shirya amarya tsaf aka kaita gun baba yai mata nasiha sosai yasa mata albarka ba abunda Yuseera keyi sai kuka tana ganin abun kamar a mafarki wai ita za'a kai gidan miji mama ma tai mata fada sosai daga nan aka yi waje da ita dama oh redy motocin Amarya suna waje aka sata a cikin daya suka daga sai gidan YJ acan Saudat ta gama tama irin cin mutun cin da zatayiwa Yuseef da matarsa tana gidan ta tara kawayenta sunsa kida sai rawa suke irin ta 'yan duniya wata daga cikin 'kawayen tane ta kaleta tace "yanzu Saudat barin YJ zakiyi yaci a marcinsa a wan-nan daren?" murmushi Saudat tayi tace "dakowa na rako mata duniya kinsan me saina bari kowa ya bar gidan nan my dear ya shiga 'dakin matarsa hmmm ni nasan irin tugun dana shirya musu" dariya suka saka harda tafawa suka cigaba da rawar su Yuseef hunin yau gaba 'daya be samu sakewa ba waya kuwa gajiya yayi da 'daga ta har mamaki yakeyi ya akayi zancen auransa da Yuseera ya bazu haka bayan be sanar da kowa ba da ya gaji da 'daga wayar sai ya kashe wayoyin gaba 'daya yaje office 'dinsa ya kule yai kwanciyar sa dan yasan ba wanda zaiyi zaton yana can saida a ka kai Yuseera gidan mami kafin akaita gidan Yuseef mami taji dadin hakan taita sa mata albarka tayi mata nasiya kafin su huce gidanta suna zuwa aka fito da ita a ka shiga da ita gidanta da bisimilah suna shiga parlour 'kawayen Saudat suka fara buda suna shewa harda ita Saudat 'din nan suka 'kara sautin kida aka cigaba da casu jikin kowa a sanyaye soka bude 'dakin Yuseera suka sata suka yi Allah yasanya alkari suka tafi akamar matar kawo Sageeru da aunty sai Nafee kalon Yuseera aunty tayi wadda ta daina kukan sai ajiyar zuciya takeyi tace "Yuseera saikin yi hakuri zamanki da wan-nan 'yar duniyar dan daga gani batada tarbiya kuma 'yar duniya ce abun ta kaicin ma wadda za a 'kara kawowa ma 'yar film ce 'karshen bu 'dewar ido amma kiyi hakuri shine abunda zai fisheki a cikin gidan nan dan inkikace za kiyi rigima da su ke zaki sha wuya walahi" ajiyar zuciya Yuseera ta sauke muryarta na rawa tace "nagode aunty" murmushi aunty tayi za tai magana sukaji shewar su Saudat wai sun shigo ganin 'daki sai wani ya tsina fuska sukeyi Saudat ce ta kali Yuseera duk da gabanta ya fadi yarinyar tai mata kwarjini amma saita maze tace "hmm Amarya tunda ba akawo min amanarki har dakiba to ni nazo na baki amanata" tabe baki aunty tayi tace "hmm ai yadda muka ganku be mana kama da yanda zamu bawa amanaba dan ku kanku tarbiya bata wada ce kuba bare kubawa wani" shewa suka saka harda cewa "Allah ko" da ido matar kawo Sagiru tai mata a lamar tayi shiro shiyasa ta sun kuyar da kai tai shigo saida suka gama she dan tar su suka fice kafin suma su aunty su mike suyi mata salama suka tafi gida sai 11:30pm YJ ya dawo gidan a gajiye kai tsaye bedroom 'dinsa ya huce yayi wanka yasa kayan bacci har ya kwanta sai ya tunu da asheba ankawo mishi Amarya ko murmushi yayi duk da yau bashida muradin yin sex da kowa amma sai ya kwakwuli yarin yar nan yau kodan gobe ta gudu da 'kafarta fitowa yayi ya nufi 'dakin Yuseera yana hucewa Saudat ta fito tana dariya tabi bayansa shiga yayi lokacin har Yuseera ta fara bacci 'kara sawa gefan bed 'din yayi yafara tashinta fude fuska tayi tana kalonsa shima ita yake kalo cikin mamaki dan da haske a cikin dakin shiyasa ake ganin kowa kura mata ido yayi yana mamakin dama wan-nan ba gida jiyar da ko titi bata iya tsalakawa ba aka aura mishi cikin fushi yace "ke ubanwa ya kawo woki gidan nan?" inda-inda ta farayi tarasa mema zatace mishi kawai sata masa kuka ido ya zaro yace "au kuka ma kikeyi" kaita girgiza cike da tsoro murmushin mugunta yayi yace "hmm ba kuka kikeyiba yanzu zakiyi kuka yarinya" yana gama fa 'din haka ya dan kota ya jawota da 'karfi ta fado kansa kara ta kwala dan ta tsorata sosai kokarin rabata da kayanta yake Saudat ta shigo dakin da bokati fal da ruwa ta juye musu a kansu kafin ta 'daga bokatin zata bugawa Yuseef riketa yayi da hannu 'daya 'dayan kuma yana rike da Yuseera a jikinsa da ba abunda jikinta keyi sai rawa kwace bokatin yayi yasa kafa ya hanka deta ya fara boll da ita da kafarsa kuma Yuseera na rike a jikinsa hakannan tunda yaji 'dumin jikin yarinyar ya ji bayason rabata da jikinsa sosai yake dukan Saudat saida ya tabbatar ta daku sannan ya rabu da ita ya juya ya zaunar da Yuseera akan bed ya zuge zip 'din rigarta zai cire tunda ta jike amma saita rike tana hawaye ta fara girgiza mishi kai rai ya hade ganin zata 'bata mishi time yasa yasa karfi ya fuske rigar kurawa kirjinta ido yayi yana jin yanayin jikinsa na sauyawa jikinsane yafara rawa ya kai hannu zai taba ita kuma Saudat dake dakin ta taso ta 'kara dauko boket 'din ta nufe su lokacin Yuseef ya tafi duniyar shauki sai ganinta yayi zata buga mishi ya tare kafin ya riketa kawai ta juya ta bugawa Yuseera a kai a take kan ya fashe sai jini kafin kace kwabo Yuseera ta fada kan bed 'din ba nunfashi a jikinta da sauri Saudat ta bar dakin dan kar Yuseef yai mata ilah............ page na gaba shine free page na 'karshe dan haka meso naira 100 ne zaku iya tuntu 'bata ta number ta 08035407419 nagode by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 21-22 .....................📖Andau keta cak anyi cikin hutel 'din da ita fuskar ta ta buye a kirjinsa dan gudun haduwa da fuskar da ta sani bai zame ko ina da itaba sai room 008 inda nanne room din da ya kama musu akan bed ya direta tare da zame mayafin kanta yana shafa kitson kanta da duk atac ne Yuseera ce ta fado mishi a rai in be mantaba lokacin da Saudat taji mata rauni gashinta yar gadon baya ba alamun kari ko digo sai yanxuma ya tunu da tana gidan mami dan ko xuwa gidan yayi baya ganin ta saurin kawar da tunanin yayi ya kali Nuratu yace "tashi muyi wanka mu ci abunci mu kwanta dare nayi" fuska ta rife tace "nidai nayi wanka" fuska ya hade yace "nasan kinyi amma kinsan ai munje gurin party duk mun bata jikinmu kuma ga gajiya" fuska ta marairaice zatayi magana ya dauketa gaba daya sai toilet kayanta ya cire mata tas shima ya cire suka fara wankan baiyi mamakin yadda ta saki jiki sukayi wankan kamar ba amarya ba dan haka Saudat tayi to ya dauka duk haka matan suke amma har cikin ransa yana son mace mai kunya dan ita kunya aduce ga 'ya mace tawol ya daura mata a kirji shima ya dauro basa a 'kugu ya dako ta suka dawo ya ajiyeta a kan bed ledar da suka zo da ita ya bude abincine da kaji yafara bata saida sukayi nak sannnan ya koma kan bed 'din yace "ki tashi muyi salah ko" baki ta tabe tace "nayi a gida kuma inma ta nafila ce banzo da hijab ba" kalon mamaki yake binta dashi zaiyi magana komai ya tuna sai ya basar zai mike ta ruko hannunsa ta fada jikinsa tace "bacci fa nakeji" shafa fuskarta yayi yace "ai yau saidai kiyi maneji bacci nan ba lalai ba" fuska ta tabe tare da hade bakinta da nasa dan duk ta kagu taji anfara harkar nan biye mata yayi suka fara kiss 'din juna baji ba gani da kanta ta daura hannunsa akan kirjinta tana shafawa biye mata yayi suna romancing juna kamar ba gobe YJ yarasa dalilin komai ya gani a jikin Nuratu sai ya tunu Yuseera mu saman kirjinta duk da ba manya bane amma a tsaye suke ba kamar na Nuratu ba komai na yarinyar choice 'din sanane Nuratu takai karshe haka YJ ma komai yayi Nuratu na maida mishi shiyasa hankalinsa ya tashi sosai kwan tar da ita yayi yayi mata rinfa yafara shigarta a hankali wai kartaji zafi itakuwa Nuratu ta kagu ya gama shigarta dan takai karshe da kanta take da 'da tura mishi mararta dagyar YJ ya shiketa dan amatse take sosai amma koshi mahau kacine yasan ba budurwa bace bare yasha mu'amala da mata da suke a matse ahaka hankalinsa ya riga ya gama tashi bazai iya jurewa ba da yau ya hakura da Nuratu duk jarabar Yuseef yau saida yaga wace tafishi dan be taba kusantar macen da batayi mishi magiya ya rabu da itaba sai akanta saida ya samu nutsuwa ya koma gefe ya kwanta yaji kukanta 'kasa 'kasa tana cewa "my dear zafi nakeji walahi kaban wahal....." tsakin da ya jane yasata rufe bakinta batare da ta shiryaba mikewa yayi yashiga toilet yayi wanka ya saka jallabiya ya dawo dakin muryarta a raunane tace "my dear ka taimakamin na gyara jikina" harara ya watsa mata yace "katon da kikaje kika bawa kanki yazo ya gyaraki" kuka ta fashe da shi tace "kayi hakuri ina tsoron nayi maka bayani kaki fahimtata nasan kasan Salisu dractor shine yayi raifin dina ba a haiyacina ba" murmushin ta kaici yayi yace "nasan kinsan ciwon kanki meyasa baki kaishi kara ba ko da yake bari na kira police yanzu sukama munshi ya girbi abunda ya shuka" ya zaro phone dinsa zai kirashi zunbur Nuratu ta mike ta fizge wayar tace "meyasa zaka kira police abunda ya huce ai yariga ya huce ni nayafe" tsawa ya daka mata yace "ban phone 'dita, kuma inke kinyafe ni ban yafeba sai na dau mataki" yana gama fadin haka ya fizge wayarsa zabar dakin yaji yace "bafa shi bane tun ina karama ne wani idi me kanti yamun fyade" baki ya tabe yayi gaba abunsa dayake lokacin an fara kiran asalatu fitowa yayi ya hau car 'dinsa yabar hotel 'din sai da ya tsaya yayi salah a wani masalaci kan ya huce gida gidansa ya huce ya shige room 'dinsa ya kwanta zuciyarsa na masa zafi duk sai yaji ya tsani mata gaba daya tan bayar da yayiwa kansa wai yanzuma a kwai matan da suke kai budurci gidan mijinsu kuwa? kai babu duk matan haka suke ba nagari a ciki duk son kudine a gabansu hawayen fuskarsa ya share Nuratu ta cuceshi yaci burin huce haushi akanta amma ina hakan bata samuba soyake yayi bacci amma ya kasa ba abunda zuciyarsa keyi sai radadi da bakin ciki agogon dakin ya kalah yaga 8:45am mikewa yayi ya sauya kaya ya dau key sai gidan mami yana shiga parlour ba kowa xama yayi ya dau cup din da yagani da tea a ciki duk da ya huce amma haka yake kurawa dan muguwar yinwa yakeji ganin shirun yayi yawa yasa ya mike zai shiga kenan ya daidai da lokacin da Yuseera ta fito da phone 'din ta a hannu tana dannawa binta yayi da ido daga ita sai best da siket iya cinya da yake suka dai ne a gidan kuma mami ce dake bata irinsu tana sawa acewarta tasaba in takuma gidanta ba saitasha wahalaba ya shagala da kalonta ita kuma kwata-kwata bama tasan da zaman saba jin tayi karo da mutum yasa a tsurace ta dago sukayi 4eyes da YJ gabanta taji ya fadi tayi saurin matsawa xata bar gurin yasa hannu ya jawota jikinsa jikinsa a sanyaye yace "kinzo nan kin sangarce har kin manta ya ake gaida mutane ko" kanta a kasa tace "ina kwana" baki ya tabe yace "saida na roka" ya fada yana kara matseta a jikinsa ita kuma jin yanaso ya huce gona da iri yasa ta turesa da 'karfi dayake jikinsa ba kwari yasa yayi baya ya hararesa tajuya cikin fushi ya cafko hannunta kan yayi wani yinkuri mami tashigo parlour sakin hannun nata yayi yana gaida mami amsawa tayi suka samu guri suka zauna cup 'din da ya shanye tea yaga Yuseera ta dauka ganin ba komai a ciki yasa cikin shagwaba tace "mami kinga na bar ragowar tea dina dana farasha wani ya shanyemun" murmushi mami tayi tace "ko Muwadat ko bakon da mukayi" fuska Yuseera ta shagwabe xatayi magana ganin yadda YJ ya kafeta da ido yasa ta watsa mishi harara tabar gurin sosai mami taji dadin abunda tayi amma bata nunaba girgiza kai YJ yayi a ransa yace zaki shigo hannu sannan ya kali mami yace "mami ya kamata yarinyar nan ta kuma gidanta insha Allah za'a kiyaye gaba" murmushi mami tayi tace "kaida aka kaimaka amarya jiya mene na damuwa a baka tsohuwa, ni nayi mamakin ganinka ma yau da safennan" kai ya sosa yace "ba haka bane mami nafi so su sabane gaba daya da su ringa rarrabuwa kansuma bazai haduba" mikewa mami tayi tace "in baka da abunyi kaga ni fita zanyi zancen Yuseera kuma sai nayi shawara" kansa akasa yace "babu sai kin dawo" shegewa daki tayi shikuma ya mike rainsa a 'bace yabar gurin zafi 2 ya hadar mishi ga takaicin Nuratu gana mami ta hanashi Yuseera duk da ba abunda zaiyi da ita dan yayi alkawarin baxai kusanceta ba dan inya sameta kamar Nuratu da Saudat zai iya kuna musu huta dukansu shiyasama ya hakura gudun faruwar abunda zai zamo bacin ransa Nuratu kuwa ganin har 10 YJ be dawoba yasa ta shirya ta hada kayanta tabar hotel 'din tanufi gidanta a parlour ta tadda Saudat suka fara kalon kalo dariya Saudat tasaka tace "wannan wace iriyar amaryace da take kawo kanta da kanta" harararta Nuratu tayi taje ta bude dakinta ta aje kayanta tayi wanka taje kitcen taga abunci da ibo a pilet ta fito parlour mikewa Saudat dake zaune tayi ta rike kugu tace "ubanwa yace ki ibo min abuncin danayi" murmushin ranin hankali Nuratu tayi kuma dama taji ciwon maganar dazu tace "ubankine" kanta Saudat tayi itama ta ajiye pilet 'din ta dauke Saudat da mari tace "ni sa'ar uwarkice da zaki rainamin wayo" sheke juna sukayi zasu fara kukawa sukaji an duka musu uwar tsawa ai basu san lokacin da suka saki junaba shigowa yayi yana kare musu kalo kafin yace "............... by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 *AURAN* *JAREEMEE* 🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀 wannan novel 'din naku'deene na maidashi naku'di sabuda wasu dalilai game bukata zai iya samunsa a #100 kacal duk meso zai iya tuntu'bata ta whatsapp number 08035407419 nagode pree page *PAGE* 19-20 .......................