ALBI NA ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Free page 5* Zaune yake cikin katafaren room ɗin da ya sauka na baki, ya dafe kansa da hannayensa duka biyu zuciyarsa na wani irin bugawa da ƙarfi da ƙarfi. Bai taɓa tunanin zai so Rahama Abubakar Galadanci farat ɗaya haka ba, sannan kuma ba shi da wani sha'awar auren zumunci ko kaɗan tun ta sowarsa. Abu ɗaya yasani, yasan tun tana ƙanƙanuwarta ya tsani halinta wato sangarta, kuma babban abunda yasa baya shiri da ita kenan. Ko ada can baya idan taje gidansu hutu Abuja inhar ya dawo school hutu baya doguwar magana da ita, ba kuma ya sakar mata fuska, duk akan karta rainasa, dan yasan yarinyyar nada tsaurin ido sosai bai taɓa tunanin zuciyarsa zata hango masa soyayyar Rahama Galadanci nan kusa bare har yakai ga san aurenta. A can baya ƙanwarsa wato Deejah Galadanci na yawan yi masa hirar Rahama kasancewar kusan shekarun su ɗaya da Rahama Abubakar Galadanci, haka kuma kusan tare a suka taso da ita. Sosai suke kaunar junan su. Yaja numfashi a wahale yana tunanin yanzu ta wace hanya zai nunawa Rahama Abubakar Galadanci kulawa har ta fara sonsa? Dan tun ɗazu da ya baro ɗakin ta tunanin da kwakwalwarsa keyi kenan. Idan ya tuna kuma Rahama tace bata sonsa bata kaunarsa ba kuma zata aureshi ba, sai yaji gabansa ya faɗi. Hirar da suka yi a parlor ɗazu ta shiga dawo masa, lokaci ɗaya Ra'is ya faɗo masa arai. Ƙarfe biyar ya shigo gidan lokacin mu'allem ɗinsu ya tafi wanda ke koyar dasu karatun addini a cikin gidan. Ummi kaɗai ya samu a parlorn ya ɗan russuna da respect ya gaisheta ta amsa cike da fara'a tana tambayarsa yana buƙatar wani abu ne? Ya ɗan shafa kai karo na farko da yaji wani irin nauyin Ummi ya saukar masa wanda bai taɓa jin hakan ba. Ya shiga tunanin kodan yanzu yana san gudan jininta ne? Tabbas dan tana mahaifiyar Rahama Galadanci ne yake jin wani irin nauyinta a ransa. ''Ummi Ra'is fa.?" Tace dashi, "Suna can tareda Hajja, kasan idan Hajja na gidan nan toh duk suna part dinta, duk da yanzu suka shigo gidan ko nan basu zo ba suna can." Bece komai ba ya fice. Part ɗin Hajja ya nufa wanda itama tana da part a cikin gidan saboda idan tazo nan take sauka. Ƙaton parlor ne sai kuma ɗakuna guda biyu da kuma ƙaramin Kitchen acikin parlorn duk da bawai girkin takeyi ba, sai dai wata rana idan bata son na masu aikin takan sarrafa abincin da takeso irin nasu na gargajiya. Suna zaune cikin parlorn Ra'is kadai ne keyiwa Hajja hira, Rahama tana ɗaya daga cikin bedroom ɗin Hajja da wayar Hajjan a hannunta tana ta ƙoƙarin gwada ƙiran Imran Matawalle amman still number baya zuwa. Farooq ya zauna yana faɗin. "Ra'is Hajja kake tayawa hira da fara'a haka?" Ra'is ya juya idanuwa yana faɗin. "Ehhh Yah Farooq." Ya kalli Hajjan yana faɗin. "Zamu fita da Ra'is zamu zaga gari me zan siwo maki Hajjaju?" Hajja tayi murmushi tana faɗin. "Kayan marmari zaka zo min dasu da kuma tsire mai zafi." Wani irin murmushi yake yiwa Hajja murmushin da ya tsayawa Hajja arai ta kuma rasa kona menene. Mamakin Farooq take. Meya canzashi farat ɗaya haka? da sauri Ra'is ya miƙe tsaye yana faɗin. "Yaya Farook na kira Yayah Rahama mu fita tare?" Da sauri Farooq ya girgiza masa kai yana faɗin. "No need! kyaleta Kawai Ra'is." Da haka suka yiwa Hajjah sallama ta bisu da addu'ar Allah ya saukesu lafiya. Tun a mota Farooq Galadanci cikin hikima yake jan Ra'is da zancen Rahama. Shi kuma amsa kawai Ra'is ke basa yana front seat zaune yana game da wayar Farooq ɗin. A wani babban mall yai parking yace suka shiga Farooq yace ya dauki duk abunda yakeso. Washe baki Ra'is yayi ya shiga kwasar kayan daɗi tun daga kan sweet, chocolate, biscuits masu tsadar gaske da sauran abubuwan kwalama. Sai da ya gama ɗaukar nashi Faroonk yace ya ɗaukarwa Rahama itama. Ai kuwa babu musu Ra'is ya shiga zabarwa Rahama favourite ɗinta da ya sani. Sai kusan magrib suka koma gida cike da tsaraba duk ta dalilin Yaya Farook. Suna dawowa parking motar kurum yai ya fito tare da rufe motar. Alwallah yai acikin compound ɗin gidan. Shima Ra'is akan dinning area yabar ledojin yaje yai alwala shima. Tare suka nufi masallaci shida Farook Galadanci wanda yake a cikin layin. Suna dawowa kai tsaye Ra'is Kitchen ya nufa wajen Ummi dake tsaye tana haɗa dinner itada mai aikinsu. Baiga Rahama a Kitchen ɗin ba, sai kawai ya nunawa Ummi kayan da Farooq ɗin ya siya masa shida Rahamar. Da fara'a Ummi ta karba tana ganin abubuwan tace. "Toh Allah yayi albarka, idan Abba ya shigo sai ka nuna masa shima ya gani." Ra'is ya ɗaga kai ya fice daga Kitchen ɗin, kai tsaye dakin Rahama ya nufa, samunta yayi akan sallaya tana bitar haddarta, dan yau sauran ƙiris tasha duka a wajen mu'aleem, sabida rashin iya hardar da ya karɓa. Shi yasa tana idar da magrib bata ɗaga kan sallayar ba take yin bita. Da kallo ta riƙa bin Ra'is wanda ya zauna kan soofa yana washe mata baki, a hankali ya shiga buɗa mata ledojin da ya Farooq ya siya masu chocolate. lokaci ɗaya Rahma ta haɗe rai ta ɗauke kai tana faɗin. "Tashi ka fita ni bana so." Da mamaki Ra'is ke faɗin. "Yaya Rahama meyasa?" Ta zare masa ido tana faɗin. "Ka tashi ka fita da kayan nan Ra'is kafin ranka ya ɓaci." Ta faɗa tana daka masa tsawa tamkar shi yayi mata laifin. Ra'is ya kwashi ledojin shaye da toka yake faɗin. "Kinyiwa kanki ai." Ya faɗa yana nufar ƙofa. Wani kallo ta riƙa yi masa mai cike da haushi, caraf kuma suka haɗa ido da Farook Galadanci, tayi saurin ɗauke kanta, zuciyarta na zafi tayi bala'in haɗe rai lokaci ɗaya. Farooq ya kalli Ra'is dake shirin fita yana cewa. "Ajiye mata ta ta ledar Ra'is." Babu musu kuwa Ra'is ya dawo ya aje mata ya juya yabar ɗakin. Tsaye yayi tare da jingina bayansa jikin ƙofar, hannayensa a zube cikin aljihun wandonsa. Wani irin ni'imataccen ƙamshin turarensa ne ya cika mata hanci wanda yasa dakyar take iya catching breath ɗinta. Wannan karon zama yayi da ɗuwawunsa akan marbles ya lankwashe ƙafafunsa yana kallon cikin idanun Rahama Abubakar Galadanci, wacce zaɓar ɓacin rai yasa ta yi masa kallan cikin ido. Zuciyarsa na bugawa da wani irin azababbiyar soyayyarta, sai faman cije lips yakeyi. Runtse ido tayi hawaye suka fara rolling akan face ɗinta, matsawa tayi can ƙarshe tana jin kusancin su yana hanata yin numfashi dai dai saboda bayyanar Farooq Galadanci a wajen, yaja numfashi tare da shafar lashes ɗin dake kwance a face nasa. "Duk saboda nine ake wannan zubar hawayen Rahama?'' Yayi maganar da rashin amo acikin muryarsa. Ƙin buɗe ido tayi haka kuma bata basa amsa ba, sai duk yaji babu daɗi ganinta cikin wannan yanayin. Ya tausasa murya yana faɗin. "Bance dole sai kin soni ba Rahama, ni kaina nasan kinyi min ƙanƙanta a soyayya yanzu, kinga karatu kike so kiyi yanzu, haka kema baki shirya yin aure yanzu ba right?'' Da sauri ta buɗe ido tana kallonsa da wani irin yanayi dan ya taɓo mata inda yake mata kyaikyayi. Cikin rawar murya take faɗin. "Abba yana so yayi min aure, kuma ni bana son yin aure karatu nake so nayi." Farooq ya ɗan saki murmushi yana shafa sumar kansa da take cikin wani murɗaɗen style ganin plan ɗinsa zai fara aiki akanta. Ya sauke ajiyar zuciya yana faɗin. "Toh share hawayenki ni zanyi magana da Abba a bari har sai kin gama jami'a keda yin aure, amman da sharaɗi. Da sauri ta kallesa cikin rawar murya take faɗin. "Sharaɗin me Yaya Farooq?" Farooq Galadanci ya ɗan saki murmushi cikin zuciyarsa, kallonta yai yace. "Zakiyi ƙawance dani, ma'ana na zama best friend ɗinki." Rahama ta girgiza kai da sauri tana faɗin. "No Yaya Farooq, Imran Matawalle shine best friend ɗina, canza wani abun banda wannan. "Kallonta yake da dukkan idanunsa yana karantar yanayinta yace. "Kenan shi ba saurayinki bane? Ko kin manta kince shine a zuciyarki?" Rahma ta girgiza kai tana faɗin. "Ya Farooq yace dani shi ba saurayina bane shi best friend ɗinane, yace ban san ma'anar soyayyah ba, haka yake ɗaukata bayan kuma ni nasan ina sonshi." Ta faɗa tana wani haɗe rai. "Oh my God, kenan Rahama Imran Matawalle bai taɓa cewa yana sonki ba right?" Wannan karon zuciyar Farooke Galadanci bugawa takeyi saboda fargaba, addu'a kawai yakeyi Allah yasa tace bai faɗi yana sonta ba. Rahama ta turo baki tana ta ware masa manyyan idanunta tana faɗin . "Eh bai faɗa min ba, yace min sai zuwa nan gaba, wai yanzu kwakwalwata bata isa ɗaukar waɗannan abubuwan masu girma ba, kuma ni nasan soyayya tunda ina kallan yadda akeyi acikin indian series, amman suma duk ya hanani kalla wallahi, ban san meke damun Imran Matawalle ba wani lokacin." Nannauyar ajiyar zuciya Farooq ya sauke yana cewa. "Ke kuma kika daina kallon saboda shi?" Rahama ta ɗage kafaɗa tana faɗin. "Toh Yaya Farooq yana iya? Kai bakasan rigimar Imran Matawalle bane " Girgiza kai yai ya haɗe rai yana faɗin. "Toh naji idan har bazamu zama friend's dake ba ni kuma bazan yiwa Abba maganar yai hakuri kici gaba da karatun ba, kinga sai ya aura maki duk wanda yaga dama, ni dama na haƙura dake tunda kin faɗa min da bakin ki cewa bakya so na, so duk wanda Abba yaga dama sai ya baiwa aurenki Rahama." Hankali a tashe take faɗin. "Dan Allah ka rufamin asiri Yaya Farooq, naji na amince zamu zama friend's ɗin ni da kai." Ta faɗa tana miƙa masa hannun damarta da wani irin murmushi acikin kyakkyawar fuskarta wanda ya kusan zautar da zuciyar Farooq Galadanci. Yabi farar fatar hannunta da take miƙa masa da kallo, a hankali ya miƙa masa nata sukai holding. Farooq yaji wani sassanyan shock, besan lokacin da ya sake matse hannun nata ba. Rahama ta shiga zarewa yai saurin kallonta idanunsa na wani canza launi yace. "Promise me." Kawar da fuska tayi, so take kawai ya cika mata hannunta saboda wani zafi da taji ranta yana yi dan sun haɗa hannun. Tana ƙaƙalo murmushi tace. "I promise you Yaya Farooq bazan baka kunya ba." Kasa sakar mata hannun yai saboda wani irin feeling da yaji yana ratsa ilaihirin jikinsa. Muryarta ce ta katse mai shauƙin da ya fara lulawa ciki, yaji tana cewa. "Yaya Farooq my hand." Kunya ta kamashi ya saketa yana janyo ledar da sukai mata shopping mai dauke da sunan mall din ajikinta yana faɗin. "Kiyi amfani dasu for our new friendship." Ta shiga gyaɗa masa kai alamun zatayi ta kara da cewa. "Thank you so much Yaya Farooq." Dogon hanci yaja ya miƙe tsaye idanunsa akanta yace. "Ki fito dinner anjima." Rahama tace, "Toh." Farooq ya fice tabi bayansa da harara tana ture ledar daga gabanta. Kwanciya tai akan sallayar tana rintsa ido a fili take cewa "Naji kirjina yana zafi, nasan rashin ganinka ne Imran, shin dagaske Matawalle ya rabamu? Ina ya kaika Imran? Gashi nan za'ai min auren dole ina zansa zuciyata?" Hawaye suka shiga zirarowa daga cikin idanunta, a hankali taji ansa hannu ana share mata fuskarta, a zabure tai saurin buɗewa dan sanin waye..... (Akwai giveaway a last free page, zamu gaya muku kona menene Allah ya bawa mai rabo sa'a) #Asmy B Aliyu Da #Hajja ce 👈 [11/12, 9:31 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Free page 6* Hajja ta gani durƙushe a gabanta tana share mata hawayen fuskarta, cikin sauri Rahama ta shige jikinta wani irin kukan bakin ciki yana sake fitowa tun daga cikin zuciyarta, tace da Hajja wacce ke shafar bayanta alamar lallashi. "Meyasa Yaya Farooq zai min haka Hajja? Nasan lokacin da ya tsaneni wallahi, har idan nai magana ya daka min tsawa ya koreni daga wajan, shine yanzu zai nuna yana sona? Why Hajja? Meyasa ya amince lokacin da aka ce za'a bashi ni?" Hajja taja numfashi ta sauke a hankali, hannun Rahama ta jayo cikin sanyin murya take ce mata. "Duk abinda yai miki a baya ya wuce ki dinga yin afuwa a rayuwarki Rahama. Sannan wannan haɗin da za'ai muku kowa yana so a cikin dangi, zumunci kuma zai sake ƙulluwa tsakanin iyayenku, zan kuma fi kowa jin daɗi da hakan." Rahama ta janye jikinta daga na Hajja, cikin kuka take faɗin. "Bana san Yaya Farooq Hajja." Cike da mamaki take tambayarta. "Ai har yanzu baki san meye so ba Rahama, ki kwantar da hankalinki, kuna yin aure gaba kika ƙara mallakar hankalinki zakisan cewa anyi miki gata." Ran Rahama Galadanci ya sake ɓaci da kalaman Hajja, ta shiga dafe kirji jin yana mata wani irin bugu, cikin murya mai ban tausayi take faɗin. "Kema ashe bakya san farin cikina? Hajja dake za'a yi min aure yanzu? Wayyo Allah na ina zan saka rayuwata?" Hajja ta sake janyota jikinta tana faɗin. "Kemeyasa bazaki so namu farin cikin ba Rahama? Kinganni nan? Lokacin da akai min aure shekaruna tara, na dawo daga islamiya aka ce na tube kaya ai min wanka, Allah yaji ƙan rai mahaifiyata ta shirya ni tsab aka miƙa ni ɗakin miji da bansan waye ba. Amma fa yaga shirme tunda lokacin bansan me ake nufi da auran ba. Haka mijina yai ta kula dani, bamu taɓa rabuwa ba har Allah ya ɗauki rayuwarsa, Allah yaji ƙan Galadanci." Rahama ta ɗago ta kalli Hajja da jajayen idanunta wanda still basu dena zubar da hawaye ba. "Yanzu irin auranki za'ai min Hajja? What about Imran Matawalle da nakejin damuwa akanshi Hajja? Wannan abun da nakeji akansa duk ba love bane? Tell me Hajja ya ake gane so? A ina akejin love idan har aka farayi." Cikin takaici Hajja take kallanta tace da ita. "Wai Rahama har guda nawa kike yanzu? Dududu shekararki nawa da har kike san jefa kanki cikin fitinar soyayya? Anya ba wani abu akai miki ba Rahama?" Share hawayen tayi tace. "Allah yasa Yaya Farooq ya riƙe alƙawarinsa, Hajja cewa yai ya hakura dani zaijema ya gayawa Abban mu." Yadda Hajja taga yanayin Farooq Galadanci a ɗazu, yanayin ya nuna mata Farooq ɗin yana cikin budurwar soyayya, ta gane cewa ya shiga fagen yakin samun Rahama Abubakar Galadanci, bata tunanin zai haƙura ya barwa wani ita dan ta fara hango tsantsar soyayyar Rahma a gurinsa tun randa sukazo gidan nan. Tasan lokacin da suna Abuja koda akai masa zancen Rahama cewa yai bazai auri ƴar yarinya ba, infact shi yana da ƴan mata masu aji kuma balagaggu ba kwaila ba. Da kyar ma ta samu yabiyota zuwa Kano, sai gashi suna cewa zance ya canza, Farooq har ya fara rasa nutsuwar shi akan Rahama. Hajja ta kalli Rahama "Kici gaba da addu'a Rahama kinemi zaɓin Allah akan karatun ko auran, da kuma alkairin dake tare da hadin ku da Farooq." Rahma ta turo baki. "Babu wani alkairi nida Yaya Farooq Hajja, Imran ma alkairi ne a wajena." Ture ta Hajja tai daga jikinta tana faɗin. "Ke kinfisan mashayi kenan? Haba Rahama kowace uwa ana so ta samarwa yaranta uba nagari, kinsan da cewa Imran ɗin nan mugun mashayi ne kowa yasani a unguwar nan, shine ke kike shirin shiga rayuwarsa? Wai Rahama baki san cewa Matawalle baya kaunar mahaifinki ba ne? Da yanzu Abubakar ne a matsayin Matawalle amma yai masa fin ƙarfi, duk baki gani ba Rahama kike kokarin debo mana ɗan iskan ɗansa matsayin suruki kome? Shi yana sanki ko kuma kece kike wahalar da kanki?" Shiru Rahama tayi tana zirarar da hawaye, itama batasan meyasa Imran yaki furta mata kalmar so ba, ta rasa dalilin da yasa idan tai masa maganar yana santa? Sai yace ba lokacin maganar bane ta bari sai nan gaba, toh yaushe yake nufi.? Ganin tayi shiru ne yasa Hajja miƙewa tace da ita. "Ki fito kici abinci tun kafin kisa ciwon damuwa ya kamaki, shi yana can be hana kanshi ci dasha ba sai ke zaki matsawa rayuwarki." Hajja bata jira Rahama tayi magana ba ta fice daga cikin ɗakin tana ta mita ita kaɗai. Tsabar yunwar da takeji ne yasa ta miƙewa, parlorn ta sakko inda ta tarar duk sun hau kujerun dining Hajja ce kaɗai a can tsakiyar parlor an kai mata nata can dan ta tsani zuwa dining cin abinci, a cewarta banda irinta masu jiran mutuwa yau ko gobe. Kai tsaye Rahama ta nufi wajan Hajja dan taga Farooq a gurin su Ra'is ita kuma bata ma san ganinsa bare ta zauna kusa dashi. Tana zama kusa da Hajja taji Farooq ɗin na mata magana. "Rahama dawo nan." Cikin ɓacin rai da take neman haɗiyewa tace. "Yaya Farooq zamuci da Hajja anan." Farooq ganin zata yi embracing ɗin shi yasa yace da ita. "So kin manta alƙawarin mu?" Ranta a mugun ɓace ta miƙe ta nufi wajansu, taja kujerar kusa da Ra'is tana haɗe rai. "Let me save you my new friend, me kike son ci? Tuwo ko white rice?" Rahma tai saurin ɗaukar wani plate ɗin tana faɗin. "Zan zuba da kaina Yaya Farooq." Kafin yai magana tuni ta fara zuba abinda takeso, ganin haka yasa shima ci gaba da cin nashi yana kuma zuba mata ido, duk wani reaction nata yana kansa har ta gamaci ta tashi tabar wajan. Koda Abba ya dawo hira suka sha da Farooq, maimakon yai masa maganar da sukayi da Rahama sai yaki saboda dama can ba wai zaice da Abban ya hakura da ita bane. Farooq Galadanci ya yi hakan ne dan Rahama ta saki jikinta dashi har su saba ta haka yake tunanin zai cusa mata soyayyarsa. ***** Shirye ta fito cikin uniform