DR AMEENA *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *story and written* *by* *FATEEMA S OMAR* *Bisimilah* *Page 1* A sanyaye ta ke kalon mahafiyarta tace, "UMMI Ummi ko lafiya ummi narasa mainayimiki kike jin haushi na ummi kifadamin innamiki lefi kiya fan Dan Allah, komai ki fadamin in gyara nan gaba" ummi tace, "yannan nibakimin laifiba to ummi meyasa banasamun kulawa irin ta ya da uwa agurinki" ummi bata da amsar da xata bata itadaitasan karace takemata irin ta yayan fari shiyasa bata fadin sunanta sede tacemata yannan koma sunanta na yanka AMEENA jintayi shiru yasa amina ta tashi tafita ta tafi bangaran kahu tasi'u cikin ranta vadadi ummi tabita da kalan tausayi itama ba asarranta take mata hakaba sabuda tasha gwada yimata magana akan abinda kesata damuwa ammasetakasa sabudakara wannankenan WACE CE AMEENAH Amina kabeer yuseef Shine asalin sunanta an hafetane a garin kano cikin unguwar kofar mata ita kadaice iyayanta duka Haifa mace se kannanta maxa Jameelu da Sa'ad Gidansu babban gidane daya kunshi mutane da yawa irin gidan gargajinnane mahaifinta shine karami acikin gidan malam yusif shiya hafesu sunan mahaifiyasu talatu su shida duka haifa hudu maxa biyu mata Al-haji yunus shine babba sai al-haji mansur sai kuma al-haji tasi'u sai kuma hajiya na'ima sai kuma hajiya saudat sai karamunsu malam kabeer Wanda shine mahaifin Ameena Kasancewarsa talaka kuma karami acikinsu shiya jawo sukamai dashi kamar dansu kome sukace tofa ta xauna mahaifin malam yusif yarasu tun shekara goma dasuka woce yana yana kaunar Kabir fiye da sauran yayansa saboda shi yagaji malintarsa suki karatu sai na boko garama matan sundanyi kafin a aura dasu al-haji yunus yanada yaya biyar yaya nasir shine babba sai kuma Yaya najip sai kuma nasma nafisa nasiba sai kuma al-haji mansur yayansa uku Adam jamila mihra shikuma al-haji tasu'u biyu Anisa Aysha Hajiya na'ima yayanta takwaus amma duk rasuwa sukeyi sai babban danta yaya Anas hajiya sauda yayanta biyu yusif(malam) (Wanda shi yaci sunan mahaifinsu) kairat etace aura Kuyi hakuri da wanna YANXU A KAFARA By XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: *👩‍🔬👩‍🔬👩‍🔬 DR AMEENA 👩‍🔬👩‍🔬👩‍🔬* _typing_ ✍🏼 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100186388252056/ *Story and written* BY *FATEEMA S OMAR* *PAGE 2* *BISSIMILLAH RAHMANI RAHEEN* Duk family kansu a had'e yake baka gane d'an wancen da d'an wanan sunada had'in kai didda duk family suke Shankar Alhaji Yunus saboda bashi da wasa gashi da izza bayasan raini uwa uba yafi kuwa kud'i a family. Wan-nan kenan CIGABAN LABARI Tana shiga ta tadda Aysha tana shirin xuwa gidan ya Khalid la dan Allah Amina kishirya yaude d'aya kirakani a'a gaskiya dan banyi abincin dareba a dinner dase muje", "bawani dama ke daga school sai gida", itade Amina bata sake magana ba har Aysha ta gama shirin ta tana zaune tana kallanta dazata fitane tace ki gaida Aunty sady da su khalifa za suji tace ta nafita daga gidan dan tayiwa Mama sallama (Khalid shine d'a na biyu agun Alhaji Yunus yayi aure yana da y'ay'a uku Khalifa Khausar da Yaimin amma Yayanshi Nasir yana nan bashi da aure sabo da acewarsa soyayya bata lokacine. yau Monday da wuri ta tashi tagama ayukanta dan yau zataje school ta gama shiri cikin atanfa yellow da adan red ajiki tasa veil red da shoe red bag ma red bak'aramin kyau taiba abinka da farar mace ta shiga room d'in Baba da salama ya amsa da wal-wala yanacawa kaga y'ar baba irin wanna kyau haka ke kulum k'ara kyau kike tarifa fuska wai ita taji kunya tagai dashi ya amsa san-nan yaimata nasiha akan takama kanta kuma ta tsaya tayi karatu tunda shi taje nema haka yai tai mata nasiya me ratsa xuciya inda sabo tasaba kulum Baba sai yaimata nasiha bayan yagama yamik'a mata kud'in car tace la Baba inada kud'i jiya Aunty Anisa tazo tabamu kud'i nida Aysha da Nasiba to madalla Allah yasaka da alheri amin Baba tafa d'a tare da mik'ewa tayimasa salama ya amsa tareda yimata fatan dawo-wa lafiya tana fita taga Ummi itama tagaida ita tayimaya salama. A School sai 12-30 tafito daga test da yake yau test kawai sukayi kai tsaye fita tayi daga school din tafi 25m batasami raksha(adedeta sahu) amma batasamu mezuwa k'ofar mata ba daga BUK ( Bayaro university kano) tana tsaye sai gawata car ta tsaya agabanta harzata matsa saitaji yakira sunanta ko ba afad'a ma taba tasan waye saboda lion voice nashi dasauri ta amsa tana matsawa jikin car d'in da hannu yaimata nuni tashigo bayan data iya haka ta shiga saboda tasan halinshi bashida mutunci gaba d'aya shi bai da halin Alhaji Yunus ya," Nasir ina wuni ? d'aga mata kai yayi alamun ya amsa duk'ar dakai tayi cike da takaici dan idan da abida ta tsana dashi kenan. harsu kaje bawanda yayiwa d'an uwansa magana batare da tasaukaba ta d'ago tayimasa godiya wannan karan ma ko kalanta beyiba bare ya amsa tanafita yafigi car d'inshi yayi gaba dama bagida zashiba yaganta yad'au kota saboda yasan gurin ana wahalan abin hawa a time d'in. tana shiga room d'in ummi taga abun ma-maki ta zaro white eyes d'inta da k'arfi tace. Kuyi hak'uri Da wanan by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: _typing_ ✍🏼 *👩‍⚕👩‍⚕👩‍⚕DOCTOR AMEENAH👩‍⚕👩‍⚕👩‍⚕* 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *story and written* By *FATEEMA S OMAR* *PAGE 3* *BISIMILAH RAHMANI RAHEEN* Da k'arfi tace ,"GRANNY zata fad'a kanta cike da happy tace granny yau she kika zo?,itama Granny cike da happy tace ,"d'a zu jikale", ( haka take kiran Aminar) amma naji dad'in ganinki wallahi ni dagani y'ar nema dagata Amina tayi tanace wa amma wanan zuwan zaki dad'e ko eh nidana tafi sai naga aurenki habade aure yanzu ai sai munk'ara wayo rik'e hab'a Granny tayi tare dacewa wana wayo zakiyi kale kifa kinza d'imai-miya zakice baki da wayo Ummiey najinsu batasa musu bakiba dan ba mai shiga tsakaninsu ," Granny meki-ka kawomin daga Maiduguri?," kayan aure mana", tura baki Ameena tayi tana cewa sai ana maganar kirki kisako ta tsiy........ bata k'arasaba Ummi ta bige bakin kukan shagwab'a tasa ta tashi fuuuuu tabar ɗakin fad'a Granny tafara baji bagani seda tagama sanan Ummi tace," Allah yahuci zuciyarki Granny". itama tashi tayi tabar ɗakin tabi bayan Aminar. kaitsayi room d'in Amina ta shiga ta ganta akan bed tana ta kuka ta k'arasa kan bed d'in tanacewa ,"haba tawan kiyi hak'uri kik'y'ale Adama( Ummiey) kitashi kiwanke fuskarki kinji jikale mik'ewa tayi cike da shagwab'a tace," Granny Ummi bata sona kullun bata kulani nide ina gama school zankoma Maiduguri g"," karki damu jikale kinkusa kibarmata gidan batare da nagane me granny ke nifiba tace," eh saura 6 moth nagama kinga acen sai a samomin hospital nafara aiki ko?," to Amina haka za'ayi ", cikin happy tace ," thanks Granny ke nibana jin wan-nan yaran yahudawan ", Amina ta na dariya tace," ina nufin nagode "," to yanzu naji batu haka suka ringa hira cike da kaunar juna. A b'angaren Naseer sai dare yadawo yashiga part d'insu yana zama sai ga Momy tace," son Baba Talatu tazo kaje uu gaisa", had'e rai yak'arayi yana cewa," Momy wanan tsohuwar batada mutunci kona gaida ita bata amsawa sai dai tace wai bata amsa gaisuwar tuzuru". Momy cikin rar-rashi tace," kayi hak'uri dan Allah kaje ku gaisa inma bata amsaba aikafita", to kawai yace, yatashi yanufi room d'in shi sai da yai wanka ya canza kaya yafito kaitsaye part d'insu Amina yayi saboda duk zuwan da xlzatayi a can take sauka saboda tace ita batasan harka yahu dawa sukuma sauran duk y'an bokone yana shiga yaga kusan y'ay'an gidan anata hira k'ara had'a rai yayi saboda baya san raini aranshi kuma dana sanin zuwa yayi yasan Baba Talatu zata iya badashi bawal-wala a face nashi yak'a rasa shiga falon yana sallama kowa yashiga tai-tayinsa yamatsa gaban Baba Talatu yagaida ita ta amsa cike dafara'a hada ya kasuwa cike da ma-maki ya amsa da lafiya amma benuna a face nashiba harya fashi yaji voice nata me dad'i harcikin kansa yaji voice d'in tanawa Baba Talatu kukan shagwab'a waisai taba ta tsarabarta ita kuma tace bayan zuba dama rigimarsuke zuwan shine yasa tayi shiru kalan dayayi matane yasa ta had'iye kuka taba shi saida ya fita sanan tacigaba da kukanta da granny ta gaji tashi tayi tabarmusu room d'in. Naseer ne kwance akan bed d'in sa sai juyi yake amma yakasa bacci fulo naga ya d'aga ya d'auko wani pic ya k'urawa pic d'in-nan eye yana kalo yajima yana kalan pic d'in sannan ya rungume pic d'in kamar za'a k'wace masa shi yana haka harbaci b'arawo ya saceshi kowane a jikin pic d'in oho. *WASHEGARI* Duk family sun had'u k'wansu da k'war-k'watar su anbud'e taro da addu'a sanan Alhaji Yunus yak'ara da cewa," mungode Allah daya kawomu wan-nan rana me d'unbin albarka wada yau shekara goma muna jiran wan-nan rana me albarka amadadin y'an uwa na da mahaifiyarmu zan gabatar da abin da yataramu anan bakomai ne yataramu anan ba illah.........! Kuyi hak'uri da wanan by *XAHRA* [4/10, 11:58] Anty Baby: _typing_ ✍🏼 *👩‍⚕👩‍⚕DR AMEENAH👩‍⚕👩‍⚕* 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *story and written* By *FATEEMA S OMAR* *PAGE 4* *BISIMILAH RAHMANI RAHEEN* "Bakomai yatara mu ananba ilah shakara goma data huce miyiwani alk'awari kuma insha Allah lokaci yayi daxamu cika Wannan alk'awarin amma kafinnan inaso inyi anfani dawanan dama domin inji ko acikinku Naseer Aysha da Abdul Anas Nasiba da Ameenah ko acikinku akgai wanda yatsayar wanda yake so ya aura?, Amina ta na jin an abbaci aure gabanta yafad'i bata shirya aure yanzuba gaskiya Anas ne yasoma magana dacewa eh Daddy nide a zuciyata Amina nake so what Nasir yafa da da k'arfi wanda saida kowa na falon ya ɗago yakale shi sai a san-nan yasan a fili yayi magana kai ya duk'ar cike da kunyar abinda yayi," Naseer" Daddy yakira sunansa," na'am Daddy", yafad'a ahankali ,"ko Aminar kake so shiyasa kak'i aure tinfarko? ," Amina kuma Daddy?, dagirmana haba Daddy karkasa ta rainani mana", murmushi Daddy yayi a ranshi yana karyata zancen Nasir Baba Talatu ce tace," koma sonta kake jikale tafi k'arfinka", "nima ba abinda zanyi da ita", yafad'a rai b'ace Daddy ne yadafa shi cikin rarr+ashi yace ,"naji son to kai waka-ke so?," bakowa ",yafad'a atakaice "bakowa ?, Daddy ya mai maita eh dady yak'ara jadda damishi karona farko Abba (Alhaji masur ) yace kar ka maida mu k'ananan mutane kana nufin zamu zubamaka idone wanan karan ak'ala yanzo xaka kai 37 ka kalli k'annanka duk sunyi aure kaiba abin kunya nema ace bakada iyali", Abba k'armine (Alhaji Tasi' u) yatari nifashinsa dace wa rabuda shi Yaya dama lokaci muke jira kuma yazu danhaka be isa ya raina mana hankali ba"," Daddy ne yace haka ne dan dama yana dama tarshi kuma kunsani", iyasu suka amsa da hakane ,"tona dawo kanka Abdul", yana sosa k'eya yace," shifa Nasiba yake so Daddy yace to ke Nasiba kina son Yayanki kamarjira take tace eh Daddy yace to madalla Aysha koke kina dawanda kike so cikin damuwa tace eh ni ya Anas nake so duk falon suka kaleta da mamaki itama takalaisu 1 d'aya 1 sannan tace eh shinakeso kuma inbansa maishiba zan iya rasa raina dasauri Baba Talatu tace bazaki mutuba yannan insha Allah Anas ne mijinki sata juya takali Daddy tace yunusa na'am ya amsa a ladabce tak'ara dace wa tunda ka kasa yi musu bayani nizanmusu to Daddy yace atak'aice Baba Talatu tace she kara goma data huce lokaci Malan yana raye Yunua yatab'a dau kan Nasir yakaisa k'asar habasha dumin yin karatun sakadali(secondary) harya gama sakadali beda woba da Yunusa yaje d'au kosa sai yace shi a can zaiyi Jami'a batare daja jayaiyaba ya amince yabarshi a can Yunusa nadawo wa Malam yatanbayeshi Nasir ya fad'amai yadda sukayi da Nasir Malam Yanusa yace bantari nunfashinkaba amma kasan halin da d'anka yake ciki eh Baba nasa abokina nacan ya nakula dashi to madalah amma duk dahaka wata rana kamai x/zuwan bazata to Baba insha Allah zanyi yadda kace to Allah yayi albarka amin Baba dahaka sukabar maganar harzuwa wata shidda ida Daddy yashirya yatafi Habasha amma sunyi da Malam kanba zaibari Nasir yaganshiba yaje Habasha yasauka agidan abokinsa saida yayi binkice sose akan Nasir besai mashi dawata halayyamara kyauba san-nan har d'ak'inshi yaje dabayanan amma besamo abu mara kyaba amma yaga wasu pic na baby doll dayawa koma yaiwa yarinya kalansani amma yarasa ainda yasan babyn dayaga jida tinani saikayai yad'ako pic d'in yataho dashi daya dawo yazo gun Malam ya fad'a mai komai koma yabashi pic d'in Baba yak'urawa pic d'in ido yadad'e yana kalan pic d'in san-nan yayi murmushi yacewa da Daddy bakomai tashi kaje bamusu Daddy satafi batare da ya amshi pic d'inba anyi hakane da 2 day malam yafara ciwo yayi 4 day bewarkeba saikawai yatara mu nida y'ay'ansa yacema kuyi hak'uri da abinda zance inaji ajikina ciwona bana tashi bane soda haka inaso intina sardaku akan zumunci dan Allah korik'e zumunci san-nan inada wasiyar dazanba inaso inde Amina ta girma to karkubawa kowa aurenta sai Nasir inde Amina ta na raye koma Nasir ma yana raye to Amina bata damiji sai Nasir amma inyabu k'aci yin aure karkuhana shi inaso dayanku yana raye to yacikami burina dan Allah duk cikinmu bawanda be amsaba koma adaran Allah yayiwa Malam cikawa duk munyi kukuan rashin Malam kuma munyi alk'awarin cikawa Malam burinshi nice naga lokaci yayi da zamu cika wannan alk'awari kowa jikinshi yaisanyi Amina ma mesaurin kuka kuka take harda sha-sh-shek'a Daddy ne yace to Allahamdudih tunda kunji abinda yataramu inafatan zaku fahimcemu to nide amatsayina na Babba nayanke wanan aure nanda wata 1 dumin ayikuwa yahuta san-nan kai Anas ka amince zaka auri Aysha ko xakanemi wata cikin sanyin jiki yace na amince kowa agorin aka ringa sa albarka dahaka taro yatashi kowa da abinda yake rayawa aranshi. Amina tinda taro yatashi take kuka takaici takisha Granny tayi-tayi tadena kukan amma tak'i aranta jitake kamar tahare be kanta tahuta da auren wanan bakin azzalimin tasan ranar da aka kaita washegari za'a d'auki gawarta, da Granny tagaji da kukan sai tace to tinda na rar-rashi ki-kink'i shiru to bara naje nakira Nasir shiya zoya rar-rashe abarsa da ta d'auka wasa take saitaga tamik'e tanifi waje aida sauri tasha gabanta tahad'e tafukan hannunta tace ," please Granny karki kirashi Allah nadena"," to share hawayan da sauri ta go-ge ,"to zoje kici abinci", bamusu tabita room d'in ta taci abincin amma kad'an san-nan Granny tasa ta kwanta badan zata iya baccin ba takwanta saboda gudun kato b'arar Granny. Ab'an garan Naseer yara me yakeji aran sa saide yanaji kamar ansauke maiwani nauyi yau masada yadako Wan-nan pic d'in san-nan yayi baci da murmushi abakinshi. Haka rayuwa ta kasance tan ta tafiyi yanzi saura kwana 20 bikin kowa shiri yake musaman Nasiba da Aysha amma banda Amina wada samba tada wal-wala ga shi tarame kowa yaganta yasantana cikin damuwa. Yau ma kamar kulum tana zuane akan bed sai Granny tashi go d'auke da wani cup tami k'ama ta cikin rar-rashi tace ,"dan Allah kishanye yanzu kinji jikale", amsa tayi tace mene aciki?," Granny tsarabar danace zanbaki ce to kishaye mana", bamusu takafa kai tashaye hade cewa," kai amma da dad'i kik'aromi kinji Granny aisaikin gaji da sha", ta fada tana ficewa. tsaye take a titi tarasa abin hawa da yake yau Granny ta aiketa ta amso mata sak'o gidan Aunty Jamila wata sabuwar cat ce ta tsaya agabanta aka sauke gilas d'in car d'in Amina naciki yakira sunanta ,"la Kamal kwana biyu kunb'uya kode? kanbu yafad'a yabud'e mata gaban car dan yace inbadamuwa kizo nakai ki gida ganin batada zab'i saikawai tahau yaka wota gida (kamal wani abokin Anas ne sun had'une lokacin da ya Anas yajeda ita bikinshi) tasau ka talek'a ta window tamai godiya har yatafi tana tsaye sai dataga fita daga gidan san-nan ta juya tafara tafiya taci karo da mutun...........! Kuyi hakuri da Wan-nan by ZAHRAH _typing_ ✍🏼 *👩‍⚕👩‍⚕DR AMEENAH👩‍⚕👩‍⚕* 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *story and written* By *FATEEMA S OMAR* *PAGE 5* *BISIMILAH RAHMANI RAHEEM* Tafara tafiya taji taykaro da mutun koba a fadaba tasan waye sabuda kanshin bady parfum nashi da sauri tadago sukayi 4 eyes dashi tsorata tayi tafara jada baya ganin white eyes nashi sunkoma red ganin ba me cetata tafata neman hayar guduwa tana Wannan tinaninne taji lion voice nashi yanacewa "wana katonne ya ajiyeki koma daga gidan ubanwa kike?" kalanshi take damamaki dan taga xalarkishi a eye nashi wata dabarace ta faduma tunda yana kishinta to xatai amfani dawannan damar danta muxgunamai " dama saurayinane shine xeyi tafiya to shine naje gidan sa mukayi salama shine yakawoni g........" aibata karasaba taji yafixgota tafada kashi da sauri taruntse ido dan jinta a faffadan kirjinsa shima jiya tsikar jikinshi ta tashi dasauri yahankadeta tafadi yar karatayi sabuda tabugu " nikike fadawa kinje gidan saurayi dagarana irinta yau baxaki marmari sake Wannan kuskuranba" yana magana neyana yana nufuta jadabaya taringayi tana daga xaune amma yariga yacinmata hannunta yafixgo yahayar room din shida ata ganin dagaske xaikaita room dinshi kuma tasan ide yakaita tofa sunanta sorry " granny " tafada dakarfi Wanda saida yasake ta bashi yatoshe kunnansa granny dake cikin daki tafito da sauri gani tayi Nasir yasa hannu xe kara kamo Ameenar aida sauri takarasa tana salati " kai dan nan mebakar xuciya