📖Shikuwa Yuseef cikin tashin hankali yayi kan Yuseera da bata nun fashi jijjiga ta ya farayi amma shiru toilet yaje ya ibo ruwa ya watsa mata a fuska ajiyar zuciya ta sauke sannan ta bude idonta radadin da taji kanta na mata shine yasa ta tunu abunda ya faru kuka tasaka tana kokarin mikewa ya taimaka mata tamike zaune sakinta yayi ba tare da yayi mata ko sanu ba ya juya yabar dakin room 'din Saudat yaje zai shiga yaga ta kule lips 'dinsa ya ciza tareda girgixa kai yabar gurin yana shiga bedroom 'dinsa ya canza kayan jikinsa ya kwanta itakuwa Yuseera bata samu sa rintsa ba dalilin ciyo da kanta yake mata ga jini da har yanzu yake 'diga 8:30am na safiya Yuseef ya shigo 'dakin Yuseera dan duba jikinta tana kwance ko motsin kirki bata iyayi sai hannu biyu da ta dafe kanta dasu ahankali ya karaso yasa hannu ya janye hannunta daga koshinta ido ya 'dan zaro ganin irin raunin da Saudat taji mata shi ya dauka ciyon karamine ashe babbane besani ba janyota jikinsa yayi ya kurawa jikinta ido da duk ya 'baci da jini ajiyar zuciya ya sauke ya kwantar da ita yaje toilet ya dauko tawol yazo yafara kokarin cire mata kayan jikinta kuka tasaka mishi sosai ta juya tayi rif da ciki bayanta ya kurawa ido komai na yarinyar me kyaune musamman kugunta cikin sanyi jiki ba tare da yayi magana ba yasa hannu ya birkito ta sannan ya zare rigar jikinta da dama jiya yayi sabulota hannu tasa ta kare kirjinta be ko kulataba ya zare siket din shima sautin kukanta ta kara ga jikinta da keta rawa tawol 'din ya daura mata ya dauketa yayi toilet da ita tanaji tana gani yayi mata wanka tas dan yadda kanta yayi mata nauyi bazata iya kwatar kanta ba a 'bangare Yuseef kuwa ba karamin namijin kokari yakeyi ba da har ya iya kawaici akan ta dan yadda jikinsa ke rawama kasa shiryata yayi saidai ya ibo mata kaya yafice daga dakin ita kuwa 'da gyar ta iya sa kayan ta kuma ta kwanta can sai gashi ya dayo ya tai maka mata suka fito yana rike da hannunta yasata a muta suka huce husbitel 10:57am suka dawo bayan an dubata ana wanke ciwon an bata magani a parlour suka tadda Muwadat da tun 9 take a gidan kalon mamaki take bin Yuseera dashi ganin goshinta a nannade da bandeji ga rama da tayi iya ta 1day kawai Yuseera na ganin ta washe baki ta zauna suka gaisa YJ ma yashigo Muwadat ta gaidashi ya huce yabarsu a parlour tashi Muwadat tayi taja hannun Yuseera suka shiga bedroom suka zauna a bakin bed hannun Yuseera Muwadat ta kamo tace "aunty Yuseera me yasa meki a kanki? ko yaya ne ya dakeki?" kai Yuseera ta girgiza tace "walahi bashi bane faduwa nayi" harararta Muwadat tayi tace "ko ki fadamun gaskiya naki fadawa mami ko kuma yanxu na kirata" kai ta girgiza tana sharar kwala ta fada mata duk abunda ya faru jiya mikewa Muwadat tayi tace "walahi ba tadaki banza ba kema kina da 'yanci da gata inshi yayan bazai dau mataki ba ni xan fadawa mami" tana gama fadin haka tafice daga dakin kiranta Yuseera takeyi amma ko juyowa batayi ba bare ta saurare ta wunin yau gaba 'daya Saudat bata fitoba sabuda tsoron haduwarsu da Yuseef abunda bata saniba shima YJ 'din yau wunin daka yayi dan tunda yaga surar Yuseera hankalinsa yaki kwanci tunyana ganin abun kamar wasa har mararsa ta fara ciwo sosai yasha tea da lemon tsami amma kamar karo ciwon yayi ba abunda yake muradi sai samun wannan kyakykyawar surar dan yasan yariyar zata kawo ruwa abu daya yake tsoro abunda ya baro a kan Saudat ya 'kara faruwa akanta dan yana ganin in ya 'kara samun matarsa ba budurwa ba zuciyarsa zata iya bugawa danshi beki ko yau ya samu mace budurwa ba Allah ya dauki ransa an duk burinshi na duniya ba huce wannan ba dan shima yaji me akeji in an auri budurwa duk a tuna ninsa Muwadat tana gidan shiyasa har yamma beyi yinkurin zuwa ga Yuseera ba bayan yayi salar magriba itama a zaune yayi dan tsananin ciwo da mararsa ke masa phone 'dinsa yaji tana ruri ya dauko sunan mami ya gani hakan nan yaji gabansa ya fadi ya dake ya dauka ya kara a kune yayi salama ba tare da ta amsa ba tace "ina jiranka a parlour" ta kashe wayar wayar ya bi da kalo kafin ya mike yana dafa bango ya fita parlour zama yayi a kasan capet ya gaida ita kansa a kasa yace "mami lafiya kike nemana me makon kimin waya nazo da kaina" fuska a hade tace "ni ba gurinka na zoba zuwa nayi na tafi da 'yata tun baku kashe mun itaba kaida matarka na fada makane kawai dan a matsayin ka na mijinta duk lokacin da ta warke tayi kwarin da zata iya rigima da matanka zan dawo ma da ita" kansa a kasa yace "duk hukuncin da kika yanke shike nan" daga haka ya mike mami ta bishi da kalo ganin yadda yake layi ta girgixa kai cike da ta kaici ta hada kan Yuseera da kayanta suka bar gidan Saudat ta dauka Yuseera nanan ta fito zuwa kitcen tana sanda ta dako milk din da tazo dauka ta koma tana sanda ta kuma daki tasa key abunda bata sani ba duk abunda takeyi a kan idon Yuseef kuma kule dakin da tayima yana ciki gefan bed ta samu ta zauna tana sauke ajiyar zuciya ta sake ta dago kai kenan sukayi 4 eyes da YJ milk din dake hannunta ce ta sibice tai saurin mikiwa jikinta na rawa tayi hanyar kofa dan fita amma taku 1 yayi ya cabkota ihu tasa tana bashi hakuri fuska ba annuri yace "ni bakimin komai ba yarinyar da kika jiwa ciwo ita kikayiwa laifi ni hakkina nazo kibani" kuka tasa mishi tana cewa "plz kayi hakuri kaje gun amaryarka walahi yanxu ka kusanceni suma zanyi" baki ya tabe yace "inma mutuwa zankiyi ina ruwana aike kikasa aka dauke wace zata rage miki aiki" yana gama fadin haka ya dagata cakkk sai kan bed ihu take sosai tana bashi hakuri amma baiko bi takantaba baima tsaya batawa kansa time gurin romancing ba ya shigeta gaba daya da barko ta biye mishi dan ba karamin dadi takejiba saida taga abun nasa bana kare bane tafara kuka baiko bi ta kantaba saida yasamu nutsuwa sannan ya rabu da ita tana nunfashi da gyar mikewa yayi jikinsa ba kwari yabar 'dakin dan baya iya wanka a toilet din Saudat sai a nashi ita kuwa Saudat da gyar ta iya yin wankan ka kwanta ga zaxxabi da ya rufeta ta na shar kwala tana yiwa YJ Allah ya isa dan tafara tunani rabuwa dashi dan bashida buri sai yiwa mutane mugunta ga duka duk shi kadai bayan wata 2 bikin Nuratu ya rage saura 3days sai shirye shirye takeyi magani kuwa yarda na haukama tasha dan yadda taga Yuseef ke rawar kafa akan aurenta da kuma zancen budurci da yake mata yawan magana yake buri ya dauka ita malamace besan har gara Saudat da itaba YJ yarasa gidan tsuma rai dan dadi jiyake kamar ya xunguro 3days din da suka rage sai rawar kai yake kulum sai yaje yaga Nuratu dan irin kyan da tayi ba karya ta hadu ga kanshi da takeyi wanda shi yafi tafiya da Yuseef Yuseera kuwa tana can gidan mami hankalinta kwance tayi kiba da haske ba abunda yake damunta saida hankalinta na tashi duk lokacin da ta tunu cewa zata kuma gidan Yuseef cikin wa 'yannan manyan matan kuma tasan abunda Saudat tayi mata me sauki ne akan wanda Nuratu zatayi mata in ta gano intace kishiyarta kuma ta ringa kiranta tana son zuwa gidanta da ga karshe ta dauna dauka dan gudun tonuwar a sirinta kuma ko zancen bikin bata saniba dan mami ba wanda ta gayyata bama ta fadi zancen bikinba shiyasa Yuseera bata saniba ita kuma mami bata fada mataba ta take sai Yuseef ya gama rawar kafa akan Nuratu sungama cin amarcin zata gyara Yuseera ta maida ita dan so take Yuseef ya gane ba aure yayiba da sai akan Yuseera washe gari akayi kamu ansha shagali amarya da ango sunyi kyau sunyi shigar red da yellow anyi taro sosai sai 11 dare aka tashi daga gurin kamun da kanshi yakai Nuratu gida bayan yagama yimata sunbatunsa da ya saba hakama washe gari akasha shagali amma party sai gobe bayan an daura aure wannan karon ma Saudat ta gama tama irin ta asar da zatayi wa YJ da Nuratu dan dama mugun haushin Nuratu takeji ga yadda YJ duk ya haukace akanta yau sunday kuma 2:30pm aka daura auren Yuseef Jibirin {YJ} da amaryarsa Nuratu muhd ba abunda YJ keyi sai fara'a kowa ya gansa yasan yana cikin farin ciki mara misla tuwa itama Amarya Nuratu hakan take amma wani yanki na xuciyarta kice yakeda tsoron irin hukuncin da YJ zai mata in yagane ita ba budurwa bace amma farin cikin da takeyine ya dane far gabar da takeyi 8:00pm aka fara party ba a tashiba sai 12 ango yaja amaryarsa suka tafi tare dan cewa yayi ba 'dan rakiya da zai dauka tun a muta yake faman latse Nuratu ita kuma sai sinkewa takeyi irin bata saba 'din nan ba fuska ya hade yace "in zaki daina jin kunyatama ki daina dan baki san iya she karun da na dauka ina jiran wannan ranar ba dan harna fara tausayinki" ya 'karasa fadin hakan yana shafa gefan fuskarta kai ta dukar cikeda kunya bai zame ko ina da itaba sai hutel kalon mamaki take mishi tace "me xamuyi anan kuma" murmushi yayi yace "bana son kuwa yashiga rayuwar mu shiyasa na kawoki nan" yana gama fadin haka ya fito daga mutar da kalon tausayi ta bishi dan har ta fara dana sanin abubuwan da ta aikata a baya dan yanxu in YJ yaga sabanin abunda yake buri batasan wane hali zai shiga ba hawayen tausayinsa ta share a fili ta furta "Allah ka kawomin dauk...." maganar tace ta katse ji anbude mutar an.................! free page ya kare duk wanda yake so cigaban wannan labari zai biya naira 100 ta wannan number 08035407419 ngd by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 23-24 ..........................📖"Rashin hankalin zakumun anan, to baku isaba ubanku zanci gaba dayanku" Nuratu ce tana huci tace "kana ganin daga zuwana wan-nan 'karamar 'yar barikin take zagina hada kokari dukana ita 'yar uban wacece ko ance mata ni sa'ar uwartace" kafin yayi magana Saudat tace "sannu babbar 'yar bariki ai nayarda tunda ke kike kawo kanki da kanki gidan miji kuma ubana yafi 'karfinki 'yar ma tsiyata me....!" tsawar da ya 'kara daka musuce tasa Saudat kama bakinta cikin fushi yace "nasan dukanku kunsan halina ko to duk wadda na 'kara jin bakinta anan ranta zaiyi mummunan 'baci dan walahi ayau saita koma gidan ubanta da fashashshan jiki mtss banzai kawai plz ina shiga ciki inji muryar wata daga cikinku" yana gama fadin haka ya huce ya barsu a gurin hararar Saudat Nuratu tayi ta dau pilet 'din tabar gurin kwafa Saudat tayi ta koma ta zauna tanajin ciwon marin da Nuratu tayi mata bata rama ba amma taci alwashin ko ba yauba saita rama marinta walahi YJ yana shiga 'dakinsa ya zube akan bed zuciyarsa na masa zafi duk duniyar sai yaji ta isheshi jiyake kamar duk yasake su ma ya huta amma ba hali yanzu yana sakin ko 'dayace sunansa zai 'baci a gari amma lokaci yake jira yayi yasan matakin da zai dauka mikewa yayi yashiga toilet ya watsa ruwa ya dawo ya kwanta yana tunane tunane kwatsam Yuseera ta fado mishi a rai tan bayar da yayi wa kansa itace me mami take nufi da ta riketa a gurinta duk da hakan datayi ya rage mishi wani hawan jinin dan yasan inda tana nan masifar da zasuyi ba tawasa bace dan yaga yarinyar batada kunya tunda har shi take harara bare matansa wani 'bangare na zuciyarsa yace mezai hana ka budewa mami huta tabaka matarka ka jarba ka gani ko akanta zaka dace kasamu cikar burinka kai ya girgixa a fili yace "a'a ba lalai itama nasameta a buduwa tunda nayi 2 banji dadiba kawai hakura zanyi dan banida sa'a bansai meyasa Allah be cika mun burinda nake dashi sama da 20years ba wata kila sai a aljana in ana bude mace a leda na budeta amma a duniya na hakura" [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 25-26 .....................📖Huci ya fara yana magana da 'karfi "ki bude ko far nan ko idan na bude jikin ki zai fa'da miki walahi" dariya tayi tace "hmm ni mahau kaciyace da zan bu'de ka jibgeni to walahi baka isaba" kwafa yayi yace "ki kuka da kanki" tsaki taja ta fara wake-wakenta ta rabu dashi kai ya girgiza ya bar gurin zuciyarsa na suya ita kuwa Nuratu tana shiga 'dakinta ta kulo tana maida nunfashi ta zauna kan bed sai lokacin kuka ya kwace mata tana jerowa YJ Allah ya isa bata ta'ba kawo Yuseef zai daketa tana kwana biyu da zuwa gidansa duk yadda yake dauki da zumudin kawota gidansa amma a kwana 2 yayi mata irin wannan dukan amma zata 'dau mataki dan be daki banza ba mikewa tayi tashiga bethroom ta ha'da ruwa me zafi tayi wanka ta fito ta sauya kaya ta kwanta amma saita kasa bacci tunda ta 'dan 'dani zumar YJ jiya taji nan duniya ba namijin da ya kaisa da'di ga tana mugun bukatarsa amma ya hanata ra 'barsa amma ita tasan matakin da zata 'dauka da 'kafarsa zai kawo kansa washe gari bayan su mami sun gama brekfast mami ta kali Yuseera tace "kifara shirinki insha Allah jibi zaki koma 'dakinki yayanku yada bu'katar me kula dashi" kan Yuseera a 'kasa tace "to mami" murmushi mami tayi tace "Allah yayi miki albarka 'diyata" "ameen" tace tare da mikewa ta bar gurin bedroom ta shiga ta zauna ta saki kuka me cin rai a fili tace "ya Allah kai ka hukun tamin auren ya Yuseef kuma kai kasan yadda zakayi dani a gidan sa ina rukunka da ka zama gatana ka kareni daga sharin me shari ka kareni daga aita abunda ba daidaiba ya Allah" sakuka yaci 'karfinta tana jin dadin zama da mami amma ya zatayi dule tayi hakuri ta barginda tunda bazata iyayiwa mami musuba Muwadat ce ta shigo ta tadda ita tana kuka ta 'karaso da saurinta tace "haba aunty meye abun kuka kuma" kawar da kai tayi ta cigaba da kukanta itama Muwadat 'din saitasa kuka kalonta Yuseera tayi a razane tace "me yasameki kike kuka" "haba aunty dule nai kuka dame zaji da zafin rabuwa dake ko da kukan da kikeyi" share hawayenta tayi tana 'ka'kalo murmushi tace "indai kukane na daina kema ki daina dan Allah" share hawaye ita Muwadat 'din tayi tace "nima na bari aunty" dariya sukayi san-nan suka cigaba da hirar duniya ater 2 days yau ta kama Yuseera xata koma gidan YJ tun safe mami taketa shiri takasa zaune takasa tsaye kayan ma hanata ha 'dawa tayi tace ta bari zata ha'da mata shi kuwa YJ yau tunda ya tashi ya shirya zai tafi office ya fito parlour Nuratu ta mike tana kalonsa sama da 'kasa tace "hmm gaskiyane 'dan 'da'di office to baka salameni ba zaka fita" harararta yayi yace "amma kedai bakida hankali ko" dariya tayi tace "hmm kasan mesa har yanxu Allah bai cika maka burinka ba sabuda ya dubi zuciyarka dama muma ba samu kakeba kuruciyar mu kake so kuma baka samuba ko da kasamuma daga baya hula kantamu zakayi shi yasa Allah be bakaba" duk da jikin YJ yayi sanyi kuma yasan Nuratu gaskiya ta fa'da masa amma bai nunafa saima cewa yayi "ai banga abunda zanso a jikin kuba shiyasa ban aureku dan so ba kuma abunda naso 'dinma ban samuba kuma duk lokacin dana gaji daku sakinku zanyi na auri wasu" "to saime dan mun rabu da 'kaddararren miji irinka" Saudat ta fa'da tana rike kugu murmushi yayi ya juya yabar musu gurin sunata masifa shi zuwa yanxu ma dariya suke bashi wai dashi zasuyi fito na fito me makon ya huce office sai ya tafi gidan mami yana zuwa yaga mami tanata soye soye da dafe dafe duk kanshi ya cika mishi hanci murmushi yayi bayan ya gaida ita yace "mami me akeyi mana ne haka" baki ta ta'be tace "girki nakeyiwa 'diyata" cikin rashin fahimta yace "wace 'yar taki kuma" harararsa tayi tace "wa nake da ita da ta huce Yuseera" fuska ya ha'de yace "me zatayi da wannan tulin kayan" mikewa mami tayi tace "kaga bani da lokacinka yanxu akwai abunda nake Allah ya tsare naga office zaka" fuska a ha'de yace "ameen" ya mike ya fice ransa ba 'dadi sai 5 mami ta gama shiya komai tasa Yuseera tayi wanka ta tsantsara kwaliya ta dauko mata kaya masu kyau ta bata tasa driver ya kaita gidan YJ Nuratu YJ na fita ta kali Saudat duk da tunda tazo ba suyi maganar arxukiba tace "nikuwa 'yar uwa ina matar gidan nan da aka aurawa Yuseef?" baki Saudat ta ta'be tace "uwarsa ce ta zo ta dauketa" kai Nuratu ta girgiza tace "walahi in ta dawo a kan shegiya zan huce duk abunda YJ yakemun" "hmm nima ai kai na fasa mata tazo ta dauketa" "kinmun daidai walahi" san-nan cikin nutsuwa tace "wai sister ko ada haka kike fama da YJ" "hmm abunda yafi hakama yana mun musaman gurin sex dan yaga banida juriya sai yaita zalintata" 'buye dariyarta Nuratu tayi a ranta tana cewa lalai kin raku mata duniya in ba hakaba miji kamar YJ meye abun gudu a gurinsa saima so nima da ya 'kin zanyi maganinsa kwaya zan zuba masa yasha dule ya neme ni a fili kuma cewa tayi "hmm gaskiya Yuseef mugune anya baya shaye shaye" "no gaskiya bayayi da yanayi da ko bamu sani dukan muba cikinmu 'daya zai sani tuna tare kuke aiki dashi kinga da yana sha da acan zaisha ko gida kuma nima ban ta'ba ganinsa ya shaba" "hmm hakane kuma" daga haka ta mike tabar parlour tunda suka 'karaso gidan gaban Yuseera ke fa'duwa badan komai ba saidan tsoron ha 'duwarta da Nuratu da salama suka shiga ba kowa a parlour suka huce 'dakin Yuseera saida suka gyara komai san-nan mami ta kira Yuseef tace yazo tana nemansa a gidan sa ba a 'dau time ba ya 'karaso gidan yana zuwa ya tadda su a parlour kafe Yuseera yayi wadda kanta ke 'kasa da ido dauke kansa yayi suka 'kara gaisawa da mami yace "ai da kin kirani a zo na 'daukota ba saikin wa halar da kankiba" "eh ai nasan da kai na za'bi inkawota da kaina" kai ya sun kuyar yana satar kalon Yuseera wace hakannan yaji bayaso dauke ido daka kanta nasiha mami ta fara yimasa harda Yuseerama Nuratu dake 'daki ta jiyo kuskus a parlour ta dauka 'yan uwan Saudat ne dan haka ta mike harda gyara riga a fito da 'kirji ta fito parlour da Saudat ta ci karo zata kitchen tace "sister ashe baki mukayi?" "au suwaye suka xo?" "dama ba bakinki bane" "eh zo muje muga suwaye" tare suka 'karasa mami na ganinsu tace ku 'karaso dama ina nemanku zama sukayi suka gaida ita ta amsa tana cewa "ga 'kanwarku na dawo muku da ita ku rike ta amanece a gurinku" har saurin kai idonsu suke kan Yuseera mikewa Nuratu tayi da sauri tana nunata tace "dama kece matar YJ?" kan Yuseera na 'kasa 'kirjinta na lugude batace komaiba sai mami ce tace "eh itace kin santane" kai ta gyada tace "eh nasanta.............!" by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 27-28 ........................