ɗinta ta shiga room ɗin Ra'is tana cewa. "Kai kullum sai kasa munyi latti ne? Kasa uniform kawai sai ka tsaya kana yiwa mutane nawa, dalla can ka fito ko sai Abba yazo ya, fara min faɗa yace nice babba?" Ra'is ya ƙarasa sanya rigarsa yana ɓalle botin yace. "Yaya Rahama wahala nasha a toilet, kinga yadda nai wani irin k..." Rahama ta juya tana cewa. "Banza ni basai ka gaya min kayan amai ba, kazo muyi breakfast kafin Abba ya sakko." Saida ya gama sanya safarsa da takalmi kafin ya sakko daga stairs ya biyota zuwa dining. Suna cikin yi Abba ya fito bayansa Ummi ce riƙe da jakarshi, tun kafin ya gama sakkowa yake faɗin. "Oya a tashi mu tafi." Duk suka miƙe kowa ya ɗauki school bag nasa ya goya. "Allah ya bada sa'a." Ummi tai addu'a tana komawa ciki. Sai da Alhaji Abubakar ya fara zuwa wajan Hajja ya gaida ita sannan ya fito ya shiga mota. Ra'is ne a front seat Isa driver na wajan tuki, Rahama da Abba suna baya. Kokarin fita daga gate ɗin sukeyi, Farooq yai saurin zuwa gurin mota. "Abba bari na rakaku, idan naga school ɗin anjima sai naje na ɗakko su." Abubakar Galadanci yaji daɗi yake. "Thank you my beloved son, ɗakko motar sai ka biyomu." Juyawa Farooq yai, mota ya ɗauka Rahama zuciyarta tamkar konewa zatai, indai haka Yaya Farooq zai mata batajin zasu kai alaƙarsu tai musu nisa dan tun yanzu taji ba zata iya ba. Abba na sauke su Rahma tai saurin shiga wa class ɗinsu cike da damuwa. Abba ya wuce wajan aiki, shi kuma Farooq ya koma gida suka sha hira shida Hajja. Ana tashin su break ya ƙarasa cikin makarantar, neman ta ya ware idanu yanayi, ganin ko mai kama da ita be gani ba yasa ya kuma kiran wayar ya tambayeshi, gaya masa ajin nasu yai hakan yasa Al-Amin ƙarasawa, ta window ya hangota zaune tayi shiru, yasa wata yarinya dake tsaye wajan door ta kirawota. Hango Al-Amin yasa Rahama tashi da sauri ta fito, bakinta yana rawa tace. "Imran yana ina?" Wayar hannunsa ya miƙa mata dai dai lokacin Imran ya sake kira Rahama ta kalli wayar, my favorite friend tagani a rubuce, da sauri ta ɗaga hawaye na zirarowa daga idanunta tace. "Why Imran? Why?" Imran ya rintsa idonsa, kukanta da yakeji cikin kunnuwansa ya shiga sara masa kai yana faɗin. "Sorry R Galadanci, kina zaton zanyi miki haka da gangan ne? Yanzu haka muna Russia, Daddy ya lura banayin abinda ya kawo mu ƙasar nan ya kwace passport ɗina da duk wani abu da yasan zan iya dawowa Nigeria, nasan randa kika koma gida Abba ko Ummi wani ya dokeki saboda kinzo gurina ba?" Hawaye basu dena zubowa a fuskar Rahama Abubakar Galadanci ba, jin muryarsa kaɗai yasa taji tana jin rigima tsantsa, duk kuwa da farin cikin da zuciyarta ke ciki, bayan hannu tasa tana gogewa murya so cool take faɗin. "Imran baka sona?" Tambayar ta zo mai a wani irin yanayi dan beyi expecting ɗinta ba a wannan lokacin, dan haka ya rasa abinda zai ce da ita. "I know kana ɗaukata like your blood sister, amma ni kuma..." Rahama Galadanci ta kasa ƙarasawa sai kuka da ya kwace mata. Cikin tashin hankali Imran Matawalle ya riƙe handle ɗin motar da yake tsaye ajikinta, ji yake tamkar ya fasa wayar ya ganshi a gaban Rahama. Besan mezai ce mata ba saboda shi kanshi har yanzu ya kasa tantance wane irin matsayi Rahama take dashi a ransa? Wace irin alaka yake jin zuciyarshi nayiwa yarinyar, kawai yasan dai tana da matuƙar muhimmanci a cikin rayuwarsa. "Kaga Abba aure zai min da cousing brother ɗina." Cewar Rahma cikin wata irin murya, kirjinsa yaji ya wani irin harbawa cikin wani irin tsoro da fargaba ya dafe wajan da zuciyarsa take yadda yaji tana wani bugawa ba yadda ya dace ba. Muryarsa na rawa yace. "This can't be happen Rahama, wane mai ƙararren ƙwanan ne yake shirin kasancewa da abin hannuna? R baki sanar dashi cewa ke ɗin abin hannuna bace?" Imran Matawalle yai maganar tamkar zai fito ta cikin wayar saboda masifa. Da kakkausar murya yake faɗin. "Ki sanarwa da duk mai shirin yin wannan gangancin cewar ba'a taɓawa Imran Matawalle abinda ke hannunsa da abinda yake da muhimmanci acikin rayuwarsa. Imran Matawalle baya sharing abin hannunsa ga kowa." Farin ciki ya kama Rahama Galadanci, sai dai zuciyarta ta kasa nutsuwa tana san ta gano mai kalaman Imran Matawalle suke nufi na cewar ita ɗin abin hannunsa ce? Santa yake yi kokuma dai wani abu yake nufi? A ruɗe tace "Do you love me Imran?" Rahama ta kuma jefa masa tambayar, zuciyarta cike da tsoran abinda zataji daga bakinsa...... #Asmy B Aliyu Da #Hajja ce👈 [11/12, 9:31 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Free page 7* Shiru yayi mata yana jin zuciyarsa na bugawa, baya son zuciyarta ta budee da soyayyah yanzu, ya fison tayi karatu mai zurfi dan yana son matar aurensa ta zama likita kamar shi, wannan alƙawari ne tun kafin ya mallaki hankalin kansa yake faɗin. 'Babu namijin da matarsa zata ware legs ya dubata idan tana da ciki ko wata larurar, shi xai duba kayansa da kanshi idan tana buƙatar ɗinki idan ta haihu shi zai ɗinke wurin da kanshi saboda yana da wani irin kishi wanda shi kansa bai san iyakar sa ba. Hawaye taji suna zubo mata dan shirun Imran Matawalle ya tabbatar mata da cewa Imran Matawalle baya yi mata soyayyar aure tamkar yarda zuciyarta keyi mata khuduba a kullum. Imran yafi ɗaukar ta a matsayin blood sister ɗinsa. A hankali ta cire wayar daga kunnenta ta miƙawa Al-ameen dake faman kallonta. Juyawa tayi tabarsa tsaye a wurin ba tare da tace komai ba. Al-Ameen ya kara wayar a jikin kunnensa yana jin yarda Imran ke sauke wani irin numfashi. "Yaushe zaka dawo?" Imran Matawalle yace. "Zuwa jibi insha Allah." Da haka yayi masa sallama, Imran yana ji ajikinsa cewa fushi Rahama tayi, amma zai samu ya lallaɓata idan ya dawo. Shi karatu yake so tayi sosai, idan ya fara buɗe mata zuciya da soyayyarsa zaiyi wuya ya samu ta cika masa burinsa, dan ya fahimci Rahama da gaske take san auransa ko a yanzu, haka kurciya na dawainiyya da ita. Zai tsaya da kafafunsa, da jininsa da lafiyarsa wajan ganin Rahama tayi zurfi cikin neman iliminta, musamman karatu irin (medicine) da babu wani ɗaga ƙafa. Har Rahama suka koma gida yinin ranar wani irin suku-suku take yinsa wanda Farook ya lura da haka, amman duk yarda yaso yaja Rahama a jikinsa tayi walwala taki basa haɗin kai ya kuma rasa meya canzata lokaci ɗaya. Haka duk yarda yaso yaji damuwarta nan ma ta faɗa masa babu komai har kusan sati ɗaya Rahama taƙi dawowa normal. Idan Farook yayi fushi sai ta dawo tana bashi hakuri kar yace ya fasa bazai saka baki wajan magana da Abba ba. Cikin wannan lokacin ne Farook ya koma Abuja sabida aikin sa. Amman yayi mata alkawarin zai riƙa kiranta waya a wayar Hajja. Kafin ya tafi sai da yayi maganar karatunta da Abba wanda dakyar Abba ya amince dan sai da Farook ya haɗa da Hajja sannan Abba yace shikenan amma data fara jami'a koda aji biyu ne cireta zai yi yayi mata aure. Rahama taji daɗi a ranta dan tasan zuwa lokacin Imran Matawalle ya dawo cikin hankalinsa. A ranar da Farook ya tafi a ranar su Imran suka dawo har suka kwana biyu bai nemeta ba, itama batasan ya dawo ba, kasancewar sun fara jarabawar zango karatun ƙarshe shi yasa yanzu basa samun hutu, amman tunanin Imran na manne a ranta. Yau ta kasance ranar lahadi misalin ƙarfe goma sha ɗaya na safe ta fito daga ɗakinta sanye cikin Turkish abaya kalar maroon da mayafin kayan tayi rolling kanta dashi, sai ƴar ƙaramar handbag, ta nufi ɗakin Umminta ta sameta tana gyara kayan wadrobe ta xauna cikin soofa tana faɗin. "Ummi na shirya" Ummi ta kalleta tana faɗin "Toh ga kuɗin kitson can a kan mirror idan kikaje kice ina gaisheta." Rahama ta ɗauki kuɗin kusan 3k harda na adaidaita. Ta ɗan marairaice fuska tana faɗin "Ummi ki ɗan saukeni mana, wallahi na tsani shiga adai-daita sahun nan Ummi," Ko dai na hakura da kitson yau sai zuwa jibi.?" Wani kallo Ummi tayi mata tana faɗin. "Yau zakije kitso babu ɗaga ƙafa Rahama, satin kanki nawa a tsife? kuma acikin adai-daita zaki tafi, idan na samu lokaci zanyi waya da Saratun idan angama miki zanzo na ɗaukeki, idan kuma ba'a gama ba ki ƙara shigo a dai-daita ki dawo gida." Cike da baƙin ciki Rahama ta nufi ƙofa tana turo baki, gashi Yaya Adamu sunje Katsina shida Abbanta. Ra'is ta gani a parking lot yana jefa ball ya rugo da gudu yazo gabanta yana haki yake faɗin. "Ina zakije Yah Rahama?" Tace "Kitso xanje rijiyar xaki." Ra'is yace. "Kenan adai-daita sahu zaki shiga.?" Wani kallo Rahama ta shiga yiwa Ra'is ta nufi gate a mugun fusace tamkar zata tashi sama. Imran Matawalle dake fitowa daga cikin gate ɗin gidansu, yayi parking motarsa a ƙofar gidansu ya fito yana ya hangota tana fitowa rai a ɓace. Girgiza kansa yai yana jan numfashi, Rahama rigima ko'ina kuma zataje haka haka?Motarsa ya shige ya zauna sai da ta kusan barin layin nasu sannan ya tada motar yabi bayanta. Wani irin horn taji ana yi mata a bayanta ta ɗan turo baki ta cigaba da tafiyar ta. Haka kuma mai nacin bai daina bin ta ba. Afusace ta juyo zata yi bala'i, ware ido tayi tana kallon motar, lokaci ɗaya kuma idonta ya cicciko da kwallar shagwaɓa. Ta cikin motar yake hangota, yasan ta gane shine a motar, ya kuma san idan ba fitowa ya yi ba bazata je gurinsa ba. murmushi yayi ya fito daga motar, kananan kaya ne a jikinsa wanda suka yi mugun karɓarsa, Sai Rahama taga har ƙiba yayi da ɗan haske, kasancewar Imran ɗin black beauty chocolate ne, yana da manyyan ido masu matuƙar ɗaukar hankali, ga kuma tsawo masha Allah. Haka kuma kakkarfane kasantuwar yana yawon motsa jikinsa shi yasa jikin nasa kullum a murɗe yake, ya tara uban suma akansa wadda yake kashewa kuɗi sosai wajen gyaranta. Baice da ita komai ba yaja hannunta har zuwa wajen motar, sai turo masa baki takeyi, haka kuma ta haɗe rai sosai. Da kansa ya buɗe mata front seat ya zaga ya shiga ya tada motar gamida harbata kan titi. Kuka kawai ta saka masa mai sauti wanda yasa shi saurin runtse ido dan sosai kukanta ke hurting ɗinsa. Da wata irin murya yake faɗin. "R Galadanci kin san yarda kukanki kesa na gigice kuwa? for God sake kiyi shiru Rahama, ko sokike na saki motar ta watsar damu kan titi.?" Bata kallesa ba ta saka fuskarta cikin tafukkan hannunta gamida kara volume ɗin kukanta, babu shiri Imran ya taka wani mugun burki ya tsayar da motar a gefen titi tare da ɗora kansa kan sitiyarin motar yana ƙoƙarin janyo numfashi, cikin wani irin yanayi yake kallon cikin idanunta yana faɗin. "Please faɗa min mekike so nayi miki Rahama? faɗa min what wrong with you?" Ya faɗa yana saukar da muryarsa akanta. Nan ma shiru tayi masa ya girgiza kai kawai yana mamakin rigima irinta ta, murya a sarke yace. "Kona ciro kaina na baki ne? Ya faɗa yana zura tattausan hannunsa ya riƙo nata guda ɗaya yana murzawa a hankali. Wani irin sanyi Rahama taji cikin hannunsa sai kawai ta turo baki ta kallesa hawaye a fuskarta take faɗin." Shine ka dawo amman baka neme ni ba ko? haka ranar muna waya dakai kaƙi amsa min da nice da yanzu ka tsareni da masifa. Haka kuma ranar mun haɗu da Mommyn gidan ku take nunawa mutane wacce zaka aura." Ta ƙarasa maganar tana kuma fashe masa da wani sabon kuka. Sosai ransa ya ɓaci, kenan Mommy ta nunawa mutane Humaida? Ya sha toka yana faɗin. "Shine ke kuma sai kika yarda.?" Rahama ta fisge hannunta ta haɗe rai tana faɗin. "Nika buɗe min mota na fita kitso zanje." Da mamaki yake tambayarta "Driver fa?" Ta sake turo baki tana faɗa masa sun tafi Katsina tare da Abba. "Ummi fa?" Rahama ta yatsina fuska tace dashi "Tace naje cikin adai-daita sahu bata da lokacin kai ni." Imran ya haɗe rai sosai yana faɗin. "Amma mena faɗa maki akan shigarki adai-daita" Ta buɗe masa hannuwa tana faɗin. "Toh ya kake so nayi da Ummi?" Tada motar kawai yayi yana jin wani sabon ɓacin rai na sauka a cikin zuciyarsa. Har ya sauketa a rijiyar zaki yaƙi yai mata magana, ya kaita har ƙofar gidan mai kitson ya buɗe Walert ɗinsa ya ciro dubi biyar ya miƙa mata. Bata karɓa ba take faɗin." No need Imran akwai kuɗi a tare dani." Wani kallo da yayi mata ne yasa ta karɓi kuɗin tasa a jaka, yace da ita idan ta gama tayi masa text da wayar mai kitson, idan yazo zaiyi mata shima. Sai da yaga shigarta cikin gidan kitson sannan ya tada motarsa yabar wurin da wani irin speed. Kusan 1pm ya shigo gidan ya baro daddy a office ya dawo gida. Yadda Mommy taga ya shigo cikin parlorn ko sallama bai yi ba ya taho tamkar wani arne, suna zaune tsakiyyar parlorn ita da ƙanwarta Humaida ƴar autar dakinsu wacce bazata wuce shekaru ashirin ba a duniya. Ganin yadda Imran ya shigo cikin parlorn yasa Humaida ta taso da murnata taje gabansa tana ƙoƙarin riƙo hannunsa ya wani jada baya yana zare mata manyyan idonsa masu gigita duk wani marar wargi yake faɗin. "What Humaida? Shin yaushe muka fara irin wannan wasan dake acikin gidan nan? sau nawa zan faɗa maki stay away from me? I don't want you in my life any more .!" Shaye da toka juya wurin Mommy yana yi mata wani irin kallo yake faɗin. "And you da kika buɗe baki kina faɗawa mutane cewa ita zan aura, yaushe nayi haka dake? kina tunanin zan iya auren ƙanwarki ragin bisa titi?" Cikin ɓacin rai da kalamansa Mommy tace "Ni kake yiwa rashin kunya Imran?" Tayi maganar da wani irin shock a muryarta, ganin tamkar ba dashi take ba yasa ta ɗaga hannu zata zabga masa mari ya riƙe hannun yana girgiza kansa cike da takaici, lokaci ɗaya kuma ya saki hannun ya watsar gameda ɓacewa daga cikin parlorn. Dabas Mommy ta zauna cikin soofa ta kalli Humaida dake faman zubar da hawayen baƙin ciki tana cewa. "Wallahi idan ban auri Imran Matawalle ba mutuwa zanyi Aunty, dan Allah kiyi wani abu akan lamarin nan dan Allah. Na rantse Ina son Imran Matawalle, Ina sonsa da dukkan zuciyata Aunty, amman har yake kirana da sauran bisa titi." Mommy ta girgiza kai tana faɗin "Toh kuma meye na asarar hawaye Humaida? Wallahi kota tsiya kota bala'i sai ya aureki dan ko uban nasa bai isa ya hana wannan auren ba. Share hawayenki bana san ganinsu." Ta faɗa tana janyo Humaida zuwa ajikinta. Kwafa tayi zuciyarta na mugun tafasa, wai yau ita Imran ke ɗagawa murya? lallai tayi sake ɗan zaki ya girma, dole ta tashi tsaye akan lamarinsa. Sai kusan ƙarfe 3pm Ummi ta fita da mota dan ɗauko Rahama, wacce ita kuma a ɓangaren Rahama har ta ɗauki wayar Saratu ta yiwa Imran text cewar sun gama. Motar Imran na tsayawa sai ga motar gidan su Rahama, hango wadda ke ciki yasa yai saurin tada motarshi gamida barin ƙofar gidan. Ummi ta shiga da fara'a Saratu ta tarbeta gamida shimfiɗa mata tabarma a ɗan ƙaramin tsakar gidan su. Gaban Rahama ya shiga faɗuwa, addu'a kawai take Allah yasa Ummi bata samu Imran a ƙofar gidan ba. Cikin sauri ta shige ɗakin Saratu ta ɗauki wayarta sai taga text ɗinsa yana faɗa mata cewa ya wuce yaga Ummi nan tazo daukarta. Saurin goge sakon tayi ta saka Hijab dinta ta fito. Ummi ta faɗawa Saratu zasu koma, sukai sallama suka fito. Sun hau hanya Ummi ta kalli Rahama tana faɗin. "Hajja tace dake zata wuce Abuja idan kunyi hutu, dan haka sai ki fara shiri." Da wani irin hanzari Rahama ta juya zuciyarta na bugawa take faɗin. "Ummi nifa babu inda zanje." Wani banzan kallo Ummi ta ringa yi mata tana faɗin. "Dole kije ko dan wannan tsinannen yaron." Har suka isa gida ran Rahama a mugun ɓace yake, kuma zataje ta faɗawa Hajjan ita fa bazata bita Abuja ba. Bayan sallar magrib ta nufi part ɗin Hajja da basket na abincin daren ta, ko sallama ba tayi ba ta faɗo cikin parlorn. Baki wangale Hajja ta buɗe tana kallonta wacce ke zaune akan sallaya da alamar tunda tayi sallah bata ɗaga daga wurin ba. Can gefe Rahama ta kai basket ɗin abinci ta dire kan wani ƙaton carpet wanda nan ne wajen cin abinci Hajja, sannan ta dawo ta zauna akan ɗaya daga cikin kujerun dake kewaye da parlorn, sai wani harɗe hannuwa take akan kirji, ta sha toka sosai, ba tayi magana ba har Hajja ta idar da addu'arta ta gaisheta tamkar bata so, Hajja ta harareta tana faɗin. "Yau ni naga abunda ya isheni ni Hadiza, anya kanki ɗaya kuwa Rahama? kin shigo parlor babu ko sallama tamkar wacce bata sallah, yanzu kuma kin gaisheni kina wani bata rai tamkar wani shege ya aikeki yin gaisuwa. Ita dai Rahama dawowa tayi gaban Hajja ta ƙara haɗe fuska tana faɗin. "Ni Hajja yaushe nayi dake can biki Abuja? nifa babu inda zan biki, saboda kar karatun haddana ya tabarbare." Hajja ta girgiza kai cike da takaicinta take faɗin. "Oho nidai na gama magana tafiya dake kuma zan tafi babu fashi, kuma waya faɗa maki cewargidan Usman babu malamin dake koyawa ƴaƴansa karatun Alkur'ani?" Ganin dai da gaske Hajja take yasa Rahama ta miƙe tabar mata part ɗinta. Kallon gate ta shiga yi tamkar taje gidan su Imran, nan take kuma gargaɗin Abbanta ya dawo mata, juyawa tayi ta