bade dukanmi ita kakeba" jin muryar granny yasa Amina tafashe da kuka harda wani dafe kunci " kawai inacikin tafiya naji ankwasheni da mari kan ijuyu ankaran wani dana juyu naganshine se natanbayeshi menayi masa shine yakuma marina wai akanme xan nace sena aure shi " aiba ita xakayi waba muxakaiwa inbanda ma kaddara me jikale xatayi da kai duk ka tsofe agida ai jikale da yan shekara 25 tadace bada kai tuxuro dakafi bera barnaba " shiko Nasir Amina kawai yake kalo datake goge kgalal minafirci kamo hannunta granny tayi tanacewa " yahakuri jikale Allah xesakamiki kaikuma Wannan maganar kamar abakin yunusa " sunfara tafiya Amina ta juyu taimasa kwalo yaimata alama da xakishigo hannu tacigaba datafiya ranta wasai after 2 days suna xaune afalon Momy sunahira amma duk yawanci hirar akan yadda bikin xaikasance amma Amina batasabaki sai gifa gifa " wai konsanme " Aysha ta tanbayesu " ah ah " sukace da ita " dama haka ya Anas ya iya soyayya kai ashe da bamma sankomaiba Nasiba ce tace "kedai bari sister ai harna gagu 18 days tayi ingani a gidan hubbi wallahi " " kede Allah yakaimu lukaci " " ameen sister " haka suka riga hira kawace tanafa din irin son datake wa sahibinta amma Amina ko cikan kubata ceda suba suma basu damuba inda sabo sunsaba dahalin Aminar datagaji da saura ransu tashi tayi tabar musu gurun sukuwa bawace tamotsa acikinsu dumin suna matukar jindadin abinda suke tattaunawa kwanaki se jasuke inda yanxu saura 5 days bikin inda duk tsayin lokacinnan Amina bata hadu da Nasir ba sabuda tuwa shegarin data maishari dady ya aikeshi Canada ya saromai wasukaya acan yau tuesdayga yau xedawo kowana gidan shirin biki akeyi amma bada Amina dan ita yanxu karatuntane agabanta tunda wannance shekarar daxata gama bandama anhanata xuwa wai sai bayan biki amare sunsha kgara musaman Amina dan granny tadage tana gara jikaleta tunda taga ita ummi tatsaya wai ita kara shiyasa ta tsaya tsayindaka akan Aminar danganta garata kuma takoya mata abu- buwa tuda jikatace ba kunya atsakanisu yau tunda Nasir yasauka yake soyahadi da Amina danyagama tama abunda xemata yana xaune a room din shi sai ga Nasiba tashigo da salama " yaya waikaxu inji dady " " to " kawai ya amsa atakaice bayan tafita yamike yabi bayanta a falon momy yadda dady yashiga yaxauna a kusada kafafun dady"yauwa son dama jiran dawowarka nake inji me kuke tsarawa abikine " yana sosa keya yace " bakomai dady dama walimace kuma Abdul ne ya dauki nauyi kome" " to madalla Allah yasa ayida mu" " amin dady" yafada a kunyace " ta gashi " dady yamikomai wani evilp yace "iv ne nasan xaka bukace shi" karba yayi yakaraiwa dady godiya sannan yamike yafita Night Amina ta na falon momy tana kalon SUNNAH TV gaba daya hankalinta yana kan tv Nasir ne yashi go falon da salama amma bataji shiba ganinta a falon kuma da alama bata ganshi ba yai murmushi mugunta yakoma wage yana fita ya ga Nasiba xata shiga folon " ke" yakira ta ta amsa tana karasawa gabanshi " je kice Amina ta xo inji granny " to " tace tana shigewa falon " kije inji granny" batare datayi magana ba ta fice ltama Nasiba room din momy tayi shiga warta Amina ta na fita kaitsaye part dinsu tufa taxo dede room din ya Nasir aka dauke wuta tatsaya tafara kukarin kunna wayarta shite anfixgo hannunta xatai ihu akarife bakinta janta akayi harcikin room din sunashiga yasawa room din key dede andawo da yuta sukayi four eyes da....…...... plx Kuyi hakuri da Wannan by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: *_ALHERI WRITER'S ASSO.._* *👩‍⚕👩‍⚕DR AMEENAH 👩‍⚕* *story and written* *By* *FATEEMA S OMAR* *PAGE 6* _BISIMILAH RAHMANI RAHEEM_ ____📖Sukayi four eyes dashi take hantar cikinta takada dan ta tuno sharrin da taimishi a gurin granny ai batasan sanda tafara kukaba, tana bashi hakuri. tsawa yadaka mata wadda tasa bashiri tayi shiru cikin lion voice nashi yace " ai bansan ke karamar mara kunya bace sai yanxu kuma idan nakara jin bakinki anan sena fasashi " . da sauri tasa hanu tarife bakinta tana cigaba da xubda hawaye " hawayenma bana sangani " shima da sauri tasa hannu ta goge. yasamu gurin a one sita yaxauna yana kallanta, sosai tabashi dariya ganin yada take ta raba ido, " da nayi niyar imiki abinda xaki dade baki manta ba amma tunda kin amsa lefinki xanyi miki sasauci kina jina ko? " da sauri ta daga kanta " magana xaki" yafadi a tsawace, bashiri tace " eh " " to yanxu amiki sasauci dan haka xakimi wanki da wankin toilet na 2 days sannan xaki kimin kgaran room na 4 days sannan xaki kimin tausa yanxu. xaro white eyes dinta tayi " tausa " tamai maita da karfi " au baxa kiyi ba " yafada yana mikewa. " xanyi Allah xanyi " dagakada yayi yace " waida karma kiyi tashi maxa kifara aikinki. " da hanxari ta mike tanufi bed room din shi ba bata lokaci tafara kgarawa da sauri ta keyin komai dan dare yafarayi bata wani dau tame ba ta kammala , ta nufi toilet tafara mishi wanki shima bata dau lokaci ba tagama, tara wake toilet din shima tagama taxo futuwa santsin tiles ya kwashe ta jikake timmmm tafadi tasaki wata gigitaciyar kara sabuda ba karamin xafi tajiba tafara kuka dakarfi tanakiran " wayo granny shike nan kinrasa jikale ki shikenan na shiga 3 naxama gurguwa. " haka tarinka sambatu Nasir datin karar da tayi dafarku yashigo yana tsaye yana kalon ikon Allah dayaga dagaske tabugu yakarasa cikin toilet din ya duka a gabanta yace " naga kafar " dan ya lura kafar take rikewa , " Allah baxaka ganiba mugu bakai kasa nafadiba " yadaka mata tsawa " naga kafar nace " dasauri ta mikame yakali kafar harta dan kunbura yakai hanu xaitaba tai sauri ta janye kafar " dan Allah ya Nasir kabarna nakoma gurin granny " tadan bashi tausayi " to tashi kije " harxa ta Mike kome tatina takuma taxauna haryakai kofa takira sunanshi batare daya juyoba ya tsaya " wallahi ya Nasir ba xan iya Mike waba " yajuyo yakalleta damamaki yasan kawai danjan magana ne . " to yanxu yaxa'ayi " turo baki tayi tace " kai xaka maidani tunda aikai ka satoni " murmushi yayi a ransa yace itade shari ajinintane , bamusu yadagata cak sai part dinsu yasan iyaki daukarta to wani shari xa'ahada mai toda tafara cewa satota yayi suna xuwa kufar part din suka hadu da granny tafara salati " me yasa meki jikale " kamarjira take ta fara kuka Nasir gudun karta mishi shari yasa tafara magana " nima naxo hucewa naga tana kuka natanbayeta tacemin faduwa tayi kuma ta kasa tashi shine naka wota Amina dake kuka ai tsayawa tayi tana kalasa da mamaki " to yaran kirki angode Allayi albaraka" " amin granny Allah yakara nisan kana" takara washe baki " amin dan kirki nagode " yafaki idon granny yakashewa Amina datai suman tsaye ido ita tama manta tanada ciwo seda taga yakashe mata ido, seda safe yayiwa granny hada wani cemata " Allah yakara sauki " granny ce kawai ta amsa itakuwa batada bakin magana, yahuce room din shi itama granny tajata suka shiga part dinsu. anata shirye shirye biki sabuda yau saura 2 days daurin aure kuma yau suke kamu kowa kagani yana cikin happy kuwa sai shirin kamu ake kuma a sitediyam ta kufar mata (indoor ) xa ayi kamun angayato malame irinsu malama Khadija (mar'atu saliha) dasu malama fateema ( mlm ta sallah) e.t.c kuwa sai shiru yake sabuda 4pm xa afara amare sanacen anayi musu kwaliya dukansu suna cikin happy xaka gane hakane inka kallisu. Bakinsu yaki rufuwa amma inka kali Amina xaka rantse bata taba dariya ba amma duk dahaka baihanata yin kyauba kuwa sai yaba kyau datayi ake kamar ba India. wani lace red mai touches na c green tasa shoer green tasa veil green tasa pos ma green dak wanda yakaleta seya kara kallunta sabuda masifar kyau. 4pm anfara kamu kowa yahallara anbude taro da adu'a anyi nasihohi kuma anfadi abubuwan karuwa anyi abubuwade da dama se 7pm taro yatashi kowa yakoma gida. tunda aka gama kamun Amina take kuka sabuda yau ta tabbatar aurenta bafashi granny tayi lallahin harta gaji taxuba mata idoh. tanacikin kukan ne wayarta tayi kara alamar kira yashigo batare data dubaba ta daga daga dayan bangaran akace kixo ingaki amarya naji labarin ance kinki kyau dan ba kyau kikaiba danbawani abu me kyau ajikinki. kwata kwata tamanta granny batasan sada tace ..........! *PLC COMMENT & SHARE* [4/10, 11:58] Anty Baby: *👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕* _typing_ ✍🏼 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 story and written By *FATEEMA S OMAR* PAGE 7 BISIMILAH RAHMANI RAHEEM Bata san sadda tace, "naji banida kyau amma dirashin kyau na banki aurowaba kuma dadin abun basadaka akabadani ba dan nayi kwante" yar dariya yayi dama dagangan ya tsokaneta "aiko yarinya sadaka akabadake kolefe haka akace nabarshi kinga kuwa sadaka akabadake " ai bata san sanda tafashe da kuka ba takashe wayarba tacigaba da kukanta granny taxo xata fara rarrashinta fasawa tayi takoma taxauna danganin abun yafi karfinta dan yau yarda ita lafin yashafa dan tana tashi itaji tanacewa " na shiga uku wallahi granny kincu ceni bawani wasiya kekika kirkiri aure nan Dan kawai hakya sona wallahi sena kashe aure nan ko bayanxuba" takara fashewa da kuka hartayi kukanta tagaji tayi shuru sai ajiyar xuciya datake saukewa granny tana kallanta bata cemata kala ba tade xuba mata idoh a bangaran Nasir tunda yaji kukanta yaji ranshi yabace sai yake jin xuciyarsa ba dadi yayi dana sanin kiranta haka yaringa tunani ta yar yayi salar isha'i daya gaji datunani ya yanke shawarar xuwa yaganta tashi yayi yanufi part din su Amina yana shiga yatarar da jamilu a falo yana game a phone dinshi yayi salama jamilu ya amsa dafara a " yaya barka da yamma " " yauwa jamilu ina ummi " ummi tana room din ta tare dabaki " ok granny fa" " itade bangantaba " " ok to bara najira tashigo " " to " kawai jamilu yace dashi bedade a wurinba granny tashigo " a a kaga ango kasha kyau ina shi go wa naji kamshi ashe babban angone aciki " murmushi yayi mata batare dayayi magana ba itama xama tayi suna hira jifa jifa dashi dan ba ya magana setakama hakanma dan itace kuma xaman nashi da dalili harya yagama xaman shi ba Amina ba labarinta haka yagaji yayiwa granny salama yafice ita kuwa Amina ta na daki dan xuwa yanxuma xaxxabi yarufe ta tana kwance ko motsin kirki bata iyawa haka ta kwana da xaxxabin dan ba a dakin granny ta kwanaba washe gari tunsafe gidan yacika da yan uwa dan gobane daurin aure kowa se hada hada a ke dan yauma xasuyi Fulani day sunata shiri karfe 5pm xasu fara kuma harda ankgaye xa'ayi Amina kuwa haryanxu bata dawo normal ba dida dasafe granny tabata sudirex tasha amma taji dama dama karfe 4 kuwa shiri yake harda Amina itama ba a barta abayaba Santana son kayan Fulani mai yin mek up tafara yimusu mek up Nasiba aka farawa sai Aysha sai Amina idan basaninsu kayi soseba baxaka ganesuba sunyi kyau bakarya 5pm anfara taro ida kuwa ya hallara a gurin amare da ankgaye kawai ake jira dan antsara tare xasu shigo abangaran su Amina sunshirya amma tace itafa baxata jera da Nasir ba saide ta tsaya da ..............! Kuyi hakuri da Wannan By XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: _typing_ ✍🏼 *👩‍⚕👩‍⚕DR AMEENAH👩‍⚕👩‍⚕* 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *story and written* _By_ *FATEEMA S OMAR* *PAGE 8* *BISIMILAH RAHMANI RAHEEM* Baxata jera da Nasir ba saide ta tsaya da jamilu (kaninta) shi yatsaya amadadin Nasir din acewarta Nasir yamata girma, haka suka ringa rarrashinta amma tace itafa baxata jera da shiba koda a su Nasir suka karaso Anas ne agaba yai saurin karasawa gun Aysha yarike hanunta yan murmushi yamata rada akune itama dariyar tafarayi sukayi gaba Abdul da Nasiba nabiye da su Amina taja ta tsaya tana turo baki da ido yayi mata magana taxo suhuce itama batare datayi magana ba tamake kafada ganin xata bata masa lokaci yatako ya karaso gabanta yaruko hanunta da sauri ta kwace hanun yamata wani mugun kalo dayasa tasha jinnin jukinta ba bata lokaci ya jawota jikinshi yasa hanu ya rungumo kugunta rintsa ido tayi tana kokari tureshi amma kamar makara hada shi dajikinta tayi a haka yafara takawa yabi bayan su Abdul xaro ido tayi tana kalansa tace " kasakena dan Allah walayi xanshi ga dakaina baseka rikeniba" kukalanta beyiba bare tasaran xai saketa ahaka suka karasa cinguri anaganisu kowa yamike anatafi gawaka natashi wanda tadace da yadda suke takunsu sunshigo ajere kwanin sha'awa musaman su Amina datake ajikin Nasir talefe tana sune kai sabuda kunya hakan sai yakara bada ma'ana sunxauna a inda aka tanadarmusu hakanma besa Nasir yasaketaba saima kara matseta yake kuwa agurin kayan Fulani while yasaka sukuma su Amina colour nasu dak blue bakaramin kyau gurin yayiba dan adan gurinma blue and while ne haka akasha bidiri amma Amina duk atakure take dan dik inda tasa kafa Nasir nabiye da ita shi anashi bangaren kishine yahana yabata tasake dan gani yake kamar duk maxan gurin ita suke Kali haka akayi taro cikin jindadi da farinci har taro yatashi night ko ina na gidan acike yake da mutane dan gobeda 11am xa'a daura aure dik yan uwa nanesa dana kusa sunxo Amina nakan gadanta akwance talumshe ido amma ba baci takeba granny ta shigo dakin ta xauna akusa da Amina taxauna tace "Amina na san ba baci kikeba tashi xami magana" ba musu ta tashi ta xauna granny ta bata cup din hanunta ta amsa jiki bakari tafara sha saida ta shanye sannan granny tace "kinsan menakeso dake" kai Amina ta girgixa alamar a a "to inason kibude kune ki saura raini" Amina ta kara gara xama tana fuskan tar granny "to inaso kisani bana san inji ko naga wata baraka a xamanki da Nasir kinajina ko" "eh" " to banason kibari Nasir ya saduda kai har sai kin tabbatar da yansanki kinsa maxa basuda tabas kinajinko" murya asanyaye tace"eh" "to idankinyi haka xakifi kima da daraja a idonsa " haka granny ta xauna ta tsara Amina itama Aminar taji dadi dama haka takeso gashi kuma tasami daurin gindi daga wurin granny haka ta kwanta ranta fes harbaci yayi awan gaba da ita washe gari karfe 11-24am duban jama'a suka sheda daurin auren Nasir yunus da amaryarsa Amina kabir sai kuma Anas hamxa da Aysha Tasu'u da Abdulahi Muhammad da Nasiba yunus duk akan sadaki 50k wanda Alhaji yunus ne yabiya duka a bangaran Nasir ana daura auren yaji wani irin dadi a xuciyarsa wanda beta bakin rinsaba saboda farinci bakin shi yaki rufuwa kuwa mamakinshi yake shida magana ma wuya take masa saika shikara 3 baka ga dariyarsaba amma yau bakinshi yaki rufuwa lalle aure rahamane Amina naxaune ta ci meke up wanda da kyar tabari ake mata wata tsuhowace ta shigo tana buda ayyiririyiriri " aure de andaura" atake Amina tamike tadafe saitin heart dinta sabuda wani rinbugawa datake sai kuma tarife ido ta yibaya luwww............! kuyi hakuri dawannan by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: *👩‍⚕👩‍⚕DR AMEENA👩‍⚕👩‍⚕* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100186388252056/ *story and written* _By_ *FATEEMA S OMAR* PAGE 9 BISIMILAH RAHMANI RAHEEM Se kuma tayi luuu tafada kan bed tarushe da wani irin kuka me tsuma xuciya. Nasiba dake kusada ita ce tafara bata baki "haba sister hakuri xakiyi tunda de ariga andaura auren seki ringumi kaddara ki dauka Wannan jarabawace bakisan alherin dake cikin auran nanba watakila ya Nasir alherine agareki" har tagama lugudan lebanta Amina bata dago takaleta bama bare ta tanka mata, suna xaune acikin dakin aunty jamila ta shigo tace sufutu xa'a dauki pic ankgaye sun shigo kuma har lokacin Amina kuka take aunty jamila ce tamatsa kuwa da ita tada fata cikin rarrashi tace " dan Allah Amina kidaina Wannan kukan ya isa haka iya yanmu baxa su xaba miki abinda xai cutar dakeba kuma Wannan auran dakikaga andaura rubutacen al'amarine tunfarku Allah yatsara ya Nasir mijinkine, karkiwa Allah butulci da ni'imar dayai miki yabaki miji nagari irin ya Nasir aikamata yayi ki godewa Allah ba kuka ba" haka aunty jamila taringa bata baki yarta sakwo aunty jamila da kanta ta kgara mata face dinta takara mata powder tamata daurin diko saga Amina ta fito ras da ita kamar ba ita tayi kukaba kama hanunta aunty jamila tayi suka fitu babban falon gidan wanda yake akice damutane ana ta daukan pic wasu a phone wasu kuma camera man na daukan su Nasir nacikin abokansa suna daukan pic tunda Amina ta shigo falon kanta akasa yake kalanta gabanshi nafa duwa sabuda kyaun da Amina tayi atake kuma kishi yata somishi dan ganin gaba daya hanka lin yan falon yadawo kanta be kara kuluwa saida yaga Khalid ya matso kusa da ita harda wani jigina ajikinta yana daukarsu pic a phone dinshi ita kuma harda yin murmushi ya irin bugawa xuciyar sa tafara yi take eyes dinshi ya koma red basan sanda ya baro cikin abokansa ya nufoso yana isa ya wani jahowo ta daga kusa da Khalid ya hadata da jikinshi yana yiwa Khalid wani irin kalo Khalid na gani irin kalin da ya Nasir yake masa ya yi saurin barin gurin yana dariya kasa kasa "anaso ana kaiwa kasuwa" yafada afili. Amina tana ganin wanda yariketa tafara kukarin kwacewa amma be bata dama ba kalanshi tayi shima ita yake kalo kasa janye idonta tayi shima haka saika rantse kalan love suke yi hanka lin muta nen falon ne yakoma kansu atake akafara daukarsu pic Amina ce tafarga da ana daukarsu tajuyo taga gaba daya hankalin mutanen gurin yana gunsu wasu na musu pic wata irin kunya ce takama ta shi kuma gogan ko ajikunshi