Q ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By MHIZ INNOCENT 😻 ~08105359153~ Number dina d take always welcoming naku a DM 😍 but pls message me amfani couz number nan an tanade ta ne especially sbd ku 🌚😻 Its a fictional story so duk wata ko wani d labarin yyi kama d nashi akasi ne aka samu ina fatan xaku kasance d alqalamina tun daga farko har qarshe dan jin wannan labarin me dauke d nishadi zallar cakwakiyar soyayya cin amana d sauransu Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 😻 Bismillahirrahmanir rahim Godiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki wanda y bani ikon fara rubuta wannan littafi yah Allah na roqeka dan tsarkin mulkinka kasa yanda na fara rubuta shi lpia na gama shi lpia ameen y rabbil alameen Wannan littafi gaba dayansa sadaukarwa ne ga er uwata rabin jikina *Yaya* Allah y qaro muku xaman lpia keda mijinki d xuri'a dayyiba 😍 Godia ta musamman ga en uwna Sa'adatouh Yusuf d Fateema Aliyu ina matuqar qaunarku irin sosae dinn Qawayena kuma aminaena fateema bashir ummulkhaer Yusuf and maemuna abubukar Gaesuwa ga en amanata Khaleesah Hajara Azeezah Humaerah Aesha Jameelah Heart u owl 😍 , sosae take kallanta tunani fal cikin ranta haqiqa indae tace xata kirata da fateema kullum ne se er uwatta ta dawo mata hakan y sanyata janyo wayarta ta shiga wajen xa6en suna ta dade tana dubawa seda ta samo me ma'ana sannan ta ajjiye wayar daedae lokacin d arman y shigo a guje kamar yadda ya saba hango jinjira a hannun mahaefiyartasa y sanya shi qara sauri yana fadin " mamama " ( haka yke kiranta dashi tun kapin y iya magana sbd haka yaji en uwanta na kiranta d yaya rahama shi kuma be iya fada b sedae yace mamama kuma a haka y dore har ynxn?) " Mamama baby ce an barmana ita ? ya tambaya yana kallan babyn murmushi haj rahma tayi tana dada godewa Allah da akan abinda take saqawa a ranta tace " ehh arman an bar muku ita har abada " cikin matuqar jin dadi yce " yeehhh ! mamama xan dinga mata komae daga yau ! baby taho ! y fada yana qoqarn daukarta " a'ah arman bari tukun kaje k chanja uniform se kazo ka dauketa " dariya yyi sosae yce " amma inna fito a hannuna xatay ta xama ko ? daga yau babyna ce " y fada yana sake fadada fuskarsa d murmushi murmushi ta kuma masa tce " ehh amma dg yau b sunanta baby ba an saka mata suna sunanta SANAH !! yamutse fuska yyi kamar wani babba yce " da dadi " sannan y wuce dakinsa d yke kusa dana mamaman girgiza kae mamama tayi daedae lokacin d take amsa sallamar Alh alqaseem shima fuskarsa dauke d murmushi y qaraso y xauna yana kallan babyn yce " rahma y qarin haquri ? " Mungode Allah " ta fada tana gyara kwanciyar Sanah akan cinyarta wadda ke qoqarin tashi kallanta yyi ckn nutsuwa yce " rahma bani hankalinki nan " jin haka y sanya ta bada dukka hankalinta yce " ina fatan dae babu wata Matsala koh ? yanayinta kadae y nuna masa babu matsalar amma dukda haka seda yaji daga bakinta " tace ehh daddyn arman babu " ta fada fuskar ta dauke d murmushin dake nuna yadda taji dadin tambayar daya mata wadda ke dauke d tarin kulawarsa a garesu baki 1 Jinjina kae yyi sosae yana fadin " Masha Allah ! Allah y gafartawa fateema sannan y raya baby fateema " " Ameen " tace kana ta dora d " daddyn arman an xa6a mata suna pah " yce " ahh masha Allah wanne suna aka saka mata ? murmushi tayi tana kallan babyn kapin tace " SANAH ! tashi yyi ya kar6eta yana fadin " toh Allah y raya mana Fateema Sanah " daedae lokacin Arman y fito ckn qananan kaya y qaraso yn fadin " daddy kaga mamama ta samomin baby koh ? dariya y bawa daddyn nasa yce " ehh mana boy ae mamanka tana qaunarka shys ta samomk baby " qoqarin kar6arta ykeyi mamama tce " kaaga bakaci abinci b snn bakayi sallah b koh ? yce " aah mamama nayi sallah pah abinci ne banci b km ae itama baby bata ci b ! don Allah ki bani ita " y fada kamar me shirin sakin kuka daddy yce " toh jeka xauna " b musu y xauna daddy y dorams ita kan cinyarsa daedae lokacin km data faara kuka d sauri mamama ta tashi ta nupi kitchen ta hado mata madara t daawo kapin ta daawo harya tashi yana tafiya d ita a kafadunsa kamar y saba d raenon daddy kua binsa d kallo kwae yana murmushi mamama ta qaraso xata kar6i Sanah yae saurin fadin " pls mamama ki bani ni xan bata " tce " ohh ni ennan arman madarar ma kae xaka bata ? yce " ehh " aekuwa haka y sauko d ita kan cinyarsa mamama ta tallapo kanta ya dinga bata madarar a hankali mamama har mamaki take irin yadda arman din yke acting kamar y saba tana gama sha mamama ta kar6eta ta dorata kapada seda tayi gyatsa sannan ta bashi ita aekuwa y gane yanda akeyi din bayan an gama basu madarar ranar wuni yayi yana hidima da Sanah din islamiyya ma da qyar y tafi seda mamama ta masa Jan ido. Tun daga ranar pah duk wata kulawar Sanah din Arman keyin ta bata madara , sakata tayi bacci d sauran abubuwa wanka d tsarki d saka Pampers ne kwae mamama ke mata amma komae shike mata wata irin qaunar yarinyar yke kamar bashi d wasu en uwan wanda suke cousins kuma suke tare gida 1 bacci kwae ke rabasu se km in zeje makaranta. Yana xaune gefen qaramin gadon Sanah din d irin abin wasan yarannan a hannunsa yana karkada mata shi se kua 6al6ala dariya take shi km hakan na qaramasa qaemi daedae lokacin mamama ta shigo tana fadin " arman " " na'am mamama gani nan ! baby nakewa wasa " murmushi tayi tace " uhmm ae na gani arman toh seka dauketa k kaewa auntynka ( kishiyarta maman Khalid kenan yaron dt xo dashi gidan ) 6ata rae yyi kapin yce " mamama tana jin dadin wasan pah kar a sakata kuka " " A'ah kaaga babu wanda xe sakata kuka auntyn ce pah kwae " d hanzari y miqe yana fadin " yawwah dama banaso Khalid dinnan y dauketa kullum y dauketa setayi kuka " girgiza kae mamama tayi " arman banda rigimarka ita Sanah ina tasan waye ma ya dauketa ballantana tayi masa qwuiwa " bema jita ba dan harya dauki Sanah din y fice d ita binsa tayi d kallo kana ta miqe itama ta fito A gefe ta sameshi kusa d auntyn dke dauke d Sanah a hannu d alama jira yke ta kalleta shi km y kar6a abarsa su koma aekam ko minti 1 batae a hannun ta b ta miqa masa tana fadin " gata " d sauri y kar6a yana barin wajen auntyn ta juyo d kallanta kan mamama tce " ashe kuma abinda y faaru kenan ! toh Allah yji qan rae " " Ameen " mamama ta fada tana mamakin qarfin hali irin na auntyn lokacin d qanwarta ta ta rasu bata nan amma wata 1 d rasuwar ta daawo sedae yau sanah ta kusa wata 3 se ynx xataxo mata gaesuwa hadda neman iri na ganin 'yar da marigayiyar ta bari bayan gabadaya faccalolinta duk seda sukaje mata gaesuwa harcan gidan qanwarta ta bata qara mintuna 5 ba ta tashi tana fadin " toh Allah yaji qan rae y raya abinda aka bari nabar Khalid shi kadae bari in wuce " mamama tace " toh an gode. Tana nan xaune taga fitowar arman dauke d Sanah wadda a ynxn y sako mata rigar sanyi kallansa tayi kapin tace " ina kuma xakaje ? " Wajen baffa xanje yau basu gaesa d baby b " binsa tayi d kallo tana cewa " toh k gaeda baffan " " toh " yce yana ficewa daga 6angarennasu xuwa 6angaren former brigadier general Arab tsoho me ran qarfe y sameshi a kishingide kamar koda yaushe d jarida a hannunsa yana karantawa ( mazan jiya kenan har ynxn akwae idon ) ya qarasa y xauna yana fadin " baffa ga baby yau bata xo kun gaesa b " murmushi y wanxu akan kyakykyawar fuskar tsohon yana ajjiye jaridar hannunsa y kar6i Sanah yana fadin " ahh lallae abokina hala dae yau kae k shirya amaryartawa dan naga tafi kullum kyau " dariya arman yyi yana fadin " ehh baffa nine ae daama nafi mamama iyawa " haka suka cigaba d hirar dama sun saba kapin suka koma 6angarensu a hanya suka hadu d Abba ( qanin daddy ) yana shirin fitowa shida souban Abba yce " ahh arman sanah ce a hannunka ? yce " ehh Abba daga wajen baffa muke " " toh ka dena fitowa d ita a cikin sanyin nan saboda kar sanyi y kamata kaaji koh ? yayi maganar yana kar6arta arman yce " toh Abba " souban yce " Abba nima k bani sanah din in dauketa " " aah kaga mu wuce kaga sauri nake karka makarar dani ". Abba y fada kapin y juyo yana kallan arman " maza jeka kae sanah gida kazo mu wuce masallaci " kar6arta yyi yana fadin " toh. Tun daxu yke ta faman lallashinta taqi yin shiru ya bata madara taqi kar6a y jijjiga ta amma duk a banza mamama ta qaraso dakin d sauri dan idar d sallahrta kenan t jiyo kukan sanah din d sauri ta qaraso tana kar6arta " lpia kua arman meya sameta ? cikin yanayin kamar yana shirin kuka yce " Nima bansaniba tun daxu kwae naga tana kuka kuma taqi yin shiru duddubata mamaman tayi ko wani abunne y cijeta amma bata ga komae b ko wata alama sedae taga kamar yarinyar tana kae hannunta saetin kunnanta ta janye hannun amma se taga ta sake mayar d hannun tana qara sautin kukannata.......... Alqalamin Innocent ne ✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 3 ~08105359153~ Number dina d take always welcoming naku a DM 😍 but pls message me amfani couz number nan an tanade ta ne especially sbd ku 🌚😻 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 😻 cikin tashin hankali ta fito daga dakin sedae daddy baya nan hakanne y sakata daukar mayafinta ta hau mota suka wuce asibiti ita d arman tashin farko aka kar6esu ana dudduba yarinyar. Mintuna wajen 20 kapin wani doctor yce d ita ta biyoshi office kae tsaye ta shiga ta ja kujerar ta xauna arman na gefe yana kallansu doctorn y xare glass dinsa sannan yce " hajiya daama yarinyar taki tunda kika haefeta tana d qarancin ji ne ? Kallansa take sosae d alamar tambaya dan sam bata fahimci xancen nasa ina y dosa b jin bata bashi amsa b y sanyashi fadin " ohh sorry hajiya na manta ashe pah baby ce nasan ba xaku gane ko tana ji ko bata ji b ! so ynx dae bayani 1 shine hajiya yarinyarki tana d qarancin ji ne kuma dan tayi ciwon kunne b wata damuwa bace saboda xe iya dinga tasar mata a kowanne irin lokaci ne amma ynx xamu san yanda xaayi insha Allah kapin babban likita yazo in yaso seya fadi abinda xaayi din gabadaya mamama ta kasa cewa komae jin wae sanah tana d qarancin ji " kenan kurma ce ? ko me wannan likitan ykeso ya fadamata. Magunguna y rubuta mata ba tare d tace masa komae b ta fito ta wuce pharmacy ta kar6i magungunan sannan suka wuce gida shidae arman be fahimci komae b ya daega babyntasa tayi shiru ita dae mamama bin sanah kwae take d kallo har wasu hawaye taji suna xubo mata cikin sauri ta gogesu kapin ta dudduba magungunan sannan ta saka mata na shafawa a kunnen ta bata nasha tana ta yamutsa fuska arman d bashi ke sha b shima se yamutsa fuskar yke tana gama bata y dauketa yaje y kwantar d ita. Gabadaya jin jikinta take babu qwari ta kasa yin komae tunanin sanah din y cika mata xuciya d ruhi ynx qaramarta d ita bata d lpiar kunne " yah salaam " ta fada tana dafe kanta daedae lokacin d umma ( matar baba qaninsu daddy d Abba kenan ) d sallama ta shigo dakin ganinta y sanya mamama daga ido tana fadin " umman amrah sannu d shigowa " " yawwah sannu dae maman arman ! dama shigowa nayi naji naaga dazu kin fita cikin sauri kamar babu lpia kuma ynx kin dawo ma kamar babu lpia ? Jinjina kae mamaman tayi kapin tace " wlh umman amrah kinga yarinyar nan ce taketa kuka tun daxu shine na kaeta asibiti suke tabbatar mana d cewar tana d qarancin ji shys yau d ciwon kunne ta tashi " " Yah salaam yah salaam " umman ta fada ta maemaeta " Eyyah Allah mae yadda yaso d bawansa Allah y bata lpia ! don Allah ki dena damun kanki kinji insha Allah idan d rabon warkewa kinga ae xata warke Mamama tace " haka ne insha Allah " nan suka cigaba d hira dan daama tasu tazo 1 a cikin matan gidan kansu a hade yake yayinda aunty ( kishiyar mamama d mama matar Abba ) Kansu a hade yke kuma sune masu baqin hali a cikin gidan. Dawowarsa kenan daga makaranta y shigo dakin yana kiran " baby ! baby " d qarfi sakamakon daga muryar d yke tana iya jiyoshi aekuwa ta fara xillo kan keken xaman d take d hanzari ya qaraso yana rungumeta " baby na daawo " se dariya take itama tana kallansa cikin gwarancinta itama tace " be..bi * ranar murna kamar xeyi me har rawa seda yayi yau sanah tayi magana yana nan yana murnarsa ya jiyo muryar souban daga parlour daukar sanah yayi suka fito ganinta ya sanya souban din qarasowa yana cewa " arman kawota na dauketa na kaeta suyi wasa da afrah " ta6e baki arman din yayi kamar wani babba " a'ah souban indae kanaso suyi wasa kaje ka dauko afrahn ka kawo ta nan se suyi wasan " " shikenan toh bari in daukota har amrahn baba ma xan dauko se suyita wasan tare " shi dae arman bece masa komae b har y fice aekuwa se gashi y kawo su duk akan kekunan xamansu dan duk xasuyi sa'anni sedae wannan ta bawa wannan wata ko watanni amma dae duk sun girmi sanah haka suka hadasu sukuwa sukaeta wasansu souban d arman suna kallansu suna dariya in sunyi abin dariya. Suna haka souban y jiyo muryar mamansu dga parlour tana fadin " souban rashin kirkin naka har yakae ka fito min d yarinya a cikin sanyin nan ! toh miqomin abata ni ba shashasha bace " a sukwane y janye keken d afrah ke kae y fita y kaewa maman ita kana y daawo arman yce " toh k dauki amrahn itama ka kaeta gidansu mana " dan shi kam Allah ma ya gani y gaji d wasan yafiso su 2 suyi abinsu haka souban y dauka amrahn itama y kaeta 6angarensu kapin y wuce nasu. Kwanaki suka cigaba d garawa satika na shudewa suka hadu suka bada shekaru 3 shaquwa me tsanani na sake shiga tsakanin arman d sanah yanxu haka indae xaka mata magana d qarfi xataji abinda kke fada amma indae a hankali kayi kamar yadda xakayi d mutum me normal kunne baxa taji b sedae kwae ta kalleka ta faara xuwa islamiyya tana fahimtar karatun sosae duba d yanayin karatun islamiyya ana yinsa ne d qarfi gata akwae qwaqwalwa ana yi musu karatu xataxo tana biyawa arman ko mamama ko daddynta. " Baby ! Baby ! Ta fada d qarfi yanda tasan xe jita d sauri y qaraso yana fadin " baby gashi pah na siyo miki sweet din " " me kace ? Ta fada cikin muryar ta na me koyo yce " ehh na siyomk sweet din " kallan bakinsa kwae takeyi hakan yasa ta gane abinda yake fada dukda ma seda ya daga murya tace " toh ina sweet en ? yce " ohyah close ur eyes " y fada yana kulle idansa ganin hk y sanya ta rufewa shi km y miqo hannunsa ya dakko hannunta y dora mata akan hannun ta bude ido tana kallan sweet din ta bude ido tana bude baki ( duk wani wayo d surutunsa ta dakko shi ) tace " baby duka ? yce " yes baby ! rungumeshi tayi tana fadin " kuma baxan sanwa amrah da afrah ba amma xan bawa mamama " ta fada tana ficewa daga dakin a parlour ta sami mamama d daddy ta qarasa wajen daddyn d gudu tce " daddy kaaga baby y siyo min " " ahh er gidan baby mu gani " daddy y fada yana kar6ar sweet din ita kua se dariya take mamama tace " daddyn arman bani sweet dinnan yaron nan na hanashi siyowa sanah kayan zaqi haka amma yaqi ji " daddy yce " aah ki barta in kikae haka baxa taji dadi b ki barta a hankali xata dena shan xaqin " y fada yana kallan Sanah d tayi rau rau d ido hade d ta6e baki Ba don taso b haka ta qyaleta shi km daddy y miqamata sweet din yana kallanta ita kuma seta kalleshi ta bada hankalin ta sosae dan so take ta fahimci abinda xe fada mata din yce " jeki daki " d gudu kuwa ta kwasa duka suka bita d kallo daddy yce " uhmm rahama so nake in saka yarinyar nan a makaranta amma kuma ga yanayin lalurarta y kike ganin xaayi ? Mamama tace " nima tunanin d nake kenan tunda dae karatun boko daban dana islamiyya " Jinjina kae daddy yyi kapin yce " Kina bata maganin kua ? mamama tce " ehh ina bata kwae dae Allah ne beyi xata dinga ji sosae din b har ynx " cikin nuna amincewa d xancennata yce " hakane amma akwae wata shawara dana yanke daama next week in Allah y kaemu xan je los Angeles toh insha Allah ki shirya se muje a duba kunnennata in d rabon warkewar se kiga an dace " Ba qaramin dadi mamama taji b dan tana matuqar jin dadin yanda yke nuna tsantsar kulawa game d sanah din ba xaka ta6a cewa bashi y haefeta b ................ Mhiz Innocent ce ✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 4 ~08105359153~ Number dina d take always welcoming naka a DM 😍 but pls message me amfani couz number nan an tanade ta ne especially sbd ku 🌚😻 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 😻 Cikin sati 1 tsaf suka gama shirin xuwa Los Angeles . a wata safiya suka tashi xuwa can su 2 suka tafi bayan kukan d arman yasha kan xe bisu amma saboda makaranta yasa basu tafi dashi b . Dab d maghrib suka isa qasar me cike d sanyi dan haka d rigunan sanyinsu suke tafe. kae tsaye gidan d xasu sauka suka wuce gidan wani abokin daddy me suna " doctor Stephen " daama indae daddy yazo anan yake sauka amma shi abokinnasa baya gidan ynx haka shys y basu gidan ranar hutawa kwae sukayi . washegari kua sanah ta dinga musu kuka akan rashin ganin baby seda sukayi video call ta ganshi sannan ta sarara musu . Wajen 12 suka isa hospital bar kae tsaye doctor Stephen y kirawo a waya y shigar dasu ciki ba'a dauki wani lokaci b aka shiga d sanah dakin bincike suna nan xaune a harabar asibitin kowannensu addua yke ckn xuciyarsa tare d fatan dacewa daga can doctor Stephen din y buqaci ganin daddy suka koma dakin binciken tunda shima doctor ne Dr Stephen yce " doctor yarinyar nan xa'a iya mata aeki sannan kuma in Allah y yadda se kaga ta warke ! amma sedae ynx shekarunta sunyi qanqanta nasan kaema kasan hakan " daddy yce " qwarae Dr Nima n dauka xaa sami wata mafitar ne ba se an kae ga aeki b amma tunda haka ne inda akwae wani taemakon d xaka mana muna d buqatarsa tunda kaga yarinyar ynx haka inaso in sakata ne a makaranta ! so kaga ba lallae ta dinga fahimta sosae b a yanayin d take " jinjina kae Stephen yayi sannan ckn tabbatar d xancensa yce " doctor akwae taemakon d xaa mata kapin lokacin d xaa iya mata aeki yazo " ckn farinck daddy yce " doctor wanne taemko ne wannan ? " Hearing aid !! Stephen y fada yana murmushi " Wowwww ! Doctor kasan na manta d wannan ae d tuni an nemi wannan mafitar " dariya Stephen yyi yce " ae Nima nasan mantawa kayi so ynx xaku tafi dashi sannan se a kula dashi tunda yarinya ce " b qaramin godia daddy yayiwa Stephen b sannan y baro wajensa. Ko sati 1 basuyi a qasar b shima kuma daddy y gama abinda zeyi suka kamo hanyar dawowa kano bayan sun taho d hearing aid din amma basu fara mata amfani dashi b tukun . gabady sanah ta koma wani silent d ita sam bata san yin magana sedae tayi shiru tana tunani . Ranar d suka koma d maghrib ne dan haka duk en gidan suna nan lokacin d suka shiga gidan yyi daedae d fitowar baba (baban amrah) d Abba (abban souban) harma d baffa xasuje masallaci bayansu sojoji ne wajen guda 5 masu tsaron baffan cikin farinciki dukka suka tarbesu tare d fatan an dace sosae fara'ar daddy ta qaru hakan y nuna musu an dace din kenan nan yke sanar dasu yadda abin y kasance suma sunji dadi sosae kuma sun nuna farin cikinsu baffah yce " ohh ni yanxu wannan jaririyar er xaa maqalawa hearing aid kae Allah dae y kyauta y qaremu d lpia " dukka suka amsa d " ameen " sannan daddy yabi sahunsu suka nupi masallacin. A hankali ta tura qofar shiga dakin jinta a rufe y sanyata dakko mukulli ta bude hannun ta riqe dana sanah ae tun kapin su qarasa shiga arman y jiyo muryar su dan suna xaune a bayan harabar gidan shida souban suna alwala d gudu y qarasa dakin yana fadin " baby!! jin muryarsa y sanyata juyowa itama d gudu ta qaraso itama tana fadin " baby! rungume juna sukayi arman yana cewa " baby ynx kina jina ko nayi magana a hankali ? turo baki tayi kamar xatayi kuka dan bataji abinda yace b tce " baby shine k tafi koh ? Yce " aah pah baby kece kika tafi kuka barni ni kadae keda su daddy ni pah babu inda naje ina nan a gida kullum " kallansa kwae takeyi ba tare d tace uffan b . Ranar kuwa kapin kowannensu yayi bacci seda suka dade suna ta surutae tana bashi labari dukda wani abin ba ganewa yake b amma jinta yke yana ta dariya seda mamama taxo ta korashi sannan y tafi kana ta gyarawa sanah gado ta kwanta sannan ta koma dakin ta. Washe gari d safe qarfe 7 mamama tayi mata wanka ta shiryata cikin doguwar riga ta mata parking din gashinta sannan ta janyo hearing aid care kit din dake cikin wardrobe dinta ta ciro shi binta d kallo kwae sanah take ba tare d tace komae b a hankali ta kama kunnan sanah din ta saeta yanda ake sakawa ta duba wanda akae marking nasa d red colour sannan ta saka shi a kunnan dama dayan kuma me blue a jiki ta saka shi a kunnan hagu sannan tace cikin taushi " SANAH ! ae d sauri ta matsa baya tana fadin " mamama d qarfi pah kikae maganar " murmushi mamama tayi tana hamdala ga Allah sannan tae qasa d muryar ta Dan dole se an dinga mata magana a hankali kapin ta saba tunda ada daga can nesa take jiyo muryar sa6anin yanxu tce " jeki kiramin arman " tana fadin kapin ta rufe baki harta fice daga dakin ta nupi dakin arman " baby ! baby !! xo kaji " socks yake sawa amma jin muryarta yasa shi tasowa yana cewa " baby menene ? hannu takae kunnanta tce " d qarfi pah kake magana " se a lokacin y lura d abinda ke kunnanta y kama hannun ta suka fara rawa a dakin yace " yeahh baby ta faara jin magana ko a hankali akayi haka sukayi ta murnarsu sedae sunayi tana kae hannu kunnanta dan ji tayi kamar abin y takura ta tunda bata saba b se taji ma kamar ta cireshi amma kuma in ta cire din ko muryar baby ba xata dinga ji sosae b. A ranar kua aka kaeta makarantarsu arman ita dasu afrah d amrah aka sakasu a pre nursery yayinda souban d arman harma d Khalid yanxu haka suke a jss 3 . Suka faara karatunsu cikin amincewar ubangiji d nasarori masu yawa dan dukkansu su ukun ba a banxa b baya bane sedae duk sanah ta kere su b qaramin taemk mata hearing aid dinnan yke b tun batason saka shi har ta saba d kanta take kaewa arman ko mamama ko daddy su saka mata abinda yake rabata dashi bacci ne kwae in xatayi bacci mamama ke cire mata ta maeda cikin hearing aid care kit b qaramar kulawa sanah ke samu daga wajen iyayennata b uwa uba kuma arman kowanne lokaci nata ne komae y samu baby bashi d xance sena baby haka xalika wajen souban ma yana ji d ita indae zewa qanwarsa afrah abu toh ze hada d sanah din hadda amrah. Tana tsaye a qofar ajin su arman din ta cika tayi fam so take kwae ta samu wanda xata sakarwa kukan shagwa6ar aekuwa batafi minti 5 b arman din y fito shida souban d sauri duk su 2n suka qaraso arman y kamo hannunta " meya sameki baby ? Aekuwa dama qiris tke jira ta saki kukan tsugunnawa yyi y kamota yana fadin " yi shiru baby yi shiru ki fadamin menene ? shima souban din kallan ta yke yana cewa " meya faru sanah ? seda tayi me isarta sannan tace " ba yah khalid ne ba... " Arman yce " Khalid kuma ? Me Khalid din y miki " turo baki tayi tace " toh ba wata ce ta tsokane ni b shine n daketa shi km y dakeni wae mys xan dinga fada a makaranta " cikin hade rae arman yce " ina kika barshi ? tce " yana primary section tun daxu " tare suka tafi primary section din dukkansu har souban aekuwa sukae saa yana shirin fitowa daga section din arman y tura shi ciki yana fadin " me baby ta maka ka daketa ? tintsirewa d dariya Khalid din yyi yce " aou wato har ta kawo maka qarata koh ? Toh data kawo maka qarartawa ka isa kayi min wani abin ne ? y kalli gefensa souban na tsaye shima fuskartasa babu walwala yce " ohh wae hadda kae toh wato dae inna fahimta actors ne kenan suka xo wajen boss daukar fansa " haushi y qulardasu aekam nan sukayi kansa sukayi dambe ya6e ya6e toh dama sarkin yawa yafi sarkin qarfi aekam haka suka bar Khalid d fashshshen baki sukayi tafiyarsu.............. Mhiz Innocent ce ✍ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 5 ~08105359153~ Number dina d take always welcoming naka a DM 😍 but pls message me amfani couz number nan an tanade ta ne especially sbd ku 🌚😻 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 😍 daedae lokacin d driver yazo daukar su dukkansu suka shiga motar sedae Khalid har ynxn be taho b sunfi 20mins suna jiransa amma be fito b arman y kalli driver " pls muje gida kwae may be y tafi d kansa " haka suka tafi gidan sanah na gefe kusa d arman ta kwantar d kanta kan cinyarsa. Wajen qarfe 3 suna xaune shi d souban a parlourn mamama suka jiyo hayaniya a compound din gidan dukka sukayi shiru b wanda y fita suna nan a haka afrah ta leqo " yah souban wae kuje inji daddy kae d yah arman " babu musu duk suka miqe suka fito aunty ce riqe d Khalid tana surfa ruwan bala'i "dan shi ba dan gidan bane ae ba shine xesa a cuceshi inyi shiru b banda tsabar rashin mutunci sun maedashi wani bare a cikinsu dan yana cikin gidansu ae naga dae a wajen uwarsa yake ba wajen wani b " daddy y faara gajiya d wannan bambamin nata dan haka y hade rae yce " yah inaso in gyara al'amari ke kuma kinaso ki 6ata ? ki bari pah abida ki saurara kiga abinda xanyi " sum sum souban d arman suka xube a wajen dan sunsan laefin d sukayi daddy yce " meya hadaku d Khalid ? arman yce " daddy xuwa yayi y xane baby... yimin shiru shashasha xane ta kamar yaya ? shi Khalid din bashi d hankali daze xaneta kae Khalid wae hakane ? gunguni Khalid din y fara yana " aaah..ahh..ni ba xaneta nayi b kwae dae n daketa ne sbd tayi b daedae b " daddy yce Toh ke kinji dalili amma kinxo kina dagawa mutane murya salon kowa ma se yaji abinda y faru " kae souban , arman kar ku sake dukan sa ba dan uwanku bane xaku masa haka ? " Kae kuma Khalid " y fada yana kallansa " kada k sake dukanta ba kaga yarinya bace ? ae fada ya kamata ka dinga yi mata b duka b yaro baya jin duka sedae fadan kaji koh ? haka dae ya cigaba dayi musu fada sosae kapin y qyalesu. Rayuwa ta cigaba d garawa tana tafiya b tare d jiran kowa b kwanaki sukayi ta shudewa satika na wuce wa watanni suna xuwa suka hadu suka bada shekaru masu yawa shaquwa na qara shiga tsakanin arman d sanah haka tsakaninta d souban ma. Fitowarsu kenan daga class su ukun sanah, amrah, d afrah kansu 1 badan banbancin kamanni ba xaka iya kiransu d en 3 indae har girmansu kwae xaka kalla yanxu haka suna jss 2 ne ita dae sanah se murmushi take saki afrah ce ta kalleta " ke kuma sanah meye kike ta wani murmushi ? harararta tayi tana murguda baki " ae kinsan dae yau baby xasu dawo koh ? Ni wlh nayi missing nasu badly inke baki yi b " amrah ce tayi dariya tace " ji beta don Allah se kace wadda tae shekara bata ga babyn b " " ehh naji din ina ruwanki ? sanah ta fada tana sake hararar amrahn aekam cikin sa'a suka Tarar drivernsu har yaxo Dan haka babu 6ata lokaci suka wuce sanah ji take kamar ta kar6i driving din dan gani take kamar baya gudu a haka dae suka qarasa gidan. Mamama xaune gefen arman dke cire agogonsa se Dada kallan agogon yke yce " mamama wae har ynx baby shiru pah ? " ohh ni !! Mamama ta fada tana dafe kae se kuma ta maeda hankalinta kan qofa jin alamar tafiya tace " toh babyn baby ae gata nan " sanah na shigowa ta jefar da jakar bayanta ta taho da gudu tana fadin " oyoyo baby ! Ta fada jikinsa d sauri y dagata yana fadin " haba baby baki ga kin fara girma bane kinfa shiga secondary school " turo baki tayi tana murguda baki dariya ta bashi yace " Iyeeee wato yau babyn kike murgudawa baki koh ? bata ce masa komae ba tae wucewarta dakin ta dan cire uniform binta yayi d kallo yana mamakinta kenan wae hattayi fushi ? tashi yayi xebi bayanta sedae wata uwar harara da yaga mamama ta xuba masa ita ta hanashi qarasawa y dawo da baya tce " jeka dakinka kae wanka mu hadu a parlourn baffa kasan dae yau Friday ( duk juma'a a parlourn baffa suke haduwa gabadaya en gidan suci abinci haka da6iar su take ) bata jira amsarsa b ta wuce kae tsaye dakin sanah din a kwance ta sameta kan gadonta ko uniform din bata kae ga cirewa b mamama tace " maza tashi ki shirya ki wuce parlourn baffa " da " toh " kwae ta amsa amma tana kwancen bata sake cewa komae b ta fice yana ganin ta haye sama shi kuma y fada dakin da sauri ta dago ta kalleshi ta sake kicin kicin d rae ganin yana shirin fara yi mata magana ya sanya ta cire hearing aid din gabadaya ta ajjiye gefe dariya ta bashi wato bama xataji me zece mata b a hankali y qaraso y xauna qasan gadon yana fadin " kaena bisa wuya na baby na dena miki fada kinji ? y fada yana dago kafadunta juyar d kae ta sakeyi y sake komawa gabanta yana kuma kama kunnansa alamar ya dena sannan a hankali ta saki dariya tana janye hannunsa daga kan kunnensa kana ta maeda hearing aid din ta tace " na haqura pah baby " yce " yawwah toh in kin haqura tashi muje parlourn baffa " tce " toh k bari in shirya mana " yce " ohh toh kiyi sauri ina jiranki a waje ! " toh tace kapin ta dora d fadin " aou baby nipah banga yah souban b ba tare kuke b ? juyowa yyi kana yce " ehh tare muke yana 6angarensu ko xakije ku gaesa ne ? Ta6e baki tayi tana fadin " a'ah ni!! wannan mamantasu bata d fara'a kamar xata daki mutum " dariya ta bashi sosae shima dama tsokanarta yayi dan yasan baasa ga miciji d mamansu souban din seda y qarasa fita sannan ta miqe itama ta shirya. Yau gidannasu an tashi d hidima ne sedae ita kanta bata san wadanda xasu xo b mamama dae tace en uwanta ne xasuxo daga maeduguri haka akayi girkuna kala kala na gani na fada. Wajen azahar baqin suka iso musamman aka kirata suka gaesa d baqin dukda bata sansu b Haka dae suka gaesa tunda taji ance en uwan mamama ne ta koma. Se washegari en maedugurin suka koma bayan suma sun kawo tasu tsarabar suma kuma suka tafi d wata tsarabar d aka musu a gidan Arab din d sukazo. Shekarun d suka biyo baya abubuwa da daama sun faaru ciki hadda xaman Arman babban likita sannan souban kuma ya xama babban lawyer shi dae khalid tun daga secondary school be dora b sbd bashi d raayin karatun se shashanci yayinda Sanah kuma da qawayenta wadanda bata d kamarsu afrah d amrah suke a ss2 gabadaya sun xama cikakkun en mata masu ji d wanka d aji uwa uba kuma kyau d qoqari dan kap ajinsu sune on top kuma dukkansu 6angaren science sukeyi. Agogon dake ajiye kan mudubi y dauka y daurashi a tsintsiyar hannunsa y dauki comb y taaje kanshi wanda ke dauke d kyakykyawar suma fari ne qal me murdadden jiki dogon hancinsa kamar an xana shi yayinda baqin kwantaccen saje y qawata kyakykyawar farar fuskarsa kae tsaye yke kallan mudubin kafin y daawo d dubansa kan agogon dke daure a tsintsiyar hannunsa *DOCTOR ARMAN ALQASEEM ARAB* kenan Tsaki yaja yana kallan qofa daedae lokacin d aka turo qofar dakin sanye yake d baqar riqa d wando suit d necktie a wuyan rigar fuskarsa dauke d murmushi yke fadin "sorry man na barka kana jirana koh ? BARRISTER SOUBAN AHMAD ARAB kenan tsakin arman y kuma ja yana fadin " kwae ka bar mutane tun daxu se jiranka ake kamar kayi shanya ? "Ae shys nace sorry koh ? kaaga ni ynx dae b wannan b k dauki kayanka mu wuce kwae Be tanka masa b kamar yadda yayi tsammani dama kuma y riga daya saba indae halin arman ne a kwanakinnan gabadaya ya wani bi y chanja haka dae suka fito cike d kewar Cyprus din d sukaxo hutu basu suka isa kanon dabo b se wajen la'asar. Cikin matuqar farin ciki d kewa suke sakkowa daga jirgin a filin tashi d saukar jirage na Malam Aminu kano . Fararen matasan d hutu y gama ratsatu y bayyana kansa d kansa ( ko d yake ae daama ance hutu ba munafiki bane inji wata qawata 😹 ) Dukda a cikin farin cik suke sedae fuskar 1 tafi nuna alamar hakan dan dayan fuskarsa babu yabo babu fallasa but se daga baya ne na fahimci ashe nature dinsa ne a hakan *ARMAN* a kwanakin nan gaba 1 y sauya y qara xama wani miskili na qin qarawa bansani b ko yanayin aeki ne ? Ko hakan na da alaqa d dawowarsu shine bansani b. Haka dae mota ta daukesu se gidan na ARAB....................... Toh madallah yanxu wasan ze soma.... Pls Ku sakani a addu'a wlh bani d lapia da qyar ma nayi typing din wannan yanxu haka kwae dan karku jini shiru ne Mhiz Innocent ce...... *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 6 ~08105359153~ Number dina d take always welcoming naka a DM 😍 but pls message me amfani couz number nan an tanade ta ne especially sbd ku 🌚😻 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 😍 Seda sukaje suka gaesa d duka manyan gidan kapin kowa y koma 6angarensu tunda suka koma be jiyo motsin baby b kwata kwata sannan be tambayi mamama b sedae be ida tunanin nasa b yaji sallamar en matan gidannasu dukka sun shigo parlourn " laaaaahhhh baby yaushe a gari ? ta fada cikin mamaki tana qarasawa wajensa badan fadan da yake mata b babu abinda xe hanata rungumeshi suma afrah d amrah qarasowa sukayi suna gaedashi duk suka ja kujerun dinning din suka xauna jansa sukeyi d hira amma shikam yau ba'a mood din yke b hakan yasa amsarsa bata wuce " ehh koh a'ah " d suka fahimci en miskilancin ne a kansa se suka tashi suka qyaleshi ya rage dagashi se Sanah Seda ta dan nisa kamin tace " baby seems lyk baka farin ciki d dawowar koh ? meya ke damunka ? " A@h baby me kika gani ? Kwae dae yanayi ne ya dan chanja " Duk da bata yadda d avinda y fada din b amma se tace " toh " kapin ta tashi ta fara xuba masa abinci Yace " yahh ke baxaki ci b ? " Ehh " kwae tace dan batason taganshi cikin irin wannan yanayin Shi kadae yasan dalilinsa na rashin walwalar kuma ya barwa xuciyarsa sani Seya tura kujerarsa baya alamar xe tashi Tace " baby ina xakaje ? Yace " xan tafi daki ne na qoshi tunda kema kin qoshi " Turo baki tayi tace " toh ba kaene b " Yce " nine me ? " B kaene kake ta hade rae b " Dariya t bashi yce " toh shknn indae nine n dena kinji koh ? Jinjina kae tayi kapin ta jaawo spoon suka faara cin abincin. Fitowarta daga part dinnasu yayi daedae d lokacin d souban yke shirin shiga wajen arman kallanta y tsaya yi kana y harde hannunsa a qirji yce "wato baki yi farin ciki da gani na ba koh gabadaya kina ta baby koh ? ya fada yana murmushi " Kae yah souban " ta fada tana dariya gami d rufe fuska " Ehh mana sanah ae ni nasan gskia na fada " " Aah pah yah souban baka chanka b daxun nan pah na gama tambayar baby kana ina " " Tohm shknn daama naxo ne in kawo miki tsarabarki " Murmushi tayi batace komae b har seda taji yace " gashi " Dagowa tayi ta kalleshi wata Leda ce me yalwar girma Tace " yah souban meye a ciki ? " Ahh ki kar6a mana seki duba " Kamar b xata kar6a b se kuma taga rashin dacewar hakan dan haka seta kar6a tana masa godia sannan ta koma 6angarennasu dan ajiyewa ta fito t wuce inda xataje . A parlour ta tadda umma t gaesheta tana tambayarta amrah umman tce mata tana daki ita d afrah itama bata dade d shigowa b tana dab d shiga taji amrah na ambatar sunan yah arman sedae bataji me tace b d sauri ta qarasa shigewa dakin ta haye kan gadon tana fadin " guys yaane naji ana fadar sunan baby me yayi ? Afrah tce " aah bbu abinda yayi kwae xance ne y biyo ta kansa " Bata bawa xancen muhimmanci b dan haka kwae tce " ohk ae shknn ku tashi muje mu gaeda baffa koh ? Amrah tce " aekuwa kmr kinsan yau bamu gaesa b " Sanah tce " nasani mana tunda gashi naxo na kiraki muje kinsan pah nidin... " Ke din me..... Sarkin surutu d yabon kae " inji afrah tana katseta kapin ta gama maganar d xatayi Dukkansu suka kwashe d dariya. Sallah tayi kana tayi addu'a sosae sannan ta koma kan gadon ta tana jawo ledar d yah souban y bata a hankali ta faara budewa kwali ne d dalleliyar waya qirar iPhone 13 cikin farinciki tce " wowww !! kana ta kunnata ta faara saeta saetawa kasancewar tasan kan waya ko dan daukar ta mamama ko baby d take tana shirin ajjiyewa dan bacci y faara daukarta taji shigowar kira mamaki ne y kamata kenan har Sim y dora a wayar seda wayar ta tsinke aka sake kira kapin ta daga tana karawa a kunne daama tasan baze wuce shi b aekuwa shi dinne Nan sukayi sabuwar gaesawa kapin tayi masa godia sosae har seda ya nuna 6acin ransa na baeson godiar sannan ta bari suka cigaba d hira harta faara jin bacci daedae lokacin mamama ta shigo dakin d mamaki take kallan sanah din " Sanah !! Wayar waye a hannunki kota arman ce kika kar6a ? d sauri ta yanke kiran sannan ta daawo d kanta kan mamama " a'@h ba tasa bace daama so nake na fadamk toh kuma naga dare yayi shys banxo b " mamama ckn rashin fahimta tce " toh gani ae ynx koh fadamin " Miqewa xaune tayi kapin tace " daama..daama yah souban ne y bani a matsayin tsarabar daya taho min d ita daga Cyprus " " Mugani " mamama ta fada tana kar6@r wayar Jinjina kae tayi sannan tace " toh meyasa ya baki ? Turo baki tayi tce " nima bansani b mamama nidae kwae y bani " "Ohk d safe in Allah y kaemu ma qarasa maganar" mamama ta fada tana ficewa daga dakin xuciyarta cike fal d tunani kala-kala. Ajiyar xuciya Sanah t sauke tana mamakin irin kallan tuhumar d taga mamama na mata Bata sake bi takan wayar b taja blanket se bacci. *********Mamaki ne y kamata ganin yah souban ne a motar yana driving bata kawo komae b ta bude murfin baya tana niyyar shiga Afrah ta galla mata harara " kinga malama in xaki shiga gaba ki shiga danni yah souban y hanani shiga " Bata kawo komae b se bude motar d tayi ta shiga gaba tana murmushi tace "Yah souban an yini lpia ? " Lpia qlao qanwata y karatu ? " Alhmdlh " ta fada tana maeda hankalinta gefen titi Haka kwae ta tsinci kanta da jin kunyar yah souban din Seda y juya y tabbatar afrah d amrah hankalinsu nakan books dinsu sannan y fara magana a tausashe " naso ke kadae xan dakko daga school dinn sedae hakan be yiwu b amma akwae muhimmiyar maganar d nakeso nayi dake" D sauri d sauri bugun xuciyarta y soma qaruwa wanda ta kasa gane dalilin hakan sedae bata tanka masa b seda taja numfashi kapin tace " Ohk toh Allah ys b laepi nayi b " Murmushi yayi kana yce " we will talk later " " Ohk " kwae tace itama ta dauki littafinta tana dubawa Suna sauka shikuma souban y juya dan dama akwae inda xeje y biya ne kwae y daukosu dan yau bega Sanah b Wata dariya afrah d amrah suka sheqe d ita hadda tafa hannu Kallansu kwae sanah tayi kapin tace " ku kuma lpia ? Wannan dariya haka se kace..... Bata kae ga qarasawa b afrah tace " kinga malama ki barmu muyi abarmu san rammu ! Wae shin kin dauka bamu d wayo ne ? Amrah ta kar6e " bar er raenin wayo kin dauka bamu san soyayya kuke keda yah souban b Wani wawan tsaki taja tana shigewa part dinsu ba tare dt tanka musu b . Yau ma tana shirin kwanciya se taga wayarta tana ringing ita se ynx ma ta tuna d ita dan tama manta d ita kuma gashi ko maganar basuyi d mamama b Dauka tayi kana ta kara a kunne Daga can akayi sallama Ta amsa tana gaedasshi dan dama tasan baxae wuce shi din bane Sosae suka gaesa kapin yace " sanah kina ina ne ? Gyara xamanta tayi tace kwanciya xanyi Yce " kwanciya kuma sanah 8 pah " Tace " ehh inaso ne in tashi d wuri gobe in Allah y kaemu " " Ohh...ohkk toh idan babu damuwa ki fito garden akwae wata magana d xamuyi " " Yah souban b xamu iya barinta se gove b ko muyita a waya b ? Yce " nop qanwata ki fito plsss ! Bata son ta cigaba d masa musu hakan yasa tace " tohm gani nan " t fada tana katse kiran Jalbab dinta ta dauka ta sanya kasancewar kayan bacci ne a jikinta ta dauki wayar ta wuce garden Kamar yadda ta tsammata kua yana xaune kan 1 daga cikin kujerun wajen hannunsa dauke d waya yana pressing A hankali ta qarasa cikin nutsuwa wadda t xame mata jiki tunda ta mallaki hankalin kanta Ganinta ya sanyashi fadada murmushinsa yana fadin " yawwah qanwata ko kepah ! Itama murmushin ta maeda masa tana Jan kujera ta xauna Gaba daya hankalinsa y tattara y bata itama d taga hakan seta tattara nata hankalin ta bashi A tausashe y faara magana " SANAH !! taji y fada Ta dago t kalleshi kapin ta maeda kanta qasa gabadaya ta kasa sukuni Seda yaja dogon numfashi y faara mata magana " Sanah wata alfarma nake nema a wajenki ban sani b koxan samu " Bata iya bashi amsa b tadae gyada kanta alamar tana jinsa Y cigaba d magana yana cewa " sanah ba tun yau b b tun jiya b b shekaran jiya b nake qaunarki a raena na dade d dakon qaunarki a xuciya ta tun kina qanqanuwarki dukda yanxun ma b girman kika yi b kuma na yanke shawarar fada miki abinda ke cikin xuciya ta tun kina secondary school saboda kar wani y rigani nasan ynx xuciyarki danya ce ina da yaqinin xan iya tanqwarata d yaddar ubangiji Sanah ina fatan xaki duba wannan alamari ki kawomin dauki plsss domin na fada mk xuciya ta ta dade tana azabtuwa d qaunarki Wani irin yanayi take ji wanda t gaza tantance shi bata ji a halin yanxu xata iya wani dogon tunani balle harta fahimci abubuwa d dama A hankali ta miqe tace "yah souban seda safe " Bata jira amsarsa b ta wuce d sauri d sauri . Binta yayi d kallo cikin rashin sanin abinyi bata bashi damar kallan cikin qwayar idonta b ballanta y fahimci koda abu kadan ne dake tattare d ita b. D sauri ta shiga cikin dakin shima kuma yaxo juyawa ze koma ciki sukayi karo d sauri taja d baya tana fadin " baby ! Ko kallan inda take beyi b sema qarasa shigewa dakin d yayi ya xauna a kujera zuciyarsa na tafasa Ganin haka y sanyata shirin komawa daki " Keee !! Taji yace cikin wata hardaddiyar murya wadda badan ta masa farin sani b xata iya cewa ba taasa bace Bata tsammaci d ita yake b amma se taji tana so taga dawa yake ne haka ? Juyowa tayi ta duba parloun ita dae bata ga kowa b A sukwane ta juya xata koma dakinta sedae cikin dakakkiyar murya ynx kuma yce " B dake nake b ? Yae maganar ynx yana kallanta Juyowa ta sakeyi tana mamakin anya kuwa wannan baby ne ko kua dae an musanya mata shine dan tunda take dashi be ta6a fadar sunanta b balle akaega y kira ta da keee............... Babyn baby 😹💃 Gashi nan d yawa amma pah b lallae ne gobe inyi posting b saboda wani uzuri amma In Sha Allahu in dae na samu dama xan samu inyi ko bame yawa bane Mhiz Innocent ce......... *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 7__ 8 ~08105359153~ Number dina d take always welcoming naka a DM 😍 but pls message me amfani couz number nan an tanade ta ne especially sbd ku 🌚😻 Ina miqo gaesuwa a gareku Mhiz Innocent luv u owl 😻 Cikin rashin qwarin jiki ta qarasa wajensa ta xube qasan kujera sannan a hankali tace " baby gani " Kamar baxe tanka b dan yanda yake jin xuciyarsa kamar xe iya mata duka ne se kuma daga bisani yace " me kika fita yi a waje d darennan ? Dagowa tayi ta kalleshi sedae shi b ita yake kalla b Kana tayi qasa d kanta tace " baby ! yah souban ne y kirani ...dama.. Kuma inaso nazo na nunamaka wayarnan shine y kawomin wae tsaraba " B shiri y dago yn kallan wayar " Ehh lallae d gaske souban yke " y fada ckn xuciyarsa amma a fili se yce " Meye hadinki d souban din daze baki waya kuma sannan ynx cikin dare ya kiraki ? " Ni b komae " ta fada tana turo baki " Ohk ohkk toh ke kadae y saewa wayar ko kuma y siyawa su afrah ? Y fada yana tsareta d ido wanda har seda taji kallan y mata tsauri tae saurin sadda kanta qasa Batasan sanda tace " ehh " b " Ohk.. "y fada yana miqewa " ga wayar nan tashi kije amma karki sake na sake ganin kin fita d dare a irin wannan lokacin kin jiko ? Gyada masa kae kwae tayi ta kar6i wayar tana wucewa yayin d shi kuma y bita d kallo kapin y dafe kansa yn sake neman waje y xauna. Washegari er 6oyo ta dinga yi d souban Sam bataso su hadu sedae shi ko a jikinsa dan hatta d makaranta shine y kaesu kuma y dakkosu suna dawowa afrah ta bude qofa suka fita itama tana shirin budewa y kulle qofar Murmushi yayi yana gyara xamansa kapin a hankali yce " Kyakykyawatah har ynx pah baki bani amsata b nayi haquri inata jiran ganin saqonki ko kiranki amma babu ko 1 " " Kae yah souban !! Ta fada cikin shagwa6ar data xame mata jiki wanda ita sam bata san tayi hakan b " Awwww yadda kika san a bakinki aka samo sunan nan nawa sanah " Dariya y bata hakan ys ta daara " Ohk toh ynx dae ki bani amsata don Allah sanah kema kina sona ? Y fada yana sake gyara xamansa dan yafi kallan fuskarta Wata iriyar kunya ce ta kamata jin wae ita ake tambaya tana so ita pah bata san wani so na soyyyar saurayi d budurwa b bayan soyayyar yaya da qanwa Katse mata