koma part ɗin Hajja tana faɗin bari ta dauki wayarta ta shige dakinta ta kira Imran. Tana kiransa kuwa ya katse ya kirata sabida yasan itace lambar Hajja saboda tana kansa, kukan shagwaɓa ta sakar masa ya lumshe idonsa. Rahama bazata barsa ya huta ba, duka yau rigimarta da ya karba ta saukar masa da wani irin ciwon kai. Yana kwance akan gadon Al'ameen daman yaga kiranta, murya a raunane yaji tana cewa "Ka faɗa min ya zanyi Hajja zata tafi dani can Abuja wai nayi hutu." Imran yasa hannunsa cikin sumar kansa yana hargitsata yake faɗin "Toh meye laifin Hajja? Ke kenan kullum kina cikin gida bakya son zuwa ko'ina?" Tajuya ido gamida turo baki tana faɗin "Hakama zakace kenan? baka ma damu ba dama nice na damu da kai, nasani zanbi Hajja na barka ka zauna da matar da Mommy zata aura maka kwanan nan." Ta ƙarasa maganar cike da kishi a muryarta. Murmushi Imran yayi wanda tana jin sautin murmushin nasa ta cikin wayar. "Haba Rahama mai kuma ya kawo wannan maganar? Ni na faɗa maki Ina sonta ne? Bari kiji na gaya miki, ni matar da zan aura, ina son tayi karatu sosai, sai ta zama likita ta mallaki hankalin kanta sai muyi aure. Kinga kuwa nida aure ba dai yanzu ba." Hawaye ne lokaci ɗaya suka cika idonta tana faɗin. "Dama kanada matar da zaka aura ban sani ba? Kuma ma wacce kake da burin ta zama likita shine baka taɓa faɗa min ba.?" Tayi maganar muryarta na rawa. A hankali Imran ya lumshe yana jin dole nema ya tsayar da tunanin Rahama a yau ko zai samu ta mayar da hankalinta wajan karatunta, yau dai zai danne duk wani abunda yakeji akanta dan ganin ya saita mata tunaninta. Cikin kawar da kai yace. "Yes of course, Ina fatan ma ku haɗu da ita wata rana, dan duk sanda mukayi waya sai tace tana gaisheki dan tana da kirki sosai, haka kuma tana karatu sosai, kema ina son ki dage da neman ilimi Rahama ko dan mijinki yayi alfahari da iliminki wata rana." Hawaye kawai ke zuba a fuskarta yana ji ajikinsa kuka takeyi yace. "Kema ina da burin kiyi karatu Rahama, haka bazan baki damar kula samari a yanzu ba ko bayan shigar ki jami'a. Ki saka karatu aranki Rahama har ya zamar miki is a (Albi..) ɗinki, nasan wata rana zanyi alfahari da karatunki. Mijin aurenki kuma yana nan tafe Rahama Abubakar Galadanci, ina ji a jikina cewa mijinki babban goro ne wanda babu kamarsa, zai tsaya maki acikin rayuwarki har ƙarshen numfashinsa. Rahama duk wanda ya nufeki da soyayya karya yake yi maki, kuma yaudarar kansa yakeyi, dan ko mahaifinki bai isa ya baki miji ba. Ni zan samo maki mahaɗin rayuwarki wanda nake fatan ya zama (Albi ) ɗinki. Ina sonki Rahama Abubakar Galadanci, ina jinki tamkar ciki ɗaya muka fito dake. So daga yanzu ki fara shirin bin Hajja Abuja da kun samu hutu, zamu riƙa waya dake a wayar Hajjan, idanma na samu lokaci zan kawo maki ziyara mu zagaye garin Abuja muna yawo haka yayi maki?" Ta share hawayen idonta tana jin wani irin soyayyar san zama likita yana shigarta lokaci ɗaya, haka kuma ya tuna mata da cewa itama fa macece tamkar sauran mata, bai kamata ta zauna tana zubar da ajinta akan soyayyar Imran Matawalle ba, wanda bai ma san tanayi ba. Zata cika masa burinsa na zama babbar likita, haka kuma bata fitar da ran zata samu soyayyar Imran Matawalle ba watan wata rana. Daga yau, daga yanzun nan bazata ƙara roƙon soyayyar Imran Matawalle ba, zata soshi kawai da dukkan zuciyarta bazata ƙara furtawa ba....... #Asmy B Aliyu Da #Hajja ce 👈 [11/12, 9:32 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Free page 8* Imran Matawalle jin Rahama tayi shiru batace masa komai ba yasa shi wani irin juyi akan gadon yana jin alamar yayi nasara, ya tabbatar kalamansa sunyi tasiri cikin ran mutuniyar tashi. Ya riga da ya gama tabbatarwa da zuciyarsa babu wanda zai rabashi da Rahama Abubakar Galadanci duk wuya duk rintsi. Maganar Humaida Kuwa ko ajikinsa, babu mai yi masa auran dole tunda dai shi ba yaro bane, ba kuma mace bane shi. Rahama itama dai taji bata fargabar Humaida, taji zuciyarta ta ƙeƙeshe da rashin tsoran duk wacce Imran zai aura, zata iya karawa da koma wacece tayi gigin shiga tsakanita da Imran Matawalle, karatu kuma tasa a ranta daga nan har birnin sin zataje tayi shi dan kawai tacika burin Imran. Sosai ta maida hankali wajen zana jarabawarta, takan daure wajan ganin ta hakura da ganin Imran Matawalle a tsawon rana, dan tayi alƙawarin cika masa burinsa. Ummy da Hajja sunga canji sosai a cikin rayuwar Rahama, har idan Farooq ya kira Hajja yace ta haɗasu suna ganin tana hira dashi cikin walwala da nishaɗi. Sai hakan yasa Farooq Galadanci ya ɗauka cewa Rahama ta fara kulasa , yadda Rahama ta dinga nuna masa cewa tana so tazo Abuja za kuma ta biyo Hajja, Farooq ya sake tabbatarwa da zuciyarshi Rahama tazo hannunsa ba tare da yasha wahalar da yake zato ba. Kwanansu biyu da kammala jarabawa Hajja ta shirya musu tafiya Abuja a washegari. Ummy ta shiryawa Rahama kayanta tsab, ita kuma tana can part ɗin Hajja, waya suke da Imran tana so suyi sallama dashi face to face, yace mata besan yadda za'a yi su haɗu ba dan shi ɓangarensa bashi da matsala ko yanzu zai iya fitowa itace su Ummy ba zasu bari tazo inda yake ba. Rahama ta tashi daga kan gadon Hajja bayan ta ajiye wayar, ta nufi part ɗin Ummy. Ummy na ganin Rahama ta faɗaɗa murmushinta "Rahama gashi nan duk na haɗa miki abinda zaki buƙata." Cikin murna Rahama tace. "Nagode Ummy na, Ummy zanje gidan su Maryam muyi sallama." Ummy bata kawo komai cikin zuciyarta ba saboda tasan Maryam ƙawar Rahama ce kuma basu da nisa gidan su yana ƙarshen layin. "Kice ina gaida Ummanta, kar kuma ki daɗe Rahama bana san kiyi dare a can." Cike da murna ta ruga ta haye stairs, hijab ta ɗakko ta fito tana cewa Ummy. "Sai na dawo." Ummy tace. "Ayi tafiya a nutsu Rahama banda shirme akan hanya." Bata ce komai ba ta fice daga part ɗin, sashen Hajja ta nufa ta ɗauke wayarta tana shirin barin gate ɗin gidan ta kira Imran. "Kazo gidan su Maryam Sardauna gashi nan zan tafi can nima." Imran Matawalle yaja dogon hancinsa tare da lasar tattausan lips nashi yana faɗin. "Okay ganinan zuwa." Tana shiga ta gaishe da Umman su Maryam ɗin tana cewa. "Umma ina Maryam ɗin take?" Umma tace. "Aikuwa Maryam sunje suna gidan matar kawunsu." Rahma ta miƙe dama ta shigo ne dan kar a tambaya Umma tace bataje ba. Ƙofar gidan ta zauna tana jiran zuwan Imran. A motar Al-Amin yazo Rahama ta isa wajanshi ta buɗe front seat, sai da ta zauna sannan ta juya tana kallansa. Riga da wando ne na shadda blue black ya saka hula wacce ta dace da kayan jikinsa, haka kuma ta fito da yalwatacciyar sumar kanshi ta gefe da gefen hular, yayi matuƙar kyau daga ganinsa kasan guy ɗin abin kallo ne. Ga wani sassanya ƙamshi yana tashi, wanda ya zamana turaran jikinsa ne da kuma na motar suka haɗu suka bada wani kalar daɗi. Rahama ta kawar da kai jin wani masifaffan son shi yana ƙaruwa, kishi ya mamaye zuciyarta tana jin kamar ta fasa tafiya tace dashi. "Ina zakaje idan mun rabu yanzu?" Imran Matawalle ya shafi gashin daya zagaye masa baki. "Babu inda zani by now, but nan da ƙarfe takwas na dare zamuje wata dinner ni da Al-Amin." Rahama tai saurin kallansa suka haɗa ido Imran ya ɗauke kai dan yaga zallar fitina a cikin idanunta, yanzu sai tace karyaje tana gudun ƴan mata suce suna sonsa dama kuma sun saba . Ai kuwa yaji tace. "A'a karkaje kawai kai musu addu'a." Murmushi yai yace mata, "Toh." Tace "Gobe zamu tafi." Imran ya juya yana karemata kallo yace. "Allah ya dawo min dake lafiya R Galadanci." Rahama ta juya idanuwa wanda ya zame mata jiki tace. "Amin bari na tafi kar Ummy tace na daɗe kasan har yanzu basu dena dukana ba." Ta ƙarasa maganar cikin turo baki. Imran ya zura hannunsa cikin aljihu ya ciro wani ɗan ƙaramin zobe, hannunta ya kamo yasa mata jikin ƙaramin yatsanta, farin ciki yasa Rahama rungume shi, Imran ya rintse ido sakamakon wani shock da yaji a jikinsa. Duk lokacin da suka haɗa jiki da ita sai ya tsinci kansa cikin wani yanayi wanda ya lura ko zai rungumi matan duniya ba zaiji abinda yake ji akan yarinyar nan ba. "Thank you, sai mun dawo." Ta faɗa tana buɗe murfin motar, cikin sauri Imran ya riƙo mata hannu, juyowa tai suka haɗa ido, ganin yanayin idanunsa ya canza yasa Rahma cewa. "Menene ya sameka?" Sakar mata hannun yai yana girgiza kai ta fita da sauri saboda kar Ummy tai mata faɗa. Yabita da kallo har sai da ya dena ganinta sannan yaja numfashi da kyar yaja motar yabar unguwar. Da farin ciki ta shiga gidan, a ranar Rahama tayi bacci mai daɗi ganin zoben hannunta kaɗai yana sa taji tamkar Imran ɗin ne tare da ita. Washegari kuwa suka ɗauki hanyar Abuja babban birnin Najeriya. 3 year's left..... Ado Bayero University Kano. Yanayin yadda take tafiya kaɗai zai tabbatar maka da cewa agajiye take, tafiya kawai take tana yatsina fuska, Jefi-jefi takan kalli sararin samaniya daya fara haɗewa da wani irin bakin hadari mai haɗe da iska a cikinsa. Fara ce sol ƴar siririya doguwa wacce tsayin yai mata kyau domin bai yi yawa ba, sanye take cikin riga da skirt na lace baki da aka yiwa ado da yellow ɗin zare, tayi kyau sosai tana tafiya cike da nutsuwa. So take kawai ta ƙarasa hostel ta samu ko ruwa ne ta watsa a jikinta saboda hadarin yasa garin yayi zafi sosai. Daga bayanta taji muryarsa yana kiranta, tai masa banza ga zuciyarta dake mata wani irin suya, ta tsani koda jin muryarsa ne bare taganshi a cikin idanunta. Suraaj kenan ɗan ajinsu da yake ƙoƙarin shiga cikin rayuwarta da nufin soyayya. Jin ya sake kiranta yasa ta juya rai a mugun ɓace, kallan juna suka shiga yi ya miƙa mata ledar hannunsa mai ɗauke da juice da snacks yace. "Naga baki tsaya kin sai wani abu, shine na siyo miki." Rahama tabi ledar da harara kafin ta kallesa tana cewa. "Thank you Suraaj amman a ƙoshe nake." Juyawa tai zataci gaba da tafiya, Suraaj ya duba ko akwai masu kallansu zata disga shi, yai saurin cewa. "Dan Allah Rahama ki karɓa koba dan ni ba please." Jin ya haɗata da Allah ne yasa ta daure tasa hannu ta karɓa, juyawa tai ba tare da tayi masa godiya ba, a cewar ta ai ba ita tasa shi ba kawai ganin damarsa ne. Tun a lokacin da taga yana yi mata wasu abubuwan kamar na love ta fara janye jiki daga gareshi, ada tana yawan manne masa saboda mugun ƙoƙarin da yake dashi, idan sun gama ɗaukar lecture tana binsa ya ƙara mata haske har ta sake fahimtar darasin sosai. Ranar da ya gaya mata yana sonta ji tayi babu wanda ta tsana a duniya sama dashi, gaba ɗaya batasan koya ya tunkareta da maganar soyayya, bata da buri irin ta zama babbar likita dan Imran Matawalle yai alfahari da ita. Tana shiga hostel tun kafin ta cire mayafin jikinta ta miƙawa partner ɗinta ledar da Suraaj ya bata. "Na meye Rahama?" Cewar Mecy Abraham wacce ta kasance Cristian. "Kici na baki." Rahama ta bata amsa tana cuge ɗanƙwalin kanta da zafi ya isheta. Flask ɗin ruwan zafinta ta ɗauka ta zuba a bokita, wanka ta shiga babu jimawa ta fito. Kaya ta janyo marasa nauyi zata saka taji hadarin nan ya fara saukar da iska, garin ya fara daɗi tai sauri tasa kayan ta haye gado tare da janyo wayarta. Miss calls ɗin Ummy da na Yaya Farooq ta gani, da sauri ta rintsa ido ganin babu na Imran. Ummy ta fara kira suka gaisa ta tambayeta karatu Rahama tace alhamdulillahi sunayi sannan taja mata kunne akan kula da mutunci Rahama ta tabbatar mata da cewa tanayi sannan suka katse, kin ƙiran Farooq tai dan ba buƙatarsa takeyi ba. Tana tunanin kiran Imran sai gashi ya kirata, nan da nan zuciyarta ta fita daga kuncin da ta shiga, ta kara jikin kunnanta. "Kina mene yanzu?" Imran ya tambayeta cikin hosky voice nashi. Shauƙinsa yasa Rahama yin juyi akan gadonta itama tayi ƙasa da murya. "Ina hostel." lips ɗinsa ya ciza na sama yana faɗin. "Ina cikin school ɗinku yanzu haka." Da sauri ta miƙe tana ware ido tace. "Really Imran? Me kazo yi?" Kamar yana kallanta ya lumshe ido tare da faɗin. "Wani supervision nazo, gashi anata iska dana tsaya mun gaisa." Rahama tasha toka tana turo baki tace. "Oh bazaka tsaya ba kenan?" Imran ya kwantar da kai jikin kujerar motarsa, duk wani furucinta yana jinsa a magudanar jininsa dan har baya san yaji tayi shiru batai magana ba, hosky voice ɗinsa ta kuma dukan kunanta yana faɗin. "Ana jirana a hospital, rashin zuwana da wuri kuma zai sa a fara gulmar hospital ɗina, bana san disappointing my patients. Zan sa rana nazo just for you, naga kina maida hankali wajan karatu ko kuwa." Ta sake turo baki, "Nidai ka barni nazo mu gaisa kawai." Imran ya kalli yadda iskar ke tsakanin kaɗawa, students dake waje sai gudu suke kowa na neman wajan fakewa dan iskar zata iya ɗauke komai dake waje, taya zai iya barin ta fito? Yasha toka cikin buɗe murya yace mata, "Do as I said R Galadanci, iskar nan zata iya affecting eye's naki. Indai ni ne I promise you zan dawo." Babu yadda zatayi musamman da taji yayi magana da wani irin voice tace. "Shikenan sai kazo." Murmushi yai da yaga ta haƙura, batasan ya fita san ya ganta ba, yana daurewa ne kawai dan karta sawa ranta cewa yana yi mata irin soyayyar da take mai. Sallama yai mata yana tabbatar mata da dawowarsa, yaja motar yabar cikin school ɗin cike da haushin rashin ganinta da beyi ba. ***** Cikin sauri ya fito daga sashensa ya nufi na Hajja sai faman huci yakeyi, zaune ya sameta ita da Alhaji Uthman Galadanci, Farooq ya isa ciki shaye da toka ya samu kujera ya zauna, Hajja tace. "Kai kuma fa kamar wani yaro?" Farooq yaja numfashi yana ƙanƙance idanuwa yake faɗin "Hajja wai me ake jira ne da maganar auren mu? Yanzu sai na jira Rahama ta kammala jami'a sannan zanyi aure?" Kallansa ya mayar kan mahaifinsa wato Alhaji Uthman Galadanci yana cewa. "Abbie kuyi wani abu akai dan Allah, ni bazan iya kara good 1 years banyi aure ba. Rahama ƙara wayewa takeyi, tun kafin tazo tafi ƙarfinku gwara ayi a wuce wajan, tana gidana ma zata iya ci gaba da karatunta ba hanawa zanyi ba." Yayi shiru yana sauke numfashi. Uthman Galadanci ya kalli ɗan nasa yana murmushi yace. "Rashin hakuri ko Farooq? Yanzu zaman nan da kaga munyi da Hajja maganar mukeyi, kuma za'a tsaida rana da lokaci muna jiran Abubakar yazo gobe zamu yanke komai, kaci gaba da shiri kawai." Wani farin ciki ya mamaye Farooq Galadanci, tsorata ya farayi da lamarin Rahama dan yanzu kusan sati kenan bata ɗaga kiransa, yayi mata sms no reply shi yasa yake ganin kamar ta fara canza ra'ayi, tana neman ta ruguza alƙawarin da suka yiwa juna." Matsoracin ango kawai, anya ba Rahama ce zata juya gidan naka ba? Duk ka wani ruɗe saboda karta ce ta fasa auran?" Farooq dariya yai kawai, Hajja bazata gane abinda yake gudu ba, shi ya riga yasan idan be yi saurin ɗauke Rahama Galadanci ba, wani zai iya zuwa yaja ra'ayinta, musamman da yanzu komai na halittarta ya sake fitowa. "Karkasa damuwa Farooq kaida Rahama duk namu ne, abu guda ɗaya ne munsan babu wanda zai bamu matsala a cikin ku." Abbie ya faɗa cike da nuna kwarin guiwa, yayin da Hajja ta shiga jan numfashi dan har yanzu tasan da cewar Rahama babu kowa a ranta face shegen yaron nan ɗan gidan Matawalle, shi yasa itama take son ayi auran da Farooq ko banza ta cito jikarta daga faɗawa sharin mashayin giya, kuma ɗan gidan maƙiyin ɗanta na farko kaf duniya.... #Asmy B Aliyu Da #Hajja ce 👈 [11/12, 9:32 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Free page 9* Ƙarfe tara da kwata ya iso gida mai gadi ya buɗe masa gate ɗin. Ruwa ake yi sosai tamkar da bakin ƙwarya dan ko da yaje asibiti yaga ana iskar nan be daɗe a ciki ba ya yi abin da zai yi ya taho gidan. Kasa zuwa inda yake parking yai, kawai ya nufi motar saitin part ɗinsa nan ya ajiyeta ya shige ciki, amman duk da haka sai da ruwa ya taɓa shi. Imran Matawalle yana shiga parlor ya shiga cire kayan jikinsa tun daga down stairs ya zama daga shi sai boxer da vest, ƙoƙarin hawa sama yake kawai yaji muryar mace a bayansa, ya waigo da sauri, Humaida ce sanye cikin kayan bacci shara-shara dasu tana wani yauƙi tace. "Mommy ke kiranka." Shaye da toka Imran ke kallonta yana faɗin. "Sai kuma an turoki sannan za'a sanar dani? Batada phone number ɗina?" Humaida ta matso gab dashi, yai saurin matsawa yana jan tsaki yace. "Fice ki bani waje, a cikin uban ruwan nan bazan iya fitowa ba ta jira ya ɗauke." Narke masa idanuwa tai tana sake matsawa gurinsa "Imran meye laifi na da bana cikin zuciyarka? Kasan yadda kake ruguza min zuciya? Please Imran love me as I..." Ya daka mata wata azababbiyar tsawa, idanunsa suka fara canza launi yace. "Humaidah leave me alone please karki ɓata min rai cikin daren nan." Yana faɗa ya juya zai haye stairs kawai yaji ta rungumeshi, kafin kace me zuciyarsa ta fara zafi, cikin shasaheƙar kuka yaji tana