ture shi tayi da iya karfinta tabar dakin da gudu se aka dau tafi ana shewa sabuda kunya kin futowa tayi har akayi sallar la'asar shima dady ne yakira su yasa tafito ta shiga falon dady kuwa na family yana ciki da salama ta shiga ta xauna nasiha dady yayi musu gabaki daya sannan baba malam hakade kowa yayi musu nasiha dasa musu albarka haka suka tashi kowa jiki ba kgari anfara shirye shiryen kai amare inda granny tasa Amina a daki suka kule harda kule kofa Allah ne kadai yasan abinda take guntsamata karfe 7 motocin kai amare sukaxo Amina harta fara kuka didda bawani sabo sukayi da ummi ba amma yau jitake kamar tarabuda ita kenan didda banisa tayi da gidaba sunfito bayan tafito bayan ankaita tayi salama da ummi wata kanwar ummi ce ta rikota tasata a muta itama ta shiga suka tafi ankaita gidanta dake unguwar rijiyar xaki lafiya gidan yahadu balefi sunyi salama da kowa duk suntafi gida sabuda dare yafarayi tana xaune tana kuka taji motsi a falo bude kufar room din aka bude ta dago kai saka hada idoh dashi ya..........! By XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: *👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENA 👩‍⚕👩‍⚕* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ *story and written* *By* *FATEEMA S OMAR* *PAGE 10* BISIMILAH RAHMANI RAHEEM Ina mebaku hakuri kwana biyu kunjini shiru banjindadine amma insha Allah yanxu mundawo bakama hanun yaro Inagodi a gareku sose thanks Hada idoh sukayi dashi tasaurin kawar da kanta xuciyarta nabuga dakarfi kara sowa cikin room din yayi ba'alama rahama a face dinshi gabanta yaxo yadurkusa ya kafeta da mayun eyes dinshi yasa hanu a face dinta yana goge mata hawayen dake kan fuskar yaha yasa xuciyarta tsannanta bugawa janye hanunshi yayi yana cewa " dakin daina asarar hawayanki dan aurena auren xobene barabuwa saidai in mutuwa wani yayi acikinmu kuma dulene kibi duk wani sharadi daxan gindayamiki kinajinako) yafada da kakkasar murya idoh kawai ta dago dakaleshi ta kara kauda kai bedamuba yakara dacewa " sharadina nafarko agareki shine dole kiringa kwana a room din na kuma kiringa min biyayya kuma duk abinda nace shi xakiringayi agidannan kuma xakiringa yimin wanki da guga kekomainawa yana huyanki harta da wankana yana huyanki kuma duk lokacin dana dawo gidannan baki gama aikinsaba kinyi girki hhmm kikuka dakanki yarinya, xantafi yau kade kihuce gajiyar biki amma gobe doka xata fara aiki akanki inkune yaji juki ya tsira idan kune bejiba kinsan karashen bakya neman karin bayani " yafada yana mikewa yaihanyar futa daka room din Amina tabishi da kallo axuciyarta kuma cewa take lalema Wannan mutumin yarainani amma xanyi maganinka xakasan wace DR AMEENA saikagane baka da wajo maganar dayayice takatse mata xancen xucin datake " na manta kukina jin yinwa ga abici can a na ajiye a kicin dan infara sauke hakin aure dake kaina kan kuma muje da babba haki , shima baxai gagaraba dida kedin ba wani kayan kirki garekiba amma xanyi maleji ahaka" yafada yana ficewa daga room din tabishi da kalo cikeda takaici dida bakomai ta fahinta a xancenshiba. Yanfita kai tsaye room dinshi yanufa yayi wanka yasa jalabuya hau bed ya kwanta dan a matukar gajiye yake dida haka saida ya bude durowa ya daku wani pic ya rin gumeshi yana murmushi ahaka har baci yasaceshi da murmushi akan face dinshi abangaren Amina yana fita tafashe da kuka me tsuma xuciya aranta kuma karewa Nasir tanadin irin rashin mutuncin daxa tayime take haka takaraci kukanta bamai rarrashi yar baci yayi awangaba da ita. Da asibama Nasir ne yafara tashi yayi alwala yaxu kufar dakinta yai mata nokin yace ta tashi tai sallah sannan yahuce masjid aranshi kuma cewa yake yafara sauke hakin dake kansa haka xai sauke su one by one Amina tana cikin baci taji phone dinta tana rori kuda taduba saitaga Nasiba dasauri takali agogi taga 9-15am aranta kuma mamaki takeyi dama haka rana tayi tana baci dasauri tadaga wayar danta kusa tsincewa ahankali tayi salama jin muryar Nasiba wani iri yasa tamike daga kwancenda take tace " sister lafiya meya sameki naji muryarki haka " kukan da Nasiba ta rushe dashi ne yasa jikinta yayi mugun sanyi saida tayi me isarta sannan tace " wallahi sister yau xankuma gida baxan xauna ya Abdul ya kasheniba, sister wallahi ya Abdul mugune bashi da imani kukadan jiya suyayi ya halakani sabuda kwana yayi a kaina nadaukama mutuwyananan sister amma har yanxu bana iya yinyi tafiya ina nanki ka fadaumin arai nace barana kira naji lafiyarki " cikin rawar murya tace ni lafiya nake sister amma bara nakira miki Aysha inji lafiyarta " to sister ke Allah yatamakeki mijinki yana sanki damanice ke " takarasa maganar muryarta narawa kamar xatai kuka haka suka dantaba hira daganan kuma suka kashe cike da kewar juna har rawa jikinta yake gurin nemu nobar Aysha ta tura kira rigin biyu aka daga murayar ya Anas taji suka gesa yatan bayeta Nasir tace "yananan lafiya yama dan laika wajene yace to masha Allah data tanba yeshi Aysha haka yace tana barcine tace " to inta tashi kace nakira " yace"to xataji" sukayi salama haka tayini jiki ba kwari kuda yangi dansu suka xo bata wani sake dasuba suma basu damuba sunmata uxuri da dare Nasir yana xaune a room dinshi yana danna waya ya dago kai yakali ago go goma saura dasauri yanike yanufi room din Amina yana shiga yatadda ita axaune akan bed tayi tagumi tana tunani duniya yayi garan murya yace " hala baki manta da shara dinaba Ku to naga yau bakiyi girkiba kuma baki kgaran room dinaba biki kula da kome nawaba amma nadaga miki kafa sabuda naga kinyi baki amma baxan daga miki kwana aroom dinaba danhaka inajiranki dan insake hakin dake kaina " yafada yana ficewa daga room din tsaki taja tama kuma ta kwanta Nasir tunda yakuma dakinshi yake jiranta har shadaya da mintina ganin bata da niyar xuwa yamike afusace yayi room din ta yashiga dakin tare da banka kufar daki ganinta yayi akan bed tana bacin ta hankali kwance cikin fushi yayi kanta...........! Kuyi hakuri da Wannan by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: *👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and written *By* *FATEEMA S OMAR* PAGE 11 Cikin fushi yayi kanta dai- dai sanda ta bude eyes d'inta ganin mutum akanta yasa tai saurin mikewa xaune irin kallan da Nasir kemata saida liver din cikin ta takad'a yakara matsuwa ta k'ara matsawa baya tsawa yadaka mata "ke nisa'ankine wai" ko gexau Amina bateba saima kura me idoh datayi " kirainaniko to yanxu xanyi maganinki" ganin dagaske ya yau kanta tasaurin mikewa cikin tsiwa da fitsa takece " karka sake ka k'arasu nan gurin in bahakaba wallahi xan maka ilah nima" cakk Nasir ya tsaya sabuda yau yaga ikun Allah gira daya yadagte"nixakiwa ilah , da gaske bara naxo kikgada kinsman ance sai an kgada akansan na kwarau" yana magana ne yana matsawa kusa da'ita kafin ta ankara ya iso gabanta xata matsa yai saurin rukota ya hada ta dajiki sa yamatse ta susai tanta kukawar kwaicewa amma bebata damaba sada tagaji dankanta ta tsaya har kwala ta taru a idonta dan bakarya tamatsu Nasir kuwa gabadaya yarasa meyake ji ajikinsa musamman lokacin da take mutsu mutsu ajiyar xuciya kuwa yasauketa yafi sau goma Amina jitai kawai yadagata cak ya ajiyeta akan bed sannan yakuma samanta yasakarmata nayin jikin shi gabadaya Amina batada inda xata kwaci kanta sabuda bata danunfashi da kyartakeyi sai nishi takeyi sama-sama Nasir badaniyar d'agata saima kara matseta dayake danwan xaxxabi-xaxxabi yakeji Amina gaba daya tayi laushi danku nunfashinma tadenayi tadadinrai saitayi kamar xata suma Nasir ganin xata sume masa ya sasauta matseta dayayi sannan yadan dagata me makon dagata gaba daya sai kawai yahada baki guri daya yana bata hot kiss kuma hanunshi yana yawu aku ina najikinta kuka Amina takeyi mara sauti sabuda ba bakin yin kuka saidai hawaye saida yagaji dan kansa yasaki bakin ta amma bedagataba kuma sitil hanunshi yana kan kirjinta yana matsa ahankali cankas taji yayi magana "Wannan shine hukunciki nakin bindukata kuma nangaba idan kika kara min maka mancin haka to ki kuka da kanki yarinya yanxu ma kigoda Allah" yada yake maganar ne kin wani rin voice yasa tadago takaleshi cikin sa'a suka hada idoh rintse idoh tayi cikin faduwar gaba sabuda yada taga eyes d'inshi kamar jan gauta ga sunkankance shiya bata tsuro tai saurin janye nata idon "Wannan yaxama last time daxan gindayamiki ka'ida ki kibi inba hakaba nangaba xakiji ajikinki" yana maganar ne yana mikewa daga kanta tausaurin kgar rigata sabuda tayi k'as ko kalonta beyiba yamike ya yi hanyar futa daga room din cak yatsaya ya juyo yace kitashi ki hadamin tee da lemon tsami ki kawomin yanxu inajiranki inkuma kinki xakimin anfanin da xaimin yana fadar haka yafice daga dakin da harara Amina tabishi tai tsaki sannan tamike ta sawa kufa key tashiga toilet tawatsa rowa me dumi saboda duk jikinta ciwo yakeyi musaman lips dinta ta canxa riga tasa wata wai duk kgan kgamin ta takeji bakintama tawan keshi yafi sau 10 didda haka bata daina kgan kgamin kantaba Nasir kuda ya shiga daki kan bed kawai yafad'a yana meda nunfashi yajima ahaka yanata hada xufa dakyar ya iyamikewa ya hadawa kansa tee da lemon tsami yasha sabuda yasan Amina tanada gardama dama kgada ta yayi yaga tayi laushi kobateba shiyasa baiyi mamaki ba dataki kawo masaba dasafe daya tashi yashirya yafito dumin xuwa gida yagai da su dady kai tsaye room din Amina yanufa ya shiga da salama ta amsa ciki-ciki ya shigo yana kare mata kalo sanye take da wata duguwarriga yellow me adon red dede jikinta ta mata kyau susai rainshi sada yace masha Allah afilikuma cewa yayi " ke baki iya gaisuwaba ko, naga alamar kanki yana rawa to xansauke miki duk wani rawar kanki kuma xanfita kan nadahu kitabbatar kingama lunch inba hakaba na daho baki gamaba ki kuka dakanki yarinya " harya gama sunbatunsa bata dago idoh ta kaleshiba haka yakaraci fad'anshi yafita ita kuma Amina ko ajikinta ita Nasir ma mamaki yake bata mutumin da magana bata dameshiba amma shi yake fada haka after five day yau Monday kuma yau Amina xata kuma school tunsafe taketa shiri tagama ayikan gidanta tsaf ta yiwanka tasa wata wakas green me fulawa yellow da red tasaka veil red shoe red da hand bak red tayi kyau bakarya tafito daga bed room din ta a falo taga Nasir yana xaune akan center carpet din dake falon Ku kalonshi bataiba tanufi yanyar fita kamar daga sama tajuyo muryarshi yanacewa "ina xakije kuma wakika tanbaya" cike da mamaki ta juyo dan tadauka yafita daga harkar ta tunda yanxu kusan four days baya mata magana cikin tsiwa tace ina ruwanka da inda xanje shima cikin bakinrai yace "dulene nasan inda xakije kuma da ixinina sannan xakifita" tsaki taja tafara tafiya " kuskure mafi muni daxaki aikata shine kisa kafa kifita daga gidan nan bada ixininaba" juyowa tayi tace to ubana school xanje kuma ba haifi dan daxai hanani karatunaba sabuda kaima dakara tuna kaganni" tana gama fada tasakai taificewarta daga gidan............! by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: *👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ *story and written* *by* *FATEEMA S OMAR* *PAGE 12* Tana fita tasami napep tahau yakaita school sai 5pm ta daho daga school bakuwa a parlour sai TV da take akune sai phone din ya Nasir da tagani akan center table hakan ya tabbatar mata da yana gida ku dar bata jiba ta huce bed room tana shiga ta ajiye bak dinta da veil dinta ta xuge xip din rigarta ta cire c haka siket dima yarage daga ita sai bast da pant irin mesakuwa iyacinya kai tsaye hanyar toilet ta nufa amma me karo taci da mutun yatsareta da mayatatun eyes dinshi dasauri taja dabaya tana meda nunfashi yanda taga face dinshi ba alamin rahama yakara tsorata ta tafara jadabaya yanbinta duk takundaxayi tareda bugun xuciyarta suke sauka hartake jikin bed bata saniba saiji tayi tafada kan bed d'in shikuma yasa kafa yatake kafadarta kara tasaki sabuda axabar data ratsata bata gama dawowa dedeba ya dauketa da wawan slap har sau 2 wanda yasa takusa sakin fitsari awaja yasa hanu ya dagota ya tseda ita agabansa yana mata wani mugun kalo cikin bacinrai ya faramagana "wato harkinyi girman da xan hanaki fita kisa k'afa kifita ko, to daga rana rin ta yau kika sake sakafa kika fita daga gidannan hummm yarinya ki kuma da kanki yanxuma kinsan sabuda me xanbarki " yafad'a yanxare mata eyes dinshi da sauri ta girgixamasa kai alamar a'a "kici dara jar auranki dabaki daukeshi da mihimanciba, koda yake lefinane dana barki haryanxu ban karfi hakina dana maidake babbar mace da xaki ringa tunawa kinada aure amma bakumai daga yau xaki ringa tunawa" yakarasa maganar yan kokarin xare best d'in jikinta kuka ta fara tana bashi hakuri amma ko ajikinshi yacigaba da abinda yakeyi harya xare rigar daga jikinta yayi wurgi da ita k'arawa kukanta sauti tayi jin bakinshi a kan nonowanta yana tsotsa kamar xai cinyaisu bakaramin xafine yake ratsataba danhaka tafara kokarin tureshi amma kamar turashi takeyi ganin tana damunsa da kukanta yasa yacire bakinsa da ga kan nononta ya maidashi kan bakinta yana mata wan irin hot kiss wanda ya kashe mata jiki kuma sitil hanunasa nakan kirjinta yana murxasu san ransa danyana sani da mugunta yake yin kome saida yayi romance d'inta sanransa sanna yafara k'ok'arincire mata pant dasauri tarike hanununsa tana girgixa masa ke cikin rawar murya tace "pls kayi hakuri wallahi baxansake ba kagani yariyace wallahi mutuwa xanyi dan Allah karabudani" dariyace takusa kwacewa Nasir yai saurin maxaiwa dama yana sani yayi mata haka dan ya tsorata tane amma ba abinda xaimata yanxu sainangaba sabuda tayi mai kad'an a irin shekarunta yanxu yace xaiyi sex da ita tofa xayimata ila dan xata iya kamuwa da yaiyain fitsari xamewa yayi gefe yana meda nunfashi sama sama Amina ganin ya matsa gefe yasa tayi yunkurin tashi amma takasa sabuda bagab'ar da bata ciyo a jikinta haka ta hakura ta kuma ta kaunta tana cigaba da kukanta saida ya shafe sama da 30 m sannan yamike ahankali da fe da mara shi yana dafa bango yafice daga room din tana ganin yafita tamike da kyar ta shiga toilet ta watsa ruwa me xafi sannan ta yo alwala dan har anyi magarib ta fito tasa rigar baci tasa hijaf ta tada sallah saida tayi isha'i sannan ta kwanta bata d'ad'e da kwanciyaba baci yayi awangaba da ita Nasir kuwa ciwo mara yakeyi baji bagani harsaida yakira dr Hamxa (abukinsane tare sukayi karatu amma shi nasir engineering yakaranta) yadubashi yabashi magani sannan yame fad'a susai akan yanso ya kashe kansane kawai amma da iyalinsa da komai ya xauna yana kame kame wataran girmankai ne xaikasheka washegari Amina bata sami xuwa school ba sabuda xaxxabi data tashi da shi karfe 11am granny tasauka agidan ta xo tayi musu sallama xata koma gida tana shiguwa da Nasir taci karo a parlor yana kan 2 st yarufe ido kamar me baci amma ba baci yake yiba salama tayi takarasa cin parlor batare da ya mikeba ya amsa salamarta amma eyes nashi abud'e suke taxauna akusa dashi tana karemasa kalo ganin dik yafad'a tace "Nasiru me yake damunka duk karame haka ko bakada lafiyane?" takarasa maganar cikin tausayawa k'ak'alo murmushi yayi sannan ya gaida ita tamsa tana kallanshi ganin bashida niyar amsa mata yasa ta tashi tancewa "ina jikale " "tana daki " yafad'a atakece kai tsaye dakin ta nufa taga Amina axane tan shan tea dan yanxu xaxxab'in yasauka tanganinta ta tashi aguje tafad'a jikinta saikuma tafara kuka dakyar granny ta rarrasheta tayi shiro sannan suka axana suka fara hirar yaushi gamu kuma granny takawo mata dan kayan kgara na mata acewarta mijinta xaiyi jaraba sai yanma likis sannan granny ta tafi gida bayanta gama yiwa Nasir wankin babban bargo dan Amina tace mata ya hanata xuwa school Amina tana xaune akan stol tana karanta hand awut dan tace gobe ba fashi saitaje makaranta yauma dan bata jin dad'ine Nasir ne ya shigo dakin bako salama yaxo gabanta yana kare mata kalo fuskar nan ahad'e cikin ixa yace "me kikace da granny harta xo tanwa mutane fad'a hardacewa na hanaki xuwa school" cikin rawar murya kamar xatayi kuka tace .............! [4/10, 11:58] Anty Baby: *👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and written By *FATEEMA S OMAR* PAGE 13 "Wallahi bance mata komeba, ta tanbayeni ne nakuma makaranta nace mata a'a tace sabuda me nace kene kahana amma wallahi banda wannan ba abinda nace da ita" takarasa maganar kamar xatayi kuka kura mata manyan eyes d'inshi yan naxartar maganarta cann yace "naji amma duk wanda yaxo gidan nan kikayi gigin fad'amasa halin da muke ciki to ki kuka da kanki wallahi " yakara xare mata big eyes d'inshi "kina jina " dasauri ta amsa da "eh" ya girgixa kai sannan yanuna ta da yatsa yace "be careful" be jira me xata ceba yafice daga bed room d'in haka rayuwa take taketa juyawa har Amina tacike wata 7 agidan Nasir amma ba abinda yasauya dangane da xaman Amina da Nasir saima abinda ya dad'u danyan xu Nasir baya ragamata ku kad'an dan yace sai yayi maganin taurin kanta itama Amina tafara laushi dan taga rashin biyayya baya kara mata kume saima faduwa dan intayi masa gar-gar ita take kwana aciki amma duk da irin xaman da suke be hana Nasir yabar Amina xuwa school ba dakanshima yake kaita sabuda Allah yaxubawa Nasir mugun kishi didda bawani jituwa sukeba amma ko wani yagani yafiya