tunani yayi ta hanyar fadin " Sanah pls talk 2 me mana am eager inji abinda xaki fada min " A hankali tace " yah souban don Allah k barni in tafi kar baby yaxo y gammu a mota mu kadae yamin fada " 6ata rae souban yayi " ahh toh shi babyn ae xeso yaga shima y aurar d qanwarsa 1 tilo koh ? Ae babu abinda xeyi miki dan kin faara soyayya kuma musamman yaji d souban kikeyi " " Toh amma yah souban ba kaga ni yarinya ce b.. " Ta fada cikin shagwa6ar nan ta ta Murmushi souban yayi yce " ehh ae shys nace baxe mk komae b in yasan dani kike amma in ba da ni kike b kema kinsan sauran baxa kiji d dadi b " y qarasa fada yana kallanta Murmushi kwae tayi Y cigaba da cewa " sanah pls ki bani amsata " Qasa tayi d kanta tace " yah souban anjima xamuyi maganar a chart..." " Ban yadda b " ya fada bayan y katseta Cikin qosawa tace " don Allah yah souban " " Oh my god sanah tana so ta kasheshi d wannan shagwa6arta ta , d tasan yadda take sawa yake qara mutuwa akan qaunarta da ta rage ko kadan ne " y fada a xuci kapin a fili yace " Oh..ohk.. Shikenan promise ? " Yeah I promise " ta fada tana ta6a murfin motar Seda y bude mata ta fita sannan shima y fito Kae tsaye ta shige part dinsu mamama ce kwae a xaune a parlourn hannunta dauke d Qur'an Seda ta bari ta kae qarshen surahr sannan ta rufe Qur'an din tayi addu'a Ganin ta idar y sanya sanah qarasowa kusa d ita ta xauna sannan ta xame akan cinyar mamaman tana fadin " Uhmmm mamama yau kam na gaji " Girgiza kae mamama tayi tana murmushi " shagwa6a66iyatah kenan " ta fada qasa qasa kapin tace " keda waye a waje ne ? Gyara kwanciyarta tayi tana cewa " yah souban ne ya kawo mu " " Shi souban dinne y dakko ku daga school ? Mamama ta fada tana kallanta " Ehh " sanah ta bata amsa " toh kije kiyi wanka kiyi sallah sannan kici abinci se kiyi bacci amma ki tabbatar kin cire hearing aid din kinji koh ? " Ehh mamama amma nidae yau nafi so nayi bacci a cinyarki " ta fada tana sake qanqame cinyar mamaman " Indae cinyata ce jeki shirya kixo ki kwanta Dama ae cinyarki ce ke kadae " Dariya sanah tayi tace " mamama banda baby ma kenan ...? Bata qarasa xancen b taji sallamar sa sedae sa6anin da kuma kamar kwanakinnan muryarsa ciki ciki yayi sallamar Tace " baby ina yini.. Amsa mata yyi b tare d y kalleta b Ta qura masa ido kapin ta tashi ta shige daki xuciyarta cike d tunanin yadda babyn y chanja a kwanakinnan sam y dena sakar mata fuska y dena hira d ita y dena sakar mata fuska hatta abinci ma sun dena ci tare abubuwan daya dena din d ita suna d yawa amma sedae tayi binciken ta xurfafa qwaqwalwarta amma ta kasa fahimtar komae ta kasa gane dalilin sa , ita yanxu ma in yana hade mata rae har tsoro yake bata ko kallanta ynxn besan yi a hankali taji wata qwalla masu dumi d bata shirya xubowarsu b suka xubo mata ta goge ta gefen hannunta tana neman waje ta xauna daga gefen gadonta. Mamama kuwa barinta tae d tunani iri iri a ranta sannan tana fatan Allah ys b abinda take tunani bane Seta maeda hankalin ta kan arman tace " Kaci avinci ne ko xaka jira sanah ? " A'ah mamama bari kwae naci ni kadae " Kallansa tayi sosae kapin tce " babu wata Matsala dae koh ? Ina patan b wani abunne y faaru b ? " Ehh babu komae " y fada yana miqewa xuwa dining din Har ya gama abinda xeyi sanah bata fito b shima be neme ta ba yayi ficewarsa. A hankali a hankali kamar wasa shaquwa ko ince soyayya ta qara shiga tsakanin souban d sanah sun matuqar saba sedae cikin gidan babu wanda y sani daga su se aminanta afrah d amrah . Fitowarta kenan daga wanka daure d towel ta dakko doguwar riga abaya kasancewarta tana qaunar doguwar riga ta sanya bata saka komae a fuskarta b bayan Mae d ta shafa se kwalli a kyakyawan idanunta masu maeqo wanda in ka kallesu xaka dauka itace take shanye su sedae a'ah yanayin halittar tace a haka Mae t shafa ta saka a dan qaramin pink lips dinta kana a hankali ta qifta idonta dan jin kamar abu y fada mata aekam lashes dinnan xara xara suka sauka kan dara daran idanunta seda ta shiga toilet ta wanke fuskar ta sannan taji dadi aekuwa fuskar nan tayi jajir abinka d farar fata dogon hancinta ma yayi ja sosae. Mayafin abayar ta dauka kwae ta yaafa b tare d ta saka hula b ta dauki takalmi d waya ta fito xuwa sashen baffa kasancewar yau Friday. A babban parlourn gidan kua kamar yadda ta tsammata dukka en gidan sun hallara a dogon dining din. A hankali ta qarasa xuwa dining din taja kujera ta xauna baffa ta kalla tace " baffah ina yini " Seda y kae ruwa bakinsa kapin yace " A'ah nikam babu ruwana haka kurum kin dau ado salon a cikin abokaena wasu ma su qyasa ? Yae maganar fuskarsa dauke d murmushi Kunya y bata hakan yasa tae qasa d kae tana dariya Suma dukkansu seda suka daara Kapin ta gaeshe d ragowar d suke wajen sannan ta janyo plate tana qoqarin zubawa se a lokacin ta lura da souban dake xaune kujerar dake kusa d ita yaja plate dinnata ya xuba mata kana y turashi gabanta Murmushi tayi kapin taja plate din a hankali ta faara ci amma se taji ta kasa sukuni dan yawanci in xata xauna a kusa d baby take xama sedae yau bata ma Ganshi b sannan g irin kallan d yah souban yake binta dashi duk ta tsargu A hankali ta dago ido danso take taga arman aekuwa kamar hadiin baki shima y dago y kalli inda take karap suka hada idanu y sakar mata wata uwar harara B shiri ta janye idanunta qasa sema ta rasa abinda tayi haka daya bata wannan hararar Be bar kallan inda suke b har idansa y kaega souban d yke mata wani irin kallo me cike d ma'anoni d dama besan sanda y wawuri wayarsa dke kan dining din b yaja kujerar baya y miqe baba ne y kalleshi " a'ah arman ina kuma xakaje ? " Ahmmm.. Dama daga asibitin daddy ne ake nema na so xanje ne nasan akwae aeki a can din " Allah y taemk suka bishi d addua kapin y fice daga dakin xuciyarsa na tafarfasa suya d kuma xafi wannan wata iriyar rayuwa ce haka ? meyasa tun farko ba'a bayyanawa sanah cewa shi b yayanta bane wanda suke uwa 1 uba 1 b ? Y xeyi d wannan al'amari komae yana son y rikice masa gashi har alamu sun faara nuna sanah ta fara soyayya Dogon tsaki yaja yana fadawa mota ya figeta a guje. Bashi y daawo gidan b se bayan maghrib fitowarsa daga mota yayi daedae d sanda souban yake raka sanah part dinsu da alama xancensu suke danse fara'a suke suna nishadi d alamar kome suke fada yana musu dadi Runtse idonsa yayi d qarfi har seda ya tabbatar sun shige sannan y bude motar y fita baya ko lissafin gabansa y shiga part dinnasu Daedae lokacin data fito daga dakinta xata haura sama cikin xafin nama y qarasa y riqo tsintsiyar hannunta sannan y juyota y xamana tana facing nasa gabadaya idansa y sauya kala Cikin muryar data gaza yadda tasa ce yace " Meye tsakaninki d souban ? Gabadaya yanayinsa y tsorata ta qwalla ta cika idanunta ta kaasa furta komae Sake maemaeta mata tambayar yayi cikin tsatstsare ta d idanunsa d yau sukayi mata wani irin kwarjini Cikin in.ina ta furta " baby yah souban ne pah.. Dafe kansa yayi d 1n hannunnasa kapin y sauke yana cewa " ki fadamin kema kina son souban ne kamar yadda yake sonki ? Bata iya bashi amsa b se cigaba d kallansa d tayi A karo na ba adadi y sake maemaeta mata tambayar sedae wannan karan cikin daga murya B shiri ta daga kae alamar " ehh " Besan y akayi y saki hannunta b sedae kwae shi dae yaji wani jiri na neman kwasheshi b shiri y nemi gefen kujera y xauna seda yayi a qalla mintuna 5 kapin y tashi y fice daga dakin gabadaya Binsa tayi d kallo hawayen idanunta suka samu damar xubowa d gudu ta qarasa dakinta ta fada kan gado tana sakin wani gigitaccen kuka me yake damun baby ne ? Me yake damunsa ? Shin laefi ne dan qanwarsa tayi soyayya da wani ? Wanin ma dan uwansa ? Ko ko yana ganin nae qanqanta ne ? Amma ae beyi min bayanin yanda xan fahimta b me baby yake nupi d nine ? Kodae souban bashi d kyawun hali ne ? A'ah ta bawa kanta amsa " yah souban mutumin kirki ne bashi d wani aebu ni sheda ce baby ma sheda ne toh amma menene yake faruwa ne wae ? Duk kanta take tambayar kuma tasan babu me bata amsa. Qarfe 10 ta fito daga dakinta daddy ta tadda a parlourn qasan yana aeki a laptop qarasawa tayi ta gaedashi Y amsa cike d kulawa kapin yce " Yawwah dama ynx nake so in baki fito b na kiraki a waya maza jeki kira min auntynku " Da " toh " ta amsa tana miqewa Kae tsaye sashen haj abeedar ta wuce d sallama ta shiga amma se taji shiru jin shiru y sanyata qara maemaeta sallamar tana shiga parlourn Khaleed ne kwae a xaune yana kallan t.v d alama dawowarsa kenan daga Niger daya tafi wajen qanwar babansa " Ina kwana ? ta fada ba tare d ta kalleshi b " Ahh beb wae dama kece ki shigo mana "y fada yana tasowa daga inda yake Girgiza kae tayi tana fadin "A'ah dama daddy ne yke kiran aunty " " Ohhh aunty tana cikin daki ki shiga seki kirata " Matsawa baya tayi ganin yana so y rufe taxarar dake tsakaninsu Kapin tace komae taji y kama hannunta yana cewa "Haba beb d girman ki ae beci ace kin tsaya a tsaye kina j........ D sauri ta janye hannunta xuciyarta na matuqar bugawa Ta juya d nupin ficewa a dakin sedae ya saka hannunsa y riqo gefen hijab dinta Bata san sanda ta juyo ta wanka masa wani mari b sannan taja dogon tsaki ta fice daga dakin Binta yayi d kallo hannunsa dafe a kuncinsa murmushi yayi yana binta d kallo kapin y cije le6ensa yana jan qwafa !!!! Yana xaune a parlourn part din en mazan gidan waya ce a hannunsa yana daddannawa souban y shigo dakin d sallama Be daga kae y kalleshi b sedae y amsa masa sallamar ciki ciki Souban yce " man kasan yau akwae match kua xan fita insha Allah xuwa anjima kaepah ? " Nop am busy " y bashi amsa a gajarce Souban y daga kafada yana fadin " ohk.." Wayarsa dke kusa dashi y dauka ya faara qoqarin kira . A 6angarenta kuwa tana xaune a dakinta karatu take dan haka ta cire hearing aid dinnata so badan wayar tana kusa d ita b b lallae ta gani b Se a kira na 2 sannan ta daga Daga 6angaren souban yace " kyakykyawa ykk ? Ina patan kin wuni lpia ? Ajiyar xuciya ta sauke dan ba qarya tana qaunar souban din tace " lpia alhmdlh na wuni cikin qoshin lpia tare d qaunarka " Wani dadi yaji y mamayeshi sannan y miqe yana barin parlourn Wani kallo arman y bishi dashi xuciyarsa kamar xata fito. Mintuna kusan 20 y dauka kapin y daawo y xauna kusa d arman yana fadin " bro nasan dole sena biyo ta hannunka indae inaso in auri baby toh tun daga ynx xan faara campaign a wajenka " Wani wawan tsaki arman yaja kapin yce " Kaaga malam in xakayi shirmen ka k dena sako ni a ciki babu abinda y shafeni " Kallansa souban yyi kapin yayi murmushi " Uhmm arman ! arman !! haba mana my man me yayi xafi a magana ta kuma aurenne ma shirme toh inaga dae kae a wajenka shirme ne but 4 me its my next hope ! " Its ur own cup of tea " arman y fada yana miqewa ya bar parlourn Shi souban ma mamaki y bashi irin wannan haqiqancewa se kace wanda yayi sa6o ????????? Kuyi manage d wannan a matsayin page biyu 😍 Wannan page din gaba dayansa sadaukarwa ce a gareni saboda qalubalen dana samu a kansa 😥 Dazu ina shirin muku posting din edited one Ashe banyi saving b seda na sake 😥 Mhiz Innocent ce............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 9 ~08105359153~ Number dina d take always welcoming naka a DM 😍 but pls message me amfani couz number nan an tanade ta ne especially sbd ku 🌚😻 Ina miqo gaesuwa a gareku Mhiz Innocent luv u owl 😻 ***********************Kowa k kalla a cikin makarantar cikin farinciki yake ana ta shiga d fice wasu na fita wasu na shiigowa cikin qaton hall din dake cikin makarantar wanda y kasance indae xa'ayi taro makamancin wannan a ciki ake yinsa. Toh yauma hakan ce ta kasance dan yau Sanah Alqaseem Arab suke yin graduation nasu na secondary school dukka su 3n sunyi shiga me kyau cikin gown. Taron yana gudana yanda y kamata duk da ba'a dade d farawa b. Ana haka Familyn Arab qwansu d kwarkwatarsu suka qaraso makarantar ciki hadda haj khadija ( autarsu daddy ) da danta guda 1 imam wadanda suka xo daga Kaduna dukka waje suka samu suka xauna suna kallan abubuwan d ake gabatarwa Ba qaramin qayatarwa abin yayi b dan Sanah seda ta kar6i kyaututtuka a matsayinta na best student of d year Farinciki wajen mamama seda tayi kuka dan a ranar seda ta tuna da er uwatta sedae sa6anin kukan da yanxun kukan farinciki ne Daddy dake gefenta be hanata kukan b dan yasan na farin ciki ne. " Kinga afrah ki rabu d ita don Allah kar tayi kwalliyar mana waye xeje babu kwalliya a fuskarsa ? Amrah ta fada tana hararar sanah Ta6e baki sanah tayi tace " ehh nidae naji koma dae menene makeup ce b xanyi b " Afrah batace komae b illah tashi d tayi ta fita daga dakin Ba'a rufa minti 2 b suka shigo ita d mamama Mamama ta kalli me makeup din tace " kinga maza yi mata karki biye ta ta " Kamar xatayi kuka tace " mamama nipah bana so " Ba tace mata komae b illah ta nemi waje ta xauna tana harararta Ganin haka y sanya sanah din matsawa wajen me make up din tana turo baki d hararar afrah B wanda y tanka mata sema dariya d afrahn take qasa qasa Sunyi spending more than 30mins kapin aka gama mata nude makeup ta fito sak kamar er India kamar k sace ka kasa gudu Ita kanta data kalli kanta a madubi seda taga tayi wani irin kyau na daban kamar b ita b Qoqarin cire hearing aid dinnata take Mamama ta katseta ta hanyar fadin "Sanah me xakiyi ne haka" Turo bakin dae tayi tace " mamama cirewa xanyi kinga pah qaramin head ne kamar bandana kuma xe iya fitowa a ganshi " " Ohh toh menene danya fito banda abin ki sanah ? Amrah ce ta katsetsu d fadin " batta don Allah mamama toh ae b wanda ba xeyi tunanin Bluetooth ne b " " Exactly dallah rabu d ita " inji afrah Haka dae ta qyalesu ba tare data cire b Aka gama shiryasu gabadaya suka fito compound din gidan lokacin 7:30 Kallan amrah tayi tace " amrah ki kira mana yah souban mana y kaemu " " Niiii!! Rufani ki sayani sanah kunpi kusa in xaki kirashi ki karashi dan kinsan indae mune b xuwa xeyi b " Wayar ta ta ta kar6a a hannun afrah tana qoqarin lalubo numbersa " Salamu Alaekum " Gaba daya suka amsa suna kallan me sallamar kapin suka hada baki wajen fadin " Yah imam ina yini " " Lpia qlao " y fada yana kape sanah d ido " Ina xakuje ne ? Afrah ce ta bashi amsa ta hanyar fadin " dinner d aka shirya ce ta school " " Ohh..ohk toh in babu damuwa ku muje se in kaeku koh ? B musu suka wuce xuwa wajen motartasa Sanah tace " kinga afrah bari na mayar d phone dina in case of cases " Dariya suka saka suna fadin " ahh hankali kwance avinki kam " A hankali take takawa dan komawa part dinnasu hannayenta riqe d rigar jikinta kasancewar rigar irin me Jan qasan nan ce me balloons D sauri d sauri ta shiga dakin ta ajjiye wayar ta fito Yana tsaye jikin qofar parlourn kansa bisa wayarsa Mamaki ne y kamata dan daxun dt shiga baya cikin dakin Seda tazo kusa dashi kapin tace " Baby xan wuce " Be ko dago y kalleta b illah cewa d yayi " kar6i wayar nan kice su tafi kwae xaki taho " D mamaki ta kalleshi ita pah kwana 2n nan ta dena fuskantar yayannata gbdy y sauya A hankali kuma a tausashe tace " baby yah imam pah dasu afrah jirana sukeyi xamu tafi " Cikin tsare gida yce " ni xan kaeki bana buqatar qarin bayani just obey b4 complain " y fada yana miqa mata wayar data fara ringing alamar kira yke Daga can 6angaren imam y daga yce " hello arman " Kallan sanah din yayi Ganin yadda y tsareta d ido y sanyata fadin " yah imam kuje kwae xan taho y@nxun " Be jira yace komae b y katse kiran Afrah d amrah kua kallan juna sukayi kapin suka tintsure d dariya Afrah tace " ae ko ba'a fada b nasan yah souban ne xe kawota " Shidae imam jinsu kwae yake be tanka musu b yaja motar yana barin harabar gidan. A daya 6angaren kua kallansa ta cigaba dayi wae shin kowanne yaya haka yake treating qanwarsa ? Ko ko dae itace Allah y bata irinsa ? Sam beso yaga tana sakewa ? Kamar b baby b Dagowa yayi aekuwa y kamata tana kallansa Qwalla taji ta taho mata a hankali tace " Baby don Allah ka fadamin in laefi na maka sena baka haquri wannan hukuncin yamin tsauri d yawa baxan iya jurewa b xuciya ta bata d wannan qarfin " Hannunsa y tura cikin sumar kansa kapin y juyo yana kallanta " Wuce muje in kaeki " kwae y fada yana yin gaba Babu musu ta bishi y bude motar y shige kapin itama ta shiga Tafiyar kurame suka yi babu wanda y cewa d wani uffan sedae kowacce xuciya cike take d abubuwa d dama. Mintuna kadan suka kaesu the water falls event a gate din wajen y tsaya kana y kalleta kanta na kan window din motar kamar me tunani Hakan b qaramin bashi dama yyi b wajen kallanta yanda kwalliyar ta mata kyau kamar wata farin fure 1 a cikin jajaye D sauri kuma ta juyo tana kallansa itama batace dashi komae b dan taga alamar babu wani Abu data masa kwae so yke y dinga wulaqantata Kamar ba xece komae b se kuma can yce " saura kuma in kika fito ki shiga motar wani ! ina nan ina jiranki xan maedaki gida " be qara cewa komae b itama kuma haka Dan kansa y gaji y bude mata motar ta fice xuciyarta fall tunani iri iri akan wannan al'amari. Se wajen 11 aka gama dinner data qawatu tae matuqar dadi Cikin matuqar jin dadi sanah take fitowa daga cikin hall din xuwa harabarsa dan tasan ynx kam ae y gaji y tafi harkarsa dan ita kam ta gaji d wannan takurar Sam bata fatan kowacce mace ta samu yaya irin arman y fiye takura Sedae me ? Yana nan inda ta bashshi Ji tayi kamar tae tafiyarta motar yah imam y maedasu gida amma se kwae taje motartasa ta bude ta shiga Bece d ita komae b itama batace dashi komae b Seda yae wajen 5mins kapin yaja motar suka bar wajen. ********Baffah , daddy , Abba , baba harma da autarsu khadija wacce ake kira d mami suna xaune dakin baffahn Daddy ne ya kalli mamin yce " toh ke khadija ba zaki bari se gobe in Allah y kaemu kya tafi b " Murmushi tayi tace " wlh abban arman akwae bikin qanwar baban imam ne this week shys xan tafi goben " Baffah ne y katse musu xancennasu ta hanyar fadin " toh masha Allah Allah y kaeku lpia y tsare keda abokin nawa xaku koma ne ? Mami tace " a'ah baffah imam ae yana nan tare daku anyi masa transfer xuwa kano ynx haka ma y daawo nan din se kuma sanda Allah yayi " " Aff.aff toh kinji wani ikon Allah kuma toh Allah y taemk " inji baffa Baba ne yae murmushi yana fadin " toh abban arman kaaga ka kuma samun wani likitan seka hada dukka " Dariya daddy yyi yace " aekam dae Nima na dinga hutawa sosae " Abba yce " toh nikam dae gidan nan bansani b nan gaba ko gidan likitoci xe koma b gadae matanka nan baffa dukkansu science sukayi" Dariya dukkansu suka yi . Ta6e baki tayi yakae sau 3 gashi daddy baya nan ballantana ta kar6i system dinshi yanxu kuma ta dena kula baby saboda haka ta yanke shawarar xuwa garden dan tasan ba xata rasa ganin yah souban a can b tunda yau bashi d Shari'ah kamar yanda y fada mata Kae tsaye ta wuce garden din sedae memakon yah souban se taga yah imam xaune yana sipping juice Har tana shirin juyawa taga ya dago ya kalleta seta baasar ta faasa komawa ta qarasa taja kujera ta xauna Y kalleta fuskarsa d murmushi yce " malama sanah hala dae wani abun kike nema ko buqata " Murmushi tayi kapin ta gaesheshi snn ta dora d fadin " ehh yah souban nake nema " Seda yaji wani duuumm amma seya waske yace " souban km ? Me xe miki ? Tace " laptop dinsa xan kar6a " Seda y saki wata ajjiyar xuciya kapin yace " Ohh..ohk amma shine ni baki tambayeni b ko dole seta souban din ? D sauri ta girgixa kae alamun " a'ah " Yce ohk toh inna baki tawa banyi shishshigi b ? " Kae yah imam shishshigi kuma ? Ta fada tana kallansa " Ehh mana "y fada cikin maraeraecewa Dariya ya bata dan haka ta dara tana fadin "A'ah nikam kwae k dakkomin " Da " toh " y amsa mata yana miqewa yce " ohk pls wait 4 me . Ita kuma ta cigaba d xama ta fada duniyar tunani kala kala Ba taji tahowarsa b se inuwar mutum kwae d taji a kanta Cikin sauri ta miqe tana ja d baya " Wae Khalid meye haka ne ? Dariya ta bashi yce " Haba beb karki nuna min cewa ke ba er hannu bace mana ! kina xatan ban ganki lokacin d kuke dawowa daga club cikin dare b ranar ? Cikin rashin fahimta take kallansa ta kaasa gane inda xancen nasa y dosa kwata kwata Kapin ta bashi amsa imam y taho Ganinsa y sanyashi tafiya yana kashe mata idanu da yiwa iska kiss " xamu hadu ne beb " " Waye wannan ne sanah ? Imam y tambaya " Dan gidan aunty ne pah " ta bashi amsar b tare dt kalleshi b " Ohhh y fada yana miqamata laptop din " Ta kar6a tana godia ta juya xata tafi yce " Amm baki ji b " Juyowa tayi b tare d tace komae b Yce " akwae wata muhimmiyar magana d nakeso muyi dke in babu damuwa " Haka nan kwae taji qirjinta na bugawa tce " tohm Allah y kaemu gobe " Ameen y fada fuskarsa na yalwatuwa d fara'a.......... Mhiz Innocent ce.............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 10__11 ~08105359153~ Number dina d take always welcoming naka a DM 😍 but pls message me amfani couz number nan an tanade ta ne especially sbd ku 🌚😻 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 😍 Kamar yadda ta tsammata kua washe gari kalmomin so sune suka fito daga bakin yah imam ta rasa yanda xatayi masa dan ita kam Ynx xuciyarta tayi nisa akan son yah souban . Haka dae suka rabu b tare da ta bashi qwaqwqwarar amsa b . Tana komawa daki kiran yah souban na shigowa wayarta Seda ta nemi waje ta xauna kapin ta daga wayar Daga 1 6angaren yace " dear wae me yake hadaku d imam ne ? Dariya y bata dan haka tace " Soyayya mana " A xabure y miqe sedae y gaxa furta komae Dariyar tayi sosae dan jin yaqi cewa komae " Kaaga yah souban k kwantar d hankalinka wlh b abinda ke tsakani na dashi se en uwantaka na yaya d qanwarsa " Wata doguwar ajiyar xuciya yaja kapin a hankali taji yana furta " alhmdlh alhmdlh " Kiran mamama ne y shigo wayar ta ta dan haka tayi taking excuse ta daga kiran Miqewa tayi ta fita dan mamaman kiranta take yana xaune a parlour kan dinning d alama wani abun yke jira Bata kulashi b tayi wucewarta Binta yayi d kallo yana mamakin wae yau baby ce ta ganshi amma ta nuna kamar bata sanshi ba Kae tsaye ta shige dakin mamaman ta tadda ta tana ninke kaya Tashi tae tana shirin kar6a Mamama t katseta ta hangar fadin " kinga yayanki na parlourn qasa jeki hada masa fruit salad " Kamar xatayi kuka tace " toh " Ta sakko qasan kae tsaye kitchen din ta wuce tana turo baki Tunda take bata ta6a jin haushin aekin d baby y sakata b se yau indae xata masa abu a cikin farin ciki take yinsa sa6anin yau komae take yi da sauri take tana bubbuga kayan d qarfi Seda ta gama yanka duk wani fruit ta juyesu cikin bowl kapin t saka qanqara a ciki ta dauki madara d sugar ta wuce dining din Yana nan dae yadda ta bashshi shi be tashi b shi be chanja gurin xama b ajjiyewa kwae tayi Har xata tafi ta jiyo muryarsa a qasan maqoshi kamar baya son maganar " Spoon " Ji tayi kamar ta nuna bata ji b tae wucewarta se kuma taga rashin dacewar hakan dan haka ta koma kitchen din ta daawo ta ajjiye ta koma dakinta tana harare harare d murguda baki ( nikam nace a banxa wae harara a duhu 😂 ) ****Ranta a mugun 6ace tace " kinga afrah babu wata magana d xaki fadamin na yadda yah na shigo na tarar d amrah na kuka kuma n tambayi dalili kuce min b komae ? Ohhhh ohkkk na fahimci wanne irin zama muke daku insha Allah ba wadda xan sake tambaya " ta fada tana juyawa xata fice D sauri amrah tasha gabanta " sorry pls sis ki daawo ki xauna xan miki bayani " Seda taja lokaci kapin ta daawo ta xauna din Afrah tace " sister Wlh amrah ce ta fada soyayya " Fuska ta hade " kamar yaya ta fada soyayya ? toh dan tana soyayya kuma kwae seta fara kuka " " A'ah pls qasa louder mana kar umma taji ! Wanda ta fada qaunartasa ae baya sonta koma ince miki be masan tanayi b koda yake just take it as yasan tanayi din but be ta6a nuna y sani din b " " Wae waye ne ? inji sanah Ta6e baki afrah tayi " waye kuwa in b yah arman b !!! " Baby ? " Ahh akwae wani yah arman dinne bayan shi ? " Noh b haka nake nupi b abinne y dauremin kae yanxu shi baby meye aebun amrah hadda ta xubda ajinta ta fada masa tana sonsa amma be kar6a b ? Afrah tace " ae kwantar d hankalin ki ni Wlh cewa nake ma ta haqura tunda dae bata ta6a fada masa ido d ido b ae kinga ko abun be tabbata b b xata dinga jin kunyarsa b kamar yadda xataji inda ta fada masa " " Haka ne ! inji sanah amma gabadaya hankalin ta y karkata kan baby wato danshi bashi d ra'ayin soyayya se yake ganin kowa ma baxeyi b ? Yanxu kuma gashi yazo yana wahalar d xuciyar er uwatta " gskia baby baka kyauta b " ta fada a fili Afrah tace " amma sanah me xe hana ke ki masa magana d kanki nasan wlh xe saurareki " Ta6e baki tayi tace " ke yanxu pah baama magana dashi " Cikin rashin fahimta afrah tace " ke kamar yaya ban fahimce ki b ? Sanah ta Dage kafada " yanda dae kunnuwanki sukaji haka dinne " Duk d haka bata yadda b tana dariyar raenin hankali tace " ke kinga bari na miki gwari gwari baby pah nake nupi " " Ehh shi din dae " sanah ta fada tana maeda dubanta kan amrah Ita dae amrah batace musu komae b kwae sauraronsu take yi . **********Fitowarsu kenan daga b.u.k sun gama registration sedae a wannan karan course dinsu y bambamta kowacce d wanda xata yi. Yah imam ne y kawo su abin mamaki har ynxn yana nan be tafi b ita mamaki ma yake bata duk aekin daya ke dashi seyae ta jiransu Ba 6ata lokaci suka shige motar kamar ko d yaushe itace a gaban motar yaja motar suka fara tafiya. Tafiyar kurame suka so su fara kapin y faara jansu d hira Jefi jefi Sanah kan sako baki idan xancen y shafe ta Harga Allah kunyarsa take ji d wanne ido xata kalleshi bayan tarin hallaccinsa a gareta tace akwae wanda take so ? Sam bata san yanda xatayi b. Daedae sanda suka shiga gidan motar souban itama ta shigo gidan Suna fitowa shima y fito hannunsa riqe d suit sannan ga alamar gajiya a tattare dashi Seda suka gaesa d imam duk suka wuce part dinsu kapin y qara so gun sanah " Kyakykyawa tah wae me yake hadaku ne d imam ? Dagowa tae ta kalleshi " kae yah souban school pah kwae y kaemu mukayi registration " " Ohhh har naji xuciya ta tana farr fari " y fada yana dariya Itama dariyar tayi kapin tace " Yah souban ynx pah duk ka gaji don Allah kaje k huta mayi waya anjima " Da toh y amsa mata yana dorawa d fadin " Nipah na gaji d cemin yah souban dinnan d kike ke kice min souban su amrah sucemin souban su daddy ma suce min souban su.... Be qarasa b ta katseshi tana dariya " kae yah souban wannan lissafi haka " " Ehh toh ae dole nidae don Allah a samu a chanja min wannan sunan " y fada yana tsareta d ido Jinjina kae kwae tayi tana fadin " ohk bye " Binta yae d kallo har ta shige part dinsu shi km y juya xuwa part din mazan gidan. A parlour y taddashi xaune yana karatun qur'an cikin Suratu Yusuf amma qarshe be dade d shiga b y idar d karatun Zubewa souban yyi kan kujera yana fadin " man soyayya akwae dadi ! Ina fada maka especially in ka samu me sanka abin ba'a magana " Bece masa komae b y tashi y barshi a wajen dan b shakka inya cigaba d xama komae xe iya faruwa. Binsa souban yyi d kallo yana ta6e baki " a haka xaka qare cikin takaeci indae b xaka cire wannan girman kan ka faara soyayya b " Satikan d suka biyo baya suka qarasa abubuwan d xasuyi a makaranta har suka faara xuwa cikin ikon Allah d yaddarsa. Kowacce ta faara shiga class dinta har sun kusa cinye wata 1. *****Shigar ta ajin kenan ta xauna tana kallan wadda suke yawan xama a kusa " fateema bashir " tana fata iri iri na katta ji jiya anyi attendance dan bata shigo school din b Seda suka gaesa kapin tace " fateema don Allah jiya anyi attendance ? " Eyyah ehh wlh wani sabon malami ne y faara shigowa pah ze riqewa doctor Khalil kinsan yayi tafiya " inji fateeman " Yah salaam ! Ta fada tana dafe kanta Fateema tace " kuma wlh jiyan naso yi miki amma babu dama sbd malamin akwae tsare gida " " Eyyah b komae fateema nagode sosae . " Arab ! Arab !! Taji fateeman na fada bayan ta fada dogon tunani ta dago tana kallanta Fateeeman tace " kinga malamin d nake fada mk gashi nan shine xe shigo ynx " Kallan inda take nuna mata tayi amma bata hango shi b hakanne ysnya ta fadin " bari in y shigo sena je na same shi ko xe gyaramin in yaji banda lpia " " Toh Allah yasa " inji fateema " Amma pah guy din y hadu wlh ni sena ga kamar yau ma yafi kyau koh ? Ta jiyo wata daga bayanta tana fada Se taji fateema bashir ta amshe d fadin " bari kwae wlh guy din y hadu gashi d gani baya daukar raeni " Wani dogon tsaki taja gabadaya se taji sun bata haushi yah a matsayinsu na mata xasu xauna suna yabon wani namiji ? wannan wane irin xubda mutunci ne Bata ida tunanin ta b taji ajin y dauki shiru haka ne y alamta mata cewa malamin y shigo A hankali ta dago daga kwanciyar d tayi ta maeda hankalinta gaba Runtse idanunta tayi tana so ta tabbatar mafarki take ko kua gaske ne " Baby !! Ta furta akan la66anta Be dauki 5mins b y fara lecture cikin qwarewa d iyawa kae b xaka ce ba malami bane kwae riqewa yayi na wucin gadi Bayanin yake yi amma b fahimtarsa take b kwae kallansa take ta kaasa gasgatawa toh meya kawo baby nan ? Bata samu damar amsar tambayarta b taji wata tambayar d yayi ta xuwa ga en ajin gaba daya cikin turanci yce " duk wanda beyi attendance din jiya b inason ganin shi anan " Ae bata san sanda ta faara kallan en ajin b Sedae ga mamakinta babu wanda y tashi kenan suna nupin dukkansu sun samu attendance din ita kadae ce bata samu b ? " don't allow me 2 repeat it again " taji y fada B shiri ta miqe tana takawa a hankali kamar me tsoron qasa sedae ae taji gaba daya a tsarge take dan ko ba'a fada b tasan idon en ajin dukka a kanta yke Da sassarfa ta qarasa wajen nasa Se a lokacin ya dago ya kalleta tayi matuqar kyau cikin shigar abaya kamar yanda ta saba yanda yaga ta masa kyau har yake san kallanta shakka babu suma en ajin kallanta suke gabadaya wani takaeci y kamashi lokaci guda fuskarsa ta chanja yanayi " yah sunanki " ya tambaya yana dauke kae Muryarta har rawa yake tace " Sanah Alqaseem Arab " Bece komae b illah rubutu d yayi a wata er takadda y miqa mata " U should submit it 2morrow " Kar6a tayi tana sake kallansa Sedae shi kuma be sake kallanta b ya dauki abubuwan daya shigo dashi y fice . A hankali ta dinga takowa kamar me tafiya a iska ta koma wajenta ta xauna takaeci haushi baqinciki kamar su kashe ta wae shin baby me yake damunsa ne ? Anya ba'a musanta mata shi b ? Wajen qarfe 3 ta daawo gida ranta gabadaya a cunkushe yake tana shiga kua tayi sa'a mamama na xaune kan kujera tana kallo ta qarasa ta fada kan cinyarta tana sakin kuka " Subhanallahi yah salaam ! Sanah me ya faru haka kike kuka tashi maza ki fadamin " mamama ta fada hankalinta a tashe ganin er lelenta ta na kuka Seda tayi me isarta dan kanta sannan tace " mamama kaena ke ciwo kamar xe cire " Wata doguwar ajjiyar xuciya mamama taja tana hamdala a ranta sannan tayi murmushi " sanah sanah yanxu ke kam ciwon kae kike wa kuka " " Mamama sosae pah yke min ciwon " " Toh ynx dae jeki wanka kiyi sallah kici abinci seki sha magani daddynku baya nan amma nasan imam ko arman wani daga cikin su yana nan " Da toh ta amsa tana miqewa ta shige dakin ita kadae tasan meke damunta Mamama ta bita d kallo tana girgiza kae. Seda taci abinci tae wanka sannan ta fito d takardar assignment din d aka bata saboda yau tana fashin sallah. Zama tayi a parlourn qasa ta cire hearing aid din saboda indae xatae karatu cireshi take dan bata son hayaniya kana ta faara research akan assignment din Tayi tayi tayi iya qoqarinta amma ta kaasa ma gaane inda assignment din y dosa Kamar ta fasa ihu haka taji Kamar wadda aka rada mata abu tayi zumbur ta miqe ta maqala hearing aid din ta dauki takadda d littafin ta fice Seda ta dudduba car park amma bata ga motar yah imam b hakan na nupin baya nan kenan ? Bata ida tunanin nata b motar daddy ta shigo gidan Jiransa tayi seda y fito sannan ta qarasa tana murmushi ta kar6i brief case din hannunsa tana masa sannu d xuwa Cikin fara'a daddy yce " a'ah yana ganki a nan kuma ina xakije ? Murmushin itama tayi tana cewa " daddy yah imam nake nema xe koya min wani aeki " " Eyyah ae kuwa ynxn muka gama waya dashi yau evening duty gareshi then in ya tashi daga nan hospital dinku ze wuce " " Yah salaam " ta fada qasa qasa kapin a fili tace " tohm " Daddy yce " toh ae dayan likitan yana nan koh ? D sauri tace " ehh daddy xanje y koya min " A haka suka qarasa shiga part dinnasu suka haye sama daddy y shige dakinsa dan yin wanka Ita kuma ta wuce dakin mamama ta xauna kamar me tunanin wani abun " A'ah sanah har ynx ciwon kan ne ? Mamama ta tambaya " A'ah mamama y dena pah kuma naje neman yah imam baya nan da na kar6i maganin " Mamama ta kalleta sosae kapin tace " ohk toh maza kira yayanki yazo y baki magani kisha gaki nan gabadaya kin chanja lokaci guda " Sanah ta 6ata rae " mamama ni pah b wannan bane " " Toh menene ? Inji mamama " Toh b baby ne bah xe riqewa wani malaminmu class shine wae dan jiya ban samu attendance b y bani assignment kuma ni ban iya b " ta fada tana turo baki kamar me shirin yin kuka Murmushi mamama tayi tace " toh ae yasan me yayi tunda y baki aeki ae shi ze koya miki kamar yanda y saba " Kallanta kwae sanah take bata ce komae b Mamama tace " ae seki je y koya miki tunda imam din baya nan " Da toh ta amsa tana ficewa daga dakin Mamama ta bita d kallan mamaki Yau dan sanah xatayi wani abun a wajen arman seta tambaya ? Ita yanda ta kula ma a kwana 2n nan kamar abubuwan d dama sun chanja sedae amma bata fatan wata matsala ce babba kapin azo lokacin d take jira yazo din . Da tunane tunane kala kala ta fito daga dakin mamaman ta wuce part dinsu arman Seda tayi knocking se taga qofar ma a bude take hakan yasa kwae ta tsaya tana saesaeta nutsuwarta kapin daga bisani kwae ta shiga dakin bakin ta dauke d sallama............ Mhiz Innocent ce......✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 12 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 😍 Shi kadae ne a dakin yana kallan wani indian film ya amsa mata sallamar amma be dago b Yau b daban abu take nema a wajensa b babu abinda zesa ta kulashi dan yanda ta kula wani baqin hali y tsuro dashi kwanakinnan. Cikin rashin qwarin jiki ta qarasa ta xauna a qasa seda ta dauki second ni sannan a hankali ta furta " baby aeki na kawo ka koya min " Yau karan farko taji dama tana d damar d xata iya kiransa kae tsaye d sunansa yau d seta kira amma sam ba xata iya b Seda yae sipping juice kapin yce " kada ki qara xuwa makaranta d mayafi " Da sauri ta dago ta kalleshi cikin ido shima ita din yke kalla hakan y bawa qwayar idanunsu damar haduwa waje guda Mummunar faduwar gaba ta xiyarceta ta yadda bata san sanda tae saurin dauke idanunta b " ba shawara nake baki b umarni nake baki , and if u dare refuse namu dake ne " Ita kam yau taga ta kanta a rayuwar nan shin haka kowacce mace alaqarsu take chanjawa d yayanta d xarar sun girma ko kua dae ? Wae shin meye matsalar ne ? Bata ankara b taji y sanya hannu y kar6i book din hannunta amma duk da haka bata dago b Y kalli question din wanda y rubuta mata ne dae ta daawo masa dashi murmushi y bayyana akan la66ansa dama yasan dole sedae ta daawo wajennasa shys y rubuta mata wannn difficult que din Se kuma y basar yce " tunda kike kin ta6a ganin inda malami y bawa student assignment snn shi wannan dalibin y kaewa malamin y amsa masa ? Ko be fada b tasan d ita yke hakan yasa ta yin shiru " Nasan kinsan hakan is part of malpractice so bana 1 dg cikin wadannan malaman " Xafi xuciyarta take mata b kadan b yau koda gware sukayi suka fito ita d baby b xata sake kula sa b ballantana yayanta ne seda y dade a duniya sannan tazo Miqewa tayi ta dauki littafin b tare d tace komae b ta fice Binta yae d kallo xuciyarsa b dadi " akwae lokaci " y fada a hankali. Da gudu ta fada kan gadon tana sakin wani irin kuka wanda yake fitowa tun daga qasan ranta Meyasa ynx baby y tsaneta kamar b qanwarsa b ? Tambayoyi ne d ita kala kala amma babu me amsa mata " Yah salaam " afrah ta fada tana daga kan sanah ta dora kan cinyarta " sanah meya faru kike kuka haka ne ? Bata iya bata amsa b illah cigaba d kukan d tayi har dae ta gaji d kanta tayi shiru tana sauke jerarrun ajiyar xuciya kapin a hankali bacci y dauketa . Ita kua afrah se tafiya tayi b tare d tasan abinda y faru d sanah din b. *******Tare suka fito d mamama dan yau cewa tayi ta haqura kar taje makaranta sbd ciwon kan dke damunta amma tace xataje Suna fitowa compound din shi kuma yana qoqarin tahowa daga part dinsu dan gaeshe d mamama Seda y qaraso y kalleta hijab dinne kua a jikinta Wani murmushin gefen baki y su6uce masa Sannan suka gaesa d mamama sanah ko inda yke bata kalla b sannan mamama tace " Yawwah arman sauke mun sanah a makaranta mana ! D sauri ta dago t kalli mamaman kamar tace d ita a'ah driver xe kaeta Babu musu yce " toh " Seda y shiga motar sannan tayiwa mamama sallama ta wuce motar fuskarnan babu walwala Shi dariya ma ta bashi amma seya maze y tashi motar suka fice Tafiyar kurame sukae babu wanda ycewa d dan uwansa uffan Seda y gaji dan kansa y kunna 1 daga cikin waqoqin arjit singh kasancewarsu duk su 2n ma'abota kallan film din India me taken "GERUWA" Dukda yanda take son waqar amma seta basar tayi kamar bata ji b Cikin haka wayarta ta soma ringing " Sanam " y bayyana akan wayar Murmushi y wanzu akan fuskarta kapin ta daga wayar tana karawa a kunnenta Banji me akace a 1 6angaren b amma naji tace cikin shagwa6a " kae yah souban ynx pah na fi...." Kapin ta qarasa taji yaja wani mahaukàcin burki wanda yae sanadiyyar yin gaba da komawarta baya har wayar na su6ucewa daga hannunta Kansa y jingina akan steering b tare d yace komae b " Toh kodae bashi d lpia ? Ta tambayi kanta A hankali y daga hannunsa yana nuna mata hanyar fita D mamaki ta kalleshi " me baby ke nupi ne yana nupin in fita kenan in hau napep kome ? " Yesss I mean so " y bata amsa kasancewar yaji abinda ta fada din a fili Seda ta runtse idanunta kapin ta dauki wayar ta fice a motar cikin wani irin yanayi dana kasa fahimta. Ranar wuni tayi cikin tunanin cin kashin d arman yayi mata badan bata d tabbaci b se tace arman ba dan mamama bane yanxu dae kam cin mutuncin yayi yawa xata fara jurewa tana daukewa kuma tana ramawa !!!! *****Hango ta da yah imam yayi ne y sanyashi tahowa fuskarsa dauke d murmushi yke fadin " En makaranta an fito kenan " Murmushin ta maeda masa tana cewa " eh yau ta safe ce damu " " Ohk toh Allah y taemk " " Ameen " t fada tana shirin wucewa " Ammmm..baki ji b sanah... Juyowa tayi tana kallansa Yce " har ynx banji amsar tambayata b ina ta jiranki " " Eyyah yah imam sauri nake ynx kam xamuyi maganar insha Allah " " Toh... Ae shikenan sanah Allah y tsare nima dan asibiti xan wuce ne ae da na ajjiye ki " " A'ah babu komae yah imam nagode sosae " ta fada tana wucewa Y bita d kallo yana murmushi. Qarfe 4 kenan mamama na jiran dawowar sanah amma har ynx shiru gashi ta kira wayar ta bata shiga b Wasa wasa dae har wajen maghrib babu ita babu dalilinta Daga nan kuma se hankalinta y faara tashi b 6ata lokaci ta kira arman a waya ta shaeda masa B qaramin tashi hankalinsa yae b dan yau ne qarshen shiga ajinsu kuma shine last daga shi suka tashi amma abin mamaki ynx 6 mamama na fada masa bata dawo b " Ohhh sheett ! Y fada yana dukan bench din gabansa . Sauri sauri y fito y wuce makarantar tasu sedae abun mamaki bata nan Ita b qawaye gareta b ballantana ace ko gidan su taje Seda y tara afrah d amrah y tambayesu ko tana d wasu qawayen amma sukace a'ah sedae course mates kwae . Wasa wasa pah xance yakae wajen dukka en gidan cewa sanah bata dawo gida b har ynx gashi kuma ana ta kiran wayarta bata shiga . Gabadaya hankalin en gidan a tashe yke especially masoyannata kowa y duqufa wajen gano inda taje din............. Mhiz Innocent ce........