📖..."Ko ba itace ka kusa kadaiwa a mutaba kanaki da kayan makaranta?" tayi tabbayar tana kalon YJ shima Yuseera ya kala sai yanxu ya tunu inda yasanta ya gyadawa Nuratu kai yace "amma meye na raxana haka" baki ta bude zatayi magana sai kuma ta fasa gudun kar a gano munifarta akan Yuseera tsaki Yuseef yaja yace "malama samu guri ki zauna ana magana" zama tayi mami ta tabe baki ganin shirme da shashanci irin na Nuratu cigaba tayi da cewa "nidai abunda zance daku ku hada kanku ku ringa hakuri da junanku mu saman kai Saudat tunda kece babba kema Nuratu duk da kece 'karama amma kin girmewa Yuseera dan haka ku hadu ku hada kanku ba danniba" yatsina baki Saudat tayi tace "to Allah ya bamu iko duk da wanda alhakin yimana nasihar yake kansa beyiba" ita kuwa Nuratu mikewa tayi tace "ki gaida gida" daga haka ta huce ciki abunta itama Saudat mikewa tayi tace "to mami ki gaida gida zan shiga ciki yinwa nakeji" kai ta kada tabar gun binsu YJ yayi da kalo yana kiyasta irin hula kanci da zaiwa matan nan in lokaci yayi itama mami mikewa tayi fuskarta a sake tace "to 'diyar kirki zamu huce sai Allah ya 'kara kawomu" ta fadi haka tanayin gaba har sun kai kofa Yuseera ta mike da gudu ta rikunkume mami tana kuka tana cewa "plz mami kar ki tafi ki barni a wannan gidan da bansan kowaba plz mami xan biki mukuma gida" murmushi mami tayi tace "hakuri zakiyi Yuseera kowa da haka ya saba kema zaki saba da kowa a gidannan" yin duniya Yuseera ta saki mami kitayi YJ ne ya taso ya riko Yuseera shima da gyar ya rabata da jikin mami ya hadata da nasa jikin mami cikin tausaya mata tabar gidan cike da kewar Yuseera YJ ganin irin kukan da Yuseera keyi yasa yaki sakinta tana jikinsa ya shiga da ita 'dakin sa ya zaunar da ita a bakin bed yana kalonta duk da bai iya rarrashin mace ba amma yau wannan yarinyar ta bashi tausayi dan haka ya kamuta jikinta yafara shafa bayanta a hankali har lokacin kuka take amma bamai sauti kamar na 'dazuba shafa bayanta yake a hankali har ya fara yin kasa da zip 'din rigarta saurin rike hannunsa tayi tayi ko karin tashi daga jikinsa amma bai bata damar hakanba sautin kukanta ta 'kara ya 'dago da fuskarta suka hada ido tai saurin janye nata dan ganin nashi idon sun koma red sosai iska ya hura mata a fuska ta rintse idonta yayi murmushi ganin yadda jikinta yake rawa baki ta ta'be ya cigaba da xuge zip 'din kai ta girgiza masa cikin muryar kuka tace "plc ka bari bana so" shima cikin sexy voice yace "to kema ki dauna kukan da kikeyi" hawayen dake idonta ta goge tace "na daina kaima ka sakeni" kawadda kai yayi ba tare da ya saketaba yace "na bari ai" fuska ta sha kwa'be tace "to ka sakeni salah zanyi naji ana kiran salar isha" ba tare da yace komaiba ya saketa ta mike da sauri ta fice daga 'dakin bin tayayi da kalo aransa yace lalai yarinyar nan Allah yai mata baiwa iya riketan danayi a jikina amma saida nashiga wani yanayi to inada sex nayi da itafa mtss to menema na wannan tunanin akan wannan yarinyar mikewa yayi yaje yayi wanka ya sauya kaya yayi salah ya koma ya kwanta itama Yuseera tana shiga 'dakin nata saida ta watsa ruwa tayi alwala tayi salah ta sauya kaya zuwa na bacci ta 'dau phone 'dinta ta kira Muwadat bugu 3 zuwa 4 Muwadat ta 'dauka tana dariya tace "yayi amaryar yaya YJ shine kika kirani a cikin daren nan dan yaya yace nashiga time 'dinsa me makon ki bari sai gobe ki kira muji lafiyarki" tsaki Yuseera tayi tace "bana son hula 'kanci Muwadat ina mamina?" "hmm tana 'dakinta" "kai mata mu gaisa" "lalai baki san halin mami ba to walahi kika sake tasan kin kira yanxu to fa'da zatayi miki tace ina kika bar mijin naki" kwala Yuseera ta share tace "to ki gaida ita sai anjima" daga haka ta ajiye wayar tana goge kwala 12:00am amma YJ ya kasa bacci sai juyi yakeyi wani irin mugun feeling yakeji gashi baya so zuwa gun Saudat sabunda rakinta yayi yawa itakuma Nuratu mugun haushinta yakeji kuma yadda yaga tana rawar kai gara yabarta ta gane kuranta Yuseera ce ta fa'du mishi yayi tsaki dan bazai iya zuwa gurin wannan yarinyarba saidai in ita ta kawo kanta ciwon da mararsa ke masa ne ya adabesa ya mike ya na layi yafita yana fita da Nuratu yayi karo kare mishi kalo tayi ta cije lebe tace "yadai meyake damunka" ko kalon ida take beyiba ya gotata yayi zai huce tai saurin shan gabansa ta hadai fuska tace "wai ina zakaje ne" tsaki ya 'kara ja ya tureta ya huce riko rigarsa tayi tace "nifa bangane me kake nufi daniba a gidan yakamata kowace a gidan nan ka ware mata kwananta dan ba zai yiyuba sai wace kayi ra'ayi zakaje guntaba sai kace wadda bakada ilimi" murmushi yayi yace "owk sannu me ilimi sai ki fadamun yadda zanyi da gidana" daga haka yayi gaba ya barta a gurin tana cije lebe shiga 'dakin yayi Saudat na kwance tanata baccinta hankali kwance 'karasowa yayi ya zauna a kusa da ita ya fara ta 'bata bude ido tayi a hankali tana ganinsa tai saurin mikewa zaune tana mishi kalon tuhuma kai ya kawar yace "meye kike kalona haka ko na canza miki kamane" "a'a ko 'daya amma meya kawoka 'dakina a darennan" harararta yayi yace "kinsan me yakawoni kuma banason gardama kinsani" baki ta tabe ta juya ta kwanta tana cewa "ai yau amarya aka dawoma da ita kuma a lisafina shekaran jiyane kwanana da kuma jiya yau yakama na Nuratu koma sai gashi andawo maka da amaryarka kaga saikaje can" fuska ya ha'de yace "to ke nake muradin ba itaba" shiru yaji ta mishi cikin fushi ya fincikota ya 'kara ha'de rai yace "nace miki banason musu ko" itama fuska ta hade tace "sabuda ina tsoranka bazan shiga hakin yarinyaba" kai ya girgixa yace "okey inkinki sharar masalaci zakiyi ta kasuwa in kinkiyadda zamiki ta dule kuma a zauna lafiya" shekeke ta kalesa sannan ta mike tace "to naji bari na goge bakina" sakinta yayi ta mike tashiga toilet muryarta yaji tana cewa "walahi kabar min 'daki yanxu dan ba fitowa zanyiba" kofar toilet 'din yaje yamurda yajita a kule cikin 'daga murya yace "ki bude kofar nan kan na ilataki" "hmm da ka daina wahalar da kanka katafi dan ba budewa zanyiba" buga kofar yakeyi amma ko ajikinta tsaki yaja yabar 'daki zuciyarsa na suya komawa yayi daki amma yakasa bacci tashi yayi yanufi bedroom 'din Yuseera ita baccin ya tadda ita tayi amma ita a takure take a guri 'daya zuwa yayi ya 'dagota gaba 'daya ya ha'data da jikinsa mika taji gaba 'daya rabin kirjinta ya bayyana hannunsa na rawa ya daurasu akain bres 'dinta yana shafawa cikin bacci taji bakon yanayi yana ziyartarta ta bude idonta a hankali ganin abunda ke faruwa taja da baya da sauri ta kalonsa rikota yayi cikin ki 'dima gaba 'daya ya susuce ganin irin halitar da Allah yayiwa yarinyar yannu ya 'kara dorawa ya cigaba da shafar ko ina najikinta kuka tasaka mishi ta fara turesa cikin kunar rai ya daka mata tsawa yace "dala malama ki nutsu" me makon ta nutsun sama tureshi datayi da iya 'karfinta haryana fa'dowa 'kasa mikewa yayi cikin fushi ya................! by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 29-30 ........................📖Yafara bin duk kanani jikinta yana shafawa da tsostewa kuka Yuseera tasa mishi sosai tana cewa "ni kara bu dani bana so" da gowa yayi ya kaleta yace "ni kuma inaso kuma ba yadda za ayi dani sai nayi" rigar jikinta ya 'karasa xarewa yana cigaba da tsotse brest 'dinta ganin abun nashi da gaske ne ta fara ko karin kwatar kanta amma hakan bata samu ba dan YJ ba rikon wasa yayi mata ba ba kinsa ya kai daidai kunanta yace "ki farifa kar kijiwa kankin ciwo" hararar sa tayi ta 'kara sa 'karfinta zata tureshi amma ko ajikinsa murmushi yayi ya kwanta a jikinta ya sakar mata nauyinsa gaba 'daya ninfashin tane ya fara daukewa tafara nishi sama-sama ganin haka yasa ya da gata ya kali yadda duk ta ga la baita kai ya jin jina ya mike ya shige toilet yana fitowa ya tarar harta gudu yayi murmushi ya xauna a bakin bed yana tunanin yadda zaiyi yasamu mafita dan yasan wan-nan yarinyar ba iyawa zatayi dashiba irin Saudat ce tsoro gareta kwanciya yayi yana da nasanin tada Yuseera da yayi gashi xai kwana da ciwon mara hakannan Yuseera nashiga 'dakinta tasa key ta kule ta zube a kan bed tana maida nunfashi ita yanxu YJ ma tsoro yake bata taya 'kato dashi yawani danneta kasheta yake sonyi kawai kuma ta Allah batashiba yauma kamar jiya Yuseera ita tayi komai har girki amma yau a parlour ta ajiye ta gudu dan tasan shi kadaine xai fito asararun matansa bai isa sun fitoba shikuwa YJ adaddafe yayi salar asuba ya kuma ya kwanta duk yadda yaso da zuwa office yau yana da baki amma ba hali ba abunda yakeyi sai juyi a kan bed yana jije le'be yana damke mararsa Yuseera data gaji da jiransa kuma lukacin fitowar su Nuratu yayi yasa taji kofar 'dakin nasa yadda ta barta jiya haka take nunufashi ta sauke tafara knocking a hankali Yuseef ko mikewa bazai iya yiba bare tafiya dan haka yanajinta amma ba damar tashi cikin dauriya yace "wa ..ye" jin muryarsa na rawa yasa itama cikin rawar jiki tace "Yuseera ce" maida kansa yayi ya kwantar yace "shi go" shi gowa tayi jikinta a sanyaye ta zauna kusa da shi tana 'kare mishi kalo yadda duk ya fita haiyacinsa hawaye tace "me yasa meka bakada lafiya" kawar da kai yayi dan bayason ganinta gakuma turaranta daya 'kara burkita mishi lisafi hannunsa ta kamu tana kuka "baka da lafiya baza kayi magana ba dubi yadda jikinka kerawa kar wani abu yasameka nidai bari nakira mami" zata mike ya damke hannunta ya dawo da ita ta zauna ya juyo ya kafeta da red eyes 'dinsa yadda yake kalonta yasa jikinta daukar rawa ta kawar da nata idon dan kolonsa a haka zai sa ta iya suma sabuda tsaro ajiyar zuciya ya sauke yace "in kika sake kifadawa mami banida lafiya hmm sai 'bata miki rai na kula haryanzu bakisan waye Yuseef ba ina daga miki 'kafa sabuda 'karancin shekaru da 'kuruciya da suke damunki amma soon zan saita ki kuma idan kika sake kika 'kara dawomin 'dakin nan hmm kifara kuka tun a kofa dan abunda nayi niyaryi zanyi kuma zan cire tausayi da jinkai" ya saki hannunta yace "ki fita nace" jikinta na rawa ta mike ta fice daga 'dakin zuciyarta na bugawa kamar zata fa 'do tana fitowa ta tadda Nuratu tasa abincin YJ agaba tanaci ganin daga inda Yuseera ta fito wani mugun kishi ya taso mata ta ciza le'be tace "zanyi maga ninki" ita kuwa Yuseera dariya Nuratu ta bata ta girgiza kai aranta tace wai itanan ta burge ta cusamun haushi ko hmm asararriya kawai daga haka ta shige 'dakinta ko kalon arziki batayiwa Nuratuba kai Nuratu ta girgiza taso Yuseera ta kulata tayi mata lilis tasamu damar latse wa 'yannan nonowan nata masu kyau da sheki ko acikin riga ka gansu abun burgewa bare a sarari amma inta ki kulata yau akwai lokacinda zata latseta a banza kuma ta lugudeta Saudat na fitowa taga yadda Nuratu ke kwasar girkin Yuseera yasa ta sheke da dariya harda rike ciki tace "lalai akwai banza a gidannan lusara aiba lusara ba mace tayiwa mijinta girki da ki dage kema ki ringayi saidai ki zauna ki cinye mata nata dan asara" mikewa Nuratu tayi cikin 'daga murya tace "ya isheki haka yar matsiyata" shewa Saudat tayi tace "lalai sannu 'yar masu dashi shiyasa naga duk ku'din ubanku ya barki kina rawa acikin 'karti a biyaki asamu Alhaza wa masu ganinku kunyi musu su daukeku har wata 'kasar ayi lalata daku a biyaku kudi azo asamu na cefane ko" cikin ta kaici Nuratu ta shake saudat murmushi Saudat 'din tayi tace "ni yanzu nasan mutuncin kaina dana aurena abunda nayi abayama ina ta kaicin haka dakuma ladama dan haka bazan iya hada jiki da kishiyaba dan kar tsiya ta shigo gidan mijina" ta hanka 'de Nuratu tai shigewarta 'daki ta barta tana balo koko ita 'daya harta gaji tabar gun 5:37pm Saudat ta kali agogan 'dakin yaufa huni guda cir YJ be fitoba kuma dama tayi mamakin duk tijarar da Nuratu tayi bai fitoba shida bayasan haya niya kuma yau ranar zuwa office ce be fitaba kai ba lafiya mikewa tayi jikinta a sanyaye ta nufi 'dakinsa abude ta tadda kofar dan haka turawa tayi kawai ta shiga da gudu ta 'karasa ganin halinda YJ ke ciki yana jingine da jikin bed da alama ma fa'dowa yayi dafashi tayi tana cewa "meyasa meka haka" bude idonsa yayi ya kaleta ya mayar ya rufe kalon dakin tayi ga cup an jefar dashi da lemon tsami a gefansa ga tilin kwaya data gani a gabansa da alamu akwa wadda yake nema cikin tausaya masa me mata 3 har yashiga wannan halin inya mutu sucewa Allah me sunema suka kasheshi ma cikin tashin hankali tace "haba my dear kana cikin wannan halin amma kake zaune baka kira 'daya daga cikinmu ba duk da alisafi yau kwanan Nuratu ne amma in ita bata damu dakaiba mu gamu plz karka kashe kanka karufa mana asiri" sai kuma ta mike da gudu tafita 'dakin Nuratu tayi knocking taji taki budewa saida tafara kiranta tana rokonta ta bude tana huci tace "YJ lashida lafiya yana bukatar mace akusa dashi kuma yau kwanankine" tsaki taja tace "da ai besan da lisafin kwanaba saiyanxu dayaga ta kare mishi duk matan nashi ba mai iya daukansa saini to ba inda zanje" ta maida dakinta tarufe kai Saudat ta girgiza ta juya ta koma gun YJ yadda ta barshi haka ta koma ta taddashi ido ya bude ya kaleta a nutse yace "taimaka min wanka nake sonyi" kokarin mikewa yake ta taimaka mishi ya shiga toilet yayi wanka sannan ya kirata ta rikoshi suna tanga'di suka zube akan bed ta ibo mishi kaya ya sauya ya kwanata ajiyar zuciya Saudat tayi tace "bari nasa Yuseera ta kawoma abunci nasan baka ci komai ba tayi girki tsaya na amso ma" hannuta ya rike yace "kibarshi naji dadin jikina yanzu bana bukatar wani abunci Allah yaimi albarka" "ameen amma dakasa ko tea ne a cikinka" "kibarshi nace" "owk bari naje nayi salah" ta juya tabar 'dakin da kalo ya bita yana mamakin canza warta lokaci 'daya ita kuwa Yuseera ganin har 8pm be fitoba kuma ga halin da tabarshi dazu yasa tsoro ya cikata karya je ya mutu shi kadai a daki mikewa tayi ta nufi dakin YJ tana sanda ta tura kofar 'dakin yana kwace ya juyawa kofar baya ta na dauke 'kafa a hankali ta 'karasa jikin bed 'din ta le'ka fice 'dinsa taga bacci yakeyi ajiyar zuciya ta sauke ta gyara mishi rifa ta mike zata fita taji ya rike hannunta jitayi kamar tayi fitsari a wando ta juya suka hada ido ta dukar dakai 'kasa gabanta na faduwa murmushi yayi yace "me na fada miki 'dazu" hawaye ne suka zubu daga idanunta muryarta na rawa tace "ka... ka.. yi hakuri ... manta wa ..nayi" kai ya kawar ya jawota da 'kar fi ta fa'do kansa jikinta na rawa yace "bari na dauko ma abincinka bakaci komaiba" "bana buka tar komai nace miko ko" kuka tasa mishi "shiiiiii kimin shiru inba haka ba zakiyi me dalili gara kiminshiru wata kila naji tausayinki na rage zafi na rabu da ke" hara rar shi tayi zatayi magana ta hade bakinsu guri 'daya............... by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 31-32 ........................