magana. "Dan Allah Imran karka hukunta zuciyata akan abinda ba ita ta ɗorawa kanta ba, bansan me yasa baka san ko kallona ba Imran. Daddy da Aunty suna son ganin wannan abin namu ya ƙullu amma kai ko a jikinka why.?" Hannu yasa ya fizgota daga bayanshi tare da hankaɗata gefe yana huci, nuna ta yai da yatsa yana cewa. "Allah ya tsinewa soyayyar da kike yi min Humaidah, to hell with banzar soyayyarki, mteww! kinga nayi miki kala da ƴan bariki? Barikiji na gaya miki duk iskancin mace tayi ta gama bana ra'ayinku, nuna min breast ko wasu boost bazai sa naji sha'awarki ba, idan da ina san mata da yanzu kinga suna biyoni cikin gidan nan. Humaida ki kama kanki kafin na nuna miki kalar nawa rashin mutuncin, oya get out of here right now..." Yaja mugun tsaki yabar mata parlorn ta hanyar hayewa stairs, yana shiga bedroom ya rufe yana jan tsaki a karo na ba adadi. Ya rasa me yasa mata basu da aji a wannan zamanin, kowacce sai tayi shigar banza tazo masa kamar sun ɗauka shi ɗin wawa ne akan su. Shi kam har yanzu beji yana ra'ayin wata ɗiya mace ba face Rahama, itace kawai ko kallanta yafiyayi sai yaji wani irin yanayi a tare dashi, idan kuwa ta riƙeshi ko tai hugging ɗinsa wani lokacin sai ya yi wankan tsarki, kuma be taɓa jin yana sha'awarta da zina ba, sha'awarta da soyayyarta a cikin jininsa suke baya tunanin akwai abinda zai ruguza musu wannan tafiyar. Buga kafafuwa Humaidah tayi ta juya tana zumɓurar baki, dama ta corridor ta biyo hakan yasa ruwa be taɓa ta ba da zata shigo, yanzu kam da yake ranta a ɓace yake ta cikin ruwan saman tabi, tana zuwa ta fashe da kuka Mommy ta shiga tambayarta. "Ya akai kuma.?" "Wallahi Aunty Imran zuciyarsa kamar ta kafiran farko haka take, sam yaki ya bani muhimmanci kullum cikin kyara da rashin mutunci haka yake yi min." Mommy shaye da toka ta riko Humaidah tana jijjigata tace. "Ki rabu dashi nace miki, indai Imran Matawalle ne Humaidah ya kusa zama naki sai yadda kikai dashi, a tafin hannuna fa suke daga shi har Matawallen. Kedai abinda nake so dake kici gaba da kasancewa aduk inda idanunsa suke kafin na gama shirya miki komai." Cike da farin ciki Humaidah ta rungume yayarta tana yi mata godiya dan wani mugun so Humaidan keyiwa Imran. Wata ƴar ƙaramar trolley bag Imran ya janyo ya buɗe, kwalaɓen beer ne a cikinsu a jere, ya zaro kwalba guda ɗaya ya rufe sauran ya mayar ya ɓoye, jikinsa har tsuma yake saboda ƙaguwa da yai yaji ruwan barasar cikin bakinsa, ya buɗe kenan zai fara sha yaji wayarsa tana ringing kuma ringing ɗin special ne yasawa Rahama shi. Dafe goshi yai yana jin kansa yana sarawa, yaje ya ɗauki wayar ba tare da yace komai ba. "Jikina ya bani cewa kana cikin bad mood, tell me Imran meke damunka?" Imran ya rintsa ido yana girgiza kai, mezai gaya mata a wannan yanayin nashi? Kwalbar beer ɗin ya dire a saman mirror, gado ya hau tare da janyo pillows ya rungume yana jin wani zafi yana taso masa duk kuwa da sanyin da akeyi sakamakon ruwan sama. Saman kansa yai da kasa ɓoye mata cewa yana cikin damuwa, murya a sanyaye yace. "Waccen matar ce take neman haukatani." Rahama kamar tana gabanshi ta marairaice fuska tana faɗin. "Mommy ce right?" Imran Matawalle ya gyaɗa kai ba tare da yace komai ba. "Shine ka damu?" "Kinsan me sukai min ne? Idan kika san me sukai min sai kin fini shiga damuwa, but komai ya wuce karkisa cikin ranki yai affecting karatunki." Cikin serious Rahama take faɗin. "Naji to amman karka sha beer Imran, ruwan sama akeyi a irin haka ana son bawa ya tashi ya roki lillahi duk abinda yake so. Don't be sad Imran." Rintsa idanuwa yai yana jin ina ma a fili take yi masa managa, ya sake jan pillows ɗin yana rungumewa, Rahama daban take a cikin mata, tun bata kai haka ba tana da baiwa da fikirar yi masa magana. Sosai yake jin shakkar yarinyar dan ko Matawalle bayajin shakka kamar yadda yakejin ta Rahama Abubakar Galadanci. Sai dai ji yai bazai iya hakura da ƙin shan barasar ba, zuciyarsa tana sake kwaɗaita masa daɗinta da kuma yadda idan yasha zata kawar masa da, duk wata damuwa da yake ciki yanzu. "Alright R Galadanci zan kiyaye." Tunda taji yace zai kiyaye baice mata bazai sha ba tasan sai ya sha, rintsa ido tai tana cewa. "Allah ka nuna min randa Imran Matawalle zai dena shan beer." Yana jinta ya saki ajiyar zuciya tare da faɗin. "Amin." Hawayen da suka zubu mata saman kyakkyawar face nata ta shiga gogewa, har cikin ranta take jin zafin shan barasar nan ta Imran, sai dai babu yadda zatayi dan a hakan take jin tsakanin kaunarsa a zuciyarta. "Kayi alwala kai shafa'i ka roƙi Allah ya yaye maka matsalarka. Cikin dare idan ka farka sai kai wutir." Murmushi yai yana faɗin. "As you wish R Galadanci." Itama murmushin tai a duniya tana so taji ya kirata da wannan sunan, shi kaɗai ne ke kiranta da haka, dan ko a school A Galadanci suke kiranta. Sallama tai masa suka ajiye wayar, Imran ya tashi da saur, wajan beer ɗinsa ya nufa ya buɗe tare da janyo glass cup ya zuba yana sha, cikin rintsa ido dan beso yaki bin shawarar Rahama ba, kawai babu yadda zai yi ne dole sai yasha sannan zai dawo cikin hankalinsa. ******* Washegari a azahar a garin Abuja tayiwa Alhaji Abubakar Galadanci, sashen Hajja ya sauka anan aka shirya masa abinci na ci dana sha, bayan sunyi sallah shida ɗan uwansa Alhaji Uthman suka zauna a wajan Hajja sukaci abincin tare cikin tsantsar zumunci da san juna. Hajja ce tayi magana daka ganta kasan cewa tana cikin farin ciki da ganin yanayinsu a haka. "Dole na sake miƙa godiya ta wajan Allah subahanahu wata'ala daya haɗe min kawunanku yasa muku ƙaunar junanku gashi har zaku sake kulla zumunci ta hanyar haɗa zuriyarku yin aure. Kai Alhamdulillahi, ina fatan wannan haɗin ya zama silar kullewar aminci da jin daɗin mu baki ɗaya." Duk suka haɗa baki wajan cewa, "Amin Hajja." Tayi murmushi tana faɗin "Yanzu gashi kun haɗu anan wane lokaci kuke ganin ya dace ayi bikin jikokin nawa?" Abubakar ne ya fara magana ta hanyar cewa. "Ni ko yanzu a ɗaura auran Rahama Hajja, bani da wani buri irin wannan lokacin, alfarma ɗaya zan rokar mata wajan Farooq ya barta taci gaba da karatu, nasan burin Rahama kenan tayi karatu mai zurfi." Hajja tace. "Shima yace bazai hanata karatu ba musamman da yanzu ta fara jin daɗin karatun, jiya ya gama faɗa anan inda kake zaune yace zai barta." Abubakar yai murmushi daɗi ya cika ransa, yasan idan Rahama tai aure dole jinin Matawalle yabar liƙe musu. "Ina ganin me zai hana asaka wata biyu ko uku tunda an kammala masa gininsa, abinda ya rage kaɗan ne sai kuma haɗa kayan lefe da siyan kayan da za'a zuba cikin gidan." Cewar Uthman Galadanci idanunsa akan ɗan uwansa. Abubakar yaja numfashi cike da ƙasawa yake faɗin." Dan Allah a barshi one month komai da komai ba sai an sake jan auran nan ba tunda komai na gida ne. Ni yanzu ina komawa zan sanar da mahaifiyar Rahama dan ta fara shiri. Itama Rahamar zanje na sanar da ita dan ta sani." Hajja ta girgiza kai tare da cewa, "Mu barshi wata uku sannan anyi komai cikin nutsuwa." Gabaki ɗaya suka amince suka fara tattauna yadda abubuwan zasu kasance. Farooq ne ya shigo parlorn ya gaishe da Abubakar Galadanci wanda zai zame masa suruki nan gaba kaɗan. Amsawa yai cikin jin daɗi saboda yanzu wata irin soyayya Alhaji Abubakar Galadanci yake yiwa Farooq ganin zai raba yarsa da mashayin giya kuma ɗan gidan makiyinsa. "Sai a fara shiri Farooq biki nan da wata uku." A gigice Farooq yake kallon Hajja bakinsa ya kasa rufewa yace. "Dagaske Hajja?" Tana zabga masa harara tace. "Kasan na saba yi maka karya ɗan rainin wayo." Dariya Farooq yai yana shafa ƙasan gemunsa yana faɗin. "Wannan albishir da kika bani my Hajja dole nai miki ankon biki idan an fitar." Carbin hannunta ta jefeshi dashi su Alhaji Abubakar natai musu dariya. Sai da aka shirya duk yadda abubuwan zasu kasance musamman da komai yazo gida ɗaya sannan suka tashi, da yamma Alhaji Abubakar ya koma garin Kano cike da farin ciki. Ummy ya sanarwa da duk abubuwan da suka tsara tayi murna sosai dama bata da burin irin ganin takai Rahama ɗakin mijinta, dan tana shakkar halin Imran Matawalle karya ɓata mata rayuwar yarinya ta hanyar shaye-shaye ko ya kwace mata ƴan matanci basu sani ba. ******* Zaune yake cikin katafaran sitting room ɗin mahaifinsa ya ɗora ƙafa ɗaya akan ɗaya yana faman girgizasu, tunda yaga Mommy zaune a gurin yasan akwai problem ya kuma shirya mishi kona menene dan ba zai sake bari a ringa raina masa hankali ba. Kamar ance ya ɗaga kai suka haɗa ido da ita tana wani irin murmushi wanda kana gani kasan na tsantsar mugunta ne, Imran ya ɗauke kai yana lasar kyakkyawan lips nashi mai matuƙar laushi sai kyalli yake yi. Fitowar Matawalle zuwa parlorn ne yasa Imran sake marairaice fuska, cike da kulawa yaji mahaifin nashi na cewa. "Morning yarona." Imran ya ɗan yatsina fuska cike da shagwaɓa yake faɗin. "Dad kasa na makara zuwa wajan aiki, nurses na can na jira na." Matawalle ya ƙarasa wajan da yake, hannu yasa a cikin sumar Imran yana cewa. "Ayya my son tun jiya da na dawo daga Abuja nake san ganinka, shi yasa tun asuba nace kafin ka fita kazo ina san ganinj, kayi breakfast ko?" Kallan Mommy Imran yai wacce ta zaro ido tana jiran taji amsar da zai bayar taji yana faɗin. "Daddy tun lokacin dana rasa wacce ta kawoni duniyar nan na fara kame-kamen abinci, you know Dad akwai abubuwan da banso amman gidan nan shi suka yi I don't know ko dan karnaci ne." Mamaki ya kusa kashe mommy ba buɗe take kallonsa, tana shirin yin masifa sai kuma ta tuna buƙatarta a wajanshi, ta karya murya cike da kulawa take faɗin. "Haba Imran, kaida zanta fama akan kazo ka faɗi abinda kakeso kullum sai dai kace aƙoshe kake? Ai shikenan korafi ya kusa karewa tunda aure zakayi kaga matarka komai kake so zatai maka." Matawalle ya saki murmushi yana riko hannun Imran "Soon Hajiya dan bani da buri irin ganin yarona yayi aure, kaga kaida Humaida kunyi matuƙar dacewa da juna, haka kuma zamuyi farin ciki idan....." Enough is enough Daddy, Humaidah kuma? Ni nace ina san wata Humaidah? Daddy bana santa wallahi, idan na tashi yin aure zan sanar daku bawai aje a nemo min matar da zan aura ba kamar wani gara. Mommy nasan duk shirin kune, to ki gayawa Humaida wallahi bazan aureta, idan ma zata je ta samu choice ɗinta taje ta samo amman ba dai ni Imran ba." Matawalle ya kalli Mommy ganin tayi kicin-kicin yasa hankalinsa ya kuma tashi yace. "Meye laifin Humaidah my son?" Shaye da toka Imran yace. "I don't like her that's all Dad." Ya juya yace da Mommy, "Kinji abinda yace." Shaye da toka ranta kamar zai fito tace. "Naji tunda Imran ɗan mai da mai ne shi yasa bazaka nuna muhimmancin wannan auran ba, Humaidah ina yi mata maganar ta amince me yasa shi bazaka tursasashi ba? Ni dama can Imran ya raina ni bare nasa shi yin abu, ya nuna min cewa na uwarsa bace." Tana direwa shima ya miƙe yana zura hannuwa cikin aljihu ya kalleta yana faɗin. "Dama da uwata ce bazata min tilas ba, duk wata uwa ta gari tana san farin cikin ɗanta. Maganar aure kuma bazan auri Humaidah ba koda zan mutu banyi aure ba." Yana kaiwa nan ya bar sitting room ɗin. Mota ya shiga mai gadi cikin sauri ya tashi ya buɗe masa, a fusace ya figi motar ya bar gidan zuciyarsa na zafi. Bayero University Kano..... Tunda ya parker motarsa ɗaliban dage wajan dama waɗanda suke wucewa suka zuba ido suna jiran ganin wanda zai fito daga ciki, shi kuwa gabaki ɗaya ji yake tamkar zai rabe gida biyu saboda tsabar zafin da yakeji a zuciyarsa. Wayarsa ya janyo ya shiga kiranta, bugu ɗaya Rahama ta ɗauka lokacin ta fito daga hostel zata tafi department ɗinsu. Ganin kiran Imran yasa ta dagawa cike da farin ciki dan batayi tsammani ba, tasan a wannan lokacin zai iya kasancewa yana kan gado yana shaƙar bacci. Tana karawa jikin kunnanta taji yanayin muryarsa gabanta ya faɗi. "What happened to you Imran?" Yayi shiru ya kasa cewa komai, hankalinta ya sake tashi tace. "Please say something kar kasa na shiga cikin tashin hankali." Muryarsa a can ciki taji yace "Where are you now?" Rahama taja wani numfashi tace. "Nafito daga hostel yanzu." "Okay ki jirani gani nan." Cikin sauri tace. "No ka sanar dani kai kana ina sai na ƙaraso, please karkai tuƙi naji muryarka ba kwanciyar hankali." Numfashi yaja yana ɗora goshisa kan sitari yace. "Opposite department ɗinku." Bata kuma jin abinda zai faɗa ba ta sauke wayar, tafiya kawai take zuciyarta na sake-sake abinda ya ɓatawa Imran rai. Duk wanda ya ganta yasan idanunta a rufe suke saboda yadda take sauri, sanye take cikin Dubai Abaya red color tasa wani ɗan ƙaramin hijabi fari, shigar tayi mata matukar kyau, handbag ɗin dake hannunta white da flat shoe shima white in color, tana zuwa area ɗin ta hango motarsa kai tsaye ta nufi wajan, muryar Suraaj ce ta katse mata hanzari ta juyo shaye da toka tana kallansa. Imran kuwa kamar ance ya dago, idanunsa suka sauka akan Rahama tsaye da Suraaj, ransa ya kuma ɓaci besan lokacin da ya murɗa handle ɗin motar ya fito ba. Sanye yake cikin farin wando da red ɗin t-shirt, kafarsa sanye cikin sneaker red in color ya ƙarasa inda suke, kallansa kawai mata da mazan gurin suke suna mamakin waye shi? Ina zashi? Yana zuwa ya fizgo hannun Rahama dake yiwa Suraaj masifa yajata tare da jefata cikin motar ya rufe. Wajan Suraaj ya koma tare da riƙo masa wuyan riga yana faɗin. "Last warning da zaka sake yi mata magana koda ta gaisuwa ce, idan ba haka ba zaka ƙarasa school ɗin nan cikin nadama." Yana kai nan ya hankaɗashi ya koma mota yana harararsa. "How dare you zaki dinga kula maza irin waɗannan? Oh! dama ba karatun kika zo yi bako? Allah ya tona miki asiri da ido na ba wai labari aka bani ba. Da haka kike san ki faranta min? You say zaki cika min buri na kiyi karatu mai zurfi har ki zama Dr like me, shine kinzo kina biyewa samarin school Rahama." Yadda yake masifa ne kamar zai rufeta da duka yasa Rahama fashewa da kuka, nan da nan Imran ya shiga cikin hankalinsa, ya rufe idanuwa yana dafe kai yadda yaji kukan nata yana dukan duk wani jini dake bin jikinsa. Imran Matawalle ya riƙo forehead nata wanda hakan ya sake sanyawa Rahama ta sake fashewa da kuka tana kokarin fisgewa. Ganin haka yasa shi fizgota gabaki ɗaya ta dawo jikinsa already glasses ɗin motar tinted ne. "Shiiii so sorry R Galadanci I don't mean to hurt you, rai na ne a ɓace, kuma nazo naga kuna neman ƙara min wani ɓacin ran." Rahama ta fara magana cike da shagwaɓa wacce Imran ɗin ne kawai zai iya taking nata tace. "Shine kawai zaka fara min faɗa? Kai baka jira kaji me nake ce masa bane? Kana tunanin bana jin maganarka ko?" Banyanta ya shiga bubbugawa cikin lallashi yana faɗin " sorry please." Jin tana san tashi daga jikinsa ne yasa haka kurum yaji baya san tabar chest nashi, yasa hannu ya kuma rungumeta, Rahama najin yadda zuciyarsa ke wani irin bugu tace. "Toh ka barni na zauna please." Imran Matawalle ya rintsa ido, taya zai gaya mata yana jin nutsuwa a yadda suke yanzu? Ji yake tamkar tana dagashi zai rabe biyu saboda yadda wani mugun feeling nata ke ratsa magudanar jininsa. "Wait a little while R Galadanci, stay like that ina wani ɗan research ne." Rahama tai luf har tana sake kwantar da kai ta yadda zai yi research ɗin da kyau. Gaba ɗaya suka shiga cikin wani yanayi ga ƙamshin turarukan su da ya hadu ya bata wani irin ƙamshi mai daɗaɗa zuciya yasa sun kuma fadawa cikin yanayin. "Ya Imran." Rahama ta faɗa a hankali, da sauri Imran ya ɗagota ta kalleshi taga idanunsa sun sauya, gyara zama tayi kan seat tana gyara rigarta tace. "Waye ya ɓata ma rai?" Imran ya kasa magana har lokacin be gama controlling nutsuwarsa ba. Ganin ta zuba masa ido ne yasa shi yin wani ƙaramin murmushi yana faɗin. "Komai ya wuce, ya karatun?" Turo baki tayi tana faɗin. "Ni dai ka gaya min." Imran yai dariya har white teeth nashi suka fito yace "R Galadanci, you ko?" Kafaɗa ta maƙale tace. "Karkai min wayo kawai ka gaya min." yace "Mommy ce." Gaban Rahama ya buga, ta zaro ido tana faɗin "Humaidah again?" Ya ɗaga mata kai alamar eh tare da zuba mata manyan idanunsa. Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun yanzu idan aka aura masa Humaidah ya zata yi ita? Ina zata kai tarin kaunar da takeyiwa Imran Matawalle? Gashi tana jin wani mugun kishinsa, wanda bazai bari ta iya zama da kishiya ba, so take ta kasance ita kaɗai a gidansa dama zuciyarsa baki ɗaya. Wayarta sukaji tana ringing sai da Imran ya bata damar ɗakkowa sannan ta zaro wayar a, handbag, sunan Ummy ta gani kallon Imran ɗin tai tace. "Ummy ce." daukar wayar tayi tareda yin sallama tana faɗin. "Ummy Good morning." Cikin farin ciki Ummy ke cewa, "Morning Rahama muna school ɗinku kina ina?" Gabanta ya faɗi ta kalli Imran Matawalle da ya kafeta da sexy eyes nashi. "Ummy lafiya dai ko?" Murmushi tai "Lafiya lau Rahama albishir nazo miki dashi." "Okay Ummy gani nan kuna ina?" "Muna nan admin block." Da sauri ta zare wayar daga kunne tana cewa Imran. "Ummy ce tana Admin jirana take." Imran ya riƙo hannunta ganin duk ta ruɗe yace. "R Galadanci easy, please don't stress yourself, kije nima zan ƙarasa hospital yanzu." Buɗewa tai zata fita ya riƙota, kallan cikin ido suka yiwa juna cike da shauki wanda basu ma san suna yinsa ba, Rahama ta katse su ta hanyar zare hannunta tace. "Sai ka dawo." Ta fita tare da rufe murfin ta nufi admin gurin Ummy, shi kuma ya wuce hospital ɗinsa cike da tunanin Rahma. Tun kafin ta isa wajan take tunanin kome Ummy tazo yi oho? Allah yasa maganar da zata faranta mata rai za'ai mata. Ummy na jikin mota ganin Rahama yasa ta faɗaɗa fara'arta, suka rungume juna bayan ta isa wajan. Kallanta tayi cikin kulawa ganin yanayinta kamar wacce ke cikin ciwo, front seat suka zauna Ummy ke cewa. "Baki da lafiya ne?" Rahama tai saurin cewa, "No Mekika gani Ummy?" Tace, "Kamar kima cikin firgici, meke faruwa?" Murmushin yake Rahama tayi tana cewa. "Babu komai." Kafada ta daga "Idan kinsa akwai damuwa a zuciyarki ki gaya min, Rahma bakida wanda ya fini kidena ɓoye min damuwarki ko farin cikin ki." Sake yin murmushi Rahama tai tana nunawa Ummy ita fa babu abinda yake damunta, ta kawar da zancen ta hanyar cewa. "Menene surprised ɗin Ummy?" Fara'a ta saki tana faɗin, "Har zan wuce wajan aiki nace bari na biyo na gaya miki, Ra'is ya samu scholarship." Wani ihun daɗi Rahama tayi tana farin ciki tace, "Inyee Ra'is, Ummy ina ya samu?" Cike da dariya Ummy tace, "United States of America, jiya Abban ku yake sanar damu." Rahama ta sake sakin ihu tana yiwa ƙanin nata murna, "Wow! Ummy wallahi naji daɗi, ina yiwa Ra'is murna." "Hope kema kina karatunki yadda ya kamata ko?" Rahama ta ce. "Ina yi Ummy." "Toh a kara maida hankali sosai, karatun da kika ɗakko bana wasa bane ki maida hankali sosai, bari na wuce gurin aiki." "Insha Allahu Ummy thank you." Ummy tai murmushi ta buɗe jakarta, dubu biyu ta zaro ta mikawa Rahama, ansa tayi tana godiya ta fito daga Ummy tana ɗaga mata hannu. Department ɗinsu ta wuce idanunta sun kasa goge hoton Imran, abinda ya faru tsakanin su da Suraaj tasan yanzu zai dena shiga harkarta tunda Imran ya gargaɗeshi. Koda suka hadu a lab Suraaj be kulata ba dan baya fatan wani abu ya kuma haɗa shi da Imran Matawalle bare yai masa wulakanci irin wanda yai masa yau......... #Asmy B Aliyu #Hajja ce👈 #Albi✍️ #Imran Matawalle #Rahama A Galadanci To be continued............. Next page. [11/12, 9:32 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Free page 10* Kusan kwana biyu kenan tana gwada lambar Imran bata shiga, ba ƙaramin kewarsa tai ba tamkar tayi hauka haka takeji na rashinsa, dan fushinsa na bala'in azabtar mata da zuciya. Suna zaune a hostel kasancewar week end ne babu lectures, bayan la'asar tana zaune kan sallaya, sallah ta idar tana ta danna waya ta rasa meke mata daɗi a duniya. Ihsan dake zaune gefen bed tana chat da wayar hannunta, ta ɗago tana kallon yadda Rahama tayi shiru gameda ƙurawa waje ɗaya ido, ta girgiza kai tana mamakin taurin rai irin na Rahama, yanzu har ace kamar Imran Matawalle da ƴan matan b.u.k suke haukan sonshi, ko wace so take ya kulata, amman wai itace zata dinga rejecting zuwa birthday party ɗinsa? Tabbas tasan harda rashin wayewa dake damun Rahama, ji tayi dama itace a matsayin da Rahama Abubakar ɗin take dashi a wajen Imran Matawalle, wallahi da sai ta juya b.u.k. dukanta. Ihsan taja dogon tsaki na karo babu adadi tare da gyaran murya tana wani haɗe rai tana faɗin. "Duk wannan tunanin bazai fissheki ba wallahi Rahama, tunda bazaki yi attending birthday party dinsa ba ai shikenan, kina ji kina gani su Hanan Asheer zasu kwace maki shi, dan ina ji suna magana cikin gang ɗin su akan Hanan zatayi attending birthday party ɗin Imran Matawalle. kuma kinsan zuciyar Hanan babu Allah a cikinta." Da wani irin shock Rahama ke kallon Ihsan zuciyarta na bugawa, idanunta ta zaro waje. Ihsan ta ɗaga kafaɗa, da sauri Rahama ta shiga kiran layin Al'ameen. Wannan karon lambarsa ya shiga lokacin yana guest house ɗin Imran suna tsara yarda birthday party ɗin zai kasance shi da abokansu. Shi kuwa yana kwance cikin doguwar soofa idonsa a rufe yaki koda saka masu baki a maganar. Gaba ɗaya tunaninsa na akan Rahama, yana tunanin zai yi birthday party wannan shekarar tare da ita ba. amman ga mamakin sa Rahama ta buɗe baki tace bazata iya zuwaba, idan yace maganarta bata ɓata masa rai ba yayi karya. Yasan Rahama bata da wani buɗewa ido duk abunda ya ɗorata akai shi takeyi, yasan tun tana ƴar shekara goma rainon sa ce, amma meyasa yanzu zai ce tayi abu ta gujewa hakan? Tunda Rahama Galadanci ta fara jami'a bai taɓa fita da ita koda a bakin gate ba, saboda yasan tsaurin ido irin na mahaifinta, yasan duk inda zata taka ƙafa idonsa na kan ƴarsa duk saboda shi, kuma yana son kasancewarta cikin hostel ne kawai dan ya samu damar ganinta shi yasa bai taɓa bada ƙofar da za'a fahimci suna tare da ita ba. Imran yasan ko wanda mahaifinta ke biya duk ƙarshen wata, wanda yakesa ido akan lamurran Rahama Galadanci na cikin makarantar yana ninka masa kuɗin da Alhaji Abubakar Galadanci ke bashi duk gudun kar ya faɗa wanda har yau ɗin bai faɗa ba saboda girman alkhairin da Imran Matawalle keyi masa. A acan gefe kuma yana karɓar kuɗaɗen Alhaji Abubakar Galadanci yana masa karya akan Imran bai taɓa taka ƙafarsa cikin b.u.k ba da sunan zuwa wajen Rahama. Haka kuma Rahama bata taɓa saurayi acikin b.u.k ba, hakan yasa Abubakar Galadanci yake alfahari da Rahama a wannan fannin. Amaan Ka'oje yaja Iska a karo na babu adadi yana kallon Imran Matawalle yana faɗin. "Kai yanzu saboda ita zakasa a fasa wannan phatyn ? wai ya kake zaunawa kana biyewa karamar yarinya sai abunda ta faɗa shi zakayi? Gaskiya ni wallahi dan haka bana kula ƙananan yara, kai ma ga manyyan ƴan mata nan wayayyu a cikin b.u.k ka zauna kana kula wata kwailar yarinya? nace kazo na haɗa ka da Hanan Asheer ƙanwar abokina ce, wallahi babyn nan tayi babu karya, amman duk kabi ka nacewa wannan yarinyar da ba class ɗin kaba." Imran ya buɗe ido a hankali ya ɗorasu akan Amaan ka'oje, karo na farko da tun zaman su a falon zaiyi magana wayar Al'ameen tayi ƙara, ya ware ido gamida kallon inda Al-Amin yake, da sauri yace. "Kaga Rahama ta kira please ka ɗauka kaji." Imran ya faɗa zuciyarsa na tsananta bugawa, addu'a kawai yake a cikin ransa wannan karon Allah yasa Rahama ta amince zata karbi gayyatarsa. Lokaci ɗaya Amaan ka'oje ya haɗe rai gaba ɗaya wannan yarinyyar ce zata rusa masu duk wani plan da suka shirya yi, dan ya yiwa Hanan alkawarin haɗa su da Imran Matawalle akan zata kwanta gado ɗaya dashi. Yasan kuma muddin wannan yarinyyar tazo birthday party ɗin nan toh komai da suka shirya zai rushe. Dan idan Imran Matawalle yana gaban Rahama Galadanci mantawa yake da komai da kowa sai su kaɗai. Al-Amin ya girgiza kai yana sake maidawa Imran wayar alamar yaje ya amsa kawai. Hannu ya miqawa Al'ameen babu musu ya damka masa wayar lokacin wayar ta katse wani kiran ya sake kara shigowa. Ɗaga wayar yai da sassarfa ya nufi hanyar barin parlorn, da wani kallo Amaan ka'oje ya bisa, sosai yaji takaici da baiji me Imran ɗin zai faɗa a wayar ba. "Yes go ahead." Muryar da bata taɓa tsammanin ji a wannan lokacin ba ta daki dodon kunnenta. Lumshe idonta tayi na kusan sakan biyar jin muryarsa kurum ya saukar mata da wani irin natsuwa, cikin shagwaba da muryar son tayi kuka take faɗin. "Shine zaka wani kashe wayarka har na kwana biyu ko?" Hannunsa ɗaya ya saka cikin sumar kansa yana squeezing gashin. Shi kansa yasan dauriya kawai yake yi amma kwana biyu ɗin nan da baya jinta ba ƙaramin azabtuwa yayi ba. "Mekike yi yanzu?" Ya faɗa cike da kulawa. Ta turo baki tamkar yana ganinta tana faɗin. "Babu komai, dama ina son na faɗa maka cewa zanyi attending birthday party ɗin Naka, amman da sharaɗi." Wani irin murmushi ya dinga saki wanda tana jinsa har cikin zuciyarta. "Meye sharaɗin?" Cikin dakewar murya take faɗin. "Zanzo amma babu shan wani abun da duk zai iya saka mutum ya fita hankalinsa, nasan duk sanda zakayi irin wannan taron zaku kwana ne kuna shan beer ni kuma bana so." Ji yai sharaɗin nata yazo masa awani iri, zai yi magana kuma tayi saurin dakatar dashi ta hanyar cewa. "Promise me bazaka sha komai ba Imran, please promise me ba za'a gayyoto min gayyar ƴan ta'adda da yan turowe ba." Cikin dakewa yace. "Naji, da daddare zan shigo na kawo maki kayan da zaki saka." Cikin sauri tace dashi. "No inada kayan da zan saka." Imran ya yakune fuska tamkar tana ganinsa yace. "Nasan baki san wane irin shiri nayiwa wannan birthday party ɗin nawa ba, kinsan kuwa kayan ki tun daga ƙasar Turkiya nayo miki oder ɗinsu? Kuma ni su nake so ki saka, na gama magana kuma." Zatayi magana ya datse kiran bai bari tace komai ba. Koda ya koma cikin parlorn mikawa Al'ameen wayarsa yayi ya kalli Amaan kao'je yana faɗin. "Banda oder ɗin duk wani kayan da kuka san zai sa maye, only drinks da snacks ya wadatar." Ya maida kallonsa wajan Al'ameen yana faɗin, "Banda gayyar matan banza, kuma ka faɗawa su Zak ba sai sunzo ba, zan tura masu kuɗi ta account suyi nasu hidimar a wani wurin nagode da dukkan soyayyarsu." Baki da ido suka buɗe suna kallon Imran Matawalle, cike da jin zafin sa Amaan Ka'oje ke faɗin. "A saboda me? Ya mun riga mun gama tsara komai kai kuma lokaci ɗaya kazo ka canja mana tsari?" Ya faɗa sounding so very harsh. Imran ya buɗe hannuwa gamida ɗage kafaɗa yana cewa. "A saboda Rahama bata so." Al'ameen ya girgiza kai cike da wani irin takaici, bai taɓa jin haushin Rahama Galadanci ba a dukkan tafiyar dake cikin rayuwarsu ita da Imran Matawalle ba irin wannan karon, saboda yanzu akanta ita kaɗai zai canja duka wasu abubuwan da ya sabayi duk shekara tare da Imran, cike da takaici yace. "Amman dai kasan su Rufy bazasuji daɗi ba ko?." Cikin ko in kula Imran yace. "Ni ba hanasu zuwa nai ba, dama ai kwashe-kwashen ku ne ba nawa ba, kawai abinda zan faɗa banda misbehaving a gaban Rahama." Yana gama faɗa ya kwashi wayoyinsa ya nufi hanyar barin parlorn da alamar bar masu gidan zaiyi duka, dama kuma can Amaan Ka'oje baya shiri da Rahama Galadanci sosai, Allah ya ɗora masa tsanarta a ransa ganin yadda Imran Matawalle yake bata muhimmanci fiye dasu da suka taso a tare tun suna yara, kuma dama baya shiga sabgar Rahama, itama haka duk cikin abokanin Imran tafi tsanar Amaan ka'oje saboda duk yafisu rawar kai. Al'ameen ne mutumin ta. Shima Al'ameen motarsa yaja yabar gidan. Amaan kawai suka bari, ya ɗaga waya ya kira Hanan Asheer yake bata labarin Rahama Galadanci zatazo fa kuma Imran ya soke duk wani shagalin kayan maye da za'a shigo dasu. Cike da takaici take faɗin. "Shikenan kawai mu haɗu a hotel akwai plan ɗin da zan shirya mana." Da fargaba Amaan yace. "Idan kuma Imran ya gano fa? Hanan karki saka rayuwarmu a matsala fa. Kin san taurin kan Imran." Cike da rashin tsoro tace. "Babu abunda zai iya kai dai kawai mu haɗu." **************** Bayan isha'i tana kwance waya take da Farook Galadanci, sama-sama ta faɗa masa cewar bacci zatayi, anan yayi mata sallama ta harari wayar gamida murguɗa baki tana faɗin. "Wallahi ban taɓa ganin mai nacin tsiya a duniya ba irin Farook Galadanci, wallahi bana san surutunka." Wayar Imran ce ta shigo a wayarta, ta ɗaga ya faɗa mata ya shigo cikin makarantar su. Dogon hijab ta saka har ƙasa dama su biyu ne a ɗakin daga ita sai Ihsan Galadima. Kuma itama Ihsan ta fita wajen saurayinta da yazo. Rahama ta rufe ɗakin ta nufi wajen Imran, har ta shiga motar ransa a mugun haɗe yake ta kallesa ta girgiza kai tana faɗin. "Mekuma ya faru?" Murya a kausashe taji yace "Dawa kike waya?" Ta zaro ido tana kallon yadda ya haɗe rai, gabanta ya shiga faɗuwa tana murza hannayenta. Cikin rawar murya take faɗin, "Deejah Galadanci ce." Ya girgiza kai cike da wani sabon ɓacin rai mai ɗauke da kishi yake faɗin. "Kedai kawai kice da Farook Galadanci." Ya faɗa da wani yanayi acikin muryarsa. Kansa ya kwantar jikin seat zuciyarsa na tsananin bugawa da wani irin kishinta wanda bai san yadda zai bayyana kalarsa ba, Rahama kuwa ta tsani ganin damuwa akan kyakkyawar fuskarsa. A hankali ta kwantar da kanta a kan kirjinsa tana jin yadda zuciyarsa take wani irin bugawa tamkar zata fito duka. Cikin raunin murya take faɗin. "Am sorry nayi laifi bazan karaba." Hannunta ya lalubo ya damke cikin nasa, wani irin sanyi ke ratsa cikin hannayensu su duka biyu, haka lokaci ɗaya dukan su suka shiga wani irin yanayi mai wuyar fassarawa, da wata irin murya yake faɗin. "Kema kiyi hakuri dan Allah, kuma nasan laifina ne naƙin baki damar kula kowane irin saurayi, saboda na riga da nasan yanzu kin kai har kinyi yawa da ya dace ki fara kulasu." Da sauri ta ɗago daga jikinsa tana yi masa wani irin kallo tare da turo baki, ya girgiza kai yana faɗin." Bance ki daina kula Farook Galadanci ba, amman ki san irin mu'amalar da zakiyi dashi, am very sure babban goronki na tafe Insha Allahu R Galadanci, fatana kawai shine, Allah yasa zaki iya ɗauke duka dawainiyyarsa." Lokaci ɗaya tasha toka ta wani haɗe rai tace. "Kanata faɗin min cewa babban goro zai zo gareni, wai waye shi? idan kuma ni bana sonsa fa?" Tayi maganar in a naughty way . Ya ɗage mata gira yana girgiza kai yana faɗin. "Am sure zaki sosa ma, dan nasan duk wanda zaki aura he is your favorite." Hannu ya kai back seat ya ɗauke mata wata ƙatuwar leda ya damka a hannunta yana faɗin. "Gakayan da zaki saka." Cikin turo baki tace dashi. "Toh ni wa zaiyi min make up?" Ya girgiza kai yana faɗin. "Kin san ni na tsani wannan kyale-kyalen, kawai only powder ya isar miki, da man baki. A hakama bakiga yadda kikai kyau ba, ni na fison mace a natural beauty ɗinta, bana son wannan kwaliyyar dan bai taɓa burgeni ba koda na minti ɗaya. So gobe zanxo na ɗaukeki." Ya faɗa yana kallon ta, yadda take yatsina fuska tace dashi. "Tare zamuje da Ihsan and magana na karshe banda masu ɗaukar hoto da ƴan media, kasan dai idan Abba ya gani zai kasheni ne kawai." Maganarta na ƙarshe ta bashi dariya yace mata. "Abba bazai ma kasheki ba." Wayarsa ce ta fara ringing, Rahama tana ɗaga idonta taga sunan dake yawo kan screen ɗin wayarsa zuciyarta tai wani irin baki, sunan Humaida ne ta haɗe rai sosai, shima kallon wayar kurum yake hannu ta kai zata kama handle ɗin ƙofar Imran yai sauri ya wani fisgota, lokaci ɗaya hawaye ya shiga wanke mata kyakkyawar fuskarta, baki ya buɗe yana kallonta yace. "Kuka kuma? Please meya faru?" Rahama ta shiga dukan kirjinsa tana faɗin. "Dama kuna waya da ita kenan? Gashi nan kayi saving lambarta. Please ni ka rabu dani na fita." Imran ya runtse idanunsa, ƙoƙarin kwace hannunta take daga rikon da yayi mata tana so ya cikata dan gabaki ɗaya ta haukace masa. Lokaci ɗaya taji ya daka mata wata shegiyar tsawa, hawaye na rolling akan fuskarta ta kalleshi. Baice mata komai ba, gani tai ya jawota duka zuwa jikinsa. Ajiyar zuciya ta shiga saukewa har kusan minti biyu suna a haka, ta zare daga jikinsa, bata kalleshi ba take faɗin. "Zan tafi ka buɗe min." Bai yi musu ba ya buɗe mata kofar ta fice daga motar ko waiwayensa bata yi ba. Tana shiga ɗaki ta kashe wayarta duka, bazata kuma kunna wayarta ba sai gobe da safe. Kusan sha ɗaya na dare ya kira wayarta yaji ta a kashe, yasan fushi tayi. Bai wani damuba yana tare dasu Al'ameen duka suna guest house ɗinsa shima saboda Humaida yaji bazai iya komawa gida ba, gashi saboda nacinta yasa Rahama Galadanci tayi fushi dashi babu gaira babu dalili, hmmm wato mata dai iya masu sai Allah. Yai maganar cikin zuciyarshi. A parlorn yabar su Al'ameen ya nufi master bedroom ɗinsa, wanka yayi yai kwanciyarsa akan haɗaɗɗen royal bed ɗinsa kalar white da silver ajikinsa. Washegari duk acikin ƙunci take, duk da ta kunna wayarta bayan sallar asuba har kusan 12 Imran bai kirata ba, Ihsan na tsaye tana juya wata english gown ɗin da Rahama zata saka kalar blue sunyi matuƙar kyau, Imran na matuƙar son blue a rayuwarsa mai ratsin black a jiki, sai ɗan mayafin rigar, kayan sunyi mugun kyau dan Ihsan sai yaba gown ɗin take. Wasu shoe ta ciro a ledar wanda suka dace da rigar, Ihsan ta girgiza kai tana faɗin. "Ke ƴar kauyace wallahi A Galadanci, Yau yaci ace kin bawa Imran special gift wanda zai yi matuƙar farin ciki da hakan." Cikin ko in'kula Rahama tace. "Yo me zan bashi Ihsan? yana da komai fa, ko nace zan gwada bashi wani gift