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 13_14 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 😍 A hankali ta faara bude idanunta wadanda suka mata nauyi ta fara raba idanu D mamaki take kallon dakin d take " a'ina nake " ta fada a fili tana sake bin dakin d kallo A hankali taji ana turo qofar Gabadaya hankalinta ta baada tana san ganin me shigowar Su 3 ne suka shigo dukkanninsu manya qatun qatun kuma baqaqe D kallo ta bisu ba tace komae b 1 daga cikin su y kalleta fuskarsa babu yabo babu fallasa yce " Kada ki tada hankalinki babu abinda xamu miki ba cutar dake xamuyi b " Kallansa kwae take so take taji amsoshin tambayoyin dke lugude a qwaqwalwarta Suwaye su ? Me tayi musu suka dakkota ? Kamar sunsan me take tunani 1n dae d yayi magana dazu ynxn ma shine yayi magana Yce " Saqo ne kwae xamu baki ke kuma aekin ki shine ki aekata !!!!! A daya 6angaren kua tun mamama na daurewa har ta kasa seda tayi kuka abinta ta godewa Allah kapin ta duqufa yin salloli taeta jerawa tana roqon ubangiji y bayyana mata sha lelen ta. 6angaren arman kua har ynx be dawo gidan b yana can yana binciken sa ko Allah xesa y sameta kae koma be sameta b baya jin xe iya komawa gidan toh y koma gidan ma yayi me a cikinsa ? Hankalinsa baxe ta6a kwanciya b. 6angarensu afrah d amrah kua suma kukan sukeyi dan ynx haka ma suna dakin sanah din a xaune kwae suke cikin rashin sanin abinyi. **************Be qarasa maganar b taji an saake turo qofar dakin Bata damu ta kalli wanene b 1 daga cikin su yce " Haba mana guy y xaka ruguje budget din d kanka ? Dariya yayi yana fadin " ahh haba dae ni na san me xanyi " Cikin sauri ta dago idanunta jin d tayi kamar tasan muryar me maganar " Khaleed !!!!!!! Ta fada cikin wata iriyar murya " Calm down mana beb ! Ya fada yana nupo ta " Kada k Matso kusa dani Khalid " tana fada tana matsawa baya , " k fadamin mena maka k dakkoni k kawoni nan mena maka ? " Kinga beb xauna kiji magana xamuyi ta fahimta " inji Khalid " Banda lokacin ka kwae k fadamin abinda yasa k kawoni nan " Tuntsirewa yayi d dariya yana fadin " Kinga ni kua ina d lokacinki ae beb kinsan ynx kua ina cikin tarko akan dakko ki d nayi ? Bata ce masa komae b illah binsa d take d kallo Neman waje yayi y xauna yana cewa " kinsan menene ki tsaya muyi xance na fahimta Idan kuma kika qi xan nuna miki true colour dina ! ga waje nan ki xauna " y fada yana nuna mata kusa dashi A hankali ta tako ta xauna nesa dashi so kwae take taji mexe ce mata Gyara xamansa yayi yana fadin " beb wato tun b yau b nake qaunarki nake sonki nake muradinki amma kinqi bani dama na bayyana miki shys na yanke shawarar kawoki nan na fadamk dan naga wadancan shashashan sun fara huremk kunne xaki iya yin watsi dani idan a can ne ! kina sona ? Y fada yana mata wani shu'umin kallo Kanta gabadaya y kulle tama rasa abinda xatayi sam bata san sanda ta fara fadin " wae me kuka maedani ne ? Kowa so so so ni kadae ce mace ne a duniya ? Shin meyasa bakunan ku basu d kunya wajen furta wannan kalmar ne ? Ku qyaleni haka don Allah na huta na gaji dajin wannan Kalmar daga bakin maza daban daban , enough is enough pls " Kinga beb duk wadanda suka fada mk daban suke dani ni ynx kwae ki bani amsata kina sona koh ? Cikin daga murya tace " Khalid bana sonka " Baya yayi sosae " kikace bakya sona ? " Ehh " ta fada tana jijjiga kae alamar tabbatarwa Wata muguwar dariya y saki kapin yce " well dama na fadamk d choice is yours so tunda bakya sona xan riqeki anan ki xama matata dukda ba'a mana aure b ! Nayi niyyar in haqura d marin d kikamin eyee ko kin manta ne ? toh ni ban manta b dole ne in fanshe marin d kikamin beb " " Tirrrr d irin wannan rayuwar Khalid Allah y kiyashe ni Allah y tsareni d sharrinka Khalid " Fitarki daga hannuna kwae shine ki amsa xaki aure ni fine ! yau dinnan xan maedaki gida inje in nemi aurenki kamar yadda yke a addini se a dauramana aure idan kuma kinqi seki xama dadirona " y fada yana kashe mata ido Cikin rufewar ido tace " Khalid da in aureka gwara na mutu banyi aure b wlh baxan aure k b !! Amsar dk keso kaji kenan koh toh gata nan kaji ta k qyaleni in tafi gida " " Ya dae en mata har kin saka ran fita daga gidan nan kenan ? Kin manta za6i 2 na baki kuma kinqi amincewa d ko guda 1 toh ni kua na xa6ar miki guda 1 ba shikenan b ? Khalid y fada yana kallanta " Khalid " inji 1 daga cikin su Maeda hankalinsa yayi gunsa kapin ya masa alama d suje babu musu duk suka fice daga dakin Xubewa tayi a tantagaryar dakin tana sakin wani kuka me tsuma xuciya wace irin rayuwa ce wannan ? Yanxu rayuwar d Khalid y dauka me 6ullewa ce ? B shiri ta faara janyo duk wata addu'a d tazo bakinta. Tana nan xaune aka sake turo qofar shi dinne dae y sake shigowa sedae a wannan karon fuskarsa babu annuri sa6anin yanxu Qafarsa y dora kan table din dake gabanta kapin yace " ba xaki aureni b koh ? Toh kije kiyi auren mu gani kije ki auri duk wanda kika fiso a fadin duniyar nan amma sedae ki sani duk ranar d kika sake kika auri wanin da vani b toh daga ranar ki faara irga kwanakin takabarki !!! A razane ta dago ido tana kallansa kana a hankali ta fara girgiza kae " A'ah qarya yake duk wani rae a hannun Allah yke duk wanda kikaga y mutu toh lokacin sa ne yayi wani banza khalid babu abinda xe iya yi " taji xuciyarta na raya mata Sosae ta yadda da hakan Khalid y katseta d fadin " yah en mata da sarewa d wuri haka ? Ae baki gama jin sharadin nawa b " Xan barki kije gida amma ki cigaba d tunawa d abinda na fadamk amma wlh wlh kika sake kika fadawa wani ko wata cewar nine na kawoki nan abinda xanyi se yafi ta6aki akan kowa dan wlh wlh sena kashe ARMAN !! B barazana nake miki b wlh xan aekata ne saboda haka bakinki qanin qafarki Kallansa kwae take xuciyarta na wani irin bugawa da qarfi d qarfi " baby pah baby pah xe kashe ? kuma tasan a yadda ya fada din tabbas xe iya aekawata A hankali taji wani irin sanyi na ratsata alamar zazza6i na iya kamata a kowanne lokaci. ***********A can bayan layin nasu suka ajjiyeta ta fara takawa wani irin jiri na dibarta tafiya kwae take bata gane gabanta seda tayi da gaske ta iya karya kwanar street dinsu kapin ta faara knocking gate din gidannasu D sauri sojojin d suke tsaye a gate din suka bude Bata tsaya b ta cigaba d tafiya tana harhada hanya Yana xaune a motar he have no thing to do kwae y xauna yayi shiru Kamar ance y kalli compound din y hangota tana tafiya cikin sassarfa Kamar an tsakure shi y bude motar cikin xafin nama y fito daedae lokacin d jirin y kwasheta ta tafi luuuuuiii xata fadi D qarfi y furta " baby !!! Kuma cikin xafin nama y qarasa Qarasowar tasa yai daedae d xubewarta inda yae maza y tallafota ta fada jikinsa Gabadaya y dagata kamar baby se part din mamama kae tsaye bed room din mamaman dake sama y wuce d ita yana qoqarin kwantar d ita Fitowar mamama kenan daga toilet tayi alwala kamar a mafarki ta hangi sanah Cikin sauri d sassarfa ta qarasa shi kuma lokacin y koma toilet din y debo ruwa a qaramin cup y daawo Mamama ce t tallapo kan sanah din inda shi kuma y dinga shafa mata a fuska kapin a hankali cikin en second ni taja wata gwauruwar ajjiyar xuciya Ajiyar xuciya mamama tayi qwallar data maqale ta samu damar xubowa kan fuskarta tae sauri ta daukesu dan bata so arman ya gani " Alhmdlh " y furta akan la66ansa yana sake maeda hankalinsa kan sanah da take qoqarin miqewa hannunta dafe d goshinta A hankali Mamama ta furta " SANAH ! Gyada kanta kwae tayi b tare d tce komae b dan ji take kanta kamar ze fado Mamama ta zare hearing aid din kunnenta ta ajjiye gefe kapin ta maeda ta kwance bayan ta gyara mata kwanciyar B musu kua ta kwanta din dan itama tana buqatar hutun Mamama ta dubi arman d akwae buqatar aje asibiti ne ? " A'ah mamama yau d gobe throughout ina gida insha Allah xan kula d ita snn akwae kayan aeki anan kinga b se anje can b " Mamama tce " tohm ae shknn ynx dae mu bata waje tae bacci inta tashi seka dubata sannan duk wata magana ma se a yita dg baya " Da " toh " y amsa yana ficewa dg dakin itama tabi bayansa. Ta kwashi wajen 5 hours tana bacci kapin ta farka sanda ta farka dinma d xaxxa6i me xafi ta tashi Mamama ce ta taemk mata tayi wanka snn tayi sallah ta daawo kan gadon tana shirin kwanciyar mamama ta dakatar d ita ta hanyar fadin " baccin y isa haka sanah kwanciyar m ta isa bari n kira arman yaxo y dubaki " Ji take kamar tace a'ah a kirawo yah imam y dubani amma ta kaasa 5mins back se gashi y shigo hannunsa dauke d qatuwar jaka yae mata mazauni a dakin tare suka shigo d afrah ita kuma nata hannun dauke d plate d alama abinci ne a ciki Kae tsaye yaja bed side drawer y xauna yana kallanta sedae ita sam taqi kallansa hasalima wani side din daban take kalla Wayar afrah ce tae ruri dae dae lokacin data kema sanah sannu cike d tausayawa er uwarta ta Kallan arman tayi tace " Yah arman bari naje ynx xan daawo " Harara y jefa mata " ina xakije ? " Mama ke kirana " ta fada tana sake riqe wayar " Ohk tohm saura inji b haka b " y fada yana dauke kae kamar bashi yayi maganar b yayinda ita kuma ta fice Mamaki sanah tayi sosae kenan yana nupin b ita kadae yke ma takura akan kula maza b ? Toh wae shi babynnan me yke nupi ne jiqa su xasuyi susha in basuyi soyayyar b ko mene ? Bata kae ga qara wani tunanin b ta jiyo muryarsa " Me ke miki ciwo ynx ? Sake kauda kanta tayi kapin a hankali tace " kae na d xaxxa6i " " Ohk toh tashi kici abinci sannan kisha magani " y fada yana bude plate din abincin Ta6e baki tayi dan harga Allah bakinta babu dadi ko kadan " bakina b taste pah " ta fada kamar xatayi kuka " Yes na sani in kika ci ae xe daawo " " Nidae a'ah " ta bashi amsa d sauri kuma a gajarce " Well toh bari kwae na mk allura seki fi samun taste din " Ae b shiri ta zabura " aah don Allah baby karka min kaaji " Be kula ta b sema janyo allurar d yayi y fara qoqarin hada ta D sauri ta janyo plate din ta faara danna abincin d sauri d sauri fuskar nan kamar me cin magani se 6atawa take Dariya taso qwace masa amma seya dake Seda tayi wajen 10 spoon sannan ta ajjiye tana sauke ajjiyar xuciya ta tureshi gabanta tana turo baki " ohyah take water " y fada yana turo mata rubber water Dauka tayi tana sake kallansa hadda aekin harara Sarae y ganta amma seya dauke kae Maganin y faara 6allowa b tare daya kalleta b " Eyyah nafa ci abincin " Be saurare ta b y miqa mata maganin " Yi maza ki shanye dukka " y bata umarni kae tsaye "Nidae bana sha" itama ta bashi amsa tana kauda kae "Ohk ae b damuwa bane bari n baki injection ae daama tafi sauqi...." Tun kapin y gama maganar ta riqo hannunsa ta kwashi maganin ta jefa a baki ta kora d ruwa tana sauke ajiyar xuciya a jere ajere Cikin ikon Allah kua sae gashi y xauna ........ Mhiz Innocent ce.....✍️ . *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 15 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 Fitowa yayi xuwa parlourn qasa Mamama ce xaune ita d daddy d alama magana suke me muhimmanci dan hatta t.v dke aeki volume dinta a mute yke Neman waje yayi y xauna yana fadin " Sannu d dawowa daddy " " Yawwah arman y jikin qanwartaka ? Daddy y fada yana kallansa " Jiki alhmdlh " Mamama tace " bacci take ynx ne ? Arman yce " Aah ynx dae xata samu tayi insha Allah tunda tasha magani " Daddy yce " toh bari in ta samu baccin ta tashi se asan maganar d xaayi. Fafurr aka ta mata tambayar wanda y dauketa tce ita bata sani b kwae dae tasan an dauketa ynx kuma an dawo d ita Aunty ( maman Khalid ) ce tce " Kinga malama kwae ki fadi gskia kinje kinbi wani tanbadadden ne ynx km y dawo dake " B ita kadae b duk wadanda suke dakin seda suka dago suna kallanta Cikin xafin rae daddy yce " Abeedah ! Wannan xancen ba naki bane karki sake saka mana baki a magana " Wata uwar harara arman y jefawa auntyn dan yanda yaji xuciyarsa na xafi Abba ( Abban souban ) ne y katse masa tunaninsa t hanyar fadin " Ke sanah kin tabbatar baki san ko 1 daga ckn wadanda suka daukeki b ? kuma babu abinda suka mk ? " Ehh Abba " ta fada kanta a qasa Kallanta kwae yke yana naxartar ta Sam be yadda d ita b be yadda d yanda take sum sum d kae b yanayinta gabady y nuna alamun rashin gskia hakan ys y cigaba d kallanta Cikin sa'a kua ta dago kae Idanunsu suka sarqe cikin na juna B shiri ta janye ganin yanda ya jefe ta d wani irin kallo data gaza ganeshi ga bugun qirjinta y qaru fiye d nada. Baffa ne yayi gyaran murya kapin y fara fadin " Toh alhmdlh alhmdlh ynx abinda y rage kwae semu godewa Allah tunda Allah y dawo d ita cikin qoshin lpia kuma babu abinda y sameta haqiqa Allah shine abin godia " Haka taro y watse bayan ansha addu'oi. **********Hira suke sosae cikin farinciki kana ganinsu kaga masoya wadanda suke ji d soyayya Fuska t rufe kana tce " Yah souban kallan pah y isa haka mana " " Uhmm sanah baki san bana gajiya d kallan ki b ke ni kwae so nake ki qarashe wannan level din in kae xancen wajensu Abba " y fada yana kallanta Qasa tayi d kanta tana murmushi daedae lokacin d wayarta tayi ringing " Yah Imam " Y bayyana kan screen din wayar Souban y kar6i wayar " Nipah Allah ma ya gani na gaji d ganin kiran imam xuwa cikin wayarki wae me yake nupi d ke ne ? Kallansa tayi ganin yanda y haqiqance tce " Ba pa abinda yke nupi banda matsayinsa na yayana " ta fada kanta tsaye " Toh kuwa xan fada ms abinda ke tsakanimmu " inji souban " A'ah nidae ina jin kunya pah ! T fada tana 6ata fuska Dariya yayi yana fadin " Sanah rigima " Itama murmushin tayi har madaedaeciyar wushiryarta na fitowa sannan gefe d gefen kumatunta suka lotsa. Se a lokacin ta samu damar wucewa tana kada kae hadda qwafa Kae tsaye sashen su souban din ta wuce tayi sa'a kua maman na xaune parlour tana kallo Qarasawa tayi ta xauna tana fadin " Maman souban ba dae kina xaune anan kina kallan banxan nan b baki san abinda ke faruwa b " " Haba maman Khalid ni wlh kin tsora tani me yake faruwa a gidan ne ? Inji mama Aunty ta gyara xama tana fadin " Aekam dae lokacin tashin ki tsaye ne yaxo ! Ynxn nake ganin souban d waccan yarinyar ke alamu ma dae sun nuna soyayya suke " Xabura mama tayi tana fadin " Ke ki bari dan manzo " " Wlh kua ke ni bama rashin kasancewarta cikin family dinnan bane damuwar kwanakin bayan nan d akace an sace ta wae kin yadda ? Gwauron numfashi mama taja kapin tace " Ke ni ina na yadda kinsan dae en gidannan ba son gskia suke b ynx k fadi gskia ace qin mutum kke amma ace wae yarinya an sace ta kuma ta dawo tace batasan su waye b ae kinsan d sake toh wama y sani ko yawan ta ta tafi " " Toh ae dama a juri xuwa rafi d tulu wataran Seya fashe wlh ina ganinta na karanci rashin gskia a tattare d ita yanda take ta sum sum d kae kamar munafuka" inji aunty " Ynx dae b wannan b meye mafita ? Mama ta fada tana me kallan aunty Aunty tace " Ahh wannan kuma ae y rage naki kece xaki tashi tsaye karki sake ki hada xuri'a da irin wannan yarinyar wlh " Mama tace " kinsan abinda xaayi ki bani nan d sati 1 insha Allah xanyi wani abu idan banyi nasara b xan nemeki se mu chanja zani " " Ah toh ynx naji batu dadi na dake baki d sanya komae d xafi xafi kike " inji aunty " Toh ke baki ji me ake cewa b d xafi xafi ake dukan qarfe " Dukkansu suka saka dariya . ************ Mamama ta kalleta ganin ta miqe " A'ah ba dae har kin qoshi b ? " Ehh mamama na qoshi xanje inyi karatu ne " inji sanah " Ohk tohm Allah y taemk " Murmushi tayi kana t amsa d " Ameen " Ta wuce dakinta gefen gado ta xauna ta janyo wayarta ta kunna data ta fada Instagram ganin sun nuno mata babban jaruminta Ram Charan yayi posting ta shiga tana ganin posting din snn t danna lyk ta kashe datar . Ta janyo Jakarta ta ciro buk ta fara dubawa Daga parlour ta jiyo magana amma bata fita b har seda afrahn ta shigo dakin Ta galla mata harara " Er raenin hankali nasan kina jin muryata shine kikae shiru dan ace bacci kike " afrah ta fada tana hawa kan gadon ta xauna " Kinga ni karatu xanyi wannan week din muna d test karki hanani yi " " Ehh ae g sarkin surutu dole in hanaki karatu ke nice ma ke " Afrahn ta fada tana sake harararta " Ke Kinga ni ba wannan ba mama ce tace in kiraki ! Tun kapin t qarasa ta juyo tana kallan afrah " Mama kuma ? ta fada a kan la66anta sedae bata san y fito fili b " Ehh mama ke kiranki meye naga duk kin tsorata haka ne ? Ko akwae damuwa ? D sauri ta girgixa kae " a'ah b komae muje kwae " Sanah ta fada tana miqewa Tare suka qarasa part dinnasu Mama na xaune kamar koda yaushe tana kallo Sanah ta gaeshe ta cikin girmamawa Ta amsa mata tana maeda dubanta kan afrah " Afrah jeki dora dinner ga yamma nan nayi " " Toh " afrah tace tana wucewa kitchen din Gyaran murya maman tayi tana kallan Sanah dke xaune qasan carpet kanta a qasa duk jinta take a muxance ta qagu taji kiran meye ne maman take mata ......... Inna ga comments dinku d yawa anjima xan qara muku page guda in na samu dama In Sha Allah 😻 Mhiz Innocent ce......✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 16 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 Iya wannan kadae y isa y nunan yadda kuke son kasancewa d novel din nan 😻 naaji dadin comments dinku sosae 🥺 Allah y bar qauna 🥺😻🫶 Kamar kua maman tasan meke ranta a hankali t furta " Kinga sanah b komae ys n kiraki b sedan in miki gargadi " " Gargadi ? ta maemaeta a hankali " Qwarae gargadi inaso daga yau ki fita a harkar souban inma sonshi kike toh ki sani shi b auranki xeyi b ki fita a harkarsa tun kapin allura ta tono garma ki barmin dana dan baze ta6a auranki b indae ina raye a duniyar nan " Jin kalaman maman take kamar wata guduma take qwala mata a tsakiyar ka wannan hukunci nata yayi tsauri d yawa bata tashi rabasu b seda sukayi mugun sabo haka ta riga ta gama mallaka masa xuciyarsa sannan xatace ta rabu dashi ? Me maman take nupi ne tabbas ta fahimci wasu xantukan nata amma ta kasa fahimtar wasu xata so ace akwae wanda xe mata fashin baqi akan wasu maganganun nata... Bata qarasa tunanin b mama ta katse ta d fadin " Ki tashi ki tafi shine maganar dama amma ki tabbatar kin fita daga rayuwar souban " Jiri taji yana so y kwasheta bayan ta miqe hakan yasa ta tsaya ta nutsu sannan ta nemi hanyar fita ta fice Afrah dake tsaye bakin kitchen ta fito " Haba mama me sanah tayi ne d bakya sonta don Allah ! kuma ba kyason hadin ta d yah souban " " Toh sannu uwata tunda ke kika haefeni ae dole ki titsiyeni in fada mk dalili koh ? Afrah da idanunta suka ciko d hawaye sosae tace " mama don Allah ki bar yah souban d sanah wlh suna qaunar junans... Wani wawan duka maman ta kawo mata " Zaki yimin shiru ko sena fasa bakin rashin kunyar ? Shashashar banxa wadda bata san me take b ki sake min wata magana akan wawiyar yarinyar can xaki ga yanda xanyi dake in baki shiga hankalinki b ni nan xan shigar dke " **********Ta rasa gane meke mata dadi me tayiwa mama ne hk d bata so ta auri danta ? Menene aebun ta dan suna soyayya dashi shin akwae wani laefi ne a ck ? Wayar ta dake kan side drawer ce tayi qara ta juya kana ta duba me kiran souban dinne kmr yanda tayi tsammani dan bashi ne kiransa n farko a lokacin b Namma dae sharewa tayi kamar bata gani b Daga qarshe ma daya dameta seta kashe wayar gabadaya ta kwanta tana Jan blanket. Wasa wasa ta fara fita harkar souban idan kiranta yayi a waya bata dagawa haka messages in yayi mata babu reply sannan ta guji duk wata hanya da xata hadata dashi duk kua sanda taga suna shirin haduwa toh pah xata kawo uxurin d zesa ta kaucewa haduwar tasu. Yau juma'a gabadayansu suna babban parlour kamar yanda suka saba lunch anan duk ranar juma'ar sedae wadanda suke d uxuri ne kadae basa nan. Se ynx souban y samu damar shigowa dakin sbd ynx y dawo daga court yaje yae wanka so yke y hadu d sanah ba dan haka b da babu abinda xe kawoshi sedae y kwanta ya huta. Kujera yaja y xauna akayi sa'a wadda take facing nata ne bayan y gaeda manyan dke dakin Gabadaya seta kaasa sukuni kwae caccakar abincin tke d spoon shi kua souban kallonta kwae yke yayinda daga gefe gogannaku yana ankare dasu duk wani motsi nasu Baya tayi d kujerarta ta miqe Baffa dake goge hannunsa d tissue yce "Amaryata ba dae har kin qoshi b ? " Ehh baffa dama bana jin yunwa ne " ta fada tana qaqalo murmushi sannan tayi wuff ta fice daga dakin Souban y bita d kallo yana mamakin wannan chanjawar ta ta Shi kuwa arman wani sanyi yaji yana ratsashi har seda ya saki wani murmushi Wanda y qarawa kyakykyawar fuskarsa kyawun gani. Tana shiga daki ta fada kan gado xuciyarta tana wani irin harbawa kwanciya tayi rub d ciki tana tunane tunane barkatae. Mintuna kadan taji wayarta tayi qara alamar shigowar saqo kamar katta duba se km taji tana so ta duba hakanne y sanyata janyo wayar ta duba saqon souban ne y shigo wayar kamar hk " Lurv pls karki hukuntani akan laefin d bansan nayi shi b idan na mk wani abin ki taemkmin ki fadamin kapin xuciyata ta samu matsala rashin ji daga gareki b qaramin illah yakewa xuciyata b plss " Ta karanta ta maemaeta har seda taji hawaye na shirin xubo mata sannan ta jefar d wayar ta koma kwanciyar Ta rasa gaane mecece mafita mahaefiyarsa tace ta rabu d shi ba xata auram mata da ba toh menene abinda yafi kamata tayi ? Rabuwa dashi din itace kwae mafita. Tana nan har ta tashi tayi alwala tana karatu aka turo qofar dakin seda takae qarshen ayar sannan ta amsa sallamar tana janyo hearing aid dinta ta saka afrah ce d amrah suka qaraso suka xauna gefen gadon Murmushi ne y su6uce mata suma suka mayar mata Afrah ce ta faara magana " Yah souban ne y aeko mu " Gyara xama tayi tana kallansu ba tare d tace komae b Aftah ta cigaba d fadin " ba se kin fadamin komae b bana buqatar ji dan nasan komae duk abinda y faru nasani Kinga sanah bafa mama ce xata aurar d yah souban b ke ina ruwanki indae kina sonshi ? " Don Allah ki dena wahalar mana d yaya " inji amrah Dariya duk su 3n sukayi kapin amrahn ta Dora d fadin " sanah wlh b ruwan yah souban shi be masan abinda y faru b kece dae kike neman Dora masa laefi kuma kike wahalar masa d xuciya " " Toh naji naji duk kun wani kalallameni wae ni zaku yaudara.... " Ke dallah b yaudara bace wlh yah souban ne y aeko mu d kansa " afrah ta katseta ta hanyar fadin hakan " Tohm karku damu insha Allah zan duba " sanah ta fada tana janyo qur'anin data ajjiye kan side drawer Amrah ta kalleta " what nupinki ? Kinga just take ur phone ki kirashi " Harara sanah ta watsa mata " kiji mu d mata ce miki akae baxan kirashi b ? Ynx dae kinga karatu nake inna gama In Sha Allah xan kira uhmm ? " Tohm shknn " suka fada a tare suna miqewa. Fitowarta kenan dg dakinta taga Mamama na shirin hayewa step yayinda shi kuma yke xaune kan kujera riqe d remote control a hannunsa Juyawa tayi d nupin komawa dakinta " Baby ! Cakkk ta tsaya tana mamaki shin babyn ne y kirata d kansa ko kuwa dae kunnenta ne beji mata daedae b dan ita rabon d taji y kira sunanta harta manta Bata qarasa tunanin b ta sake jiyo muryarsa " Baby !! B tare d ta sani b ta juyo tana kallansa Shi dinma ita yke kalla " Xo ! Y fada a gajarce Ba musu ta qarasa a hankali kamar wata mara laka a jiki ta nemi qasan kujera ta xauna b tare d tce komae b Murmushin gefen baki yyi kapin a hankali y furta " Wae me baby yayi ne aka dena kulashi ? Ba tace komae b haka kuma bata daga ido ta kalleshi b sema carpet kwae d take kalla Wani murmushin y saki yana shafa sajensa sannan yce.......... Mhiz Innocent ce.......✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 17 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 Wani murmushin y saki y shafa sajensa sannan yce " Toh nasan me baby y miki amma ina me baki haquri kinji qanwata " Dagowa tayi ta kalleshi idanunta sunyi rau rau alamar koda yaushe xata iya sakin kuka Dukda idanunsu d suka shiga cikin na juna amma bata janye idanta b seda taja sheshsheqar kuka sannan tace " Baby bansan meyasa kkemin haka b kwae dan ina soyayya kuma naga b haka sauran yayye suke wa qannensu b " Dariya ce taso kupce masa amma seya dake yce " Ehh naji dae ynx ae na baki haquri koh baby ? Nima ae xanso inga qanwata tayi aure ko b haka b " Murmushi ta saki tana sake kallansa se kuma tae qasa d kanta " Oh yah goge hawayen koh " y fada yana kallan ta Tafin hannunta ta saka tana gogewa Yayinda shi km y ciro handkerchief daga aljihunsa y miqa mata " Oh yah take it ! Kar6a tayi tana goge hawayen wani ni'imtaccen qamshi yana shiga hancinta " baby k chanja turare ne ? Ta fda bayan ta dago tana kallansa " a'ah nikam ban chanja b buh I think dan kin dade baki ji qamshin b koh ? Murmushi kwae tayi tce " Tohm baby komae y wuce koh ? " Of course yes " y fada yana murmushi Dae dae lokacin mamama ta sakko hannunta dauke d Leda ta qaraso ta xauna kan kujera tana kallansu fuskarta dauke d murmushi wanda bansan na menene b " Arman gashi nan ka tafarwa da daddynku hospital in xaka wuce " " Tohm " arman y fada yana kallan ledar Sanah ta tashi daga xaunen d take tana fadin " mamama bari n koma daki xanyi bacci ne " " Zo ki xauna meya sami idonki naga yayi ja ? Inji mamama Kallan arman tayi snn ta kalli mamama " Uhmm b komae " Murmushi mamama tayi tana girgixa kae "Ae shikenan tunda yau mamaman ake 6oyewa abinda ke damunki " Turo baki tayi " Aah pah ni mamama ba abinda ke damuna " ***************Yana xaune a dakin yana kallan mama dan besan kiran menene take masa b sedae ita din har ynxn kallo take abinta bata kalleshi b Seda yae spending more than 20mins kapin y xamo kadan daga kujerar yce " Mama bari na tafi xan duba wani case ne " Se a lokacin ta dago ta kalleshi tce " Aou ae d ba seka fadamin b dama nasan ynx baka d lokacin kowa sena waccan shashashar yarinyar tashi kaje mana " ta kauda kae tana mayarwa kan kallon d take Mamaki ne y cikashi amma be nuna kan fuskarsa b kwae y koma y xauna Seda ta gaji d kanta sannan ta fara gyara xama tana maeda hankalinta kansa Ganin hakan y sanyashi tattaro dukka wani hankalinsa y bata dan d alama maganar d xatayi me muhimmanci ce " So nake k bani hankalinka nan souban ... Seda ta numfasa sannan ta Dora d .. Waccan yarinyar tun muna mu 2 dakae k rabu d ita k fita a harkatta dan indae ni na haefeka ba xaka ta6a auranta b !!! Ji yayi kamar ta buga masa guduma wae mama da take masa maganar nan da gaske take ko kuwa dae wasa take masa ne danta gwada shi ? Sedae maganar data sake masa y tabbatar d gasken kenan take " Ba xaka ta6a auren wannan yarinyar b tun wuri kasan d hakan na fiso dana yae aure a wani wajen can daban b kamar yanda ni na xauna a cikin xuriar Arab kaema k rayu a cikinta b !! Y kasa cewa komae y kasa furta komae How ? Ta yaya ma xe iya rabuwa ne wae d sanah ? Ta riga d ta xame masa wani 6angare na jiki wanda rabasu abune me matuqar wuya " ba shawara nake baka b umarni nake baka a matsayina na mahaefiyarka sedae km bansani b ko ka chanja wata uwar ne " ta fada tana miqewa ta fice daga dakin Jikinsa a matuqar sanyaye y bita da kallo tunani barkatae a cikin xuciyarsa data kasa samun sukuni tun farkon fara maganar mama. Yana nan xaune Abba y shigo dakin d sallama Amsa masa yayi yana tashi y kar6i abinda ke hannunsa Abba y kalleshi " lpia dae koh souban ? " Ehh ehh ..ehh lpia Abba sannu d xuwa " " Yawwah sannu ! Abba y fada yana karantarsa kapin yce " Ina mamantaku ? Kallan sama yayi kapin yce " Yanxun ta hau sama " " Ohk toh shigar d wannan kitchen " ******Gaba daya jinsa yke a cikin farin ciki yau dinnan Ynx haka ma yana xaune ear piece ne a kunnansa yana jin waqar favourite mawaqinsa udit narayan Souban y shigo fuskarsa a matuqar daame ya nemi gefen gadon y kishingida yana dora hannunsa a Kansa d yke matuqar sara masa Kamar baxe magana b se kuma daga baya y xare earpiece din ya kashe waqar y juyo ga souban A hankali cikin sanyayyiyar muryarsa yce " bro lpia kuwa ? Runtse ido souban yayi bugun xuciyarsa na qaruwa kapin yce " yes am ohk " Kafada y daga yana ta6e baki " Alright " y fada akan la66ansa yana saukowa daga kan gadon y fice daga dakin Shikam souban y rasa meke masa dadi And all he knew is mama kaefi 1 ce in tace ehh tana nupin ehh haka in tace a'ah tana nupin a'ah Sedae wannan karan yana ganin abu ne me yiwuwa ta chanja ra'ayinta indae tana son farin cikinsa . **********La'asar ce sakaliya garin kano a cikin yanayi na lumshewa yanayi me dadi ga iska ta ko ina Dukka manyan gidan suna xaune a farfajiyar gidan bayan sallahr la'asar din suka xauna dan su sha iska Baffa na xaune a kishingide kamar koda yaushe in xe xauna 'Ya'yan nasa dukka na zagaye dashi suna hira tsakanin uba d 'ya'yansa cike d farin ciki d qaunar juna . Wannan lokacin yake jira dama hakan ne y bashi damar fitowa daga sashensu ya qaraso inda suke din y xame takalmansa y zauna murmushi dauke kan fuskarsa yana gaeshesu Dukka suka amsa masa cike d qauna.......... Wannan zama shine silar faruwar abubuwa da dama ! Wannan zaman yayi sanadiyyar shigar wasu xukata cikin farinciki yayinda ya bar wasu cikin matsananciyar damuwa wadda ta zamo silar chanjawar wasu halittu daga aenahin colour dinsu xuwa wata daban Haqiqa wasu xukatan kapin wannan zama suna cikin yanayi me kyau Lokaci 1 cikin qanqanin lokaci wannan xama y tarwatsa wannan yanayin daga me kyau xuwa mara kyau Wannan zama y haefar d abubuwa d dama a cikin zuri'ar Arab !! Ku dae kwae Ku cigaba d kasancewa d alqalamin innocent dan jin yadda xata kasance 💃 *Anan naso in kaawo qarshen baby part 1 se in shiga typing din part 2 amma xan kwana 2 banyi posting b* *Ko kuma kawae mu barshi base anyi shi part part ba* ? *Kwae mu cigaba d posting ? Amma pah b lallae ne kullum Ku dinga samun post ba* *Zan daeyi qoqari naga hakan ta kasance In Sha Allah* *Toh anan nake so Ku bayyana min ra'ayinku wanne kukeso muyi ?* Mu hadu a comment section 😍😻 Mhiz Innocent ce......✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 18 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 Naga ra'ayoyinku kuma In Sha Allah xamu cigaba d posting page by page 😻 Heart u owl 🥺🌚 (Baby whatsApp group link )👇👇 https://chat.whatsapp.com/F2PiRdNnrwMKT4mHlIIisl Baffa yce " Abokina duk yanda akae akwae magana a bakinka koh ? Dariya souban yayi yana fadin " Ehh baffa magana ce me muhimmanci " y fada yana yin qasa da kae Dukka iyayen nasa suka bashi hankalinsu kana baba yce " Toh muna jinka souban " " Baba dama xuwa nayi in sanar daku .. In Sha Allah na samu matar da nake so na aura !!! Dukkansu seda fara'arsu ta dadu cikin nuna kulawa d farin ciki d xancen nasa Daddy yce " Toh toh masha Allah wannan kam abin arxiqi ne wacece wannan yarinyar ? Sosa kae y fara yi har lau dae kansa yana qasa yce " Uhmmm dama ba wata bace daddy SANAH ce ! Baba yce " Wacce sanah kenan souban ? Sake yin qasa da kae yayi yana fadin " Baba sanah dae ta cikin gidan nan " Fara'ar kowannensu ta qaaru cikin jin dadin xancen nasa baffah yce " Masha Allah Masha Allah Allah ys albarka ae wannan abin farin ciki ne " " Toh kae alqaseem kaji " y fada yana maeda akalar xancen nasa kan daddy Daddy yae murmushi sannan yce " Babu matsala baffah In Sha Allah xuwa gobe se muyi maganar ae babu wani abu tunda xancen duk na cikin gida ne " Dukkansu suka amsa d ameen kapin souban y miqe yana godia ya bar wajen ********" Another solution " Afrah ta fada tana kallansu su duka Sanah tace " All ears " " Sanah mexe hana ki faara masa magana amma karki fada masa wacece se muji me xece koh ? Inji afrah " Uhmmm u said something but yaushe xan fada masa ? Afrah ta xabura daga xaunen d take " See u ! Ynx ma yana gida pls kije ki masa magana muna nan muna jiran update " " Ohk let me try Allah ys a dace " Sanah ta fada yanayin fuskarta na sauyawa Ita dae amrah kwae kallansu takeyi b tare d tace uffan b . ***Yana xaune akan dinning hannunsa dauke d waya yana dannawa d alama abinda yke gani a wayar me muhimmanci ne dan yadda y bata hankalinsa kadae y isa y nuna maka hakan D murmushi a fuskarta ta qarasa ta ja kujera ta xauna a hankali takae hannunta ta zare wayar daga hannunsa D sauri y dago Dan ganin Wanda ya masa wannan shirmen se yaga sanah " Ahhh.." Y fada yana dafe kansa Dariya ta kwashe d ita tana fadin " Kae baby wae harka tsorata ? Murmushi me sanyi y saki b tare d yace komae b Ita kuma ta kashe wayar tana ajjiyeta akan dinning din kapin ta dora d fadin " Baby kasan me ? Girgiza kae yayi yana kallanta d alama yau baya a mood din magana sosae " Guess what ? " U know am not gud a wajen just tell me whah happened ? Y fada yana yamutsa fuska Gyara xama tayi tana fadin " Baby qawata ce tace ka mata y xa'ayi ? Ta fada tana kallansa sosae Dagowa yayi y kafeta d idanunsa masu kaepi Wanda sukaewa gangar jikinta illah ta yadda bata san sanda ta janye nata b tana turo baki " Uhmmm kae baby say something plss " Qaramin tsaki yaja yana sake dafe kansa kapin y dago " Tell her am not such kind of guys d suke d tym din d xasue wasting ! And I hate mace mara class so is better 4 her to concentrate on her study and stop dis nonsense , Bansan yaushe en mata suka xama haka b baasa jin kunyar kallan da namiji su fada masa suna sonsa b ! Ina fatan bakya 1 daga cikin irinsu " Tunda y faara maganar yaga yanayin fuskarta ta sauya alamar bata jin dadin kalamansa hakanne ma y sakashi y rage kaepin kalaman nasa dan kuwa dase sunfi haka tsauri Se kuma y sassauta murya yce " My phone ! Akwae aekin da xanyi Anjima xan shigo muyi dinner ! Y fada yana miqewa y dauki wayarsa sannan y sakar mata murmushi y wuce Murmushin data dade bata ga irinsa daga fuskarsa b Binsa tayi d kallo harya fice daga dakin ta sauke ajjiyar xuciya tana daawo d kanta kan wayarta dake ajje kan dinning Bata sañ d wane ido xata kalli amrah ta fada mata yadda sukayi d baby b dan haka gwara ta qaraci xamanta a wajen har sanda suka fito dan kansu Aekuwa ba'a rufa mintuna 10 b dukkansu suka fito Basu ce mata komae b Afrah ta durfafi wayar Sanah ta dauka tana dubawa D kallo sanah ta bita dashi d mamakin me xatayi Kapin ta daawo daga mamakin afrah t kunna recording tana qaro volume Duk se kunya ta kamata and she have nothing to say Wanda xata kaare arman dan haka kwae ta zubawa sarautar Allah ido xuciyarta fall d tunane tunane iri iri Amrah kuwa bata jira ta qarasa ji ba dan b xata iya jurewa b xuciyarta bata wannan qarfin sakamakon wasu xafafan hawaye d suka faara tsere a kuncinta Dan haka d gudu ta bar dakin kae tsaye ta fada part dinsu akayi sa'a kuwa ummanta bata parlourn ta fada gadon dakinta Wani zazzafan kuka ta saki me tsuma xuciyar me sauraro tanayi tana qarawa Seda ta gaji dan kanta sannan ta faara sakin sheshsheqa Meyasa soyayya batae mata adalci b ? Meyasa soyayya ta jefata inda be daace b ? Meyasa so yake shiga a lokaci 1 b tare d yin shawara wa xuciyar daze fada b ? Meyasa so xe mata butulci ? Meyasa ? meyasa ? abubuwan suna d yawa sedae tasan babu me baata amsa dan haka ta nemarwa kanta salama ta hanyar yankewa kanta hukuncin Ko wacce irin soyayya ce takewa arman In Sha Allah xatayi qoqari taga ta cireshi daga ranta tunda bashi ne autan maza b .! Yana kan kujerar parlourn yana cin girkin d mamaman ta kaawo masa wanda kullum jinsa yake kamar ana qarawa abincin nata dadi Murmushi yayi yana kallanta yce " Wato rahma dole ne in taya sanah murna da samun uwa kamarki ... Murmushin itama ta saki kapin tace komae wayarsa dake kan centre table ta faara ruri Seda yasha sanyayyan ruwan dake kusa dashi sannan y daga wayar yana kaarawa a kunnensa ( Yayan baban Sanah ne ) Haka kawae mamama taji hankalinta be kwanta d kiran b amma b saarar ta bace idan mijinta xeyi waya ta xauna b dan haka ta miqe tabar parlourn kapin lokacin daxe gama wayar seta daawo Seda suka gaesa sannan daga 1 6angaren akace " Wato dama magana nakeso na maka akan dan waje na d nake so ko xamu hadasu aure !!! Naaso xuwa kanon wlh toh abubuwa sunmin yawa shys nace bari na faara kiranka na sanar dakae tukunna Allah dae yasa banyi maka katsalandan b " Duk da xancen na alhaji Ahmad ya ta6a daddy sosae hakan be hanashi cewa " Ahhh haba haba katsalandan kuma alhaji ? Yanxu ni duk abinda nake b tare dana sanar daku b ba 'ace nayi katsalandan b sekae ? Haba alhaji don Allah kabar fadar hakan " B qaramin dadi alhaji Ahmad yaji b yace yana sake fadada fuskarsa d murmushi " Toh godia nake haji alqaseem " " Nine d godia ae " daddy y fada kapin y numfasa yace " Sedae kuma wani hanzari b gudu b alhaji " " Tohhh ! Allah dae yasa alkhaeri " Inji alhaji Ahmad.......... Mhiz Innocent ce......✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 19 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 " Tohhh ! Allah dae yasa alkhaeri " Inji alhaji Ahmad Daddy y dora d fadin " Dazu dazun nan dan uwanta yazo min d magana akan neman auren ta Toh na dakatar dashi ne dan inaso muyi magana dakae kapin in san amsar da xan bashi toh kuma yanxu g wannan al'amari yadda yake qoqarin kasancewa " Doguwar ajiyar xuciya alhaji Ahmad yaja dan harga Allah yaso hada auren nan tsakanin sanah d kuma dan nasa Toh sedae yadda alhaji alqaseem y riqe musu 'ya be ta6a gazawa b be ta6a neman wani abu a wajensu b akan kula d ita b yafi qarfin yazo yi mata wani abu su nuna qin amincewarsu dan haka yace " toh babu komae haji alqaseem tunda shi wannan dan uwannata xancensa y riga xuwa wajenka ae shikenan indae harka amince d halayansa tarbiyyarsa d sauransu ae kaaga shknn Allah yasa hakanne mafi alkhaeri Nikam bani da jaa akan lamarin nan " " Ameen Ameen " daddy y fada d murmushi kan fuskarsa Nan suka dan ta6a hira kadan kapin sukayi sallama Mintuna wajen 5 bayan gama wayar tasa mamama ta daawo parlourn ta xauna Gyara xama daddy yayi kapin yace " Rahama !!! Haka nan kawae yau take jin jikinta a matuqar sanyaye tun daxun amma dukda hakan be hanata hidima wa mijinta b Seda t amsa sannan daddy y dora d fadin " Inaga gobe In Allah y kaemu xa'a kar6i kudin auren sanah !! Dukda qirjinta y buga hakan be hanata fadin " Wane ne me kawowar kenan daddyn arman ? " dan uwanta souban !! Bugun xuciyar mamama y qaaru hakanan kwae tausayin arman ya kamata matuqar tausayi ma kuwa " Masha Allah Allah y kaemu yasa albarka a lamarin " " Ameen Ameen " daddy y fada yana karantar yanayin mamaman sanda take qoqarin kwashe kayan abincin Binta yayi d kallo abubuwa fall cike a ransa . Daga kitchen din kae tsaye dakin ta wuce ta xauna akan gado tana sarqafe yatsun hannunta a cikin juna Lamarin yazo mata a bazata bata zata b batayi tsammani b sedae arman yayi nauyin baki ta yanda dan uwansa y rigashi kae xancen wajen iyaye Ta dade tana tsara abubuwa d dama a tsakanin 'ya'yan nata ashe hakan baze kasance b ? Ashe hakan baame yiwuwa bane ? Ashe hasashenta baxe xama gaske b ? *****A hankali t tura qofar dakin nata Tana xaune akan stool tana taje kanta kamar me tausayin gashin nata haka nan fuskarta ma kamar me shirin yin kuka Ganin mamama y sanyata miqewa d comb din a hannunta tana fadin " Yawwah mamama dama daga dakinki nake na duba bakya nan shys ma na faara tazar " Kar6ar comb din mamama tayi kapin cikin sanyi tace " Daura dankwali magana Nazo muyi dake " " Umhmm " ta fada tana janyo mayafin abaya ta yafa Mamama taja hannunta suka xauna akan gado Sanah batae qasa a gwuiwa b ta kwantar d kanta kan cinyar mamama kamar yadda ta saba Mamama tace cikin kwantar d murya " Sanah daddynku ne y aekoni wajenki kina jina ? " Ehh mamama " " Kina son souban ? Kulle fuskarta sanah tayi tana murmushi murmushin d har fili seda ya fito wanda hakan kadae y isa y nuna maka tana qaunar sa Mamama tace " Kinga ki amsamin koh ? Ko yau kunya ta kikeji ? Girgiza kae tayi kapin tace " Ehh " tana sake rufe fuskar ta sannan ta dora d " Mamama baby baya sona d yah souban bansani b ko yana d wani halin wanda bansani b Mamama Ku tambayi baby in akwae wani abun y fada muku in ni y kaasa fadamin " Murmushi mamama tayi dan ita kam tasan babu wani hali d souban yake dashi in bnda kishi dake dawainiya d arman amma dukda haka se tace " karki damu sanah ! Allah y tabbatar d alkhaeri " Kwana 2 d faruwar hakan mutanen Maiduguri suka sauka a gidan na Arab ciki hadda alhaji Ahmad wanda y nemi d abar kar6ar kudin auren xuwa washegari dan suma su samu damar xuwa Hakan kuwa akayi ranar data kasance ranar juma'a daddy y kar6i kudin auren sanah wanda souban ne y kawo shi Haka zalika babu wani 6ata lokaci aka saka wata 3 masu xuwa ... Mutanen Maiduguri a ranar suka koma bayan sun gaggaesa kuma sun dan ta6a hira . Yau kam tamkar sallah take a wajen souban dan kuwa fadin irin farin cikin daya ke ciki 6ata baki ne Kae alqalamina ma yayi kadan y bayyana muku irin farin cikin d yake ciki dan kuwa har sujudush shukr yayi dan yasan tabbas y taaka wani babban tsani na mallakar sanah dab yake d mallakarta bayan fafatawar d yayi d manemanta yau gashi an bashi ita daurin aure ne kwae y rage Shi kuwa me xeyi in ba y godewa Allah b . ****Su 2 ne a parlourn lokacin daya shiga d sallama Dukkansu suka amsa sallamar Arman dake kan kujera y sakko qasa yana masa sannu d xuwa Daddy y amsa yana Neman waje y xauna Ita dae mamama kallan arman kwae takeyi yadda t ganshi haka d alama besan abinda yke faruwa a cikin gidan v Koda yake hakan b abin mamaki vane dan be cika shiga abinda babu ruwansa b Can daddy y xura hannu a aljihun rigarsa y fito d wasu damin kudi y ajjiye su kan centre table din dake gabansa kapin yace " Rahama ga kudin auren sanah nan yau mun kar6e shi daga wajen souban.." Arman da kansa ke kan t.v y tsinci maganar d mahaefinsa ke fada Maganar da ta sauka tamkar saukar aradu a kunnensa dan be xata b be tsammata b dan haka ya tsinceta kamar wani mummunan mafarki Ji yayi tamkar mafarki yakeyi wannan wane irin mummunan mafarki ne ? Allah k farkar dani ! Ko a mafarki ma ba zeso yaga wannan al'amari b Idan kuwa hakan y kasance toh xeyi sauri yaga ya farka daga mafarkin nan Sanah ? Kawo kudi ? Souban ? Wae me yake shirin faruwa ne dashi koma d rayuwarsa gaba 1 Wanne irin abu ne haka ? Anya kuwa xuciyarsa tana d wannan qarfin jurewar ? " Yah salaam ! Y furta yana dafe kansa daya Saara masa d qarfin gaske Babu shiri y miqe kamar xe kifa har wani layi yake kamar dan maye sbd jirin dake dibarsa Mamama dake lura dashi ta miqe tana fadin " Lapiar ka qlao arman meya faru ? Gefen kujerar y kama yana fadin " Ehh lpia...kaena ke ciwo xanje in sha magani ne " Be jira amsar mamaman b y qarasa ficewa daga dakin dan baya so mamama ta fahimci wani Abu Binsa d kallo mamama tayi cike d matuqar tausayawa dan harga Allah tana tausayin arman din dan ba tun yau b ta fahimci tsantsar soyayyar dke dawainiya dashi kapin ta koma ta xauna . Duk da tashin hankalin d yake ciki hakan be canza yanayin tafiyarsa b wadda take cike d nutsuwa sedae yadda kansa yake sarawa hakan y ragewa tafiyar taasa kuzari Cike d sassarfa y qarasa dakin nasa Kae tsaye y janyo side drawer y fito d magani y duba sannan y dauko ruwa a ckn fridge ya sha maganin yana korawa d ruwan dabe saukeshi b seda ya shanyeshi dukka kapin cikin xafin nama y saukeshi yana sauke numfashi Y riga daya rasata ! Y rasata ! Ta riga data xa6i souban a matsayin miji ! Ta riga da tayi nisa a soyayyar waninsa ! Toh me yake jira ? Me yake xaman jira har ynxn ? Meyasa har ynx yake yaudarar kansa d zuciyarsa ? Meyasa y Gaza yankewa kansa hukunci tun farko har se wannan lokacin ? Y kamata ya kaawo sauyi komae yazo qarshe daga yau din nan ! Wayarsa y faara janyowa yayi waya ta tsahon mintuna 10 sannan y katse Duk da yasan baxe samu jirgin daxe wuce dashi Cyprus direct a yau b y gwammace ya tafi din ko a hotel ne y kwana goben y qarasa hakan b damuwarsa bace Damuwarsa kwae shine ya bar cikin gidan ya bar cikin garin kae gaba 1 ma ya bar qasar dan y dena ganin abinda yake faruwa ko hakan xe saka xuciyarsa ta samu sassauci So yake ya manta da sanah y manta d soyayyarta y cire ta gaba 1 a rayuwarsa toh hakan baxe yiwu b matuqar suka cigaba d kasancewa a cikin gida 1 Dan haka yana ganin wannan hukuncin daya yanke shine yafi daedae . Akwatu na guda 2 y janyo y debi kaya a guda 1 yayinda dayar kuma y xuba kayan amfaninsa masu muhimmanci kaana y fito dasu y hada su cikin mota sannan y nupi sashen mamama......... Mhiz Innocent ce.......✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 20_21 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 Dae dae lokacin da yake qoqarin shiga sashen yayi dae dae d lokacin d take qoqarin fitowa hannunta dauke d littafi Ganinsa y Sanya ta dakatawa fuskarta dauke d murmushin daya gushe lokaci 1 ganin yadda y nuna be maga alamar akwae halittar wani a wajen b Se kuma ta faara saqa d warwara shin ta gaesheshi ne ko kwae ta wuce ? Sedae kallan fuskarsa kwae d tayi shine y baata amsar tambayarta Dan xata iya rantsewa d Allah tunda take a rayuwarta bata ta6a ganin makamancin 6acin ran dake shimfide a fuskar arman b Ita hatta yadda ma y daga ido yayi mata wannan Kallan banzan daya saba mata a baya kapin su shirya akan nunawa d yayi cewar bema ganta b Yes ta saba ganinsa yanxun cikin tsare gida amma ba irin na yau b dan yau kam fuskarsa ko digon annuri ko rahama babu hakanne y sanyata ficewa ta wuce sashen baffa Seda yayi qoqarin saeta nutsuwarsa dan kada iyayen nasa su fahimci wani Abu sannan y qarasa shigewa parlourn Har yanxu dae su 2 ne a parlourn y qarasa y xube kansa a qasa kapin y tattara avinda xe fada a ransa sannan yace " daddy ! mamama ! Xuwa nayi na sanar daku akan tafiyar d xanyi Cyprus ! Inaso inje in dan huta plsss..... Nayi booking flight ma gobe In Allah y kaemu xamu wuce.. Mamaki hade d 6acin rae y tasowa daddy dan haka cikin 6acin rae yace " Wato arman har kayi girman d xaka yanke hukunci b tare daka sanar damu b seda ka yankeshi ? Wato kama riga k gama yanke hukuncin ko mun yadda ko bamu yadda b se kaaje koh babu wanda y isa y hanaka shys har seda k faara booking flight sannan k fada mana ! Toh tashi kaje ! Yadda daddyn yake magana kadae y isa y nuna maka fushi yakeyi Cikin kwantad da murya mamama tace " Kayi haquri daddyn arman ! " Kae kuma ! Ta fada tana kallan arman ka tashi k koma daki Babu musu y tashi y fita daga dakin cikin rashin sanin abinyi Shi kam besan yaya xeyi b Dan kuwa yasan indae harya cigaba d xama a ckn gidannan yana Kallan sanah d souban xuciyarsa xata iya bugawa wataran azo a dauki gawarsa Dan haka wannan shine hukuncin daya dace nayin nisa d ita yaje inda xe manta d Sanah dinma gaba 1 d rayuwarta ! Wani tunani ne y fado masa dan haka y sauya akalar tafiyar tasa xuwa sashen baffa.. Tana xaune a qasan carpet kamar yadda shima baffan ke xaune qasan carpet din hannun ta riqe d kwanan sha d ludayi tana damawa baffan fura Jefi jefi suna dan sako hira cike d sabo Muryar nan tasa me cike d sanyi d mazantaka yau kam ta saake shigewa can ciki Dan kuwa sallamar ma daqyar ta fito daga bakinsa Baffa d yake qofa yake kalla shine y faara ganinsa kuma y amsa masa sallamar Haka kwae a jinin jikinta taji wajen duk y cika hakan y alamta mata cewa baby ne Shima qasan y samu y xube yana gaeda baffan fuskarsa babu yabo babu fallasa Sedae sam be nuna yaaga alamar wanzuwar wani dan Adam a dakin b bayan baffa " Baby ina kwana ? Ta fada tana miqewa hannunta riqe d furar Bata sani b y amsa ? Be amsa b ? Ita dae bata sani b ! Toh koma dae menene ta bashi uzuri dan da ganin yanayinsa Kasan wani abun ke damunsa dan haka bata damu b ta kalli baffa " baffa bari na saka maka a fridge ta dan risina seka sha " ta fada fuskarta babu alamar damuwa ko kadan Kuma rashin damuwarta ta akan qin amsa gaesuwar ta ta d yayi nada alaqa ne d yanayin data ganshi ciki tasan wani abun ne ke damunsa Yayinda ta 6angarensa kuwa maganar d tayiwa baffan taja hankalinsa ta yanda har besan sanda y kalleta b Fuskarta wasae take babu alamar damuwa ko digo a yanayinta wato ita tana nan tana rayuwarta cikin farin ciki shi kuma yana nan kullum cikin damuwa ? Wae meye haka ne ? Tabbas hukuncin daya yanke shine daedae nayin nisa d zuri'ar Arab na tsawon lokaci me nisa... " Yaya akayi ne ? Muryar baffa ta daawo dashi daga tunanin daya tafi Wani irin murmushi y qaqalo y wanzar a fuskarsa wanda da yasan murmushin ma qara bayyanar d damuwar dake kwance a ransa yayi da beyi b Gyara xama baffa yayi yana fadin " Meya faru ? Ina jinka " Shima gyara xaman yayi kapin y soma fadin " Baffahh... So nake na bar qasar nan saboda wasu dalilae .. Amma daddy y nuna qin amincewarsa pls baffahh..." "ARMAN !! Baffah y ambaci sunansa cikin kausashshiyar murya kapin y dora d fadin " Ka barmin wannan kame kamen naka ! Ka faara min magana tun daga farkon abinda xe saka barin qasar har ynx kapin nasan abinda xanyi akae " Furkarsa y yamutsa dan harga Allah baya son sake yin wata magana data shafi wannan ba dan yaso b y faara fadin " Baffah ina son sanah ! Ba tun yau b ba tun jiya ko kwanan baya b ko shekarun baya b ! Baffah na tashi ne kwae da qaunarta Yanxu kuma an kar6i kudinta ! Bana so na cigaba d xama a gidan nan baffah shys nakeso nayi nesa da ita dan na manta d soyayyarta koda hakan xe xamomin salama a cikin rayuwata " Tunda y faara magana baffah yake kallansa cike d tausayawa Tabbas yiwa daddy magana y barshi y tafi qasar wajen shine kwae taemakon daxe iya yiwa arman bayan wannan babu wani taemako daxe iya masa dan haka yace " Jeka qarasa shirin ka xamuyi magana d alqaseem din " Godia sosae yayiwa baffahn dan kuwa sosae yaji dadin abinda baffahn yace dan haka dakin y sake komawa y sake duba avubuwa masu muhimmanci y fice . A daya 6angaren kuwa kamar yadda baffa y alqawarta shida kansa y dauki waya y kira daddy y Sanar dashi nemansa daya keyi Ba'a rufa mintuna 10 b kuwa sega daddyn y shigo y xube a qasa yana gaeda baffahn Baffa y amsa cike d kulawa kana yace " Wato alqaseem abinda yasa na kiraka akan maganar arman ne Inaso ka kirashi k nuna masa amincewarka akan tafiyar sa qasar waje Kasan komae ana yinsa d dalili ne dan haka shima arman y yanke wannan hukunci ne saboda wani dalili daya fadamin kuma na gamsu d dalilin nasa dan haka ynx k sanar dashi amincewarka akan tafiyar tasa " Babu musu ko wani jan xance daddy yce " Shikenan baffah " ****** Kansa yana a qasa yana sauraron abinda daddy yake fada be tanka b tunda y faara harya qarasa maganar tasa d fadin " Tunda k xa6awa kanka abinda kake ganin shine dae_dae ae shikenan tashi kaje Allah y tsare " Kansa y daga y kalli mamama dake xaune itama shi din take kalla cike d tausayawa A hankali cike d sassarfa y tashi y qarasa qasan kujerar d Mamama take yce yana me sunkuyar dakae " Mamama xan tafi " " Allah y tsare " shine abinda ta iya furtawa kwae tana kawar d kanta gefe dan ganin ta dauke qwallar dake shirin tona mata asiri Tana xaune a garden hannunta dauke d novel tana karantawa Tana iya hangen cikin boot din motar d yake gyara xaman kayan daya saka a ciki Haka kwae ta tsinci kanta d kaasa dauke kanta daga wajen har lokacin da taga y rufe boot din y koma maxaunin driver y xauna Xata iya cewa y ganta sedae be nuna alamar hakan b ko kadan ita kuma ta gaza dauke kanta daga Inda yake din Kwanan nan suka shirya amma harya sake komawa kamar da meyasa haka take faruwa ne a tsakaninsu ? Daga sunyi shiri se kuma su sake fada ? Meye haka ne ? Shin haka ko wacce qanwa d yayanta suke kasancewa ? Dae dae lokacin d wayarsa tayi qara y daga Y dauki wajen minti 5 yana wayar kapin y ajjiye ta yana jan motar y bar gidan gaba 1 . Haka kwae taji wasu hawaye masu dumi sun xubo mata a kumatun ta Kodae baby y bar garin gaba 1 ne ? Meya faru ? Ko aeki xeje ne ? Ashe rashin muhimmancin nata har yakae xebar qasar amma be fada mata b ? A hankali ta sake lumshe ido wasu hawayen na sake xubowa . Daedae lokacin d wayarta tayi qaara ta maeda kallanta kan wayar " Sanam " y bayyana akan screen din Murmushi ta saki wanda bekae xuci b ta daga wayar Ajiyar xuciya souban y sauke yana fadin " Alhmdlh ! Nagodewa Allah daya kasance kina cikin qoshin lpia Kyakykyawatah ! Y fada cikin qaguwa d son jin muryarta Hakanne y sanyata fadin " Na'am yah souban ! Gyara xama yayi a inda yke xaune yana sakin murmushi " Kyakykyawatah yau ina cikin farinciki ina cikin matuqar farincikin d baze misaltu b sanah gab nake d mallakarki In Sha Allah " Itama murmushin tayi tana qoqarin danne damuwar dake cikin ranta tce " Uhmmm " " Yau kunyata akeji kenan ? Souban y fada yana murmushi sannan y dora d " Toh y kenan xata kasance randa aka kaeki dakina a matsayin matata ? Kunya ce dukta kamata ta rufe fuska " Kae yah souban " Shi kuwa y sake gyara kishingidar d yayi yana yin pillow d hannunsa suka cigaba d hirarsu cikin farin ciki d qaunar junansu . Bashi y isa Cyprus b se bayan kwana 2 d fitarsa daga gidan . Lokacin daya sauka a Cyprus kae tsaye taxi y nema wadda xata kaeshi unguwar d gidan d suka saba sauka a ciki yake ( gidan doctor Stephen ne shima wanda yake sauka indae qaxo qasar kansacewar indae y kasance yana yawan xuwa qasa toh d wuya kaga bashi d gida a qasar ) Haka sanda su arman suka xo hutu qasar a gidan suka sauka dan haka ynx ma direct can y nufa y nemi mutumin d suke kar6ar mukulli a wajensa be sameshi b baya nan Abinda y bashi mamaki shine d sukayi waya d Stephen be fadamasa mutumin baya nan b Dan haka y nupi cikin gidan y tsaya a bakin qofar sannan y sauke kayanshi y sallami me taxin, Abinda y sake bashi mamaki shine ganin qofar gidan a bude gashi y saake kiran layin Stephen a kashe " May be ko shi y bawa mutumin umarnin y bude maka gidan so that kana xuwa seka shiga tunda shi mutumin fita xeyi " Kawae se yayi na'am d shawarar d xuciyarsa ta fada masa Ta6e vaki yayi gami d dage kafada sannan a lokaci guda y tura qofar parlourn hannunsa jaye d trolley din Dae_dae lokacin data fito daga kitchen hannunta dauke d wani bowl d fork Sanye take d riga t shirt irin me xamammen hannu din nan fara d wando tiet wanda y tsaya iya gwiwarta , a kallan farko xaka iya kiranta d kyakykyawa sedae inka saka ido sosae xaka fuskanci tana d matsakaecin kyau ne A shekaru ba xata haura 25 b sedae yanayinmu d nasu b iri 1 bane dan haka yanayin jikinta kamar na er shekara 20 ne Tsayawa tayi tana qaare masa kallo cikin shigar suit d yayi wani sassanyan kyau Ganinta d yayi y sanyashi yin reverse ze koma d baya y jiyo muryarta cikin harshen turanci tana fadin " Wait ! Arman ? Jin ta ambaci sunansa y sanyashi waewayowa yana kallanta ta saki wani murmushi tana ajje bowl din hannunta ta Matso kusa dashi Seda taxo dab dashi sannan ta miqa masa hannu alamar su gaesa " Am Catherine ! U ? Arman right ? Gyada kansa yayi har ynx dae fuskarsa dauke d alamar son jin qarin bayani Kamar tasan me yake son sani tace " Nyc to meet u ! Pops y fadamin xuwanka u're welcome " " Thank u " y fada a karan farko tun shigowarsa Ganin dae bashi d alamar miqa mata hannun y sanya ta janye nata tana Jan trolley din dake ajje gefe , Hannunsa yakae y dafe yana fadi cikin harshen turanci " Karki damu xanje nayi landing hotel ne " 6ata fuska tayi " Noo hakan baxe yiwu b ,akwae daki a gidnannan seka xauna a ciki plsss don't say no " " Alright " y fada couz y gaji and he want take shower bayan nan se yasan me xeyi " Itace ta masa jagora xuwa wani bedroom wanda suke a jere d wani tayi gaba yana binta a baya Se da ta ajje akwatin sannan ta juyo ta kalleshi " Let me get something 4 u d xakaci " daga haka tayi gaba Ta6e baki yayi mamàki y kamata yayi ? Kome ? Koda yake wannan v abin mamaki vane a wajensu hakan b komae bane dan wani y kwana gida 1 d mace . Babu 6ata lokaci y fada toilet yayi wanka sannan y fito y chanja kaya sedae wannan karan jeans y saka d wata farar t_shirt me taushi Mintuna 5 d gama shiryawar tasa yaji an turo qofar dakin kamar yadda y tsammata kuwa ita dince sedae sa6anin da da gashinta yke a daure a tsakiyar kanta yanxun ta saki gashin ne hannunta dauke d plate d cokali ta qarasa ta ajje gabansa Kallan plate din kwae yayi dan kuwa yasan ko dura masa abincin nan xa'ayi baxe iya ci b dan haka kapin ma takae ga qarasa ajjiyewa y miqe yana fadin " mukullan mota pah ? Batae qasa a gwuiwa b ta tashi ta kaawo masa Ganin yana shirin fita y sanyata fadin " Abincin pah ? Yamutsa fuska yayi kana yce " I will get something " " But plss k daawo d wuri , karkace xaka samu hotel, in pops yaji xemin fada akan hakan " " Ohk " kwae y fada yana ficewa Sedae koda y fita d niyyarsa ta xuwa hotel y fita dan kuwa ba dashi xa'ae wannan ta6argazar b Yadda yaga tana wani shishshige masa din nan tun wuri gwara y taaka mata burki dan haka yana fita direct hotel y wuce bayan yayi order abinda xe iya ci y shige dakin daya kama ....... Naaji dadin yadda naga kuna nuna qaunarku akan buk dinnan kuka nuna damuwarku akan rashin ganin post dinsa jiya 🥺 kuma hakan y qaramin qarfin gwuiwa sosae Kumin afuwa na Shiga busy ne gashi bani d lpia then gobe In Allah y kaemu graduation dinmu shys abubuwan suka min yawa Kudae kwae Ku cigaba d kasancewa d alqalamin Innocent 😻🫶 Mhiz Innocent ce........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 22__23 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link )👇👇 https://chat.whatsapp.com/F2PiRdNnrwMKT4mHlIIisl A daya 6angaren kuwa cikin kumfar baki mama take fadin " Ynx fisabilillahi ace souban xekae kudi bansani b seda yakae sannan nake sani ? Se kace b uwarsa b ? Kallanta Abba yayi d mamakin jin kalamanta yce " ke xaki aurar dashi ? Ina jan kunnenki wlh ki fita a wannan sabgar dan na fahimci take takenki b tun ynx b...... Tun daxu take sintiri a dakin tunda abban souban y bar mata dakin ta kaasa sukuni Dae dae lokacin souban y shigo parlourn jikinsa a matuqar sanyaye y qarasa ckn parlourn Sedae kapin yakae ga xama mama ta daukeshi d wani gigitaccen Marin d ya saka seda y safe kuncinsa gami d qarasa durqushewa a qasa " Ashe baka d hankali souban ? Baka d mutunci bansani b ? Har no in fadamk xance k saka qafa kayi fatali d ita ? Na mama magana wato bari k nunamin k isa d kanka shys kaaje kae ga me iyaye koh ? Shi kam yau y dauki aniyar duk wata magana d maman xata fada masa ze jure ta tunda shiya jawa kansa dukda abinda yayi b laefi bane amma yasan a wajenta shi me laefi ne " Dan haka kasan yanda xakayi d wannan maganar Dan kuwa wlh souban k dauko abinda ze iya fin qarfinka ni kuma baxan jure b " Maganar Maman ta daawo dashi daga tunanin daya tafi Tana gama fadin hakan ta wuce ta barshi nan xaune xuciyarsa fall cike d tunani kala_kala . ******Yau kam a gajiye ta daawo gida Dan sun sha lectures tun safe se yamma Tana shiga parlourn ta tatadda mamama kadae a ck tana jona turaren wuta Ta qarasa tana xubewa kan kujera a lokaci guda tana kae hannunta kunnenta kamar xata cire hearing aid din Tasowar mamama y sanyata fasawa Mamama ta qarasa ta zauna kan kujerar Kamar jira take se kuwa ta dora kanta kan cinyar mamaman kamar xatyi kuka tace " Mamama vana jin dadi bansan meke damuna b ni komae ma ciwo yake min " " Subhanallahi Allah y sawwaqe amma may be gajiya ce kwae kije kiyi wanka seki huta " ta fada tana shafa sumar kanta d mayafin y xame Kamar an xabure ta kuma seta miqe tana kallan mamama " Mamama wae ina baby yaje ? D mamaki mamana take kallanta Kaddae silar wannan abu y janyo ta6ar6arewar alaqar dake tsakaninsu " Be fada mk b ? " Ehh " ta fada tana turo baki Dogon numfashi mamama taja tana saqawa a ranta Cewar dole ne tayiwa tufkar hanci tun kapin avin yazo yafi qarfinta ... Cyprus.. Washe gari d safe Arman y daawo gidan Be taradda ita a parlourn b hakan yayi masa dadi dan haka kwae y wuce bedroom din d yake a matsayin nasa Sedae ko minti 10 beyi d shiga b Catherine ta turo qofar Dauke kae yayi yana qarasa rufe akwatinsa d alama ma bata dade d tashi daga bacci b dan sanye take d rigar bacci iya gwuiwa me santsi fuskarta babu walwala tace " K kyauta kenan ? Kallanta yayi yana sake dauke kae kamin yace " Sorry !! " Is ohk ! But pls yau dae k kwana a gida uhmm ? " Ohk " kwae y furta dan so yake ta fita y sake ficewa daga gidan . Yau dinma dae haka y silale y bar mata gidan Washe gari kuwa daya dawo d safe ta tubure cewar duk inda zashi qafarsa qafarta hadda kukanta tace ko y dinga kwana a gidan ko kuma duk inda y saka qafarsa ta saka tata " Shi kam yau yaaga masifa a rayuwarsa ( 😂😱 ) ! Ba don er Stephen bace da babu abinda xe hanashi yi mata rashin mutunci Y yazo gari dan yayi jinyar xuciyarsa ita kuma tana so ta dagula masa lissafi amma dukda haka y kamata y taka mata burki dan haka yce " Look ! In kina so na xauna a gidan nan sekin dena shige min haka din nan Ki chanja shigarki sannan ki dena shigo min daki kae tsaye ke kima dena shigowa gaba 1 koma mene we should meet a parlour base kin shigo b xaki iya ko in tafi ? Kallansa take sosae abubuwan sun mata tsauri amma xata jure couz since first sight ta rufta qaunarsa ( wato tunda sukayi 4 eyes 😹 ) Dan haka tace " I will try my best " But about shigowa dakinnan Will u pls just leave me in dinga shigowa plsss..? " Nop " y fada kansa tsay ye kuma a taqaece Turo baki tayi sannan ta juya ta fice Shi kuma y sauke ajiyar xuciya yana Neman gefen gado y xauna xuciyarsa a cunkushe yana fatan abubuwa d dama su gushe masa . *** A hankali take ta kowa xuwa farfajiyar gidan sanye cikin doguwar rigar atampha d hijab jalbab hannunta dauke d wayarta " Sanah ! Sanah !! Ta jiyo muryar yah imam Seda ta tsaya kapin tayi relaxing snn t juya fuskarta dauke d murmushin yaqe d ake kira yafi kuka ciwo Y qaraso shima fuskarta sa dauke d murmushi yce " Ina xakije ne ? " Gidan baba xanje ne wajen amrah " ta fada b tare d ta kalleshi b Yce " ohh toh ki gaeda umman " " Xataji in sha Allah " tana qoqarin juyawa yce "Ammm sanah naaji kuma abinda y faru In Sha Allah na dauki dangana Allah y bawa souban ikon riqeki d amana ynx kam ki manta na ta6a furta miki Kalmar so ki koma gani na a matsayin yayanki kamar da " Murmushi tayi tana jin dadin maganar yah imam din sedae can qasan xuciyarta tausayinsa ne fall ciki Kana ita kadae tasan me take ji kapin sukayi sallama ta wuce part dinsu amrahn. Bata baro part din nasu b se maghrib dan ma taji kunnanta yana mata radadi kamar yanda ya saba yi mata a kwanakin nan. Tana shiga dakin ta zame hijab din dake jikinta gami d cizge hearing aid din tana cixon la66anta na qasa . Sam bata lura d mamama dake xaune b seda tayi magana " Sanah lpia dae ? Xo nan " Seta dago d sauri tana kallan mamama kapin cikin sassarfa ta qarasa wajen mamaman ta xauna gefenta " Meya sameki ne sanah ? Mamama ta fada tana janye hannun sanah din daga kan kunnenta Abin ba qaramin tsoro ya bata b ganin yanda kunnen yayi jajir sosae " Subhanallahi sanah meya sami kunnanki ? Dama yana miki ciwo ne amma baki fada min b ? " Ehh mamama y dade yana min ciwo ban fadamk b saboda bana so hankalinki y tashi ko ke ko daddy " " Yah salaam ! Mamama ta fada tana Dora hannunta kan goshi " Banda yarinta irin taki sanah meye amfanin 6oye rashin lpia dan kar hankali y tashi ae 6oyewar shine yafi cutuwa ynx kalli yanda kunnanki pah yayi ? Bana son irin haka kinji koh karki qara uhmm ? Gyada kae tayi tana kallan mamaman. A ranar seda sukaje asibitin daddy likitan dke on duty y dubata sannan y bata magunguna aka mata wankin kunne sannan suka dawo gida. Mamama ce ta faara shiga gidan ita kuma kasancewar tare sukaje d afrah ya sanya seda suka fara sallama sannan ta nupi part dinsu . Dae dae qofar shiga sukayi kaci6us d Khalid Take qirjinta y tsananta bugu amma seta basar kwae ta faara neman hanya ta wuce sedae y babbake hanyar yana mata wannan shu'umin kallan nasa " Beb naga kin qara kyau ? Y fada yana shafa gefen fuskarsa Ko kallansa batayi b amma beyi haquri b y cigaba d fadin " Ina fatan ynx kin chanja ra'ayinki akae na Ynx ma naxo ne dama inji amsata ko kin chanja inxo a daura mana aure ! Jajayen idanunta ta watsa masa shi kuma se cewa yayi " Wow beb irin wannan kallo haka ae seki sani in susuce " shigowar motar Abba farfajiyar gidan ne ya sanya shi matsa mata hanya yana fadin " Se mun hade beb " D sauri ta shige part dinnasu xuciyarta kamar xata faso qirjinta ta fito dan sam harga Allah ta manta d wani Khalid a rayuwarta musamman ynx d ba a gidan yke b sedae jifa jifa yke xuwa. Sam bata manta da maganar daya fada mata b na cewa duk ranar data auri wanin d bashi b toh ta fara irga kwanakin takabarta ! Ta riga da tayi amanna wani be isa y kawo qarshen numfashin wani dan Adam b sedae idan shekarun d aka dibar masa sun cika ballantana wani banxa Khalid shi b komae bane saboda haka komae yana a wajen Allah. ****************Duk wadanda ke cikin parlourn sun amince d abinda daddy y fada akan fitar d sanah qasar waje d xa'ayi akan matsalar kunnanta dan gudun matsala " Sedae wani hanxari b gudu b ! Baffa y fada yana gyara xama Daddy , Abba , Baba , dukka suka bashi hankalin su kapin shi kuma y dora d fadin " Naaji duk abinda kuka fada kuma hakan shine mafita dama amma pah Sanah ba xata bar qasar nan b seda igiyar aurenta akanta !!!! Seda wajen y dauki shiru kowa yana naxarin maganar kapin Abba yce " Gskiane baffa wannan shawara ce me kyau toh amma aekin d akeso a gabatar dashi nan d two to three weeks yaushe har xaa bari sae an daura aure sannan xaaje ? Murmushi kyakykyawan bafillacen yayi kana yce " A yanxu in akae niyya xa'a iya daura aurennan sedae gaggawa dama ance aekin shedan ne toh abinda y kamata shine ynx haka xa'a saka bikin ne nan d 3weeks in Allah y kaemu se a daura auren sannan ranar d aka daura ranar xasu wuce xuwa Los Angeles din " Gaba daya sukayi amanna d wannan magana ta baffa . A take a lokacin daddy y kira yayan mahaefin sanah wato alhaji Ahmad y Sanar dashi abinda suka yanke inda y nuna musu babu komae amma se a satin bikin xasu shigo kano. Manyan gidan ne kwae suka san d xancen amma duk yaran basu sani b . Gadan gadan aka fara shirye shirye duk da dae abin yaxo a qurace ba wani abu xa'ayi b daurin aure ne kwae xa'ae . Ko kayan daki ba'a siya b tunda ynxn bama a fara ginin filin souban din b sedae daga bayan biki . Amma lefe kam har an fara hadawa hakan ne ma ya saka aka fadawa souban maganar auren nasa next two weeks .... Farin ciki jin dadi walwala baxe musaltu b yanayin daya tsinci kansa a ciki alqalamina be isa ya bayyana muku b........ In Sha Allah ynx kam kullum xaku na samun posting Sedae idan wani uzrinne y riqeni tunda kunsan ance dan Adam ba'a rabashi d uxuuri Qaunarku ga littafin nan tana d yawa haka qaunarku gareni tana d yawa 😫🥺 Heart u owl 🥺😻 Naaji dadin addu'o'inku gareni Allah y bar xumunci 😻 Munyi graduation lpia se patan Allah yasa muga result me kyau 😍💃 Mhiz Innocent ce.........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 Page 24__25 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/F2PiRdNnrwMKT4mHlIIisl _Cyprus_ ........... Yana zaune a dakin nasa wayarsa ce a hannunsa yana dannawa can kuma se ya tsaya kamar me nazarin wani abu Zuciyarsa zafi take sosai amma dukda haka ya kaasa mantawa da ita ya kaasa goge ta a rayuwarsa ! Toh ta Yaya ma hakan ze kasance ? Shine yake qoqarin gano hanyar Dai_dai lokacin wayarsa tayi qara Ko kallan inda take beyi ba ballantana me kiran ya saka ran ze daga Kiran na katsewa wani ya sake shigowa Tsaki yaja yana maida hankalinsa kan wayar don ganin wanda ya masa kira har 2 duk da be daga kiran farko ba " Bro " ya bayyana kan screen din Wani tsakin ya sake ja yana danna accept ya kaara wayar a kunnensa ba tare da yace komai ba Can 6angaren souban yace " Wai ina ka shiga ne ina ta kiranka baka daga ba ? " Am on d network " ya fada a taqaice Girgiza kai souban yayi daama yasan da wuya ya bashi amsar tambayar daya masa dan haka yace " Hey doctor we missed u a lot yaushe zaka daawo ? " Soon " ya sake fada cike da qosawa Numfashi souban ya ajje kamin yace " Uhmm always da an tambayeka tun kafin ka taafi se kace soon , Any way dai nasan zaka daawk aurena koh ? Dafe kansa yayi ji yake kamar ya yanke kiran amma se beyi hakan ba but y gaji da wannan maganganun na souban Dan kuwa suna qara masa wani miki ne a cikin zuciyarsa " Kasan fah saura 2weeks " Kalaman souban suka daawo dashi daga tunanin daya tafi " What ? Be san sanda ya furta hakan ba Souban yace " Bikin mana an daawo dashi kusa couz ciwon kunnen sanah ne ya tashi , so ana daura aure zamu wuce los Angeles , wait ! Wai kana nufin baka sani b ? " Is..oh...k " da qyar ya iya tattara wadannan kalmomin ya fada a lokaci guda yana katse kiran Ruwan dake kan side drawer ya dauka ya zuqe shi dukka be rage ko kadan ba Zuciyarsa na wani irin suya Me yake faruwa ne ? Yanzu qiyayyar da en gidan nan suke masa har takai haka ? Wato saboda a nuna masa kowa farin ciki yake da abin shine harda rage lokacin da aka saka a saka irin wannan gajeran lokacin ? Yazo Cyprus dan ya manta da ita amma hakan yaqi yiwuwa , shi kam ya zeyi ? Zuciyarsa zafi take masa tamkar zata 6allo qirjinsa saboda radadi Knocking din qofar aka farayi beko kalli qofar ba Ita kuma jin shiru kuma bata ji motsin ruwa ba alamar baya toilet ya sanyata tura qofar dakin , akayi sa'a kuwa a bude take ta tura ta shige Can ta hangoshi gefen gado kansa a qasa kamar me tunani Qarasawa tayi kusa dashi kaana takai hannunta kafadarsa ta dafa tana fadin " Lurv ! What happened ? Cikin fushin da bata a6a gani a tare dashi ba ya ture hannunta ya dago kansa ya watsa mata jajayen idanunsa da suka rine saboda fushi sannan ya nuna ta da yatsa yana magana cikin daga murya " Don't dare repeat dis nonsense again , Is not I will definitely deal with u , get out of my room " y fada yana nuna mata hanya Idanunta da suka ciko da qwalla takai hannunta kai sannan ta durqushe a wajen tana sakin kuka Se a lokacin ya gaane yadda ya huce haushinsa a kanta Dan haka waje y samu ya zauna yana dafe kansa Seda yayi cooling kansa down sannan yace " Sorry Catherine sorry buh pls ki fita a dakin nan " Seda tayi kukan ta qoshi sannan ta tashi ta fita dukda dama ita ba haushinsa taji ba tsawar daya mata ne bata saba jin irinta ba . Ze iya kasancewa mafita 1 ce gareshi itace ya bawa Catherine dama ta shiga rayuwarsa ko kadan ne koda wani abun ze sauya koda kuwa bame awa bane Ya gaane tana mugun sonsa ta yadda bata qaunar ta ganshi a damuwa Zeyi qoqarin cire wani kason daga damuwarsa shida kansa In Sha Allah. **** Tun daga ranar seya kasance arman da Catherine suna fita haka lunch ko dinner kodai something lyk dat Dama abinda take buqata kenan aikuwa ta dinga bayyana masa irin qaunar da take masa Taaso ya batta ta dinga masa wasu abubuwan haka na soyayya lyk hug kiss and so_on , but ya nuna mata in ta cigaba da Neman wadannan gaba 1 damar daya bata ze maida ita couz he is not dah stupid yasan muhimmancin addininsa Hakanne yasa ta barshi , damar fita dashi ma kawai daya bata ta gode masa A hankali taaja ra'ayinsa akan hakan . *****Tana zaune akan gadon nata tana karanta suratul isra'i a hankali cikin zazzaqar muryarta Seda takai qarshe sannan ta ajjiye tayi addu'a tana janyo wayarta da tayi ringing tun dazu Kafin takai ga duba missed call din wani kiran ya sake shigowa " Sanam " tayi murmushi tana sauke ajiyar zuciya kamin ta kara wayar a kunnenta Seda suka shafe wajen 20mins sannan sukayi sallama ta ajje wayar tana jingina kanta da pillow haka kawai bata san dalili ba kwana biyun nan se tayi ta tsintar kanta da bugun zuciya " Hasbunallahu wa ni'imal wakeel " ta fada tana dafe saitin xuciyarta Dai_dai lokacin mamama ta shigo dakin tana fadin " Sanah har yanzu karatun ne baki gama ba kizo ki daura dinner , daddynku ya kusa dawowa " ta qarasa fada tana Neman waje gefen gadon ta zauna tana karantar yanayin sanah " Zo nan ! Mamama ta fada in a lower voice Qarasowa tayi ta dora kanta kan kafadar mamaman " Meya faru ? Ko ciwon ne ? Kamar jira take kuwa se kuka hadda sheshsheqa Hankalin mamama in yayi dubu ya tashi tace " Subhanallahi sanah meya faru ne ? Seda tayi me isarta sannan tace " Uhmm mamama tsoro nakeji Haka kurum nake jin fargaba mamama bansan dalili ba " " Ya isa haka sanah , yi shiru kowacce mace haka takeji idan lokacin aurenta ya gabato , ki kwantar da hankalin ki dena saka damuwa a ranki , babu abinda ze faaru In Sha Allah kinji koh ? Daga kanta tayi alamar " Ehh " Mamama ta cigaba dayi mata nasiha me ratsa jiki . Cigaba da shirye shiryen biki shine ya biyo baya a cikin familyn na Arab . 6angaren ango souban yanzu haka ya shiga busy ne sakamakon hada lefe d yakeyi d sauran shirye shirye dae d aka san ango yana yi . A gefe guda kuma mamama ta kae dinkin hadaddun kayan d daddy ya siyo musu dukkansu daya wansu wanda sanah din zata saka da ita kanta mamaman harma da amrah da afrah dukka mamaman ya bawa yayinda ya kaiwa aunty ma nata kayan. A cikin satin sega en maiduguri mata qannen mahaifin sanah sunxo su 2 da wata mata . Ba qaramin farinciki mamama tayi ba nan ta fara ina taka saka ina taka aje dasu A parlour suka zube ana gaggaisawa kapin aka fara gabatar musu d kayan ciye ciye da motsa baki Suna nan zaune sanah ta shigo gidan d sallama a gajiye dan ba qaramin gajiya tayi b dan yau sun Dade a school gashi kuma daga yau universities xasu shiga strike Qarasawa cikin parlourn tayi ta gaida baqin da fara'a dan tasan su amma fa a matsayin en uwan mamama ne Mamama tace " Sanah en uwana ne daga maiduguri ga aunty umma wannan kuma aunty ilham " Murmushi tayi se taji duk gajiyar da take ji ta tafi a hankali ta qarasa gabansu Aunty umma tace " amarya sanah daga makaranta kike ne ? " Ehh aunty " Aunty ilham ce ta kar6a da cewa " Toh maza kije kiyi wanka kiyi sallah se kizo yanzu za'a fara gyaran " Duk da bata fahimci abinda take nupi b amma dai ta amsa da " toh " tana miqewa ta shige dakin. Seda tayi wankan tayi sallah sannan ta fito parlourn lokacin duk basa nan se mamama kawai dake xaune kan dinning ta qarasa itama dinning din tana jan kujera fuskarta dauke d murmushi ta zauna Itama mamaman mayar mata tayi da murmushin tana fadin " Y kunnan ? " Da sauqi mamama ya dena zafi ma yanzu fah " " Toh masha Allah maza kici abinci aunty umma na jiranki a common room " Bata san me aunty umman zata mata b amma bata tambayi mamaman b kawai ta janyo plate din dake dauke d dambun cous cous wanda tana ci tasan mamaman ce ta dafa dan ba daga nan b wajen iya girki shys itama gwana ce a wannan fannin Kadan taci abincin dan dama ita be dame ta b cin abincin koda kuwa yunwa take ji in taci kadan shikenan y wadatar Kasancewar mamaman tasan halinta yasa bata yi magana b da taga ta tureshi gefe sannan taja juice din mango wanda shima mamaman ce ta mata kasancewar ta gwanar son lemon mangowaron.......... Mhiz Innocent ce.........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 26 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/F2PiRdNnrwMKT4mHlIIisl ................Tare suka shiga dakin da su aunty umman suke suka gaesa da mamama kafin mamaman ta fita ta barsu a dakin Aunty ilham ce ta fara mata magana " Sanah kina xuwa makaranta koh ? " Ehh ina xuwa amma gobe za'a shiga strike " ta fada cikin sanyayyiyar muryarta " Wowww ! abin yazo a daedae ! Inji aunty umma sannan ta dora da fadin " kinga wannan " ta fada tana nuna wadda ta gani daxu a parlour wato wadda suka xo tare dasu aunty umman " sunanta hajja fati zata fara miki gyaran jiki amma babu fita , na kwana 8 ne kacal daga ranar shiknan an gama " Da " Toh " kawae ta amsa tana kallan matar Nan da nan hajja fati ta faara gyara sanah cikin qwarewa da sanin ya kamata . Ita kuwa sanah daurewa kawai takeyi amma ji take tamkar ta saka kuka . Haka aka cigaba da gyarata kamar yanda akewa kowacce amarya . A kwana 2 da farawa harta chanja hasken ta y sake fitowa sosai , tayi wani irin kyau tayi fresh kamar ka dauketa k gudu dan ba qaramin gyara suke mata ba , ciki kuwa har mamama ba'a bari a baya ba wajen gyara erta ta . *****6angaren mama kuwa data lura dai auran yinsa za'ai , seta zubar da makaman yaqinta ta zubawa sarautar Allah ido Dama kuma auntyn Khalid ce ke zugata dan haka seta dauke mata qafa kawai ko ta samu zuciyarta ta samu salama . ..........Suna zaune a parlourn su 3 kasancewar Umma tana part dinsu sanah Afrah ce ke daama musu fura , yayinda sanah t baada dukka hankalinta ga t.v da suke nuna " dil to pagal hai " a tashar MBC Bollywood Amrah kuwa dama ba tun yanzu ba ta gama quluwa da kallan nata , dan tun dazu taqi bari a chanja channel din Miqewa tayi ba tare da sanah din ta lura ba ta kashe socket din gaba daya " Dallah can meye haka ? Ina kallo na zaki kashe min haka akeyi ? Ta fada kamar me shirin yin kuka " Wlh tun dazu kin isheni da kallan film din nan yaqi qarewa , gashi kinqi bari muyi hira haka ake fisabilillah ? Inji amrah " Allah kuwa sena qarasa kalla koma mene " ta fada tana qarasawa wajen socket din Afrah da tunda suka fara bata tanka ba tace " Gaskiya amrah kina takurawa aunty na ! " Waye Auntyn ? Amrah ta fada tana kallan afrah " Aunty Sanah mana ! Se kuwa amrah ta fashe da dariya tana kallan sanah " Amma wlh anci mutuncin aunty ! Sanah ta kalli afrah sannan ta maida dubanta kan amrah tace " Dallah can ni aunty ce mana yanzu " ta fada a lokaci guda tana kashe kallan dan sun gama film din sannan ta dauki wayarta A kullum a koda yaushe ta dauki wayar nan , muddin zata shiga gallery seta ganshi couz shine akan gallery wallpaper din ta Hotonsu ne wanda sukayi tare ranar birthday dinta Wanda ya shafa mata cream ne a fuska , ita kuma ta juya tana kallansa aka dauki hoton sunyi matuqar kyau kamar wasu indiyawa Haqiqa tayi kewar dan uwanta kewa sosai kuwa Amma meyasa lokaci 1 ya chanja a rayuwarsu ? Meyasa ya koma tamkar ba babyn data sani tun yarintar ta ba ? Meyasa shaquwarsu ta disashe a cikin lokaci qanqani ? A hankali wasu hawaye masu dumi suka kwaranyo akan kyakyawar fuskarta Ta saka hannu ta dauke su tana fadi akan la66anta " Baby why ? Afrah ta tasowarta kenan bayan ta kai furar cikin fridge ta leqa wayar Sanah taga abinda take kalla tace " Wai har an faara kukan rabuwa da babyn ne ? Awwwn ! Ta fada irin an birge ta din nan Amrah dai tana jinsu se kawai tayi murmushi ba tare da tace komai b Ita kuwa sanah gallawa afrah harara tayi tana fadin " Ke wai ina furar ne ? Kafin afrah takai ga amsa tambayar wayarta tayi qara " Aunty Umma " ya bayyana kan screen din Turo baki tayi tana ajje wayar kan sofa Afrah ta sheqe da dariya Kafin su ankara amrah ta dauki wayar ta daga ta kaara kunnenta " Hello aunty umma " ta fada tana kallan sanah tana dariya qasa qasa Daga can 6angaren aunty Umma tace " Amrah ina sanah ta shiga ne ? " Tana nan part din , amma bari na fada mata se tazo yanzun ! " Yawwah waiting.... Amrah ta sauke wayar tana fashewa da dariya , afrah na taya ta Ita kuwa sanah ta cika tayi fam qiris take jira ta fashe Amrah tace " Wai ina ke kikace auren nan kike so uhmm ? So duk abinda aka miki ke kika jawa kanki , koda yake kinsan fa gyaran duk yah souban ake mawa , so ai ba wata damuwa bace " ta fada tana sake sakin wata dariyar Daama ya lafiyar kura bare tayi zawo aikuwa se kuka kamar wadda akayiwa wani abun Duk kuma se suka nutsu suka koma rarrashin ta . Yau kam da qyar akayi gyaran jikin ana yi tana kuka ita bataso a qyaleta kawae jikinta zafi yake mata Ana gamawa Umman amrah ta shigo dakin hannunta dauke da cup ta qarasa ta zauna ta miqawa sanah tana fadin " Kar6i maza ki shanye kinji ? Rau rau tayi da ido kamar zata saka kuka gashi dama zuciyar a kusa take Umma tace " Kar fah kiyi kukan nan ki shanye kawai " Haka dai badan taso tasha tana sauke ajiyar zuciya gudun kar tayi vomiting . ........6angaren ango kuwa yafi kwana nawa bega amaryarsa ba , dan tunda aka faara mata gyaran jiki aka hanata fita Ranar ma da yake su aunty umma basa nan shiyasa ta sulale part din su amrah Yayi missing dinta badly amma inya tuna kwana kadan ne suka rage ya mallake ta se yaji wani sanyi a ransa . _Cyprus_ " Baby me kake sakawa a ranka har hakan ya janyo maka hawan jini ? Ita kadai ce duk duniya take kiransa da wannan suna , banda ita babu wani mahaluki da yake kiransa dashi Toh ta yaya zuciyarsa zata samu nutsuwa ? Bayan kullum ranar Allah seya tuna da ita " Don't ever call me baby again " Mamaki ya bata , meye aibun wannan sunan ? Koda yake duk ba wannan ba , abinda kawai take so taji shine damuwarsa Dan haka ta sake karairaye murya tace " Lurv pls ka fadamin meye damuwarka mana ? Kaaga fah jininka ya hau ! " Babu abinda ke damu na ! Just leave me plss I want take shower " " Ohk ina jiranka a parlour " ta fada tana qoqarin juyawa Dai_dai lokacin da wayarsa dake kan mirrow tayi qara , kasancewar tafi kusa da wayar ya sanya ta dauka ta miqa masa sannan ta fita Ya kar6a badan yana da niyyar dagawa ba Sedai ganin me kiran ya sanyashi miqewa yana sake Neman waje ya zauna Cike da mamaki dan be ta6a tunanin daddyn nada layinshi na qasar ba dan tunda yazo qasar be ta6a kiransa ba " Barka da rana daddy " Daga 6angaren daddy y kur6i sassanyan juice din sannan ya amsa da " barka " Seda daddy ya numfasa sannan yace " Ranar juma'a me zuwa daurin auren er uwakka kuma na dan uwanka ! Abinda nake so dakai shine kayi duk yadda zakayi ka daawo daurin auren nan " Kansa daya saara masa ya dafe yana jin dama shi mace ne da yayi kuka ko zeji sassauci a ransa da zuciya baki 1 Sedai hakan baze yiwu ba , cigaba da barin quncin a ransa shine kawai mafita a gareshi "Daddy......" Y furta yana qoqarin dorawa daddyn ya katseshi " Obey b4 complain ! In kasan ba toh zakace min ba toh bansan jin komae daga bakin ka Wai arman wane irin mutum kake son zama ? Ko ince ka zama ? Gaba 1 ka chanja Daurin auren er uwatta ka kake qoqarin qin zuwa ? Me yake damunka ne arman ? Baka gudun bakin mutane ne ? Baka gudun idanun mutane ? Toh ka tabbatar ka daawo qasar nan kafin ranar daurin auren nan , ko da yake koma dai menene ka tabbatar ka dawo kafin daurin auren nan kana wajen lokacin daurawar , in ba haka ba wlh arman zaka hadu da fishi na " daga haka daddy ya katse Kiran nasa ba tare da ya jira amsar arman ba dan kuwa beda buqatar ta Wato ya lura daddy so yake zuciyarsa ta buga Koda yake tunda uban daya haifeshi ne yake neman kaishi inda zuciyarsa zata buga babu wani abu zeje , amma fah ya tabbatar daga lokacin da akace yana gani yana ji za'a dauki sanah zuwa dakin waninsa yasan taasa ta qaare Ya rasa yanda zeyi wannan ko cewa akayi yana da ciwon zuciya ze yadda ballantana kuma hawan jini Abubuwan sun masa yawa , tun zuciyarsa na jurewa har yanzu ta faara rauni toh daga raunin se me ????????? Jiya kunji ni shiru koh ? Wlh na shiga busy ne shys but kuyi manage d wannan 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *4,YA FITA ZAKKA* by(mum Sayyid) *5, BABY* by(Mhiz Innocent) More comments more post Mhiz Innocent ce...........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 27 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/F2PiRdNnrwMKT4mHlIIisl .............Kwanakin da suka biyo baya har yanzun souban yana cikin kacaniyar busy , domin kuwa yanzu haka ma har kati an bugo an fara rabawa jama'a , dukda ba wani taro za'@yi ba amma haka gidan ya faara daukar harami kamar ana shirin aurar da duk en mata da samarin gidan . *********Hada kayan yake jikinsa a matuqar sanyaye , bezo Cyprus danya barta nan kusa ba amma ga wannan lamari yadda ya kasance Umarni ne daga wajen wanda baze iya musu ba dan haka dole ya bar Cyprus . Tun dazu take a parlour tana jiyo motsinsa amma ya hana ta shigar masa daki Yau kam se tayi fatali da wannan dokar tasa kamar yadda ta sabayi lokuta da daama kawai ta fada dakin Duk da yaji shigowarta hakan be sakashi ya dago ba , ya cigaba da hada kayan Cike da fargaba ta qarasa wajen nasa tana kallan abinda yake kafin tayi qarfin halin fadin " Lurv ! Me kakeyi hakane ? Ina zakaje ? Ta fada tana riqe kayan da yake qoqarin jerawa a akwati " Zanje Nigeria ne...." Ai Kafin ya qarasa ta katseshi da fadin " What ? Nigeria ? Meyasa zaka min haka lurv ? Cikin dakiya yace " Am not going to spend more than 5days ! So karki damu zan dawo ne ! Se kuma tayi murmushin gefen baki tace " Sure ? " Yeap ! Ya fada cike da qosawa Itace ta tayashi qarasa hada kayan tana bayyana masa irin kewarsa da zatayi Shi dai jinta kawai yake dan dama ya gaji da wannan zaman nasu. ...........Gida ya faara cika sosai kaama daga en uwan mamama ne , en uwan su daddy , harma wasu daga en maiduguri duk sun faara hallara dan bikin na rana 1 ne kawai wato ranar daurin aure . Wadda zatawa amarya lalle ma xuwa tayi gidan ta zaane mata hannu da qafafu ta fito sakk amarya , tayi sharr da ita tayi wani irin kyau na ban mamaki fararen hannayenta da qafafunta sunyi matuqar kyau cikin lallen ja da baqi Haka nan daga zarar ka xauna a kusa da ita zakiji qamshin da take me matuqar dadi haka in tabar waje ma sedae tabar muku qamshin. Amarya dai ta fito dass d ita haka zalika shirye shirye ma suna gudana yanda ya kamata . Lefenta an gama hada mata su har an kawo su ma dakin mamama akwati 12 ne cirrr kowacce danqare da kyawawan kaya masu kyau aji da tsada komai ka daga sedae muce MASHA ALLAH !!! ******Lokacin daya sauka a Nigeria cikin garin kanon dabo kuma cikin gidan na zuri'ar Arab gidan na cike ne da jama'a , kowa da abinda yake yi , damma yalwar gidan ta hana ganin gidan a cike se wadanda suke aikace_aikace Se kuma wasu dandazon da suke can wani 6angaren na gidan suna hira cikin farin ciki Hakanne yasa koda ya shigo da motarsa kai tsaye part din mazan gidan ya wuce dan baze iya da hayaniyar mutanen dake part din Manama ba . Sanda ya shiga part din nasu babu kowa a ciki yaaji dadin hakan kuwa dan haka yayi wanka ya chanja kayan jikinsa sannanya fito parlour ya kwanta kan doguwar kujerar yayi pillow da hannunsa yana kallan ceiling kamar me tunani , sedai zuciyarsa ce ke wani irin suya kamar yadda ta saba masa a kwanakin nan Yana nan zaune yaji sallamar souban y shigo parlourn , be motsa ba har souban din ya qaraso yana fadin " Bro yaushe ka dawo ne babu sanayya ! Wow gskia naji dadin dawowarka ! Y fada yana neman waje gefen kujerar da arman din ke kai ya zauna Murmushi kadan arman yayi cike da basarwa yace " Thanks ! " Pls tashi ka gani mana " inji souban Kamar ya shareshi se kuma yaga rashin dacewar hakan , dan haka ya tashi ya zauna yana dafe kansa dake jahilin saara masa Souban yace " kayanmu na kar6o wanda zamu saka gobe " ya fada yana warware kayan daya shigo dasu a wata qatuwar Leda dake dauke da tambarin wajen dinki Kallansu yake bugun zuciyarsa na qaruwa •daa souban yasan yanda zuciyarsa ke bugu da be kaawo masa wadannan kayan yana masa wadannan maganganun b• Fararen shadda ne dall masu tsada da kyau , sun sha aiki me kyau , da hula zanna wadda dinkin dake jikin shaddar iri 1 ne da hular Shaddar iri 1 ce sedai aikin jikinsu kawai ya banbanta wanda hakan ne kawai ze alamta maka cewar wannan na ango ne wannan bana ango bane Souban yana murmushi yace " Ya ka gansu ? Duk wata jarumta tasa ya tattaro kana ya qaqalo murmushi ya dora a kyakykyawar fuskarsa sannan yace " Sunyi kyau sosai ango ! Souban da kana kallansa zaka San yana cikin tsananin farin ciki ya kalli arman " Godiya nake yayan amarya kuma aminin ango " Se kawai yaji ya kar6i sunan daya kira shin amma se yace " But ka ajje kayan nan akwai wadanda zan saka babu buqatar wadannan " " Amma in kayi min haka baka kyauta b arman , kuma ba zanji dadi ba " ya fada yanayin fuskarsa na sauyawa Seda souban yayi da qyar sannan arman ya yadda ze saka kayan nan . ........A daya 6angaren kuwa dakin amrah en mata ne cike a ciki kowacce da abinda takeyi Amarya Sanah na daga gefen gadon amrahn jikinta a matuqar sanyaye saboda yau kam fargabar ta tafi ta kullum Xataso ace yanzu haka mamama na kusa da ita ne ta samu ta dora kanta a kafadarta ko cinyarta dan tayi kuka ko zuciyarta zata samu sassauci ta rage wannan fargabar da takeji Cikin en uwansu wata daga cikin en matan tace " Amarya fa jiki ya faara sanyi tun kafin a daura " Wata ta kar6e da fadin " Ke kuwa ba dole ba , igiya uku fah !! Se dukkansu suka saka dariya Ita kuwa seta janye qafafunta daga qasa tana turo baki kamar zatayi kuka ta haye kan gadon tayi kwanciyarta . A 6angare guda kuwa ana can ana shirye shiryen tafiyarsu Los angeles da zarar an daura aure , sedai hakan baze yiwu ba dole sedai su bari washe garin daurin aure su tafi . Second ni suka hadu suka bada mintuna haka mintuna suka hadu suka bada awanni su kuma awanni suka bada rana..... Kamar yanda ake cewa rana bata qarya sedai uwar diya taji kunya hakance ta kasance yau dinnan . 31st December... Ranar juma'a kenan ranar data ke dauke d dumbin tarihi tarihi kala kala Ranar data taara abubuwa wadanda baza su lissafu ba wadda saboda abubuwan data taara mutane da dama ba zasu ta6a mantawa da ita ba a cikin kundin tarihin rayuwarsu ......... Ku dai kawai ku cigaba da kasancewa da alqalamin Innocent dan jin yadda zata kasance 😉 Amma pah hakan duk ba zata kasance ba se naga comments naku masu zafi wanda kuke bayyana min ra'ayoyinku , in ba haka ba toh gskia gobe babu update Mhiz Innocent ce.........