📖Kiss lips 'dinta yake baji ba gani yana nishi sama-sama Yuseera hawaye dan ba bakin magana rigar jikita ya zare ya fara murxa brez dinta yana tsotse su damar kuka tasamu dan yasa kar mata lebanta dayake zugi da radadi hunnu 2 tasa tana ture kansa daga kirjinta dan zafi takeji sosai amma ko gezau beyiba saima 'kara kaimi yakeyi tureshi take da iya 'karfita har ta gaji 'karfinta ya 'kare shikuma lokacin ya kai karshe ba abunda yake bukata sai sex a hankali ya koma binta har yasamu ya shigeta kan kameshi tayi tasaki kuka me ciwo tureshi ta farayi amma ina yayi nisa baya jin kira shigarta ne kawai yayi a hankali amma yana fara having sex da ita ya birkice ya manta akanwa yake cinta yake da iya karfinsa tun Yuseera na kuka da da karfi har ta koma na zuci saidai hawaye da yake xuba kamar fanfo duk bidirin da suke Saudat da Nuratu na jinsu Saudat kuka tasaka tajin kishin Yuseera na taso mata gashi budurcin da suka kasa alkintawa sukawo gidan mijinsu ita takawo nata gurin mijinta ga yadda ta kejin sunbatu YJ tana tausayawa Yuseera dan ko ita wuya take sha a hannu sa bare ita farin shiga hawaye ta share tana nadamar irin rayuwar da tayi a baya da ta kawo nata budircin da ta kacin bekai hakaba yanzu gashi kanwar kanwarsu sai ta fiso kima da daraja a idon mijin nasu Nuratu kowa ba abunda take sai zagaye dakin komai tasamu boll takeyi dashi sai zarya takeyi tansjin tsanar Yuseera na 'kara 'karuwa acikin ranta ta tsine musu yafi a irga kuma jira take gari ya waye ko Yuseef zai kasheta saita kasara yarinyar nan zama tayi tana huci tare da kasa kune tanajin ihun da Yuseef yakeyi kamar wani yaro yana gurnani itama ihun tayi tanajin zuciyarta na suya tana 'kara tsinewa Yuseera ita kuwa Yuseera zuwa yanxu ta fita daga haya cinta batama san ida kanta yakeba shikuwa Yuseef duniyar daya tafi bataso a dawo bace dan dadin dayakeji harya so yayi yawa sai 1am ya dawo haya cinsa ya tsagaita mata amma bawai ya dagata bane hawaye ne suka zubu daga ida nunsa yana godiya ga Allah daya nuna mishi wannan ranar da yasamu abunda ya da'dai yana muradi kanshi ya daga ya kali Yuseera da take a sume fuskarta ya shafa yanajin sonta da tausayinta na ratsa shi 'daga ta yayi ya kali inda take kwance kai ya dafe yana karantu inalilahi wa'ina ilaihirraji'un mikewa yayi ya shiga toilet yayi wanka a gurguje ya hada ruwa me zafi ya dawo ya dauko wani a prige me sanyi yazo ya shafa mata a fuska da huyanta har kan kirjinta ajiyar zuciya ta sauke ta bude idonta a hankali kalonta yake a hankali ya furta "sannu kiyi hakuri kiyi shirukinji" hawaye takeyi dan ko muryar kukan bata da ita jitayi ya dauketa cak yayi bathroom da ita ko yatsanta bata iya 'dagawa cikin ruwan yasakata ta gamke hannusa ta rintse ido tanajin yadda wani irinzafi ke ratsata kuka tasaka muryarta na rawa tace "plz kacireni a ruwannan zafi nakeji walah.....!" saiku ma tasa kuka me sauti jikinsa ya kara jawota yace "kiyi hakuri zaki daina jinzafin yanzu" kaita ke girgiza mishi tana rukonsa amma saida ruwan ya huce yasake hada mata wani medan dumi dakashi yayi mata wanka yace tayi na tsarki da kanta fitowa yayi ya dauke bedshit ya sauya wani ya zauna a bakin bed 'din yana tunu irin dadin da ya kwasa 'dazu da yasan haka Yuseera keda dadi da bai barima mami ta dauketa har tai watani a gurinta ba ashe duk yadda ake fa'din dadin bude mace a leda ya huce tunaninsa murmushi yayi yanajin wani sabun feeling na taso mishi duk da duk ciwon marar da yake dazu yanzu sa kawo yakejinsa bude toilet 'din akayi ya juya yaga yadda take taka 'kafarta a hankali taku 2 tayi yaga yadda kafar ke rawa ta dafa bango ta saki kuka me sauti karasowa yayi ya dagota ya ajiyeta akanbed zamewa tayi ata kwanta tana cigaba da zubda hawaye matsowa yayi ya kwanta kusa da ita ya jawota jikinsa janye jikinta tayi ta juyar da kainta ajiyar zuciya yayi ya 'kara janyota sake janyewa tayi tana kuka tace "dan Allah ka rabu dani kamarni naji da azabar da take damuna" fuska ya hade yace "cewa nayi zan 'kara ta 'baki ki nutsu kiyi bacci yanzu sabuda anjima zan nemeki ki huta tukun" wani irin kuka tasake sawa tanace "kiyiwa Allah karka sake yimin wannan abun mutuwa zanyi inkasakeyi yanzuma bakiji zafin da nakejiba" tunda ta fara maganar ya kafe bakinta da kalo cikin tausayawa yace "ki kwanata na hakura Allah yaimiki albarka yasaka miki da gidan aljana yadda kika farantawa mijinki rai Allah ya dawamar dakai cikin farin ciki" tana jinsa amma bata iya amsawa ba sai rufe idonta da tayi kamar me bacci da asuba shine ya fara tashi saida ya 'karayin wanka ya dawo ya ta 'bata jikinta yadau zafi zau ajiyar zuciya yayi shi yagama juriyar ta in watace yadda taji zafi na ratsata haka zata yakusheshi harda cizo ma amma ita inba hannunshi data damkeba shima kuma sabuda zafin da takejine bata ko yakunshinsa ba ido ta bude wanda sukayi mata nauyi sukayi ja suka kunbura tai maka mata yayi ta mike zaune tana cije lebe ta mike ta dafashi ya kaita toilet tayi wanka ta fito tayi salah a zaune tana hawaye yana dawowa cikin dakin ya dauketa cak sai kan bed ya kwantar da ita ya jawota yikinsa kirjinta yafara shafawa yana cewa "ya jikin naki" muryata na rawa tace "da sauki amma zafi 'kirjina yakemun walahi kayi hakuri ka daina" murmushi yayi yace "zai daina nai yanzu nan" yana gama fadin haka ya kafa bakinsa akan nononta ido ta rintse tana kuka tana bashi hakuri ganin kukanta yana ta'baransa yasa ya maida bakinsa kan nata yana mata wani irin hotkiss romacing 'dinta yayi sosai har Yuseera tafara jin dadi ajikinta duk da tanajin radadi in ya taba kirjinta kafarta ya bude yafara tura bananarsa a HQ 'dinta wata irin zabura tayi tasaki kuka mesauti shikuwa YJ dan dadi hankalinsa gushewa yayima Yuseera kuka take sosai tanajin zafin da harya fi na daxu tun tanayi da 'karfinta yarta yi lakwas ta fawalawa Allah dan yadda takejin jiki tasan ko zata rayu to zata nakasa sosai YJ sai 9 yadawo hayacinsa ya mike yanata fara'a yayi wanka tunda yake a rayuwarsa be ta'ba jin dadi irin na daren jiya da asuba in yauba kalon ida Yuseera ke kwance yayi yaganta kamar bata nunfashi tausayinta ne ya 'kara kamashi ya 'karasa kusa da bed 'din ya kamo hannuta yana kwala yace "kiyi hakuri my sweet wife Allah ya hadaki da mabuka cin miji kuma abunka da ba sabanba amma insha Allah zan yi hakuri har sakin samu afuwa kiji" ta'bata yayi yaji tana nunfashi yayi ajiyar zuciya wayar sa ce tafara ruri ya dauka yace "hello kb jiya bani lafiya shiyasa baka samu ganina ba amma yanzu tunda kazo ina zuwa amma ba dadewa zanyiba inada mara lafiya ne" daga can kb yace"owk ba matsala saika 'karaso" kashe wayar yayi ya kali Yuseera yace "bari naje ba dadewa zanyi ba kiyi hakuri aizaki iya gyara kanki" daga haka ya mike ya fice daga 'daki duk abunda yakeyi Yuseera na binsa amma ko idonta baza ta iya budewa ba azaba ta tari taimata yawa yana fita dama Nuratu na labe tayi murmushin mugunta tashigo 'dakin jikin bed 'din ta 'karasa tayi shewa tace "sannu asa rariya miji kika sakarwa jiki yayi miki lilis haka aikuwa kinji 'bitir walahi" hannu tasa ta jawo kabar Yuseera da 'karfi wata irin 'kara Yuseera tasaka jitayi kamar ranta zaibar gangar jikinta murmushi Nuratu tayi tace "ka'dan kika gani" ta jawota ta fado 'kasa tasa 'kafa ta take gaban Yuseera da iya 'karfinta kara Yuseera tasaki daga haka kuma jikinta yasaki idonta ya kafe jikita ya saki ba alamun nunfashi a tattare da ita Saudat najin 'kara Yuseera kuma tasan YJ ya fita tasan Nuratu ce dan haka da sauri ta jawo phone ta kirashi yana hanya yaga kiranta da har zai share saikuma aji gabansa na faduwa ya dauka cikin tashin hakali take sanar mishi abundake faruwa a haukace yayi kwana yada yo gidan da mugun gudu ya shigo 'dakin ya tadda Nuratu tana ta fashe fashe ga Yuseera kwance kamar gawa jini na ambaliya a kasanta ido ya zaro cikin tashin hankali yayi kan................! by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 35-36 ........................📖"Bafa komai mami kila ko ta rudene amma Nuratu ce ta doketa" harararshi mami tayi tace "Yuseera" ido Yuseera ta bude ta kaleta "ya sunana kin gane ni" "eh na ganeki mami" "wannan fa" ta nuna YJ da yatsa kalonsa tayi tace "yaya Yuseef ne" "to gashi ta sanka meyake faru tsaka ninku? me kai mata? kema meyake miki?" duk shiru sukayi aka rasa meyin magana fuska ta tamke tace "ban isa dakuba ko" kalon YJ tayi tace "nasan tsoranka ne ya hanata magana me kake mata haka take maka magiya kar ka 'karayi mata" ajiyar zuciya ya sauke yace "bawani abu bane kawai daren jiya na fara saninta 'yamace shine kawai" yana gama fadin haka ya mike ya fice daga 'dakin yabar Yuseera da kunya jitake kamar ta nutse a gurin ruko hannunta mami tayi cikin tausayawa tace "ayya sannu Yuseera nasan halin Yuseef bashida tausayi bazai 'dan 'daga miki 'kafaba hakuri kowa yakeyi zaki saba ahankali kinji" kai ta gyada batare da ta bude idonta ba *DR* *AMEENAH* ce ta shigo ta duba jikin Yuseera ta kali mami tace "alhadullih aikin yayi kyau amma sai kun ringa kula da ita sosai dan taji jiki kowata me haihuwar bata kaita arunika ba" ajiyar zuciya mami tayi tace "to mun gode Dr amma zata iya shiga ruwan xafi" "a'a gaskiya in so samune kuringa xubawa koda a fow ne ta zauna tiririn yana ratsata sabuda 'dinkin jikinta" kai mami ya gyada tace "to mungode" murmushi Dr tayi tace "nima nagode" daga haka ta fice daga 'dakin shikuwa YJ yana fita gida ya huce yaje yayi wanka yasa Muwadat tayi mishi abiki yaci yakwanta ya dade da kwanciya amma ya kasa bacci wani irin feeling yakeji wanda rabonda yaji irinsa har ya manta ba abunda yake tunawa sai daren jiya jiyake kamar ya taro baya ganin baxai iya jurewa ba ya dauko wayarsa ya kira Saudat da harta fara bacci rurin wayar ne ya tasheta ta dako tana ganin sunan me kiran saida gabanta ya fadi amma ta daure ta dauka "inajiraki" abunda yace kenan ya kashe wayar ajiyar zuciya ta sauke jikinta a sanyaye ta mike tasa hijab ta tafi 'dakin nashi da salama tashiga 'dakin yana kwance akan bed 'dinsa 'karasawa tayi ta zauna gefansa muryarta na rawa tace "gani" harararta yayi yace "hawo ki kwanta mana" ajiyar zuciya ta sauke ta mike ta cire hijab 'din ta kwanta gefanshi jikinsa ya jawota yana sauke nunfashi ya hade bakinsu guri 'daya yafara romancing 'dinta kamar zai cinyeta duk dan yaji dadin da yaji jiya amma ina bejiba haka yafara having sex da ita yana sarafa ta duk yadda yaso amma ya kasa samun nutsuwar da yasamu jiya badan ya gamsuba yarabu da Saudat dan tafara jigata mikewa yayi yashiga toilet yayi wanka ya fito ya kwanta yarasa meyake mishi dadi ba abunda yake muradi irin kasan cewa da Yuseera har ya 'kago gari ya waye yaganta ko yarage abunda ke damunsa ita kuwa Yuseera takasa bude ido ta kali mami dan kunyar ta take ji mami ta fahimci haka shiyasa ta ringa janta da hira dan bata son taringa jin kunyarta kodan ta saki jiki tasamu damar gyarata yadda ya dace amma ko ido ta 'ki budewa ta kaleta harta gaji tayi shiro da safe mami tayi wanka ta sauya kaya ta tasheta saida ta taimaka mata ta mike zaune tana cije lebe sannu mami take mata cike da tausayinta da gyar ta mike tsaye mami na rike da ita takaita kofar bathroom tashiga mami ta dawo ta zauna tana girgiza kai tanawa Allah godiya daya tsare Yuseef bewa 'yar mutane ilah ba amma duk da haka taga Yuseera na jinjiki tana cikin wannan tunani su YJ sukayi salama suka shigo zama Muwadat tayi kusa da mami tana gaida ita ta amsa da fara'a itama Saudat gaida mamin tayi tana tanbayarta me jiki mami na murmushi ta amsa matace "mejiki da sauki wanka ma takeyi" "to masha Allah" Yuseef kashi akasa yace "inakwana mami" "lafiya" kawai tace mishi ta kawar da kai yasan abunda yayi shiyasa ya dukar da kai batare da ya 'kara magana ba Yuseera ce ta bude toilet 'din ta fito daure da zani a 'kirjinta 'da gyar take taka 'kafarta tana 'din gisawa mikewa YJ yayi kanshi a kasa ya kamo Yuseera ha hadata da jikinsa yana sauke ajiyar zuciya jikinta ta fara janyewa tana hawaye da dama 'boyesu take kar a gani amma saida yasa suka xubo kin sakinta yayi har saida ya ajiyeta a gefan bed ya zauna a kusa da ita yana mata sannu suma sannun suke mata amma ta kasa amsawa muryarta narawa wadda kanaji kasan kuka take ta gaida YJ da Saudat duk suka amsa suna 'kara yi mata sannu kayanta mami ta miko mata tace tasa kunya takeyi shiyasa ta amshi kayan ta ajiye su akan cinyarta ta sunkuyar da kai ganin haka yasa mami mikewa tace "ina zuwa bari naga Dr Ameenah tazo zamuyi magana da ita" "to sakin dawo" suka ce da ita ta fice daga 'dakin itama Saudat mikewa tayi ta kali Muwadat tace "taso muje zan siyo wani abo a get inci kinsan bana so yin breakfast da abu me nauyi kuma yau me nauyi kika dafa" "to aunty muje" Muwadat ta fa'da tana mikewa suka fice daga 'dakin dama wannan damar YJ ke nema aikuwa ya juyo ya kaita har yanxu kanta a 'kasa yake murmushi yayi ya dau kayan kan cinyarta ya sa hannu ya zame zanin jikita 'dagowa tayi ta kaleshi idonta na zubar da kwala tace "zan sa kayana da kaina basai ka samunba" shiru yayi mata idosa na kan brez dinta wani yawo ya hadiya ya kali fice kinta yaga yadda take kuka sa'be sa'be daukanta yayi ya 'dorata kan cinyarsa yasa harshensa ya fara lashe hawayenta yana lashewa wani na zubowa dan haka ha gangara da bakinsa harkan 'kirjinta ya fara tsotsar brez 'dinta 'yar 'kara tasaki sabuda zafin dataji tafara ture kashi tana cewa "dan Allah yaya karabuda ni kasan cewa ba lafiya gareni ba ko warkewa banyiba" be 'dago ya kaleta ba haka bebar abunda yakeyiba saima hannusa dayasa ya 'karasa cire zanin sautin kukanta ta 'kara ganin yadda jikisa ke rawa duk ya birkice mata gashi ya rabata da 'dan xanin dake jikinta kuma takasa kwatar kanta cikin jannun fashi yayi 'kasa da hannusa ya fara turashi gabanta wata gigita ciyar 'kara tasaki wanda saida mami dake zaune a waje ta jiyota tai saurin mikewa tsaye aikuwa ta hango Saudat da Muwadat suna ta howa ido ta zaro aranta tace kenan suma fitowa sukayi sukabar Yuseef da 'yar mutane a 'dakin sai ya 'karasa ta da sauri ta juya ta nufi hanya 'daki shi kuwa YJ ya riga yagama fita daga hayacinsa bemasan sanda tayi wani ihuba dan yaka yaci gaba da abunda yakeyi cikin futar haiyaci ita kuwa Yuseera zuwa lokacin harta suma besani ba bema san meyakeba kwantar da ita yayi cikin manta halin da take ciki yafara ko karin shigarta daidai lokacin kuma mami ta banko 'kofar 'dakin kamar an wulota................! by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 33-34 ........................