faɗa zaiyi min, ke baya ma bari naje na siya masa ko turarruka." Ihsan ta taɓe baki tana faɗin. "Ni ba irin wannan gift ɗin nake nufa ba, just ki bashi irin ɗan hot mouth to mouth kiss ɗin nan, I know Imran zai ji matuƙar daɗi." Cikin zabura Rahama ta zaro ido tana girgiza kai tana faɗin. "This can't be happen, Ihsan wallahi badani ba, wannan shirmen an faɗa maki irin shirmen abubuwan nan suna jan ra'ayin Imran ne? Ke infact ni bazan ma iya ba, karma ya fara yi min kallon wata ƴar iska. Haka kuma da ajina bazan iya wannan abun ba wallahi." Cike da takaici Ihsan ke girgiza kai tana aje gown ɗin ta nufi toilet dan yin wanka, saboda idan ta cigaba da sauraren Rahama tabbas zuciyarta zata iya tarwatsewa saboda jin haushinta. Kusan ƙarfe biyu sai ga wayar Imran, tamkar bata so haka ta ɗauki wayar ya faɗa mata gashi ya shigo su fito kuma kar su shirya yanxu su bari sai sunje can. Daman babu wacce ta saka kaya dukan su manyyan hijab ne ajikinsu, kayan da zasu saka suka samu ƙaramar bag suka zuba a ciki. Ihsan na riƙe da bag ɗin suka fita. Tunda suka taho kallonta kawai Imran yakeyi ta cikin mota yana ganin yadda ta wani haɗe rai, da sauri Ihsan ta lumshe ido jin wani shu'umin kamshi da ya daki hancinta. Suna zuwa Ihsan ce tayi karfin halin gaishe shi, ya amsa ba tareda ya kalleta ba saɓanin gimbiyar tashi da ta ɗauke kai. Har suka isa babu mai magana a cikinsu. Ihsan ce farkon fita, Rahama zata fita yayi saurin danna lock ta juya tana kallonsa tana turo baki, hannunsa yasa ya ɗan buge bakin, kara ta saki, cikin sanyin murya yake faɗin. "Haka za'ayi party kina faman ci min magani? Ko so kike kowa ya gano muna fada?" Hawaye suka cika idonta tace "Toh meyasa kayi saving lambarta? Kuma meyasa take kiranka?" Imran ya girgiza kai yana faɗin, "Wato kedai rigimarki batada karshe ko R Galadanci? oya mu shiga ciki." Fitowa tai suka jera, tare suka shiga har zuwa entrance ɗin shiga gidan, ya fita tsawo nesa ba kusa ba. Zai riƙo hannunta tai saurin zare ido tare da fisge hannun. Ihsan kuwa har tayiwa kanta mazauni acikin brown soofas dake zagaye da falon. Kai tsaye ya kaisu up stairs cikin ɗakin dake kusa da nashi. Kallanta yai yana cewa su huta zaije ya dawo, dan masu decorating zasuzo yanzu koda sunji motsi karsu fito, ya rufe masu ƙofar ya fita, cikin jin dadi Ihsan ta saki ihu, lokaci ɗaya kuma ta rufe baki tana wani irin juya idanu ta jawo Rahama dake tsaye tana bin ta da kallo tare da cewa. "Waike meke damun rayuwarki ne? kin san ta kowane step gayen nan ya haɗu? Kai..! innalillahi kinga haɗuwarsa kuwa A Galadanci? kinga idanuwansa? kinga yadda yake yi maki magana amma ke sai wani yanga kike yi masa? Lahaula walakuwata illah billah, ya rabbi karka kasheni banga aurenku da guy ɗin can ba." Wani irin slay smile Rahama ta saki jin Ihsan ta yabi Imran ɗinta. Batace komai ba suka ci gaba da jira. Sai karfe huɗu saura Imran ya dawo shida tawagarsa da suka haɗe cikin wasu Japanese suit, Imran kawai ne beyi wanka ba acikin su, cikin parlorn anyi wani irin decoration wanda yayi mugun tsaruwa da ɗaukar hankali. Imran ya kallesu yace su jirashi a nan ƙasa zaije yayi wanka shima. Yana shiga ɗakinsa ya kira wayar Rahama ya faɗa mata su zama cikin shiri baki sun fara zuwa, shima a gurguje ya shirya cikin wasu Italyn blue suit, wanda sukayi mugun karɓarsa, ya ƙawata ƙafafuwansa da rufaffen talkami, knocking yayi a ƙofar ɗakin da suke kamshinsa duk ya cika wurin. Da sauri Ihsan ta buɗe ƙofar gabanta na mugun bugawa ganin yadda Imran Matawalle yayi wani mugun kyau, hankalinsa na kan mutunniyar tasa wacce ta haɗe cikin english turkish gown kalar blue tayi rolling da ƙaramin veil a kanta, babu komai akan farar fuskarta sai powder da Ihsan ta goga mata da man leɓe data saka akan kyawawan pink lips ɗinta, tayi masa kyau sosai, ya karasa cikin room ɗin da wani irin murmushi kwance akan fuskarsa, lokaci ɗaya ya riko hannunta so gently ya russuna cikin rage tsawonsa yana faɗa mata tayi kyau fiye da koda yaushe, ta wani narke masa tana juya idanuwa. Ya riƙo forehead ɗinta yana kallon cikin kyawawan fararen idanunta masu sake birkita duk wani tunaninsa. In a second ya subbaci goshinta, abunda bai taɓayi ba tsawon rayuwarsa, haka kurum yau zuciyarsa ta basa umurnin yin hakan. Hannunta ya kamo ya riƙe cikin nasa suka fito daga room ɗin, daman tuni Ihsan ta daɗe da ficewa daga room ɗin. Tare suka fara sauka akan matattakalar benan, a hankali kiɗan taushi ke tashi maza da mata ne a wajen wasu na rawa wasu suna tsaye suna gaisawa, gaba ɗaya hankalin kowa ya dawo kansu lokaci ɗaya hankalin Hanan Asheer yayi mugun tashi ganin shigen kayan da sukayi, ga shi sun saka kaya kusan kala ɗaya. Zata miƙe tsaye Amaan Ka'oje dake gefenta yai saurin riƙe mata hannu ya kalli idonta yadda suka juya lokaci ɗaya, ya girgiza mata kai murya can ciki yake faɗin, "Me zakiyi haka? kin manta waye Imran? kar ya miki wulakanci agaban mutane, mubi komai a hankali Hanny, yau zaki kwanta gado ɗaya da Imran Matawalle na maki wannan alƙawarin." Runtse ido tayi tana jin wani irin zafi a zuciyarta, haka friend's ɗinsa sukaje suna gaisawa dashi suna bashi gift, ba'a ɗau lokaci ba Imran ya yanka cake ya cira ya baiwa Rahama yana kallon cikin idonta itama ta ciro ta bashi ya haɗa da hannun nata yana masa wani irin yimasa tsutsa. Wurin ne ya ɗauki wani irin ihu, a hankali ya riƙe mata kugu tare da janyota zuwa jikinsa sosai, haka sun zama so close har suna jin bugun numfashin junan su. Gabanta na faɗuwa take kallon idanun Imran Matawalle wanda suka fara juyewa, ƙoƙarin kwace kanta takeyi ya shiga girgiza mata kai, cikin rawar murya take faɗin. "what do you want Imran?" Fuskarsa ya kai saitinta ta yace. "I want to kiss you mouth to mouth R Galadanci." Ya faɗa cikin kasalalliyar murya. Ta buɗe idanuwa zuciyarta na mugun rawa tana kallonshi tana sake zaro masa manyyan idanunta tare da kallon mutanen dake cikin falon. Tambayar kanta take anya Imran ne kuwa? Ƙoƙarin fisge kanta take, kafin kace mene taji ya haɗe bakinsa da nata lokaci ɗaya yana aika mata da wani irin kiss. Lafiyayyan passionate kiss yake yiwa bakin nata, buɗe ido tayi tana karɓar saƙon da Imran Matawalle ke aika mata jikin jini da ruhinta, dan dukan su basu taɓa sanin ya kalar kiss yake ba sai a yanzu. Jitayi legs ɗinta na kasa ɗaukarta. Tafi falon ya ɗauka dan basu taɓa ganin Imran Matawalle ya haɗa jiki da mace ba har ya kai ga yin mouth to mouth kiss sai yau, tabbas Rahama Galadanci tana da sa'a, duk ƴan matan wurin ji sukayi dama sune a matsayin Rahama. Kuka Rahama ta fashe masa dashi lokaci ɗaya tana tura kanta cikin kirjinsa ta kasa kallon mutanen dake cikin falon, ganin haka yasa Imran ya dauketa cak ya nufi stairs da ita. Hanan Asheer a fusace ta nufi hanyar barin parlorn, cikin sauri Amaan ya fisgota rai a ɓace yake cewa. "Mekike shirin yi haka?" Hanny ta dafe kanta tana faɗin, "Mutuwa zanyi Amaan, duba agaban kowa fa ya bata First kiss in his life, mena rasa ajikina da Imran baya kallon wata macce sai wannan kwailar yarinyar? Shin ban cancanci ya soni bane?me Rahama ta fini dashi?" Ta faɗa a tsawace idanunta na zubar da hawaye." Please ki natsu Hanny dan Allah, muje ki zuba abun a cikin drink, nasan zai fito yanzu, kuma ina ji a jikina zamuyi nasara a yau, nasara na tare damu a duk inda zamu taka ƙafar mu." Ya faɗa cike da kwarin gwiwa...... #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Albi #Imran matawalle #Rahama Galadanci #Hanan Asheer [11/12, 9:33 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Last free page 11* Room ɗin da ya sauke su nan ya kaita bayan ya tura ƙofar da ƙafarshi, still tana riƙe a hannunsa ta ɓoye fuskarta cikin ƙirjinsa tana zubar da hawaye. Kan tsalelen bed ya ɗaurata a hankali kamar yana jin tsoran kartaji ciwo. Cikin sauri Rahama ta ture shi tare da kuma sakin kuka, zai yi magana tai saurin dakatar dashi ta hanyar toshe kunnuwanta da yatsuna, murya a hautsine tace dashi. "Please get away from me, Bana san jin komai." Jiki a saɓule Imran ya juya ya fice daga cikin ɗakin. Yana fita Ihsan Galadima ta shiga. Baki a buɗe Ihsan Galadima take kallonta cike da takaici ganin yadda hawaye ke rolling akan kyakkyawar fuskar Rahama Galadanci, cikin mamaki take cewa. "Daɗi yana makiyawa baby, kigama shan daɗin kiss a wajen I Matawalle, kuma sannan kizo nan kina ɓare baki kina mana kuka." Da muryar kuka Rahaman take faɗin. "Nina faɗa masa ina bukatar kiss ɗinsa?" Cike da takaici ta girgiza kai tace, "Amman dai yasan haramu ne, meyasa yayi min? kuma tsabar wulakanci acikin bayyanar mutane salan su dinga yi min kallan da bashi ne ba.." Rahama ta ƙarasa maganar sounding so very angry, karo na farko da taji tana jin haushin Imran Matawalle a cikin rayuwarta. Ihsan ta juya ido tana faɗin, "Ya isa haka Rahama ki daina yi min gulma, tsabar rainin hankali kina so kina kaiwa kasuwa? Toh yanzu da Hanny ce kika ga yayiwa hakan a gabanki ya zakiji?" Wani banzan kallo Rahama ta yiwa Ihsan, cikin sauri ta nufi toilet tare da bugo ƙofar tana jin yadda Ihsan keyi mata dariyar iskanci. Acikin toilet kuwa saukar da pant ɗinta ƙasa tayi jin kamar tayi masa fitsari, pant ɗin kawai take bi da ido cike da wani irin takaicin Imran, rai a ɓace cikin ranta take ayyana bazata ƙara yi masa magana ba har tabar gidansa. Koda ta fito daga toilet babu Ihsan a ɗakin, ita ɗaya tayi ta zama gashi lokacin magrib ya fara gabatowa. A can cikin parlorn kuwa, Imran yana ta baza ido yaga ta inda zata fito tunda ya kaita ɗaki ya dawo yake zaune waje ɗaya, masu rawa nayi masu ciye-ciye nayi, yayin dasu Al'ameen ke zagaye dashi. Idanuna ya lumshe dan idan ya tuna moment ɗinsu na ɗazu shida Rahama, sai yaji wani irin feeling yana taso masa, ko yanzu ma idonsa ya sake rintsewa yana cizon lips ɗinsa na ƙasa. Amaan Ka'oje ya kalli Hanny yai mata alama da ido ta ƙaraso wurin Imran tana wata irin rausaya hannunta ɗauke da glass cup na juice ta xauna gefensa. Jin kamar an zauna a gefensa ne yasa shi buɗe shanyayyun idanunsa ya zubesu cikin nata. Ɗan murmushi tayi tana faɗin, "Sannu da hutawa." ɗauke kansa yai, Hanny ta ɗan dake tare da cewa. "Ga lemu kasha, dan naga kamar babu abunda kasha tunda aka fara taron nan, kuma gashi is your day, please take and enjoying the party." Ya karɓi cup ɗin lemun, nan da nan wani irin daɗi ya cikata babu wani tunanin komai ya kai lemun a bakinsa daman kuma kishi yakeji. Sai da ya shanye juice ɗin nan tas, sannan ya miƙa mata cup din yana cewa. "Thanks." Ɗauke kai yai tare da miƙewa tsaye, gurin Ihsan ya nufa yana tambayarta ina Rahama? ta faɗa masa cewa tana can ɗaki. Babu wani tunanin komai ya nufi stairs ɗin yana murza ido. A hankali ya tura ƙofar ɗakin ya shiga, tana kwance akan bed da wayarta a hannu tana dannawa. Kallo ɗaya tayi masa tare da turo baki tana wani kauda kanta gefe. Ɗan murmushi yayi ya ƙarasa cikin ɗakin ya zauna gefen bed ɗin ya kira sunanta a hankali, maƙe masa kafaɗa tayi ta ƙara ɗauke kanta, zai dafa mata kafaɗa tayi saurin jadabaya tare da fashe masa da kuka. Sosai hankalin Imran ya tashi, matsawa yayi sosai kusa da ita, janyota yayi gabaki ɗayanta yai mata rumfa da faffaɗan jikinsa yana kallon yadda hawaye ke rolling akan fuskarta, haka kuma taki buɗe ido ta kalleshi, sai yaji duk babu daɗi. Nauyin kirjinsa ya ɗora mata duka yana cewa. "Idan baki buɗe ido ba zan baki abunda yafi kiss yau ɗin nan." Yanzu kam yayi maganar ne sounding so very serious. Ai tana jin haka da sauri ta buɗe idon tare da miƙewa zaune tana ɗan ja da baya, ya harɗe hannayensa akan kirjinsa yana kallonta ya girgiza kai yana faɗin. "Ki gaya min laifin me nayi kuma?" Cikin zubar hawaye take faɗin. "Ni dai kawai ka maida mu school na gaji." Imran ya buɗe baki zaiyi magana yaji wani abu na yawo tun daga can cikin mararsa har zuwa cikin tafin ƙafarsa, Wani irin sanyi yaji mararsa tanayi masa, da sauri ya dafe marar tashi yana sauke ajiyar zuciya. Jin bai daina jiba yasa shi miƙewa tsaye ya nufi toilet. Da kallo ta bishi tana sake turo baki. Imran kuwa da sauri ya shiga cire wandon jikinsa tare da tsugunnawa, duk a zatonsa fitsari ne ya cika masa mara sai kuma ya samu akansin hakan, ganin manhood ɗinsa na digar da wani irin ruwa. Jikinsa yaji yana wani irin mugun rawa, da sauri ya rufe ido yana ƙoƙarin catching breath ɗinsa. Ya subahanallahi wata irin wutar sha'awa yaji ta rufesa wacce bai taɓa jin irinta ba tunda Allah ya hallinceshi, saboda bai taɓa jin yana sha'awar mace ba irin wannan lokacin. Ruwa yasa ya shiga wanke manhood ɗinsa idonsa sun kaɗa sunyi wani irin ja, jiki na rawa ya maida wandonsa ya fito. A yadda Rahama taga ya fito daga cikin toilet ɗin ne yasa hankalinta yayi mugun tashi, ganin yadda idonsa suka juye lokaci ɗaya, ta mike tana kallonsa zatayi magana yaja hannunta suka bar room ɗin. Ɗayan room taga sun nufa ta cikin balcony suka fita har zuwa wajen motarsa ya buɗe tare da sakata a ciki sannan shima yaje ya shiga tare da kunna motar. Har suka fice daga cikin gidan babu wanda yaga fitar su, yana jin yadda gabansa ya miƙe, haka kuma yana jin yadda yake fitar ruwa tare da wani irin matsanancin ciwon mara wanda bai taɓayin irinsa ba. Tuƙin ma neman gagarar sa yakeyi. Rahama kuwa a tsorace take faɗin, "Wai meke damunka ne Imran? kodai ka kasha wani abun a gun party.?" Ya girgiza kai gamida cije lips ɗinsa, yadda yake yi yabata tsoro tace, "Stop the car Imran?" Ta faɗa jikinta na rawa. "Please karka watsar damu a titi dan Allah." Ta faɗa tana rike damtse hannunsa. Sam bai kalleta ba sai da suka tsaya agaban wani kyakkyawan gida wanda ya ginasa da kuɗinsa, wanda yake tunanin idan sukayi aure anan zasu zauna. Bin wajen tayi da kallo gabanta na mugun faɗuwa. Horn ya shi ga yi, dama akwai maigadi, dan haka cikin minti da bai wuce biyu ba aka buɗe get ɗin gidan, hango motar Imran acikin parking lot tabi kyakkayawan gidan da kallo da sauri ta kalleshi zuciyarta na tsinkewa da tunani, baki na raawa tace. "Ina ne nan kuma Imran? Kaga bamu ɗauko Ihsan ba karta neme mu ta rasa, dan Allah mu koma." Ta faɗa cike da wani irin tashin hankali a cikin muryarta. Fita yayi daga motar ya zagaya ya buɗe mata marfin motar, yadda yake kallonta ne yasa ta fito, zatayi magana yaja hannunta zuwa entrance ɗin shiga gidan. Suna kaiwa tsakiyyar parlorn gabanta na faduwa tare da fisge hannunta cikin nasa tana yi masa wani irin kallon da bata taɓa yi masa kalarshi ba. Sam baya son magana sabida yanayin da yake ciki, kawar da kai yai tare da daukarta cak suka nufi bedroom, ta shiga girgiza masa kai idonta na cika da hawaye. Bin ɗakin take da kallo gado ne kawai acikin sa sai doguwar soofa, sai kuma rug dake tsakiyyar ɗakin. Zuwa yayi ya murzawa ƙofar key, lokaci ɗaya Rahama ta durkushe a wajen tana jin wani irin tashin hankali na ziyartata wanda bata taɓa jin kalarsa ba. Cikin wata irin murya take faɗin, "Me zakayi min Imran? dan Allah ka maidani school kar kazo kayi min abinda zai ruguza duka rayuwarmu please..!" Ɗagota yayi ta miƙe tsaye jikinsa na kaɗawa sosai, idonsa na juyewa lokaci ɗaya ya haɗata da bango yana wani irin shinshina wuyanta tare da wani jan numfashi. Jikin Rahama kuwa babu inda baya rawa, rufe idonta tayi hawaye na zubo mata cikin wata irin murya wadda batasan yana da ita ba yake faɗin. "Am so sorry... am very sorry R..." Da haka ya samu ya haɗe bakinsa cikin nata yana aika mata da wani irin sumba, kiss yake yiwa bakin cikin wani salo dashi kansa besan yana yi ba, juya kai Rahama ta shigayi tana jin yadda wani fitsari ke ƙoƙarin fita daga jikinta, hannunsa yakai gadon bayanta ya shiga shafawa yana jin yadda hawayenta ke sauka cikin fuskarshi. Zip ɗin rigarta ya shiga ja duk yadda taso ta tsayar da Imran ta gagara. A hankali ya zare mata rigar. Bayan ya cire gown ɗin jikinta sai ya rage daga ita sai under wear, suma da dabara ya rabata dasu yabarta daga ita sai ɗan pant. Innalillahi, jikinsa babu inda baya rawa saboda ganin surarta kurum ta kara birkita duk wani tunani nasa. Ɗaukarta yayi cak ya kwantar da ita akan tsalelen bed ɗinsa, zata mike ya shiga girgiza mata kai. A hankali cikin wani yanayi ya kafa bakinsa akan na shanunta ya shiga yi masu wani mahaukacin socking wanda yasa Rahama gigicewa ta shiga shure-shure da legs ɗinta dan bata taɓa jin abunda takeji ba a yanzu. Ji tayi wani abu na fita ta kasanta wanda ta riga da tasan cewar fitsari ne. Cikin rawar jiki Imran yaja boxer ɗin jikinsa zuwa ƙasa still bakinsa yana kan breast ɗinta ya kuma riƙe B* ɗinsa, idanunsa ya kai kan fuskarta, ganin yadda take girgiza kai tana cizon lips, hakan yasa shi lumshe ido yana kokarin tura B* ɗin