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 28_29 *_THE MOST AWAITED PAGE* 😉✅ Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e ...........Sanah na dakin mamama fitowar ta kanan daga wanka Afrah ta miqa mata kayan da zata saka tace " Kiyi maza ki saka kayan kinsan dai lokaci tafiya yake se wani abu kike kamar mara laakaa jiki " Jan kayan tayi tana kallansu sannan ta saka Atampha ce dinkin riga d zani sun matuqar amshe ta Amrah ce ta zaunar da ita ta mata simple dauri bayan ta shafa powder d lip gloss se kwalli wanda dama ta saba sakashi koda yaushe sannan ta yafa mayafi akanta Ba qaramin kyau tayi ba seta fito a amaryar sakk tayi mugun kyau kamar wata zinariya se walwali take Amrah tace " Awwwn Mrs souban to be soon ! U look so take away " Murmushi Sabah tayi wanda ya qara fito da ainihin kyawunta Suna nan zaune afrah na sanya mata abin hannu yayin da amrah take daura mata sarqa , suma duk sunyi shiga me kyau a matsayin su na aminan amarya kuma en uwanta sunsha ado dan suma duk sunyi lalle d fulawar . .......Kallan kayan ya sakeyi a karo na barkatai sannan yaja tsaki yana tunanin yadda ze saka wadan nan kayan , hadda wata babbar riga , toh ko shine angon ai se haka Yasan yanzu haka souban ya shiga busy daze sameshi ne seya fada masa baze saka ba Toh sedai tun dazun daya fita taho da abokansa har yanzu be shigo ba , shiyasa kawai ya yanke shawarar saka rigar kawai banda babbar riga Seda ya taje kwantacciyar sumar kansa dake ta tashin qamshi sannan ya saka kayan , ya dakko hula zanna ya dora ta akansa Turaren san nan dai na ko yaushe ya dakko ya saka , se kuwa dakin ya gauraye da qamshinsa me sanyi , sannan ya sake kallan kansa a mirrow , yayi matuqar kyau kyau me suna kyau , kai badan kar ace yabon yayi yawa ba da se nace " daga kyau aka nuna arman an tashi " Kasancewar shi din ba ma'abocin saka manyan kaya bane se hakan yasa ya fito wani daban dashi yayi mugun kyau , sedai fuskarsa sam babu walwala dan a dinke take tsaff kamar wanda akama mutuwa Madaidaicin agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa ya kalla qarfe 1:00pm ya nuna Dai_dai lokacin da wayarsa tayi twuwwa , da Saudi ya daga yana Neman waje ya zauna " Slm Alaik daddy " Can 6angaren daddy y amsa kafin yace " Kana ina ne yanzun ? " Ina cikin gida " ya fada a ladabce " Toh ka fito mu hadu a masallaci ana idar da sallah za'a daura auren " daddy ya fada " Toh " kawai ya iya furtawa yana miqewa Wayar tasa kawai ya dauka ya fice daga part din nasu Yana shirin fita shi kuma imam na shirin shiga Seya dakata suka gaisa kafin imam yace " Pls ka jira ni mana yanzu zan fito nayi mantuwa ne " " Ohk " arman ya fada yana yin gaba ya wuce parking lot Mintuna 3 sega imam din ya fito , suka tafi a motar imam din shi yake driving yayinda arman ke zaune a wajen me zaman banza Tunda suka fara tafiya ba wanda yace uffan Se can imam ya katse shirun ta hanyar fadin " Ashe ka dawo ? Se yaji tambayar kamar rainin hankali amma se yace " Yeap ! Jiya da dare " Jinjina kai imam yayi yana cigaba da driving har suka isa masallacin na B.U.K . Qarfe 2 dai_dai aka idar da sallah sannan aka fara shirye_shiryen daurin aure A hankali y sulale daga cikin masallacin zuwa waje dan ya samarwa kansa peace of mind . Har yanzu mamaki yaqi barin Abba na ganin har qarfe 2n souban bezo masallacin ba Dan haka ya dauki wayarsa ya kira , sedai tana ta ringing ba'a daga ba A'ah tunfa yana daukar abin a matsayin shiriritar souban har ya fara mamakin abinda ya hanashi zuwa har yanzu , dan kuwa biyu da Rabi ma ta kusa ( Allah yaso akwai wasu daurin auren se aka fara daurawa ) Toh abba na nan sega kiran souban din Abba ya daga da sauri kuma yana fadin " souban wane irin shashanci ne wannan da zesa har yanzu baka iso ba ? Can 6angaren souban ya numfasa cikin sanyi yace " Abba abinda yasa na kaasa zuwa wajen daurin auren nan , Abba bansan da wane irin ido zan kalleku na fada muku na faasa auren Sanah ba ! Abba ayi haquri a gafarceni amma bazan iya auren sanah ba bisa wasu dalilai na " Suman tsaye Abba yayi kaana ya sauke wayar daga kunnensa ya duba , gashi nan dara_dara sunan souban ne akai amma danya qara tabbatarwa se yace " Souban ? " Na'am Abba ! A gafarceni don Allah " Shikenan souban din ne kenan " Ya salam " Abba ya furta yana Neman waje ya zauna cike da zullumi bayan katsewar wayar Baba,daddy suka qaraso wajen suma sunsha bluen shadda duk iri 1 da babbar riga sun fito sakk iyayen amarya da ango Baba yace " Abban souban wai me yake faruwa ne ? Lafiya dai koh ? Seda ya dawo daga shock din da maganar souban din ta jefa shi sannan ya fada musu abinda ya faru Shiru duk sukayi kowa da abinda yake saqawa a ransa kafin daddy yayi qarfin halin fadin " Kaaga baze yiwu a biye ta yaran nan ba ! Ai ba dole se yana nan za'a daura auren nan ba , kawai muje a daura in munje gida se asan yadda za'ayi " " Me ? Inji Abba " Ni souban ze maida qaramin mutum ? Toh wlh yayi was kansa tun farko shiya nemi auran sanah yanzu kuma yace baya so saboda haka an soke maganar nan ! Baba yace " Ayi haquri dai a duba lamarin " Abba ya dawo da dubansa wajen baba yace " Wai baka gani ba saboda raini ni ya kira a waya ake fadawa ya faasa auren wai a bisa wasu dalilansa , dalilansa na banza , dalilan da basu tashi bayyana ba se ranar daurin aure ? Toh kuwa souban ze gaane wanene ni bama shi kadai ba wlh ! INA IMAM ??? saga haka suka dunguma zuwa wajen brigadier general Yusuf Arab da yake waje shima saboda wani daurin auren da ake gabatarwa a ciki Sojoji a zagaye da baffan riqe da bindigu a hannunsu suka qarasa Sosai Abba yayiwa baffa bayani sannan suka tattauna sosai dan kuwa seda suka kai wajen qarfe 3 kafin suka gama Daurin auren da aka saka qarfe 2 se bashi se 3 za'a daurashi , Seda suka shiga wajen limamin daze daura auren shima sukayi magana sannan . 6angarensa kuwa tun yana haquri harya qosa haba ya gaji , qarfe 3 na shirin yi amma Abu yaqi ci yaqi cinyewa ? Se kace masu shirin aurar da duk en danginsu So yake ya sulale yabar masallacin amma hakan baze yiwu ba tunda akwai idon daddy . Qarfe 3 dai_dai dubban mutane suka shaida daurin auren SANAH ALQASEEM ARAB da ANGONTA akan sadaki naira dubu 100 . ****6angaren amarya kuwa yanzu haka tana cikin wani rantsatstsan less ne me kyau aji da tsada tayi matuqar kyau tamkar ka sace ta ka gudu Dai_dai lokacin da agogon dakin ya harba qarfe 3:30 kuma a dai_dai sanda wata er uwassu daddy ta shigo dakin tana guda " Aure ya dauru , sanah ta zama matar souban ?! Se kuwa gidan dama dakin ya dauki shewa da guda anayi ana qarawa cikin farin ciki yayin da dubban en uwa aka fara sanya alkhaeri akan auran . ....Zagaye dakin kawai yakeyi dan kuwa tun dazu ya qagu ya dawo gidan Mintuna 10 sega mama ta shigo dakin cikin wani dandasheshen less me arnen kyau Da wani irin kallo Abba ya bita dashi Cikin fara'a tace " Ahh Abba Ashe kun dawo......" Kafin ta qarasa ya katseta da fadin " Ya isa haka ! Kinyi abinda kikeso akan danki , kinso ki wulaqantamu a idon jama'a ! Toh na barki da ikon da kika nuna akan danki , amma sedai ki sani nima zan nuna miki iko na akanki saboda haka ki jira sakamakonki da zarar an qare bikii ! Sannan ki dauki waya ki kirashi yazo taron da za'a gabatar yanzu haka a parlourn baffah " Daga haka ya fice Ita dai tunda ya fara magana kallansa kawai take Sam ta kasa fahimtar inda zancen nasa ya dosa , haka ta bishi da kallo kamar wata sokuwa harya fice . ..........Gaba 1 duk Wanda yake ko take a cikin zuria'ar Arab toh yana cikin parlourn baffan Mutane da dama sunyi mamakin hada wannan taro haka bagatatan ana tsaka da taro Abba ya kalli mutanan dake parlourn yanzu ma babu souban , girgiza kai yayi cike da fushi Imam ne ya gabatar da addu'a kana duk aka shafa Kapin baffah ya fara magana " Toh dalilin daya saka aka shirya wannan taro cikin gaggawa haka shine akan wata 6araka data taso yau din nan a cikin zuri'ar na Shiyasa a matsayinmu na manyanku sannan ga iyayenku nan zaune , a matsayinmu na wadanda zasu iya za6a muku abinda baze cuceku ba shiyasa muka magance abin tun a wajen " Nan yayi musu taqaitaccen bayani akan abinda ya faru sedai yaiwa wasu abubuwan kwaskwarima gdun lalacewar zumunci sannan ya qaare da fadin " Toh ahmadu ya kaawo maganar a bawa imam auranta sedai kuma bamu ta6a ji imam yayi zancen yana qaunar sanah na , toh ni kuwa na riga nasan soyayyar da arman yakewa sanah a dalilin hakan ne yasa na yanke wani hukunci ! ! Imam kallan baffa kawai yake , anya kuwa wannan tsohon be faara shan qwaya ba ? Ya tambayi kansa yana qara tattara duk nutsuwarsa zuwa wajen baffan dan jin cigaban bayaninnasa " Saboda haka shi souban muna masa fatan samun wata yarinyar ko a cikin familyn nan ko kuma a waje amma yau kam an daura auran SANAH ko kuma nace an riga an bawa ARMAN auranta !! Besan sanda y dago yana kallan baffa ba ido cikin ido Wai meyasa mutanan gidan nan suke neman haukata shi ne ? Don Allah a dena masa irin wannan wasan wlh baya so sam , Idan ba so suke su tarwatsa masa xuciya ba Sake kallan duk en wajen yayi " ehh tabbas iyayensa ne kuma yasan babu wasa tsakaninsu amma tabbas yau kam sunyi masa wasa wasan da idan basuyi sauri sun fada masa cewa wasa bane xiciyarsa na dab ta tarwatsewa.... Tabbas tasan kunnuwanta ne basu jiyo mata daidai ba kawai ta saki wani murmushin gefen baki kapin ta maida hankalinta wajen manyan gidan dan jin wanda suka xa6a mata a matsayin miji tunda ga abinda souban yayi mata Se kuwa tajiyo baba yana fadin " Qwarai kuwa an daura auren ARMAN da SANAH !! Ji tayi kunnuwanta suna barazanar dena ji gabadaya duk da hearing aid din dake kunnanta Idanuwanta sun makance , qwaqwalwarta tana neman tarwatsewa , zuciya ta tsaya cak ta yadda ta dakata da aikinta na wucin gadi ji tayi numfashinta na barazanar daukewa ta yadda seda taja wani irin numpashi kapin ta faara dawowa hayyacinta Dama yaya ze iya auran qanwarsa ne ? Ko kuwa dama can ana iya yin hakan ? Toh ae ko maguzawa banjin xasu aikata hakan ? Me yake faruwa ne ? Me yake shirin faruwa ? Suna cikin garin musulunci cikin musulmaei shine aka aikata wannan kwamacalar ? Ta yaya ? Ta yaya ma dan uwa ze auri wadda suke uwa 1 uba 1 ? Wae menene haka ne ? In mafarki take zataso ta farka daga wannan mahaukacin mafarkin da bashi da kae ballantana qafa . Tun daga zancennan bata sake fahimtar komae ba tabbas tasan magana sukeyi amma ji take kamar wani yaren da bata fahimta sukeyi. Shin wannan wace iriyar rayuwa ce da za'ayi haka ? Anya ba xata daga ido ta saka masa kwalli ta fada wa iyayennata hakan da suka aikata ba daedae bane ? hakan ya wuce maguzanci ? Tabbas tasan duk cikinsu suna da ilimi amma ko ba'ace komae ba tasan yau sunyi fatali da wannan ilimin nasu akan wannan son xuciyartasu , Wani dumm taji kanta yayi a hankali ta faara ganin wani duhu na gitta wa ta saitinta se kuwa ta tafi luuuu cikim ficewar hayyaci ta fadi a wajen sumammiya ........... Zuciya tah ke tayyo za6i so ya wuce wasa , zo mu zauna tare kizam abokiyar tarayyata 😹💃💃 Toh ya update din yau ?Ina jiran comment naku 😻 Daga alqalamin mhiz Innocent........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 30 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e ..........Ba Sanah kadai maganar ta ta6a ba , kafatanin en dakin in ka cire manyan mazan gidan Cikin mamaki kowa ke kallan baffahn dake magana Mamama kuwa da wani irin sauri bugun zuciyarta ya qaru Cikin wani irin yanayi dana gaza fahimtar farin ciki ne ko akasinsa ? Wasu sanyayan hawaye ne suka zubo a kumatunta " ita kam me zata cewa Allah ? Babu abinda zatayi se godiya ga Allah buwaya gagara misali , dan kuwa shi kadai ke iya chanja abu a lokacin da yaga dama " Hannu ta saka ta goge hawayen ,wani sassanyan murmushi na bayyana a fuskarta . ......Kansa gaba daya ya kulle , komai ya xakude masa , ya rigada ya gama tabbatarwa kansa wani yaudararran mafarki yake yi , mafarkin da yake neman yaudararsa , ya qagu ya farka kafin abin yayi nisa ta yadda inya farka baze iya jurewa ba Kai zeso ace akwai wanda yake a kusa dashi ya bashi hot slap ko ze farka ! Sedai har yanzu shiru , yaqi farkawar sannan wani yaqi tashinsa " Oh my god " ya fada yana dafe kansa kuma a dai_dai lokacin ne sanah ta zube a wajen a sume . ******8:40pm Kuka take tamkar ranta ze fita dan tun dazun take so ya fito amma se yanzu ta samu wannan damar Mamama kuwa shafa kanta kawai take ba tare da tace komae ba Dan kanta ta gaji ta dago ta kalli mamama tana sheshsheqar kuka " Mamama dama yaya ze iya auran qanwarsa ne wadda suke uwa 1 uba 1 ? Mamama se tambayarku nake kunqi bani amsata bansani ba koni banda wannan ilimin ko ilimi na bezo wajen ba shiyasa bansani ba amma nidae a islamiyyar da kuka sakani mamama yaya baya auran qanwarsa " ta qarasa maganar tana sake fashewa da kuka me cin rai Janyo ta mamama tayi jikinta muryarta a sanyaye tace " Kiyi shiru haka sanah kukan ya isa haka ko se kin sanyawa kanki ciwo ne ? Bata iya cewa komae ba illah kukan dake fita a hankali Mamama ta cigaba d fading " Ki tashi kije kiyi wanka kiyi bacci anjima in Allah ya kaimu xamuyi maganar ohk ? Da kanta mamaman ta hada mata ruwa me dumi tayi wanka bayan ta cire hearing aid dinta sannan ta zura doguwar riga Mara nauyi da hula ta kwanta Mamama taja mata blanket tana cewa " Bana son kuka kinji koh kiyi bacci cikin nutsuwa uhmm ? Gyada mata kai tayi wasu kyawawan hawaye na xubo mata kan fuskarta Tayi sauri ta goge su tana kwanciya duk da tasan qarya take bacci ya iya daukar ta a irin wannan lokacin . Mamama ta koma wajen baqin ta da basu gama watsewa ba wadanda suke en uwa na kusa kenan . ....Tunda akayi taron nan Maman souban bata sake samun nutsuwa ba , gashi dai tana da baqi amma ta rasa wane tunani ma ya kamata tayi ? Abba da souban suna neman su haukata mata qwaqwalwa ! Ita kam ya zatayi ??? ************** " Innalillahi wa inna ilaihi raji'un Innalillahi wa inna ilaihi raji'un " Shine kawai abinda zuciyarta keda qwarin furtawa kallan Mamama kawai take da take mata magana " Mamama ba itace mahaifiyarta ba ? Mamama yaya ce a wajen mahaefiyarta ? How ? Can't believe cewa ba Mamama ce ta haefe ni ba Duk wata kulawa daya kamata uwa ta bawa erta ta bata Duk wata hidima d uwa zatawa erta Mamama ta mata Duk wata soyayya da uwa xata nunawa erta Mamama ta nuna mata ! Daddy pah ? Yanzu daddy bashi ne mahaifi na ba ? Shin wannan wane irin 6oyayyen sirri ne da yake a cukurkude be warware ba se yanzu ? Shin gaskiy ne abinda ke faruwa ko kuwa har yanzu bata farka daga shashashan mafarkin da take ba ? " Nop ! dis is reality fah sanah ya kamata ki gaane cewa duk abinda ya faru yau gaskiyane ! Xuciyarta ta raya mata hakan A hankali ta tashi ta qarasa kusa da Mamama ta kama hannunta " Mamama kin dauke ni kamar erda kika haifa , kin bani duk wata kulawa data kamata uwa ta bawa erta Mamama ban ta6a kuka a dalilinki ko daddy ba ku din har abada zaku cigaba da kasancewa a matsayin iyayena ne " " Shttttttt !! Mamama ta fada tana dora yatsanta kan bakinta " Bana son shashanci sanah ! wannan maganar ba dan zancen aure ya biyo ba baza'a ta6a tona ta ba har abada kuma wato yanzu da kika gano gaskiyar lamarin shine zaki daukemu a matsayin iyaye ? Bama a iyayen ba ? Sanah tace " A'ah Mamama abinda nake nupi kenan " Seda ta numfasa kadan kapin ta cigaba d fadin " Mamama ku din na daban ne a rayuwata ina matuqar qaunarku " ta fada tana fadawa jikin mamaman tare d@ fashewa da kuka Daddy dake tsaye tun dazun ya qaraso ya zauna gefen kujera yana murmushi yana kallansu Seda tayi me isarta sannan ta taaso ta zauna gaban daddy ta kaamo hannunsa kana a hankali muryarta a shaqe saboda kukan da tayi tace " Daddy a dukka rayuwata bani d kamarku nagode Allah ya saka da alkhae.... " " Y@ isa haka mana sanah " daddy y katse ta " Shin har yanzun baki ji me mamanki ta fada bane ? karki sake gode min kinji koh ? har yau har gobe ke 'ya ta ce kuma hakan baze ta6a chanjawa ba sedai Idan ke kika chanja ” Da sauri ta girgiza kai wasu hawayen na sake xubo mata Daddy yace " Kiyi haquri Sanah nine na bawa baffah amanna akan wannan auren , ba dan haka ba da yanzu baki zubar da hawayenki ba ! " Don Allah daddy ka bari ! Daddy in kana bani haquri se naga kamar ka cireni a sahun 'ya'yanka ne ! Don Allah ka bari " ta fada cikin kuka " Shikenan toh ya isa haka kinji koh bana so na sake ganinki kina kuka uhmm ? Gyada kai tayi tana murmushi hade da share hawayenta . Daddy ya miqe mamama ta rakashi da addua ya fita Ita kuwa sanah komawa tayi kusa d mamama ta dora kanta kan cinyar mamaman tana sauke numfashi a hankali Itama mamaman se yanzu ta samu damar zub da hawayen ta dan tuna er uwatta da tayi tana kuma sake godewa Allah akan wannan al'amari a hankali itama take kukan tana me shafa kan sanah dake kwance shiru ta fada duniyar tunani Cewa fah akayi an daura aure na da baby ? Ta yaya ma zata iya rayuwar aure da baby ? Mutumin data dauke shi a matsayin yayanta wanda suke uwa 1 uba 1 yanzu shine ake mata zancen shine mijinta ? " Wayyo Allahna ! Ta fada akan la66anta wasu hawayen na gangarowa daga idanunta zuwa kan fuskarta Baby fah ? Ita kam ya zatayi da ranta ne ? Amma fah wadannan ana magana ne akan mutanan nan da bata da kamarsu a duniyarta sune suka xa6a mata baby a matsayin miji , wanda har abada kome suka sakata ba zata iya yi musu musu ba ? Idan kuma ta musu musu kenan sunanta ze koma butulu ? Bata jin zata iya aikata wannan abin ? Kai bama mamama ko daddy ba bata jin a cikin manyan mazan gidan babu wanda ze bata umarni ta bijire mishi , ballantana kuma daddy mutum me matuqar halacci a gareta mutum me dattako wanda tunda ta tashi a gidan be ta6a yin wani abu daze nuna bashi ya haife ta ba. Amma ba wannan ce matsalar ba yanda zata zauna da baby a matsayin mijinta shine abin dubawar Yah souban ? Kanta ya kulle ballantana ma tayi tunani akan abinda yasa ya faasa auranta , wane laifi ta masa ? Wane irin babban laifi ta masa haka dabe tashi fasa auranta ba se ranar daurin aure ? Shine yah souban yana cikin mutanen da suke so su tozarta ta ne ko kuwa dai meneeeee ? Ta runtse idanunta da suke mata wani irin zugi tana yin iya kacin qoqarinta dan kar kukannata y fito fili............ Kuyi manage d wannan pls wlh bani d charge ne shys Ku cigaba da kasancewa da alqalamin Mhiz Innocent dan kuwa akwae dramer nan gaba 💃 hade da cakwakiya Mhiz Innocent ce...........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 31 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e Not edited ..........Daddy ne yayi qoqari wajen shiga da fita akan chanjawar tafiyar souban xuwa arman , dan haka tunda ya bar gidan ranar daurin auren be daawo ba se can dare , seda yaga komae ya kammala sedae an saake samun dagawar ranar tafiyar tasu dan yanzu se ranar litinin xasu bar qasar . ........Qarfe 8:35 na daren ranar asabar tana xaune a dakinnata kan gado cikin blanket ta lullu6e kafatanin qafarta littafi ne a hannunta tana kallansa in ka ganta xaka ce karatu take amma ita a karan kanta karantawa take amma bata fahimtar komae . Shigowarsa parlourn kenan d sallama sedae babu kowa a dakin dan duk wasu baqi sun watse se en maeduguri kawae suma sun xauna ne se sanah ta tafi , amma duk da haka suma sunso tafiya tun jiyan daddy y roqesu dasu bari seta tafi tukun na amma qofar dakin sanah a bude yke Kamar an tura shi kwae y chanja akalar tafiyarsa xuwa hanyar dakinta y shiga cikin takunsa na nutsuwa y tsaya Tana xaunen dae har ynx sedae ga duk wanda y kalleta ynxn ya san kuka take Bata ji shigowarsa ba dan babu hearing aid a kunnenta Tsayawa kwae yayi yana kallanta yana jin xuciyarsa na xafi ga bugun xuciyarsa d yake ta qaruwa Ganin alamar xata juyo ya sanyashi komawa y fice daga dakin kae tsaye part dinsu y wuce cikin bedroom kamar yadda yabar imam ynx ma yana xaune kan qaramar kujerar dake dakin Qarasawa yayi suka gaesa d imam din sannan y fice xuwa parlour dan yana son y samu damar da xeyi tunani ba tare d wani takura b Kan kujera yaje y xauna yana xamewa y kishingida yayi pillow da hannunsa Wae d gske an aura masa sanah ? Yanzu sanah ta zama mallàkinsa kenan ? Toh wae shi kam a wanne irin yanayi y kamata y tsinci kansa ? Farin ciki xeyi ko akasinsa ? Ya riga y sani babu ko digon sonsa a xuciyar Sanah in b na en uwantaka b , sema tarin soyayyar waninsa a xuciyarta Yana nan xaune imam y fito y kalleshi " Pls arman taemakamin mana ? Tashi yayi daga kishingiden d yake yana kallan imam din bece komae b Ganin haka ne y sanya imam din fadin " Pls daddy ze fita yau ni xanje dutyn dare ko xaka taemkamin kaje kayi min wlh am not feeling well " " Ohk mind not " Arman y fada a taqaece yana komawa kwanciyarsa yayinda shi kuma imam y fice daga dakin bayan yayi masa godia Binsa yayi d kallo har y fice kana y ta6e baki yana cigaba d tunane tunanen d suka xame masa jiki *******Tana kwance kamar ko yaushe da ynx hakan y xame mata jiki Da sallama mamama ta shiga dakin idanunta na kan gadon kamar yanda tayi tsammanin ganin sanah din Qarasawa tayi ta xauna se a lokacin sanah ta lura d ita ta fara qoqarin tashi xaune tana janyo kit din hearing aid dinta ta saka Neman waje mamama tayi ta xauna tana kallan sanah fuskarta a hade kamar b ita b sannan a hankali ta fara cewa " Sanah wato ni b mahaefiyarki bace koh ? Shys na fadamk magana kika qi ji koh ? D sauri sanah ta kalli mamama xuciyarta da ta dade dayin rauni ta bawa idanunta damar xubo d hawayen d dama suke a ajje jiran dalili kwae sukeyi su xubo Mamama ta cigaba d fadin " Na fadamk sanah na maemaeta miki ki dena wannan kukan kinqi ji koh sannan ynx kin dauki wata dabi'a ta xaman daki d kwanciya koh ? Ko mune bakya son gani ? Bata san sanda ta furta " A'ah mamama wlh b haka bane kwae bana jin dadi ne shys " " Meke damunki ? Mamama ta tambaya " Ae naji sauqi amma don Allah mamama kiyi haquri In Sha Allah hakan ba xata sake faruwa b bana so inga kina fushi dani kinji ? Ta fada tana kallanta " Naji ynx tashi ki fito muci abinci yau duk likitocin basa nan b wanda xe tayani cin abincin se ke kadae " Babu musu sanah ta miqe kapin ta fada toilet ta wanko fuskarta ta fito suka fito parlourn tare. Ji take kunnanta yana mata wani duumm hakanne ys t cire hearing aid din kapin suka faara cin abincin. Sedae lokaci lokaci tana kae hannunta wajen kunnanta in taji ya mata nauyi ko makamancin hakan. ****6angaren Abba kuwa y riga yasan cewa kunyar abinda souban din y aekata ne y hanashi dawowa gida har ynx , toh koma dae menene yaje shi kam yana nan yana jiransa , haka maman souban din ma ya daga mata qafa ne kwae dan har ynx ba'a kae amarya ba amma badan haka ba ae d tuni ya yanke aata hukuncinta . ***************Ta kalli mamama dake shirin xama tce " Sannu d shigowa mamama " " Yawwah sanah sannu ka dae " ta fada tana xama " Bani hankalinki nan sanah ! Gabadaya se jikin sanah yayi sanyin da bata san dalilin sa b Mamama ta cigaba d fadin " Sanah gobe in Allah y kaemu xaki bar gidan nan xuwa gidan mijinki kamar yadda kowacce amarya take ! Take a lokaci guda kuma cikin qanqanin lokaci bugun xuciyarta y qaru Shi kenan dae ta faru ta qare , dama tunda taga sun cigaba d mata wani gyare gyare ta soma shanshano abinda suke nupi ynx shikenan ita sanah qanwar baby itace ta xama matarsa ? Ba xata iya ce d mamama komae b dan tasan tana bude baki xatayi magana kuka ne xe biyo baya , hakanne yasa tayi shiru ta cigaba d sauraron abinda mamaman ke fada " Sanah mu iyayenki ne kinsan b xamu ta6@ xa6a miki abinda xe cuceki b ! ki kwantar d hankalinki kiyi wa arman biyayya a matsayin sa na mijinki " Gyada kae kwae takeyi tana cigaba dajin maganganun mamaman kamar wata wuta ce take watsa mata a xuciyarta ta rasa dalili ta rasa meyasa take ji kamar an mata aure ne da maqiyinta wanda bata ta6a so a rayuwarta b. Kuka ta fashe dashi bayan fitar mamaman kuka take sosae kamar ranta xe fita . ********* " Yi maxa kije kiyi wanka sanah kinsan jirginku na qarfe 4 ne ana la'asar xaku wuce In Sha Allah " " Jirgi kuma ? Ta furta a xuciyarta sedae kwae tabi umarnin aunty umman ta shiga toilet din tayi wanka sannan ta fito ta shirya kamar yanda ta umarce ta Seda ta gama shiryawa din sannan suka zaunar d ita suka dinga mata fada sosae na xama d miji har seda tayi kuka kapin suka miqata dakin mamama sannan suka fito . Seda sukae wajen minti 5 a haka mamama na jin sanah tana kuka kapin daga bisani tace " Toh sanah y isa haka kinji koh ? Kukan y isa haka uhmm ? Ba pah gidan wani daban xaki je b sanah gidan arman ne pah xakije , amma shine kike kukannan ? koda yke kuka y xama dole a gareki sanah amma wanda kikae y isa haka nan ki bar xuciyarki ta huta mana karki jawa kanki wata matsalar " ta fada tana miqewa ta tashi ta koma inda sanah din take Kamar jira take kuwa ta fada jikin mamama tana sakin kukan me cin rae Mamama bata hanata b ta barta tayi me isarta dan itama ji take xuciyarta ta karye, dan tun da aka haefi sanah basu ta6a yin nisa d juna b koda yaushe suna tare yau gashi sanah din xata tafi wata qasar ma bama a cikin garin ko qasar xata xauna b . Seda ta daedaeta nutsuwarta sannan ta dora d fadin " Tashi muje wajensu daddy kinji ynx xaku wuce lokaci yana qurewa " Haka suka wuce parlourn baffa wanda iyayen nata duk suna nan hadda en uwan abbanta d sukazo a ranar Nan suka mata fada sosae akan rayuwar aure d haquri akan xamansu Namma seda ta xubda qwalla . *********Da sallama y shigo dakin mamaman kamar yadda yayi tsammani su 2 ne a xaune Mamama na kan kujera yayinda sanah take qasa ta dora kanta akan cinyar mamaman Y qarasa y xauna shima a qasan yana gaeda mamaman Seda aka dauki kusan minti 1 bayan sun gaesa din kapin mamama ta numfasa tce " Arman " Jin yanayin yanda ta kira sunanshi y sanya shi dagowa y kalleta sannan yce " Na'@m " yana maeda kansa qasa Se kuma ta sauko qasa ta kama hannayensa sannan ta kamo hannayen sanah ta hada su waje guda Da sauri sanah ta daga ido ta kalli hannun nasu dake cikin na juna dan yanda taji tsigar jikinta ta xuba , ji tayi kamar ta janye hannunta amma sedae hakan baxe yiwu b shys kwae ta maeda kanta qasa Mamama ta fara da " Arman ga amana nan na baka bama ni kadae b cewa xanyi ga amana nan mun baka ! ka kula d ita ka kula d ita arman dukda nasan dama ba tun yau b wannan din aekin ka ne amma sedae ynx yana yin y chanja , da tana xaune ne a matsayin qanwarka kuma kana bata kulawa ne a matsayin qanwarka , yanxu kuwa ta tashi daga wannan matsayin ta koma abokiyar rayuwarka ma'ana matarka. Nan dae ta cigaba d musu nasiha duka su 2n nasiha me ratsa jiki wadda nan din ma seda sanah tayi kuka. Mamama ta jata jikinta tana rarrashinta ita kuma ta samu damar janye hannayenta daga cikin nasa Hannun nasa yakae hancin sa , wani sassanyan qamshi ne y xiyarci hancinsa wanda ba shiri y lumshe idanu dan ba qaramin qamshi ne y cakudu a wajen b Kallanta yke sosae yanda take kuka a jikin mamaman se kace wadda akace raba su xa'ae har abada Sosae yake jin kukan nata har cikin jikinsa kwae dae y dauke kae ne kuma a fuskarsa ma ba xaka fahimci wani abun b saboda ni kaena d nake kallansa na kaasa fahimtar yanayin da yake ciki Mamama ta kalleshi " Jeka kae kayan mota ynx xamu fito " Da toh y amsa yana ficewa daga dakin . Mamama ce ta fito d sanah har compound din gidan inda motocin da xasu kaesu airport suke Hallau dae kukan take tana jikin mamaman Suma kansu afrah d amrah seda sukayi kukan dan b kasafae suka saba rabuwa haka b ko da yaushe suna tare. Aunty ilham ce ta kamata ta shigar d ita motar d xasu tafi ta rufe qofar. Seda aka dau wajen 2mins yana sake sallama d mutanan gidan sannan y xagayo y shiga gefen da take xaune sannan driver yaja motar. Daga cikin sojojin dake tsaron lapiar baffa aka hada su d wasu d xasu rakasu airport din suma motar su tabi bayan tasu sanah din.................. Daga haka se ince mu hadu a Los Angeles 💃😹 Mhiz Innocent ce............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 32 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e Not edited 😫 ************* Qarfe 4 dae dae jirginsu y daga xuwa Los Angeles . Nan duk suka fara addu'oin neman tsari Tana xaune a kujerar dake jikin window yayinda shi kuma yake xaune gefenta Tun daxu yake satar kallanta Ita kam bata masan yana yi ba , dan har ynx kuka take sedae ynxn kukan nata babu hawaye sedae shashsheqa Ba tun ynx b yke attempting rarrashinta dan ya gaji d ganinta tana kuka sedae taqi bashi fuska dan ko kallansa taqi yi shiyasa ya kaama kansa ( 😂 yafi maka dae ) amma lokaci bayan lokaci yana satar kallanta dan sosae yake jin kukan nata har ransa dan yanxu kam yasan dole tayi kuka kuma tana buwatar rarrashi , in yace ze huce haushinsa akanta abun xeyi mata yawa gwara y rarrashetan mma y bari ne in suka sauka seya rarrashe tan dan ynx yanayinta y nuna b qaramin aekinta ne ta yarfa shi b. Cikin yaddar Allah jirginsu y sauka lpia a qasar ta Los Angeles. Abokin arman dinne y tura musu d mota ta dauke su har inda xasu xauna. A matuqar gajiye suka shiga madaedaecin gidan me matuqar kyau tsarin qasar waje xaman mutum 1 . Parlour ne madaedaeci with well furnished me dauke d kitchen a cikinsa se 1 bedroom d toilet a cikinsa . A parlour ta tsaya tana naxarin gidan dan tsarinsa sam be mata b Ta yama xa'ayi ace daki 1 ne a cikinsa ? Kuma bayan su 2 suka xo ? Har ya shiga bedroom y duba sosae y fito tana nan tsaye inda y batta " Hmmm ! Yarinya in xaki sake gwara ma ki sake " Y fada qasa qasa kapin y kalleta " Kije ki gyara dakin , kiyi wanka " " Lallae ma mutumin nan toh ce maka akayi baxan yi wankan bane kome ne " ta fada a ranta yayin da a fili ta murguda baki fuskar nan a hade sannan ta nemi waje a parlourn ta xauna ta janyo mayafin rigar jikinta ta rufe fuska Dariya ta bashi amma beyi a fili b y wuce bedroom din yayi wanka d sallah sannan ya sake fitowa parlourn Tana xaune dae har ynxn a yadda ya batta sedae ynx kuka take hadda sheshsheqa Yayi qoqarin shareta amma xuciyarsa ta kaasa haquri , dan haka d sauri ya qarasa inda take y tsugunna a gaban kujerar d take y kamo hannunta dake dauke d lalle D sauri ta janye hannunta tana watsa masa dara daran idanunta kana cikin sheshsheqar kuka tace " Don Allah k qyale ni ! ni ka qyaleni don Allah " Kallanta y tsaya yi sosae ta dan blue din hasken dake dakin Ehh lallae yarinyar nan taxo d ta6ara , d alama so take ta huce duk wani haushin ta akansa shi kuma baxe dauka laefin da ba nasa b and shima kansa fushi yke d ita musamman in ya tuna yadda take qaunar souban amma dukda haka gwara tun farko yaewa tupkar hanci . A hankali y sake maeda fuskarsa kicin kicin kamar ko yaushe Miqewa yayi kapin y sake komawa aenahin miskilinsa kuma mara fara'a yce " Ah say ki tashi ki gyara daki kiyi wanka koh ? Ni dodo ne d kike min kuka dan na miki magana ? Bansan shirme pah ki tashi right away ! Y fada yana wucewa daki Sautin kukan nata ta qara tana sakin wani kukan Dama tasan baby ma a matsayin qanwa take a wajensa babu so na soyayya a tsakaninsu ballantana har takae ga aure , ynx gashi an janyo mata yana huce haushin sa akanta ita kuma ba xata dauki laefin da ba nata b !! ( Toh pah bari muga wake d nasara a cikinsu 😱😂💃) Tashin tayi dan yanda taga yyi kicin kicin d rae Ta sake hade girar sama data qasa ta tashi a hankali ta tura qofar bedroom din Yana kwance akan gadon yana danna waya dukda yaji shigowarta amma be dago y kalleta b Haushi y sake cikata wato y bawa banxa ajiyarta Qarasawa tayi inda akwatu nan su suke , ta bude ta ciri abinda take d buqata sannan ta wuce toilet din Seda ta shiga sannan y kalleta se a lokacin y samu kansa d fadin " Alhamdulillahillazi bi ni'imatihi ta timmus salihat " ya fada yana murmushi , ya sake bin hanyar da tabi d kallo gami d girgixa kae " Baby ! Baby !! Y fada qasa qasa Yana nan dae kwance harta fito cikin doguwar riga d qaton hijab har qasa Be san sanda dariya ta su6uce masa b a fili yayi abarsa amma ya maaze kamar wani abunne y bashi dariya Haushi , tuquqi gaba daya y kamata kamar ta fasa ihu dan har seda qwalla ta Tarar mata a ido na wannan raenin wayon nasa Kae tsaye ta fice daga dakin dauke d dadduma ta fita parlour tae sallah sannan ta kishingide akan daddumar Seda taji bacci na shirin daukarta sannan ta miqe ta nupi bedroom din Ynx baya cikin dakin d alama yana toilet Hakan y bata damar tsayawa ta dauki blanket d pillow ta fice gaba daya A tsakiyar parlourn kan carpet ta kwanta kana ta lullu6a d blanket din , bata dade b kuwa baccin y fara fusgarta dan b qaramin jinsa take b . Yana nan xaune kan gadon har can cikin dare sannan y tashi y fito daga bedroom din Can y hangeta tsakiyar parlourn d alama ma tayi bacci D sauri y qarasa y yaye bargon daga fuskarta Kyakykyawar farar fuskarta ta bayyana numfashinta na sauka a hankali tayi wani irin kyau na musamman A hankali kuma akan la66ansa y furta " Sleeping beauty " yana sakin wani qayataccen murmushi Kapin y kae hannu d nupin daga ta gbdy se kuma y faasa A hankali y fara buga pillown da take kae yana lura d kunnenta , abin mamaki ko hearing aid din bata cire b kenan tana nupin dashi xata kwana ? A hankali ta fara bude idanun nata kapin ta bude su tarr akan fuskarsa , cikin Sauri ta miqe xaune Ganin ta miqe y sanya shi fadin " Tashi ki koma kan gado " " Bana so " ta fada tana turo baki Maaze wa ya kuma yi yce " Ki koma kan gado nace koh ? Kauda kanta itama ta kumayi tana fadin " Nace bana so " Miqewa yayi kapin y faara tattare hannun rigar jikinsa sannan y nupota gadan gadan D sauri ta miqe tana yayimar blanket din tayi cikin bedroom din tana harare harare d murguda baki Binta yayi d kallo har seda ta shige sannan y bita dakin Tana tsaye harya shigo bata d niyyar kwanciya Bece mata komae b y janyo wani blanket din y haye kan kujerar dake cikin dakin y lullu6a abinsa . Seda ta tabbatar ya kwanta din sannan ta qarasa kan gadon ta kwanta tana sake karanto addu'oi . Washe gari d safe kusan tare suka tashi , sedae shi ya fita massallacin dake dan nesa kadan d gidan d suka sauka . Hakan ne y bata damar tashi tayi duk wani abu d xatayi , ta gyara gidan ma gaba daya ta shirya dae cikin hijab din sannan ta koma kan gadon , sedae ba bacci take b . Se wajen 8 y shigo gidan kae tsaye kitchen y wuce dan yunwa yke ji sedae me ? Babu abinda y gani alamar matar gidan bata tashi bane kome ? Toh amma dae yaaga gidan a gyare Fes fes toh me hakan ke nupi ? Kae tsaye y wuce bedroom din Hango ta yayi a kwance mamaki y kamashi y qarasa cikin dakin Idon ta 2 kwae dae ta kwanta ne Tabbas taji shigowarsa amma bata dago b bare ma ta kalleshi Ransa a 6ace yce " Baki yi breakfast b ? Kamar ba xata amsa b se kuma taga rashin dacewar hakan hakan yasa tce " Bansan me zan dafa b " Shafa kansa yayi dan harga Allah yunwa ykeji sosae " Ki tashi kije ki sarrafa mana abinda xamu ci otherwise..." Se kuma yyi shiru y fice daga dakin Seda ta qara wajen 5mins bayan fitarsa sannan ta tashi ta fito ta wuce kitchen din Tea ta fara hadawa sannan ta soya musu qwae ta ajje kan dinning , ta koma parlourn ta kunna kallo mbc Bollywood takae akayi sa'a ynxn suka shigo mujhse dosti karoge , tana son film din sosae hakan yasa ta xauna tana kalla Can se gashi y shigo d leda a hannunsa y wuce d ita kitchen sannan y fito y wuce kan dinning din Hankalinta gaba daya yana kan T.Vn sedae taji shigowarsa amma bata dago ta kalle shi b " Oh yah taso kixo muci " y fada yana kallanta " Ki taso muci koh " y fada a karo na 2 Haushi y kamashi ya tashi y matsa gaban T.Vn yana cewa " Aou ashe pah kurma ce let's off d television yanda xaki ji " Kallansa ta tsaya yi xuciyarta na neman karyewa " Kurma ? Ta fada akan la66anta Sedae yaji ta hakan yasa yce " Ohh ashe kina jina tun farko amma baki amsa min b ! kin maeda ni shashasha wato inyi d bango koh ? Y fada yana kashe t.vn " Ki tashi ki wuce muci abinci " " Na qoshi " " Wlh se kinci " y fada cikin tsare gida Tashi tayi ta qarasa dinning din ta xauna , sannan shima y xauna y miqa mata plate d cup wanda y xuba tea a ciki Ba dan tana jin yunwa b ba abinda zesa taci ko abu 1 ne dan ji take kamar ta rusa ihu Tea din tasha shima ko rabin cup bata sha b ta ajiye sannan ta miqe tana Jan numfashi da sauri d Sauri alamar kuka take shirin yi Binta yayi d kallo harta shige dakin Yasan be kyauta b amma wannan itace kadae solution din d zesa ta daawo hanyar dae dae ( Amma pah a ganinsa ) Se da yaci yayi hani'an sannan y miqe y shiga bedroom din , tana kwance ynxn ma sedae ynx ajiyar xuciya take ajjewa akae akae abinda xe alamta maka cewa kuka tayi Wanka yayi y fito y shirya cikin qana nan kaya sannan y juya y kalleta " Ki tashi ki shirya xamu wuce hospital ! yau xaki fara kar6ar treatment " Yanxu kam batae musu b dan so take dama ta fita daga gidan , ta wuce toilet din tayo wanka ta shirya a ciki sannan ta sake fitowa sanye d hijab sedae ta chanja wannan din Kallanta yayi y kauda kae se kuma yce " U know what ? Ki cire wannan hijab din ki nemi mayafi kinsan dae dubaki xa'ayi koh ? Ko kuwa in mukaje xaa dubakin cire hijab din xakiyi gaba daya ? Kije ki chanja " y fada yana ficewa daga dakin. A hankali take takowa xuwa cikin qatuwar harabar gidan , kasancewar gidaje ne d yawa a cikinsa sanye take d Marun din abaya d mayafin ta fuskarta babu komae se kwalli da ta saka Motar data dakkosu jiya ta hanga arman a tsaye daga jikin qofar driver hakan yasa ta nupi motar Ganin ta da yayi ya sanya shi shigewa cikin motar d alama shi xeyi tuqin Kae tsaye ta qarasa wajen motar sannan ta bude gidan baya ta shiga ta kulle qofar D mamaki yke kallanta ta jikin mirrow , sedae ita kanta ma yana gefe ne tayi kicin kicin d face Gyara xama yayi ya janyo wayarsa ya fara daddannawa har suka kwashe kusan 20mins Ganin in dae shirun y mata ba xata ta6a gane yaren d yake nupi b ya sanya shi kallanta " Ni drivern ki ne ? Bata juyo b har ynx dae kanta na gefe Y sake maemaeta mata tambayar still dae tana kallan gefen Seda y juyo sosae yana kallanta y sake daure fuska sannan yce " Wae ba kya jina ne " Se a lokacin ta juyo tana kallansa cikin dakewa tce " Aou wae magana kke ? Kasan pah kurma ce seka daga murya " ta fada a dake tana dauke kae Wani qayataccen murmushi y saki yana juyawa " Ohh wae abinda y fada mata jiya ne y 6ata mata rae ? uhmm wae yarinyar nan ni take fadawa magana haka ? Soon xanyi maganin ki baby " Sake waewayowa yyi yce " Ynx dae b wannan b muna 6ata lokaci kar mu makara , plsss ki fito Ki daawo gaba in mun daawo se a dora daga inda aka tsaya uhmm ? Seda ta gama shan qamshinta sannan ta fito ta koma gaban har ynx dae fuskarta a haden take. Ba suyi tafiya me tsayi b suka isa asibitin , kasancewar ansan d xuwansu kuma shima likita ne yasa basu sha wahala b kae tsaye suka wuce ganin likita A ranar aka bata magungunan d xata faara amfani dasu kapin ayi mata aekin d kuma shawarwari d suka bata . Seda suka daawo ta samar musu abinda xasu ci dan b qaramar yunwa take ji b har wani jiri jiri take dan tun tea din d tasha d safe bata sake cin komae b Tana gama cin abincin a kitchen ta jere masa nasa a dinning , sannan tayi wanka tae sallah ta kwanta cikin blanket dan wani sanyi d taji yana shigarta alamar xaxxa6i na shirin kamata . Bata Dade d kwanciyar b baccin y dauketa . ...Yana kan dinning din bayan y gama cin abincin y cigaba d xama yana danna waya Kira ne y shigo wayar tasa dauke d wata sabuwar number ta qasar Cike d mamaki y kalli number kamar baxe daga b se kuma y daga tana dab d tsinkewa Cikin karyewar murya tace " hey Lurv ! Its Catherine ! Har na saare na dauka b xaka daga b ! Ashe ka daawo ? Kuma kana los Angeles amma baka fadamin b why ? Kasan kuwa yadda nayi missing naka ? Kuma nima na daawo gida " " Toh pah ! Y fada akan la66ansa dan harga Allah shi kam y manta d wata Catherine in banda ynx data kirashi Cikin dakewa yce " Yeap ina qasarku ! " Ohk lurv ka bani address gobe se in shigo , though dae naso maka surprise ne kwae sedae ka ganni , but bansan inda xan samu address din b dole seta wajen ka "............. Tohhhh pah readers ga fah Arman a qasarsu Catherine , ga kuma sanah a can gefe 🥺😹 Ko ya xata kaya ?😜 A next page dina In Sha Allahu xakuga sunayenku en amanatah 💃 masu min comment 🥺 Mhiz Innocent ce.............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 33_34 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e ...........Seda ya lumshe ido kamin a hankali ya furta " Not now plss ! Akwae aekin da nake in na gama i will let u know " " Uhmm memakon ka bani kawai inzo , ko aekin ma ae sena tayaka " ta fada wai ita ala dole shagwa6a zata masa " Plss...." " Ohk..Ohk lurv ! Duk yadda kace , but k dinga tunawa cewar I luv u to d extent " ta katseshi kafin takae ga jin abinda zece " Its Ohk " Kawae ya fada yana katse kiran cike da qosawa Wannan Catherine din tana neman ta jagula masa lissafi. *_Nigeria_* " Kin bani mamaki sadiya , kin shayar dani mamakin da ban ta6a tunani ba , ashe har akwai abinda zance kiyi ki saka qafa kiyi fatali dashi ? Kukan ta sake fashewa dashi kanta a qasa Abba yace " ki bar wannan kukan , magana zaki bude baki kiyimin " Cikin sarqewar murya tace " Wlh wlh abban souban bani na saka souban ya aekata abinda ya aekata ba , hasalima ni tun ba yau ba na fawwalawa Allah komae akan auran nan ! Wlh abban souban bani da masaniya akan komae " " Toh idan baki da masaniya ina souban yake har tsawon kwana 4 ? " Wlh bansani ba ! nima shine bansani ba , amma don Allah ka yadda da abinda nake fada maka abban souban " Se kuma ya nemi waje ya zauna zuciyarsa fall cike da tunani kala kala ' toh meya faru souban ya chanja ra'ayinsa haka a lokaci guda ? Bayan ga wadda yake zargin zata sakashi aekatawar tana rantsuwa akan ba itace ba ? ******* Yana qarasawa cikin dakin y zare hular kansa samfurin face cap yace " Momsy ina kwana ? Aunty dake zaune kan kujera tana kallo tace " Lafiya qalau Khalid ! Kwana 2 duk ka daukewa gidan nan qafa ? Ae ko baka zo dan kowa ba kaazo danni " Murmushin gefen bani yayi yace " Hajiya momsy ni zuwa nayi inyi muku jaaje " " Jaaje kuma ? Ta fada tana kallansa " Ehh manager ae jaaje za'ace , ace wae ranar daurin sure ango ya faasa aure ? Ae an tozarta gidan nan " Ta6e bani aunty tayi tana fadin " Allah kyauta ! Kasan ni ban fiye Shiga damuwar da ba tawa ba " Dariya sosae ya sheqe da ita yana buga hannayensa " Allah koh momsy na ? Ni zuwa nayi In share muku hawaye , Dan kuwa xuwa nayi in nemi auren er taku ! Kallansa aunty tayi sosae kafin ta girgiza kae " Allah ya shiryeka Khalid ! Halin en gidan nan ne baka Sani ba ? Ko da take bama wannan ba Kae yanzu kana tunanin ko da basu aura mata wani ba zasu Bka ita ne ? " Momsy meye laefi na ? Ya fada yana kallan kansa " " Uhmm toh seka samawa kanka salama Dan kuwa tun a ranar suka daura mata aure da arman ! Cikin gigecewa ya zabura ya miqe yana fadin " What ? Arman ? Garin Yaya ? " Meye naga ka zabura ne ? Aunty ta fada tana nazarinsa " Momsy arman fa kikace ? Yanzu ina suke ? " Meye naka da inda suke Khalid ? Toh sun bar wasar ma gaba 1" ta fada cikin halin ko in kula Seda yayi yadda yayi yasan qasar da sukaje da satin da taji ance zasu dawo duk seda ya sani sannan ya bar gidan cikin tashin hankali . ......Tun kafin ya kae ga Shiga parlourn ya faara qwallawa black kira Da sauri ya fito yana fadin " Oga lafiya kuwa ? Wannan Kira haka ? " Oh yah Ku saki wancan garan ! mun gama dashi , aekin ya tashi daga kansa yya koma kan Dan uwansa " Saga kafada black yayi yana fadin " Duk yadda kace " Kafin ya qarasa wani daki , ya bude Souban na zaune kan kujera 1 sitter hannunsa dauke da counter , sedae ya jingina kansa kan kujerar da yake kae kamar me bacci Black ya qarasa yace " Kae lokacin fitarka yayi , se kazo ka fice " Seda yakae qarshen zancen sannan souban ya dago ya kalleshi , kaana a hankali ya miqe yana fadin " Yah salam " dafe da Kansa dake saara masa , sannan yayi gaba black na bite dashi Babu kowa a parlourn haka zalika a filin gate din ma , sa6anin kullum da take jin hayaniyarsu a parlourn Yabi gidan da kallo sannan yayi gaba jikinsa a matuqar sanyaye Black dake ankare dashi ya sheqe da dariya . Seda Khalid ya tabbatar souban ya fita ya fita sannan ya fito yana fadin " Black mene next target namu ?????? *_Los Angeles_* .............Washe gari harya daawo daga masallaci bata tashi ba , so yae assuming ma bata sallah ne shiyasa be tashe ta da asuba ba . Sedae yanxu kam abin y bashi mamaki ganin har ynx babu alamar ta fito dan ko gidan ba'a gyara b Qarasawa bedroom din yayi d sallama dauke a bakinsa yana tsammanin ze ji ta amsa masa Sedae me ? hangota yae har ynx dae akan gadon kamar yadda y batta Cikin sauri hade d sassarfa y qarasa gadon y yaye blanket din dan ganin yanda take rawar sanyi " Yah salaam ! Y furta yana qarasa yaye bargon , sannan y ta6a goshinta xafi zau , abinda y tabbatar masa xaxxa6i ne y rufe ta D sauri y hau kan gadon yana daga kanta ya dora a cinyarsa " Baby ! Baby !! Da qyar ta bude idanunta da suka yi mata nauyi ta sauke su akan fuskarsa Qoqarin miqewa ta farayi ya riqota sannan ya taemaka mata ta miqe gaba daya Kae tsaye y wuce da ita toilet ya hada mata ruwan zafi tana xaune kan kujera Tsayawa tayi tana kallansa Ya gaane me take nupi , toh shi kuma ynx baya son musu hakan yasa y fice y bata waje dan tayi wankan. Mintuna wajen 15 sannan ta ta6a qofar tana qoqarin fitowa D sauri ya qarasa y riqota Ba tae musu b dan tana da buqatar taemakon Y qarasa d ita gefen gadon sannan ya koma wardrobe y ciro mata doguwar riga mara nauyi d hula y ajjiye a gabanta yace " Dauki ki saka " Bata motsa ba kuma bata kalle shi ba Ya sake maemaeta mata Nan ma tayi shiru Ganin bata da alamar kulashi y sanya shi daukar kayan ya faara warewa yana matsowa kusa da ita Ba shiri ta miqe tana turo baki ta kar6i kayan Shi kuma ya dauki wayarsa yana dannawa , yayinda tayi amfani d wannan damar ta saka kayan sannan as usual ta kima wannan uban hijab din ( wae nikam nace makinkimi 😂😂) Ranar haka ta wuni akan gado daga tabi wannan waje se ta chanja waje . Tana nan kwance y shigo dakin d sallama hannunsa dauke d Leda d bansan ta meye b Y qaraso yae switching light din dakin blue colour sannan y qarasa gefen gadon kan side drawer y zauna A hankali ya furta " Tashi kisha magani " " Innalillahi " ta fada a hankali se ta maaze as in bacci take Ya san sarae idonta 2 kuma tana jinsa hakan yasa yace " Ki tashi tun kapin na 6ata miki " Tashin tayi tana sake turo baki tana kallan gefe Murmushi ya saki yana janyo drawer da yake kae ta qara kusanci da gadon Shawarma ya fito da ita daga cikin ledar sannan y fara gutsura a hankali ya kae bakinta " Ni bana ci " ta fada a taqaece " Se kinci " ya fada cikin nuna isa Ba dan tana jin dadin bakin ta ba tace " Toh ka bani inci da kaena " Kallanta y cigaba dayi dan yanda take maganar cike d shagwa6a wanda ita bata san tana yi ba kawae dae a nature dinta ne hakan B musu y miqa mata Ta kar6a taci kadan sannan ta ajjiye Nan ya ciro maganin ma y bata tana 6ata rae , yayinda shi kuma ya hade mata girar sama data qasa yadda bama xata ga fuskar d xatayi masa musu b Tana gama sha ta fara qoqarin kwanciya tana ajjiye numfashi D sauri y riqota " A'ah kwanciyar ta isa haka ! bari na shafa miki maganin can kapin nan se ki huta " Xamewar dae tayi sannan d sauri kuma d gudu taji wani vomiting ya taso mata D sauri ta fara qoqarin janye hannunsa daga jikinta , yayin da shi kuma be fahimci abinda take nupi b y sake riqota Aekuwa ta shararo vomiting din a jikinsa " Yah ilahee ! Sannu kinji baby ! Y fada yana miqar da ita gaba daya y qarasa d ita toilet din ta wanke fuskarta dan jikinta be 6aci ba , sannan ta fito ta koma cikin blanket din Shi kuma yayi wanka ya fito y shirya yae duk wasu abubuwan d yake d buqata sannan y daawo Tana kwancen dae sedae yanzu babu rawar darin da take in ta kwanta A hankali ya qarasa kan gadon ya yaye bargon Gumi sosae take d alama xaxxa6in y saukar mata A hankali ya kae hannunsa ya faara janye hijab din dake jikinta Da sauri ta riqe hijab din tana bude idanunta da sukayi rau rau Hade rae yayi ya qaara kae hannunsa kan hijab din ita kuma tana sake riqewa Be bi ta kanta ba ya cire hijab din y ajjiye shi gefe , sannan ya faara qoqarin tashi daga kan gadon Ita kanta dama xafin take ji amma duk da haka seda taja blanket din ta sake lullu6e jikinta har kanta Cikin kausashshiyar murya yace " Malama in zaki yaye blanket din ki yaye karki kashe kanki " Ta jishi sarae dan bata kaega cire hearing aid din ba amma se cewa tayi " Kasan pah kurma ce se ka daga murya " Yau kam seda yayi dariyar me isarsa bayan ya fita daga bedroom din Wato dae har yanxu bata manta ba ? Ya fada yana girgixa kae Kitchen yaje y hada tea ya sha sannan y koma bedroom din Kae tsaye kan gadon ya nupa yaja pillow y faara qoqarin kwanciya Sedae duk ta babbake gadon dan wata iriyar kwanciya tayi amma kuma ta nannade waje guda Matsawa yayi kusa da ita a hankali gudun karta tashi ya fara qoqarin gyara mata kwanciyar , ita kuma tayi juyi sannan hannunta ya koma bayan kansa Kawae seya rabu da ita dan kar ta farka yaja pillownsa wajen ya kwanta , yana sake janta jikinsa dan da alama baccin ya mata dadi Ya kae idanunsa kan kyakykyawar fuskarta wadda in tana bacci ma qara kyau take A hankali ya lumshe ido yana budewa a lokaci 1 ya kae hannunsa kan ta da hular ta zame , kyakykyawar sumar kanta me sul6i d santsi ta bayyana Cikin rashin sanin abinyi yakae bakinsa goshinta dinta ya bata light kiss Kamar a mafarki taji alamar motsin mutum a kusa da ita Ba shiri ta bude ido Sedae me ? Jinta tayi kane kane a jikin wani abu seda ta gama bude ido sannan ta fuskanci a jikin mutum take Cikin sauri ta fara qoqarin tureshi danta tashi daga jikinsa , amma ya sake riqeta sannan cikin sanyayyiyar murya yace " Shttttt ! kiyi baccin ki bana son musu , in kuma wani abin kike so u should let me know " Bata sake cewa komae ba , amma ta cigaba da qoqarin tashi , sedae hakan ya gagara dan ya zagaye tane da hannayensa a cikin faffadan qirjinsa , dan haka kawae ta haqura tayi shiru tana jiran 6arawon ya sace ta. Suna nan zaune a haka har ya faara ji tana sauke numfashi a hankali hakan ya alamta masa cewa bacci ya dauke ta Ajiyar xuciya ya sauke sannan a hankali ya furta " Baby rigima dae " yana murmushi ............ Godia a gareku masu min comment team fb and team whtsp 🥺🥰 heart u all 😍 Yau kam page din naku ne ku kadae , banda masu la6e , kuma In Sha Allah yau xanyi mentioning sunayenku 🥺🥰 *_Team FB_* Salma salisu Ummin Abba Imane mousa Salma sulaiman Fateemah Muhammad bukarr Aminu usman Uwar alkhaeri tawa ni kadae 🥺🥰 Call mhie hussy musa Fatima Ahmad Muhammad Ummi ihsan Hannatu habibullah Asabe ezakiel Jamilu sani Abubakar Sa'adatu Abdullahi Princess husna autarh masoyiyatah 🥺🥰 Maryam mrym Kareemat Ibrahim Teema Abubakar Ruqayyah Muhammad Husna alameen Zainab usman Hawwa abdullahi Maimuna isa Umar Nawal abdulwahaf Fatima Muhammad Ummusawwama saeed Aisha Sani sule Khadija musa *_Team whtsp_* My lop abar qauna 🥺🥰kinsan kanki Call mhie apple Dr khulsum Hindu Hussy Ummu ashraf Walida bint sadeeq Maryam Ahmad (Ummu affan) Gilimah Meerah0214 Maleekatue Hafsat Naja'atu Isma'il Oum areef Ameenam Maryam Asma'ou Big bby Bilkeesu Muhammad Call mhie shalelen mijinta Fateemah Fatima And a huge and special thanks goes to Aunty zuby and Amina caps and more 🥺🥰 Ina godia sosae d yadda kuke qaramim qarfin gwuiwa d addu'oinku gareni Allah y saka muku d alhaerinsa 🤲🥺 Wadanda banyi mentioning sunansu ba kuma suna min comment sumin afuwa next page In Sha Allah xakuga sunanku 🥺 ragowar kuwa dama bakwa comment sedae ku karanta kwae Ku wuce 😒🙄 shiyasa ma baku ga sunayenku b dan wadannan sunayen masu comment ne 💃 Mhiz Innocent ce............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 35 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e Not edited 😫 .............Bata dauki kwanaki masu yawa b xaxxa6in y tafi sedae abinda ba'a rasa ba , kuma har ynx tana shan magani d kuma na shafawa a kunnenta dan se tayi 2weeks tana shan maganin sannan xa'a mata aekin. *******Yau garin aka tashi dashi a lumshe ga iska me dadi da take kadawa Ba dan yanxu baasa wani gud tym dashi b dah ba xata bari y fita y barta ita kadae a gidan b , musamman d taga alamar hadari y hado sosae . Tana kitchen tana sarrafa musu abinda xasu ci da dare ne Lokacin da hadarin y hado gadan gadan Gudu gudu sauri sauri ta qarasa girkin sannan ta koma bedroom ta xauna can qarshen gadon dan lokacin ma har an fara tsawa alamar ruwa xe iya sauka kowanne lokaci gashi garin yayi duhu sosae . Tana nan xaune tana addu'ar duk da taxo bakinta dan a matuqar tsorace take taji an turo qofar bedroom din Cikin gudun da bata san tana dashi ba ta tashi a guje ta fada jikinsa tana qanqame shi sosae Cikin rikicewa yace " Wah happen ? Ita dae ta riqe shi sosae tana Jan shashsheqar kuka Y tsaya y kalli fuskarta yace " Share hawayen ki fadamin me ya faru ? Y fada yana daga ta daga jikinsa Kamar jira take dama ta faara kukan sosae kamar wadda aka yiwa wani abu Janta yayi xuwa kan gadon ya xaunar d ita " Relax relax mana baby fadamin meya faru ? Cikin kukan dae tace " Toh ba kaene k tafi k barni ba kuma pah tsoro nake ji " " Oh my god ! Y fada yana dafa kansa Ynx wannan dalilin ne kawae y sakaki kuka ? Y fada aransa a fili kuma yace " Is ohk is ohk ynx ba gashi na daawo ba ? ya isa haka kinji koh ? Y fada yana goge mata hawayen Ranar duk inda y saka qafa seta mayar ko toilet da zeyi wanka ma a qofar ta tsaya harya fito Shi abinma har dariya yake bashi , duk da dae yasan dama gwana ce a fannin tsoro , shi kuma da gayya yake janyo wani abun dan tayi ta naniqe masa shi kuma yana biye mata . Har dare ana ruwan kuma irin me qarfin nan Tana biye dashi harya gama shirin baccinsa yazo ze kwanta , yana sane yau ya nemi kan kujera yae kwanciyarsa a binsa Kamar ta rusa ihu haka taji aekuwa tayi xamanta a qasan kujerar daya kwanta din Shi kuma ya mata shiru har wajen mintuna 15 yaga dae bata d alamar tashi , hakan y sanya shi miqewa y nupi kan gadon Itama binsa tayi ta hau kan gadon Ya ja blanket ya kwanta Ganin hakan y sanya itama ta kwanta tana kallansa " Madam kallan pah ? Ya fada yana dage mata gira Kauda kanta tayi tana murguda baki " Ni meye xan kalla a jikinka " ta fada qasa qasa " Me kikace ? " Ni bance komae b " tae maganar cikin basarwa Hannu ya miqa mata Ita kuma ta kauda kanta gefe Se ya ture bargon y faara qoqarin tashi " Baby !! Ta fada kamar xatayi kuka Juyowa yayi yana kallanta ,dan rabon da ta fadi sunansa har ya manta se yau , sannan se kuma ya hade rae " Bake kika nemi inxo in kwana akan gadon ba ? Gyada kae tayi kamar xatayi kuka kana ta matsa kusa dashi a hankali Shi kuma ya mata masauki a jikinsa yana kallan saman kanta Sun shafe more than 10mins a haka kowa d abinda yke tunani kapin yace " U better sleep otherwise xanyi tafiya ta in barki a dakin ke kadae " Da sauri ta runtse ido tana fatan Allah yasa baccin y dauke ta Aekuwa addu'arta ta ta kar6u dan kuwa bata dade b baccin y dauketa har shi kansa ma ogan . Sati 2n ya cika ciff Qarfe 6 dae dae tayi musu a asibitin dan qarfe 7 xaa mata aekin . A tsorace take matuqa , ji take kamar mutuwa zatayi dan har seda tayi kuka shi kuma yana rarrashinta A hankali ta daga idanunta da sukayi jajir ta kalleshi tace " Baby ! Ka kiramun mamama da daddy in gansu " Wata uwar harara ya jefa mata " Wato so kike ki tayar musu da hankali koh ? " Ni dae ni dae k kiramun su ! Ta fada kamar tana shirin sakin kuka Seda y sake jefa mata hararar sannan y dauki wayarsa y kira mamama Seda suka gaesa dashi sannan y miqa mata wayar D farin ciki ta kar6i wayar cikin kewar mamaman suka gaesa kana ta dora d " Mamama wae aekin pah xa"amin kuma ni Allah tsoro nake ji " " A'ah sanah tsoron na menene ? In Sha Allah xa'ayi komae cikin sa'a da yardar Allah muna nan muna miki addu'a kinji koh " mamama ta fada cikin son kwantar mata d hankali " Ehh mamama naji " ta fada cikin sakalcin data xame mata jiki Shi ko kallanta kawae yake harta gama wayar dasu , kapin ta miqa masa wayar tasa Kar6a yayi idansa cikin nata yace " Wato ni b xaki fadamin abinda ke damunki b se mamama koh ? " Toh ina ruwanka ? Ta fada akan la66anta Ya bude baki zeyi magana wayarsa ta dauki qara Ya dauka ma ko mamaman ce ta sake kira se yaga wata number , kasancewar be gane number da Catherine ta ta6a kiransa ba yasa besan ita bace Ya daga wayar kana ya kara a kunnensa " Hello lurv ! Ya jiyo muryarta ta and daedae lokacin da yaga sanah ta fara qaramin kuka tanayi tana matse idanu A hankali ya janyo ta jikinsa yana dora hannayensa akan gadon bayanta yana shafawa a hankali sannan cikin sanyayyiyar murya yace " Catherine ! " Yes lurv ! Har mun cinye 3weeks baka bani address din b , so koma wane aeki ne plsss zanzo na taya ka but kayi expecting dina a cikin week din nan " Gyara xamansa yayi yana gyarawa sanah xamanta itama kafin yace " Don't ever try dis , in na gama aekin ni da kaena xan fada mk " " Plss lurv ! Nidae I have already decide it , zan ajje waya kayi expecting dina kawae couz ba zaka gane yanda nayi missing naka ba se nazo" ta fada tana ajje wayar daga 6angarenta amma bata katse kiran b Shiru yayi yana nazarin maganganun ta bayan ya katse kiran Komae mutuncin Stephen da yake gani anzo wajen daya kamata ya taaka wa diyarsa burki , ya yana so ya lalla6a abarsa tana neman hanyar da zatayi fatali da hakan ? Amma fah Stephen ? Idan yayi hakan kuwa ya kyauta ? 6angaren sanah kuwa dukda taji yana waya , bata kaawo komae a ranta ba dan kuwa fargabar ma da take ciki kadae ta isheta . Wae me yake faruwa a Nigeria tun bayan fitar souban daga gidan nan ? """""""""Abba da tunda ya fara magana yake kallansa yace " Souban ka bude baki kayi mana bayani me kyau wanda zamu fahimta dan kuwa wannan kwane kwanen ba gaaneshi mukeyi ba " Abba ya fada dukda cikin zuciyarsa a karye take na ganin souban din wani iri haka barrister souban saurayi me jini a jika amma yau duk se yake ganinsa wani iri kamar bashi ba Souban ya gyara zama yana kallan wadanda ke xaune a dakin , kasancewar ranar juma'a ce yasan duk wani dan gidan yana cikin dakin A hankali ya fara zagaye da idanunsa ba tare da yasan hakan ba yana Kallan mutanen dake zaune a dakin Se dae me ? ya zaga idanunsa ko ina amma be hango ta b , Yayi mamakin yadda yaga babu Sanah a dakin ! Tana makaranta ne ? Ya tambayi kansa A'ah tabbas yasan tun kafin bikin aka tafi strike , Toh ko an aeke ta ne ? Ya sake tambayar kansa ! Dukda yasan hakan ba dabi'ar gidan nasu bace Wata amsa ce ta fito daga zuciyarsa wato " may be bata da lafiya ne " Wanda lokaci guda yayi na'am da hakan dae dae lokacin da ya sake fahimtar Arman ma baya dakin Cikin sakannin da basu wuce 2 ba amsar tazo masa cewa " Ya koma Cyprus tunda dama biki ne kawae ya kawoshi......... Kuyi manage da wannan pls yau qwuiwa nake ji wlh 😫 Mhiz Innocent ce..............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 36 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e ............Souban ya gyara zama sannan a hankali ya fara fadin " Abba lokacin dana fita da safe zanje in taho da abokaena da sukazo daga abuja , da yake safiya ce babu mutane sosae a titin , kawae wata mota tayi over taking dina sannan wadanda suke ciki suka fito da sauri zuwa cikin mota ta Cikin sakannin da basu wuce 5 ba black ya shaqawa souban wani abu dake jikin handkerchief din dake hannun sa Tun souban na qoqarin kaare kansa har yaji gaba daya jikinsa ya mutu , be sake sanin inda yake ba se farkawa yayi ya ganshi a cikin wani bedroom a kwance A hankali ya tashi yana dafe kansa dake saara masa kamar ze cire yana tuno abinda ya faru Wajen mintuna 5 sannan wani ya shigo ya kalleshi bece komae ba ya fita , se can suka dawo su 2 shi da wani qaton mutum baqi sidiq dashi babu alamar annuri a fuskarsa ( black kenan ) riqe da bindiga a hannunsa Kallansu yake sosae yana so ya gane ko ya sansu ? Su waye su ? Me yake a dakin nan ? Shi da ya kamata ace yanzu haka yana can yana shirye shiryen tafiya daurin auren sa Cikin karyewar murya yace " Bawan Allah me nake anan ? Meyasa kuka kawo ni nan ? Me nayi muku ? Ko da yake be kamata in tambayi abinda na muku ba couz na san a cikin wadanda nayi case dasu ne ! So plss Ku bari yau ranar farin ciki ce a gareni ranar daurin aure na , Ku bari bayan daurin auren se mu dora daga inda aka tsaya , wannan ba lokacin wata maganar bane " Dariya black ya sheqe da ita kana yace " Toh mu kuma wannan lokacin ne kawae damu ! Kasan meyasa muka kawoka ka nan ? Souban ya karkata kansa alamar yana ji " So muke ka faasa auren matar da zaka aura yau din nan " Dariya souban yayi kana yace " Sorry wace mata kenan ? " Sanah ! Black ya bashi amsa da sauri " Impossible ! Wait a cikinku ma wae waye ne yake so in bar masa ita ? Dayan dake kusa da black yace " Ogammu ne , karka bari ya bayyana a wajen nan ba tare da ka amsa wannan buqatar ba " " And so ? Souban ya fada yana kallansu su duka " Kaaga barrister ! Rashin kunyar ka ta faara yawa fah , ka sani wani matsayin ka ba zeyi amfani a wajen nan ba , kawae kayi biyayya shine abinda ze ceceka in kuma ba haka ba zakayi nadama " black ya fada a kufule dae_dae lokacin da wancan ya fita daga dakin Wajen minti 2 se gashi ya dawo riqe da wayar souban din a hannunsa dae_dae lokacin da Abba yake kiransa lokacin da suna masallaci Black ya kar6i wayar ya miqawa souban yace " Kar6i ka daga wayar ka fada musu cewar ka faasa auren ! " Baze yiwuwa ba ! Souban ya fada A fusace black yayi kansa da kan bindigar ya kwada masa a gefen kansa ya qara fadin " Kar6i ka fada musu Cewar ka faasa auren nan " Souban ya sake girgiza kae yana riqe da gefen kansa Dayan da suke tare da black ya kaewa souban naushi a hanci and lokaci guda yana kae masa a ciki Haka suka hadu su duka suka dinga dukansa kamar wadanda aka aeko sannan black ya sake cewa " Zaka fada yanzu ko kuwa sena fasa qwaqwalwarka ? Shiru souban yayi yana nazari , yasan idan be fada din ba zasu iya kashehi a banza , toh kuma idan ya fada din yasan daga can 6angaren za'a fasa auren ne Toh wannan ce kawae mafita in yaso idan ya koma seya fada musu abinda ya faru , yasan idan hakan ta faru toh za'a daura musu auren su a nutse Daga nan kuma seya binciko wadannan shashashan yayi maganinsu hakan ce ta sanyashi fadin " Ehh " Black ya danna number abban kira 1 ya daga Nan ne inda souban yake fadawa abba ya faasa auren , toh abinda yasa souban yace ya faasa ne a bisa wasu dalilansa , yasan wannan kadae ya isa abinda zesa a jirashi aji menene dalilan nasa ???? Daga nan basu sake azabtar dashi ba , yana dae zaune a cikin dakin , zasu kawo mishi abinci da ruwa da sauran kayan buqata Se kuma ranar da sukazo suka bude masa qofar ya fito daga gidan zuwa gida.... Shiru dakin ya dauka na wajen mintuna 10 babu wanda ya iya cewa komae , kowa da abinda yake saqawa a ransa Cikin matuqar tausayi gami da mamaki kowannensu ke kallan souban din sanda yake baada wannan labarin Abba dake zaune a qaramar kujerar parlourn yayi shiru hannayensa riqe da juna a ha6arsa Be ta6a tunanin haka abin yake ba , be kawo ba haka zalika beyi zaton haka al'amarin ya kasance ba , meyasa yayi gaggawa ? Ya tambayi kansa Baffah yayi gyaran murya cike da dattako shima muryarsa a hankali da alama labarin ya tsuma shi yace " Souban ! Souban ya daga kae ya kalli baffah sannan ya maeda kan nasa qasa kafin baffah ya cigaba da fadin " Wato duk abinda kaga ya faru da dan adam toh dama can rubutacce ne a cikin littafin qaddararsa , saboda haka ka riga da kaasan cewa daya daga cikin cikon imani hadda yadda da qaddara ta alkhaeri ce ko akasinta " Duk souban yasan wannan hakan yasa ya gyada kae , amma se yaji kamar ba zancen kenan ba , dan yaji kamar maganar tayi ta kumayi alaqa da kuma baudewa da abinda ya faru dashi , amma seya cigaba da jin abinda baffahn yake cewa " Saboda haka abinda zamu ce shine Allah ya kiyaye ya kuma tsare gaba " Abinda souban yake da buqatar ji kenan , Dan haka yace " Ameen " shi da ragowar da suke cikin dakin Baffah ya cigaba da fadin " Sannan muna me baka haquri souban , a bisa wadannan abubuwan da suka faru mun daurawa Sanah aure da Arman !!! Cikin wani irin yanayi dana kaasa tantancewa souban ya dago ya kalli baffah cikin ido abinda be ta6a ba kenan , ya cigaba da kallan nasa ba tare da ya dauke ba , Dan kuwa so yake ya hango wae wanene ma yake maganar ne ? Ko bayan tafiyar sa baffah ya haukace ne ? Ko kuwa shaye shaye ya fara ? A hankali ya maeda dubansa ga ragowar da suke dakin yana so yaji sun qaryata abinda baffahn ya fada , sedae yaji shiru , babu wanda ya tanka , Me suke so su ce masa ne ? Abba dae ya kaasa cewa komae Dan kuwa tausayin Dan nasa ya gama kashe masa jiki Baba ne yayi qarfin halin fadin " Qwarae kuwa souban ! Kayi haquri mun riga mun yanke hukunci cikin fushi ba tare da bincike ba a lokacin muka daurawa Sanah aure da Arman " " Ina ! Baze ta6a yiwuwa ba ! Abba ashe ku da nake tare daku ma kun kaasa fahimtar wane ni , toh su wane zasu fahimce ni ? Baffah meyasa kukamin haka ? Meyasa baku tsaya kun jira na dawo kun tambayeni dalilina na fasa auren nan ba ? Meyasa zaku aurar da sanah zuwa ga wani na ? Meyasa bakwa son gani na a cikin farin ciki ? Meyasa kuka za6i ku tozarta soyayyar da muka gina ta shekara da shekaru ? Meyasa bakuyi tunani akan irin soyayyar da nakewa sanah ba ? Meyasa bakuyi tantama akan magana ta ba ? Me....." " Souban ! Abba ya fada cikin daga murya yana kallan souban da yake magana cikin rufewar idanu " Souban ashe baka da kunya ? Mu kake fadawa haka ? Se a lokacin tunanin souban ya dawo , ya gane tukunna ma da wadanda yake tare " Iyayena ne " ya tunasarwa kansa " Ya Allah ! Ka farkar dani daga wannan mummunan mafarkin da nake dan zuciya ta rana dab da tarwatsewa " ya fada a ransa . *_Los Angeles_* ...........Kwanansu 2 a asibitin bayan yi mata aekin sannan aka sallamesu . Ranar da suka dawo wajen maghrib ne dan haka kae tsaye daki suka wuce Shine ya fara yin wanka , sannan ya fito ya shirya Tana zaune akan gadon inda ya barta , sedae yanzu ta kishin gida ne A hankali ya qarasa wajen yace " Ki tashi kiyi wanka uhmm ? Turo baki tayi tace " Ni bansan tashi , na gaji " Murmushi yayi yace " Ae baki da damuwa ! Lem me help u " ya fada yana qoqarin daga ta Da sauri tace " A'ah ni fa ka bash shi " Yace " Nooo , pls kina buqatar taemako , ki barni na taemaka miki " " Ni fa bana so " ta sake fada tana turo bakin dae Ya bita da kallo yana lumshe ido Tayi wanka ta fito cikin doguwar riga me dan baby hijab , tayi matuqar kyau kamar er tsana ya bita da kallo sanda take qoqarin ficewa daga dakin So samu ne yanzu haka ya janyo ta jikinsa ya rungume , toh so yake ya bita a hankali a hankali harta saba dashi a matsayin mijinta ba yayanta ba shiyasa yake binta a sannu a sannu Kae tsaye parlour ta fice ta zauna a kujera kana ta dauki remote control ta kamo MBC Bollywood ta faara kalla Seda ya zauna yadan danna wayarsa sannan ya fito parlourn bayan yayi sallah Tana zaune akan kujera me 3sitter hankalin ta akan t.vn Ya qarasa wajen t.vn kamar yadda ya tsammata kuwa film take kalla Kae tsaye ya wuce kujerar da take kae ya zauna yana maeda hankalinsa kan t.vn Bata kulashi ba dae ta cigaba da kallanta har wajen qarfe 10 A hankali taji wani bacci me dadi yana sakadarta , hakanne yasa ta fara lumshe dara_daran idanunta Ganin haka ya sanyashi matsowa kusa da ita , ita kuma ta samu damar Dora kanta a kafadarsa tana sake lumshe idanun Ganin haka ya sanyashi gyara mata kwanciyar zuwa kan cinyarsa Ita kuwa ta gyara kwanciya hankali kwance abinta ta faara baccinta cikin kwanciyar hankali shi kuma ya cigaba fa kallon , lokaci _ lokaci yana kallanta Se da ya tabbatar baccin ya dauketa sosae sannan a hankali cikin nutsuwa ya daga ta cakk zuwa kan gado , ya gyara mata kwanciyar ta , sannan ya ja mata blanket zuwa sama Kae kallansa yayi zuwa cute face din ta dake qara kyau idan tana bacci gashi tayi wani fayau da ita Besan sanda ya saki wani qayataccen murmushi ba sannan a hankali ya kae bakinsa saman goshin ta ya bata light kiss , sannan ya gangaro zuwa hancinta shima ya bata kiss , se yaji kamar ana jansa zuwa bakinta , ya kae dubansa zuwa ga dan qaramin cute pink lips din ta , data turo shi gaba kadan kamar zatayi kuka , a hankali ya fara qoqarin bata kiss din dae_dae lokacin da tayi juyi ta chanja 6angaren data kwanta Seya janye jikinsa da sauri gudun karta tashi yana murmushi , yana tunanin duk lokacin daya ta6a bakin nan yasan akwae rigima ranar . .........Washe_gari qarfe 12:00 tana zaune a parlourn cikin rashin sanin abinyi tana jiran dawowarsa kasancewar ya fita ne Se taji ana knocking din door , da mamaki ta kalli qofar tana mamakin abinda ya saka shi knocking din qofa yau , bayan yana da key a hannunsa Mamakin nata ne ya katse sanda taji ana sake knocking din A sukwane ta qarasa qofar , tunda tasan babu wanda zezo gidan nan idan bashi ba yasa kawae ta bawa kanta amannar shi ne , dan haka ta bude qofar kafin ta kalle shi ta juya cikin parlourn Se dae me ? A tsakiyar parlourn itama ta tsaya tana kalle kalle , sanye take cikin doguwar riga baqa wadda take iya gwuiwarta , ta zubo da milk din gashin da bashi da yalwar tsayi , qafarta sanye da wani hill shoe shima baqi Se aka faara kallan kallo tsakanin su Catherine na mamakin irin baewar kyau da Sanah take dashi , haka zalika ta kaasa gane a wane yare ko qasa zata ajje sanah din ? Cike da qarfin halin hali Catherine tace " Me kikeyi a cikin gidan nan ? Ta fada cikin harshen turanci Cikin mamaki sanah take kallan Catherine din jin wannan raenin hankali nata , toh taga alamar tazo da raenin wayo , bari ta nuna mata wajen ta tarar , se kawae ta nemi waje tayi zamanta tana janyo remote ta fara qoqarin kunna t.v Catherine ta kufula ta qara fada cikin daga murya " Hey u young lady ! Me ya kawoki gidan nan ? Ina Arman yake ? Se a lokacin ta dago ta kalleta , ehh wato baby ya san da zuwanta kenan ? Shine ya saka ta tazo har cikin gidan nan ? Yanzu rashin son da baby ke mata har yakae ya kawo mata wata cikin gidan auren ta ? Seta tashi a hankali sannan ta kalli Catherine tace " In kin gama haushin naki , ga hanya can ki fita , shi kuma wanda kike nema din be kamata kizo nan kina nemansa ba , kamata yayi kije inda kuka saba haduwa ba cikin gidan nan ba . " Heyy ! Koma wace ke kar kiyi qoqarin shiga rayuwar Arman , otherwise I will kill u " ta fada sounding seriously Sannan ta dora da " Zan tafi amma ki sani zan dawo , idan har baki rabu da lurv ba ! Ni Catherine se naga bayanki " daga haka taja tsumman qafafuwanta ta fita daga dakin Wasu qwalla sanah taji sun tarar mata a idanu wanda cikin sakannin da basu wuce 3 ba suka fara tsere a kuncinta Baby ? Anya kuwa ? Menene ya hadashi da mace ? Macen ma irin wannan ? Meyasa yake qoqarin tozarta ta ? Meyasa yake so yaci mata mutunci ? Mace har cikin gidan auren ta ? Tazo tana mata kashedi ? Tabbas baby ne ya bata fuska , in badan haka ba , ba zata zo ma har cikin gidan ba Se kuwa ta sake fashewa da kuka hadda sheshsheqa Ita ba komae ne ya sakata kuka ba , se yadda mamama da daddy suka basu tarbiyya amma gashi baby yayi fatali da wannan tarbiyyar , ashe in yazo wata qasar mace yake kawowa gidan ? Meyasa baby ya dauki wannan dabi'ar ? Ga qarin zubar mata da mutunci da yayi shine yiwa budurwar tasa kwatancen inda yake zaune babu kunya ba tsoron Allah inda yake zaune ta matarsa ta sunnah saboda ya wulaqanta ta ne ko menene ? Catherine ! Se a lokacin sunanta ya dawo mata cikin qwaqwalwarta wato sanda suna asibiti , tabbas taji sanda suke waya dashi ! Hakan ma kadae ya isa ya nuna maka sun dade a tare , kuma da alama yau din yasan da zuwanta !! Wani kukan ta cigaba dayi me matuqar tsuma zuciya da rauni Seda tayi me isarta sannan taja qafafunta zuwa bedroom , ta fara hargitso kayan ta da suke cikin wardrobe tana watsatu cikin akwati yayin da zuciyar ta ta bushe qamass tanayi cike da bacin rae dan kuwa ta qudurcewa ranta daga yau ta gama kwana a Los Angeles.............. Mhiz Innocent ce...........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 37 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e .............Cike da mamaki ya tura qofar dakin , ganinta a bude , ya qarasa cikin parlourn,bata nan ,hakana ya bashi mamaki dan sau da dama idan ya dawo yana samunta ne a parlour ko tana kallo ko tana karatu A hankali cikin takun nan nasa me cike da nutsuwa da cikar zati ya qarasa cikin bedroom din , Tana tsaye a gaban gadon sanye da army green din abaya hannunta riqe da akwatin Da mamaki ya qarasa cikin dakin kafin ya furta " Baby ! Ya fada yana qarasawa wajen da take " Karka matso kusa dani ! Ta fada wasu hawaye da bata shirya zuwamsu ba na zubowa kan kuncinta Gaba 1 seya rude ganin hawayen nata , dan haka da Sauri hade da sassarfa ya qarasa wajen da take ya riqo ta sosae tana qwacewa tana fadin " ni ka qyaleni " Amma be bi ta kanta ba , seda ya janyo ta sannan ya mata wata kyakykyawar runguma , duk da tana qoqarin qwacewa hakan be hana bugun zuciyarsu haduwa waje 1 ba Dan kanta da taga babu haza ta haqura ta qyaleshi Seda yaji tayi shirun ya tabbatar data samu nutsuwa sannan ya daga ta kana cikin tausashshiyar murya yace " Fadamin ! Meya faru ? Kukan ta sake fashewa dashi tana yi tana qarawa " Yah salam ! Baby plss ki bar wannan kukan ki fadamin meya faru uhmm ? Ya fada yana sake riqo hannayenta Da sauri ta fizge hannayen nata sannan ta fara fadi cikin kukan " Gida zan tafi ! Budurwar taka tazo har gida tamin gargadi , ni kam na gaji tafiya xanyi kawae " " Oh god " ya fada yana yamutsa sumar kansa " Wacece budurwata ? " Aou tambaya ta ma kake yi ? Ae kafi kowa saninta , bayan rannan ma ina jinka kana waya da ita , sannan cin mutuncin be tsaya iya nan ba seda ka kawomin ita har cikin gidan aur...." Se kuma tayi shiru bata qarasa ba Wani qayataccen murmushi ya saki yana sake matsawa dab da ita Cikin zafin nama ya juyar da ita ya rungume ta ta baya yace " Toh banda abinki baby meye na fushin ? Ko kishi na kike ? Ji tayi wani tuquqi hadi da bacin rae sun taso mata cikin fushi tace " Ina mamaki ne yadda kake qoqarin tozartar da tarbiyyar dasu daddy suka bamu , har mace ta biyo ka gida ? Nidae ka cika ni gida zan tafi " Ta qarasa fada wasu hawayen na zubowa Yau kam baby so take ta sanya masa ciwon kae amma dukda haka bari yaje ya fara yin maganin Catherine dan haka yace " Ohk zaki tafi gida but plss ki bari zuwa gobe uhmm ? " Ni dae a'ah yau zan tafi , na sani ma kota dawo da daddare " ta fada da gaba1 amannar ta Seya sake sakin wani murmushin kamin yce " Noo ! ba zata dawo ba , but kedae ki bari zuwa gobe pls " " Toh ka sakeni ni " Seya sake riqeta da qarfi har seda ta saki qaramar qara sannan ya cikata yana fadin " bari naje na dawo yanzun nan " Binshi tayi da kallo harya fice tana jin wasu hawayen na sake tsere akan kuncinta Wato ya yadda ta tafi ita kadae ? Kenan seya cigaba da zama da wannan matar ? Ta rasa dalilin da yasa take jin wani irin zafi a cikin zuciyartah ? Amma ta dauki hakan a matsayin rashin jin dadin yadda taga wata tazo har cikin gida nemansa . *******Yayi sa'a kuwa sanda yaje tana garden tana danna waya Tun daga nesa ta hango sa , dan haka cikin farin ciki ta miqe tana jiran qarasowarsa Ya qarasa fuskarsa babu ko alamar annuri kwata kwata " Lurv ! Hala an fada maka zuwa na ? Ta fada tana rausayar da kae " Uhmm ! Yess , Catherine banyi miki gargadi akan kar kije gida na ba ? Meyasa kika je ? " But lurv ! Ae ka bari ka zauna ko coffee ne kasha koh ? Yamutsa fuska yayi kamin yace " Just tell me meyasa kika je ? " Nayi missing din ka ne badly , so yanzu ba gashi kazo ba , ae da nasan ba zaka zo ba ! Kaga yadda ka qara kyau kuwa lurv ? Shiru yayi ba tare da yace komae ba Ganin haka ita kuma ya sanyata cigaba da fadin " But lurv wace ne na gani a gidan ? Ta fada yanayin fuskarta na chanjawa Gyara tsayuwarsa yayi yana tura hannayensa cikin aljihun wandan jikinsa kafin yace " She is my wife , and plss stay away from me dan gobe ma zamu koma qasar mu " Ji tayi kamar zata kifa tunda taji abinda ya fada din amma kuma se taji zuciyarta ta bushe data tuna wani abu dan haka tace " Babu wani Abu , ae addininku ya yadda ka auri mace sama da 1 , Toh ni a shirye nake zan aure ka ko matan ka sun kae 10 ne " ta fada hawaye na zubar mata a kuncinta " Se akace miki ni kuma auranki zanyi ba ? Ya fada akan la66ansa yana sakin wani miskilin murmushi " And bari na shirya daga yau bazan kuma bari kayi nisa dani ba , duk inda zakaje zan bika " Dae_dae lokacin da Dr Stephen ya qaraso wajen Suka gaesa da Arman kafin ya maeda hankalinsa wajen Catherine yace " Cat ! Meya faru ne ? Cikin shagwa6a ta qarasa jikin baban nata shi kuma ya rungume ta yana fadin " Meya saki kuka shalele ? " Pops wae barin qasar nan ze sakeyi ! Ni dae bazan kuma bari yayi nisa dani ba , plss pops zan bishi " Murmushi Dr Stephen yayi yace " Is ohk Is ohk , Let him go , I promise u ni da kaena zanje na nemar miki auransa a wajen Dr alqaseem uhmm ? Ya fada yana bubbuga gadon bayanta Seta tashi tana kallan Dr Stephen din tace " plss pops ka barni kawae na bishi mana " " Nooo kiyi abinda nace miki " ya fada yana kallanta hannayensa dafe da kafadarta Shi kam dae ya hadu da jaraba , wannan naci har ina ? " Toh Dr Arman se yaushe kenan ? Stephen ya fada yana kallam arman " I don't even know , but may be soon " " Ohk my regard to the family pls " " In Sha Allah " Arman ya fada yana sake gaesawa da Stephen din kafin ya juya ya bar wajen Ta kalli pops din nata ya gyada mata kae alamar ya bata go ahead kenan , dan haka ta qarasa wajen motar da arman din yazo da ita Seda ya shiga sannan ta tsugunno jikin glass din tace " Bye bye lurv pls take care of ur self for me " Ba tare da ya kalleta ba yace " Thanks " yana Jan motar . ......Tana zaune a gefen gadon, zuciyarta fall cike da tunane tunane kala kala Tunanin daya mata dirar mikiya yanzun shine ya sanya hawaye zirara akam cute face nata wato " May be ma yanzu suna can tare yana bata haquri " Seda tayi me isarta sannan tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya Dae_dae lokacin daya shigo dakin, tana kallansa bata dago kae ta kalleshi ba zuciyarta ta mata wani irin suya Ya qarasa gefen gadon ya zauna, ganin haka ya sanyata miqewa ta koma gaban mirror kamar me shirin yin Kwalliya " Baby ! Ya fada a hankali Bata juyo ba ballantana ya saka ran zata amsa Ya sake fadin " Baby ! Wae yaushe kika zama haka ? Ina miki magana kinyi kamar bakya jina ? Seta dan juyo kadan kafin cikin shaqaqqiyar murya tace " Aou ! Ka manta kurma ce ! Seka daga murya " Cikin zafin nama ya finciko hannunta hakan ya bata damar fadawa jikinsa, yayinda hannunsa ke kan gadon " Duk ranar dana qara miki magana kika cemin ae kurma ce, wlh se nayi maganin wannan mara kunyar bakin naki " ya fada yana kallan bakin da da ta turoshi Jin abinda yace ya sanya ta taune bakin Yana sane ya dauke hannunsa daga tokarewar da yayi musu , hakan yasa ya fada gadon gaba dayansa, ita kuma ta biyo bayansa tana qoqarin tashi ya sake riqota A hankali ya fara matsawa da bakinsa zuwa wajen nata, yayinda ita kuma ta rintse gaba daya idanunta, Dae_dae lokacin da wayarsa tayi qara wanda hakan ya ankarar dashi, ya sanyashi sakinta Ita kuma tayi amfani da wannan damar ta tashi ilahirin jikinta na rawa, Tsaki yaja ko Kallan inda wayar take beyi ba ya cigaba da kwanciyarsa . ..........Ranar juma'a suka sauka a cikin garin na kanon dabo tumbin giwa cikin matuqar kewar garin . *****Tun kafin driver ya gama parking ta 6alle murfin motar ta fice Ya bita da kallo yana kada kae hadi da murmushi, se kace ba ita ce yanzu ta gama cika tana batsewa ba . A parlourn ta taradda mamama zaune kan kujera tana kallan ARTV Da gudu ta qarasa ta fada jikin mamaman tana sakin kuka " Subhanallahi sanah ! Lafiya kuwa ? Meya sakaki kuka ? Mamama ta fada tana dago sanah daga jikinta Dae_dae lokacin daya shigo dakin yayi dae_dae da sanda mamama ta qara maemaeta mata tambayar " Meya sakaki kuka ? Dan kuwa mamama tasan wannan kukan na sanah ba kewa bace kadae akwae wani abin dae a qasa, Dan kuwa da kukan kewa ne tasan yadda sanah din ke yinshi cike da shagwa6a Tsayawa yayi be qarasa shigowa ba ya tsaya kamar an kafeshi, yana kallan fuskar sanah din yana jiran yaji amsar da zata bawa mamaman............. Mhiz Innocent ce...........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 38 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e ..........Cikin sheshsheqar kukan tace " Nayi kewarki ne mamama ! Se yaji wani sanyi ya ratsa kafatanin jikinsa, se a lokacin ya samu damar qarasa shigewa cikin parlourn da sallama Mamama ta kallesho tana amsa sallamar tasa cike da kewarsu su duka Ya qarasa ya durqusa yana gaeda ta Mamama ta amsa tana tambayarsa kwana 2n Yayinda sanah har yanzun tana jikin mamaman Ya kalleta ta gefen idanu a zuciyarsa yana fadin " Se son jiki kamar mage " Mamama ta maeda dubanta wajen Sanah sannan ta dubi Arman tace " Meya faru ne Arman ? Meyasa sanah ke kuka haka ? Wani yaqe yayi kafin ya sosa kansa yana fadin " Uhmm ! Mamama ae kinfi kowa sanin halin diyarki, bata ganki ba ? Ae shiyasa ta fara shagwa6ar ta ta " ya qarasa fada yana satar kallanta Sekwa ta watsa masa idanunta tana murguda baki gami da kautar da kanta gefe Besan sanda ya saki wani murmushi ba Mamama ta ta6a kunnen sanah tana fadin lokaci 1 " Ya aekin kunnen ? Babu wata Matsaala dae koh ? " Ehh mamama na warke " inji sanah " Toh Allah y qara mana lafiya ! barkanku da dawowa ! Ku tashi kuje cikin gida ku gaeda jama'ar gidan , Sa6ani ma kukayi da souban dan kuwa jiya ya tafi Cyprus bayan jinyar satittika da yasha fama da ita " Sanah ta miqe daga kwancen da take dan kuwa ita tama manta da wani souban a rayuwarta, tun abinda yayi mata ta shafe babinsa daga rayuwarta, ta shige daki Arman yace " Subhanallahi Allah y sawwaqe, Meya sameshi ? Mamama tace " wlh ciwo yayi sosae....Nan mamama ta fada masa abinda ya faru har souban ya fasa auren sanah, ta qare masa da rashin lafiyar da yayi bayan sanin tayi aure harya kasa jurewa seda yabar qasar tukunna danya samu kadaeci bayan binceken da har yanzu ake akan gano mutanen da suka dauke shi din " " Toh pah " arman ya furta yana jijjiga kae sannan ya dora da " Allah y tsare gaba ya tona asirinsu " " Ameen " mamama ta fada Yayinda arman ya fada duniyar tunani " Lallae wannan abu abin mamaki ne ! Gashi a dalilin sace souban din da akayi shiya samu farin cikin zuciyarsa , abinda ya fitar da rae akae kenan ,Allah ne ya taemakeshi da tuni yanzu sanah matar waninsa ce ? Lallae ya godewa Allah dan kuwa Allah na sonsa. Ranar gidan farin ciki kamar gidan biki, kowa farin ciki yake da dawowar tasu, Haka kowannensu yaje ya gaeda mutan gidan gaba dayansu . Anan ne suke samun labarin bikin Afrah da Yah Imam Wanda saura sati 1 ayishi, sunyi mamaki qwarae ta yadda babu wanda ya fada musu, bayan suna waya da junansu amma a cikin en 3n nata babu wadda ta fada mata. ........A parlour ta samu umma tana jona turaren wuta ta qarasa ta gaeshe ta sannan tace " Umma amrah fah ? Umma na murmushi tace " Tana ciki, karatu take" Ta qarasa dakin amrahn ta sameta tana karatun kamar yanda umman ta fada Amrah ta ajjiye littafin tana kallan sanah " ahh amaryar yah arman barka da zuwa, wallahi nayi missing naki sosae " Wani irin haushi taji ya kamata ta yadda seda ta gallawa amrahn harara sannan ta fara qoqarin tashi ta fice " Ahhh sorry mana babyn baby is dis ohk ? amrah ta fada tana dariya Dawowa tayi ta zauna tana fadin " Ke dallah ba'a abin arziqi dake sekin 6atawa mu2m rae " Kallan sanah kawae amrah take tana mamakin ta, ita da take son arman din amma bata samu ba, ita gashi ta samu a 6agas shine zata dinga wulaqanci tana wani shan qamshi ?any way dae itama yanzun ta daawo daga rakiyar sa dan ba cikakken mutunci ya cika ba yanzun se ya dizga ka ( 😱😂 babyn guda ) Kauda tunanin tayi gefe lokacin da sanah tace " Zuwa nayi inyi muku rashin mutunci, wae saura sati 1 bikin afrah shine ko labari babu ? Da bamu dawo ba da shikenan seda muji ance anyi bikin ? Amrah tayi dariya " pls maeda wuqar mrs Arman, wlh mamama ce tace kar a fada muku saboda tasan halinki cewa zakiyi sekin taho ko baki warke ba, shiyasa ma ban fada miki ba " Turo baki sanah tayi tace " Uhmm mamama , nifa Allah tun ranar da akayi min aekin na warke. ......Mamama ta shiga dakin nata wanda sanah ke ciki Ta qarasa ta zauna Ganinta yasa sanah din miqewa zaune daga kwanciyar da take Mamama ta kalleta sosae, ta gane har yanzu akwae sauran rina a kaba, dan haka dole tayi wani abun " Sanah ki tashi ki shirya dare nayi, nasan yanzu zezo Ku tafi " Turo baki sanah tayi tace " Ni dae mamama bazan bishi ba fah " " Meyasa ? Wani abun ne ya faru ? " Ni ba komae " ta sake fada still tana turo baki Mamama tace " Zo nan ! Zoki fadamin kinji ? Seta qarasa cinyar mamaman ta dora kanta sannan tace " Mamama wata ce fa yake so acan qasar " Wani qayataccen murmushi mamama ta saki seda tadau sakanni sannan tace " Ahhh ehh gskia wannan hujja ce kam, yi kwanciyarki zamu hadu da ja'irin " Mamama ta fada tana qudurcewa yadda zata gyara diyarta ta kafin ta koma gidanta Aekam ta sake bararrajewa akan gadon, tana sane taqi shiga dakinta saboda ma karya ganta. **Wajen qarfe 9:30pm ya shigo parlourn Mamama ce kadae a zaune a parlourn ya qarasa ya zauna Da mamaki mamama ta kalleshi tace " Har yanzu baka tafi ba ? Sosa kae yayi kafin yace " A'ah mamama daga can nake, zuwa nayi mu tafi " Murmushi mamama tayi tana girgiza kae kafin tace tana kallansa yana sinne kae wae shi a lallae dole kunya yakeji " Toh ae zefi kyau ka tashi ka tafi, dan kuwa ma bacci take " Dan shiru yayi kafin ya miqe yana fadin " Bari naje na tashe ta ! " Iyeeeee ! Mamama ta fada tana riqe ha6a " Toh kaje yau ka raba dare kana waya da budurwartaka, yau kam babu me takura maka " Seya koma ya zauna " Ae shikam shikenan ya shiga uku tunda har zancen nan yaje wajen mamama seta wajigashi yasan kafin zata bashi matarshi " ( Ahh su mata manya 😹 ) " Wlh mamama ba abinda take nufi bane, duk bata fahimci..... " Allah ya tashemu lafiya " mamama ta katseshi da fadin hakan Be qara cewa komae ba ya miqe a sukwane yana fadin " Seda safe " " Mu kwan lafiya " inji mamama Seda ya fita sannan ta bishi da kallo tana murmushi . Kwanakin da suka biyo baya sune na gyaran jiki da aka farawa sanah, wanda aka hadata da amarya afrah ake musu tare, kafin kace meye wannan, tuni sanah ta fito tayi dass da ita ta qara haske fatarta har wani qyalli takeyi, gashi tayi wani acan acan da ita kamar wadda aka sanya a inji . Ana saura kwana 1 daurin aure me lalle tazo tayi musu me shegen kyau, amarya da muqarrabanta sun fito Cass dasu . Ranar daurin aure da daddare za'ayi dinner, wadda daga nan za'a wuce kae amarya, Dan haka qarfe 5 na ranar daurin auren masu Kwalliya suka fara aekinsu Suna dakin da akewa amarya Kwalliya su 3n Amrah akewa kwalliya dan se an gama mata za'a yiwa amarya Ana gama mata kuwa aka yiwa amarya afrah ta fito a amaryar sak kuwa tayi matuqar kyau Wayarta dake ajje tayi ringing Amrah dake kusa da wayar tace " Kae yah imam ! Afrah ta galla mata harara tana fadin " Dillah can ni bani inji muryar mijina " Sanah dase a lokacin da kalleta tace " Ahh lallae afrah ! Ni wlh bansan sanda kika lalace haka ba " Dae_dae lokacin data daga wayar ta amsawa sanah da " Ranar da aka daura min aure mana " " Lallae madam aure " sanah da amrah suka hada baki wajen fadin hakan. Ita dae sanah tace ba zatae Kwalliya ba zataje a yadda take Seda qyar ta yadda ayi mata light makeup bayan su afrahn sun saka baki, sannan suka fita daga dakin dan zasu fara yin gaba ne kafin sanah din Kwalliya er kadan ta mata mara hayaniya Sanda akazo saka Jan baki win sakuwa yayi saboda taushin bakin, haka me kwalliyar ta haqura ta saka mata lipgloss kawae Se ta fito kamar wata er tsana, tayi kyau sosae abinta, sukayi sallama da me kwalliyar sannan itama ta fito daga dakin dan tafiya wajen dinner Dae_dae lokacin da take qoqarin wuce motar taji an janyeta ciki Cikin matuqar razana ta bude baki zatayi qara Se taji tattausan hannunsa wanda ya wadatu da qamshin turarensa dako a mafarki taji shi zata gane wanene " Shhhhh !!! Ni ne ! Ya fada cikin wani irin salo kuma a hankali cikin kunnenta Seta sauke wata ajiyar zuciya kafin ta fara kiciniyar qwacewa daga jikinsa Shi kuwa ya sake riqeta yana shaqar qamshin dake tashi daga jikinta me matuqar sanyi Tayi masa masifar kyau, ga fatarta data sake wani laushi kamar ta jariri A hankali yace " Ina kike shirin zuwa a haka ? Ta turo baki tana kauda kanta gefe tace " Dinner mana " " Ohh dama haka ake ? Mata ta tafi unguwa ba tare da mijinta ya Sani ba ? Ya fada yana dage mata girarsa 1 Se ta sake tura bakin kamar yarinya er goye Bakin yabi da kallo yana nazartarsa kamar wani maye A very cute lips, dan qarami dashi gashi daga gani zeyi taushi and se wani sheqi yake " Ae ka sani " Yaji ta fada, Se yaji kamar ana fuzgarsa ne ya sake maeda dubansa kan dan qaramin bakin nata Babu zato babu tsammani kawae ta tsinci bakinsa akan nata, Cikin firgici gigicewa da tsoro gaba daya ga6o6in jikinta suka fara rawa, tayi azamar qoqarin tureshi amma ina Arman fa yayi nisa.............. Mhiz Innocent ce.............