📖Yuseera ya dagota yaji ba alamun rai atare da ita gabanshi na fa'duwa ya 'dauketa cakkk yayi waje da ita a parlour ya ajiyeta yaje ya kule Nuratu a 'dakin ya dauke Yuseera yasata a mota huce husbitel da ita itama Saudat fitowa tayi tabi bayansa ata ta mutar kusan tare suka 'karasa yana zuwa nurses suka amsheta sukayi ciki da ita shikuma suka daka tar dashi a waje zama yayi ya dafe kanshi yana karanto kowace addu'a da tazo bakinsa Saudat da ta 'kara so yanzu ta zauna kusa dashi ta dafashi 'dagowa yayi ya kaleta da redeyes 'dinshi cikin damuwa tace "kayi hakuri my dear insha Allah ba abunda zai sameta kodan faranta maka da tayi jiya ta kawoma abunda mu muka gaza bakashi Allah bazai bari ta hula kanta ba" kai ya kyada yana mamakin canzawar Saudat lokaci da maga narta ce ta katseshi tace "nima ina nadamar abunda nayi abaya da wanda nayiwa Yuseera duk kishine yasa sabuda ina mugun kishinka kuma bazan 'boyema ba har gobe ina kishi da Yuseera amma bana hauka irin na daba ba irin na Nuratu na hauka ba da takeso 'karasa 'yar mutane batay la akari da halin da take ciki ba" ta 'karasa maganar tana hawaye rin gumeta YJ yayi yana buga bayanta alamun tayi shiru shima hawayen yakeyi yana tunani halin da Yuseera take ciki yana ganin komai ya faro lefinshi ne yasan hali Nuratu ya fita ha barta ko taimaka mata ta gyara jikinta beyiba hawaye ya share ya ciro Saudat daga jikinshi zai magana saiga *DR* *AMEENAH* {my novel} ta fito ta kali YJ tace "biyoni office" tayi gaba suna bita abaya har suka 'kasa ta zauna suma suka nemi guri suka zau ta kali Yuseef tace "ya akai kuka bari akayiwa 'yar mutane fya'de baku sanar wa police ba sabuda kainefa yasa muka amshi yarinyar nan batare da police ba tukunama kunkama waye kuwa so yayi ya kasheta Allah yayi da saurin kwanan ta a gaba" kai YJ ya sosa yace "Dr matata ce fa kuma ba wanda yayi mata fya'de jiyane kawai na kusanceta kuma shine na farko amma matsalar bada gani bane" nan ya kwashe abuda Niratu tayi yasa nar da ita nunfashi ta sauke tace "duk da haka kaima kayi wauta sosai amma musho kan matsalar munyin aiki kuma za a ibi jini a 'kara mata taso muje laf in naka zaiyi inkuma siya za ayi to" tashi yayi suka je aka kwada jinin nashi yayi dai dai da nata dan haka aka iba leda 1 saida ya 'dan huta ya fito ya shiga 'dakin da Yuseera take Saudat na zaune gefan bed ta kurawa Yuseera ido wanda take ta bacci 'karasawa yayi ya zauna an kujera yana kalon fuskar Yuseera da tai fawau ajiyar zuciya yayi ya zaro phone 'dinsa yana bu'dewa yaga kiran mami har sau 37 ido ya zaro yabi kiran nata bugu 1 ta dauka cikin tashin hankali tace "meyake faruwa a gidanka Yuseef tun safe nakejin jikina yana bani ba lafiya ba naita kiranka baka dauka ba nashiyo nazo da kaina naga duk ba kunan sai Nuratu da aka kule a cikin 'daki" da sauri yace "baki bude taba ko" "eh ban budeta ba dan banids key 'din dakin kuma bansan dalilinka na kuleta ba amma metayi ma haka ka budeta ko abunci taci kar yinwa tayi mata ilah" "koma metayi zakiji muna husbitel ki zo zakiga abunda ke faruwa" ya 'fada mata sunanshi ya 'katse kiran ba a jimaba ta 'karaso Yuseef ne yaje a shigo da ita tanata tanbayarsa abunda ke faruwa yace ta bari su 'karasa suna shiga ta tadda Yuseera a kwance akan gadon marasa lafiya ga shi ana mata 'karin jini saurin zama kusa da ita tayi tana cewa "inalilahi wa'inailaihir raji'un meyasa meta?" Saudat ce tasanar mata da komai amma bata sanar da ita abunda ya faru tsakanin Yuseef da Yuseera ba kalon Yuseef mami tayi tace "bazan maka shi shigi a cikin harkar iyalinka ba amma zama da rin Nuratu anuba ne nan gaba zata iya yin abunda yafi haka" kai ya gyada yace "bari naje gida nayi wanka" da katar dashi mami tayi tace "banyarda kaje kayi mata wani abuba duk abunda tayi kanta tayiwa" "to" yace amma ba dan zai iya abunda mami tace ba ya fice gidan shi ya shiga saida ya dafa abinci yaci ya ji jikinsa yayi kwari ya mike ya bude 'dakin Nuratu na kwance harda samun damar bacci lebe ya cije ya zaro belt ya 'karasa gabanta a hankali ya sa hannu ya zage zip 'din rigarta ya zare ta ya dage iya 'karfinsa ya xuga mata 'daya 'kara ta kwala ta tashi tana sosa jikinta be bari ta gama dawowa dai-dai ba ya 'kara zuga mata dukanta yarinkayi baji bagani yana boll da ita yana kwara mata kai da bango sai yayi mata jina jina ya kaleta yace "yadda kika xubarwa da mata ta jini to kema sai na zubar miki da jini" fita yayi ya dauko huka yayi kanta ya sauta zai yanketa yaji a rike hannunsa ya jiyowa yaji an daukeshi da mari dafe fuskarshi yayi yana kalon mami cikin fushi mami tace "baka da hankali ne kasheta zakayi nasan halinka fa shiyasa nabiyo bayanka fa to da banzo ba niyar kasheta kayi ko?" kai ya dukar batare da yace komaiba 'karasa wa tayi ta 'dago Nuratu da taketa kuka ta kamota tanata 'din gishi suka fita suje parlour ya bisu yace "kar ki sake ki zauna mini acikin gida na tsine igiyo yin aurena guda 2 akanki" hannu Nuratu ta 'dora a hannu ta saki kuka me sauti kalon mami yayi yace tashi mukuma karta farka tana bu 'katar wani abu mikewa mami tayi tayi gaba ya juyo ya kali Nuratu yace "mike ki barmin gida kona fitar dake da duka" mikewa tayi zata shiga 'dakinta ya doka mata tsawa yace indan kika sake kika shiga 'dakin nan sauna sauya miki kamani kanta yayo da sauri tayi waje da gudu yabita ta baya harta fice ya kule gidan ya hau motarsa suka koma husbitel har suka koma Yuseera bata tashiba Dr Ameenah ta rubutu magun guna Yuseef yaje parmacy ya siyo ya hado da kaji da kayan marmari ya dawo ya kali Nuratu yace "yamma tayi ki tashi ku tafi kida Muwadat gida mami saita zauna ta kwana" to tace ta mike Muwadat dake kusa da Yuseera rike da hannunta tace "nidai tare da mami zamu kwana" fuska ya murtike yace kitashi tun ranki be 'baci ba mikewa tayi sukayiwa mami salama suka huce tashi Yuseef yayi ya koma kusa da Yuseera daidai time 'din da ta fara motsi tana cije lebe ta 'bude idonta suka sauka cikin na Yuseef lumshe nata tayi a hankali tace "plz yaya 'kar ka 'kayimun abun 'dazu walahi zafi nakeji" sakuma tasa kuka hanunta ya kama yace "ki daina kuka na daina" kalonsa tayi tace "da gaske baza ka 'karayiminba" kai ya gyada mata yasa hannu yana share mata hawaye yana fuskarta yana jin kaunarta da tausayinta na ratsashi yana godiya ga Allah daya malaka mishi ita yana godiya ga mami wace itace isa lalai duk wanda yabi iyayensa zaiga daidai wanda ya kauce zaiga ba daidai ba maganar mami ce ta katseshi daga tunanin da yakeyi "me kake mata da har take maka magiya ka daina?" saurin kalon mamin yayi sannan ya dukar da kai yace "bakomai fa" tsawa ta daka mishi ta ce "tanbayar ka nake ko ba komai zata ringa maka magiya tana kuka" kalon Yuseera yayi wace itama shi take kalo suna ha'da ido ta lumshe nata idon "da kai nakefa" mami ta 'kara maganar cikin fushi nunfashi ya sauke yace "ba komai bane kawai na.............! by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 37-38 ........................📖'Kara suwa tayi da sauri ta janye Yuseef da hanka linsa yabar jikinsa ta sakar masa kyawa wan marika har 2 wada yasa ya dawo cikin hayacinsa ya dago red eyes 'dinsa yana kalon mami wada take huci ya sunkuyar da kai cike da ta kaici da kunyar abunda yayi mami na huci tace "baka da hankali Yuseef kasheta zakayi kana ganin irin halin da take ciki kake kokarin kusan tarta" ajiyar zuciya ya sauke tare da gyara wandansa daidai lokacin da su Saudat suka 'karaso ya kali mami muryar sa na rawa yace "kiyi hakuri mami nima ba asan raina haka ta faruba nakasa kama kainane" tsaki mami taja ta nuna mishi kofa alamar ya fice bata son ganinshi kalon Yuseera yayi da take a sume sannan ya kali mami yace "mami suma tayi kibar ko ruwane na zuba mata" tsawa mami ta daka mishi tace "da dakake 'ko'kari afka mata ka tuna da halin da take ciki? dan haka ka ficemin tun ban sa'ba makaba kuma bana so na 'kara ganinka a husbital 'din nan har a salamemu" zai 'kara magana ta da katar dashi ba yadda ya iya haka haka ya fice yana wai wayen Yuseera tsaki mami tayi ta 'karasa gaban bed 'din ta ta'ba Yuseera taji shiru bata motsi cikin tsoro ta kali Muwadat tace "kira *DR* *AMEENAH* yanzu kice da matsala ta hanzarta" da gudu Muwadat ta juya ta fice daga room 'din Saudat ce ta 'karaso tana kalon mami tace "mami meyasamu Yuseera naga bata nunfashi kamar suma matayi?" shiru mami tayi batare da ta bawa Saudat amsa ba sama mikewa da tayi ta shiga toilet ta debo ruwa a cup ta watsawa Yuseera a fice 'dinta dogon nunfashi Yuseera ta sauke ta bude idonta a hankali da mami tayi tozali ta lumshe ido tana so tuno abunda ya faru can abunda ya faru ya dawo mata a tsorace ta yunkura zata tashi amma ta kasa ta koma ta kwanta tare da sakin kuka me 'kara hannunta mami ta ruko cikin tausayawa tace "kiyi hakuri kiyi shiru da bakinki 'diyata idai ina nan to baxan bari wani ya cutar min da keba" rage sautin kukanta tayi tare da cewa "dan Allah mami ki hana ya Yuseef zuwa gurin nan so yake ya kasheni ya hut...........!" hannu mami tasa ta rife mata baki tace "mijinki bazai kashe kiba kuma huya bata kisa sai kwana ya 'kare saida rashin tausayin nashi yake so ya nuna miki" ido Saudat ta rintse dan ta fahinci abunda ya faro ta zame ta zauna tana jin wani irin kishi yana taso mata kalon Yuseera da ke kuka tayi tana jin kamar ta ta shaketa ta mutu *DR* *AMEENAH* ce tashigo ta 'karaso taga halin da Yuseera ke ciki ta kali mami tace "ku 'dan bamu guri" "to" suka ce tare da ficewa daga 'dakin 'kara dubata tayi taga dinkin be lalaceba amma gurin yayi jaaa sosai ajiyar zuciya tayi tace "kidaina kuka Yuseera kizama Jareema a fanni auratayarki da mijiki duk da nasan baki sababa kuma da rauni ajikinki amma ki dage ki kula da kanki kiga kinsamu lafiya ki farantawa mijinki ki daina gudunshi kinji 'kanwata" kai Yuseera ta gyada badan zata iya abunda Dr ta ceba dan tasan nan gaba YJ karasa ta zaiyi magani Dr ta bata ta fito ta samu mami ta gar ga'deta da ta hana YJ zuwa husbitel din nan har sai Yuseera ta warke tukun godiya mami tai mata suka 'karasa cikin 'dakin da Muwadat dan Saudat ta tafi gida acewarta kanta ke ciwo amma 'kasan ranta tsan tsar kishine Yuseera ne yasaba barin Asibitin sanda su mami suka shiga 'dakin har Yuseera tayi bacci suka zauna cikin jimami YJ yana fita daga husbitel 'din gida ya nufa yayi wanka da salah ya kwanta yana ta kaicin abunda yayi gashi yanxu ya 'bata rawarsa da tsale ganin Yuseera ma saiya ga gareshi ga wata irin sha'awar yarinyar yakeji dan yana ganin tafi kowace mace ni'ima a duniya sai yanxu yasan mami gata ta mishi data dage ya auri Yuseera shiyasa bahaushe yace duk abunda babba ya hangu yaro ko yahau dala da kgauran dutse bazai hangoba ashe mami ta hango mishi nagar tar Yuseera a fili ya furta "nagode mamina kece silar samun farin ciki da cikar burina Allah ya biyaki da gida a aljana firdausi ameen" haka yaringa sun batu har baci yayi awan gaba dashi wai ina labari Niratu Nuratu tunda tabar gidan YJ komai ya lalace mata a gida ba sauki haka inta fito waje anringa jifanta ana zaginta ta 'ki zaman aure damasu 'yan film haka suke daga sunyi aure suke fitowa cikin 'yan kwanaki ka'dan duk tabi ta fita hayacinta ko abinci bata iyaci sosai sabuda damuwa da take ciki yauwa kamar kulum tana zane a kuryar 'dakinta taji salamar Kareema 'kawarta amsa wa tayi cikeda mamakin ganinta zama kareema tayi tace "kinyi mamakin ganina ko Nuratu?" kai kawai Nuratu ta iya 'daga mata murmushi tayi tace "to karkiyi mamaki nasan damuwar dake adabar zuciyarki akan maganar rabuwarki da YJ to ina so ki kwantar da han kalinki ki nutsu kiji abunda zan fa'da miki" gyara zama Nuratu tayi tana kalon Kareema "yanxu idan kikace xaki fito na fito da YJ to ke zaki kwana a ciki yanxu kitashi muje gurin malam Zubairu mukai mishi kukanmu da 'kafarsa zaidawo yana baki hakuri" ajiyar zuciya Nuratu ta sauke tace "walahi ni duk kaina ya kule na manta da batun malam Zubairu amma yanxu tashi mu hanzarta na saida sar'kata dan ba kudi a hannuna muje" mikewa sukayi suka fice suna labari harda shewa kasuwar Sabon gari suka fara zuwa suka saida sar'kar kwasha-kwasha sannan suka huce kauyen da malam Zubairu yake lokacin da sukaje sun tadda mutane sosai dan haka saida suka jira layi yazo kansu lokacin har yamma tayi suna shiga malam Zubairu ya ganesu dan suna zuwa gurinsa aikuwa ya washe baki yayi musu nuni da gurin suka zauna bayan sun gaisa suka yimishi bayanin duk abunda yake faruwa kalon Nuratu yayi yana susa 'keya dan shi yaga matar aure irin wadda yake mafarkin samu murmushi yayi yace "malama Nuratu kin kawo kukanki ida za'a share miki dan haka kibada 30k yanxu angama" cikin zumudi ta zaro kudin ta bashi dan tasan aikinshi ba wasa amsa yayi yana murmushi aransa yace kinbada sadakinki da hannunki a fili kuma sai yace "kutashi kutafi da 'kafarki zaki zo godiya" mikewa sukayi suna mishi godiya suka fice dariya yayi yace "ina nufin da 'kafarki zaki zo kina mun magiya na aureki" yana fadin haka yana sosa wandansa lokacin dasu Nuratu suka fita dare yafarayi dan har anyi salar isha ga kauyen ba haske amma haka suka ringa fantsamawa har suka fito bakin titi suka samu abun hawa suka tafi gida bayan an sauke Nuratu ne tashiga lungunsu wasu samar suka sha gabanta cikin tsoro taja da baya tana zare ido 'daya daga cikin sune ya zaro wata huka yace "................! by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 39-40 Free Page wannan page 'din barka da Sallah ne ga kowa da kowa Allah ya maimaita mana ameen ........................