kallanta to yanxu xaifara masifa dan har wani yatab'a fasawa baki dankawai yayi mata magana a school d'insu yacemata me kyau sanu da hutawa shikuma akan idonsa aikuwa ya fito daga car d'inshi afusace baiyi wata-wata ba yafara bashi slap masu kyau harda nashi da kyar aka kwaceshi a hanun Nasir yayimai jina-jina harda cewa saiyayi shari'a dashi akan yayiwa matarshi magana saida Amina taringa bashi hakuri da kgar ya hakura saida Amina tayi sati 2 sannan Nasir yabarta taci gaba daxuwa school d'in shima saida yasa mata dukoki masu yawa wannan kenan yau takama monday Amina tanata shirin xuwa hospital dan yaxu sunfara xuwa hospital suna duba marasa lafiya tagama shiri tun 7-30am amma har 8-19am ba Nasir ba dalilinsa tagaji gashi xata makara danhaka tayi shahada tanufi bed room d'inshi Knoking tayi amma taji shiru takarayi amma shiru ba amsa dan haka kawai tayi sha hada ta shiga da salama abakinta tashiga dakin can kuryar bed ta hangoshi rike da cikin shi sai juyi yake akan bed d'in dasauri takarasa shiga room d'in ta xauna akan stol din dake kusa da bed d'in tan kalonshi yadda ya hada gumi didda sanyin da akeyi "ya Nasir me yake damunka tafada kamar xatayi kuka shima cikin rawar murya rinta marasa lafiya yace " daku min phone d'ina akan center table ki kirami Dr hamxa cike yaxo yanxu jikinta na rawa ta d'auku wayar ta shiga content tanemo Dr mahxa ta tura kira ringin 2 ya d'aga wayar "salama aleku" taji yafurta muryata har sarkewa take wajen cewa "wa alekumussal antashilafiya" daga can Dr hamxa yace "lafiya lau Amina ya karatu ina Nasir d'in yake dafatan kuntashi lafiya" "lafiya amma ba lafiya ba ya Nasir ne bashi da lafiya ko magana baya iyayi sosai" cikin tashin hankali Dr hamxa yace "meyake damunshi" "be fad'a minba amma yarike cikinshi da alama shi yake masa ciyo nisawa yayi tare da cewa "bashi wayar" karsawa tayi gurin bed d'in tamika masa phone d'in jikinsa na rawa ya amsa phone d'in tare dacewa "maganina yakare nahada tea da lemon tsami amma baimin komaiba saima karamin ciwo yayi dariya Dr hamxa yayi sannan yace "wallahi Nasir gaf kakai da ka kashe kanka, wai ace mutu da matarsa amma yaxauna yana kame-kame dan haka ni nagama dubaka saurankuma Amina ta karasa dani inada aikinyi" baijira me Nasir xaiceba ya katse kiran wayar yajefar gefe yan huci Amina dake gefe tana kallansa tanisa sannan tamatso kusa dashi tace "me Dr hamxa yace?" tajefa mai tanba runtsa ido yayi sabuda muryartama kara jefa shi take awani hali bebata amsaba itama bata k'ara mishi maganaba Amina tanata xuba ido taga Dr hamxa amma har 9-30am shiru ga Nasir yafara gala beta hakan yasa tak'ara d'auko phone d'in ta kara kira saida takusa katsewa sannan yad'aga "kasan Allah yau saida in mutuwa xakayi kamutu tunda kai ka kawo san girma duniya" cikin kuka Amina tace "bashi bane Dr dan Allah kaxo wallahi baya nunfashi sosai" "ai yanxu maganin shi yana gurinki danhaka xuwana bashida anfani" yana karasa maganar yakashe wayar Amina tabi wayar da kalo sannan ta dago kanta takali Nasir wanda shima ita yake kalo yanda yakafeta da sexy eyes d'inshi yasa ta matso kusa dashi tace ina maganin da Dr hamxa yace yana gurina kafadamin indauko maka............! kuyi hakuri da wannan nagude danuna soyayyarku agareni by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: *👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ *Story and writing* *by* *FATEEMA S OMAR* *PAGE* 14 *👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ *Story and writing* *by* *FATEEMA S OMAR* *PAGE* 14 Kai kawai yajuya mata a lamar a'a yacigaba da nishi sama-sama Allah ne kawai yasan irin axabar da mara kemasa mikewa xaune yayi kuma sitil hanunshi nakan mararsa Amina yake kalo gaba daya ta damu didda cikin ciwo yake hakan baihana yaji dad'i axuciyarsaba ganin Amina ta damu da ciwonsa cikin axabar ciwo yafara magana "xanmutu" dasauri Amina ta d'ago takallaishi kgada mata kai yayi " eh da gaske mutuwa xanyi Amina kitaimakamin abu daya xakimin xan warke" ya had'e tafikan hannunsa alamar ruku sainnan ahankali yace "plc" gabadaya Amina ta kasa gane inda magan ganunsa suka dusa karasawa tayi kan bed d'in ta kamu hannunsa idonta yakawo ruwa tace "bangane me kakai nufiba?ya Nasir" saida ya kara rike hanuwanta sannan yace "AMEENAH kidaure yau d'aya kibarni nasami nutsuwa da ke dan Allah namiki alkawarin baxan shige kiba nasan kinyi k'arama dayawa, kawai xand'anyi romacing d'in kine irage xafi plc kitaimaki yayanki" saurin kwace hannuta AMINA tayi tana harararsa kasa-kasa mikewatayi da sauri daga kan bed d'in sannan tafara magana "me kake nufi ni inbaka kaina hhmm to idon baci kakai kafarka dan ko amafarki bana tunanin xan iya baka kaina" karasa maganar tana girgixa kugu wani irin kalo Nasir kebinta dashi sannan ahankali yafurta "kamar yadda nace miki ni baxan kusacce kiba sabuda kinyi karama amma tunda kikace haka to nixan kwaci hakina ta karfin tsiya kuma kumai namiki ba mecewa dani danme dan haka tun muna mubiyu kixo ind'an rage xafi ki ka sake na mike to ki kuka dakanki dan duk wani imani nawa ajiye shi xanyi agefe kamar yadda kike kokarin gadawa yanxu" wani shumin murmushi AMINA tayi sannan tace lallai ya Nasir karainawa kanka wayo to bara kaji ni DR AMEENAH nafi karfinka nahuce tunaninka dan haka kacire duk wata wasikar jaki da xuciyarka take karantamaka ni" tafad'a tana nuna kanta cike da tsiwa "nafi karfin lusarin namiji irinka, wallahi inka ga ka samu wata nutsuwa ajikina to bana nunfashi na bayama daka tab'a jikina nabarka nasan naima laifine kai kuma ka fake da guxuma kasari karsana to yanxu kuma baka da wannan damar ahe" tana karasa xancenta tai saurin futa daga dakin harda banku kufa da kallo Nasir yabita ciki da ta kaici harshi yau xai kwantar da murya ya ruk'i yarinya irin wannan amma tai burus da shi lallai saiya nuna mata iyakarta kuma inta shigo hannunsa hhmm saita gane kuranta sai ya sha yarda ita axabar da ba xata k'ara marmarin yimishi hakaba wayarshi ya d'ako ya kira dr Sani (wani dan kawar momynshine) ya fad'a me irin tabilet din daxai kawo mishi didda dr sani yasan maganin me Nasir yace yakawo mishi amma baiyi maganaba sabuda Nasir ya bashi kusan 6 years kumashi ab'an garanshi ya dauka ko lalurace ta kama AMINAr ba ajima ba dr Sani ya k'araso gidan daret room d'in Nasir ya huce dan get d'in gidan abud'e yake kuma yasan room d'in Nasir d'in da salama ya shiga Nasir bai iya amsawa ba sabuda lokacin yafara futa haiyacinsa dr Sani ya k'ara so ya tai maka masa yatashi xaune sannan ya bud'e firig ya dauko ruwa ya bashi maganin yakwanta bai dad'e da kwanciya ba baci yayi awan gaba dashi dan harda maganin baci dr yabashi dan inya tashi yajisa watsakar dr yana ganin bacinsa yayi nisa yatashi yatafi gida sabuda baiji mutsin AMINA ba wata k'ila bata gidan AMINA tana fita daga room d'in tashiga nata room d'in ta dau veil da shoe ta d'au hand bag ta fice daga gidan tana fita ta samu napep ta hau tace janbulo xaikaita 15m ta kaisu janbulo ya ajiyeta a wani tan gamemen get tabiya shi kud'in ta yi knocking get man ya leko yana ganinta ya bud'e kofar yana mata sanu da xuwa kai tsaye parlor tanufa akan kujera ta tadda Aysha da tsuwan cikinta tanata cin masara tana ganinta ta taso tarun gumeta didda tsohon cikinta dukansu dariya suke cike da murnar ganin juna sakin juna sukayi sanna suka xauna akan kujera suka fara gaisawa sannan suka fara hirar yaushe gamo sundad'e suna hira kuma duk yawancin hirar akan cikin Aysha ne kuma Nasiba cikinta ya tsufa har yafi na Aysha fituwa sai yanma likis sannan AMINA tayiwa Aysha salama tafutu tana fituwa bakin get suka had'u da ya Anas shi da wani abakin muta suna labari gaisar dasu tayi sannan tayi kasa da kanta sabuda irin kalonda wannan mutumin da ba tasaniba yake mata tana mamakin mai ya had'ashi da ya Anas kwakwata ba sa'anineba sabuda shi mutumin xaikai kusa 45 years ya Anas ne ya katse mata tunani da cewa "ya gida da nasir ?" "lafiya kalau wallahi" "to ma dalla, nasan baki gane wannan wayeba ko" kai kawai ta kgada mishi alamar eh "to ma kucinane sunansa Alhaji Sabu ga gidansa nan ya nuna mata wani tan gamemen gida wanda kusan duk yafi gida jen unguwar girma abinda yasa namiki bayanin shi wai sabuda ko agaba kuka had'u kinsan matsayinsa agurina kuma ni kamar yaya na daukesa agurina" kai ta kgada alamar ta fa himta tai musu salama ta hoce tana hucewa Alhaji Sabu yace "Anas wannan kawarkace? ko kunmata mijine?" yajero masa tan ba yuyin a jere murmushi Anas yayi sannan yace "a'a tanada aure rana d'ayama ake bikinmu" kalan tuhuma Alhaji Sabo yayime amma bace ka laba amma axuciyarsa yana mamakin ya xa'ace wannan yariyar tana da aure bayan kuma yana kalon tafiyarta yasan batasan d'ana mijiba amma kuma meni yaci alwashin saiya d'and'ani xumarta kuda arxikinsa sai kare akanta saida sukayi hira susai sannan yaimasa salama ya huce gida ransa fes sabuda acikin hirarsu da Anas saida yasan yadda yayi har ya fad'a masa adrees din kidan AMINA harda hosbitel d'in da take faratukal duk yasani AMINA tana….........! by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 15 AMINA tana shiga gida kai tsaye bed room ta huce ta cire kayan jikinta ta daura tawol tashiga bathroom saida ta watsa ruwa sannan ta duro alwala dan har anfara kiraye-kirayen salah tana fituwa tasaka wata doguwar riga pink ta dauko hijab tasa ta tada salah tana idarwa phone d'inta dake kan bed tafara ruri tasa hanu ta dauka Ayshace shi yasa tayi murmushi sannan ta kara akunne tare dayin salama daga can Aysha ta amsa tai mata ya taxo gida sund'an ta b'a hira daga bisani sukayi salama Nasir bai farkaba sai gab da magariba yatashi gabad'aya jikinsa amace yake bayajin ciwon kumai amma yatashi da kasala da kuma fiti nanniyar yinwa tashi yayi yanufi kitche dan samun abinda xaisawa cikinshi bakomai acikin kitche d'in kenan AMINA batai girkiba yai maganar acikin xuciyarsa kai kawai ya girgixa ya bude firig yad'aku mirinda da cake dan bai iya daba kumaiba sai tea kuma a yanxu tea baxai me kumeba kumashi bacin indohme yakeba yana xuwa xai fita yaga shigowar AMINA amma ita bata ganshiba harta huce d'aki da kalon mamaki yabita watu fitama tayi kenan inma tuwa yayi batada asara hhmm "xaki sha mamaki yarinya" yafurta a sarrari aban garan Alhaji Sabo kuwa gaba d'aya yagama tama yadda xai samu AMINA abinda yake jira kawai lokaci yayi xaifara tayata tukunna intaki bashi had'in kai xaisa a d'akuta akawo masa ita har gida yayi yada yaso da ita harya shiryawa matarsa bixa xata tafi umara jira kawai yake ta tafi yafa aiwatar da abida yayi niya ater two days AMINA ce xaune ita da wasu yanmata su 5 sunata labari mutane sunata huce wa da wasu kuma sunata bin layin amsarkati sasukuma ganin likita wani mutumine yaxo yace dasu "ina AMINA KABIR YUSIF" "gani" AMINA ta furta ahankali "yawa kixu kinyi bak'u" "bak'o kuma" tafad'a tana mikewa "eh gashi can acikin muta yana jiranki" "to" kawai tace tanufi hanyar fita daga parlor hosbitel d'in tana fita inda ake yin fakin ta tsaya dan batasan wanda ke kirantaba kuma bataga wata muta datasaniba hon akayi mata tadubi gurin wata black car ce me tintek kirar BENX tagani karasawa tayi sannan tayi knockng ahankali aka sauke gilas d'in car d'in murmushi yasakar mata sannan yace "kishigo mana magana xamuyi dake me kyau" yakarasa maganar yana kashe mata ido kalanshi tayi sannan ta sauke idonta kasa tana wasa da fingers d'inta hakannan ita taji wannan mutumin bai kwanta mataba shiru tayi kuma bata shiga mutarba murmushi ya k'arayi irin na yan barki sannan yace "kishigo mana magana xamuyi bawani jimawa xakiyiba ko baki ganeniba ne?" kai ta dago sannan tace "naganeka mana koba makucin yaya Anas bane wanda muka gaisa" "waw baby kanki naja Allah yasa nima ki fahimiceni" itad'e batai maganaba tasa hanu ta bud'e murfin tashiga juyuwa yayi susai suna fuskantar juna tsareta yayi da ido wanda ya hefarmata da fad'uwar gaba amma ba nuna afuskaba "nasan xakiyi mamakin abinda ya kawo ni gurinki ko?" kai kawai ta iya d'aga mishi "to bakomai bane ilah tonda nasaka ido akanki naji kin kwantamini kuma sonki me tsanani ya kamani amma kash sai Anas yakecemin kina da aure hasalima rana d'aya akayi bikinku amma duk da haka naji arena baxan iya rabuwa da keba kuma naga alama ke wayayyiyace baxaki bani matsalaba dan haka inbaxaki damuba mai xaihana ki bani had'inkai muringa mu'amala abuye xanbaki duk abinda kikeso kud'ine ko gidaje da filaye kuma xaki hau duk mutar dakikeso kije k'asar da kika ga dama ke intakece miki xance akasannan saikinxama abin kwatance koya kikace babyna" tunda yafara magana AMINA ke binsa da wani irin mugun kalo sai da ya tsaya sannan tai murmushi maiciwo sannan tace "amma de malam bakada lafiyako kodayake bai dace akiraka da malamba saida ace pasto to tsaya kaji duk iskancinka nafika nakuma fi karfinka sabuda ni ba irin matan dakake xatobace danhaka wannan yaxama lokaci na k'arshe da xaka tareni da irin wannan maganar inba hakaba to saika kwammace bakaxo duniyaba" tana gama fadarhaka tafara kukari fita daga mutar hanunta yarik'o sannan yace "dakin......" maganar dayake shiriyice tamakale sabuda wani wawan slap da AMINA ta d'au keshi dashi sakinta yayi yadafe kuncinsa yana binta da kalon mamaki harara ta watsa mishi sannan ta bud'e mutar ta fice abita Alhaji Sabo ranshi inyayi dubu to ya faci tonda yake ba atab'a muxantashi irin yauba karamar yarinya kamar wannan xata d'aga hanu ta mareshi hhmm Allah ne kad'e yasan irin tanadin da Alhaji Sabo yakewa AMINA na irin wula kancinda xaimata inta shigo hannunshi mutar yafiga aguje har yakusa bige wani mutun amma bai kulaba yafice daga hosbital d'in da mugun gudu shikuwa Nasir yau tashi yayi da….........! by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR *PAGE 16-17* *DEDICATED TO YAYA HAYAT* *🎂🎂HAPPY BIRTHDAY TO YOU YAYA HAYAT ADMIN OF ADMINS* Da xaxxabi mexafi gayinwa dake addabarsa gashi bawanda xaixo bale ya taimaka masa koda tea amma bayadda xaiyi haka yaketa shuyi a kan bed Amina sai 2 ta dawo gida duk ranta ab'ace koya ta tono Alhaji Sabo sai ranta ya b'aci saide kawai tashare amma ba k'aramin tsanar wan-nan datijon banxantayiba gani take da xa'a bata damar kashe mutun to to ba'abida xai hana ta kashe shi a parlour ta yada xango sabuda duk ta gaji ga kuna da ranta ke mata kwanciya tayi akan d'aya daga cikin kujeron parlour dan ta huta inta huta ta karasa bed room d'in bata jima da kwanciya ba bacci yayi awan gaba da ita a gorin Alhaji Sabo kuwa yana barin hosbitel d'in ya huce wani gidan gonarshi ida yake du wata hark'ala ta mugan makame da su coken batare da kowa yasaniba xama yai akan wata kuje rar roba wace ta xamu masa kamar tsafi ide yaje gurin to baxai xauna akan kowace kujeraba sai ita waya yacuro a aljihon wandanshi ya lalubo wata number ya dana kira tana shiga kamar jira ake aka d'aga "a kaga arxikin masu arxik'i kaga hankaka mai kalabi gabanka fari bayanka bak'i sai Sabo nawa mai fuska biyu tauraruwa mai hutsiya ganiki ba alheriba" murmushi Alhaji Sabo yayi sannan yace "kaima haka kake harkafinima" dariya wance ya kwashe da ita san-nan yace "ai kaima kasan niba fuska biyu bane irin nidama ana ganina ansan banda imani xare rai ba wani abu bane agurina amma ke kowa akace kana aikata irin wan-nan aikin to duk k'aryatani xa'ayi sabuda kasiye xukatan mutane da alheri da kuma kyawawan dabi'u" "to duk naji yanxu abinda xa ai kasameni agida gonata yanxunnan ina jiranka" "anga Alhaju sai ka jini" yana gama fad'in haka ya katse wayar murmushi Alhaji Sabo yasaki san-nan yace "ba'a jadamu axauna lafiya yarinya manyan mutanema sunja dani na kawar dasu bale ke karamin alhaki hhmm xakisan kinja da Alhaji sale saina nuna miki banbanci aya da tsakuwa wallahi" shi kad'ai yaketa xancensa kuma afili kuma yanata dariya kai kace mai tabin hankaline AMINA tonda ta kwanta take bacci kakarin aman ya Nasir ne ya farkar da ita ta tsorata sosai dan axatanta bakuwa agidan datagane Nasir ne tsaki taja ta kuma ta kwanta tonuwa tayifa ya Nasir mijintane koba wan-nan alakar shid'in d'an uwantane na jini bai kamata ta barshi acikin wani haliba tanaji tana gani koma da ranta da lafiyarta tashi tayi tanufi bed room d'insa kanta tsaye ta shiga room d'in da salama abakinta ko kuxarin magana Nasir bashi da ita bale ya amsa mata salamar da ta yi kalonsa take da mamaki duk ya rame lokaci kad'an gashi duk yayi amai amma yayi kwanciyarsa a gurin karasawa tayi gabansa ta kamu kafad'arsa ta d'agosa dakyar ta jinginashi da jikin bed wayarshi ta dauka lalubu takira dr hamxa yace gashi nan xuwa tana ajiye phone d'in ta fara gyara gurin da yayi aman san-nan ta taimaka mishi ya koma kan bed ya kwanta minti 13 a tsakani dr hamxa ya karaso gidan yana xuwa yaga halinda Nasir d'in ke ciki ya tausaya masa ya tai maka masa ya sauya kaya yace AMINA taha d'o masa abinci mara nauyi bayan yadubashi ya bashi abincin da AMINA ta kawo kuma yaci ba laifi dan dama yinwa yakeji dida bakinsa ba dad'i drugs yabashi yayi masa injection san-nan ya kuma ya kwanta ko 2m beyi da kwanciya ba baci ya kwasheshi dr hamxa ne ya kali AMINA yace "madan kinsa abokina a uku wallahi" kalonshi itama tayi da alamar tan baya kai ya gyada mata san-nan yace "eh da gaske damuwa tayi masa yawa sosai gaba ya samun