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 39_40 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e ............Bata haqura ba dae ta cigaba da tureshi din, sedae kamar ma besan tana yi ba Seda ya gaji dan kansa sannan ya saketa yana shafa kwantacciyar sumar kansa fuskarsa dauke da wani qayataccen murmushi Aekuwa kamar jira take seta saki kuka kamar wadda aka duka, ta fara yinsa hadda sheshsheqa Da sauri ya riqo hannayenta yana fadin " Am sorry, ki dena kukan kinji ? Kamar bada ita yake ba dan kuwa cigaba tayi da kukanta tanayi tana qarawa Wani iri yakeji a zuciyarsa wannan kukan da takeyi, hakan yasa a hankali ya janyota ya rungume yana sake lallashinta Qoqarin tureshi take amma dukda haka bata dena kukan ba Seda tayi me isarta sannan ta fara sauke ajiyar zuciya akae_akae still dae be saketa ba Se can kuma cikin shaqaqqiyar murya tace " Ni ka sakeni zan tafi " " Ina ? Ya fada kamar besan Inda zataje ba Shiru tayi kafin taga dae shirun ba abinda ze mata yasa tace " Dinner mn " Seya kwantar da murya yace " Yanzu kina nufin a haka zaki tafi dinner ? Kinci wannan kwalliyar ga jikinki ko ina tashin qamshi yake ? Fisabilillahi kinmun adalci kenan idan kika fita ? Ko wani qato ya kallemin ke ? Seta juyar da kanta gefe ba tare da tace komae ba,shi kuma ya cigaba da fadin " Toh kafin ma ayi haka, bari kiga ni in gyara zamana inyi ta kallanki ya fiye miki fitar da zakiyi " Seta juyo ta kalleshi idanunta sunyi rau_rau alamar koda yaushe zata iya yin kuka Be gama kallannata ba kuwa ta fara aekin nata na kuka Ya yamutsa sumar kansa yana sauke ajiyar zuciya sannan cikin taushashshiyar murya yace " Baby meyasa kike so ki dinga wahalar dani haka ? Meyasa ba zaki tausayamin ba ? Wannan wahalar da kike bani ta isa haka, tun ina daurewa har na kaasa daurewa yanzun, plsss ki tausayawa zuciyatah mana " A hankali ta fara rage sautin kukan nata se taji tana buqatar sauraron abinda zece mata din Ya cigaba da fadin cikin wani salo wanda bata Zata babyn nata bane " Baby I luv u I luv u and I will always do " Shirun dae tayi har yanzu kanta na qasa Haka suka cigaba da zama cikin motar yana kallanta kamar wata T.V, ita kuma idan ta tuna yadda ya hanata zuwa bikin nan da nan se qwalla ta taru a idanunta . ...Wajen qarfe 12pm yana kwance akan tanqameman gadon nasu, tun dazu yake kwance amma ya kaasa baccin,baccin yaqi daukarsa se juyi yake daga wannan kusurwar se waccan kusurwar Tashi yayi ya zauna akan gadon ya kunna light din dakin yana dafe kansa, sannan ya dauki gorar ruwan sanyin dake ajje akan side drawer yasha yana ajiyeta Dole ne ma yasan abinda zeyi zuwa gobe, dole ya dauko matarsa yabar kwana haka nan kamar wani tuzuru,da wannan shawarar ya sake kashe light din ya kwanta amma fah bacci babu bayaninsa . ............Washe_gari qarfe 8 na safe a gidan na Arab tayi masa Seda yakae motarsa bakin qofar part dinsu sannan ya ajjeta ya fito Yana fitowa wayarsa nayin qara, kamar baze duba ba kuma seya tsaya ya dakkota daga aljihunsa, Daddy ne Hakan yasa ya daga cikin girmamawa yana karawa a kunnensa bakinsa dauke da sallama Daddy ya amsa cike da kulawa yana dorawa da fadin " Arman ! Ina son ganinka yau idan baka da uzuri " Cikin tunanin abinda yasa daddyn keson ganinsa yace " Tohm daddy, yanzu ma na shigo gidan bari na qaraso " Da " Ohk " daddy ya amsa yana katse wayar Shi kuma ya chanja akalar tafiyar tasa zuwa 6angaren baffah da yasan indae ana biki acan duk mazan gidan suke zama Da sallama ya shiga parlourn baffahn Daddy ne kawae a cikin dakin yana kallan tashar France 24 Ya amsa masa sallamar yana daukar remote ya saka t.vn a mute Arman ta qarasa ya zauna a qasan carpet yana fadin " Barka da safiya daddy " " Barka dae Arman, ya aeki ? " Alhamdulillah mun godewa Allah daddy " " Toh madallah " daddy ya fada kafin yayi shiru sannan can kuma ya dora da fadin " Arman ! Wato Dr Stephen yazo min da wata magana akan kaeda diyarsa cewar kuna soyayya kuma yana nema mata aurenka, ya abin yake ? Cikin sakanni fuskarsa ta koma a dinke tsaff kamar hadari haka zalika fushin kan fuskarsa be hana bayyanuwa a cikin muryarsa ba " Daddy ! Ya fada a kaurare sannan ya dora da fadin " Ni ba sonta nake ba daddy, tace tana sona, ni kuma saboda alaqar dake tsakaninka da Dr Stephen ya saka bance bana sonta ba, amma daddy na nuna mata duk wasu alamomi da zasu saka ta gane bana sonta amma ta kaasa fahimta, but daddy bazan ta6a iya aurenta ba " Shiru daddy yayi yana nazarin maganar arman din " Qwarae arman yayi dae_dae daya kare wannan alaqar dake tsakanimsa da Dr Stephen amma shima besan yadda za'ae su hada zuri'a da kafira ba, but In Sha Allah Allah ze kawo musu mafita " " Kayi qoqari Arman, ka tashi kaje Allah ze kawo mafita In Sha Allah " A hankali ya sauke ajiyar zuciya danso yake kafin yabar wajen nan 6acin ransa ya ragu, ya tashi yana fadin " Allah ya yadda daddy, nagode " " Amm baka ji ba " daddy ya fada Seya koma ya zauna Daddy yace " Zaka shiga hospital ne yau ? Seya sosa kansa yace a hankali " A'ah daddy gskia babu tsarin haka yau a wajena " " Ohk toh pls taemaka ka shiga hospital din ka duba idan akwae wata matsalar seka gyara, in kuma babu shikenan kawae " Da " Toh " ya amsa yana miqewa ya fice ya dauki motarsa ya wuce asibitin. Shida ya shiga tun 9 saura bashi ya sami kansa ba se dab da magrib sannan yaje yayi sallah kae tsaye ya sake wucewa gidan nasu. .......A hankali yake takawa part din mamaman bayan ya sake ajjye motarsa a bakin wofar part din yana addu'a a bakinsa ya qarasa shiga ciki Babu kowa a cikin parlourn, seya fara wuwwulaga idanunsa koze hango 1 daga cikinsu Dae_dae lokacin da take qoqarin sakkowa daga stairs sanye cikin doguwar riga me taushi da hula wadda ta zameta rabin sumar kanta ta bayyana, seya sami kansa da qare mata kallo tun daga qafarta har zuwa kanta, ya wani lumshe ido yana budewa still akanta Dae_dae lokacin ta dago kanta sanda take dabb da qarasa sakkowa inda qwayar idanunsa suka shige cikin na juna A hankali ta qarasa sakkowa shi kuma ya gyara tsaewarsa yana kallanta " Ina mamama ? " Yanzu ta shiga part dinsu amrah " ta fada tana kauda kanta danta gujewa wannan mayataccen kallan da yake mata Wani qayataccen murmushin gefen baki ya saki sannan yace " Ohk toh jeki dakko hijab dinki ki wuce mu tafi " Dakatawa tayi daga niyyar tafiya da tayi ta tsaya tana kallansa Ya dage mata girarsa yace " Yeah ! Tunda sunqi bani matata in sunga na daukeki ae dole su shafawa kansu salama koh ? Seta juya ba tare da tace komae ba ta fara qoqarin komawa saman Cikin azama ya bita yana shan gabanta yace " Allah kuwa kikace zaki min taurin kae zan tsaya ne in daukeki " ya fada yana fara tattare hannun rigarsa Seta zaro ido ganin da gaske yake ta fara qoqarin bin gefensa ta wuce Gaba dayanta ya sure ta be tsaya ko ina ba se cikin motarsa dukda wutsil wutsil din da takeyi tana " Ni ka saukeni kar wasu su gammu " " Toh menene ? Ae kinga ma se hakan yafi bada citta " ya fada a dae_dae lokacin da yake ajjiyeta a kujerar me zaman banza Sannan ya qaraso ya zauna a wajen driver ya tashi motar ya fice daga gidan gaba 1. Kae tsaye suya spot ya tsaya ya siya gasassun kaji, sannan ya dawo ya tashi motar, ya sake tsayawa a wani supermarket din ya siyi yoghurt da sauran kayan sha sannan kae tsaye ya qarasa gidan nasu dake Nasarawa G.R.A Shiya sauka ya bude gate din gidan sannan ya kutsa motar cikin madaedaeciyar harabar gidan Ita dae tunda suka fara tafiya ba tace komae ba se cika kawae take tana batsewa ta cika tayi fam qiris take jira ta fashe dan haka sam bata lura ma da abinda ya sissiyo din ba . Seya qaraso 6angaren da take ya bude da murmushi kan fuskarsa yace " Madam barka da zuwa gidanki " ya fada yana ware hannayensa na hannun dama Dauke kae gefe tayi ba tace komae ba Se ya sake murmushi yace " Ohk an sake bani dama kenan in shigar dake ciki ? Well ! Hakan ma yayi " ya fada yana qoqarin fara daukarta Da sauri ta fito daga cikin motar, se a lokacinma ta tuna ko mayafiko hijab babu a jikinta . Qaton parlour ne with well furnished ya hadu iya haduwa dan kuwa an zuba dukiya irin sosae din nan, akwae kitchen a ciki se two bedroom duka dae a cikin parlorn, Ya nuna mata 1 daga cikin bedroom din yace " Ki shiga ciki kiyi wanka, bari nima naje nayi " Ba tace komae ba ta wuce dakin shima da ya gaji da kyau kamar a qasar waje Mintuna wajen 20 ta dauka tana wankan sannan ta fito daure da towel tana tunanin kayan da zata saka tunda dae tasan ita ba tazo da komae ba Tana bude wardrobe taga saetin dogayen riguna masu kyau kalar wadanda takeso Kawae se taji murmushi ya su6uce mata ta dauki 1 daga cikim rigunan ta saka, sannan tayi sallah ta nemi gefen gadon ta zauna kafin bacci ya dauketa . Wajen qarfe 9 se gashi ya shigo hannunsa dauke da wani plate da jug da robar yoghurt, ya qaraso ya ajjesu sannan ya kalleta " Madam tashi muyi sallah koh ? Kallansa tayi cikin rashin fahimta tace " Ae nayi " " Yes na sani, wannan ta daban ce " Jiki ba qwari ta tashi ta gyara zaman mayafin ta sannan suka tada sallar bayan ya shimfida musu dadduma . Ita dae haka kawae taji jikinta yayi sanyi da al'amarin babyn, haka ya tilasta mata seda taci kazar da yoghurt din kadan taci sannan ta miqe taja blanket ta shige ciki tana fatan bacci ya dauketa a lokacin Sedae addu'arta bata kar6u ba dan kuwa tana kwancen harya gama cin kazar ya tashi ya fita ya dawo baccin be dauketa ba A hankali taji ya hawo kan gadon sannan ya yaye bargon data rufa dashi ya janyo ta jikinsa yana kishingida akan pillow Bugun zuciyarta ne ya qaru amma ta dake tana sauke ajiyar zuciya A hankali ya fara magana cikin taushi hannayensa akan sumar kanta me santsi " Baby ! Kinsan kuwa tun sanda nake qaunarki ? Ina qaunarki ne tun kina qaramarki, da sonki na tashi tun ina qarami, bansan sanda soyayyarki ta shigeni ba nidae kawae abinda nasani shine na tashi ne naji ina qaunarki , na kasa fada miki ina qaunarki ne saboda karki gane basu Mamama ne suka haefeki ba, dan kuwa bazan ta6a yafewa kaena ba indae ta dalilina kika shiga wani hali, meyasa kike ganin 6acin raena duk sanda na ganki da wani ? Ko kikae zancen wani ? Kishinki nake baby , ina jin zuciya ta tamkar zata faso qirji na a lokacin, baby ki tausayawa wannan zuciyar me matuqar qaunarki dan kuwa ta azabtu shekaru da dama ya kamata ace yanzun ta sami salama, baby ina sonki sosae pls kice kina so na kema " ya fada a raunane Bata iya cewa komae ba, sedae zancen nasa ya shige ta sosae ta yadda seda taji wata qwalla ta zubo mata Seya shagala da rarrashinta wanda daga nan zancen ya sauya....... Daga haka na kamo hannun Ummulkhaer, dama Fateema bashir ke dauko rahoton ina rubutawa ta tsaya zata qarasa daukowa, Maemuna ta janyo hannunta muka fice daga dakin muna kullo musu qofar.. Daga haka se ince seda safenku Arman wa Sanah . .......Bamu sake komawa dakin ba se da safiya wajen qarfe 12.. *****A hankali ya tura qofar dakin hannunsa dauke da tea Tana kwance har yanzun kamar yadda ya batta ya qarasa yana jan side drawer ya zauna sannan yace " Pls baby ki tashi kisha tea ne " Maqe kafada tayi tana juya masa baya " Ohh shet ! Ya fada sannan ya dora da " Don Allah ki tashi karki qarawa kanki ciwo " ya fada yana kae hannu ya dagota sannan ya ta6a goshinta wanda yae zafi zau alamar zazza6i ne a jikinta " Yah salam ! Zazza6i ne a jikinki " ya fada yana tunanin yadda ze sama mata magani dan kuwa kwata kwata babu magani a cikin gidan Ya kalleta with matsananciyar qauna a idanunsa sannan yace " Lem me get medicine 4 u " ya fada yana gyara mata kwanciyar , ita kuma ta sake Jan bargon dan yadda take jin wani sanyi na ratsa jiki da 6argonta Kae tsaye ya janyo wata jallabiya ya saka sannan ya dauki key din motarsa, harga Allah bata son barinta ita 1 a cikin gidan amma babu yadda zeyi dole ya samar mata maganin Yana dab da fita ya daawo ya sake kallanta sannan ya bata light kiss yana fadin " Yanzu zan dawo In Sha Allah " ******Kae tsaye chemist din dake kusa dasu ya nufa sedae akayi rashin sa'a baya nan , dan haka ya wuce wani chemist din dake dan nesa kadan da gidan nasu, A dae_dae yazo wani jection yana shirin karya kwana motar da tun dazu take binshi ta samu damar bugarsa, motarsa tayi taga_taga tana karya kwana sannan suka sake bugar motar tasa Se da sukaga motar tayi gefen titi tana juyi sannan suka juya suka fara qoqarin guduwa , wata qatuwar motar en sanda tazo tai blocking nasu kafin en sandan suka fito suka cafke mutanen dake cikin motar data gogi ta Arman din Daya daga cikin en sanda ne ya dauki waya yayi dialing din wata number ya kaara a kunne yana fadin " Yalla6ae aeki ya kammala, mun samu damar cafke 2 daga cikinsu " Bansan da wanda yake magana ba amma naji yace " Ohk sir " .....Da qyar aka samu aka fito da Arman wanda sudae en sandan suka riga suka tabbatar cewar ya rasu..... *****Ita dae tun dazu take jin hayaniya a a compound din gidan, amma batae magana ba, seda Umman amrah tace " ni fa run dazu nake jin hayaniya " Mamama tace " Qwarae Nina naji ! Ya kamata muje" ta fada tana miqewa suka fita compound din duka su 2n Haka kawae mamama taji zuciyarta na bugawa sanda taga mutanen dake a tsaye a harabar gidan nasu Ganin fitowarsu ya Sanya 1 daga cikinsu matsowa yace " Pls muna Neman mahaefi ko mahaefiyar Arman Alqaseem " Cikin tashin hankali da firgici Mamama tace " Nice mahaefiyarsa " ta fada sanda wasu hawaye masu dumi suka sakko mata a kunci, tana fatan ba abinda take tunani bane ya faru " Ohk tohm bismillah " ya fada yana yin gaba Umman amrah data kasa shiru tace " Pls ya kamata musan meya faru koh ? Seya dakata ya juyo garesu kafin yace " Toh hatsari ne dae ya ritsa da Arman kuma muna da tabbacin Allah ya masa rasuwa !! Da sauri mamama ta lalubi ginin dake gefenta sannan ta sulale akan kujera tana jin kamar a mafarki ne take jin wannan al'amari " Arman ya rasu ? Innalillahi wa inna ilaehi raji'un " ta furta sanda wasu zafafan hawaye suka silalo akan kuncinta Duk yadda taso taqi yin kukan hakan ya citira . *****Tunda taji zancen mae gadin gidan nasu taji hankalinta yaqi kwanciya , cikin rashin sanin abinyi da qwarin jiki ga zazza6in dake jikinta har yanzun ta dauki hijab ta saka sannan ta fito Gashi baby baya nan ballantana su taci tare, bata masan inda ta jefa wayarta ba ballantana ta kirashi dan haka kawae ta hau motar suka dauki hanyar gidan nasu na Arab Duk wasu tunane_tunane da suke zuwar mata a qwaqwalwa haka ta watsar dasu ta cigaba da janyo duk wata add'uar neman tsari da tazo bakinta har suka iso gidan . Ba baqon abu bane ganin sojoji a gidansu ba, amma yau ganin harda en sanda ya sanya haka kawae ta ji gabanta ya fadi Can ta hango wani abu a kwance wanda zata iya kira da gawa a lullu6e , a take a lokaci guda jikinta ya soma 6ari tana tunanin wanda ya rasu a gidan nasu Daddy ne ? Ko mamama ? Tunanin nata ya katse sanda ta hango mamama zaune a kan wata kujera Jiki babu qwari ta qarasa wajen mamaman, ta zube akan gwuiwoyinta ta kamo hannayen mamaman fuskarta cikin wani iron yanayi dana kasa fahimtarsa tace " Mamama waye ya rasu ? Wasu sabbin hawaye ne suka sake zubowa mamama tana kallan Sanah cike da tausayawa amma ta kasa cewa komae Sanah ta sake fadin " Mamama pls ki fadamin wanene ya rasu ? Umma dake gefe tace " Kiyi haquri sanah arman...." Kafin ta qarasa fada sanah tace " Baby baya nan ! Ya fita, be masan na taho ba, nidae don Allah Ku fadamin " Cikin kuka umma tace " Kiyi haquri Sanah Arman ne ya rasu " Seta saki hannun mamaman da sauri kamar wadda aka yiwa wani Abu, ta miqe a hankali ta fara ja da baya. tana girgiza kae fuskarta dauke d wani irin murmushi Umma ta miqe da sauri dan riqota Sanah tace tana dakatar da ita da hannunta " Karki Matso kusa dani ! Karki sake ki matso ! Ta yaha zaki cemin baby ya mutu ? Baby fah ? jiya fah ya gama fadamin ze kasance dani har abada, amma yanzu kinzo kina cewa wae ya mutu ? Kinsan abinda kike fada kuwa ? Ta fada tana sake girgiza kae tana hana hawayen da suke kwance cikin qwayar idanunta zuba Aekuwa ta sake karyar musu da zuciya, Mamama dake zaune ta samu damar tasowa a hankali ta qarasa ta riqo sanah ta rungume a jikinta Se a lokacin kukan da sanah take riqewa ya fito fili kafin cikin kukan tace " Don Allah Ku tasheni daga wannan mummunan mafarkin da nake ! Meyasa abubuwa suke zuwa ba'a lokacin daya dace ba ? Mamama tae sauri ta rufe bakin sanah din tana jin wasu hawaye suna tsere a kumatunta " Mamama bafa baby ne ya mutu ba , ki fada musu , ya Riga da yamin alqawari fah mama....." Bata qarasa fada ba mamama taji nauyinta ya qaru wanda hakan ya alamta mata cewar ta suma. Dae_dae lokacin motarsu daddy ta shigo gidan kasancewar basa nan duka Manyan gidan sun tafi wata gaesuwa Jiki a sanyaye jikinsu suke saukowa daga motar Kae tsaye wajen gawar suka nufa Daddy ne ta fara tsugunnawa a hankali cikin wani irin yanayi na kidima ya yaye abinda suka rufeshi dashi , ba zakace ma hatsari yayi ba banda karcewar da gefen fuskarsa tayi A hankali daddy ya kae hannunsa saetin zuciyar Arman din dan tabbatarwa kansa cewar da en sanda suke Arman dansa tilo, shalelensa, yaro 1 tamkar da dubu ya rasu.................... Daga haka se ince mu hadu bayan sallah In Allah ya kaemu da rae da lafiya, fatan zamuyi sallah lafiya Nasan tambayoyi fall a cikin ranku, bari inyi shishshigi in fadi tambayoyin da nasan sune suka fi damunku a rae da zuci Su waye suka kaewa Arman hari ? Sgin Arman y rasu ? Toh kuyi haquri bayan sallah duk zaku samu amsoshin tambayoyinku In Sha Allah Mhiz Innocent ce..........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 41 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e _Wannan page din sadaukarwa ce a gareku team Arman_ ..............Daddy y kulle idanunsa cike da fargaba gami da faduwar gaba ya qarasa da hannun nasa saetin zuciyar Arman Cikin wani irin yanayi dana kasa fahimtar a wane fanni zan ajiyeshi daddy ya juya yana kallansu Abba dake tsaye a kusa dashi , In a lower voice me cike da sanyi yace " Baffah akwae sauran numfashi a jikin Arman !! Ya fada yana kallansu su duka , sedae kamar a hanzarce yae maganar Wata qatuwar ajiyar zuciya dukkansu suka ajjiye, dae_dae lokacin da Daddy ya miqe En sanda dake kusa dasu suka kalki daddy cike da mamaki Jinjina kae daddy yayi alamar tabbatarwa yana kallan 1 daga cikin en sandan Tuni cikin hanzari aka fara kiciniyar daukar Arman din zuwa wata motar daban wadda ta cikin gidan na Arab ce Mamama dake gefe a tsaye ita da umma da Maman souban wadda fitowar ta kenan suka bisu da kallo cike da mamaki dan basu san akan abinda sukae magana ba . A hankali daddy ya qarasa wajen mamama da sanah ke kwance a kafadarta Mamama ta bishi da kallo kana ganinsa kasan jikinsa a sanyaye yake sedae ba taga wata alamar da zata nuna yasan da mutuwar ba , bayan kuma yanzu ta Ganshi a wajen Ya qaraso sannan ya sakarwa mamama murmushi me taushi yace " Albishirinki ? Wasu ajiyayyun qwalla ne suka kwaranyo mata a kuncinta tana Kallan daddy cike da tausayawa dan taga alamar har yanzu besan da mutuwar ba Umma dake kallansu ta qaraso jiki a matuqar sanyaye ta kar6i sanah sannan ta qarasa da ita cikin gidan kafin a wuce da ita asibiti Daddy yace yana murmushi " Rahama ki bar kuka Arman be mutu ba !! Seta tsaya da kukan tana kallansa ido cikin ido, abinda bata ta6a ba kenan Ya jinjina mata kae alamar tabbatarwa sannan ya dora da " Ki tashi yanzu mu tafi asibiti, za'a dubashi dan kuwa akwae sauran numfashinsa a duniyar nan " Haka kawae kamar wata sokuwa seta miqe tabi bayansa har suka qarasa wajen motar Kafin daddy ya koma cikin gidan suka fito tare da umma da sanah suka wuce asibitin baki 1. ****Kae tsaye emergency suka wuce dashi dan bashi taemakon gaggawa, Cikin mintuna kadan likitoci suka hadu a kansa suka fara aekinsu cike da qwarewa sedae ya shiga coma ne dan haka har lokacin da suka gama abinda zasu masa be farka ba , dan haka aka wuce dashi wani ke6antaccen daki dake Cikin asibitin wanda ake kae masu matsala irin taasa . .........A hankali ta fara bude idanunta tana rufewa tana budewa hakan yasa dogayen gashin idanunta suka jiqe da ragowar hawayen dake kwance a cikin qwayar idanunta Da sauri mamama dake zaune gefenta ta miqe ta qarasa bakin gadon tana kamo hannayenta sannan cikin taushi tace " Sanah " Seta sauke idanun nata akan mamama wanda a lokacin wasu hawaye masu dumi suka zubo mata a kumatunta cikin shaqaqqiyar murya tace " Mamama ina baby ? Murmushi me hade da kuka kuka mamama ta saki sannan a hankali tace " Ki kwantar da hankalinki sanah, Arman yana nan qalau " Seta fara qoqarin tashi zaune , mamama ta taemaka mata ta zauna din sannan tana kallan mamama tace kamar zatayi kuka " Mamama don Allah ki fadamin inda baby yake ! Inason na ganshi ne don Allah " Cike da tausayi mamaman ke kallan diyarta ta " Ya isa haka ! Ba zasu bari ki ganshi ba yanzu haka sanah, sun shigar dashi wani daki ne " Se ta saki wani murmushi tana qissimawa ranta lallae haqiqa kenan mafarki tayi babyn ya mutu tunda gashi mamama na fada mata yana daki Seta fara qoqarin sakkowa daga kan gadon dukda rashin qwarin jikinta ga zazza6in data kwana dashi jiya Mamama tayi saurin riqota , sedae wannan karon bata ce komae ba ta taemaka mata tana kallan ta cike da tausayawa " Mamama don Allah inason na ganshi " ta fada kukan da take riqewa na fitowa Mamama ta riqeta suka fita daga cikin dakin, kae tsaye wajen daddy suka nufa, kafin su qarasa daddy ya qaraso kasancewa yana waje baya cikin office dinsa " Ahh rahama ya akae kika fito da ita ? " Wlh daddyn Arman ta daage ne tana son ganinsa koda yadda za'ae " Har zece a'ah seya kalli sanah din wadda idanunta sukayi rau rau gwanin tausayi dan haka yace " Ohk muje " Mamaman ce dae ta sake mata jagora har qofar dakin, daddy ya bude ya tura qofar sannan ta shiga ciki, mamama na komawa da baya ta zauna dan yadda taji zuciyarta ta karye Wayar daddy ce tayi qara yana dubawa cike da mamakin ganin kiran , dan shi kam sam yama manta da maganar Dr Stephen Ya kaara wayar a kunnensa bayan ya sannan accept Daga 1 6@ngaren Stephen yace " Dr ! Na jika shiru and yarinyar ce ta damu akan lamarin shiyasa " Daddy ya dafe kansa cikin rashin sanin abinyi sannan ya tattara kalaman bakinsa yace " Sorry dr, but abinda yasa ka jini shiru wlh Arman dinne ya samu hatsari yau din nan " Dr Stephen yace bayan ya jajanta lamarin " Zamu shigo ñigeria next month har momynta couz gobe ma zamuje qasarsu mom din nata ne semu taho tare da ita mu dubashi and muyi maganar auren nasu " " Ohk then, Allah ya kaemu " Stephen yace " Amen, quick recovery I pray " " Thanks " daddy ya fada yana katse kiran Mamama ta kalleshi dan yadda taga damuwa ta bayyana qarara a fusarsa bayan hakan ba dabi'arsa bace tace " Yalla6ae lafiya dae koh ? Seya sauke numfashi kamin yace " I hope so, but....." Se kuma yayi shiru dan baya son qara mata damuwa kafin yace " Babu komae " yana sakar mata murmushi lokacin guda yana miqewa ya dora da fadin " Bari na koma wajensu baffah, inta fito ta janyo qofar " " Tohm " mamama ta fada tana bin mijin nata da kallo A hankali ta qarasa bakin gadon nasa tana kallansa tun daga kan qafarsa harkan kyakykyawar fuskarsa wadda ke manne da oxygen amma dukda haka hakan be hanata kallansa ba Sannu a hankali ta sake matsawa dab dashi sannan cikin sanyi ta kamo hannunsa ta saka cikin nata sannan ta tsugunna tana dora kanta akan qirjinsa " Baby ka yafemin don Allah, ka tashi ka farka Ina sonka !! ina qaunarka baby, don Allah ka farka haka nan " ta qarasa fada tana fashewa da wani kuka me tsuma zuciyar me sauraro tana sake qanqame tattausan hannayen nasa Taku taji a bayanta alamar shigowae mutum kenan, dukda taji takun hakan be hanata dagowa ba, ta cigaba da kwanciyarta kan qirjin nasa Ya qaraso yana harde hannayensa a qirji sannan yace na " Ya jikin nasa ? Se a lokacin ta dago a hankali ta sauke dubanta akan fuskarsa Yana nan dae kamar yadda ta sanshi a barrister souban dinsa Seta dauke kae tana lumshe ido akan Arman tana budewa a lokaci guda sannan ta maeda dubanta kan souban sannan tace " Alhamdulillah " " Ae tun dazu na shigo dakin amma naga ba kiji shigowata ba saboda kin shiga soyayya " ya fada yana murmushi Se taji kunya ta kamata dan haka ta murmusa tana sake kallan Arman din " Allah ya qara afuwa " ya fada yana ficewa daga dakin Seta sake komawa wajen Arman din dan yadda takeji yau din kamar tayi ta zama a jikinsa, hak kawae taji tana enjoying hakan . **Bayan fitowar souban daga asibitin kae tsaye police station ya wuce inda aka kae wadanda suka janyo hatsarin Arman din Sanda yaje ba'a kae ga sakasu a cell ba ana dae tuhumarsu ne Wani dan sanda wanda ya fusata da lamarinsu yace " Wlh za'a wuce daku court ne kae tsaye tunda an riga an kamaku red handed kune kukae causing wannan accident din " Black ya juyar dakae yace " Mufa bamu bane muka aekata laefin nan ba " Wani daga cikin en sandan da shigowarsa kenan ya tsinci maganar da suke yace " How dare u zakuce baku bane ? Ko akwae wani abun da kuke son fada bayan wannan ? Black yace yana kallan dan uwansa " Mufa sakamu akayi bamu da hadi da mutumin ma " " Oh yah fada mana wanene ya sakaku ? Dae_dae lokacin da souban ya qaraso cikin wajen idanunsa suka sauka akansu black wanda shima ya dago idanunsa suka hada ido da souban Take a lokaci guda jikinsa yayi sanyi, toh tunda dae yaaga lamari na neman ca6ewa gwara ayita ta qare, dole su fadawa en sandan nan gaskiyar al'amari, su fada musu gaskiyar wanda yake sakasu wadannan ayyukan da suke dan kuwa yau ranar tonon silili ce............................ Kuyi manage da wannan _Gskia team Baby Arman kun bani mamaki 😹, wae yama sunan novel din ne ? Kuyi tunani sannan ku bawa kanku amsa_ Fatan anyi sallah lafiya en uwa, Allah ya maemaeta mana yasa muna da rabon ganin ta badi Ameen 😻🫶 Daga alqamin Mhiz Innocent...............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 42 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e .............Seya dauke kansa daga kan souban ya kalli en sandan yace dae_dae lokacin da souban ya qarasa shigowa cikin wajen " Khalid ne yake sakamu wadan nan ayyukan ! " Waye kuma khalid ? Dan sandan ya fada a fusace Black ya nuna souban yace " Wannan yasan waye Khalid din ! Cikin rashin fahimta souban wamda fuskarsa ma seda ta nuna hakan yace " Ni ? Waye Khalid kuma ? Abokin aekin black din yace " Khalid dae na gidanku " Cikin matuqar kaduwa souban yake kallansu su duka yana mamakin wannan kalami nasu, anya kuwa gaskiya suke fada ? Ko kuwa sun fada ne kawae dansu kaare kansu ? Seya kauda duk wasu tunane_tunane da suke zuwar masa ya kallesu rae a 6ace yace " Kada kuyi qoqarin laqabawa wani laefin da beji ba be gani ba danku ku6utar da kanku, yin hakan sake jefa kanku kuke cikin matsala Wanda basu san da hakan ba " Black ya gyara zama fuskarnan tasa kamar ko yaushe babu annuri yace " Qwarae da gaske Khalid ne ke sakamu wadannan ayyukan, bama sace ka kadae da akayi ba, bayan kuma wannan accident din da arman yayi, ya ta6a sakawa mun sace ita kanta sanah din kwanakin baya " Souban ya yamutsa kansa yana sake kallansu cikin kullewar kae couz he is damn speechless Se Dan sandan ne yace " Yanzu a ina zamu sameshi ? Black yayi musu kwatancen inda yake da tabbacin za'a sami Khalid in be sameshi bama ya bashi wani address din in case . .........Mamama ta qaraso ta zauna akan kujerar da sanah take zaune tace " Sanah ki tashi haka mu tafi koh ? Dare yana yi " Seta kwa6e fuska kamar me shirin sakin kuka tace " Plss mamama ni anan zan kwana " " A'ah ki tashi mu tafi haka nan " Se tayi rau rau da ido tana kallan mamaman Mamama tace " Let's go ! Gobe da safe In Sha Allah se kizo uhmmm ? Seta gyada kae tana miqewa suka fice . Tunda suka koma gida ta wuce dakinta mamama ke binta da kallo, ta fahimci wani al'amari ya faru da diyarta ta wanda wannan qaddarar ta hanata samun kulawa daga Arman din dan haka bayan sallahr Isha'i mamama ta gyare diyarta ta tsaff, dukda kunya da sanah din ta nuna amma ita mamaman ta murje idanunta tayi kamar bata san me take nufi ba . *****Tun daga ranar ya kasance kullum sanah a asibiti take wuni, dukda ba wani ganinsa take sosae ba kuma ba jin maganarsa take ba, bata gajiya da zuwan se dare kamin take dawowa . Kamar kullum yauma da ciwon kan ta dawo, ta shige dakinta kae tsaye ta fada toilet tayi wanka da ruwa me dumi saboda zazza6in daya saba rufe ta duk dare, ta dawo kan gadon ta ja blanket ta kwanta Kafin takae ga kwanciyar mamama tayi sallama a dakin, bata iya amsawa ba se miqewa zaune da tayi da murmushi kan fuskarta Mamama ta qaraso ta zauna gefen gadon tace " Sanah ina fah lura dake bakya cin abinci kwanan nan , meye hakane ? Seta yamutsa fuska tana fadin " A qoshe nake ne mamama " " ban yadda ba, Dan haka ki tashi kwae ki wuce muje kici " Seta maraeraece fuska " Allah mamama bana son tashi zazza6i ne a jikina " " Subhanallahi, bari na kawo miki abincin daki in yaso se kici anan " Haka ba don tana jin yunwa ba ta amsa da " Toh " Minti 10 baya mamama a shigo da plate din fried rice with lever ta qarasa gefen gadon ta zauna, kana ta miqa mata plate din tana fadin " Oh yah tashi kici in gani " Seta kar6i plate din da spoon ta dora kan qafarta sannan ta fara juya abincin Sam Sam qamshin beyi mata ba hakan yasa ta faara kwa6e fuska kafin tayi maza ta ajjiye shi kan side drawer tana shafa wuyanta tace " Mamama bazan iyaci ba Allah sosae zazza6in ya kamani fah " Cike da tausaya mamama tace " Ohk ki kwanta zuwa da safe idan zazza6in be sauka ba se muje hospital ko daddy ya dubaki " " Tohm Mamama " ta fada tana komawa ta kwanta gami da Jan blanket din. Washe_gari har wajen qarfe 9 sanah bata tashi ba, bayan hakan ba al'adarta bane, kuma musamman yanzu data Riga ta saba qarfe 8 ce take mata a asibiti, Dan haka mamama ta qarasa dakin, seta hangeta can tana baccinta hankalinta kwance Mamama ta qarasa ta dafa goshinta se taji babu zafi ko kadan alamar babu zazza6in a jikinta Dan haka a hankali ta fara tashinta A hankali tayi miqa tana hamma gami da addu'a sannan ta fara murza idanunta Mamama tace " Qarfe 9 fa sanah kina ta bacci " Seta turo bakinta tace " Allah bansan har 9 tayi ba " " Toh ki tashi ki shirya ko yau ba zakije ba ? Da sauri ta girgiza kae kamar qadangaruwa tana saukowa daga kan gadon, yayinda ita kuma mamama ta fita daga dakin Sanda ta fito qarfe 10 ta kusa t.b na kunne tana aekinta dan haka ta zauna akan kujerar parlourn tana jiran fitowar mamaman Ba tafi mintuna 10 ba taji wani irin bacci me dadi yana sakadarta, seta sulale akan carpet tayi kwanciyarta abinta, nan da nan kuwa cikin qanqanin lokaci baccin ya dauketa. Mamama a sauko daga sama seta hangi sanah din kwance kan carpet, ta qarasa da sauri tana ta6ata, babu zazza6i a jikinta kwata kwata seta fara qoqarin tashinta tana fadin " Sanah ! Ta tashi a hankali tana kallan mamaman Mamama tace " lafiya dae koh ? " Ehh mamama kawae baccin ne be isheni ba " " Ohk toh ko kawae kije kiyi baccin, gobe se kije " Da Sauri ta girgiza kae tana turo baki tace " A'ah zanje ni dae " Murmushi mamama tayi ba tare da tace komae ba ta bita da kallo sanda take qoqarin fita daga dakin. Yau kam tare sukaje asibitin da amrah, Suna qoqarin shiga cikin asibitin shi kuma souban yana qoqarin fitowa daga ciki Se sukayi kaci6us dukkansu suka tsaya Da murmushi kan fuskarsa ya kallesu su duka kamin yace " Barkanku da zuwa " " Ina kwana ? Suka hada baki wajen fadar hakan " Alhamdullillah " souban ya fada Amrah tace " Yah souban wae dama ka dawo ? Amma ban ganka a gida ba " Murmushi yayi yana shafa gashin bakinsa yace " Ehh ! Ina wani aeki ne shiyasa ban shigo gida ba, but na kusa gamawa, ina gamawa zan dawo In Sha Allah " " Tohm Allah ya kaemu " Ita dae sanah se tayi gaba couz she's eager taga babyn nata Itama amrahn tana shirin wucewa souban yace " Qanwata kodae kinyi missing dina ne ? Se tayi farrr da ido tana dariya ba tare da tace komae ba Shi kuma souban yace " Ki wuce ku dubashin, bye " " Ohk " tace sannan tayi gaba Yanzu kam an dan faara bari ana shiga dakin da yake, amma sedae a ganshi kawae ba'a zama a dakin. Qofar dakin a jaye take dan haka suka tura dakin suka shiga Amrah batafi minti 5 ba ta fita daga dakin tana fadin " Ina jiranki a waje " " Tohm " sanah ta amsa da hakan tana qarasawa wajen gadon nasa Kamar koda yaushe ta kae tattausan hannunta kan hannunsa ta riqesu gam kamar wadda za'a qwacewa shi, sannan takae kanta kan qirjinsa kamar kullum idan tazo Yau kam se taji ya damqe hannun sosae sa6anin da ita kadae take riqewa babu wani reaction daga 6angarensa Da sauri ta miqe daga kwanciyar da tayi tana kallan hannun nasu da yake a cikin na juna Wata qwallar farinciki ta samu damar kwaranyo mata, lokaci guda wani sassanyan murmushi ya kubce mata Seta maeda dubanta kan kan kyakykyawar fuskarsa tana kallansa sosae Hakan na nufin idan ta fadi wani abun zeji ta ? Imma baya jinta tasan dole yasan itace a wajen tunda gashi ya riqe mata hannu shima, Dan haka seta ranqwago saetin kunnensa a hankali ta fara magana cikin sanyi " Babyyy ! Ta fada tana jan qarshen sunan Tana shirin dorawa daga nan seta lura da wani hawaye daga idanunsa na 6angaren da take Seta kaasa qarasa fadar abinda tayi niyyar fada din ta tsaya kamar wata sokuwa tana kallansa Ae yanzu kam ba qwalla ba seta fashe da kukan da taketa riqewa tun dazun Amrah dake zaune bakin qofar dakin ta qarasa shigowa jin kamar sheshsheqar kuka Da sauri ta qarasa shiga qirjinta na bugawa tace " Sanah meya faru ?.. Kafin ta qarasa maganar sanah ta qaraso ta rungumeta tana sake fashewa da wani sabon kukan Amrah ta sake rudewa tace " Sanah don Allah ki fadamin meya faru ? Seda tayi me isarta sannan tace " Amrah, baby ya kusa warkewa ! Yau har riqemin hannu yayi fah " " Awwwwn love kids " ( In muku irinta wata crazy sister of myn 😹 ) Amrah ta fada tana murmushi sannan ta dora da fadin " Allah sanah bansan sanda zaki girma ba, memakon ki godewa Allah shine kike kuka " Seta tashi daga kafadar amrahn tana harararta gami da murguda baki Murmushi Amrah tayi sannan ta juya dae_dae lokacin da ita kuma Sanah ta koma wajen babyn . ***Tunda suka dawo Amrah na 6angarensu sanah a dakinta, wajen qarfe 8 sanah ta kalli Amrah tana yamutsa fuska tace " Wlh kaena ciwo yake Amrah, ga wani irin bacci da nakeji, bans so in fadawa mamama kar hankalinta ya tashi shiyasa ban fada mata kullum da zazza6i nake kwana ba " Amrah tace " Subhanallahi, sanah ae gwara ki fada mata kinga ae ko asibiti se kuje koh ? Seta sake yamutsa fuska tace " Ni kam Allah ki qyaleni banson zuwa wani asibiti " " Ohk bari na samo miki magani kisha " Amrah ta fada tana miqewa Seta riqota da sauri tana fadin " Ke ni bana so Allah kuwa " Ba tabi ta kanta ba ta wuce part dinsu. Mintuna wajen 3 se gata ta dawo da maganin a hannunta ta miqa mata tace " oh yah take it " Juya baya tayi tana qoqarin kwanciya Amrah tace " Wlh zanje in fadawa mamaman in yaso seku tafi asibitin may be ma allura za'ayi miki " Amrah ta fada tana juyawa kamar zata fita Seta tashi zaune kafin ciki ciki tace " Kawo ! Amrah ta juyo, ita kuma sanah ta jefa mata wata uwar harara kamar idonta ze tsinko Ita dae amrah bata bi ta kanta ba ta dauko rubber water ta miqa mata da maganin, ta kar6a kafin ta fara sauke wasu ajiyar zuciya kamar me shirin daukar wasu kaya masu nauyi Seda ta gama ajiyar zuciyar sannan ta sha maganin ta kora da ruwan, sannan taja blanket ta kwanta Amrah tace " seda safe, Allah ya qara lafiya " Bata amsa mata ba ita kuma bata damu ba danta san haushinta take ji, dan haka kawae ta fice daga dakin. Tana nan kwancen taji cikinta na wani irin murdawa dan haka da Sauri ta miqe zaune tana riqe cikin nata, ga wani tashin zuciya da take ji kamar wadda taci wani abu me qarni bayan babu abinda ke cikinta se tea, bata gama tunanin ba tayi wani yunquri a guje ta fada toilet tayi ta kwara amai kamar zata amayar da kayan cikinta, yi take tana qarawa harda qaramin kukanta, seda ta gama ta gyara jikinta sannan ta fito daga toilet din tayi sauri ta haye kan gado kafin ma mamama ta shigo ballantana ta fahimci wani abun na damunta . ********A daya 6angaren kuwa tun ranar dasu black suka bada address din inda za'a sami Khalid en sanda suka fara bincikensa, address na farko basu sameshi a can ba saboda haka suka yi fakonsa a dayan address din Wanda suke da tabbacin zasu sameshi acan din. Wani gida ne wanda yake a wata sabuwar unguwa wadda babu mutane sosae a cikinta, sanda sukaje qofar gidan babu mukulli a jikinta hakan ya alamta musu cewa akwae mutum kenan a cikin gidan, dan haka wasu suka tsaya a waje, wasu kuma suka shiga cikin gidan saboda babu mae gadi a gidan. Dae_dae qofar parlourn suka tsaya wadda take a kulle, daya daga cikinsu yae knocking din qofar yana komawa da baya hannunsa riqe da bindiga.................... Mhiz Innocent ce.............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 43 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e .........Daga cikin dakin Khalid yaji knocking din wani banbarakwae, saboda yasan ba wanda yake shigo masa ballantana yace ko maqota ne, sannan a cikinsu black ba wanda ze tsaya knocking din nan sedae kawae su kirashi a waya, dan haka seya fara tunanin ko waye ? A hankali ya taka zuwa bakin qofar sannan fuska a hade yace " Waye ? 1 daga cikin en sandan yace yana gyara tsaewarsa " saqo aka bamu mu kawo maka " Seya sake 6ata fuska yace " Inji wa ? Dan sandan shima a fusace yace " Black " Jin ya ambaci sunan black yasa beyi wani tunani ba kae tsaye ya bude qofar, sedae kafin ya qarasa budewa har sun shigo cikin dakin Wani ya riqeshi, wani kuma ya saetashi da bindiga yana fadin " U'RE UNDER ARREST " " Arrest ? Ya fada cikin mamaki yana kallan en sandan hannyensa a sama " YES U'RE FIRED " Daga haka suka tasa qeyarsa gaba se police station. ______A hankali ta ajjiye al'qur'anin dake hannunta, tayi addu'a sannan ta miqe, wayarta ta da tayi qara ta nufa ta dauka, tana mamakin ganin kiran daddyn a wannan tsohon daren saboda baya gida a asibiti ze kwana Seta kawar da tunanin ta daga wayar tana karawa a kunnenta " Hello ranka ya dade " " Na tasheki a bacci koh ? Se tayi murmushi me sauti ba tare da tace komae ba, yayinda daddy ya dora da fadin " Wani babban albishir zan fada miki rahama " Seta qarasa tashi gaba 1 kamin tace " Ina jinka daddyn Arman, wane abin farin ciki ne ya samemu ? " Arman ya farka !! Ya fada da farin ciki wanda muryarsa ma seda ta nuna hakan Cikin tsananin farin ciki, wasu qwalla suka kwaranyo a fuskar mamaman, se kuma lokaci guda ta koma hamdala ga Allah buwaya gagara misali wanda shike yadda yaso a lokacin daya ga dama Daddy yace " Ni fah ba cewa nayi kimin kuka ba ranki uhmm " Seta fara qoqarin hadiye kukan dan karya fito tace " Yalla6ae bansan sanda hawayen suka fito bane, Allah mun gode maka, zamu samu ganinsa yanzu ? Daddy yayi dariya " Hala kin manta qarfe nawa ranki ya dade ? Itama dariyar tayi sannan tace " Allah ya kaemu gobe da safe " " Ameen " ya fada yana kashe wayar. _____Washe gari qarfe 7:30 mamama ta gama shiryawa kaana kae tsaye ta wuce dakin sanah A zaune ta sameta kan stool din gaban mirror, kamar meyin kwalliya sedae ba abinda take, mamama ta qarasa tana kallanta sannan ta juyo suka hada ido, se take ganin kamar an chanja mata diyarta ta, se yanzu ta lura da wasu sauye_sauye dake tattare da ita misali ta sake wani fari sosae, ga kumatunta sundan taasa " Lallae zaman gida ya kar6e ki sanah, Dan bata tunanin tunda suka tafi hutun strike bayan zuwansu los Angeles babu inda ta sake zuwa " mamama ta fada tana ajjiye abincin data shigo dashi a hannunta " Ina kwana mamama ? " Alhamdulillah, Yi maza kici abinci akwae wani albishir dazan miki " Seta kalli abincin kawae tana yamutsa fuska tace " Nikam mamama tea kawae zan sha " Mamama ta 6ata rae " Ayi mutum kullum sedae yasha tea babu wani abu daze riqe miki ciki, toh bari na koma da albishir dina " Seta ja plate din kamar za taci, yauma dae taji qamshin Sam be mata ba amma danta farantawa mamaman setayi 1 spoon, sedae kafin ma takae ga hadiyewa taji 'ya'yan cikinta na juyawa, da hanzari ta ajjiye plate din ta fada toilet ta fara kwarara amai seda ta amayarda duk wani abu dayae saura a cikinta har ruwa sannan ta fito jikinta a sanyaye Tunda ta shige bandakin Mamama ta bita da kallo, abubuwa da dama suka fara mata zagaye a qwaqwalwa, seta sake qura mata ido kamar me nazarin wani abu sannan tace " Tun yaushe kika fara aman ? " Ba tun yau ba, kuma cikina na murdamin sosae " Sanah ta fada tana yamutsa fuska " Amma shine baki fadamin ba ? " Kiyi haquri " " Oh yah shirya maza muje asibitin dae da kike gudun zuwa " Haka ta dauko hijab jalbab ta saka sannan suka fice, har a lokacin mamama na binta da kallo. ___Kae tsaye dakin likita suka wuce akayi sa'a daddy ya fita daga asibitin Seda yayi mata tambayoyi sosae sannan akayi mata gwaji, ita dae sanah binsa kawae take ta kaasa fahimtar abinda yake nufi. Sannan suka dawo da wata takadda a hannun likitan dan haka suka zauna sannan likitan ya miqawa mamama takaddar, kafin takae ga dubawa yace da murmushi kan fuskarsa " Ina mijin nata ? Se Mamama tayi murmushi tace " Doctor Arman Alqaseem " Se murmushin fuskartasa ya qaru yace " Ahh Masha Allah, ina taya doctor murna Dan kuwa ya kusa zama uba " Su duka kallansa suke da yaga haka yaga alamar suna buqatar qarin bayani seya kalli sanah yace " Congratulations madam, kina da juna 2 na tsawon satittika " Dae_dae lokacin wayarsa tayi qara, a dauka yana taking excuse sannan ya fice Wasu qwallar farin ciki ne suka zubarwa mamama akan kuncinta Haqiqa Allah shine abin godiya, wannan irin alkhaerae dake ta samunsu waye ya isa ya musu in ba Allah ba Mamama bata hana hawayen zuba ba, ta barsu suka zuba tana dada godewa Allah. 