📖"Kibamu kudin jikinki ko waya inba hakaba na tsatstsa gaki" jikin Nuratu har rawa yake ta bude jakarta danta dauko sauran ku'din sarkarta amma taga wayam ba ko sisi ru'dewa ta 'karayi jikinta na tsima ta dauki wayarta me tsada wace ita ta rage mata a yanxu itama YJ ne ya siya mata da biki ta mi'ka musu amsa 'dayan yayi ya bar gurin da sauri shikuwa me hu'kar ta gabanta yazo zai huce kawai saijin huka tayi a gefan cikinta 'kara tasaki sabuda azabar dataji amma kan mutane su ankara ya gudu sai Nuratu dake kwance cikin jini tana ihu wani me kantine ya ankara da abunda ke faruwa be 'karasa gurinba sai yayiwa police waya suka 'karaso suka kinkimi Nuratu suka Asibiti da ita da yake da police da sauri aka amshe su aka fara bawa Nuratu kulawar gaggawa Yuseef be farka ba saida akayi salar isha'i da sauri ya tashi yayi wanka yayi salah sannan ya fito parlour dan zuwa kitchen ya samu abunda zaisa a cikinsa Muwadat ya tarar a parlour tana kalo a tashar Hijjira tv kusa da ita yaje ranshi a ha'de yace "ke ina abincina?" saurin mikewa tayi tana cewa "yana kitchen bari na kawoma" guri ya nema ya zauna yana cika yana batsewa kawo abincin Muwadat tayi takoma 'dakin da take abincin da ta zuba ya dauka ya faraci 1 spoon kawai ya kai bakinsa take Yuseera ta fa'do masa ya tuno test 'din abincinta atake yaji abincin yafita aransa ya mike ya koma 'daki yana jin kewar yarinyar sosai duk da bawani sabo sukayi ba 11:26pm YJ ya gama shin kwanciya ya kwanta amma bacci ya gagara yanaji kamar mararsa zatayi bindiga juyi kawai yakeyi cikin azaba Saudat ce tashigo 'dakin da salama tayi kyau cikin rigar baccinta iya cinya kuma ba abunda ta 'doro akai kafeta yayi da ido duk da yadda tayi kyau ga surar jikinta duk a waje amma be 'daga mishi hankali ba ba'abunda idonsa da gangar jikinsa ke muradi irin Yuseera ita kuwa Saudat tayi hakan ne dan ta dauke hankalinsa daga kan Yuseera ya dauna wannan haukar akanta 'karasawa gabansa tayi ta zauna tana kalon fuskarsa shima ita yake kalo yanajin kanshin tura ranta na fusgarsa ajiyar zuciya yayi tareda kamota ya mannata da jikinsa ya sauke dugun nunfashi jinta ajikinsa ya 'kara tada hankalinsa dan haka cikin ki 'dima ya fara sarafata a daren ranar Saudat saida taji jiki dan ko ka'dan YJ be daga mata 'kafa ba duk dan yasamu nutsuwar da yakeso amma abun yaci tira duk da yaji Saudat 'din ta canza ba kamar abayaba ta jure duk wahalar da yake bata amma duk da haka besamu yadda yake soba saidai ba laifi ya rage zafi ba kamar jiyaba ba abunda yake tunani irin Yuseera ashe duk abaya muna mata yake kwanciya dasu sai yanxu ya kwanta da mace kawar da tunaninta yayi gudun 'kara fa'dawa gidan jiya mikewa yayi ya dauki Saudat yayi toilet da kanshi yayi musu wanka harda shafa mata mai yasa mata kaya ya kwantar da ita ya rungumeta yana sauke ajiyar zuciya yana kisima dama Yuseera ce ajikinsa yanxu washe gari aka salamo Yuseera daga husbitel bayan *DR* *AMEENAH* (my nobel) ta basu shawar wari sosai kuma ta bawa Yuseera magun gunan da zasu gyara mata jiki sukayi salama kuwa yana kewar 'dan uwansa mami bata yarda ta maida Yuseera gidan Yuseef ba dan tasan halin 'dan nata zai iya dawomusu da aiki baya gara tabari inta warke ta maida ita shikuwa YJ basan an salemesu ba saida yakira Muwadat a waya dan yaji ya jikin Yuseera dan mami bata 'daga wayarsa tun ranar da yaje husbitel yana kokarin kusantar matarshi amma ake fushi dashi kamar wada xaiyi zina shine take sanar da shi ansale mesu suna gidan mami kashe wayar yayi ya tashi yayi wanka ya shirya yafito parlour yaga Saudat tanata kokawar gyara parlour dariyama taso ta bashi lalai auren mace tagari rahama ne gashi yanxu wadda batayima ta tsura sabuda kishi ha'da ido sukayi taisaurin du'kawa a hankali ta gaidashi amsawa yayi yana kalon yadda take takawa a hankali murmushi yayi yace "bari naje gidan mami naga jikin Yuseera ansalamesu 'dazu ko xaki?" fuska ta hade aranta tace wato ni ba mutum bace da jiya kagama wahalar dani haryanxu jikina ciwo yake amma xakace naje dubo wata a fili kuma saitace "a'a daije dan nima bajin dadi nakeba" dariya yayi ya kamo hannunta ya mannata dajikinsa yana kalon fuskarta yace "meyasa kika fiye ragwanta ne wace na 'bare budurwama batayi rakinkiba dan kawai nakureta ne yasa harta gaza yakaita ga kwanci a asibiti to dake nasamu a budurwarfa ya za'ayi" tureshi tayi idonta yakawo ruwa tace "naji baka sameni a budurwa ba kaita goranta mini har 'karshen rayuwata amma katuna wadda ka dauki san duniya ka 'doramata ma bata kawoma budircinta ba" tana gama fa'din haka ta shige 'daki da gudu tana kuka ajiyar zuciya ya sauke Allah ya gani badan gori yayi maganar ba amma ta dauka da zafi hartana kuka baki ya ba'be yafice daga gidan Nuratu sai washe gari aka salameta bayan anmata tanba yoyi kuma ance za 'a nemeta in bukatar hakan ta taso police suka rakata har gida ta shiga tana layi amma abun mamaki ba wadda ya kaleta bare yai mata sannu cikin ta kaici ta shiga 'dakinta ta xube a kan tsurar tabarmarta tana dafe gun ciwon nata tana hawaye Yuseef ne ya fa'do mata yanxu yanacan da matansa ita kuma tana fama da ciwo aranta dan tana matukar kaunar YJ tasan yana sonta shima mutuncinta da tazubar a wajene ya rage mata kima da mutuncinta bugu da kari taiwa matarsa duka a daren farkonsu amma bakomai aikin malam na cinsa zai dawo da 'kafarsa haka taringa tunane tunane da masu kan gado da marasu kan gado Yuseef be zame ko inaba sai gidansu kai tsaye parlour mami yashiga yagansu duk azaune suna hira harda Yazeed da aunty da sukazo dubata amma mami bata sanar dasu gaskiyar meya sametaba saitace faduwa tayi dan karsu zargi wani abun in sukaga tana tafiya ba daidaiba da Salama yashiga ya zauna kusa da mami ya gaida ita yana satar kalon Yuseera da ke jikin aunty suna hirarsu gaidashi duk sukayi amma Yuseera ko kalonsa batayiba yaji haushi amma ya maxe dan da mami a gun saitazo hannunsa zatai bayani mikewa Yazeed da aunty sukayi cikin mamaki mami tace "inazuwa kuma tun yanxu" dariya aunty tayi tace "tafiya zamuyi dama dan ta dagene malam ma da yahana xuwa yace arabuda ita rakine saida ya Khabeer yasa baki yabari muzo amma karmu da'de" "to ku gaida gida amma naso kunzauna kun huni" salama sukayi suka fice YJ ya dauko kudi yace Muwadat ta mika musu amma furrrr suka 'ki amsa sai dawo mai dasu tayi gyara zama yayi zaiwa mami magana yaji shashshe'kar Yuseera kalonta duk sukayi sukaga kuka take sosai mamice ta koma kusa da ita tana rarrashinta tace "kiyi hakuri insha Allah kina jin sauki saikinje kinyi kwanaki agida" cikin kuka tace "meyasa kowa baya tausayina ne mami ke kadaice kike tausayamin tunda aka kawoni gidan nan ba wadda ya ta'ba zuwa a gidanmu sai yau kuma yau 'dinma da sukazo basu zaunaba kowa kansa yasani baya tausayawa na 'kasanshi" murmushi YJ yayi dan yasan kalamanta na 'karshe dashi take aransa yace "ina tausaya miki amma bakya gani to nan gaba zanso kannawa tunda ina tausaya miki bakya gani" a fili kuma ha'de fuska yay yace "kirabu da ita mami karta hakura tayi hauka" harararshi mami tayi tace "mema ya kawoka gidan nan tashi ka tafi banason 'kara ganinka sai 'yata tawarke dan nasan halinka ba kunya garekaba tunda har gadon asibiti ka bita za kai maida mata aiki baya" keya yasosa yana magana kasa kasa yadda shi kadai ne yasan abunda yake fa'da kamo hannunta mami tayi suka shige bedroom suka barshi anan yana bin Yuseera da mayan kalo ajiyar zuciya ya sauke ya kira Muwadat yace ta kawo mishi breakfast ta kawo mishi yaci ya koshi ya kwanta a kankujera kamar me bacci mami ta fito ta tadda shi a parlour yana bacci yasa ta fito tabar Yuseera a 'dakin tashiga kitchen tana ha'da abincin rana murmushi yayi ya mike yana san'da ya shige 'dakin yasa key yakule 'dakin Yuseera da tafara bacci ta bu'de idonta a hankali ha'da ido sukayi dashi ta zaro ido ta mike a tsorace fuska ya murtike yace "idan kika furta kalma 'daya saina sa'ba miki walahi" hawaye tafarayi ta ha'de hannayenta guri 'daya alamun roko 'karasawa yayi kan bed 'din ya kai hanu zai kamota tayi baya tana kuka tsawa ya daka mata yace "bake mara kunyaba nazo ko kalona baliyiba to yanxu zaiki kaleni sosai" ido ta 'kara zarowa ta bu'de baki zatai kiran mami kamar yasan mezatayi yaisaurin fincikota yarife bakinta da nashi mami da ta fito parlour daukar abu taga ba YJ ta dauka fita yayi saikuma ta kali 'dakin da Yuseera keciki taganshi a kule bayan abude tabarshi kuma Yuseera na bacci jikinta ne yaba Yuseef zai iya shiga yace zaimata wani abun da sauri ta 'karasa kofar room 'din ta tura taji a kule cikin fushi tace "ka bu'de kofar nan Yuseef tun ban sa'ba makaba karinga abu kamar me shaye-shaye" duk abunda take fa'da Yuseef na jinta amma bayaji zai iya abunda tace dan yana bu'katar matarsa amma ana nuna mishi iyakarsa a kanta cikin matukar bukatuwa ya 'dora hannusa a .................! meso cigaban wannan labari tunda ga farko har 'karshe ya biya naira 100 ta WhatsApp Number 08035407419 by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 41-42 ........................📖A kan kirjinta yana shafawa yana lumshe ido 'kara Yuseera tasa ta zame gefe ta mike tana zare ido fuska ya 'kara ha'dewa yace "kinaso na sa'ba miki ko?" matsawa baya tayi tana hawaye ya taso ya 'kara matsowa ida take ta 'kara ja da baya muryar mami yaji tana mishi magana amma yayi shiru yana 'kara kaiwa Yuseera hari cikin tashin hankali mami ta koma bedroom 'dinta ta dauko wani key 'din ta dawo ta saka amma ya'kiyi kai ta dafe ta 'kara magana da 'karfi "wai meyake damunka ne nace ka rabuda yarinyar nan ko so kake ka 'karasata ne" shiru taji bai yi magana ba kuma yana jinta haka Yuseera ma datayi hanyar toilet da gudu ta bu'de tashige ta kulu da 'karfi bugun kofar yakeyi yana cewa "ki bude ba abunda zan miki kinji" cikin kuka tace "ni dai katafi ban warkeba walahi" kai ya girgixa ya koma ya bu'de kofar yafice da kalo mami tabishi tace "Allah ya shiryeka Yuseef" tana gama fa'din haka tashiga 'dakin taje bakin toilet 'dinta tace "ki fito ya tafi" "to" Yuseera tace ta bu'de toilet 'din ta fito kanta a 'kasa ta kasa kalon mami ta zauna a bakin bed ajiyar zuciya mami ta sauke tace "duk lokacin da kikaga Yuseef a gidan nan to kiringa lura dan ba kunya gareshi ba sai ya maida miki aiki baya ya cuceki shi yana can da matarshi ke kina fama da jinya" kai ta iya gyadawa mami ta koma ta kwanta tana sauke nun fashi washe gari Yuseef be samu damar zuwa gidan mami ba dan aiki ne yataso mishi na gaggawa da sassafe ya fita ita ma mami yau husbitel suka koma aka duba Yuseera aka cire 'dinkin kuma aikin yayi kyau sosai aka rubutu musu wasu magun gunan suka dawo gida Nuratu yau ta 'danji sauki amma tunda ta tashi taji ba abunda take so da mararin gani irin malam Zubairu duk takasa sukuni akansa wayar 'kanwarta ta ara tasa number Kareema ta kirata bugu 2 ta dauka "ah matar babban *JAREEMEE* ya jikin naki?" "da sauki Kareemah number malam Zubairu nakeso ki turomin" "owk bari na turo miki matar *JAREEMEE* " kashe wayar Nuratu tayi tana jan tsaki dan ko sunan YJ batasan ji yanxu ba a jimaba number ta shigo jikinta har rawa yake ta dauka ta kirashi gabanta na dukan 3-3 dauka yayi tare dayin salama amsawa tayi tace "kahuni lafiya ya gida da yara?" "duk lafiya" "masha Allah ka gane wace?" "a'a wace" ya fa'da yana murmushi dan yariga ya gane ta sarai amma saiyaja aji "am amm Nuratu ce" "wace Nuratun? bangane ba" ajiyar zuciya ta sauke tace "wace mukazo akan zancen mijin.........!" sai kuma tayi shiru murmushi ya 'karayi dan yasan xuwa yanxu ba namijin da Nuratu zata iya so ko ta 'kaunaceshi irinshi dan yaka yace "okey na gane wadda kukaxo da kareema ko" da sauri tace "eh eh nice" "to ya akayi ko aikin ne baici ba" shiru ta yi takasa cewa 'kala jin tayi shiru yace "ina sauraranki" kame kame ta farayi tarasa me zatace dariya tayake 'boyewa ce tafito fili yai saurin rufe bakinshi yace "kar ki damu duk abunda kike so ki fa'damun zan miki shi" ajiyar zuciya tayi tace "walahi malam tunda nadawo daga gunka banda lafiya kuma aikin beci kowaba shine nace…..........." "inajinki" tayi 'kasa da kanta kamar yana kalonta tace "mezai hana murufawa juna aseeree ka aureni kawai" murmushi yayi yace "ke yanxu xaki iya aurena a haka ga mata 3 da yara 38 da jikoki 21 ga ni malamin soro a haka kike sona" da sauri tace "eh walahi zan iya aurenka a hakan" "to masha Allah karki damu xan turo magaba tana ayi magana da huri a huce gurin" cikin farin ciki tace "to malam nagode" "nine da godiya Nuratu na" dariya duk suka da haka hukayi salama kowa xuciyarsa wasai bayan sati 2 malam zubairu ya aiko gidan su Nuratu suma dama sun gaji da ita suka bashi ita akasa rana sati 2 murna gurin Nuratu da malam zubairu ba'a magana (ikon Allah duk idonso yarufe sun manta da cewa Nuratu batayi iddaba amma zata 'kara wani auren hmmm ya sunan wannan auran na Nuratu?) cikin sati 2 Yuseera ta warke kuma kayi kiba ta murje tayi kyau kulum sai YJ yazo gidan mami ko zai ganta amma baya gananinta duk abun duniya yai mishi zafi har rama yayi sabuda kewarta gashi kulum fa'da suke da Saudat ko kusantar ta yake sai ya ringa kiranta da Yuseera tun tana hakuri harta gaji ta daina xuwa inda yake yau mami sa Yuseera zata koma dan ta gaji da zaryar da YJ kemata tunda Yuseeran ta warke gara ta koma kar ashiga hakinsa ko asa yakomar harkar da ya bari ta bin matan banxa tunda taicewa Yuseera tashirya yau xata koma tashiga 'daki ta kule taketa aikin kuka ba yadda mami batayi ba dan ta rarrasheta tayi shiru amma ta 'kiyi shiyasa tarabu da ita barima ba shegiya bace 'dakinta ta huce tai zamanta ta rabu da ita Yuseef yau tunda ya tashi mararsa ke masa ciwo tun yana hakuri har ya gaza mikewa yayi cikin azabar ciwo yanufi gidan mami yana xuwa katsaye bedroom 'din mami ya shiga ya xube a 'kasa ya dafa ka fa fuwanta yana hawaye yace "dan Allah dan Annabi mami ki taimaka min ki bani matata walahi nakai gobe batare da itaba xan iya rasa raina" da mamaki mami ke kalonsa yadda ya dage yake kuka sha'be sha'be ajiyar xuciya tayi tace "dama yau nayi niyar maida ma ita amma tunda nasanar da ita tashiga 'daki take kuka nayi nayi tayi shiru taki dan haka sai kaje kaida ita ka lalla'bata ku ha'da inaku inaku kubar min gida nima na huta" cikin farin ciki yace "nagode mamita ki shirya mata kayan gamunan futuwa inma ba'a tafi da suba gobe nazo na dauka" baibari mami tayi magana ba ya fice da saurinsa kai ta girgixa a fili tace "kai Allah ya shirya mana yaran xamanin nan yara ko kunyar iyayensu basaji agabana idona danashi wai xai mutu inbai kusanci mace ba yau hmmm Allah ya kyauta" da saurinsa ya fa'da 'dakin da Yuseera ke ciki har lokacin kuka takeyi jiki a sa'bule ya xauna kusa da ita ya kamo hannunta yace " *YUSEERA* " da gowa tayi ta kaleshi yayi ajiyar xuciya yace "me kike gudu a gidana da dan ance ki koma kike kuka?" hawaye ta share tace "nidai nafi son xama anan gidan" "owk kixa'bi dakin da kike so saiki koma da zama duk ran girkinki na ringa zuwa" kaita girgixa tace "nanma yamun amma basai ka xoba" "to ni kike gudu kenan ko?" kai ta 'kara girgixa mishi alamar a'a "to yanxu za'bi 2 ya rage miki ko ki xauna anan gidan duk bayan 2days na ringa xuwa kuma abunda kike gudu dule nayi ko kuma ki koma gidana ki xamanki a 'dakinki ba sai kinxo nawaba sai acewa Saudat kin barmata mijin" da sauri tace "nayarda xan koma" "to tashi ki shirya mutafi" mikewa tayi ta fara shirya kayanta binta kawai yake da kalo yana mamakin kuruciyar da take damun ta da kanta tashiya kayanta tsaf ya dauka yakai mota ya dawo tare sukaje 'dakin mami yi mata salama binsu take da kalon mamaki a ranta tace "lalai ba ashiga tsakanin mata da miji" xama sukayi YJ shine mecewa "mufa mami munshirya tafiya zamuyi" kalon Yuseera da kanta ke 'kasa tayi ta juya ta kali YJ da ya kurawa Yuseeran ido tayi murmushi tayi musu nasiya sosai sannan tamusu fatan aikairi sukayi ban kwana suka tafi koda suka tafi ba gida sukayiba saida suka biya yayo mata siyayya meyawa kayan sawa dana ciye-ciye basu suka dawoba sai magrib a gajiye suka shiga parlour da salama Saudat da ke xaune tabisu da kalo musaman Yuseera dataga ta 'kara kyau da gogewa xama YJ yayi yana bu'de mata tata siyaryar ita kuma Yuseera ta shige 'dakinta danyi salah mikewa Saudat tayi cike da kishi tashi ge 'dakinta dariya ma ta bashi yayi abarshi sosai yashiga 'daki yayi wanka yayi salah ya nufi 'dakin Amaryarsa a bar kaunarsa *YUSEERA*.............. by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 43-44 ........................