ishashen bacci wata kila kwana yake yana tunani, mai xai hana kiringa kwana dashi ko xai ragemasa tunani koma ma baxai bari kisan yasa wani abu aransaba sabuda yana da xurfin ciki inba haka ba gabyake da kamuwa da wani ciwo kokuma bren d'inshi tasamu matsala" nisawa tayi san-nan tace "ba damuwa xan jaraba ingani" "yawa kanwata Allah yayi miki albarka kinga ke kinfisa saukin kai inshine sai ansha artabu dashi" murmushi ta k'ak'alo tace wadda yafi kuka ciwo san-nan ta nike tace tana xuwa ta fice daga room d'in tanbayoyine fal ranta to a'ina dr hamxa yasan halin da suke ciki watakila ya Nasir yasanar dashi kai yanada xurfin ciki baxai fad'aba to ya ake yasan bawata alak'a ta aure da ta tab'a shiga tsakaninsu cankuma ta tuna in ya Nasir yanajin feeling har yafara ciwon mara to shi yake dubashi ya bashi magani tabbas hakane duk axuciyarta taketa sak'a da warwararta shima dr hamxa tana fituwa ya fito yanufi gida dan yamma tayi Alhaji Sabo yana xaune asid yakara so bayan yaxauna Alhaji Sabo yafad'a mai abinda yakeso yayi masa ya d'au komasa wata yarinya data sakushi agaba yabashi address d'in gidan yace har gida yakeso a daukota kuma insun d'aukota karsu tsaya anan garin sukai masa ita gidanshi a jigawa kuma nan da 4 day yake so aiki ya kamala yabashi dubu 70 harda na mai balas kuma sai aiki ya kammala karb'a asid yayi ya godiya yace saiya jishi san-nan ya huce gida da dare..........! wata kila anjima kujini by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 20 Kaimasa naushi ta ku ina susai suke danbe baji ba gani sauran suna ganin xa'afi k'arfin ogansu suma suka shiga suka hadarwa Nasir dukansu duk da k'arfi irin nashi amma saida suka kaisa k'asa dama sarkin yawa yafi sarkin k'arfi saida sukayi masa lilis duk sun fitar masa najini a jikinsa AMINA tana gefe tana xubda hawaye duk irin k'iyayyar da takewa Nasir amma yau jitake kamar ta dawo da ciwon jikinta sabuda asanadinta ciwon yasameshi tunda ita suka xo nema bashiba ganin sunbar kansa gashi yana nunfashi sama-sama yasa ta k'arasa gunshi da sauri ta fara jijjigashi tana kuka tana fad'in "plc ya Nasir katashi karka bari suyi galaba akanmu dan Allah katashi kaji" tana kukan tana jijjigashi shima bud'e idoh yayi yana kalanta yana murmushi san-nan yace kikwantar da hankalinki ba'abinda ya sameni kuma Allah baxai basu nasara akanmuba" yak'arasa maganar yana janyuta jikimsa ya rungumeta itama k'ankameshi ta karayi kamar xa'a d'auke matashi asid ne ya tsaya kalon ikwan Allah amma wa y'annan mutane sun maidashi dankali watu su ko ajikinsu kenan dabara ce ta fad'o masa dan haka yanufi AMINA yafara kokarin janyeta daga jikin Nasir amma sunki sakin juna saima k'ara rungume juna da sukai duk yadda yaso rabasu abun yaci tura yaya-yayi amma ba nasara xubewa yayi a kasa yana meda nunfashi kasko ne ya d'agoshi yana masa sanu mikewa asid yayi yace wa kasko "idan muka tsaya agurinnan xa'a iya samun matsala kwara muware inyaso ma sake wani filan d'in tonda muna da sauran kwana d'aya nan gaba duk suka yadda da xancensa suka ka kama hanya suka fito daga gidan sosai AMINA k'ara rikeshi tana kuka shikuma Nasir yana bubbuga bayanta ahankali alamar rarrashi sunjima ahaka sannan AMINA ta mike tanufi room d'in shi phone d'inshi ta d'ako tafara kiran ya Najib tasanar abinda yake faruwa yace yana xuwa yanxu ba'a jimaba ya k'arasu gidan suka d'auki Nasir suka nufi hosbitel dashi lokacin da suka k'ara hosbitel har anfara kiraye-kirayen salar asuba kaitsaye emergency suka nufa dashi likitoci suka amshesa sukayi ciki dashi Najib ne ya d'au waya ya kira su dady yasanardasu abinda yake faruwa kan ace anfito dashi yarsu dady sun iso asibitin sai k'arfe 06:30 aka fitu da Nasir bayan angama gyara masa raunikan jikinsa saida aka kaisa room aka ajiyeshi san-nan a ka bawa su dady ixinin shiga sanda suka shiga Nasir yana kwance idosa abude yake dan bawani jigata yayiba sannu sukayi masa suna masa jaje san-nan suka fara meda xancen abinda yafaru amma AMINA bata fad'a musu cewa gurinta suka xuba asid sanda suka kuma gida yakira wayar Alhaji Sabo yace ya turo masa da photon AMINA dansuji dad'i yin aiki batare da matsalaba Alhaji Sabo yace bashida pic d'inta amma yasufanta musu kamanninta yace ita kade ce agidanta sai mijinta ok kawai yace ya kashe wayar dama yasan wan-nan mara kunyar itace AMINA amma soyake ya tabbatar kuma yanxu ya tabbatar dan haka yanxu xai sauya tsari dan yaga atsaye take washe gari aka salami Nasir dan yasamu sauk'i sosai momy taso sukuma gida tare amma dady yak'i yace yace gara sukuma gidansu tunda anriga ansanarda police xasu d'au mataki haka akai kuwa suka kuma gidansu AMINA tana yiwa Nasir hidima shi abunma mamaki yake bashi AMINA tana xaune parlour tana cin abici Nasir ya fito daga bed room yaxauna akusa da ita yana kalonta yace "nima xanci" murmushi tayi san-nan ta mika mishi plat d'in k'in amsa yayi yace "da kanki xakiban" xaro ido tayi tana kalonsa "eh ko baxakibani bane" girgixa kai tayi tana d'an murmushi san-nan ta fara bashi abaki yanaci gaba d'aya shi hankalin sa baya kan abicin yana gunta aranshi yana ayyana dama xata d'ure dahaka dayaji dad'i amma yasan yana warkewa xata koma gidan jiya haka ta ringa bashi abincin harya koshi san-nan ta bashi fruits juice yasha tabashi magani san-nan tamike tanufi bed room danyin wanka yau kwana 2 da salamu Nasir daga asibiti yasamu sauki sosai kuma harwata yar kiba yayi sabuda hankalinshi a kwance yake AMINA takuma school dan sunfara jarabawar kammala N.C.E kuma balefi ta dage da karatu ba kama hannun yaro Nasir bai soma fitaba dan haka ta hau mutar haya ta kawota kuma ita xata k'ara hawa yanxu ta kuma gida sai karfe 6 tasamu damar futuwa daga school d'in tadad'e bata samu abin hawa ba saicenta samu suka nufi gida sanda aka ajiyeta a kan layinsu mutane duk sunshiga masallaci dan haka bakowa alayin yayi fetal sauri-sauri gudu-gudu take tafiya sabuda tsuru tana cikin tafiya taga wata black car tana binta abaya k'ara gudu tayi itama mutar haka hakan data gani ya tabbatar mata ita akebi danhaka ta fara gudu tana ihun neman temaku amma kash mutar ta cinmata kuma dade lokacin…..............! godiya maitarin yawa agareko my sisters AUNTY AMINA S OMAR AUNTY KHADIJA S OMAR SISTER HAUWA S OMAR Allah ya k'ara mana xumunci da kaunar juna amin suma amin inga comment nayi typing a kiyi agaja aga janyewa dan haryan xu ba kwayin comment yadda yadace by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 18-19 Bayan salar isha AMINA ta yi wanka ta saka sleeping dress pink calour ba k'aramin kyau sukai mataba bayan ta feshe jikinta da body parpom tanufi bed ta kwanta sabuda yau ta gaji sosai shiyasa ta kwanta da wori ta huta Nasir bai tashiba sai bayan sallar magrif wanka yayi san-nan ya d'oro alwala yasa jallabiya yayi sallah duda bawani sauk'i yasamuba amma ba kamar da d'axuba abinci yaci ka d'an shima da xaisha maganine saida yasha magani san-nan ya kwanta bai jima da kwanciya ba komai ya tona sai yamike ya nufi room d'in AMINA a kwance ya tadda ita tana ta baci hankalinta kwance murmushi ya saki ya haura kan bed d'in ya rungumota jikinsa ajiyar xuciya ya sauke yai luf yana shakar kamshin jikinta cikin baci take jin kamar a daure take duk ta takure juyawa take kokarin yi ko xata samu ta sake amma sai taji an k'ara riketa sosai ahankali tafara bud'e idoh ta tankuma kuk'arin janye jikinta jin ank'ara matseta yasa tayi saurin bud'e idoh 4 eyes sukayi da ya Nasir ta xaro idoh cikin mamaki take kalonsa shima ita ya kurawa eyes d'inshi da suka fara kumawa red ganin bashida niyar sakinta yasa ta tattaro iya k'arfinta ta toreshi aikowa baya yayi dan jikinsa har yanxu ba kwari tashi xaune tayi tana huci tace "wai dan Allah malam me kake nufi danine kata kuramin ka hanani sakat wai mai na tare makane?" shima xaune ya mike yana kalanta san-nan yace "kwantar da hankalinki basai kin tan bayeni mai nake nufi da keba yanxuma kgada miki kigani insha Allah" tana jin ya fad'i haka ta mike da gudu tayi hanyar waje saida take bakin kufa ta juyo ta harareshi tace "aikin baxa aikin hufi sai afkin xanmiki kaxa- xanminki kaxa idan kika tsalake sharud'ana saine miki kaxa to ayi mugani mana intusa xata wura wuta ni da kake ganina nan nafi k'arfin bara xanarka ta banxa inkaga kayi nasara akena to bana nunfashi wallahi" dan mutsawa Nasir yayi kamar xai tashi aikuwa da gudu ta karasa fita daga room d'in murmushi yasaki aransa yana cewa gatsiwa ga tsoro sainayi magani wan-nan tsiwa yariya asid yana barin gidan gonar Alhaji Sabo kai tsaye gidansa ya huce ya kira sauran yaransa yace suxo aiki ya samu kuma yau xasufita aiwatar da aikin to duk sukace dashi bayan yaran nashi sun k'araso kusan su 10 san-nan ya fad'a musu irin aikin da xasuyi wani daga cikinsu yace "kai oga yawa kake akan wan-nan da micicin aikin ka kiramu duka haba oga umarni kawai xaka bani yanxu naje na d'au kota har gadan bacinta" da riya asid yayi san-nan yace "kwantar da hankali kasko nasan xaka iya amma banaso asamu matsala koya take acikin aikin nan da xamu iya rasa mukudan kudade shiyasa xamu tafi gaba dayanmu sabuda tsaro ba dan tsoroba"ok oga na gane" "yawa kasako waxirina shiyasa nake sunka" dariya duk suka kwashe da ita suna k'ara tattaunawa akan yadda aikin xai kamala ba tare da an samu matsalaba bayan sungama tsara komai san-nan asid ya xaro wayarsa yafara kira bayan and'aga yace "D.P.O yau xamu fita aiki baxai dau lokaciba xan turoma da adrees d'in banasu ko me kama da police ma yarab'i gorin xakaji alat yanxu" dariya D.P.O yayi san-nan yace "anga amma ana gama aikin ayimi messaging dan Allah" "ok kwantar da hankalinka kamar kayi pilo da gawa xanmaka" kojiran abinda D.P.O xaice ba ya jashe wayar sukacigaba da xancensu AMINA a parlour ta yada xango tayi kwanci yarta akan kujera taciga ba da bacinta hankali kwance shima ya Nasir kwanciyar yayi a room d'in yafara sharar baci karfe 2:30 su asid suka sauka agidan su AMINA basusha wahalar shiga gidanba sabuda dashirinsu suka xo a parlour suka tadda AMINA amma basuda tabbacin itace dan haka kasko ya fara tashinta dama batada magagin baci shiyasa ta saurin bud'e idoh mikewa xane tayi tana cewa "kusuwaye mai kuka xunema a gidannan?" "shiiiiii malama kimana shiru bamasan daga murya tanbayarki xami inke to inkuma bake bace kike mu gurin wace muke nema" kai kawai ta ygada masa " kece AMINA?" idoh taxaro tace "baxan fad'amuku inda takeba sai kun fad'amin me xatai muku" wanine yace " karki raina wa mutane wayo tai bayarki ake ina AMINA inkuma kece to kiyi magana" duk cikin fushi ya ke magana "hhmm da ka daina asarar yahon bakinka dan wallahi inkaga na fad'amuku a ina take to kunfad'amin mexata baku" wani irin wawan slap kasko ya dauketa dashi wanda yasata sakin kara bashi tsawa ya dakamata san-nan yace "muna tanbayarki kina arena mana waho da uwarki" itade AMINA kuka kawai takeyi me tsuma xuciya to suwaye way'annan mutane dasuke nemanta koma mexata basu batada amsa dan haka tafara karanto aduo'i duk axuciyarta Nasir da yake baci yarin gaji maganganu kasa-kasa amma bai farkaba k'arar ta AMINA tayi lokacin da kasko ya mareta ita ta farkar da shi jin anata magan ganu ga kukan AMINA yasa yai saurin dorowa daga bed d'in ya nufi parlour damugun sauri yana xuwa dai-dai sanda kasko yak'ara daga hanu xai mari AMINA sairi shan gabansa yayi yarke hanunsa yana masa wani irin mugun kalo asid ne ya lallab'o tabayansa yabuga masa kasan bindiga a ka akowa nanta ke jini yafara xuba ba kakkautawa baiyi wata-wata ba yakamo asid yafara............! kuyi hakuri da wan-nan ina tuk'ar jindad'in yada kuke comment musamman y'an DR AMINA FAN'S GROUP ina godiya susai sainaga comment d'inku by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 21-22 Nasir ya fito daga gida dan hakannan yaji gabanshi yana fad'uwa hankalin shi yak'i kwanci kuma sai yake jin kamar ihunta awaje hakan yasa yafito asuk'ane dai-dai lokacin da asid yafito daga muta ya fincuko AMINA yayi cikin mutar da ita Nasir yana ganin haka ya taho da mugun gudu amma kash kafin ya k'araso harsun tada mutar sunbar gurin agurin ya xube yana karan to duk wata adu'a da taxo bak'insa to suwai wa y'an-nan dasuke son ganin bayansu har ka fito daga masalaci yana gurin axaune shiba mai hankaliba shiba maukaciba yamarasa awace duniya yake wani makwafcinsa malam Auwal ne ya kula da hakin da yake ciki k'arasawa yayi yanacewa "Nasiru lafiya kuwa kafito rariya kaxauna kuma adarannan" shiru ya ji ba amsa hakan yasa ya k'arasa daniyar d'agashi amma yana ta b'ashi yayi baya yafad'i ba alamar nunfashi atattare dashi salati malam Auwal yafarayi san-nan yanemi agajin yan unguwa suka kama Nasir sai hosbitel bayan sunkai Nasir asibiti kuma anyi nasarar ceto rayuwarsa amma yana mahuyacin hali dan haryanxu basan wanda yake kansaba malam Auwal da kanshi yaje gidan su Nasir yasanar dasu halin da ake ciki hankali atashe suka taho asibitin koda suka xo suka laik'a Nasir ta window suka ga yalin da yake ciki sunshi ga da muwa susai gashi an hana ashiga sabuda karsuyi hayaniya kuma ba'asu aringa hayaniya akansa momy sosai take kuka tanacewa "ai saida nace sukuma gida kusa damu amma Alhaji kace ba hakaba gashi abida ya faru dakaji maganata aida hakan bata faruba yanxu ko ina ita AMINAr tashiga bata biyo suba" ya Najib ne yace "wata k'ila batasan meyake faruwa ba tonda shi malam Auwal a waje yace ya ganshi" mama (mayahe fiyar Aysha) tai " to yanxu ka k'irata mana tunda duk inda take hankalinta ba akwance yakeba" batare da ya k'ara maganaba ya ciro wayar shi yakigara ta amma harta yanke ba a d'agaba koda ya k'ara kira saiyaji akashe kalonsu yayi yace "akashe wayar amma idan xankai ku gida sai mubiya mutafi da ita gadan gaba d'aya" da "to" duk suka kace dashi dadyne yaje yasamu doctor a office yasanar dashi cewa nasir d'in akwai abida ya gani yafigitashi yarjamai wan-nan abun koma koda yaushe xai iya kamuwa da ciwon xuciya amma yanxu jikinshi alhadulilah xai iya farkawa koda yaushe godiya dady yai masa yafito ya sanar dasu momy halinda ake ciki ya Najib ne xai xauna agunshi shikuma dady yatafi dasu momy gida sunbiya ta gidan AMINA amma ba ita ba dalilinta haka suka tafi hankalinsu ba akwanceba kai tsaye su asid jigawa suka nufa duk da dare yayi ba k'aramin artabu sukasha da AMINA ba dan takusa tuna musu asiri lokacinda da suka k'arasa jigawa 12am tayi sunkira Alhaji Sabo yayi musu kwatancen ida xasu sameshi kamun sukarsa garin birni kudu suka sameshi yana jikin muta yana jiransu fitowa sukayi dukansu asid narike da hanun AMINA tana ta kuk'ari kwace wa amma tana ganin Alhaji Sabo ta tsa cak sai yanxu ta fahinci waye yake bibiyar rayiwarta tafi Alhaji Sabo ya ringa yi musu yanacewa "ai kinku yana kyau naji dad'in aikinku dan haka xaku ga alat" k'arasawa yayi ya riko hanun AMINA wadda ta kasa kwakwkwaran mutsi yayi cikin muta da ita yasata shima ya shiga ya tada mutar suka barwaje AMINA gaba d'aya hanka linta ya gama tashi batasan haka mutumin nan yake da hatsariba da bata shiga gonarshiba Alhaji Sabo gaba d'aya jinsa yake kamar a aljanna sabuda dad'i yasan yau xai rak'ashe ko sabun ango baxai fishi jindad'i ba yau xai kurji AMINA sanransa kuma sai ya gama gurxarta xai kasheta ya yadda gawarta sabuda gudun tonuwar asirinshi gaba d'aya AMINA kanta ya kule tasan ide wan-nan mutumin ya kaita ida ya tanada tofa tata ta k'are da barace ta ba d'u mata danhaka ta kali Alhaji Sabo taga sai wani murmushi yake yana shafa gemunsa hanunta take kan sitiyarin mutar tafara juyashi da k'arfi rud'ewa Alhaji Sabu yayi yana mata magana cikin tashin hankali "ke bakida hankali ne me kike kokarinyi haka" duk yada yaso ya janye hannunta kasawa yayi gashi sai watan gaririya suke atiti Allah yaso ba mutoci akan titi susai sabuda sahu ya fara d'aukewa wani irin juyi mutar tayi tayi k'asa tafara gangarawa tabigi.............! naga comment nayi typing by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 23-24 WAN-NAN PAGE D'IN NAKINE SISTER AMEENA S OMAR INA KARA GODIYA DA KULAWARKI GARENI THANKSSSSSSS Wata bishiya atake mutar ta tsaya cak kuma duk ta mule gilas dinta duk sunfashe ta raga-raga AMINA bata sake sanin ida kanta yakeba sa a hosbitel ta farka ta ganta hannunta dare da ruwa xubbur ta mike tana kale-kale nurse ce ta shigo room d'in da salama hannunta d'auke da drugs ajiye wa tayi agefan bed d'in ta kali AMINA tace "sanu baiwar Allah ashe kintashi yakikejin jikinki yanxu" ya tsina fuska tayi sannan tace "lafiya nake kuma kainane kade kemunciwo sai kirjina amma banda nan babu inda yake munciwo" "to masha Allah yanxu bara na kawo miki abinci kici kisha magani" "to" kawai AMINA tace da ita bayan taci abincin anbata magani tasha ta d'an jingina da filo suna shira da nurse d'in dan tana da fara'a sosai har sunanta AMINA tasani wato Khadija suna cikin hiranne Khadija ta kali AMINA tace "wai har yanxu baki tanbayeni mijinki ba da kukaji hatsari tare ko kinmanta dashine saboda xafin ciwo" ta k'arasa maganar da sigar wasa sai yanxu AMINA ta tuna da abinda yafaru kuma a ina take xubbur tamike xaune tana karanto innalillahi wa'inna ileshir raju'un maimetawa tarink'ayi baji bagani tun tanayi Khadija na tayata har ta gaji tayi shiru saida tagaji dankanta tande san-nan kuma ta rushe da kuka