6angaren baby sanah kuwa, tana gama jin abinda likitan yace takae hannunta saman shafaffen cikinta " Wae anan akwae wata halitta a ciki ? Ita ! Wae itace yau take dauke da ciki, cikin ma na babynta, itama zata haehu kamar kowa ? Se take jin abin kamar a mafarki, ita baby sanah ita ke dauke da juna 2, Wane irin farinciki baby ze tsinci kansa a ciki in yaji wannan al'amari ? Itama hawayen ne suka zubo mata a kuncinta, ta saka hannu tana gogewa sannan tace akan la66anta " Allah ya baka lafiya baby " ........Sanda suka fito daga office din doctor, kae tsaye dakin da Arman yake suka wuce, suna dab da Shiga wayar mamama tayi qara seta dakata a wajen ta amsa wayar, ita kuma sanah ta qarasa shiga dakin Cikin wani irin mamaki tayi turus tana kallansa Yana kishingide akan gadon idanunsa na kallan qofa kamar dama ita yake jira Wani sassanyan murmushi ne ya wanzu akan kyakykyawar fuskarsa kamin ya tashi daga kishingiden da yake yana miqa mata hannu A hankali kamar wata me koyar tafiya ta faara takawa cikin dakin tana dada kallansa kamar wadda taga wani sabuwar halitta Se kuma ta dakata hawayen da suka dade da taruwa cikin qwayar idanunta suka samu damar zubowa, se kawae ta saki kukan A hankali cikin qarfin hali yace " Nooo " ya fada yana girgiza kae sannan ya dora da " Is this suppose to be a welcome ? Ya qarasa fada yana tsareta da idanunsa da suka dan shanye kadan saboda dadewar da sukayi a rufe, seya bude mata hannayensa, babu musu ta qarasa ta fada cikin jikinsa, shi kuma ya rufe ta da hannayensa yana sauke ajiyar zuciya lokaci guda yana shinshinar qamshin dake tashi daga gangar jikinta dan haqiqa yayi missing dinta badly Sun kae wajen mintuna 2 a haka sannan ta tashi daga jikin nasa ya qura mata ido kana yace " Wait ! Ya naga kin qara haske ga wani kumatu da kika ajje, meye sirrin ? Ya fada yana dage mata girarsa 1 Se tayi qasa dakae tana wasa da yatsun hannunta, se yanzu ma ita ta tuna da wani ciki da akace tana dauke dashi, se a lokacin ya lura da takaddar dake tsakanin yatsunta, haka kawae yaji yanaso yaga meye a jikinta, dan haka a hankali ya zare ta daga hannun nata yana budewa Seya dago da sauri yana kallanta cikin wani irin farin ciki daya kaasa 6oyuwa akan fuskarsa yace " Is dis so ? Abinda na gani gaskiya ne ? Se taji yau so take ta faranta masa dan haka ta daga kanta tana kallanta gami da jijjiga kan nata Ae beyi wata wata ba ya janyo ta jikinsa ya fara bata wasu hot kisses a duk inda bakinsa ya sauka yama manta a asibiti suke, dae_dae lokacin da umma suka kawo kae zasu shigo shine sanda ya jata cikin jikinsa, se kuwa sukayi sauri suka juya kafin ayi abin kunya a gabansu, Se ya daga hannunsa yakae kan shafaffen cikinta yace " Yanzu dana ne a cikin nan naki baby ? God of mercy ! Which of the blessing of my lord will I deny ? (Qur'an verse) Seta turo baki tana dora hannunta kan hannun nasa ta dauke Yace " So kike ki hanani jin dumin babyna ? Seta sake tura bakin tana jefa masa hararar wasa Aekuwa beyi wata wata ba ya dora bakinsa akan nata ya bata dogon kiss me cike da kewa da nuna qauna ga Wanda ake aekawa da saqon Koda ya gama qin sakinta yayi ya sake janta jikinsa kafin cikin sassanyar murya ya fara fadin " Baby don Allah kice kina sona kema ! Ae ba zata sake wannan kuskuren na qin amsa masa ba dan haka tace " Ina sonka baby sosae fah " Dariya ce ta qwace masa najin qarshen zancenta Shi kam besan sanda baby zata girma ba gashi har tana da juna biyu amma sakarci se wanda yayi gaba Seya sake riqeta gam yana tuna maganar daddy na cewa senan da 1 week za'a sallameshi, shi kam ya zeyi da kewar babyntasa dake damunsa ? _____Daddy ya qaraso cikin parlourn da sallama dauke a bakinsa ya kalli mamama yace " Ku shirya muje police station " Da sauri Mamama ta kalli daddyn jin kalaman bakinsa tace " Police kuma ? Meya faru ? " An gano wanda yayi causing accident din Arman, bama shi kadae ba har Wanda ya sace souban da kuma Wanda ya sace sanah kwanakin baya " Ae babu shiri mamama ta miqe tace " Bari na dauko hijab " ta tafi tana mamakin yadda a lokaci guda aka gano wadanda suka aekata mabanbanta laefuka a mabanbantan lokaci Sanah na kwance kamar koda yaushe da alama daga baccin ta tashi, mamama tace " Maza ki shirya zamuje unguwa " Bata damu da inda zasuje din ba ta miqe ta fada toilet ta wanke fuska da brush sannan ta fito ta zura hijab suka fita compound din gidan Ga mamakin ta se taga hadda umma da mama harma da aunty Dukkansu ta gaeshesu sannan suka nufi mota. __Kae tsaye police station din suka wuce, suna isa souban yana fitowa, shi yayi musu jagora zuwa cikin station din sannan suka wuce wani ke6antacceb daki da yafi kama da office Manyan suka nemi waje suka zauna banda aunty data tsaya tana kallan dakin gami da ta6e baki, ita Sam ba taga fa'idar zuwanta wajen nan ba, meye ruwanta da abinda ya shafesu ? Damuwarsu ae tasu ce haka zalika damuwarta ta tace Ita dae sanah tana tsaye bayan kujerar mamaman tana tunanin dalilin zuwan nasu police din Kafin ta gama tunanin wani dan sanda ya shigo sannan Khalid,black da dayan abokin aekin nasu suka shigo, dae_dae lokacin data dago idanunta ta kalli qofar shigowa din idanunta suka sauka akansu Ko shekara nawa akayi ba zata ta6a mantawa da wadannan fuskokin ba, seta tsaya tana kallansu sanda suka qarasa shigowa cikin dakin Aunty data ga khalid en sanda na sarrafashi ae seta rude cike da fargaba tana kallansu tana buqatar qarin bayani Khalid ya dago ya kallesu su duka sannan ya dauke kae Ita dae aunty ta gama rudewar ganin tilon dan nata a wajen Souban ne ya nemi waje ya zauna sannan a hankali ya fara magana " Sanah kinsan wadan nan ? Seta daga ido ta kallesu na tsawon sakanni sannan ta maedashi kan souban Souban ya kallesu sannan ya maeda dubansa gareta yace " Karki damu ki fada mana kin sansu ? Kowa seya maeda hankalinsa kanta ana jiran amsar da zata bayar, a hankali cikin mutuwar jiki tace " Ehh ! Sune suka saceni kwanakin baya " Cikin rudewa aunty ta juyo tana fadi cikin kumfar baki " Wa kenan ? Wadannan koh ? Amma dae banda Khalid, kada ki sake ki masa sharri ah toh...." Kafin ta qarasa daddy ya katseta da fadin " Ya isa haka ! Seta ja tsummar bakinta ta tsuke Mama,umma, Mamama duka suka juya suna kallan su Khalid cike da mamaki, babu Wanda ma yafi basu mamaki kamar Khalid, yaron da daddy ya riqe tamkar dan daya haefa amma shine ze saka masa da haka Kafin su gama dawowa daga wannan shock din suka sake jin Wanda yafi na dazu " Shine ya saka a kashe Arman ! Kuma shine ya saka aka saceni ranar daurin aure " Ae se gaba dayansu suka sanya salati da sallallami suna kallansu cike da tirr da halayensu Daddy ya kalli Khalid sannan ya maeda dubansa ga aunty data kasa cewa komae se baza idanu da take Lallae yau kam yayi dana sanin sanin Khalid a rayuwarsa, yayi nadamar riqesa da yayi kamar dan daya haefa, yayi tirrr da wannan sakayya da Khalid din ya masa Ita kuwa Sanah kuka ne ya qwace mata tana tunanin irin wannan rashin adalci na Khalid, ashe bayan sace ta da yayi har qoqarin kashe babynta yayi bayan bata tona masa asiri ba, lallae kam khalid yayi asara.................. Mhiz Innocent..............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 44_45 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e _______Haka en dakin suka cigaba da kallansu Khalid cike da qyamar halayensu, gashi kuma sun kaasa cewa komae alamar duk abinda aka fada gaskiya ne. Aunty dae baki ya mutu tayi shiru tana satar kallan daddy, har suka gama abinda zasuyi suka tashi dan komawa gida. Ko a mota da suna tafiya babu wanda ke cewa komae dan kuwa kowa akwae abinda yake saqawa a ransa har suka isa gida. Aunty na shirin sauka daga motar daddy yace " Ki sameni a daki na " Daga haka yayi gaba Qirjinta ya buga da wani irin qarfi kamin a hankali ta furta " Na shiga 3 ni er nan " se kuma tabi bayan daddyn jikinta a matuqar sanyaye Yana zaune a bedroom din nasa na 6angarenta, ta qarasa kamar wadda bata da laaka ta zauna a gefensa ba tare da tace komae ba, kae bata masan me zatace din ba " Kina fa masaniya akan lamarin nan ? Daddy ya tambaye ta bayan wasu sakanni Seta dago da sauri ta kalleshi " Wlh wlh bani da masaniya akan lamarin nan, ka yadda dani bansan Khalid yana aekata wadan nan abubuwa ba " " Idan baki da masaniya akae, ya akayi yake sanin abubuwan dake faruwa a cikin gidan nan, bayan yanzu ba'a nan yake da zama ba ? Jinta takeyi kamar a court a court dinma a gaban alqali, gaba 1 a rude take da wadan nan tambayoyin da daddyn ke mata Se kuma tace " Kayi haquri daddy, wlh ni ba da wata manufa nake fada masa abubuwan dake faruwa a gidan nan ba, naaga shima dan gida ne shiyasa idan ya tambayeni abu nake fada masa, amma wlh ban ta6a tunanin hakan daga gareshi ba " Wani murmushin yaqe daddy yayi kamin yace " dan gida koh ? Ina yanzu ya nuna miki wane neshi ? Seta maraeraece fuska tace " Don Allah kayi haquri, kada laefin Khalid ya shafeni, kuma zanje in bawa kowa haquri amma don Allah karka hukuntani da laefin da bani na aekata ba " ta fada yau kam jikinta gaba 1 a sanyaye Ajiyar zuciya daddy ya ajje kafin yace " Ae ko Allah ma baya kamamu da laefin da bamu sani ba, ballantana kuma mu en Adam, Amma ki sani kema da laefinki saboda haka ki saurari hukunci na " Daga haka ya miqe ya wuce toilet ita kuma ta bishi da kallo tana tuna irin abubuwan da akace Khalid ya aekata. ...........Kafin sati 1 ta cika gaba 1 Arman ya mato akan kewar babyn tasa saboda mamama ta hanata zuwa asibitin gaba 1 tana can tana gyare diyar tata, shi kam ji yake kamar ya gudu daga asibitin dankam jikinsa ya koma normal kamar be ta6a wani ciwo ba, amma daddy yace seya cika sati 1n nan sannan ze sallameshi. 6angaren sanah kuwa dama ga yanayin ciki ga kuma gyara da take samu, aekuwa ta sake yin fresh da ita ta qara kumari, farar fatar nan tata kuwa ta qara haske na musamman kamar ka ta6ata jini ya fito, ita kanta wani fayau take jinta tana ji ajikinta ta sauya, haka zalika itama tana matuqar kewar babyn ba kadan ba. *****Ranar daya cika 1week, daddy da kansa ya daukoshi ya kawoshi gidan na Arab, Yauma duk wani dake cikin familyn na Arab ya samu damar zuwa gidan. A hankali ya zuro qafafunsa daga cikin motar sannan ya qarasa fitowa yana kallan gidan cike da kewa kamar wanda yayi shekara be shigo ba, kae tsaye 6angaren mazan gidan ya nufa danya watsa ruwa kafin ya fito ya gaesa da tarin en uwan nasa da suke jiransa. ..Da sallama ya shigo parlourn idansa na kallan cikin dakin yana fatan suyi kyakyawan gani su fada kanta, aekuwa addu'ar tasa ta kar6u dan kuwa akanta idanunsa suka faara tozali Tana sanye cikin doguwar rigar atamfa me rafa da wani mayafi data yafashi, ba qaramin kyau tayi ba, seya shagala da kallanta yadda yaga kamar an chanja masa ita a cikin sati 1n da yayi be ganta ba " Qaraso mana Arman " Muryar baba ce ta katseshi daga kallanta din da yake, se duk suka dago suna kallansa, da alama da basu ji shigowarsa ba Se kuma yaji kunya ta kamashi dan haka ya shafa kwantacciyar sumar kansa yana qarasa shigewa cikin dakin ya nemi waje ya zauna, duk yabi en dakin ya gaeshesu, wadanda zasu gaesheshi suka gaesheshi ana tambayarsa ya jiki da fatan tsarewa ubangiji nan gaba Dukka en parlourn ke amsawa da "Ameen " Idan wani yayi addu'a a cikinsu Ba'a tashi daga parlourn ba seda akayi addu'a sosae kamin kowa ya koma 6angarensa. Tare suka shiga dakin sanah din du duka 3n Afrah ta zube akan gado tana fadin " Washh " gami da riqe qugunta " Allah kuwa na gaji " ta dora da fadin hakan Amrah ta girgiza kae " Allah kuwa ni bansan sanda kema kika lalace dasan jiki ba, kamar waccan matar " Sanah dake kur6ar tea ta gallawa Amrah harara sannan tace " Wace wae ? Amrah tace " A'ah nikam ban ambaci suna ba, amma in mutum ya tsargu dashi nake " ta fada tana dariya Hararar sanah ta sake jefa mata ba tare da tace komae ba Afrah ta janyo jakarta ta fiddo wata leda me dauke da mando a ciki tana yamutse fuska tace " Kinga wata maqociya tace ta daka taga ina sonshi shine ta bani waeko zansha, ni kuma wlh yau sam bemin ba " Sanah ta kalli ledar sannan ta miqa hannunta ka kar6a takae hancinta, qamshin mandon da yaji hadi ya daki hancinta seta lumshe ido tana fadin " Woww, gskia da gaji zeyi dadi " Amrah ta kalleta galala " Aou Allah ? Yau kuma wani sabon gulma ne haka ? Keda baki sonshi yau kuma kina so ? Ke kuma afrah da kikeso yau bakiso ? Afrah ta ta6e baki " Wlh kuwa " Dae_dae lokacin wayar amrah tayi qara, seta dauka da sauri tana kallansu su duka " Ku bani 5mins , zan dawo yanzun " Duk suka bita da kallo kafin suka saki murmushi a lokaci guda. Wayarta ta janyo wadda tayi alamar shigowar saqo, ta duba ganin saqon daga number baby ne " Ki fito mu tafi, tun daxu kun wani shige daki, don Allah ki taemakawa dan bawan Allahn nan ki fito mu tafi haka " Seta share kawae ta ajjiye wayar suka cigaba da hira da Afrah. Suna nan zaune umma ta shigo dakin da sallama ta kallesu su duka " Ku tashi duk ku shirya ku tafi gidajenku, ga baffah can yana fada kada Wanda ya bari dare ya masa a cikin gidan nan " Da " Toh " suka amsa mata su duka, Afrah ta kalli sanah tana dariya tace " Ke fah yau kike amarya hajiya sanah matar yah arman " Seta jefa mata harara ba tare da tace kae ba ta fada toilet, wanka tayi na tsawon mintuna 20 sannan ta shafe lungu da saqo na jikinta da wani sassanyan turare me qamshi sannan ta fito, sanda ta fito babu kowa a dakin, hakanne ya bata damar shiryawa a nutse ta saka wata riga da skirt na atamfa masu mugun kyau sannan ta sake feshe jikinta ta turare tana me kallan kanta a cikin mudubin sannan ta fito. A compound din gidan ta sami yawancin en gidan, seta qarasa sukayi sallama da Afrah kamin ta shige motar yah imam sannan ta qarasa motar da taga baby a ciki qafarsa a waje suna magana da soubanz seda ta shiga ta zauna a gaban motar sannan sukayi sallama da souban ya rufe motar sannan ya tasheta suka bar gidan. Seda suka hau kan titin sannan yace bayan ya kalleta ya maeda hankalinsa kan titi " Wato yau Allah ne ya taemaki mutanen gidan nan, da basu bani matata ba da sunga halin 'ya'yan yanzu ,dan kuwa yau ba daukeki zanyi ba, dakin naki zan koma da zama gaba 1 " Seta bude baki tana kallansa " Kae baby ! Ya juyo ya daga mata gira sannan yace " Yess, qaramin aeki na kenan wlh " Ita dae bata sake cewa komae ba taja bakinta ta tsuke dan taaga alama yau en rashin kunya ne akan babyn nata. .......Yau kam se yunwa takeji tun dazun, daga zarar ta danyi mintuna seta sake jin wani yunwar, dan haka suna isa gidan mayafi kawae ta cire ta tafi kitchen danta dora tea Kafin ya shigo parlourn harta fada kitchen din ta dora shayin, sanda ya shigo seya nemi waje ya zauna akan kujerar, yana nan zaune tazo ta shige bedroom tayi fitsari sannan ta koma kitchen din,seya bita da kallo kamar wani sakarae tayi matuqar kyau ga kayan sun zauna das_das a jikinta, yana qoqarin miqewa ya bita kitchen din ta fito hannunta dauke da qaramin cup zata sake wuceshi, se yaga kamar ma tana sane take wani wucewa ta dawo dan haka bata Ankara ba taji ya janyota jikinsa yana kar6ar cup din hannunta yace " Ina kuma zakije yanzun ? " Yanzun nan ruwan kitchen ya dauke, shine fah zanje in wanke wannan cup din " Seya dire cup din kafin ya dauke ta dukanta be direta ko ina ba se akan gado Seta ta6e baki kamar zata yi kuka tace " Ni fah yunwa nakeji " " Rashi na akusa dake yasa kike zatan yunwa kikeji, amma nasan yanzu ma kin dena ji koh ? Seta sake tura bakin gaba tana kauda kae gefe Seya fara qoqarin hawowa kan gadon, da Sauri kamar Wanda taga abin tsoro tace " Baby !! Na bar gas a kunne fa " Seya sauke ajiyar zuciya yace " Ohk bari na kashe " ya fada yana ficewa Mintuna wajen 2 se gashi ya dawo ya hawo kan gadon sannan beyi wata wata ba ya janyota jikinsa cikin tsananin kewa ya dora kanta saman faffadan qirjinsa Babu musu ta kwanta din tana sauke ajiyar zuciya " Nayi kewarki baby ! Ya fada sounding very serious A hankali tace " Nima haka " Seya kae hannunsa saman rigar ta ya dage wajen cikinta yace " Bari naji ya babynmu yake " " Aou " ya fada kamar ya tuna wani abu " Ashe fah yanzu babyn namu ba'anan yake ba " ya fada yana yin qasa da hannunsa zuwa kan mararta yace " Our little baby is here " Wani irin yarrr taji a jikinta dan haka ta doke hannun nasa, seya dauke yana sakin er qara kadan " Ouuuchhh, wae ni shikenan ba zanji dumin baby na ba ? Seta turo baki kafin cike da shagwa6e tace " Ae dae kaaji koh ? " A'ah nikam ban ji ba " ya fada yana kwaekwayar maganarta Seta sake ta6e baki kamar me shirin yin kuka sannan ta dauki pillown dake gefenta ta jefa masa, yayi dariya yana fadin " Wayyo baby zata hukunta baban baby " Seda ta jefeshi da duka pillown dake kan gadon sannan ta qyaleshi, shi kuma ya janyo ta jikinsa kafin ta kae ga kwanciya a qirjinsa ya kamo bakinta ya fara bata wani zazzafan kiss wanda ya kusan tafiya da numfashinta. Daga nan Arman ya cigaba da nuna mata irin soyayyar da kuma kewarta da ba zata misaltu ba wadda yayi, Ranar kam ta yadda ta gasgata irin soyayyar da babyn ke mata dukda dama dae soyayyarsa gareta babu haufi . washe gari kuwa duk wata kulawa da bata samu ba a first night dinsu, yau kam ya hada gaba 1 ya bata ita, hakan ne ya qarasa ranar ta zama wata ta daban a wajensu baki 1, Ita kuwa ta saki jiki ta dinga zuba shagwa6arta, shi kam yayi ta biye mata har yaso ya sake wuce gona da iri, dan bata San in tana ta6arar tata sake tunzurashi take ba, se daga baya ta gane hakan wato yana nema ya sake wuce gona da iri ne dan haka ta saka masa kuka, se a lokacin ya dawo hayyacinsa sannan ya rarrasheta dukda rarrashin nata baya qarewa. Yau ma kuma ta tashi da ciwon kae da zazza6i gashi kuma babu magani a gidan, sanda ya fito daga wanka ya shirya yace " Bari na samo miki magani " Ae bata san sanda ta miqe daga kwancen da take ba tace " Don Allah baby karka fita, bana son wani magani, nikam na warke " Murmushi ya saki, dan ya gaane abinda take nufi, seya tattako zuwa bakin gadon ya tsugunja yace yana kallanta cike da kulawa " Babu abinda ze faru In Sha Allah, mintuna 10 sunyi yawa inje in daawo " Girgiza kae tayi tana riqo hannunsa " A'ah baby nifah na warke " Seya hawo kan gadon ya zauna, kafin ma ya qarasa zama ta riqeshi sosae tana dora kanta a qirjinsa Ya sake yin murmushi yana rufeta da hannayensa gaba 1. Kwanakin da suka biyo baya love birds din suka cigaba da 6arzar amarci ba kama hannun yaro, soyayya suke nunawa junansu kamar babu gobe, kowanne so yake dan uwansa ya kasance a gefensa a koda yaushe, hakance ta saka indae suna kusa sedae ka gansu a jikin juna. *****Tana zaune da mandon a gabanta wanda ta juyeshi a cikin wani plate tana laasa dukda yajin da take ji amma haka take sha tana yi tana jan baki Dae_dae lokacin da wayarsa dake gefenta tayi qara, seta kalli inda take idanunta na sauka kan me kiran " Catherine " Bata san sanda ta dakata da shan mandon ba, ta kalli wayar tana nazarin sunan Bata kae ga qarasa tunanin nata ba Arman ya shigo dakin yana kallanta Ya saka hannu ya janye plate din " Fisabilillahi me kike ji a wannan abin ? Ya fada yana kallanta, se yaga yadda idanunta sukayi rau_rau Da Sauri ya qarasa ya zauna yana fadin " Meya faru ? Uhmmm ? Se kuwa hawayen zuka zubo a kuncinta kafin cikin qarfin hali tace " Wae dama har yanzu kana tare da Catherine ? " Oh god ! Ya fada yana dafe kansa sannan ya dora da yana janyo ta jikinsa , seta fara qoqarin tureshi amma yaqi bata damar hakan ya riqeta gam " Baby! Inaga base na fada miki alaqar dake tsakanin daddy da Dr Stephen ba koh ? Kema kanki zaki iya bada sheda akan hakan, Wlh abinda ya saka kenan na kasa blocking ersa, amma wlh babu abinda ke tsakaninmu, kuma ke kinsani ni banason mace mara aji ? Toh ta yaya zan iya zama da Catherine ma wae ? Matar daba musulma ba ? Bata cika duk wasu personalities da nakeson mace ta cikasu ba ? Beside tunda nake ma wlh ban ta6a ganin macen data burgeni ba, dan kuwa tuntuni na dade da mallaka miki zuciyata gaba 1 taki ce ke 1 " Shiru dae ita tayi ba tace komae ba, jin hakan ya sanyashi dorawa da fadin " But bari ki gani, let me just make it clear " ya fada yana janyo wayarta sa Kafin yakae ga kiran Catherine din kiranta ya shigo wayar, seya daga wayar yana sakata a hands free Kafin yace komae Catherine ta fashe da kuka kamar wadda akama mutuwa tace cikin kuka " Lurv ! Mummy want to kill her only daughter, Mummy bata sona yanzun, Mummy ce...................... Daga alqalamin Mhiz Innocent...........✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 46_47 Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e ______Mummy tace daughter dinta ba zata auri dan qasarku ba " ta qarasa fada tana sake fashewa da kuka Seya gyarawa sanah dake kwance a jikinsa zama, yana gyara zaman wayar hannunsa sannan yace " Wow, ur mum made a beautiful decision, and pls kibi umarnin mahaefiyarki couz daga yau ba zaki sake samun number na ba and ina miki fatan alkhaeri " Catherine bata iya sake cewa komae ba couz she felt heart broken sema kukan data sake fashewa dashi bata sake trying na kiranshi ba dan ta riga tasan tunda mum dinta ta yanke hukunci dole ne subi. Sanah ta dago ta kalleshi da damuwa shinfide kan fuskarta tace " Eyyah baby meyasa zaka ce mata haka ? Seya kalleta cikin ido, da alama maganar da take ba har cikin ranta take ba Seya dage mata girarsa kamin yace " Ohh, seems u're talking seriously ? Ohk lem me call her again mu tattauna yadda xamu shawo kan mamanta ta yadda na aureta " Seta ta6e baki tana miqewa " Toh ka tafi can qasar nasu mana " ta fada a kufule Seya riqota da sauri " Sorry mana baby, I like dis ur qarfin hali " ya fada yana lakuce kumatunta Se tayi murmushi tana janyo plate din daya jashi gefe, ya sake riqewa yana fadin " Noo, pls ki haqura dashi haka nan " Se tayi rau rau da fuska tace " Don Allah ka bari ko kadan ne in qara " " Tohm " ya fada yana miqa mata Aekuwa da sauri ta kar6a ta diba da yawa sannan ya dauke ya fita dashi gaba 1 daga dakin. __6angaren daddy kuwa gaba daya ya fita harkar aunty, baya danne mata haqqinta dan haka idan ranar kwanan tane ze shiga 6angaren nata amma fah ita kanta seda tasha jinin jikinta, gaba 1 ta gaane kurenta dan kuwa horon da daddy din yake mata bana wasa bane, hakan kuwa ba qaramin taemakawa yayi ba dan kuwa ta gaane kuskurenta, da kanta ta dauki qafa taje ta bawa su mamama harma da mama haquri. ****Su Khalid kuwa an yanke musu hukunci dae_dae da abinda suka aekata, kafin kuma a yanke musu hukuncin da kansa ya bawa souban saqon ya nemar masa afuwar gaba 1 familyn na Arab, Lokacin daya fada musu kowa fatan shiriya yayi masa da kuma nema masa afuwar ubangiji. ____Tana zaune akan gadon wayarta a hannunta da alama chart take kuma chart din na mata dadi, Bansan me aka turo mata ba naga dae ta saki wani murmushi, dae_dae lokacin da Arman ya shigo dakin, seya qaraso da sauri yana fadin " Madam me muka samu haka ? Seta miqa masa wayar hannun nata gaba 1 kamin tace " Duba ka gani " Seya kar6i wayar yana kallan abinda take nuna masa din, ta6e baki yayi kamin ya miqa mata wayar " And so ? Seta kalleshi cikin rashin fahimta tace " School fah aka koma ! " Yes na gani, meye na farin cikin ? Ya fada yana kallan ta Se taji duk jikinta yayi sanyi, seta matso kusa dashi a hankali ta dora kanta akan kafadarsa sannan cikin sanyi tace " Toh kayi haquri " ta fada kamar zatayi kuka Seya shafa sumar kansa a hankali ya shafa tattausar fuskarta kamin yace " Ni baki min komae ba, kawae dae ki bar zancen wannan makarantar, Inma zaki koma din toh ba yanzu ba se kin haehu " Kamar zatayi kuka tace " baby in aka wuce ni a karatun fah ? " Baki da damuwa tunda kina dani, amma don Allah maganar makarantar nan abarta " Seta daga kae a jikinta sanyaye, lura da hakan ne ya sanyashi dago da fuskarta ya sanyata cikin tafin hannayensa sannan yace yana kallanta idanunta na kallan qasa " baby ! Seta sake yin qasa da fuskarta ta ba tare da tace komae ba A hankali ya matsa da bakinsa saman qaramin cute lips dinta yadan ciza kadan, bata san sanda ta saki qaramar qara ba tana riqe bakin nata, dukda haka be saki fuskarta ta ba sema murmushi da ya saki sannan ya saukar da hannun nasa zuwa kan bakin nata ya riqe sannan yace " Ohh sorry, ban kula bane kinji baby " Bige hannun nasa tayi tana turo baki tace " Ba wani nan Allah kuwa " " Sorry er lukuta tah " ya fada yana dariya Aekuwa seta saki kukan shagwa6ar tana yi tana bubbuga qafa, se yayi azamar riqota yana fadin " ohh god sorry, na manta ashe fa baby na ne ya saki qibar koh ? Don't worry idan yazo zan hukuntashi, gashi kuma yana wahalar min da baby na " Se ta dago ta kalleshi kamin tace " Baby wae namiji ne ? " Ehh mana young Arman ba " Seta yamutse fuska " A'ah nikam daddy ko mamama za'a saka plss " Murmushi yayi yana lakutar kumatunta yace " Yadda kikace haka za'ayi " Itama murmushin ta sakar masa. _____Haka suka cigaba da raenon cikinsu lokaci guda kuma suna shan soyayyarsu kamar ba wadanda ke shirin zama iyaye ba, a 6angaren sanah kuwa yanzu kam ta saki jiki tana nunawa babyn nata soyayya kamar ba gobe, shi kam dama haka yake so se suyi ta nunawa junansu soyayya. _____Lokacin da cikinta ya shiga wata na tara, lokacin bikin souban da amrah ya taso, yana sane da ita duk lokacin data masa maganar zuwa gidan seya waske mata dan kuwa yasan indae ta shiga gidan nan ba ita ba fitowa se bayan ta haehu. Ana saura kwana 2 bikin suna zaune a parlour, ita tana zaune a qasan carpet sanye da t_shirt da qaramin skirt wanda yake iya gwuiwarta, yayin da shi kuma yake zaune zaman dirshen hannunsa dauke da cup din kunu yana bata da cokali a nutse kamar me bawa jariri abinci, can data qoshi seta yamutsa fuska tace " Na qoshi " " Noo, ban yadda ba, du du du spoon nawa kika sha ? Pls ki qara ko kadan ne " Ajiyar zuciya ta sauke tana dora hannunta akan qaton cikinta daya zauna kamar wadda zata haefe en 3, bin cikin yayi da kallo sannan yace " Nasan baby na be qoshi ba plss....... " Qarar wayarsa ce ta katse masa maganar da yake qoqarin fada, seya ajjiye cup din kunun ya janyo wayar yana duba me kiran, da sauri ya daga ganin kiran Mamama ne " Yaushe zaka kawomin diyar tawa ne ? Kose nazo da kaena da dauketa ? Mamama ta fada bayan sun gaesa Seya shafa qeyarsa jikinsa a sanyaye yace " A'ah mamama dama yau nake shirin kawo miki ita, yanzu ma haka abinci kawae zataci mu taho " " Yawwah toh ina jiranku " ta fada tana katse kiran Ajiyar zuciya ya sauke yana kallan sanah wadda ke sakin wani qayataccen murmushi " Hankalinki ya kwanta koh ? Seki tashi ki shirya mu wuce tunda yanzu kin dena sona " " Ni Allah kuwa ina sonka kullum " ta fada tana turo baki, shima ya fada ne kawae couz he knew soyayyar da sanah ke masa is uncountable amma seya baasar yana taemaka mata ta miqe suka wuce daki, shiya taemaka mata tayi wanka ta shirya sannan ya debar mata kaya kala 2 wato ana gama biki yaje ya dakko abarsa, yana hadawa yana 6a66ata rae shi ala dole wanda akayiwa dole, ita dae bata bi ta kansa ba dan kuwa farin cikin ganin mamama kadae ya isheta dan haka sanda suka hau kan titi ma suna tafiya shiru yayi yana kallan titi beko kalleta ba, se kuma taji babu dadi dan haka cikin kulawa ta zura hannunta cikin 1n hannunsa dake ajje a tsakiyarsu, seya waewayo ya kalleta yana sake maeda hankalinsa kan driving din da yake, seta langa6ar dakae gefe tace " Don Allah kabar fushin haka baby, Allah kuwa baka kyau kamar wani zombie " ta fada tana dariya Besan sanda shima dariyar ta qwace masa ba, seda yayi me isarsa sannan ya juyo ya kalleta ya sake maeda hankalinsa kan titi yace " Waya fada miki zan iya fushi dake baby ? Indae kuwa hakane ashe zan iya fushi da kaena, just bansan yanda zanyi a kwanaki 2n nan da zakiyi a gida ba " ( ni kuwa nace zaka ga kwana 2 😂 ) Seta sake maraeraece fuska kafin tace " Gida fah zanje ba wani waje ba " " Yes na sani " ya bata amsa a gajarce. .....Sanda suka isa gidan kae tsaye 6angaren mamama suka wuce, yana riqe da ita tana taku tinqis tinqis, tun daga nesa mamama ta hangesu dan haka da sauri ta qaraso ta kar6i sanah tana faman fadin " Sannu " Ita dae sanah bata iya amsawa ba ta cigaba da takawar har suka qarasa dakin sanah din, sannan mamama ta ajjeta akan gadon ta juyo ta koma parlourn. Yana zaune kan kujera cikin ladabi ya sauko ya gaeshe da mamaman, ta amsa cike da kulawa, sannan tace " Wato ba dan nace ka kawo min ita ba saboda rashin kunya ba zaka kawo min ita ba koh ? Seya shafa kansa yace " A'ah mamama ni na isa ? " A'ah na sani ko ka isan ne " Seya girgiza kae yana murmushi yace " A'ah kam ban isa ba " Itama murmushin tayi tana neman waje ta zauna suka cigaba da hirar da take tsakanin da da uwa. ***Ranar alhamis akayi dinner wadda itama dae wannan karon sanah bata samu damar halatta ba. Ranar juma'a kuma aka daura auren Souban da Arman wanda dubban mutane suka shaeda hakan, sannan da daddare aka kae amarya gidanta cikin farin ciki da kewa. Washe_garin daurin aure yazo daukar abarsa, mamama ta nuna masa sam be isa ba dan kuwa sanah tazo gida haehuwa, gwara ma yaje ya kwaso mata kayayyakinta in kuma baze kwaso ba ya bassu tunda tanada wadanda zata saka a gidan, haka badan yaso ba ya haqura, sedae ya kulle gidan nasu ya dawo cikin gidan na Arab da zama dan kuwa baze iya jure rashin ganinta haka duk sanda yake da buqata ba, dama yanzu babu imam babu souban hakan yasa zaman ma yafi masa dadi, indae ba aeki ze fita ba toh yana 6angaren mamama liqe da matarsa musamman in akayi sa'a mamaman bata kusa. Ita kuwa mamama duk wata kulawa daya kamata a bawa me ciki haka take bawa diyarta ta, bata cikakken awa bata leqo ta tambayeta lafiyarta ba, duk mutanen gidan kulawa suke bata ta musamman, ga aunties dinta na Maiduguri suma ba'a barsu a baya ba dan haka ta sake zama wata er gatar danginta. ______Fitowarta kenan daga toilet ta qarasa kan gado ta zauna tana sauke numfashi, ba tun yanzu ba take jin kamar ana tsikararta amma se maazewa takeyi, yanzu kam wani irin motsawa taji mararta tayi, da sauri ta dafe cikinta lokaci guda cikinta yayi wani mugun juyawa, cikin matuqar tsoro fargaba gami da zafin ciwo da saki wata qara tana kiran sunan Allah, hannunta dafe da cikin nata...................... Baby pah yana muku bankwana 🥺🥹 dan kuwa daga haka se ince muku mu hadu a *last page* In Allah ya nupa Mhiz Innocent............✍️ *♡☆A ZURI'AR ARAB♡☆* An amazing and heart touching story By Mhiz Innocent 😻 💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖 Page 48_49_50 ( *_LAST PAGE_* ) Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES 😍👌 Mhiz Innocent luv u owl 🌚😻 ( Baby WhatsApp group link ) 👇👇 https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e ________Sannan ta zube a qasan carpet cikin yanayi na ficewar hayyaci, mamama dake qoqarin shigowa dakin, ta qarasa da sauri dan ta jiyo qarar da tayi, cikin hanzari ta qarasa inda sanah din take tana kamota sannan itama cikin kidima tace " Yah salaam, haehuwar ce " tana gama fada ta fice daga dakin Se gasu sun dawo ita da Umma da Maman souban, kafin su qarasa shigewa dakin nata sega aunty ma ta shigo, su suka taemakawa Sanah din aka sakata a mota dan bama ta cikin hayyacinta se nishi kawae take saki, mamama na riqe da diyarta ta cike da tausayawa halin da take ciki har suka isa asibiti. .....Dukkansu suna harabar asibitin wasu a zaune, wasu a tsatstsaye kowa da addu'ar da yake karantowa, Bayan shudewar wasu awanni, wata er farar midwife ta fito dauke da baby a hannunta, gaba 1 suka nufeta da sauri, da murmushi kan fuskarta ta qaraso wajen nasu sannan ta miqa musu babyn dake lullu6e cikin farin haddaen towel tace " Congratulations, ta haehu lafiya, an samu da namiji " Dae_dae lokacin da Arman ya qaraso, ya tsinci maganar da take, besan sanda wani qayataccen murmushi ya qwace masa a kyakykyawar fuskarsa ba, sannan ya qarasa ya saka hannu ya kar6i babyn, ya bude towel din da aka rufe shi dashi, kyakykyawar fuskarsa jajawur da ita ta bayyana, lallae wannan babyn shine kyau da kansa, Dan kuwa shi ba'a sama ya dakko kyaun ba, kyau ne daya gajeshi a wajen uwa da uba " Wow, Masha Allah, Alhamdulillah " ya fada yana bawa babyn light kiss a kumatu, sannan ya masa huduba yana miqawa mamama shi, ta kar6a cikin wani irin farin ciki daya kaasa 6oyuwa a fuskarta, ta kalleshi sannan a hankali taji wasu hawaye na sakko mata ba, ta saka hannu ta goge tana fadin " Alhamdulillah " Arman ya kalli midwife din yace " Ina matata ? Ya fada yama manta mamama na wajen Midwife din tace " Cikin ikon Allah ta haehu lafiya amma tasha wahala dan har jijjiga taso ta farayi, se Allah ya taemake ta, amma yanzu tana dakin hutu " " Ya salaam " suka hada baki wajen fadar hakan, Arman yayi gaba, yayinda duk suka bishi da kallo A hankali ya tura qofar dakin ya shiga shi 1, abinda yasa be nemi suje da kowa ba dan yasan hakan ya sa6awa tsarin asibitin, shima dan likita ne shiyasa ya shiga, Kamar yadda ya tsammata tana kwance tana bacci, ya qarasa yaja kujerar dake ajje a gefen gadon ya zauna sannan cike da qauna kulawa ya kamo hannunta ya sanya a cikin nashi yae kissing din hannun, Sannan ya miqe ya bata kiss a goshinta kana ya koma ya zauna yana fadin " Sannu kinji baby, Uban masu gida ya bawa wannan mummyntasa wahala, Allah ya miki albarka ya baki lafiya " .........Seda tayi kwana 3 sannan aka sallameta daga asibitin, kae tsaye gidan na Arab aka wuce da ita kuma part din mamama, Wata irin kulawa take samu daga wajen mamaman uwa Uba kuma daga wajen abin qaunarta Arman, ga sauran en gida ma da suke bata wata shahararriyar kulawa. Ana saura kwana 1 suna, en Maiduguri suka iso da tawagarsu, wata kulawar ta sake qaruwa a wajen sanah da babynta, dan kam har yanzu bata san menene raeno ba, indae ba abinci yaron ya nema ba, toh yana wajen wata daga cikin en gidan, yanzu ma hakan ce ta kasance, Tana zaune a dakinta kan gado waya take da Arman yana tambayarta lafiyarta dana babynsu tace " Muna nan lafiya baban baby " Dae_dae lokacin wata yarinya Ameerah da sukazo daga Maiduguri ta shigo da babyn a hannunta, ta qarasa ta miqa mata shi tace " Aunty umma ce tace a kawo miki shi, wae yunwa yake ji " Kae kawae ta daga mata tana kar6ar babyn Arman da yaji abinda yarinyar tace yace " Maza a bawa babynmu abinci " Seta turo baki kamar yana wajen tace " Fisabilillahi ayi mutum kullum cikin cin abinci yake " Dariya Arman yayi yana fadin " Toh ko se nazo ne an sake yin irinta ranar farko ? Seta murguda baki kamin tace " Zan ajje way..... " Bata qarasa ba babyn ya tsandara kuka yana wuwwulga hannu Arman yayi dariya " Awwnn, kingani koh ? Baya so ki ajjewa daddynsa waya " Turo baki ta sakeyi sannan ta kalli babyn nasu daketa wawurar rigarta. _____Ranar suna ta zagayo, babyn yaci suna Alqaseem ( sunan daddy ) sedae za'a dinga kiransa da junior, Daddy yayi matuqar farin cikin jin takwarasa ne dan haka akwati daban daddyn ya hadawa takwarannasa alqaseem jr , Sanda suka dawo gida da asuba Arman na shirin shigewa baffah ya janyoshi yace " Malam aena dauka yusuf za'a saka ! Shine aka wani saka sunan wancan tsohon, ga suja me jini a jika ? Murmushi Arman yayi sannan ya shafa sumar kansa yana fadin " Ahh ae babu damuwa baffah, In sha Allah Brigadier general yusuf na nan zuwa wata shekarar " ya fada yana dariya gami da wucewa Baffah ma yayi dariya yana kae masa duka. ....Me jego tayi ado kala kala, anci ansha, sannan anyi rabon memo, sticker hadda cotton bag me dauke da sunan jaririn 6alo_6alo wato ALQASEEM ARMAN ALQASEEM ( Junior ), haka mamama ma tayi shigarta me kyaun gaske a matsayinta na uwar taro, shi kam Arman yau throughout bega matartasa da junior ba dan kuwa bema shigo gidan ba kwata kwata saboda baqin dake cikin gidan. Bayan suna, haka Arman ya cigaba da kasancewa a 6angaren mamaman kullum sedae idan baya nan, amma indae yana nan indae yazo toh baze fita ba sedae idan zeyi sallah ko dare yayi sannan yake komawa part din mazan gidan, dama ya dade da dakko kayansa ya dawo dasu gidan dan baze iya zama yana can wata unguwa sanyin idaniyarsa na wata unguwar ba, gwara ya zauna inda duk sanda yake son ganinsu ze gansu. ....Yana zaune a dakin riqe da junior a hannunsa wanda yakewa wasa, shi kuma yana ta 6a66aka dariya, yayinda ita kuma tana toilet, mintuna wajen 10 ta fito, yana ganin ta fito ya ajjiye junior yana fadin " Kwanta kayi wasa, dad ze taemakawa mom " ya fada yana qarasawa wajen sanah dake qoqarin saka riga, seya fara taemaka mata da zuge zip bayan ta saka din yana fadin " Kinsan aeki na ne meye na wahalar da kanki ? Daya gama zuge zip din, seya dora kansa a kafadarta yana qoqarin magana mamama ta shigo dakin, se tayi turus kafin ta faara sallallami tana tafe hannu " Zo ka fita " ta fada tana nuna masa hanya Se yaji duk kunya ta kamashi, yayi qasa dakae sannan sum_sum ya fice daga dakin, be sake cewa komae ba, Mamama ta juyo ta kalli sanah dake wasa da gefen hannun rigarta tace " Ke kuma kin kyauta kinji, toh karku damu dukkanku na kusa tarkataku Ku barmun gida haka nan " Ita dae sanah ba tace komae ba, dan kuwa Arman ya gama muzantata a wajen mamaman. ____Seda sanah tayi kwanaki 42 a gida sannan mamama da kanta ta dauketa ta maedata gidanta bayan tasha gyara na musamman, shi kam Arman Allah ma ya gani haqurinsa ya qaare dan haka yau daga asibiti kae tsaye gida ya wuce part din mamama Da sallama ya shiga dakin mamama na zaune akan kujera tana karatun qur'ani, Seda takae qarshen ayar da take karantawa sannan ta dago ta amsa sallamar tana kallansa yanda yake wani sum_sum da kae kamar munafiki, ya nemi waje ya zauna bayan sun gaesa seya shafa sajensa amma ya kaasa cewa komae, Dan haka mamama ta tari numfashinsa da fadin " Matarka ? Na kaemaka ita gida dazun nan, dan haka ba seka 6ata yawun bakinka ba tashi ka tafi " Besan sanda ya saki wani murmushi ba sannan ya miqe yana fadin " Angode, Angode mamama, Allah ya qara girma " " Ameen_ Ameen " ta fada tana binsa da kallo lokacin da yake fita daga dakin, mamama ta saki murmushi tana girgiza kae sannan ta janyo qur'anin ta cigaba da karantunta. Cikin matuqar farin_ciki yake driving sanda ze koma gidan nasa, a haka harya qarasa. ___Tana tsaye bakin mudubi bayan ta fito daga wanka tana mulke hannayenta da wata humrah da aunty ilham ta bata ya shigo dakin, Seda ya tsaya ya qare mata kallo yadda yaga ta qara wani fadi tayi kyau abinta, se kuma a hankali ya taaka zuwa Indi take din ya rungumota ta baya, bata san da shigowarsa ba dan haka tana shirin saka qara, kyakykyawa kuma sassanyan turarensa ya bugi qofofin hancinta, seta lumshe ido tana shaqar qamshin " Nayi kewarki sosae matata " " Nima haka mijina " ta bashi amsa wadda ta fito tun daga qasan zuciyarta Seya juyo da ita yana kallanta kamin ya lumshe ido yace " Kinga yadda kike ta qara kyau kuwa baby ? Seta saki murmushi tace " Kaema haka ae " Tare suka qarasa bakin gadon, ya qarasa yana kallan junior dake ta bacci hannunsa 1 a cikin bakinsa " Ae dole kayi bacci tunda ka gama zuqemin mata " ya fada yana murmushi gami da lakuce kumatun junior Itama murmushin tayi, tana tayashi daukar junior din suka maedashi kan gadonsa dake ajje gefen nasu gadon. Seya janyota jikinsa yana shaqar sassanyan qamshin dake tashi daga ko'ina na jikinta yace " Kinsan kuwa yadda nayi kewarki ? Bata iya bashi amsa ba dan kuwa yana kae qarshen zancen nasa ya hade bakinsu waje 1, sannan ya fara aeka mata da wasu zafafan saqonni dake nuna yadda akayi kewar wanda ake aekawa da saqon, itama kuma ta zage tana maeda masa martani dan ba shakka tayi kewarsa sosae kuwa, Haka suka sha soyayyarsu ba kama hannun yaro. _5years later_ Abubuwa da dama sun faru a cikin wadan nan shekarun, ciki kuwa hadda haehuwar afrah da amrah wadanda duk suka haefi 'ya'ya maza, dan gidan Afrah yaci sunan baban yah imam, dan gidan amrah kuma abban souban. Sannan Khalid ma ya fito, kuma yayi nadama sosae dan kuwa bayan fitowarsa seda yaje qàfa qafa wajen duk wadanda yayiwa kaefi nemam afuwarsu kuma Alhamdulillah duk sun yafe masa din. _______Wani cute baby boy na hango an saukeshi daga bus din wata makaranta, Haka kawae naji inaso insan wanene wannan yaron dan kuwa kyaunsa kadae abin dubawa ne, gate din wani gida ya nufa ya tura a hankali sannan ya qarasa cikin gidan har zuwa parlourn gidan, Cikin muryarsa me zaqi yace " Babyyyyyyyyyy " ya fada yana jan qarshen sunan sannan ya yadda jakar daya shigo da ita gefe Arman da yaji shigowarsa ya qaraso cikin parlourn yanawa yaron kallan irin baka jin magana, seya tsuguna a gaban yaron yace " Wae bana hanaka cewa babyn nan ba ? Ka kirani dad sannan ka kirata mom uhmm ? Seya daga kae yana turo baki yace " Toh amma kaema haka zaka dinga fada koh ? Arman ya juya kansa yana sauke ajiyar zuciya yace " Yeap, In Sha Allah " " Yawwah dad " ya fada yana tsalle " Mum " ya fada yana qarasawa wajen Sanah da fitowarta kenan daga daki ya rungumeta, tayi wani irin kyau da ita tayi fresh alamar kwanciyar hankali ta zauna mata, Itama rungumeshin tayi tana fadin " Oyoyo junior " " Mum, yunwa nakeji fah " ya fada yana shafa cikinsa " Ohk, jeka dad dinka ya taemaka maka ka shirya se kazo kaci abincin uhmmm ? " Nidae pls daku zanci abincin " ya fada yana turo baki " Ohk,Ohk ba matsala " " Yeah ! Ya fada yana tsalle sannan ya wuce dakin, kafin yakae ga shiga dakin ya juyo yace " Dad, ina jiranka " Arman da tun dazu yake kallansu yace " Ohk " se kuma ya maeda dubansa ga sanah yace yana riqo ta " Wato junior duk wani surutu da shagwa6arki ya dakko, kin kula da hakan ? Seta turo baki tace " Ni din ? Allah kuwa ban yadda ba, surutu naka ya dakko, ae naga kaene ka koyamin surutun " " Nima ban yadda ba, amma dae nasan junior kama ta ya dakko sakk " " Kaaga kaje ka shiryashi karya fito ya gammu a haka Seya saketa yana fadin " Ohkkkk " ya shige cikin dakin junior din, Shiya taemaka masa yayi wanka sannan ya shirya cikin riga da wando jeans, yana shiryashi yana ta zuba masa surutu da hirar abinda ya faru a makaranta, tun yana amsa masa har seda ya gaji yace " Junior " " Yes baby " inji junior "Oh my goodness " arman ya fada yana dafe kae Seya kama baki yana fadin " Aou dad, sorry plss " ya fada yana kama kunnensa " Ahnn, dats my boy, oyah gimme five " Seya miqa hannunsa suka tafa sannan arman yaja hannunsa suka wuce masallaci, seda sukayi sallahr maghrib da isha'i sannan suka dawo. Kae tsaye dinning suka wuce suka zauna, seda sukayi wajen mintuna 10 sannan sanah ta fito ta nemi waje ta zauna Junior ya kalleta jin batace komae ba yace " Mom, mun dawo " " Sannunku da zuwa, Abban junior kun dawo lafiya " " Lafiya qalau " ya fada yana karantar yanayinta kafin ya Dora da fadin " Are u okay ? Seta yamute fuska " Wlh zazza6i ne kesan rufeni " Junior da yaji abinda tace yace " Sorry mom, dad ya dubaki ya baki magani " ya fada kamar zeyi kuka " Ehh zansha maganin, but yanzu dae kaci abincinka uhmm ? Ta fada tana murmushi Seya gyada kae yana janyo plate din da Arman ya zuba masa abinci a ciki Haka dae suka ci abincin suka gama sannan junior ya miqe " Dad, mom, bacci " " Ohk ayi addu'a sosae " inji arman " Ohk dad " ya fada yana wucewa wajen arman din, ya bashi kiss a goshi sannan sanah taja hannun junior din suka wuce dakinsa Ita ta taemaka masa ya kwanta sannan tayi masa addu'a sosae kana taja masa blanket, tana shirin tashi yace " Mum, gim me a kiss " " Ohhh, kaaga harna manta " ta fada tana murmushi gami da bashi light kiss a goshinta ta miqe tana fadin " Asuba ta gari " Kae tsaye bedroom ta wuce dan tasan can ya nufa shima, yana zaune kan gadon da alama ita yake jiraz kafin ta kae ga zama ya janyota yana rungumeta kana yace " Zo ki fadamin, kodae mun sami qani ko qanwar junior ? Seta turo baki tana fadin " A'ah nifah babu wani nan, kawae dae normal rashin lafiya ce " " Nidae ban yadda ba, inada tabbacin junior ya kusa zama yaya, mu kuma mun kusa zama iyaye a karo na 2 " Shiru tayi dan kuwa ta yadda hakanne, dan duk wasu alamomi data dingaji a lokacin cikin junior su takeji yanzun, bata qarasa tunanin ba ya katse ta da fadin " Gaskiya keta musamman ce a rayuwata baby, ina matuqar qaunarki, Allah ya qara mana zaman lafiya da zuri'a ta gari " Seta saki murmushi tana amsawa da " Ameen mijina " ___Haka rayuwarsu ta cigaba da kasancewa cikin farinciki, kwanciyar hankali da qaunar junansu, kullum ji suke kamar ana sabunta musu soyayyar junansu, kowanne ji yake yaci dan uwansa qaunar 1, A haka rayuwarsu ta cigaba da tafiya. GAME OVER !!!🔥🔥 ALHAMDULILLAH ! ALHAMDULILLAH !! ALHAMDULILLAH !!! Anan na kawo qarshen wannan littafin nawa me suna A ZURI'AR ARAB (BABY) Allah na gode maka daka bani wannan dama na fara littafin nan lafiya na gamashi lafiya, abinda na fada dae_dae Allah ya hadamu a ladan, abinda nayi kuskure Allah ka yafemin. Ina matuqar godiya a gareku masoyana masoyan wannan littafi musamman masu min comment, Allah ya barmu tare ya qara mana haquri da junammu, I heart u all 🥹🥰 Tambayoyi *ME YAFI BURGEKI A CIKIN LITTAFIN NAN ?* *WAYE STAR DINKI A CIKIN LITTAFIN ?* *WANE WAJE NE YAFI BURGEKI A CIKIN LITTAFIN ?* *MEYE SAQONKI ZUWA GA MARUBUCIYAR ?* *****Godia ta musamman a gareku aminaena.... Fateema Bashir Ummulkhaer Yusuf Maemuna Abubakar Kudin na dabanne a rayuwata 🥰 Ina miqo gaesuwa a gareki Hajaratyy 🥰 Gaesuwa me yawa a gareku Husnatyy and Faridah 🥰 Ina qaunarku sosae 😍 Gaesuwa ta daban a gareki Yaya tah Sa'adatu Yusuf 🥰 ina qaunarki sosae Godia a gareku sisters of myn... Fateema Aliyu and Ruqayyah Umar 🥰 base na fada ba kunsan kudin na daban ne a wajena Gaesuwa a gareku en uwana... Abdoul Mubarak Faruq Khausar Allah ya qara mana qaunar junammu 🥰 Gaesuwa da godia ta musamman ga en Team dina na 💖THE TALENT TROUPE WRITERS💖 Mum sayyid Aunty sadiya Aunty Zarah Aunty Aisha Aunty meemah Aunty azeemah Allah ya barmu tare ya qara mana basira da hazaka Ameen 💗 And daga qarshe nake miqa gaesuwa zuwa ga Mamana da Abbana 🥹😍 Allah ya qara muku lafiya da nisan kwana 💖 Semun hadu a next book dina In Allah ya yadda 🥺😍 Subhanakallahumma, wa bi hamdika, ash hadu anla ila ha illa anta, astagfiruka wa atubu ilaeka... Mhiz Innocent.........✍️