📖Da salama yashiga bedroom 'dinta bata ciki sai 'karar ruwa da yaji a toilet hakan yasa ya gane wanka take dan haka ya zauna a gefan bed 'din yana dana phone 'dinsa bata jima ba ta fito daure da tawul ajikin ta tana gagin shi a zaune ta zaro ido dan batasan sanda yashigoba ganin kamar hankalinsa baya gurinta yasa ta tafi a hankali za ta dauko kimar 'dinta caraf yariko hannu ta saida ta rintse ido sabuda tsoro juyowa yayi yana fuskan tar ta yace "me zaki dauko kike san'da haka?" kawar da kai tayi tace "hijab 'dina zan sa" murmushi yayi yace "ki xamanki a haka kinfi kyau" kwace hannu ta tayi taja da baya tana kalon yadda ya tsareta da ido kamar zai cinyeta ta harareshi harda murguda mishi baki tace "dan Allah kafita xansa kaya" gira ya 'daga guda 'daya yana murmushi yace "to fa wani sabun salone haka to mezaki 'boyemun ajikin ki inane ban bi ta ta'ba na tsotse ba kuma ina ne banshiga nafita ba" toshe kunuwa Yuseera tayi tana rufe ida nuwanta ji take kamar 'kasa ta zage ta nitse a gurin ji tayi kamar nunfashinta yana ha'duwa da na wani tai saurin bu'de ido sukayi 4eyes da YJ da ya tsareta da mayun ida nunshi kaida du'kar tana wasa da yatsun hannuta murya can 'kasa YJ yace "ko karya nayi banshiga nafita ba inkuma ba haka bane to ki fa'da saina 'kara tabbatar miki" idonta ne ya kawo ruwa tana girgiza kai tace "a'a nayar da mana amma dan Allah kafita nasa kaya salah zanyi" marairai cewa shima yayi yace "nidai ba ida zanje asa kayan nan a gabana kiyi salah mu kwanta bacci nake ji" ke'beshi tayi taje ta dauko kayan da zatasa tai shigewarta toilet tasa key dariya YJ yayi a fili yace "kigama gudunki kifito ki sameni yarinya" kwanciya yayi akan bed 'din harta fito ta tada salah shima ya mike yashiga toilet 'din yayo alwala ya bari ta idar da salah sannan yace tamike suyi nafila tare mikewa tayi sukayi raka'a 2 ya dade yana kwararo musu addu'o'i sannan suka shafa ya kaleta ido a lunshe yace "yaufa bacci nakeji baby" baki ta ta'be tace tokaje ka kwanta mana "um um nidai anan zan kwana" ido ta zaro tace "tab a'a gaskiya kamike kaje ka kwanta" "to indai zan mike na tafi saidai kitashi mu tafi tare" "what" ta fa'da a tsorace dan ko a mafarki batason 'kara komawa 'dakin YJ dan ita ka 'dai tasan huyar datasha da taje dariya YJ yayi yace "alja nune a 'dakin da kike gudunsa" cike da tsoro tace "bagara 'dakin aljanu ba da 'dakin da akeson kasheka a ciki" dariya ya 'kayi sosai kana yace "wadda taso kashekin tabar gidan to meye abun tsoro kuma" baki ta ta'be tace "shikanshi me 'dakin beso na rayuba" ido ya lumshe ya mike ya 'dagata ya 'dora kan bad yace "mu kwanta bacci zanyi banason musu duk abunda zanyi banaso a ringa yimun musu dan za'asa ni yin abunda banyi niyaba" yana kaiwa nan ya mike ya sawa room 'din key ya dawo ya kwanta kusa da Yuseera da take zaune tun 'dazu baice mata 'kalaba ya lumshe ido kamar me bacci ta 'da'de a xaune kafin ta kwanta zuciyarta na bugawa da 'karfi bata jima da kwanciya ba bacci yayi ayon gaba da ita cikin bacci taji anata shafata ta bu'de ido taga ba mafarki bane YJ ne cikin tsoro ta fara tureshi tana cewa "ni karabu dani shiyasa fa nace katafi 'dakin ka" muryarshi na rawa kuma can 'kas yace "karki manta dazan kwanta nace miki banason musu ko to karkisa naimiki abunda zakizo kina nadama" kuka tasa tace "indai nace karabu dani dan Allah" ko kulata be 'karayi ba yacigaba da abunda yakeyi ganin yana son shigarta tafara tureshi da iya 'karfinta tsawa Yuseef ya daka mata wadda tasa dolenta ta nutsu kafarta ya bu'de ya karanto addu'ar saduwa da iyali ya fara shigarta cikin nutsuwa 'kan'ka meshi tayi tasaki kuka me sauti tana cewa "inalilahi wa'ina ilaihirraji'un nashiga 3 ya Yuseef kayi a hankali kar na mutu plz" shikuwa YJ tuda yagama shiga HQ 'dinta yamanta wace duniya yake duk iya magiyar Yuseera be jitaba saima sunbatunsa da suka dane nata kukan saida ya gamsu sosai sannan yadawo hayacinsa ya 'dagata yakwanta ya jawota jikinsa yana samata albarka har bacci yayi awan gaba da su da asuba shine yafara farkawa ya mike yayi wanka ya fita masjid har suka idar yadawo ya tashi Saudat yashiga 'dakin Yuseera bata tashiba 'karasawa yayi kan bad 'din ya 'dagota ya manta da jikinsa yana kalun fuskarta da ta jike da waye yace "meyasa baki tashi kinyi salsh ba?" bu'de idonta da sukayi jajir tana kalonsa tace "nagaji kasana ciwo yake bazan iya mikewa ba" ta 'karasa maganar tana hawaye ajiyar xuciya ya sauke ya dauketa ya kaita toilet ya gasata da kansa yaimata wanka da kansa yasa mata kayan sannan tayi salah a zaune tana kukanta a 'boye bayan sati 2 yaune ake daura auran Nuratu da malam Zubairu abu ba tsiya ba arziki amarya bawani gyara haka aka tarkata aka kaita mugun kauyan da malam zubairu yake washe gari da sassafe aka tasota 'dora abunci taga anbata tsabar dawa ita zata daka tayi tuwo da miya da ku'dinta kuka ne kawai batayi ba ga abuncin gidan na hada kane tukunya laba 30 suke dafa tuwo aciki gaba 'daya wunin ranar bata zauna ba kuma matan gidan suna kalonta ba wadda ya tayata haka taita ha'kilanta ita kadai kamar baiwa 'ban garen Yuseera kuwa har yau takasa sabawa da halin YJ har fa'duwa gabanta yake idan taga ya dawo gidan amma ta ta'ba nuna mishi gaza warta ba 'da'dinta 1 idan girkin Saudat yazo shine take samun hutu har tai bacci da mun shari yauma girkin tane tun yamma ta gama aikinta tayi wanka ta kwanta dan yau jin jikinta take ba 'da'di gajiri da ciwon kai bata jima ba bacci ya dauketa sai 9pm Yuseef ya dawo 'dakin Saudat ya fara shiga da salama aciki ta amsa mishi salam ajiye mata ledar hannushi yayi yace "gashinan gurasa ce nagani nasiyo muku tunda abun marrari ce" ko kalonsa Saudat batai ba yayi murmushi dan yasaba duk ran kwan Yuseera Saudat bata mishi maga har ya juya zai fita yadawo yace "ko kina bukatar wani abu?" harararshi tayi kawai tajuya ta kwanata baki ya ta'be yafice daga 'dakin 'dakin Yuseera ya shiga bata parlour dan haka yashige badroom 'din a kwance ya tadda ita tanata bacci yayi murmushi ya haye bad 'din ya jawota jikinsa ya fara hura mata iska a fice 'dinta a hankali ta bu'de idota ta saukesu akashin murmushi ya sakar mata itama ta maida mishi tace "kadawo lafiya mijina" "lafiya lau baby na tashi kici gurasa nasiyo miki nasan zakiso ta" dariya tayi ta mike ya dauko ledar ya ajiye a gabanta ya bu 'dewa ta fara ya tsina fuska sabuda kanshin gurasar yafara tayar mata da zuciya mikewa yayi ya dauko plet da huka da spoon ya juye gurasar ya yanko be kula da halin da take cikiba yasa mata abaki aikuwa tafara ka kari sai amai tafara amai ba kakka tawa kanka ce kwabo ta ga la baita dagota yayi da sauri yana salati amma yaga tayi................! by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 45-46 ........................📖Baya luuuu yai saurin ha'data da jikinsa yana kalon fuskarta data jike da gumi duk da sanyin da akeyi huramata iskar bakinshi ya farayi a hankali yakira sunanta "baby bu'de idonki kinji" a hankali ta bu'de danunta da sukayi red hawaye na zubowa tace "cikina zan mutu" ido ya rintse yace "no bazaki mutuba" ajiyar zuciya tayi sauke ta 'kara kan kameshi jikinta na rawa tace "kari rifeni sanyi nakeji" kwantar da ita yayi jikinta zafi rau ya rufa mata blanket shima ya kwanta ya shiga ciki ya jawota jikishi ya 'kan'ka meta haka suka kwana jikin Yuseera ba da'di saida asubama zazza'bin ya ragu da kanshi ya ha'da musu breakfast yai mata wanka ya dauko abinci ya fara bata amma tanaci tai amanshi tea ya ha'da mata ya bata shima be zaunaba duk sai hankalinshi ya 'kara tashi ya kaleta a san yaye yace "tashi muje Hospital a duba minke" fuska ta marairai ce tace "nidai ka rabu dani banason zuwa walahi" cikin rarashi yace "hakuri zakiyi muje abaki magani zakiji sauki kinji" kai ta gyada mishi ya sauya mata kaya ya kamo hannun suka fito parlour da Saudat suka ha'du ta kali Yuseera sama da kasa ta ta'be baki ta kali YJ tace "my dear inaso xuwa gida yau inaso ka kaini da kanka" yana kalon Yuseera yace "gaskiya saidai kije da kanki baby ba tada lafiya zan kaita Hospital" fuska Saudat ta 'kara ha'dewa tace "nagaji da nuna babbanci da kakeyi a tsaka ninmu da Yuseera nimafa aure na kakeyi" rai a 'bace YJ yace "idai dan zan kai matata asibiti shine kike cewa na nuna babbanci to na nuna kiyi abunda zakiyi" yana gama fa'din haka yaja hannun Yuseera suka bar gidan koda suka 'karasa Hospital 'din kai tsaye office 'din Dr Ameenah suka huce da fara'a ta tarbesu suka nemu gu suka zauna kalon Yuseera tayi tace "Amarya ya jikin naki" "da sauki" "to Allah ya 'kara sauki" "ameen thanks" tan bayoyi Dr tayiwa Yuseera kafi tayi mata test ta gano cikine da Yuseera na wata 1 da sati 2 cikin farin ciki ta bayanawa YJ alkuwa bakinshi yaki rufuwa a abunda yake anbata sai "alhadulilih alhadulilih Allah nagode ma daka azirtani da wannan cikin" ya kali Yuseera da kanta ke 'kasa duk kunya ta isheta yace "sannu baby ba abunda kike bukata" kai ta gyada mishi ya mike ya mikawa Dr Ameenah kudi masu yawa wadda shi kansa besan adadinsuba yace "ga tukucin kinan Dr nagode sosai" murmushi Dr tayi tace "duk wannan saurin da kake ka tsaya na rubuta mata magani ko sokake taita zama da ciwo" kai ya dafe yace "walahi duk na ru'de ne" ya koma ya zauna tarubuto maganin ta mika mishi tace "gashinan kasiya mata a parmasy sannan ko zazzabi take kar abata magani a gida akawota nan tukun" "okey nagode Allah ya 'kara girma" "ameen" Dr tace ta rakosu har waje tanawa Yuseera tsiya wai kinibibine ya hanata magana amma tafi kowa jindadi haka suka huce anawasa da dariya gidan mami YJ ya zarce da Yuseera suna zuwa Yuseera a tsorace tace "dan Allah kar ka fadawa mami inada ciki" dariya yayi sosai yace "ai ko ban fa'da mataba shi zai bayana kansa da kasa" "eh nasani amma kar ka fa'da mata kaji" "to" kawai yace mata amma bazai ki fa'dawa mami wannan abun alkairinba da salama suka shiga Muwadat na gani Yuseera ta taso da gudu ta 'dane ta aikuwa cikin masifa YJ ya janye Muwadat yana masifa "bakida hankali ne da zakizo kiwani haujinkin ta sokike kimun asarar babyna" baya Muwadat tayi tana kunshe dariyarta muryar mami sukajiwo tana cewa "to su aimaka sarkin 'ya'ya to ita ba 'ya bace" sosa kai Yuseef yayi yace "to ai ba ita ka'dai bace tazo ta 'daneta kuma ance ta daina wahala" cikin farin ciki mami tace "hmm kaji dashi" ta kamo hannun Yuseera da kanta ke 'kasa ta zaunar da ita tace "sannu 'yar kirki ba abunda kike bu 'kata" kaita girgiza alamar "a'a" murmushi mami tayi tace "haba Yuseera ki fa'damun abunda kike bu 'kata nakawo miki kinsan masu juna 2 da kwadayi" hannu 2 Yuseera tasa ta rufe fuskarta mami tayi dariya tace "shikenan tunda bazaki fa'da munba" ta zauna suka cigaba da hira Yuseef nata rawar kai yana sanarwa mami irin murnar yayi lokacin da Dr ta sanar dashi Yuseera nada ciki sukuma suna tamishi dariya sai a zahar sukayiwa mami salama suka huce gidan su Yuseera aikuwa tuda taga sunyi hanyar gidan su bakinta ya 'ki rufuwa sai murmushi takeyi YJ yana sane da abunda takeyi shima sai dariyar yakeyi suna 'karasawa da sauri ta fito da gudu ta shige gidan ko kiran da YJ ke mata bata jiyo ba girgiza kai kawai yayi dan bayasan gudun nan sabuda babynshi tana shiga taci karo da mama aikuwa ta saki ihu ta dafeta cike da mamaki mama take kalonta kamar ba Yuseera ba tazama katuwa tayi kiba da haske cikin farin ciki mama tace "Yuseera kece?" kuka Yuseeran tasaka tace "nice mama shine ko kizo ki gani ko" murmushi mama tayi tajata suka shiga 'daki suka gaisa suna hira yaya Kabeer ya shigo ya kali Yuseera yace "kinyi aurenma bakiyi hankaliba autar mama yanxu mijin naki yana waje kika barshi" mamace ta kaleta tace "au da waje kikabar Yuseefan" baki ta turo tace "to nina hanashi shigowa" kai kawai mama ta girgiza tacewa yaya Khabeer ya shigo dashi tare suka shigo ya gaida mama ta amsa yabawa Yazeed da yashigo yanxu key yace yashigo da kaya a but kar ba yayi yaje yaita shigo da kaya abince da driks ita kanta Yuseera mamaki take yaushe ya shiyo kayannan godiya mama taitayi harda hawaye yace bakomai ya kali Yuseera da ita shi take kalo ya kashe mata ido yace "ma munsamu 'karuwa fa" "to waya ya haihu" ido Yuseera ta xaro ciki tsoro tace "dan Allah kar ka fada" kafada ya make yaima kwalo yace "mama ciki gare Yuseera" ai da gudu ta mike tayi..............! kuyi hakuri da wannan gajeran page 'din by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 47-48 ........................📖Tai cikin daki da gudu dariya sukasa harda mama cikin farinciki tace "Allah ya sanya alkari ya sauketa lafiya" "ameen mama" suka cigada iharar su itakuma Yuseera tunda tashiga daki tana kukan munafinci bacci ya dauketa saida mama tashiga tace tafito sutafi kar dare yayi ta tadda tanata baccinta murmushi tayi ta fara tashinta mi'ka Yuseera tayi ta kali mama tace "kai mama kika katsemun baccina me dadi inaba babyna non........!" saikuma tasa hannu tarife bakinta tana zare ido baki mama ta ta'be tace "nitashi kibi mijinki kutafi kin ishi mutane da rashin kunya" fuska ta kwa'be tace "haba mama banga baba na ba zantafi nidai yai tafiyarshi ya Yazeed a kaini dama ai gulmace ta tsaidashi inba hakaba daya kawoni yaita fiyarshi mana" bige mata baki mama tai tana harararta tace "mijin naki kike cewa ya tsaya gulma, ashe har yanxu baki daina wata kamar 'yar fariba ko" baki ta turo tasako daga bad 'din tayi waje baki mama tari'ke tace "ko daya zaki tarbiyar wani kema ba'a gama takiba" tana fita ta tadda yaya Khabeeru sunata hira dashi hararar YJ tayi ta zauna kusa da yaya Khabeeru tace "yaya ina babana" murmushi yayi yace "aikuwa baba yatafi birnin kudu shida gida sai dare ko gobe da safe yai sanmako kunda ganin kona suka tafi" Yuseef ne yace "to saiki mike mu huce ko" ido ta zaro sai tafara kuka tana tirje tirje tana cewa "nidai ba inda zani saina ga babana" cikin ta kaici yaya kabiru ya kaimata duka da sauri YJ ya tare ya jawota jikinshi ya kali yaya Kabeeru yace "haba yaya Kabeer da girmanka zaka daketa bafa ita ka'dai bace yanxu su 2 zaka daka fa" ya 'karasa maganar kamar zayi kuka baki da hanci yaya Khabeer ya saki yana kalon ikon Allah lalai ana ta'bara ido 2 girgiza kai yayi ya mike yafice da bazai iya kalon wannan sakarcin ba cikin rarrashi Yuseef ya kaleta yace "shike nan baby kizauna gobe zanzo na daukeki na samu gaisa da baban amma kikulamin da kanki da babyna banaso ko kuda ya ta'ba min su" tana murmushi tace "to nagode mijina" kiss ya mana mata a lips 'dinta yace "yau bazan iya bacci ba sabuda kewarki baby" murmushi tayi tace "nima haka honey" dariya yayi ya mi'kara da ita yace ta kira mishi mama suyi salama kirawo mamartayi sukayi salama tanata yimishi korafi akan me zai barta kwana amma can 'kasan ranta da'di ya isheta dan dama tanaso su ke'be da 'diyar tata yana dariya sukayi salama ya huce yin duniya mama tayi Yuseera ta raka shi go gindin motane ki tayi dan tasan halin abunta yanxu suna fita zaice zai ta'bata idan yashiga wani yanayi tass zai iya cewa ta fasa kwana itakuwa karan hauka ne ya cijeta da zata bishi da ta gaji da mitar mama saita mike ta barmata gurin a daran mama da Yuseera basu rintsa hira suka sha da shawar warin da mama taringa bawa 'diyar tata haka ma 'bangaren YJ amma shi tashin hankali ne ya hanashi bacci gashi yaje gun Saudat yana fara kiranta da Yuseera ta tureshi tana masifa fa'da kan sunshashi dan badan YJ yakai zuciya nesa ba da a daren Saudat a gidan ubanta zata kwana da sassafe Baba ya dawo yayi mamakin ganin Yuseera da yadda takuma kamar ba itaba cikin fara'a suka gaisa nanfa aka dasa hira har rana yi sukai saida lokacin salah yayima suka fita masgid saida yamma likis YJ yazo daukanta suka gaisa da Baba yai mishi alheri me yawa amma ya 'ki amsa yace ai yasaba bashi yaukam tunda yakawo kayan abici bazai amshi kudiba yin duniya ya 'ki amsa sai hakura YJ yayi yana yaba datakun surukan