ananne Khadija taita rarrashinta har tasamu tayi shiru saida taga hankalin AMINA ya dawo jikinta sannan ta dafata tace "AMINA ki d'aukeni a matsayi yar uwarki tajini kifad'amin meyake damunki dayasaka ina tanbayarki xancen mijinki kike kuka" saida ta k'ara share hawaye san-nan tace "tabbas Khadija ganinki nake kamar yar uwata ta jini da yau kad'e dana ganki naji kin kwantamin arena kuma nayarda dake dari bisa dari amma baxan boye mikiba magana d'aya da kika fadamin yanxu ita tasani shiga halin da nashiga yanxu nasankema acikin rashin sani kike had'ani da wan-nan fasikin amma yanxu xan warware miki xare da abawa" nan ta kwashe komai har aurenta da Nasir ta fad'a mata amma bata fad'a mata irin xaman da sukeba sabuda kusu Aysha da Nasiba da suke aminanta sa'anninta kuma yan uwanta na jini da suke komai tare bata fad'a musu halin da take cikiba sabuda wan-nan sirintane ko cikima da dabatadashi sunxata Allah ne kawai baikawoba ajiyar xuciya Khadija ta sauke ta kali AMINA tace "hhhmm lalai sister kinga ja iba daga gaisuwa sai abu yaxama jaraba kaiwasu maxanma mayune da matarka da komai amma karinga hangen tawani to Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu" "amin" kawai AMINA tace atakaice "yawa sister dan Allah kiyafemin hadaki da wan-nan maxinacinda nayi" "la bakomai ai kema arashin sanine" kalonta Khadija tayi tace "yanxu abida xa'ayi kisa hijab d'inki mubar asibinnan inba hakaba wan-nan anna mimin yatashi cewa xaiyi ke matarshice abashi ke kutafi kuma bawanda xai xargeshi sabuda tare aka ganku amma tunda lokacin tashina yayi yanxu saiki taho mutafi gidan mu bakinki alekum inya tashi sa san yadda xasuyi dashi" kai AMINA ta jinjina tace "amma wan-nan shawarra tayi nagode sosai Allah ya k'ara xumunci" "amin ya Allah" khadija ta fad'a tana ficewa d'aga room d'in AMINA nabiye da ita Nasir sai k'arfe 9:22am ya farka koda yatashi dasunan AMINA abakinsa yanike kowa yayo kanshi suna tayi masa sannu da kalo yake binsu one by one har yaxu kan baba malam (mahaifin AMINA) shima yaxo dubasa tareda su dady suka xo harda ummi ma taxo yana ganinshi ya duro daga kan gadon yaje gabanshi ya ruk'u hannunshi yafara kuka wiwi yana cewa "baba wasu sunsace min AMINA akan idona baba wallahi mutuwa xanyi in narasata wallahi ina sonta baba inason AMINA tun tana cikin tsuman goyunta koma harta gima ina dakwan sonta baba kana ganin xan iya rayuwa batare da itaba amma yau rana tsaka wasu sunxo sun d'auke min ita har gida kuma agabana ina kalo bayadda na iya wallahi wallah wallahi suka sake mukai 4 eyes dasu saina raba kahunansu da gangar jikinsu" haka yaringa yi musu sanbatu wani su gane wanikuma kasa gane wa kuma yanayi yana kuka amma ba wanda ya dakatar dashi har ya gama amayar da xancen dake ransa tass san-nan baba malam ya dafashi yace "haba Nasiru karkaxama ragumana kamar kai kake kuka agan mu kana irinwannan sumbatu wani abunma ba musan meka ke cewaba kaxama jarimi mana" nasiha baba malam yaringa yi masa haryasamu tonanisa ya daidaita granny da ta kame akan kujera tana kalon sutunda xu sai yanxu tace "kai Nasiru mufa kasamu aduhu babu gane ida maganganunka suka dusaba ka fahimtar damu yadda xamu fahimta kuma ina jikale suwa ka ke ikirari suntafi da ita kuma ina suka tafi da ida itan?" duk ta jero mai tanbayoyin ajere nisawa Nasir yayi san-nan ya kwashe komai ya sanar da su salati sukasa wasu kuma harda kuka cikin su harda granny da harda su majina afuskarta su dady ne kade basayi kuka aciki hartada ummi da bata nuna kulawarta ga AMINA kuka ta ke wiwi gani kukan yak'i k'arewa yasa baba malam yayi gyaran murya yace "to kukan ya isa haka koku ba abinkunya bane wani yaxo yatadda ku ahaka kuna wannan kukan kamar ba musulmaiba ko kunmanta fad'ar uban giji aciki alkur'ani asuratul bak'ara ayata 155 ida yake cewa allaxina ixa ahsa batu hum musibatun, k'alu innalilahi wa'ina ilehi raju'un nasa duk kunsan me nake nufi tunda ku ba jayile bane amma kunyi buruss da fad'ar uban giji kuxo kuna tawa mutane ihun banxa da na hofi" fad'a sosai baba malam ya yi musu san-nan ya ce Abdul ya ebesu ya maidasu gida shikuma da su dady xasutafi sukai k'ara guri yan sanda khadija da AMINA suna shiga wani madedecin gida da salama sukayi karo da wata mata da baxata huce 37 year ba tana xaune a tsakar gida akan kujera ta dura kafa da ya kan daya fuskar nan ba annuri tana taimusu kalon hulak'anci gaida ita AMINA tayi amma tai mata banxa saima harara da ta bisu da ita jiki asan yaye suka k'arasa wani madedecin d'aki sunke kufa kenan suka ji matar tana cewa "mtsss akin banxa mutun baxai yi xaman aureba saide yawon bariki ya kwaso wan-nan ya kwaso wan-nan amma ank'i afida miji ayi aure koda yake laifin malamne da bai badake sadakaba muguwa me mugun haki" haka ta k'arewa Khadija xagi amma tana jinta bata ko d'aga kai ta kaletaba har muka shige muka barta tanta haushi kamar k'arya Alhaji Sabo sa karfe 4:15pm yatashi da sunan AMINA abakinsa yanacewa "haba AMINA bakida hankai karfa kisa muyi had'ari" ido ya bude yana kalon inda yake yai sauri xabura ya duro daga kan gadon yana "ina kika shiga wallahi ko cikin uwarki xaki kuma saina bikina cika burina nasamunki saina d'and'ani xumarki koda hakan xai xamo sanadi mutuwata" yanata sunba tu ya fito daga room d'in yana fita suka ci karo da wani doctor xai shigo d'aki yarike shi yana tanbayarsa inaxashi yace "baku tsinceni da wata maceba koni kade kuka gani" dafa kafa d'arsa likitan yayi gani duk ya rud'e yace "kwantar da hanka linka tana nan lafiya amma tunda kana son ganinta kabiyoni muje" yayi gaba Alhaji Sabo nabinshi salalo-salalo abaya..............! by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 25-26 Suna shiga room d'in sukaga wayam ba AMINA ba mekama da ita Alhaji Sabo ne yakali likitan yace "yaxaka kahoni d'akin da bakowa ina inda AMINA take ko kana nufin anan take guduwa tayi" kumi doctor ya share san-nan yace "ka kwantar da hankalinka tabbas anan room d'in aka kwantar da matarka amma bansaniba ko taxaga bara na duba toilet inga" kan ya k'arasa Alhaji Sabo ya rikoshi "kai xangina ina xuwa kana nufin shiga xakai ko ayaya takema ka ganta, waimeyasa wani sa'in ku likitoci bakusan darajar aureba sabuda kunsaba kuda yaushe kuna ganinsu harma ku d'inkesu ko to bara kaji niba irin maxannan bane marasu kishin matansu ba idan kasakema tafitu ko d'ankwaline babu akanta to ka kuka da kanka" (kunji su Alhaji Sabo ashe yasan mutuncin aure yake take sani) doctor najin haka yayi saurin barin room d'in murmushi Alhaji Sabo yayi harda wani gyara tafiya yanufi toilet d'in yashiga yana wani d'ad'd'aga kafa yana karewa beth room d'in kalo ba alamar anshigesa a satinnanma suda wani irin wari da yake tashi aciki toshe hanci yayi yana kara kalon toilet d'in sosai bako kwaro aciki ganin wari xai iya karshi yasa yayi saurin fitowa daga toilet d'in yana meda nunfashi waje yanufa afusace yadamko woyan likitan yana cewa "gidan ubanwa kuka kaimin matata kafad'amin da kainake ina matata take" cikin daga murya yake magana (hhmm kaji su sabo da k'arfin hali) hakuri likitan yarin ga bashi yana yatsaya ayi binkice wani doctorne yaxo yaga sunata sa insa ya k'araso ya tanbayi ba'asi d'ayan likitan yafad'a masa hakuri yabawa Alhaji Sabo yace yajira ayi binkice Alhaji Sabo yana huci yasaki likitan phone doctor ya d'ako yakira khadija bogu 2 ta d'auka suka gaisa ya tanba yeta AMINA tace "itade tasan ta bata magani tafito daga d'akin tabarta aciki kuma tana fita lokacin ta tashi daga aiki gida tanufa" "ok" kawai likitan yace ya kashe wayar yayi musu bayinin abunda tace dashi sunkara d'e asibitin tas ba AMINA ba labarinta Alhaji Sabo duk ya rud'e da yau yaga samu kuma yaga rashi yanajin sunfara maganar atafi gun police yace subari kawai yasan gida takoma dama basan xuwa takeba sabuda yasan ana xuwa guri police asirinsa ya gama tonuwa saida yayi da gaske san-nan suka barshi yatafi akan cewa inyaje gidan yasanar dasu halin da ake ciki saida su AMINA suka ci abinci sukayi wanka khadija ta bata kayanta tasaka kuma sunmata das kamar nata sabuda ita da khadija kusan kansu d'aya yarma shekarun su saida suka huta san-nan AMINA take tanbayarta wacece wan-nan matar da taketa xagunta amma ba ita ta haifetaba ko? nisawa khadija ta san-nan tace "hhmm labari me tsayine amma xan ta kai tamiki. Ninde sunana KHADIJA MUKTAR babana malam muktar mu 5 ya haifa kuma nice babba kuma nikad'aice agun mahai fiyata babata sunanta laure babana ya aurotane a garin bauci baiya sunyi aure da shekara 3 suka haifeni babata tayi murna sosai haka ma babana nataso cikin gata da soyayyar iyayena inada 5 years aduniya babata tarasu agurin haihuwa batare da ta haihunba suka tafi tare da d'ancikinta alokacin banida wayo dan haka bansan meye mutuwaba bayan anyi bakwai babana yacewa dangin babata sutafi dani danshi bashida dangin da xasurikeni kakana ne yace masa yayi hakuri su gobe xasutafi kuma baxa sutafi da niba amma ya yanke shawarrar ya auramai kanwarta sabuwa inde ya amince to agoben kansu tafi a d'aura auren bawani gardama babana ya amice da auren sabuwa dan yana matuk'ar ganin giman kakana kuma shima bayasan rabuwa dani washe gari aka d'ara aure bawani shagali aka bar amarya ad'akinta dani tunda aka barni ahannun baba sabuwa nake fuskantar k'alubale ara yuwata axabar yau daban ta gobe daban amma bata tab'ayi agan babana sabuda kissa inyananma yitake kamar ta maidani ciki watanta 7 ta sullubo yarta mace katuwa mekamada ita ranar suna akasamata saude tunda ta haifi saude ta d'oramata soyayyar duniya kanta nikuma ta k'aramin karan tsana sabuda ganin babana har lokacin yafi kulawa dani akan saude saude nada 2 ta k'ara haihu ta sami maimuna saikuma tayi maxa 3 da ganan kuma ta daina haihuwa duk da tana son sauran y'ay'anta amma bakamar saudeba dan ji take kamar ta maida ita ciki saude nada 15years tawo ciki awaje kamar baba sabuwa xatayi hauka haka tayi amma dagabaya taje suka xubar da cikin sannan tasamu yaron da yayi cikin tace yaxo ad'ara musu aure ita tayi komai harta lefe itatayi amma amemakon yaronne yayi basan kowa yasan abida takeba sabuda abinduniya baya b'uya tunda akai auren saude shike nan tafaramin gurin aure tana cewa yawon bariki akeyi kuma kema kunnanki ya jiye miki yanxukuma inkinga yadda maimuna takoma yarbaiki yarinya k'arama amma har kwana take awaje amma baba sabuwa ko k'ala bata cemata saima tace metasamu musu kuma basa xuwa makaranta islamiya balantan boku kuma dukansu ba na xab'e acikinsu duk sun lalace yata k'aramisu 12 years ya iya shan wiwi da kayan maye inkikaji yadda suke su wannan yace kaxa yafi sa maye saiwani yace k'aryane kaxa yafi amma ko ajikinta kuma tana jinsu wannan shine ta k'aitacen tarihin ra yuwata" jinjina kai AMINA tayi tace "hhmm lalai sis kina ganin rayuwa saide muce Allah ya shige mana gaba yashiga tsanin na gari da mugu" "amin ya Allah" kawai khadija tace ata k'ace sundade suna hira sannan baban su khadija ya dawo khadija ce da kanta tayi masa bayani yace subari in Allah ya kaimu gobe sushira xaisa wani abokinsa yakesu kano har khadijan inta kaita gida taimusu bayani ta dawo gida dagabaya sunji dad'in sosai musanman AMINA dan ita tsoran tafiya take ita kad'e wannan kenan yau tunsafe akai akin Allah d'aya akan Nasir gaba d'aya jikinsa ya burkice anrasa kasa inbada sunbatu abinda yakeyi momy kowa saigida aka kaita dan harta fishi kid'imewa baba malam ba abinda yakeyi sai tofa masa aduo'i granny tana gefe tayi tsoro-tsoro tana kalonsa bata tab'a sanin haka Naseer yake kaunar AMINA ba sai yanxu lalai SO bak'aryabane kumin hakuri inada uxirine shiyasama kuka jini 2days shiru nagode sosai sanaga comment d'inku by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 27-28 Saida Nasir yasamu baci san-nan hankalinsu ya dan kwanta dan bakaramin dagamusu hankali yakeba inyana wan-nan sunbatun WASHE GARI tun 5 AMINA suketa shiri dan baba yace karfe 6 driver xaixo yatafi dasu sunkamala shirinsu tsaf san-nan suka xauna suka karya kan driver yaxo aikuwa suna gamawa saigashi ya k'araso basuwani b'ata lokaciba suka fito sukashiga car d'in driver ya d'au hanya sai kano yau jikin Nasir balefi yadaina sunbatun da yakeyi amma har lokacin inya tuno matarsa tana hannun wasu k'arti saiyayi kwallah dagewarda baba malam yayimai da adi'o'i ce tasa ya d'an daina sanbatu da xaburar da yake AMINA jita kamar ta anshi tukin dan gani take kamar driver baya sauri duk ta k'agu ta ganta a gida gurin umminta duk da tasan bawani murna ummin xatayi da ganintaba karfe 11 suka k'arasu kano amma sabuda cikosun abin hawa kuma yau friday yasa sai kusan 12:30 suka kai unguwar su AMINA kamar jiratakeyi ana xuwa tafito daga motar da gudo tayi cikin gidan dan duk ta matsuta ga yan gidansu girgixa kai khadija tayi san-nan tafito da kayanta tayiwa driver godiya da addu'ar Allah ya karshi gida lafiya san-nan itama tabi bayan AMINA AMINA tana shiga kai tsaye part d'insu ta nufa tana shiga da jamilu suka fara karo yana ganinta yasaki wani irin ihu ya d'ane AMINA duk da yafita girma khadija da ta shigo rasa inda xata shiga tayi amma tanajin ihun jamilu tasan AMINA tana part d'in murnar ganintane yasa suke ihu y'an gidan dan haka tanufi part d'in akuwa a parlour ta taddasu sunata ihun murna harda su rawa da tsale kuma harda AMINA ake wan-nan akin kai kawai ta girgixa tasamu guri ta xana danta gaji sosai tamaga kokarin AMINA da hartake rawa a wan-na time din suna cikin cashewarsu saiga ummi ta shigo parlour cak ta tsaya tana kalon AMINA da mamaki akan fuskarta kuma bakinta yak'i rifuwa sabuda dad'i karasawa tayi ta ringume AMINA tana kukan farin ciki bak'aramin mamaki ummi ta bawa su AMINA ba dan ita ayi saninta bata tab'a ganin ummi ta rungumetaba sai yau saida suka gama koke-kokensu san-nan ta saki AMINA kanlokacin har maganar da wowar AMINA ta karad'e gidan kan ksce me har parlour yacika da dangi kowa yanta murna da dawowar AMINA sun gama gaisawa da y'an gidan san-nan ummi tace su tashi sutafi asibiti gurin mijinta shima ya ganta hankalinsa ya kwanta haka kuwa akayi suka dunguma sai asibiti lokalin Naseer ya na xaune yana cin fruits kad'an-kad'an kamar bayaso momyce agaba ita tafara shiga da salama sakuma ummi da su khadija sakuma AMINA daga k'arshe tana shiga Naseer yai saurin mikewa tsaye yana kalonta har dad'a murxa idoh yakeyi saida ya tabbatar itace ba gixoba san-nan ha karasa gabanta ya d'agata sama yarungumeta yana hamdala ga Allah kowa agurin saida yayi kwala sabuda tausayin Naseer gashi namiji har namiji amma ya xauce ya susuce akan mace har su dady suka shigo sundawo daga masjid amma basaki AMINA ba yana rungume da ita ajikinsa sosai kuma bawanda yaga rashin kunyarsa agurin dan abinda yafi hakama ya cancanta Naseer yayi saida kuwa ya samu nutsuwa ya xauna kuma har lokacin Naseer yana rike da AMINA ajikinsa itama harda k'ara lafewa ajikinsa tana shakar kamshijikinsa dan ita bata tab'a sanin haka jikin miji yake da dad'iba sai yau gani take ko xasu kwana ahaka baxata gajiba maganar dady ce ta dawo da ita daga duniyar data tafi "to alhadullih muna matukar farin ciki da Allah ya dawo mana da AMINA gida lafiya kuma cikin kushin lafiya ba'abinda xamucewa Allah saide godiya kuma mukara dagewa da addu'a Allah ya kiyaye gaba" duk room d'ino suka amsa da "amin" "bayan haka xamuso muji abinda ya faro dake kuma kinada masaniya akan suwaye suka d'aukeki" sai alokacin AMINA ta mike daga jikin Nasir tanisa san-nan ta kwahe komai ta fad'a musu tsine wa Alhaji Sabo su momy sukaitayi amma su baba malam addu'ar shiriya sukaime inme shiryiwane ikuma bamai shiryiwabane Allah ya tsare AMINA daga mugun nufisa akanta ya Anas kasa dagowa yayi sabuda kunya gani yake kamar shine wadda ya aikata wan-nan aikin danta silarsa komai yafaru shiyasa xama ma da mutane kaita sakar musu sirrinka bashida anfani godiya su dady sukayiwa khadija sosai granny harda rungumeta wai tayi sabuwar jika baba malam ne ya kula da halinda Anas yashiga dan haka ya matso kusa dashi ya dafa ka fad'arsa yace "haba Muhammad Anas kadena saurin sa abu arai komai da ka ga yafaru rubutacen al amarne dama can Allah ya tsara haka saita faru bawai ta sandinka haka ta faruba kadenasa damuwa kaji d'ana" sada Anas ya d'an nisa yace "abune yake ban mamaki inde kaga mutuminnan baxaka tab'a cewa xai aikata irin wan-nan danyan aikinba lalai mugu bashi dakama" "tabbas mugu bashi da kama Anas saide muce Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu" "amin" duk mutannan d'akin suka amsa banda Naseer da yaxama kamar gunki ba abinda yake ayyanawa aransa irin abinda xauwa Alhaji Sabo idan sukai 4 eyes dashi koxai bar shi da rai to lalai baxai muruba dan saiya cire masa joystick d'insa yaga da ubanda xai kara nenan mata kinga koda yarayu inyaji wani xai nemi matar wani to xai bashi labarin abinda yafaru kinga xai xama ixina ga yan baya washe gari da safe aka salami Naseer dan yasamu sauk'i sosai da jiyama haka yace gida xaitafi shiya warke amma aka hanashi akace ya bari sai gobe acewa doctor ya salame shi kuma doctor yana xuwa da safe ya bashi sallama da yaga Naseer d'in yasamu saki sosai koda suka kuma gida a part d'in su dady suka sauka anata xuwa dubiya da jaje hankalin Naseer duk baya jikinshi dan ya k'agu yaga AMINA ko yaji sanyi aransa