nasa ita kuwa Yuseera tunda taga yazo take matsar hawaye idai mama abunma dariya yabata anason mijin ana kaiwa kasuwa da kuka suka rabu da mama bayan ta ha'da mata kayan gyaran jiki irin nasu na mata ranar kuwa saida Yuseera ta kwamace bata kwana a gida ba dan irin cin da YJ yaimata abun ba magana shima saidaga baya yazo yana nadama da tsoron karwani abu yasamu babynshi kuma kwanan Saudat ne amma tayi yaji tabar gidan akan rigimar da sukayi jiya *AFTER* 8 *MOUTH* cikin Yuseera yayi girma sosai har ya huce EDD 'din da aka samata duk ta kubura zama da gyar tashi da gyar idan tagajima kuka take sawa YJ shima daurewa kawai yakeyi dan shima cikin Yuseera ya fara bashi tsoro ba yadda mami batayi yadawo mata da itaba ya ki yace saidai in ita tadawo gidan nasu ranar wata sunday da safe Yuseera na jikin YJ tana mishi mitar da ta saba dan tun dare takejin mararta na mata ciwo cike damuwa ya kaleta yace "am sorry my beautyfull wife Allah zai sakeki lafiya nan bada da 'dewa ba kiji kidaina wannan kukan" jin tayi shiru yasa kali fice 'dinta ido yaga ta rintse ya cije lips 'dinta ya damke mararta da hannu 2 da sauri ya janyeta daga jikinshi ya maida ita aganshi yafara magana "meyake faruwa baby meya sameki haka" kai kwai take juyawa amma ko ihim bata ceba da sauri ya mike ya shiga 'dakin Saudat yace ta fito Yuseera ba lafiya amma saitace itama tabatada lafiya cikin ta kaci yake kalonta Allah yagani akan abu 2 ya 'ki rabuwa da Saudat na 1 yana tausayin Yuseera ga ciki ga jarabarsa na 2 bayaso ace yazama me auri saki amma zayi maganinta very soon fitowa yayi ya 'dauko phone 'dinshi ya kira mami ya sanar da ita abunda ke faruwa tace suyi gaba gatanan su ha 'du a hospital 'din to yace da ita ta kinkimi Yuseera yasata a muta suka huce kan mami ta zoma an amshi Yuseera an shiga da ita lebor room da ita mami na zuwa ta tadda Yuseef yayi ta gumi idonshi yakoma red ta zauna kusa dashi ta dafa shi murya a karye tace "kayi hakuri addu'a tafi bu'kata yazu Allah ya sauketa lafiya" hawayen da suka zubo masa ya goge yace "mami walahi tsoro nakeji kar Yuseera ta mutu dan bansan yaxanyi da rayuwata ba ina rasata" cikin damuwa mami ta dafashi tace "ciwo ai ba mutuwa bane kayi hakuri ka share hawayenka kacigaba dayi mata addu'a kaji?" kai ya gyada mata ya mike ya nufi masgid 'din cikin Hospital 'din sai 4:27pm Yuseef ya dawo mama tana kalonsa tasan kuka yaje yayi ya xauna kusa da ita muryarshi na rawa yace "har yanxu bata haihu ba ko mami?" bu 'de baki tayi zatayi magana saiga wata nurse ta fito tace kune wadda kuka kawo Yuseera Sa'id ko da sauri YJ yace "yes mune" murmushi tayi tace "to Allah ya sauketa lafiya" "alhadulilih alhadulilih alhadulilih" shine kawai abunda YJ keta maimai tamawa cikin farin ciki mami ta kali nurse 'din tace "me aka samu?" tana murmushi tace "ansamu baby girl" "masha Allah" shine abunda mami tace taciro ku'di ta mi'kawa nurse 'din tace "ga tukucinki" da sauri YJ yace "haba mami 'yafa guda Allah yabani wadda da duk shekarun da na shafe da yin aure bansamuba kuma ki dau kudin da basufi 5k kibawa wadda ta sanar damu wannan abun alkarin" kalon nurse 'din da bakinta ya 'ki rufuwa yayi yace "bani acc number 'dinki" da sauri ta fa'da mishi aikuwa a take ya tura mata 300k kicin da mamaki da'di da murna nurse 'din taitaiwa YJ godiya saida ya ce ya isa ma sannan ta daina aikuwa Yuseera taga gata gurin nurses 'din ko motsi tayi sai ance meya faru sai magrib aka salamesu kuma Allah ya taimaki Yuseera duk girman babyn ma'a mata 'dinki ba kodan gurin yasaba da katuwar joystick 'din YJ ne oho gidan su mami tace su zarce dan bataso a riga yimata rashin ta ido a gida tunda suka dawo 'yar tana hannun YJ saida mami tai masa jan ido sannan ma ya bada baby aka mata wanka ana gamawa ya 'kara zuwa ya kwafe yana kalon yarinyar sosai mami ta cire kunya ta gashe sirikar tata tare da wanketa tass duk da Yuseera tajin zafin wankan amma taji dadin jikinta sosai bayan ta sa kaya ne ta kwanta Saudat ta shigo ta gaida mami ta amsa 'kasa 'kasa jikinta a sanyaye tace "walahi mami banda lafiya shiyasa ban rakasu ba" "naji ai" shine kawai abunda mami tace ta cigaba da harkar gabanta zama Saudat tayi kusa da Yuseef ta mi'ka hannu zata amsheta yai saurin janye babyn yana hararta cikin damuwa tace "plz kaban babyn nagani" "mtssss idan zaki mutu a gurin nan bazan baki 'yataba" hawaye bakin ciki Yuseera ta goge tana leken babyn a hannun YJ kamar ta warce ta gudu haka takeji kauna da soyayyar babyn na ratsata komai da ake saiwa baby da uwarsa YJ ya siya har yaso yai fariya a gurin siyan kayan baby ita kuwa saudat 'yar kalo ta zama ga son daukan baby da take amma idai YJ yana nan baya bata saidai in baya nan ta 'dauka kwanci tashi ba wuya yau takama sunday kuma yane akai taron suna yarinya taci sunan KHADEEJA {NABIHA} (sunan aunar mu kuma mafi soyuwa a gareni i love you my sweet sister NABIHA) ayin taro na ban mamaki anci ansha su Yuseef angon 'karni ko fita beyiba yana ma 'kale duk shigar da Yuseera zatayi to anko zasuyi intasa atanfa ma saiya dauko shadda kalarta yasa kuwa dariya yake mishi amma shi ko a jikinshi harkarsa yakeyi hankali kwance DR AMEENAH ma tazo suna harda MA'ISHA ita 'KANWAR MATATA {my novel} da FATEEMAH ta BA'KIN GIDA {my nobel} da Mujha ta RABUNANE {aunty baby} da Aneesa ta SATAR KWANA {ummu haira} etc anci ansha anyi taro lafiya an watse lafiya ba hayani ya fa'da azo ana dariya ankoma cikin jindadi da tsaraba niki niki wai ina labarin Nuratu a gidan malam Zubairu................ by *XAHRA* [8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️ 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 *AURAN* *JAREEMEE* 🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 49-50 ........................📖Nuratu kuwa tuda taje gidan malam Zubairu jin dadin rayuwa ya yanke mata kulum cikin fa'da take da mata da yaransa ga rashin abinci me dadi a cinmutun cin tada malam yake kulum kuma inzai dau wu'ka yace zai yankata baza iya guwaba har kayanta ya ta'ba watso mata waje amma ta dauko kayan tana kuka tana rokonshi yayi hakuri bazata iya rayuwa bashiba haka zata dawo kishiyoyi sitaimata habaici amma ko ajikinta inkaga Nuratu yanxu bazakace itace wannan nuratun 'yar gayu da kwalisa bace duk tabi ta rame tai baki har tsufan dule ta fara ga laulayi da take fama dashi gacikin yasata kwadayi amma inzata mutu ko kan kifi malam bazai siya mataba saidai ta gani a hannun yara tana ha'diyar miyau kwaci tashi ba wuya har Yuseera tayi 40 tasha gyara a gurin mami da mama dan itama mama cewa tayi batabar 'yarta ta lalaceba ta zage tana gyara diyarta ranar da kwananta yazo kwana sukayi suna abu 'daya da YJ dan yanxu YJ ya riga ya koyawa Yuseera irin jarabarsa duk rin nacinshi bata gajiya dashi dan yariga yaimata sabo tun tana sabuwa ita kuwa Saudat kulum cikin naci daukan Nabeeha take tason yarinyar sosai shima YJ yagaji yasake mata yana bata ita har kwana tayi a gunta dan Nabeeha tanada hakuri bata kuka shiyasa take dadewa gun Saudat bikin Muwadat yazo dan haka yanxu Yuseera bata zama agida dan itace aminiyar amarya kuma duk fitar da zatayi bata zuwa da Nabeeha agun Saudat take barinta koda tayi kukama anabata milk NAN tanasha yau ake kamun Muwadat su Yuseera ansha kyau saika rantse budurwa ce itama amarya tayi kyau sosai masha Allah akai taro lfy kowa yana cikin farin ciki washe gari sukai Fulany day abun ya 'kayatar sosai dan ka gansu duka saika dauka Fulanynne ya asali gobe daurin aure dan haka Yuseera ta 'dobo komatsanta tace kwana zatayi gashi ranar girkinta ne suna zaune a room 'din Muwadat taji wayarta na 'kara ta dauka ta kara akune tace "hellow" daga can 'bangaran YJ yace "idan kingama kifito inajiranki dare yanayi" baki ta ta'be tace "ai ni anan zan kwana gobene ba biki aunty Saudat ta koma gida tun da yamma idan Nabeeha kakeso nakawoma ma saika tafi da ita" cike da 'bacin rai yace "kima rainamu wayo wato nizaki bawa baby na tafi da ita ke kuma ki kwana ko to tunban shigo na 'bata miki rai acikin mutane ba kifito" daga haka ya kashe kiran jikin ta a sanyaye ta mike tana kokarin maida hawayen da suka taho mata tayi musu salama ta fito ko mami tayiwa salama ba ta huce fuskarta a ha'de taje ta bu'de motar tashiga tana me kauda kai shima ko kalonta beyiba sai 'yarshi da ya dauka ya 'dorata akan ciyarsa dan yaga irin rukon hula kancin da Yuseera ta mata koda sukaje gida ki kulashi tayi shima kota kanta bebiba ya dauki 'yarsa ya kwantar da ita kan bad 'dinta koda akazo kwanciya parlour Yuseera ta dawo ta kwanta anane kuma YJ ya nuna mata bata isaba da kashi yazo ya dauketa ya kaita kan bad suna kokawa amma haka ya daneta yafara rikata mata kwanya da salosa tun tana zame zame harta hakura ta biye mishi suka gamsar da junah washe gari tun asuba Yuseera tashirya dariya kawai YJ yake mata yace shi bazai fita yanxu ba kuka tasa mishi wadda ya haifar masa da kasala ya daure dai yace taje ta gani in Saudat ta shirya su huce jikinta har rawa yake taje bedroom 'din Saudat taga bacci ma takeyi tashita tayi tana cono baki tace tashirya yanxu zasu tafi fuska Saudat ta ya mutse tace nisai anjima da rana zani kutafi kwai cikin jin 'da'di taje ta sanar da YJ amma saiyace shifa ba zai fita yanxuba tabar satafi da rana gaba 'daya saida ta kwantarda kai ta rarrashi abunta harda yimishi wanka tasa mishi kaya sannan ya daujeta suka tafi haka akasha biki akai amarya gidan ta kowa ya watse lfy *after* *10* *month* Nabeeha tayi wayo sosai dan hata fara tafiya yanxu tanada 1years idan kaga yariyar kamar ka saceta dan kyauda shiga rai kowa sha'awarta yakeyi Muwadat ma tsowonciki gareta jiran haihuwa ake yau ko gobe 'yan kwanakin nan Yuseera batajin 'da'di kulum da zazza'bi take kwana dan haka yau YJ yace tashirya sutafi Hospitel sunje ganin Dr suka ci karo da wata mata harta huce saikuma ta dawo tana murmushi tace "Yuseef" cike da mamaki ya kuramata ido "NURATU" shine abunda ya furta cikin mamakin yadda ta lalace cikin farinciki tace "alhadulilih dama nemanka nake ido rufe" saikuma ta durkusa idonta yakawo ruwa tace "dan girman Allah Yuseef kayafemun abuda na aikatama a baya na yaudareka na cuxgunama kayafemun badanniba" cikin tsananin mamaki yace "nayafemiki Nuratu Allah ya yafe mana gaba 'daya" juyawa tayi ga Yuseera yace itama Nuratun take kalo tace "kema kiyafemun duk abunda naimiki dan Allah" da gyar Yuseera ta iya 'daga baki tace "Allah ya yafemana gaba 'daya amma ni bakimun alfin komaiba" cikin farinciki taimusu godiya sannan tace "nayi aure can da dadewa harna yaifi yarinyata mace to rashin kula da isa shiyar lafiya yasa ta rasu shine iyayena suka dage sukace idai besakeni ba zasu kaishi ga hukuma shine yaji tsoro ya karya asirin da yamun ya sakeni kuma yanxu ina auran wani me kayan miya a unguwarmu mu 4 matansa da yara 37 yanxuma 'yarshi daya nakawo haihu" cikin damuwa suka jajanta mata YJ ya dako ku'di masu yawa yabata tasa jari ta amsa tana godiya kamar zata mai sujada daga haka suka shige suka barta tanata kukan farin ciki suna shiga Dr ya auna Yuseera ya gano tana dauke da ciki harna 3month farin ciki gurin YJ ba'a magana murnar da yakeyi kai kace ba ata'ba yimishi haihuba itama Yuseera taji dadi amma afili saita sa mishi kuka waita bazata 'kara haihuwa yanxuba aikuwa YJ ya rikece yaringa rarrashinta itakuma Yuseera data samu abun da takeso saita 'kara narke mishi shikuma yana biye mata da yake dama Nabeeha ba damuwa tayi da tsotsoba ita ko uwarta bata damu da itaba tafi likewa Saudat dan haka aka yayeta dakanta Yuseera ta ha'da duk kayan Nabeeha ta kaiwa Saudat tace tabarmata ita sabida da'di kuka Saudat tasa tana rokon Yuseera gafarar abunda tai mata tana mejin kunyar abubuwan da suka faru a baya "bakomai ya huce" Yuseera tace tafito daga 'dakin koda YJ ya dawo yaji abunda Yuseera tayi harcikin ranshi yaji dadi kuma ya yaba nagartar yarinyar da hangen nesa amma saiya ha'de rai yaita mata fa'da akanme zata bada 'yarta tace ita tayi niya kuma saida ta tanbayi mama da amincewarta ta bada Nabeeha haka rayuwa ta ringa juyawa yau fari gobe baki har Allah ya sauki Yuseera lafiya duk da wannan haihuwar tafi shan wuya amma ta warware tasamu baby boy wadda yaci sunan baban YJ JIBIRIN YUSEEF JIBIRIN (Khaleefah) kuma wannan haihuwar YJ yafi bajinta har kyautar gida yayiwa baby ita kuma Saudat yase mata fili yasiwa kowace mutar hawa ya biyawa mami da kahu da Saudat da babanta da baban Yuseera da mama ku'din aikin hajji shikuma da Yuseera da Muwadat da yaya Khabeer sai wata shekarar in Allah ya nuna mana sannan Khaleefah yayi kwari shiryawa Yuseera tayi dan zuwa gidan Muwadat taimata aibishir itama Muwadat ta haihu tasamu Yuseef ta kwarin YJ tana shiga da salama Muwadat tazo da gudu ta rugometa dariya sukasa sannan suka zauna suka gaisa nan Yuseera take sanar da Muwadat abunda kefaruwa ihun murna Muwadat tasa suka rungume juna suna murna Muwadat ce ta kali Yuseera tace "kinsan Allah bazan 'kara sake insamu ciki azo atafi baniba" ido Yuseera ta zaro tace "aikuwa na manta da wannan maganar dan haka nima zuwa zanyi amin ko injection ce ta family flaning ce" "aikuwa da kema kin huta" haka sukasha hirarsu sai yamma Yuseera ta tafi gida kwanci tashi ba wuya *after* *5* *years* su Yuseera yanxu likafa ta cigaba dan yanxu haka sun koma Abuja city da zama kuma Yuseera tacigaba da karatu harta kamala ta fara aiki kuma tunda tayi flaning a zuwa saudiya bata 'kara haihuwa ba duk YJ yabu ya damu duk da tasamu tagama karatunta a nitse amma duk ya damu har yanxu Saudat bata haihuba kuma duk Hospital 'din da taje sai ace matsalar daga itane a baya ta zubar da ciki kuma tasha maganin hana 'daukan ciki har sun mata ilah hakan yasa ta hakura ta fawalawa Allah lamarin ta cigaba da rainon 'yarta Nabeeha da dare YJ yana kwance a jikin Saudat tana shafa mashi kanshi ta kaleshi tace "nifa narasa abunda yake damuna 2days 'dinan bana iya cin abinci sosai ko naci zuciyata tashi take" saurin mikewa yayi yana kalonta yace "kuma kin duba ba ciki garekiba" fuska ta ya tsina tace "gaskiya bana zargin ciki gare tunda duk cikin da nake ina zazza'bi me zafi" tsareta yayi da ido ya mike yaje ya dauko robar gwajin fitsari yabata yace taje tai fitsari ba musu ta amsa taje toilet tayo fitsari ta kawo mishi aikuwa yana gwadawa yaga Positive aikuwa da'di ya isheshi ya rungume Yuseera ya mana mata kiss a lips 'dinta yace "basan da wace kalma zan yi anfani dan yi miki godiya Allah yaimiki albarka yasa ki gama da duniya lafiya Allah ya albarkace ki da ke da iyalinki" sai hawaye yafara gangaro masa ya kankame Yuseera yana sauke ajiyar ZUCEEYAH ALHADULILAH Duka duka anan nakawo 'karshen wannan labarin na *AUREN* *JAREEMEE* wadda ka cokan na sadau kar dashi ga 'yan uwana kuma aminaina *AMEENAH* *S* *OMAR* { *MAMAN* *MINAL* } *KHADEEJA* *S* *OMAR* { *MAMAN* *IHSAN*} Allah ya albar kaci rayuwarku da yaranmu Allah kasa cikawa kowa burinsa na alkairi ameen nice taku har kulum *FATEEMAH* *S* *OMAR* marubuciyar *DR* *AMEENAH* *KANWAR* *MATATA* *AURAN* *JAREEMEE* *BAKIN* *GIDA* Saikuma _BUDURWAR_ _ZUCIYA_ Coming Soon ina mika godiyata gareku 'yan Auran Jareemee Fan's grup Allah yabar kauna ameen by *XAHRA*