dan rabonsa da ita tun jiya yaso abartama ta kwana dashi jiya amma baisamu damar hakanba Alhaji Sabo yarasa gida tsoma rai gaba daya yagama sare akan AMINA kuma gashi ta kufce masa shiyanxu a abinda yafi d'aga masa hankali irin asid kulum saiya kirashi akan xance kud'insu shikuma yace dasu tunda shima baisamu biyan bukatarsaba suma saide suyi hakuri araba asara saide inxasu k'ara sato masa ita to sukuma sunce basu aminceba ai hannu da hannu suka bashi ita shi yayi sake harta gudo yaka suketa sa insa kulin har sungaji sunfara mai bara xanar cewa inde bebasu kud'insuba nanda 4 days xaiga abinda xaifaru shikuma yace axuba agani wan-nan kenan yau sunday duk Naseer ya d'aga hankalinsa akan shifa abashi matarsa sutafi gida dan ya gaji da gafara sa baiga k'ahoba dan haka ya yanke shawarar sa mun baba malam dan yasan kaf gidan shi k'adene xai iya fahimtarsa yanufi part d'in su AMINA da salama ya shiga yai sa'a kuma baba malam d'in yana parlour axaune shida AMINA da khadija sunata fira akancewa khadija tace tafiya xatayi gobe amma ita AMINA bataso danhaka baba ya amshi number baban khadija ya sanar dashi xata k'ara kwana biyu anan yace ba matsala inde ta amince baba yai masa godiya ya kashe wayar suka cigaba da hirar su hankali kwance kuma cikin nishad'i karasawa yayi suka gaisa da baba malam suma su AMINA suka gaidashi ya amsa da fara'a yana sosa kai yace "baba dama gurin ka naxo muyi magana su AMINA sunajin haka suka mike suka fice daga parlour Naseer yabi AMINA da mayan kalo shi kad'e yasan abinda xuciyarsa take kissimawa akanta duk abinda yake baba malam yana kula dashi da yaga su shiga ciki kuma yaga Nasir bedawo daidaiba yasa yayi gyaran murya waddashi ya dawoda Naseer daga duniyar tunanin da yatafi ya sosa k'eya cikeda kunya yafara magana............! to saina ga comment d'inku masoya nagode sosai by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 29-30 "Dama ganine kome yalafa yanxu kuma nima nasamu sauk'i sosai shine nace me xai hana AMINA ta koma dakinta tonda angano shi sabon dayake aikata wan-nan ta asar kuma police sunata k'ok'ari gurin sun cabke shi ahanu, to shine kuma naji shiru bawani bayani shine nace barinaxo gunka in bawata matsala to sai mukoma gida koda gobe ne" har yagama xubarshi baba malam bai dakatar dashiba saida yake aya san-nan yayi murmushi yace "tabbas nima naje da maganar kuma war AMINA dakinta amma yaya Yunus yace abaride shi mutumin yaxo hannu in aka kamashi komai ya daidaita sai takoma amma yanxu kuta koma hanka linmu baxai kwantaba sabuda basan shirin da xai sakeyi akan taba amma tunda naga kana bukatar matarka to xata tattaro kayanta tadawo part d'inka daxama kan muga abinda hali yayi" badan ran Naseer yasoba yayi wa baba malam godiya yatafi dan yasan inya matsa akan maganar to xai iyayin biyu babu amma yanxu ko banxa ya rage xafi da yamma bayan sallar la'asar baba malam yasamu ummi da maganar AMINA ta koma part d'in mijinta da kwana ummin tace hakan yayi dan itama tayi wan-nan to nani maganace kawai bataiba kuma hakan yayi mata dad'i xamansu akusa dasu haka linsuma yafi kwanciya koda ummi tasanar da AMINA kuka tasa harda birgima wai ai wan-nan ma rashin kunyace taya xa ace taje ta kwana da wani kato kuma dasafe taddaho gurinsu suna kalonta kowa yasan abinda suke daha itafa ba inda xataje da ummi ta gaji da ganin shashancinda AMINA take saita tashi ta barmata d'akin gaba d'aya itama AMINA tashi tayi ta fita daga d'akin kai tsaye d'akin granny ta nufa tana shiga ko salama babu tafad'a kan granny ta fashe da kuka granny duk tabi tarud'e sai tan bayarta take ko lafiya amma saida tagama tirje-tirjenta san-nan tasanarda granny abinda ummi ta fad'a mata murmushi granny tayi dan itama hakan yayi mata daidai amma saita basar san-nan tace "haba jikale meye abin kuka awannan maganar ake abun farincikinema agunki xaki koma kusa da mijinki amma tunda ba kyasan komawa to xan baki wani abu inde yaxo kusa dake to sai yaji duk baya kaunar ki akusa dashi amma fa maganin baxai yi aikiba saikin kwana jikinshi maganin ya ratsashi san-nan xaiyi aiki kinajina ko" wani irin murmushi AMINA tasaki na farinciki tarungume granny tace "dama nasan duk gidan nan bawanda yake k'aunata samada ke grannyta Allah ya barminke ta wan" itama granny dariyar takeyi tace "to kinsan da xafi-xafi akan daki k'arfe yanxu dagani intashi in d'aukomiki maganin" dakata AMINA tayi tanata murmushi ita kad'e tasan irin dad'in da takeji axuciyarta itade tasan yanxu bata kin Naseer tunda yatab'a sadaukar da rayuwarsa dan ita amma ita sex take tsoro tunda Nasiba ta bata labarin irin wuyar da tasha taji duk yafitar mata arai amma yanxu tasan granny ta kawo mata mafita wani jug granny ta miko mata da wata roba fara tace "dukan su tun yanxu xaki fara anfani dasu sabuda maganin yafi ra tsashi da kyau tunda kinsan mutum inyana da taurin kai to ko anbashi magani shima taurin aiki xaiyi ajikinsa bakigaba lokacin da yayi ciwon nan ai ana bashi magani amma ciwon gaba yake yi dan haka saikin dage kema akansa AMINA tanata murmushi ta amsa san-nan granny tace na jug d'in akar ruwan shanki xaki maidashi shikuma na rubar kisamu nono ko madara kina damawa kinasha "to" kawai AMINA tace ta tashi ta fito daga room d'in tanayawa granny godiya duk da maganin yayi mata kama da na mata amma tashare dan tasan granny baxata bata abinda xai cutar da itaba da kalo granny tabi AMINA ranta tanacewa lalai kuruci dangin hauka dama duk wandda yariga ka bacci xai riga ka tashi amma ahaka ake cewa yaran xamani sunada wayo hhmm saide in basu hadu da iyaye masu wayonba da dare guraren karfe 7:00 dr hamxa ya shigo gidan kai tsaye part d'in Naseer yanufa yaxu daidai kufar shiga saiga Khadija ta fito daga part d'in su AMINA da gudu itama AMINA tana biye da ita sunata yar guje-guje sai kace yara ita Khadija dariya take itakuma AMINA duk ta had'e rai kamar xatai kuka kuma abinda ya had'asu shine AMINA tana cikin shan maganin da granny ta bata Khadija tashigo tana ganinta ta kwashe da dari yata nuna AMINA tace "a lalai ashe yau ya Naseer xau huta ke nan dan naji ummi tace acan xan ki kwana shine harda su yan tsume-tsume kodayake andade ba a had'uba yau sai Allah" had'e rai AMINA tayi san-nan tace "Allah ya kiyaye akan xan kwana ad'akin miji sainasha maganin mata to wan-nan ma dakika gani ba magani mata bane kuma baxan fad'a miki ko na mene ba" dariya Khadija ta kara kwashewa da ita tanace wa "dama ina xaki fad'amin na mene ai sirrin kine dakake sai ya Naseer ko" iya kulowa AMINA takolo sabuda irin dariyar da Khadija take mata sabuda ita ara yuwarta ta tsani dariya ganin dariyar ta k'i k'arewa yasa AMINA ta mike ta yu kan Khadija aikuwa ita ma tamike tayi hanyar fita da gudu itama AMINA tabita sukaringa gudu shine suka fita har waje dr hamxa kasa d'auke ida nuwansa yayi akan Khadija shide yasan tunda ya ganta a hosbital yaje gun Naseer ya kasa sakuni tunda yake arayi warsa bai tab'a ganin yarin yarda ta kwanta mishi irin Khadija ba AMINA ce ta kula dashi agurin kuma tana jin matuk'ar kunyarsa dan haka takuma part d'insu da gudu Khadija ce ta kali inda ta kala tabar gun ita ta d'aukama ya Naseer ne amma saitaga wani daban dan haka itama saita kama hanya xatabar guri KHADIJA taji ya anbaci sunanta wata iriyar murya itama sanyaye ta amsa ta k'arasa gushi ta gaida ya amsa cike da fara'a yace "amma dama number ki nake so kibani dan inaso muyi magana me mahim manci dake dafatan kingane niko" da guwa tayi suka yi 4 eyes taji wani irin yarrrr tai saurin d'auke idonta daga kanshi ta fad'o mai number yasa a phone d'inshi yayi mata godiya ya k'arasa part d'in Naseer ransa fes k'arfe 10 ummi taxo tasa AMINA agaba saida ta shirya ta tafi part d'in Naseer shima Naseer tunda sukai salama da dr hamxa bayan ya bashi labari yadda sukayi da Khadija shima Naseer d'in bak'aramin dad'i yajiba dan ba k'arami jiyake da Khadija ba dan tasanadiyarta AMINA shi ta kubuta daga hannun Alhaji Sabo yana fita yashe k'awanka yasa jallabi ya xauna a parlour yana jiran AMINA har karfe 10:23pm shiru dan haka ya yanke shawarar xuwa yaga ko lafiya yana mikewa yaji knoking dan haka ciki farinciki yaje ya fud'e mata kofa ta shigo parlour yamaida kofar yarufe yasa key san-nan ya nufi bed room itama AMINA bishi tayi suka xauna abakin bed gaidashi ta ya amsa bayabo ba fallasa da bayaso taga lagonshi tonyanxu amma acan k'asan ransa ba k'aramin dad'i yajiba dan ya fahimci yanxu AMINA ta damu dashi sund'anyi shiru na d'an lokaci san-nan Naseer yace "xaki iya kwanciya ko dare ya farayi" "to" tace tasamu ta kwanta can karshen bed d'in shima tashi yayi ya kashe musu kwan d'akin ya samu can gafe ya kwanta sundad'e da kwanciya san-nan AMINA ta tunuda ka idar magani da granny ta bata da tace saita kwana ajikinshi dan haka tafara matsawa ahankali hartaxo sautar k'ijinshi tana kalon face nashi wadda kamar yayi bacci dan haka ta k'arasa ta rungumesa abida bata saniba du abinda yakeyi Naseer yana kalonta amma ya basar kamar me bacci yanaji ta rungumeshi kuma dama shima ne hanyar da xaije gareta yakeyi saiga shi dawa yai nama danhaka ya k'ara rungumeta ya fara..........! sanaga comment d'inku masoya by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 33-34 Ko kadan bata nunfashi gashi gaba d'aya gurin ya baci da jini sai yanxu ya dawo hayyacinsa sosai dan da yamanta awace duniya yake bare yasan akan wa yake "innalillahi wa inna ilaihir raji'un" ya ringa jerowa to in AMINA mutuwa tayi ya xayi mexace da iyayensu da basu san sunbaro gidaba wani irin gumi yarin ga shafewa sabuda tsoro tashi yayi ya nufi kitcing ya dauko gurar ruwa yaxo yafara yatsa mata ajikinta da tak'i mutsi saida gabaya tayi duguwar ajiyar xuciya shima ajiyar xuciyar ya sauke ya xauna abakin bed d'in yana gudiya da Allah da yasa AMINA ba mutuwa tayiba dan yadda ya ganta ya dauka ta mutu bata bude ido ba dan ba wai da wowa daidai tayiba saide kukan da bataiba yanxu ta farashi ba kakkauci sabuda yadda take jin jikinta ba lalai ta k'ara muruwaba shima baiyi gigin hanata kukanba kuma yarasa ta inda xai fara rarrashinta shi yarasama me ya kamata yayi mata yanxu kiraye-kirayen sallar asuba phone d'inshi ya xaro yafara kiran number dr hamxa bugu 3 ya dauka da salama abakinshi shima amsawa yayi kasa-kasa san-nan suka gaisa kamar bayaso yace "ba nason wani dogon xance ko wani iya shege kawai ka fadamin wane temako ya kamata abawa mace a first night d'in" dariya dr hamxa yayi san-nan yace "hhmm mutumina ke nan yau kasauke girman kan ke nan to yanxu ina girman naka yake ne to waikai wayace maka barno gabas take aida sai kabarta abanxa wasu a waje suci gajiyar ba kaiba todda...." "dalla malam ya ishe ka haka" Naseer ya katse shi a tsawace san-nan yace "in baxaka ba d'aminba to na kashe wayata ba nason ranin wayo da iskanci wallahi" dariya dr hamxa yayi san-nan yace "hhmm kaji dashi dafatan dai bakayiwa yar mutane lahaniba dan nasan halinka ba laila kasamu mace ayanxu kuma buddurwa baka mata lahaniba dan yadda ka dade da jarabar nan kuma wan-nan ne karo na farko daxaka san mace shiyasa kulom in nakali AMINA sai naji kamar in mata kuka sabuda tausayi amma dai ba abinda yasameta ko" mtsss Naseer ya ja tsaki tare da kashe wayar ya kali AMINA da har yanxu kuka takeyi amma na xuci dan nasa rari sai wandda kukan kewa dad'i ko yatsa ta kasa dagawa ajikinta sabuda ciwo uwa uba kasanta da takejin kamar xai fita daga jikinta sabuda axaba ko idoh ta kasa budewa kiran dr hamxa ne yashigo wayarsa amma yaki dauka harta katse saida ya kira kusan sau 4 ana biyar d'inne ya dauka sabuda yasan bashida mafita sai shawarar dr hamxa "kasan Allah da dan kane kula iskarka baxan karayiba amna sabuda baiwar Allah AMINA xantai maka maka yanxu abinda xa ai xanturo maka wata doctor Suwaiba ta bata dukan tai ma kwan daya kamata amma kafin nan ka gasata da ruwan xafi sosai" yana gama fad'in haka ya kashe wayar mikewa Naseer yayi yashiga toilet ya da mata ruwa me xafi ya fito ya daukota ya sakata acikin ruwan wani irin marayan kuka ta k'ara saki ga ba dama ta kwace kanta dan bata da wani kwari ajikinta saida ya gasta tas amma abangaren AMINA ciwo ya k'ara mata dan jikin tane kawai yayi dama-dama ka k'asantaba alwala yayi yayi salar asuba san-nan ha taimaka wa AMINA tayi sala axaune amma fa takai da kyar dan intaxo yin sujjada jitake kamar xata suma sabuda axaba 8:03am doctor Suwaiba ta xo gidan ta duba AMINA tai mata d'inki ta bata magani san-nan ta lallab'ata tayi bacci kan injection d'in kashe ciwon ta saketa ba k'aramin fad'a tayiwa Naseer ba duk da bawani girmansa tayiba amma taimai fad'a har tace karya sake ya k'ara kusan tar AMINA sai nan da sati 3 tawarke ancire d'inkin yace insha Allah hakan baxa ta k'ara faruwaba su ummi basu san AMINA ba tanan ba sun d'auka ko tana part d'in Naseer ne amma har 2:00pm shiro ita ummi ba tai maganaba amma ita granny tasan kwa nan xancen dan tariga tasan AMINA ta xama mallakin Naseer dan tasan duk ha linda suke ciki dan ita ba yarinya bace hanka lintane ya tashi ga nin har wan-nan lokacin basu dawoba kar wani abune ya samu AMINA dan haka tasa Jamilu ya kira mata Naseer a waya yaji ko lafiya Naseer yana xaune a gefan bed yagama rarrashin AMINA da kgar ya kuma bacci sabuda injection d'in tana sakinta ciwo ya dawo sabu shima Naseer d'in saida yayi kwala yanajin wayarsa tana ruri gabansa ya fad'i tonuwa da yayi da agidafa ba asan ida sukeba dagawa yayi suka gaisa da granny ta tanbaye shi lafiya yayi mata bayani cike da kunya tace ba matsala ga tannan ba'a jima ba taxo ta tadda har lokacin AMINA bacci ta keyi bayan tatashi ta k'ara bata magunguna ta sha tana kuka sai 8:00 granny ta koma gida tace suyi xamansu anan Naseer yayi jinyar matarshi xataiwa yunusa bayani Naseer yatai mata godiya dan shi baita b'a sanin haka granny take sonshiba sai yau (danma bakasa itace sanadin ankwance warkaba ma) granny yayiwa su dady magana akan komawar su AMINA gidan su kuma ba wadda yace uffan dan sunayiwa granny biyayya dan bata tab'a sasu abu sunk'iyiba aranar su AMINA basuyi bacciba sabuda irin xaxxabin daya rufeta ga ko k'afarta bata takuwa ko mikewa batayi sosai saida Naseer yayi da gaske san-nan xaxxabin ya sauka koda asuba shine yayiwa AMINA komai kuma kuma bayan sun karya yak'amata ya sata taringa takawa ahankali harta harta kuma bed room da k'afarta amma da taima kwanshi kuma tana kwanciya bata dad'eba bacci yayi awon gaba da ita *AFTER* *7* *DAYS* AMINA ta samu sauki ba laifi amma har yanxu bata gama warwarewaba kuma yanxu duk wani giman kaida san girma Naseer ya ajiyeshi gefa ya dage gurin kula da matarsa itama yanxu ta fara sakewa dashi amma duk time d'in dayace xai ta b'ata ko yayi romacing d'inta ko xai rage xafi dan gani yake da aikin banxa yakeyi saiyanxu dayaji ya AMINA take yake takaicin barin kusa 1year abanxa to fasaita ringa yi mishi kuka wai ita karya sake yimata wan-nan abunda ya kusa kasheta (su AMINA ba asan dad'inshiba sai nan gaba in ansaba) anyi sunan d'an Naseeba yaci sunan NASEER sabuda irin kamar da suke amma sunfi kiransa *NASS* shikuma Alhaji Sabo tun lokacin da ya hana su asid kud'insu suke faman kiranshi amma yak'i dauka danhaka yau suka yanke shawarar.........! sainaga comment by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 31-32 Safa duk wani sassa najikinta tundaga kanta har kasanta hannunshi yaka yafara kokarin cire rigar bacin dake jikinta dasauri tarike hannunshi taringa juya mai kai alamun yabari ko kulata beba yafisge hannunshi ya yakarasa cire rigar kuka sosai AMINA tasa mishi amma ko ta kanta baibiba yara shafa kan nonota abu kamar wasa taga yana neman xautar da ita kamar yadda ya haukace lokaci guda ya birkice mata tureshi ta farayi iya k'arfinta amma kamar k'ara rukushi take kara sautin kuka tayi harda ihunta tana dad'a tureshi daga jikinta dayaga ihunta yafara damunshi kawaye sai ya had'e bakinsu guri daya yana tsotsa duk yadda AMINA taso ta kubuta kasawa tayi damin ta ko ina Naseer ya hana ta kwaci kanta shed'e wa tafarayi sabuda masifa Naseer tafara yi mata yawa ga tsoro sabuda yadda yake romacing d'inta tasan ba lalai tashaba yau ahannusa runfa yayi mata da faffad'an k'irjinsa yafara karanto addu'ar saduwa da iyali amma me yana kalon AMINA yaga ba alamun nunfashi attare da ita saurin daga ta yayi yafita parlour ya d'auko gorar rowa yafara xuba mata a fuska dama yuyanta ajiyar xuciya tasauke ta bud'e ido a hankali tana ganinshi akanta tai saurin mik'ewa xaune tana cewa "haba ya Naseer nifa k'anwarkace yanxu kowani kaga yanna neman ketamin hadi axaka hanashi amma kaida kanka kake neman ka farmin ai wan-nan cin amanane sabuda iyayena sunyarda dakai sukace inxo inkwana agurinka amma shine ka ke neman lalatani" kalon mamaki Naseer yake binta dashi daga bisani yace "nifa mijinkine kome nayi miki halak na aikata saima lada daxa aban kuma nasan keba jayila bace kinsan haki miji akan matarsa" "eh nasani amma ai Allah bece nasama ya xalinci na k'asa dashiba kuma ga hanyoyin sabun lada nan da yawa baxakaiba saika xalinceni xaka samu" "au abinda nakeyine xalinci ko to bakiga xalinciba yanxu xan kgadamiki yadda ake xalinci" gadan-gadan yayi kanta hakan yasa tai sarin mikewa tana mishi kalon baka isaba yak'ara nufuta daniyar rik'ota ke nan phone d'inta tafara ruri xaro ido tayi ta kali agogo taga k'arfe 3:35am kasa bab'a wayar tayi sabuda tsoro Naseer ne ya d'aki wayar yaduba me kiran yaga Naseeba ce tsaki yaja yamika mata wayar ya fice daga room d'in ranshi a dagole saida taga sunan me kiran san-nan ta kara akune tareda salama ko amsawa Naseeba bataiba tace albishi rinki kinxama momy dama nace ina haihu ke xaki fara sani wani irin uban ihu AMINA tayi tan tsale tace "dagaske sister mu girma muma me kika samu" "kaidai bari baby boy nasamu mekama da mijinki "kai amma naji d'adi insha Allah gari yana wayewa xanxo inga d'anmu" "to sister saikin xo" daga haka sukai salama duk ihun da maganar da takeyi Naseer yana parlour yana jinta amma ko mutsi beyiba danshi ayanxu Allah ne yasan halin da yake ciki da gudu da fito daga room d'in ta tadda Naseer a parlour ko kalonshi bataiba bakuce tafa kokarin fita amma taji k'ofar a kulle juyuwa tayi ta kaleshi tace "xanfita kabi key inbud'e k'ofa malam" batare da ya kalletaba yace "duk d'okinki saide kibari gari ya waye san-nan kifita koke kika haihu ai kya jira gari ya wai tukuna" yana ga fad'ar haka hatashi yashige bed room abinshi badan ranta yasoba ta xauna parlour tana jiran wayewar gari sai 9:45am san-nan Naseer ya fito daga bed room d'inshi lokacin har AMINA tafara gyan gyad'i a xaune fitowarsace ta ta sheta duk tawani had'e rai tacika tai fumm amma shi ko jikinsa saida ya bud'e kofar yace "bakina d'oki anyi muku haihuwaba to karki sake inga k'afarki a waje wai kintafi ganin d'a rakine xai b'aci inkuma xaki gwada bisimila" yana gama fad'ar haka yabata hanya ta huce ya meda kofar ya rufe rata adagule ta k'arasa part d'insu bawanda takula ko taiwa magana tai shige warta room d'inta tasa key ta fad'a kan bed tasaki wani irin kuka me cinrai saida tayi mai isar ta tashare hawaye san-nan bacci mai nauyi yayi awan gaba da ita ab'an garan Khadija kuwa tun aji da dare dr hamxa ya kirata yasanar da ita aurenta yake sanyi kuma cikin k'ank'ani lokaci ya keso ayi bikin kuma ya tab'a aure amma sunrabu da matarshi wata 9 da suka huce amma basu tab'a haihuwa ba batare da wani jan dugon xanceba Khadija ta amince da tayin dr hamxa dan ya kwanta mata arai 100% adaran saida sukasha love san-nan sukai salama ransu fesss sai k'afe 12:54pm AMINA ta tashi tayi wanka tasa kaya tayi alwala tayi sallah san-nan ta xauna abakin bed ta na share hawaye aka-aka knocking akarigayi amma tanaji tayi banxa maganar granny da tajine yasa tamike taje ta bud'e door d'in takoma ta xauna granny ta shigo da food flask da plat harda spoon fud'e food flask d'in tayi ta taxuba mata mash(towo) da miyar kub'ewa a plat ta haura kan bed d'in tafara magsna "nasan magani dana bakine baciba amma inyasan wata besan wataba anshi kici abincinnan kiji yadda xamuyi dashi ba musu ta karb'i plat d'in tafara cin abincin saida ta cinye tas san-nan ta mik'awa granny plat d'in murmushi granny tayi tace "nasan kece kikayi kuskure gurin yin anfani da maganin amma yanxu xan baki wandda ko k'anshin jikinki yaji to angama" k'ad'a kai AMINA tayi alamar gansuwa tan tasan tabbas ita ta karya k'a ida dan tace ta kwana ajikinshi kuma hakan bata samuba wani abu granny ta d'auko a wata yar buta tace "wan-nan na kama ruwane wan-nan kuma" tafito da wata yar kwalba tace "sai xaku kwanta ko xaki kusa dashi xaki shafa" cikin farin ciki AMINA ta amsa tayi taiwa granny godiya 7:30pm AMINA ta na xaune a parlour taji phone d'inta yana ruri dubawa tayi taga sunan Naseer ba dan tasoba ta d'aga batare da tace komaiba yayi magana "ki fito nakaiki kiga baby inkoma kika b'ata min lokaci to xaki jawa kanki ko ran suna baxaki jeba" yana gama fad'ar haka ya k'atse wayar da sauri AMINA tamike ta tashiga bed room ta d'auko hijab har xata fito ta tunu da tirarenda granny ta ba ta aikuwa yanxu damace daxatayi anfani dashi shafawa tayi sosai san-nan tafi to ta tafi bawanda tayiwa salama acewarta kowa dayaje bemata salama ba a mutarsa ta taddashi tashiga taja sukabar gidan tonda suka d'au hanya Naseer yarasa nutsuwa da tunda ya shaki turaren AMINA yakejin wani irin feeling dabe tab'a jin irisaba atake white eyes d'inshi suka rine suka kuma red sosai ikon Allah ne ya kaisu gidan Naseeba bai samu yashigaba saide yace tai sauri yana jiranta sungaisa da Naseeba hartana taifishi taga baby tabbas da Naseer suke kama amma aranta tace Allah yasa karya yo halin Naseer na mugunta Nasiba tancikin tan bayar AMINA wan-nan wane irin turarene metada sha'awa dasa xata bata amsa wayarta ta fara k'ara kira Naseer na 8 kenan dan haka tamike tagurguje sukai salama ta fice daga gidan tana shiga mutar Naseer yaja dawani irin mugun gudu wadda saida AMINA ta tsorata bata gama tsorataba saida taga bahanyar gida yayi da itaba juyawa tayi da niyar yi masa magana amma yadda taga face nashi ba alamar rahama yasa ta ja bakinta tayi shiru baixame ko inaba sai gidansu bud'e kufa yayi yafitu ya bud'ewa AMINA murfin yariko hannunta ya nufi gidan da ita bawani kura gidan yayiba danha kai tsaye bed room yayi da ita AMINA kawai binsa take da kalo da ya d'aureta da jijiyoyin jikinta akan bed ya ajiyeta ya shiga toilet yayo alwala yasata tayi ya jasu salla raka'a 2 yayi mata yantan bayoyi akan musilinci ta amsa mishi tan xuwa lukalin xan iya ce muku ab ruhin AMINA yake daga fita daga kankar jikinta kayan bacci ya d'auko mata da tak'i amsa amma idan ta kali fuskarshi sai hantar cikinta tairawa bayadda ta iya haka ta amsa ta saka yaja hannunta ya kwantarda ita akan gadon hau shima ya kwanta ya jawota jikinshi tunkan yafara tab'ata AMINA ta fara kuka yanajin shashshe karta ha had'e bakinsu guri d'aya yafara yawo da hannunsa ajikita tana murxa duk wani sassa na jikinta yara romacing d'inta baji bagani saida ya tabbatar jikin AMINA yasaki san-nan ya yiwa AMINA runfa ya karanto addu'ar saduwa da iyali yafara shigarta k'an k'amesa AMINA tayi sabuda wata iriyar axaba da take ratsata gashi badamar kuka sabuda Naseer ya k'i sakin bakinta wani irin kuka AMINA take na xuci wanda yafi na sarari ciwo Naseer tonda ya fara having sex da ita ya manta a ina kanshi yake dan haka duk wani mutsi da kokarin cetar kanta da AMINA take abesan tanayiba saida ya kakai karfe 4 kanta san-nan ya fara dawowa hayacisa ya sarara mata lokacin da ya dagata yayi mugun tsorata ganin...........! saina ga comment by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR PAGE 35-36 Kiran shi inbe d'agaba to fa xa su d'au mataki akansa haka kuwa akai sunkira yafi a irga ba yak'i dauka da ga bayama saiya kashe wayar gaba daya ran asid ba k'aramin b'aci yayiba dan haka yakira kasko yace yau xasufita aiki AMINA tana kwance akan kujera 3siter kanta yana kancinyar Naseer yana wasa da gasin kanta da yasha gyara kalon fuskarta yayi yace "my wife wai meyasa haryanxu kike guduna ko har yanxu baki yarda ina sonkiba" murmushi ka wai tayi ta soma kukarin tashi d'aga ta yayi ya dawo da ita akan cinyarsa yana kalonta ido cikin ido yace "kinaso intabbatar mikine" fuska ta rufe cike da kunya tace "ninace maka banyarda ba" "to inde kinyarda toni kina sona" ido ta xauro san-nan ta kifa kanta a k'irjinshi tana murmushi "hhmm ashe ni kad'ai nake k'idana nake rawata ke nan" jikinta ta kwace ta shige bed room da gudu dawan irin mayan kalo yabita aranshi yanacewa bakisan tunkina cikin tsuma nake kyaunarki ba amma soon xan koya miki so na nima 10days da haihuwar Nasiba itama Aysha ta haihu tamu baby boy itama mekama da ya Anas murna agurinsu ba a magana amma fir AMINA ta k'i xuwa wai ita baxata k'ara xuwa unguwar nan ba dan ita gani take kamar xata k'ara had'uwa da Alhaji Sabo da kgar Naseer ya lalla b'ata ya kaita da dare taga baby Alhaji Sabo ya dawo gida gurin matarshi sabuda bata samu xuwa umaraba kuma yarsama ta dawo da ga makaranta tunda anyi hutu yau ta kama monday kuma yau Naseer ya maida AMINA husbitel aka k'ara dubata aka cire d'inkin kuma ance bawata matsala yanxu ta warke sumul basu dawo gidaba sai suka xarce gida suka suka gaida iyayensu sai bayan isha suka kuma gida 01:45am su asid suka sauka agidan Alhaji Sabo kai tsaye bed room d'inshi suka huce yana kwance da matarsa sunata bacci yankali kwance kasko ne yafito da wata yar karamar huka yaje daidai kan Sobo ya yanki Alhaji Sabo ya yankeshi adaidai kasan kunnanshi da ihu Sabo ya farka sabuda irin xafin da yaji yana ratsashi 4 eyes sukai da kasko wanda ba alamun rahama a fuskarshi saurin mikewa yayi yana xare ido yace "bayin Allah lafiya me ya kawo ku gidana murmushin mugunta asid yayi yace ku d'aga mishi yanxu kasko suka k'arasa xasu d'agashi sukaji ihun matarsa da tashinta daga baci kenan ta gansu asid ne ya nuna ta da kan bunduga yace idan kika sake yimana tari anan saina fasa kanki yanxun nan rufe bakinta tayi da hannu bibbiyu asid ne yace "kuje ku binkice min gidan nan duk abinda kuka ga xai mana anfani kusamana a muta san-nan ku dau komin wan-nan yar tashi yarsa kukawo min ita nan" "to angama" suka ha d'a baki suka amsa san-nan suka bar d'akin Alhaji Sabo ne yace "dan Allah kuyimun rai ku tai maka min karku tab'a iyalina komai kuke so xan baku amma karku tab'amin y'ata da matata dan Allah" dariya asid ya kwashe da ita san-nan yace "kayi kyan kai d'auko mana hak'inmu yanxu" dasauri Alhaji Sabo ya mike ya bude sif ya dauko wata y'ar jaka ya mik'awa asid yace "gashi ku rik'e duka amma dan Allah ku rabudamu" daidai lakacin kuma aka shigo da y'ar Alhaji Sabo kalonta asid yayi yayi murmushi yamik'awa nakusa dashi jakar yace ajiye mana amuta san-nan ya kali kasko yace tubemin yarinyar nan kasko yak'arasa kusada y'ar sabo yafara k'ok'arin cire mata rigar baccin jikinta kankame jikinta tayi tana kuka amma kasko be fasa abinda yakeba Alhaji Sabo ne yaxo gaban asid yarike kafarsa yana ruk'unsa Allah da Annabi amma sai asid yace akule mai shi kuleshi sukai yana ihu yana turje turje kuma yana ji yana gani sukayiwa y'arsa feydai harda matarsama saida mukayi mai yankan rago sabuda gudun tunuwar asirinsu san-nan suka fito daga gidan (hhmm Allah sarki Alhaji Sabo harkaban tausayi dama duk abinda ka shuka shi xaka giba kaima kaso kayi aiki irin wan-nan amma Allah beba ya maida mugun nufinka kanka saidai muce Allah ya yimaka rankwami acan tunda Allah gafurir rahimu ne) suna fituwa sukaji jiniyar police kansi wani yinkuri har an xagayesu aka tasa keyarsu akayi gabada su............! gobe in Allah ya kaimu xamu sauke *DR* *AMINA* sainaga comment masoya na by XAHRA [4/10, 11:58] Anty Baby: 👩‍⚕👩‍⚕ DR AMEENAH 👩‍⚕👩‍⚕ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ story and writing by FATEEMA S OMAR *LAST* *PAGE* Koda labari ya iski Naseer ya ji dadi amma yaso shi ya d'au mataki da kansa amma Allah baiba AMINA kuwa jitayi kamar ansata a aljanna amma ta tausaya y'ar Alhaji Sabo dan ita me namiji daya yataji bare me dayawa har hobitel taje ta dubata harda kwala tayi yaune akai sunan d'an Aysha ida kasawa dan suna KAMALUDDEEN anci ansha suna yai armashi ba laifi AMINA ma taje ansha shagalin suna da ita AMINA tawarke sosai tawarware kamar bata yi ciwoba koda Naseer yaxo da ya k'ara xuwa mata da buka tarshi bata hanashi ba dan tagane yanxu tariga ta gama kamu da son shi me tsanani batawani wahala sosaiba dan nafarkoma dan ba'a hayyacinsa yakeba bayan sati 4 soyayya metsa nani ta shiga tsakanin *NASEER* da *AMEENA* ko tafiyar yuni yanxu Naseer baya so AMINA tayi AMINA ta koma school yanxu karatu take ba kama hannun yaro watarana AMINA tana kwance ajikin Naseer yana shafa bayanta ahankali d'agowa yayi ya kalleta yace "my wife dafa ba kyasona ko" murmushi tayi ta k'ara k'an k'ameshi tace "koda basankane banayiba kawai dai na d'auka dule akayima ka aureni shiyasa bannuna xulamata akankaba" hura mata iska yayi a fuska san-nan yace "hhmm my wife bakisan tunsanda nake sonkiba ko to tunba ahaife kiba nake mafarkinki tun ummi bata hai fekiba nake magana dake aciki kuma kitan bayi ummi kiji, kisan meyasa malam yabar wayiyar a aura minke" kai ta girgiga alamar a'a "to sabuda yasan irin son da nake miki yanada tabbacin baxan iya yaruwa inbabukeba matata" murmushi AMINA tayi tace "nasan kana sona tun ba yauba sabuda baka kishin mutun inbaka sunshi tabbatarwane banba sai time d'in da muta nen marigayi Alhaji Sabo yaturo gidan nan kaxab'i ka sadaukar da rawu warka akana, danhaka banida bakin gude maka saidai inmaka addu'a Allah uban giji ya saka maka da gida a aljan na" tashi yayi xaune ya bayan yarabata da jikinshi yace ina xuwa fita yayi muntuna kad'an ya dawo da tulin hotuna sunfi guda 100 yamikawa AMINA ta amsa ta fara dubawa duk pic d'intane wani tana baby doll wani ta fara dan girma da wanda ta girma harda wanda take budurwa wasuma batasan an d'auketaba tanata dubawa da tagaji ma ajiye su kawai tayi tana kalonshi ido cikin ido tace "wai duk aina kasami hutunnan nan" k'arasuwa yayi yarun ta ya rungume abarsa ya manna mata kiss a lips d'inta san-nan yace "nima bansan ida nake samusuba amma nasan duk sanda akai miki kwalliya saina dau keki pic sabuda ko bacci bana iyayi sainaga photo ki" k'ara rungumeshi tayi tanacewa "nagode wa Allah daya k'addara kai *RABU* *NA* *NE* (aunty baby) banida abunda da xanyiwa Allah sai godiya nagode nagode nagode baby na" kara cusa ta yayi ajikinshi yana sauke ajiyar xuciya ahankali wata rana AMINA ta dawo daga school a matuk'ar gajiye tana xuwa ta xube a parlour saida tacire komai najikinta sai pant kawai tabari ajikinta ta shiga bed room yayi wanka ta fara cin abunci tanna cikin ci taji xuciyarta tana tashi kanwani lokaci amai ya taso mata kan ta tashi harta yi shi agurin sosai taringa amai harta gama ta tashi ta gyara jikinta da gurin san-nan ta xauna ta na maida nunfashi ahankali aranar tayi aman yafi sau 7 koda Naseer ya daho har tafara rala b'aita kudaya ga halinda take ciki ko hutawa beyiba ya dauketa suka tafi asibiti kuda sukaje ana kwada AMINA aka gano tana dauke da juna biyu harna wata 4 bak'aramin farin ciki Naseer yayiba dan harda rawa ya taka haka suka cigaba da rainan cikin haryakai watan haihu lokacin idai kaga AMINA saika tausaya mata sabuda duk ta sauya kama ta kunbura ga uban ciki da girmanshi yar yayi yawa gida aka maida ita duk da ran Naseer baisoba amma haka ya hakura sabuda bata iya yinkumai akan da kanta granny ma ta dawo gunta gidan da xama sabuda tasan ummi bawani son kula da AMINA takeba watarana suna kwance da ita da granny kusan k'arfe 3 nadare nakuda ta kamata haka sukaringa fama har kusan 5 san-nan suka nufi asibiti sanda Naseer ya ji labari ko wanka bayiba ya taho asibitin suna xaune sunyi jigum-jigum ya k'arasu yaso abarshi yashiga labour room d'in amma aka hanashi sabuda maxa basa shiga haka ya hakura badan ranshi yasoba yar 4:55pm amma AMINA bata haihuba dan haka aka yanke shawa rar indai 5 tayi bata haihuba to CS xa aimata hankalin Naseer yayi mugun tashi dan yakasa tsaye yakasa xaune bashi kad'ai hatta granny kuka take ummi kuwa tana gida tana ta nafilfulo da addu'oi akan Allah ya sauki d'iyarta lami lafiya anfitu da AMINA xa'a shiga da ita d'akin aiki Naseer ya k'arasa kusa da bed d'in da ake turata ya rik'e hannayeta yana hawaye yace "my wife Allah ya saukeki lafiya kinji ....... " ganin rin nishin da tafara yasa ya k'ara tsorata amma kanyayi wani yinkuri nurses d'in sun maida ita labour room da hanxari agurin ya xube hawaye wani nakorar wani basufi minti 5 dashigaba wata nurse ta fito tace musu AMINA ta sauka ta samu yan biyu duk maxa murna gurin Naseer ba a magana ara nar aka sallami AMINA dan lafiya take itada yaranta d'inta gida aka huce da ita ida kowa ya hallara ana ta d'aukan yaran bayan kwana 7 anyi suna anci ansha anyi shagali ba lai fi inda yara sukaci sunansu dady baban YUNUS suna kiranshi (FU'AD) sai karamin KABEER sunace mishi (AFUWAD) haka rayuwa take juyawa har AMINA tayi 40 ta koma d'akinta aka cigaba da *LOVE* *AFTER* *5* *YEARS* AMINA ta gama NBBS d'inta harta fara aiki a husbitel d'inda Naseer ya gina mata me suna *AMNAS* *HUSBITEL* kuma ta k'ara haihuwar y'arta mace wadda taci sunan granny wato *HAUWA'U* suna kiranta ( *IHSAN*) dan hakane sunan granny nagaskiya bak'aramin dad'i granny tajiba tan harda su kuka alokacin shiyasa yanxu duk san duniya ta d'auko ta d'aurawa ihsan itama Khadija ta haifi yara 2 bayan auransu da dr hamxa wandda saida ka kai ruwa rana da baba sabuwa amma dayake Allah yayi saida akaiyi kuma yanxu auran y'arta saude yamutu ita kuma memuna tak'i auruwa ga cikin shege da ta k'ara kwaso mata baba talatu tayi nadama har kano taxo ta nemi yafiyar Khadija kuma ta yafemata su asid ma anyanke musu hukunci rataya kuma ayanxuma sun dade a barxahu Naseer ba k'aramin so yake nunawa AMINA da y'ay'antaba musanman matarshi abun kaunarshi *AMINA* bak'aramin dad'i *DR* *AMINA* take jiba agidan aurenta dan inba saninta kayiba baxaka tab'a ganetaba yanxu sunanta ya d'aukaka aduniya ko ina kashiga sa anbaka labarin babbar mace wato *DOCTOR* *AMEENA* *ALHADULILA* duka duka anan nakaho karshen wan-nan labari na *DR* *AMINA* kuma na sadaukarda wan-nan labari gareku *SISTER* *AMEENA* *S* *OMAR* *AUNTY* *BABY* *SISTER* *KHADIJA* *S* *OMAR* **KHADIJATU* ( *MRS* *BASAKWKWACE*) nagode masoyana saimun had'u asabun book d'ina mesuna *KANWAR* *MATATA* sainaga ruwan *COMMENT* *THANKS* by *XAHRA*