tsakiyyar cinyoyinta, jiki na rawa ya shiga gogawa da wani irin ƙarfi tamkar zai sheɗe mata, wani irin numfashi yakeja, still yana tsakiyar cinyoyin nata, ya tura B* ɗin tsakiyyar cinyoyin ya shiga yin in and out da ita yana wani irin gurnani, hannunsa guda ɗaya na kan breast ɗinta yana wani murzashi tamkar zai rabata dashi, babu abunda ke fita a cikin room ɗin sai sautin kukan Rahama Abubakar Galadanci da kuma nishin da Imran Matawalle keyi sama-sama. Yafi minti talatin a haka, dakyar ya samu yai realising. Komawa yayi gefenta yana maida numfashi. Ita kuwa wani irin zafi cinyoyinta keyi mata, gashi duk ya ɓata mata su da spm ɗinsa. Breast ɗinta kuwa tamkar zasu tsinke saboda wani irin ciwo da sukeyi mata. ****************** A fusace ta cakumi wuyan rigarsa tana zaro masa ido tana faɗin, "Imran baya cikin gidan nan Amaan." Da mamaki yace, "Toh ina kake tunanin zaije? Nifa tunda yasha lemun nan ban gansa ba." Ta girgiza kai bakinta na rawa tana wani irin jada baya tamkar wata zararra take faɗin. "Ko dai yana tareda Rahama? Dan itama bata cikin gidan nan Amaan." Ta faɗa tana fashewa da wani irin mahaukacin kukan bakin ciki. Amaan ya riƙe mata shoulder yana wani irin girgizawa yake faɗin. "Duk laifinki ne Hanny dan sai da na faɗa maki ki tsaya tare dashi meyasa kika tafi?" Ya faɗa a ɗan tsawace cike da jin haushinta. "Gashi nan na kira wayarsa yafi sau goma bai ɗauki wayar ba." Al'ameen ne ya ƙaraso yana kallon Amaan yake faɗin. "Ya ɗauki wayar kuwa?" Amaan ya shiga girgiza kai yana faɗin, "Bai ɗaga ba, maybe yana tareda Rahama ɗan ga ƙawarta tana ta jiranta." Al-Amin ya ɗan saki tsaki tare da cewa. "Gashi yanzu har kusan 9 amman basu dawoba, kawai zanje na sauke Ihsan ɗin a school." Ya faɗa yana barin wurin, daman kuma baisan da plan ɗin su ba, itama Hanny a mugun fusace tabar wurin baƙin ciki kamar ya kasheta, lallaima Imran, haƙiƙa ya wulakantata kuma sai tayi mugun koya masa hankali, sai ta ɗauki fansar duk wani wulakanci da ya riƙa yi mata a baya dan bazata taɓa yafe masa ba, wallahi kota tsiya kota bala'i sai ta saita rayuwar Imran Matawalle, dan maza basu taɓa gagararta ba duk taurin kansu. Amman shi shekara ɗaya kenan da haduwarsu ana ta abu ɗaya, yanzu kam lokaci yayi da zata dawo dashi kan hanya. Wani irin murmushi take saki ta nufi motar ta tana ɗan goge hawayen idanunta. Shi kam Imran bacci yake yi cikin natsuwa da kwanciyar hankali, Rahama ta miƙe tsaye hawaye na zuba daga cikin idonta tana jin yadda cinyoyinta sukeyi mata wani irin tsami. A daddafe ta nufi toilet tana cije lips, gashi duk abunda yayi mata yau ta kasa jin tsanarsa. "Meyasa zaka yi min haka Imran?" Ta faɗawa zuciyarta, hawaye na daɗa fitowa tace, "Zuciyata meyasa bazaki tsani Imran Matawalle ba? Ki tsaneshi tsana ta har abada?meyasa bazaki bar rayuwarsa ba?" Haɗe kanta tayi da ƙofar toilet ta shiga rera wani marayan kuka mai taɓa zuciya, tabbas tayi matuƙar nadamar zuwa birthday party ɗin Imran Matawalle. Tayi nadama sosai, yanzu mezata faɗawa iyayenta? yau itace a gaban Imran Matawalle babu kaya a jikinta haihuwar uwarta yana yadda yaga dama da jikinta, shin hankalinta yana ina duk wannan ƙazamar rayuwar ta faru da ita? yanzu da ya rabata da mutuncinta mezata faɗawa iyayenta? mezata faɗawa Umminta wacce sai tafi kowa shiga cikin shock. Zubewa tayi a wajen tasa taffukkanta cikin fuskarta ta fashe da kuka tana faɗin. "Am sorry Ummi, am very sorry dan Allah ki yafe min, ki yafemin dan Allah." Dakyar tayi wanka ta fito ta saka kayanta ko kallon Imran batayi ba ta sauka parlorn, tunani kawai take Allah bazai karɓi sallarta ba da wannan kayan dake manne da zunubi a cikinsu. Komawa tayi kan soofa ta zauna tana jin hawaye na cika idonta, wani baƙin ciki na ziyartar zuciyarta, kuka ta fashe dashi lokaci daya. A hankali ya sakko daga stairs, haske ya dallare mata fuska a hankali ta shiga buɗe idonta da suka kumbura sabida kuka, Kallonta kurum yake da kamshin turarensa da ya gama cika parlorn, saurin jada baya tayi abubuwan da suka faru suka shiga dawo mata. Da wata irin murya yake faɗin. "Believe me I would never do anything intentionally to hurt you R. Wallahi I promise. Kawai nasan desire pills aka zubamin acikin lemo ba halina bane ba." Ya faɗa da wata irin murya yana son ta kalli cikin idanunsa cikin rawar murya take faɗin. "Kamai dani school." Ta faɗa hawaye na zubo mata. Dakyar ta shiga toilet ta wanko face nata, tayi brush da nashi dake cikin toilet. A mota kam yayi magana yayi magiya duk a banza, babu uhmm babu uhumm bai san Rahama nada kafiya ba sai a ranar. Tun a gate ɗin makaranta ta masa maganar ya tsaida motarsa, yana tsayarwa ta fice a fusace. Kansa ya ɗora akan sitayari yana mai da numfashi. Tuno Hanan Asheer yayi ya ɗauki waya ya kira Amaan Ka'oje akan ya turo masa lambarta. Babu musu ya tura masa dan kar yayi zargin dasa hannunsa, dan jin muryarsa kurum yasan babu lafiya. yana gama tura masa kuwa ya kira wayar Hanan yace ta kashe wayarta Imran ya ganosu babu musu Hanan ta kashe wayar. A ranar kuwa sai da Imran yasa aka kawo masa Hanan har cikin gidansa, yadda taga yanayinsa hankalinta yayi mugun tashi, zatayi magana ya zabga mata wani uban mari gamida shako wuyanta, idonta ta fitar duka tana ƙoƙarin ɗauke hannayensa daga cikin wuyanta. Imran ya xaro mata manyyan idonsa yana faɗin "Kin san abunda kika aikata ya kusan rusa min duka rayuwata? mekika ɗauki kanki ne? Toh bari kiji, ko matan duniya sun ƙare bazan iya kwanciyya dake ba?magana ta ƙarshe idan na kara ganinki a inda nake sai na saka an ɓatar dake, sai na kuma wulakanta maki rayuwa, dan sai kinyi dana sanin sani na a duniya. Kusan sati ɗaya kenan Rahama ta kashe wayarta, duk wata ƙofa da zata haɗata da Imran Matawalle ta rufeta duka, idan zatayi waya gida da wayar Ihsan take kira har Abbanta tambaya yayi meya sami wayarta? Ta faɗa masa tana bata matsala ne kawai tayi masa ƙarya yace zai aiko a kawo mata wata tace weekend zata shigo. Sai kusan 11 na dare yau ta kunna wayarta ta duba wani assignment a goggle, GA wani irin ciwon kai dake damunta tana ta duba sakonnin Imran da kuma na Farook Galadanci. Kusan sha ɗaya da rabi na dare bacci yaci ƙarfinta. Wullah wayar gefe tayi ba tareda data kashe wayar ba. Cikin bacci taji wayarta tana ta ringing, tasa hannu tana lalliben inda zata jiyo ta. A hankali ta karata jikin kunnanta. Jin muryar Al'ameen yasa taji bacin yana wartsakewa, da sauri ta kali agogon bangon ɗakin, yanzu kusan ƙarfe goma sha biyu da rabi na dare. Al-Amin babban aminin Imran ne. Zuciyarta na mugun bugawa tace. "Al-amin meya faru kuma? Imran ne koh?" Ta faɗa cikin rawar murya zuciyarta na tsananta bugawa. "Rahama kina jina ko? ƴan sanda ne suka kama Imran yanzu a mashayar su, wata yarinyya tayi masa ƙazafin wai yayi mata fyaɗe." Wani irin bugu taji zuciyarta tayi. A hankali ta miƙe zaune tana share wani mugun gumi da ya fara tsatsowa ta saman goshinta. Ita tasan duk rashin jin Imran baya hurɗa da mata. Amman me yasa zai fara yanzu? Tabbas tasan mata masu aji na kawo tallar kansu gareshi amman yana rejecting dan shi sam wannan harkar ba wani burgeshi takeyi ba. Tayi imani dacewa basa gabansa, kuma karya ne be aikata ba, dan tasan wannan sharri ne kawai. Cikin tashin hankali Al-amin ke faɗin "Kina jina kuwa Rahama? Naji shiru baki ce komai ba." Hawaye na zubar mata kamar da bakin ƙwarya take faɗin. "Please Al-Amin kazo yanzu ka daukeni a hostel ɗin dana sauka dan Allah. Wallahi yanzu bazan iya fitowa ba ni kaɗai." Al-Amin yace. "Shikenan ki jirani gani nan zuwa." Ta miƙe da sauri ta shiga gyara jikinta hankali a mugun tashe. Asmy b Aliyu# Hajja ce# Imran Matawalle# Rahama Galadanci# Humaida# Hanan A sheets Farook Galadanci# Haske Writer's Association# [11/12, 9:33 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 12 Kafin Al-Amin ya ƙaraso school ɗin tuni Rahama har ta iso bakin gate, yana ganinta ya gangara motarsa har zuwa inda take, jikinta har rawa yake ta buɗe ta shiga motar, kallansa tayi idanunta a waje tana fadin. "Yana wane station ɗin?" Al-Amin ya ɗan kalleta, gani yai duk ta furgice yace. "Banajin idan munje zasu bamu damar ganinsa." A firgice Rahama ta sake kallanshi, cike da tashin hankali tace. "Why Al-Amin? Dan Allah ka kaini idan banga Imran ba bazan iya samu nutsuwa ba." Numfashi Al-Amin yaja tare da juya kan motar ya nufi station ɗin da aka kai Imran. Yana yin parking ta ɓalle murfin motar ta fita, da gudu ta shiga cikin reciption, tana zuwa taga Imran a zaune yana ta danna waya, a can gefe budurwar da tace yai mata fyaɗe ce keta faman kuka kanta a tsakiyar ƙafafunta. Sam Imran besan itace ta shigo ba dan ko ɗagowa beyi ba. Kan yarinyar Rahama ta nufa tare da cakumar ta tana jijjigawa, cikin masifa take magana. "A gidan ubanwa Imran yai raping ɗinki? A ina ya kwanta dake munafuka? Nawa aka biyaki kikai masa wannan mugun ƙazaf...." Kafin ta ƙarasa wata ƴar sanda tazo ta riƙeta, shi kam Imran jin muryar Rahama kawai yai a saman kansa, kamar ance ya waiga gefe kawai yaga tana jijjiga yarinyar, kafin kuma yai wani yunƙurin ƴar sandar ta riƙeta. Duk da Rahama tana riƙe a hannun ƴar sandar hakan be hanata jaraba ba, "Wallahi sharri tai masa, I know Imran ba mazinaci bane, ki yadda dani officer bai taɓa zina ba, sam bata cikin tsarin rayuwarsa." Cikin tsawa ƴar sandar take faɗin. "Ya isheki haka, koma menene bincike zai bayyana mana. Oya koma gefe ki bamu waje, iyayensa muke nema ba ƴan yara ba." Girgiza kai kawai Rahama keyi, cikin sanyin Imran ya nufi inda take tsaye, kasa haɗa ido yai da ita yana jin wani irin mugun kunyarta, kallansa tai tana masa wani irin kallo kafin tace. "Yauma desire pills ɗin akasaka maka har yakai kaga aikata ɓarna? Tell me Imran ka aikata ko baka aikata ba?" Imran ya rintsa ido yana jujjuya kai, wani irin zafi zuciyarsa keyi yana jin kamar zata ƙone dan bakin ciki, hannunta yai niyar kamowa amma da sauri ta janye tare da mai dasu can bayanta tana girgiza masa kai tare da faɗin. "Karka taɓani please bana so." Tayi maganar kuka na ƙwace mata saboda da kyar zuciyarta ta iya furta masa kalaman. Tafukan hannunta tasa tare da rufe fuskarta a cikinsu tana jin wani raɗaɗi a kirjinta. "R...!" Ya kira sunanta da wata murya tamkar zai fashe da kuka yana faɗin. "Nasan baki Yarda daniba ko?" Tayi masa banza tamkar bata san ma da ita yake magana ba, ganin haka yasa shi cigaba da faɗin. "Yeah... nasan kin min bakin tabo wanda ba zai taɓa gogewa ba a cikin zuciyarki, but zan gaya miki gaskiyar zuciya wala ki yadda wala akasin hakan ni dai zan gaya miki. R..! I swear to God ban taɓa kallan mace nicked in reality ba, a wasu movies ɗin bance ban taɓa gani ba, but abinda ya faru rannan a tsakanina dake shine karo na farko dana taɓa ganin yadda surar mace yake, har ya kaini ga sarrafa jikinki. Kuma wallahi da hankali na da wayo na ban taɓa kusantar mace ba, wannan yarinyar ban taɓa ganinta ba all of my life sai yanzu a cikin station ɗin nan, cos da ta fara ihun ta ma a cikin club tana cewa an cuceta bazata yadda ba, sam ban kalla naga dawa takeyi ba, gani kawai nai police sun shigo sun kamani tana cewa eh ni ne." Tana jinsa banda hawaye babu abinda takeyi har yakai karshe. Al-Amin kam yana daga can gefe a zaune abin duniya duk yabi yai masa yawa saboda babban amininsa ya shiga cikin tarko. Idanunta ta buɗe tare da zuba su a saman kyakkyawar fuskar Imran, cikin sauri kuma ta ɗauke ganin yadda yai mugun bata tausayi, tace. "Kasan meyajanyo maka wannan tashin hankalin?" Kamar wani yaro ya shiga girgiza mata kai, cikin bakin ciki Rahama tace, "Shan beer, wallahi shan giya shine ya haddasa akai maka wannan sharrin, na hanaka but ka kasa dainawa why Imran.. Why?!" Tayi maganar sounding so bad, ta yadda duk wani dake cikin reciption sai da ya waiga yana kallanta. Magana taji a kofar shigowa cikin reception din muryar Abbanta taji , cikin firgici ta waiga suka haɗa ido dashi. Mamaki ne yai mugun kamashi dan kiransa kawai D.p.o yai yace yazo yana san ganinsa yanzun nan domin urgent ne. Yana ƙanƙance idanuwa tare da girgiza kai irin na mamakin nan. "Rahama...!" Alhaji Abubakar Galadanci ya faɗa cike da mamaki, kallansa ya mayar kan saurayin da yagani a kusa da ita tsaye kamar zasu rungume juna. Imran Matawalle ya gani tare da ƴarsa a tsaye gab da juna tamkar ace arrr su kamo juna. Cikin sassafar Alhaji Abubakar Galadanci ya nufi inda take jikinsa yana rawa yana zuwa kuwa ya wanke fuskarta da wani kyakkyawan mari wanda har sai da Imran yaji wani dum cikin zuciyarshi. Ƙoƙarin kai mata wani marin yake yi kawai yaji an riƙe hannunsa, Afusace Abubakar Galadanci yakebin hannun da ya riƙe shi da kallo har ya isa ga fuskar mai ita, ganin Imran ne ya riƙeshi yasa zuciyarsa sake shiga cikin wani irin duhu, da yake so yake ya lallasa Rahama sai ya ɗago ɗaya hannun zai sake wanka mata mari Imran yai saurin miƙa tashi fuskar jikake kau..! Al-Amin ya zaro idanuwa shida budurwar da tayi sanadin zuwan Imran cikin station ɗin. Cikin mugun haushi Imran yasha toka yana cewa. "Please Abba Rahama macece ka dena marinta dan Allah." Maganar Imran ta konawa Alhaji A Galadanci rai sosai, gashi still yana riƙe da hannunsa, hakan yasa ransa yai mugun ɓaci, da sauri ya fisge zai cakumo masa wuya ƴan sandan gurin suka shiga tsakaninsu, baki na rawa yake faɗin. "Dan ubanka ni zaka nunawa Rahama kace min macece? Kai ka haifa min ita ko kai kake kula min da rayuwarta? Bakasan cewar na tsaneka ba? Na rantse da Allah yau sai ka faɗi uban me kayiwa yarinyata da har take iya take maganar mu akan taka." Yana haki ya juya yana kallan wani ɗan sanda, "Kunsan kuwa yarinyata tana cikin hostel ɗin makaranta amma ya fito min da ita cikin daren nan? Toh wallahi bazan yadda ba, ba zan amince ba, dan yau bazan bar station ɗin nan ba sai anshiga tsakanin ƴata da wancan tsinannan yaron." Cike da kwantar da kai suke bawa A Galadanci hakuri tare da cewa su shiga daga cikin office ɗin D.p.o. Sai ayi maganar da za'a yi. Kafinma su shiga office ɗin kawai sukajiyo jiniya an shigo cikin harabar station ɗin. Imran ya shafa lallausar sumar dake kansa, yaja wani irin numfashi ya sauke dan ya tabbatar da cewar mahaifinsa ne yazo, wanda saukarsa daga cikin jirgi kenan ya baro Abuja, ya shigo mota dan a kaishi gidansa kawai yaga kiran Al-Amin wanda yake gaya masa cewa Imran yana station. A hankali Imran ya kalli inda Rahama take tsaye tana ta kuka, ya ɗan matsa kusa da ita tare da kamo mata hannu, ɗago kai tayi sukai ido huɗu dashi, da sauri ta fisge hannunta tana ɗan ja da baya. "Please R let me..." Ai bekai ga ƙarasa maganar ba Senator Matawalle ya shigo cikin reciption ɗin, wanda gabaki ɗaya matakan tsaron dake cikin wurin suka fito tare da tsayawa a gabansa suna yi masa salute . Kotakansu baibi ba ya ware ido yana kallan mutanan ciki, hango Abubakar Galadanci yai yana ta faman kumburi haɗe da huci, gefe can kuma Imran ne a gaban Rahama yana ta faman kallanta hannunsa dafe a kirji, cikin daka tsawa Matawalle ya kira sunan Imran. "My son.." Maimakon Imran ya amsa kawai sai ya fara zubar da hawaye, hankalin Matawalle yai mugun tashi cikin masifa ya kalli ƴan sandan yace. "Mekukai masa? Tabbas akwai abinda ya faru dan bazan taɓa tuna lokacin da naga hawaye akan fuskar yarona ba." "Rankai daɗe tunda ya shigo gurin nan ba'a yi masa komai ba saboda ko bincike ba'a faranyi." Wani ɗan sanda ya faɗa cikin ƙasƙantar da kai. "Meyasa aka shigo min da ɗa cikin police station? Me yasa ba'a kirani an sanar dani ba kafin a kawoshi? Ko sokuke ku ɓata masa suna? Koda yake tunda naga waɗannan fuskokin nasan sune musabbabin kawo shi gurin nan, kuma a saboda wata banzar manufa tasu." A Galadanci yasan dashi Matawalle yake, dan haka shima cikin ƙufula yake cewa. "Daman can sunan ɗanka a ɓace yake zaka yiwa mutane sharri, saboda meye yai saura akan yaron da ya rayu a cikin shaye-shaye? Kuma naga alama a cikin iskancin nashi so yake ya lalata min tarbiyar yarinyata dana daɗe ina ginawa." Cikin nuna isa da kuma nuna karfin mulki Matawalle ya kalli securities ɗin wajan tare da cewa. "Arrest him." Kafin kace kwabo ƴan sanda da securities ɗin da Matawalle ke tare dashi sun rufe A Galadanci, wanda tsabar mamaki tasa shi kasa yin komai awajan. Hankalin Rahama yai mugun tashi ganin yadda aka yiwa mahaifinta dabaibayi da bindigogi, kuka ya sake kwace mata ta nufi Imran tare da riko Hannunsa , idanunta akan fuskarshi tana jijjigashi cike da tashin hankali take faɗin. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun Imran help my Father, Imran kasa ya kyale Abba na please... Im.. Imr.. ran....." Tana ƙarasa maganar ta sulale a jikinsa, yai saurin riƙota zuwa jikinsa, jijjigata ya shiga yi yana kiran sunanta. "R wake up... Wake up R.. Rahama wake up pleaseeeeee...!" Ya faɗa sounding so very shock .Ganin bata motsi ne yasa Imran ɗago idanunsa da suka koma wani iri tamkar wani tsohon mahaukaci, yana kallon senator Matawalle. Janye Rahama yai daga jikinsa ya nufi gurin mahaifinsa a fusace kamar wani zaki. Yana zuwa kawai ya faɗa jikinsa kamar wani little boy tare da fashe masa da kuka yana sake matse shi cikin jikinsa yana faɗin. "Daddy dan Allah kace su bari, Daddy zuciyata zata fashe sabida Rahama just free him , please Daddy ka taimaka..." Ganin yadda Imran ya shiga tashi hankali ne yasa Matawalle yi musu alama Akan su sakesa, nan da nan suka saki A Galadanci wanda ikon Allah ne kawai yake riƙe dashi da tuni ya haɗiyi zuciya saboda haushi. Kallansa ya ɗora kan Matawalle yana jin da yanzu fa shine da matsayin Matawalle a yanzu, da tuni shine kila zai bada order cewar a kamashi, amma dubi yadda Matawalle yasa aka yi masa cin mutuncin da be taɓa tsammani ba. Lallai mulki yana da matuƙar girma, ji yadda aka haɗu da ƴan sanda aka dizgashi a gaban yara. Ƙarasawa yai inda Rahama take, wacce aka watsawa ruwa ta dawo cikin hankalinta. Yana zuwa ya janyo mata hannu besaurari kowa ba ya nufi waje da ita. Motarsa ya buɗe ya cillata a baya sannan ya shiga ya zauna tare da jan motar da wani mugun speed ya. Kallansa ya mayar kan D.p.o yana faɗin. "Kuna tuhumar ɗana da aikata mene?" D.p.o ya sunkuyar da kai yana faɗin. "Yallabai bamu san cewa yaronka bane, an kiramu ne akan rape case." Da mugun mamaki Matawalle yake kallan D.p.o kafin ya maida kallon kan Imran wanda gabaki ɗaya tunaninsa yana kan Rahma, yasan tabbas yau mai kwatarta a wajan A Galadanci sai Allah, rintse ido yai yaji mahaifinshi ya dafa masa shoulder cikin kulawa yake tambayarsa. "My son meye gaskiyya? Am so confused." Cikin takaici Imran yake faɗin. "Daddy babu macen da na taɓa kusanta, in fact bana sha'awar yin zina bare nayi. Daddy ko ina jin sha'awar mace a duniyar nan to Rahama ce, ko zan lalata mace zanyi raping Rahama Daddy, all my desire, my happiness, my life and my care yana wajan Rahama. Yarinyar nan sharri tai min, ban san kuma dalilinta na yi min hakan ba." Sanetor Matawalle ya sake dafo ɗan nashi cikin so da kulawa yace." Wacece kuma? Gaya min wacece ita da har ka bata waɗannan abubuwan?" Matawalle ya manta wace Rahama saboda sam bata gabanshi shi yasa tun a ranar da ya ganta a ɗakin Imran ɗin be sake sanyata cikin ransa ba. Ko yanzu ma da suka zo station ɗin be lura da ita ba har A Galadanci ya fita da ita. Kallansa Imran ya yi yana cije lips tare da jan numfashi yace. "Daddy ka manta Rahama? Please Daddy ka dena mantawa da ita saboda tana da muhimmanci a gurina." Cike da kulawa Matawalle yana shafar kansa yace. "Insha Allahu my son." Sannan ya maida kallansa ga D.o.p yana cewa. "Kaji dai yace be aikata ba, kuma nayarda Akan Bai aikata ba. Saboda Haka a rufe maganar zan bada 2 millions a bawa yarinyar karna sake naji an tada ita, idan Kuma ba Haka ba , zansa Ai min maganin yarinyar, karta sake kallan inda ɗana yake, D.p.o tell her." Cikin biyayya D.p.o ya amsawa da Matawalle, sannan ya kama shi suka nufi hanyar fita. Cikin motarsa yasa Imran suka zauna a baya sai D.s.s a passenger seat da driver, gaba da baya kuma securities ne cikin tasu motocin sannan Al-Amin a tashi shima, ana zuwa junction ya ɗauki hanyar gidan su, suma suka wuce. Suna shiga layin Imran ya kurawa side ɗin gidan su Rahama ido, suna zuwa wajan gidan a lokacin suna jiran gate man ya buɗe musu gate ya sake kallan upstairs na gidan su Rahama, ji yake tamkar ya buɗe motar yaje gidan yaga a wane yanayi take, dan ya san A Galadanci ba zai taɓa maida ita school a wannan yanayin ba. Ji yai an riko masa hannu, ya juya yana kallan mahaifin nashi, "Tunanin me kakeyi? Ina tunanin an gama wannan maganar sai dai ka kiyaye gaba Haka kasan irin kalar mutanen da xaka riqa mu'amala dasu Imran." Numfashi yaja yana sake waigawa ya kalli gate ɗin su Rahama, dai-dai lokacin mai gadi ya buɗe musu suka shiga. "Ina so na huta ne Daddy." Cikin nuna soyayya Matawalle yace. "Alright Allah ya tashe mu lafiya." Buɗe musu motar akai Imran ya fita ya nufi apartment ɗinsa yana jin zuciyarsa na wani irin buguwa, tabbas Rahama na cikin tsaka mai wuya. Upstairs ya nufa, yana shiga ya nufi akwatinsa na sirri da babu wanda yasan dashi a cikin gidan, bottle ɗin beer ya ɗakko tare da zama ya buɗe, bakinsa ya kafa kawai ya fara tittilawa cikinsa yana jin wani irin mugun zafi a kirjinsa. Sai da ya shanye one bottle tas sannan ya faɗi a ƙasan rug, idanunsa a lumshe yana sauke numfashi a hankali, muryarsa cikin wani yanayi yake cewa. "Am so sorry R.. Please forgive me..." Hawaye ne suka shiga zirarowa daga cikin kyawawan idanunsa suna ɗiga a ƙasan rug.... #Asmy B Aliyu #Hajja ce👈 #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #A Galadanci #Sanetor Matawalle To be continued.... Next page [11/12, 9:33 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 13 Kansa ne ya shiga wani irin juyawa duk da cewa idanunsa a rufe suke amman ji yake tamkar zai faɗo saboda wani irin jirin mugun nauyi da yai masa, ga wani irin jiri da yake ji tamkar wanda yai hajijiya. Yana nan ƙasa kan rug a kwance, damuwa tayi masa yawa, yana so yasan a wani hali Rahama ke ciki? Sai kawai ya dinga jin wani irin ƙamshi yana bugar masa cikin hancinshi, ido ya shiga ƙoƙarin buɗewa amma yaji ya kasa, gashi yaji sam zuciyarshi bata amince da wanda yake a cikin ɗakin ba. Ita kuwa Humaidah ganinsa a cikin wannan yanayin kaɗai ya bala'i faranta mata rai, cikin yauki kai kace yana kallanta ta isa inda yake baje, a gabansa ta tsugunna tana kallan kyakkyawar face ɗinshi da ta yi wani irin fayau sakamakon kuka da yayi. Yatsanta ta ɗora saman leashes ɗin girarsa tana wani irin shafata cike da salo. Bottle ɗin beer ɗin ƴa janyo tana karkaɗawa taji babu. Hannu Imran ya ɗaga dakyar tare da riƙe mata nata da take faman shafa masa gashin gira, cikin yanayin maye yake magana. "R.. Ki yafe min, ban san me yasa nake yin abinda zai janyo miki duka ba, ban san me yasa nake kasa ƙin shan beer ba duk kuwa da nasan bakya so, please ki yafe min." Ya ƙarasa maganar cikin sanyin murya, a take kuma wani wahalallen bacci ya ɗauke shi. Kallan yadda yake furucin kawai Humaidah takeyi, yanayin yadda yake motsa lips nashi kaɗai yasa taji wani mugun feeling ɗinsa ya dirar mata, ƙasan zuciyarta kuwa so take tasan wacece wannan R ɗin da yake bawa hakuri? Tamkar tana tsoran ya buɗe ido ya ganta a kusa dashi, saurin kai lips nata tayi kan nashi ta sumbata tare da sauke wata ƙatuwar ajiyar zuciya, ji take kamar an cire mata wata ƙaya a cikin zuciyarta, lumshe ido tayi tare da kwanciya saman cikinsa tana jin wata irin nutsuwa. Da tasan kullum zata dinga shigowa ta sameshi cikin wannan yanayin tabbas da ba zatai fashin shigowa side nasa ba. Wai yau itace a jikin Imran Matawalle? Matashin saurayin da duk cikin faɗin duniya take masifar so, ta rasa me zatai dan taja hankalinsa gareta amma ta rasa, komai zatai bata burgeshi, Mommy kullum maganarta zata san yadda zatayi ya so ta amma har yanzu shiru. Haka Humaidah ta dinga jinta kamar wacce sukai aure dashi, sai sake mannewa take a jikinsa bata wani fargabar wani yazo ya ganta akanshi. **** A ɓangaren A Galadanci kuwa, tunda ya ɗakko Rahama yake jin zuciyarsa na tafasa, yana jin yadda take kuka wanda kukan tana yinsa ne kawai dan tasan an kuma lalata duk wata alaƙarta da Imran, dan abinda Matawalle yaiwa Abbanta tasan ya sake dasa wutar tsanarsa a cikin rayuwarsa. Mai gadi yana buɗe musu gate A Galadanci yai parking tare da fitowa ya shaƙo wuyan Rahama, ido ta dinga zarowa jin yana neman rabata da numfashinta, suna shiga parlor ya hankaɗata gefe ta bugu da bayan kujera, nan da nan taji tana neman rasa wani sashe daga cikin tunaninta. Ummy ta fito daga kitchen dan taji shigowar motar maigidan, ganin Rahama rakuɓe a bayan kujera tana kuka yasa ta dafe kirji tana fito da idanuwa waje, cike da tashin hankali take tambayar. "Lafiya naganki a gida Rahama?" Cike da ƙunar rai Abubakar Galadanci yake magana. "Gwarake a cikin gidanki kika ganta, wai ni ya zanyi da shaiɗaniyar yarinyar nan ne Hafsat? Ya zanyi da fitinar yarinyar nan? Ina murna na kaita makaranta zata rabu da wannan tsinannan yaron ashe duk shirme nayi? Wallahi sam sunan da nai miki khuduba dashi be dace dake ba, kuna can kuna yawon iskancinku shine ƴan sanda suka kamaku ko?" Cikin kuka Rahama ta shiga girgiza kai tana faɗin. "Abba wallahi ba haka bane, ina s..." Bata ƙarasa ba ya isa inda take ya zabga mata mari. "Karki maidani wani shashasha dan ubanki, idan ba yawon iskanci ba taya zan ganki da da ɗan gidan matsiyacin can? Ina ma ace ban sanki ba Rahama, ina ma ace Ra'ees shine kawai gudan jini na a duniya da yanzu bansan wannan baƙin cikin da kike ƙunsa min ba." Ummy ya kalla wacce ke tsaya tama rasa abinda zata yi saboda tsabar ɓacin rai. Ji tai A Galadanci na cewa. "Hafsa ina san yanzu ki duba min gaban Rahama ki gani ta bashi virgin ɗin ko kuwa, idan har gurin akwai ɗan ragowa zanje na lallaɓa Farooq ya rufa mata asiri ya aureta, gobe idan Allah ya kaimu zan kaita hospital ai mata gwajin cutar nan, in babu zan dawo da auranta da Farooq ya dawo kwanaki uku, na gama magana." Yana gama magana ya haye sama. Rahama kuwa babu maganar da ta ɗaga mata hankali irin ta cewa idan aka dawo daga gwaji nan da kwanaki uku za'a aura mata Farooq Galadanci. Ta sake fashewa da kuka tare da rarrafawa wajan Ummy, kafarta ta kamo tana kuka mai gigitarwa tana faɗin. "Ummy wallahi banyi zina ba na rantse da Allah Ummy, please forgive me bazan sake ba dan Allah ki bawa Abba hakuri ya barni naci gaba da karatu na dan Allah Um.." Wani marin ta sake ji a duka kumatunta wanda yasa ta saurin haɗiye maganar da takeyi. Ummy ta janyota kamar zatai kuka take faɗin. "Ki gaya min Rahama me kikeji a tare da Imran? Wane irin abu yake miki wanda tun kina ƙaramarki muke fama dake akanshi? Me yake baki Rahama tell me." Kuka kawai Rahama keyi, cikin sarƙewar murya take faɗin. "Ummy please dan Allah karku aura min Ya Farooq, wallahi Ummy ina san karatuna wallahi Allah ina yin karatu Ummy ku taimaka min." Fizgota tayi tana janta suka hau stairs, cikin tsakiyar ɗakinta ta hankaɗata tare da rufe ƙofar tasa mata key, idanun Ummy jawur ta kalli Rahama tana faɗin. "Oya cire pant ɗin." Rahama ta sake fashewa da kuka haka kawai taji tana jin muguwar kunyar Ummy ta ganta ba pant, duk da tasan mahaifiyarta ce babu wani abinda zata iya ɓoye mata, yanzu kam ji tayi bazata iya ba, ko Imran bataji kunyar yadda takeji yanzu ba. Ganin taki cirewa yasa Ummy sake yowa kanta tana cewa. "Kin cire kosai na falla miki mari? Ni zakiji kunyar nunawa jikinki? Ko kin manta matsayina a fannin lafiya? Naga wadanda suka fiki komai dan ubanki, dallah tashi nayi abinda aka sani ina da abinyi." Jikin Rahama ya shiga rawa, gani take tamkar tana cirewa Ummy zata gano abinda Imran yai mata, tana kuka ta zaro pant ɗin. Kan gado Ummy ta nuna mata tana cewa. "Kija skirt ɗinki sama ki kwanta, kika buɗewa wani katan banza ma bare ni da na haifeki." Kirjin Rahama yana bugawa ta rintsa ido tare da yin sama da skirt ɗin taje kan gadon ta kwanta, banda bawa Ummy hakuri babu abinda take yi. Sosai Ummy ta gama bincikar Rahama, ganin bata siyar da mutuncin ba yasa Ummy sauke wata muguwar ajiyar zuciya, dan sosai taji tsoran ace Rahama ta bawa wani ɗa namiji mutuncinta. "Amma kema kina shaye-sayen da yakeyi ko?" Ummy ta jefawa Rahama wannan tambayar bayan ta tabbatar da cewa virgin ce. "Ummy wallahi ban taɓa shan abun da ba halattace ba." Sauke numfashi Ummy tayi tana faɗin. "Amma me yasa kike biyewa Imran Matawalle? Shin ke bakya san kare martabar mahaifinki? Rahama me yasa kike biyewa yaron can? Mekike yi a cikin rayuwar sa?" Rahama na share hawaye ta sunkuyar da kai, ji take kamar zuciyarta zatayo waje tace. "Ummy ina san Imran, ban san meyasa hakan ba, the only thing kawai zuciyata tana bashi muhimmanci Ummy, kuma wallahi Ummy Imran mutumin kirki ne, shi kansa besan me yasa yake shan beer ba. Kema kiso Imran Matawalle Ummy, kinga maraya ne be taso tare da mahaifiyarsa ba." Wani mugun tsaki Ummy taja tare da wurgawa Rahama kallan banza tana faɗin."Kema rabaki zamuyi dashi, saboda kowane iyaye suna son ganin yaransu cikin mutane nagari, ke kuma kin rasa dawa zaki hurɗa sai da, mashayin giya, kuma ɗan gidan maƙiyinmu." Girgiza kai Rahama ta shiga yi, a rayuwarta bata san taji ana cewa Imran mashayi, duk lokacin da taji hakan tana jin tsanar wanda ya faɗa a cikin ranta, sai dai yanzu mahaifiyar ta ce ke ce masa haka, dole kuma tayi kokari wajen ganin bata tsaneta ba. Ficewa Ummy tai daga ɗakin, wajan Abba ta nufa wanda yana tsaye hannunsa da waya a jikin kunnansa taji yana cewa. "Hakane Hajja, abar auran nan cikin kwanaki uku kacal idan ba haka ba bansan ya zanyi da yarinyar nan ba." Daga can ɓangaren Hajja ke faɗin. "Toh shikenan zan yi kokari naga gobe ko jiba nazo Kano, kila idan tana ganin ido na ba zatayi wani abun ba." A Galadanci yace. "Shikenan Hajja sai kinzo, yanzu zan kira ɗan uwana shima na sanar dashi." Sukai sallama, duk da yaga Ummy a cikin ɗakin be kulata ba ya kira Alhaji Uthman Galadanci wato mahaifin Farooq Galadanci ya sanar dashi cewa a dawo da bikin nan da kwana uku, Alhaji Uthman ya tambayesa kome yasa? A Galadanci ya tabbatar masa da cewa yaron Matawalle ne yake san hure mata kunne. Nan da nan shima ya amince, sukai sallama kowa ya ajiye wayar. Kallan Ummy yai yace. "Kin dubu abinda na saki?" Tace. "Na duba komai kuma yana nan." Wata irin ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa. "Auranta da Farooq nan da kwana uku, ina so kisa ido sosai akanta idan aka samu matsala kece." Kamar zatai masa magana sai kuma tai shiru dan taga a sama yake kiris yake jira kai masa gardama ya huce akan ka. Rahma kuwa da kyar ta miƙe, room ɗinta ta koma tana jin zuciyarta na tafasa, shin yanzu ya za'ai tasan halin da Imran ke ciki? Tunawa tayi da wayarta, cikin sauri ta miƙe, down stairs ta nufa ta ɗakko jakarta ƴar ƙarama da wayar ta ke ciki tai saurin komawa cikin dakinta, kiran Imran ta shiga yi bata shiga, shi kuma tun a lokacin da ta some a station ya jefar da ita be sani ba Al-Amin ya ɗauke masa ya kashe ta, be bashi ba ya manta ya wuce da ita gida. Gaba ɗaya ta sake shiga cikin damuwa, bacci ya gushe daga idanunta kwantawa gamida yin shiru tana tunanin makomarta. ******** Ana kiran sallar farko Imran Matawalle ya fara buɗe idanunsa, jin kamar mutum a jikinsa yasa shi kallan saman cikinsa, gashin attachment da yaji ne yasa shi saurin tureta yana buɗe idanuwa. Cikin sauri itama Humaidah ta miƙe, yanayin yadda taga yana kallanta ya sa zuciyarta tsinkewa, ta faraja da baya shi kuma sai kallan jikinsa yakeyi yace. "How dare you zaki shigo har cikin ɗakina? Tsabar ke ƴar iskaci akai na ma zaki kwanta?" Humaidah ta narke fuska, murya a sanyaye ta shiga yi masa magana. "Haba Imran meyasa kome zan maka baka appreciating ne? I saw you yesterday yadda ka shigo side ɗin na kana da buƙatar mai kwantar maka da hankali, that's why nazo kuma zuwa na ya yi amfani a yadda na ganka." Wani irin tsuka yayi tare da shaƙo wuyanta, a yadda yake jin ransa tsab zai iya ganin ya kaita lahira. "Ina ruwanki da Rayuwata ? Ko mutuwa kika ga zanyi ina ruwanki? Humaidah kin takurawa rayuwata, nace miki bana san alaƙarmu dole ne? Ko ce miki akai idan na rasa matar aure zan iya auranki ne? Leave my life Humaidah, ki barni kije kiyi rayuwarki idan ba haka ba.." Ya faɗa yana sake matse mata wuya ta fara kakarin mutuwa ya sake ta. "Get out of my room kafin na kasheki a gurin nan." Da gudu ta fice tana wani buga kafafuwa. Shi kuwa juyawa yai cikin fushi ya dinga cilli da pillows ɗin kan gadonshi. Wai me yasa ake masa kallan bad man ne? Me yasa kowace shaiɗaniya tazo da shaiɗancinta sai ta tunkaro shi? Wajan mirror ya nufa yana kallan kansa, gani yai be yi kala da wanda za'a cewa mutumin banza ba, banda wanda yasan yana shan giya, duk inda zai fita ya shiga ba za'a kirashi da mai shanta ba, amma ya rasa me yasa mata suke yi masa haka. Juyawa yai tare da fadawa kan gadonsa, Rahama ce ta faɗo masa a rai, yai saurin tashi tare da, zuge glass window yana hango gidan su Rahama, ko a wane hali take ciki oho. Koma menene shi ya janyo mata, da beje club ba da wannan abun ba zai faru ba bare har ta baro school taje inda yake. Rintsa ido ya yi yana cizon lips. Rahama kuwa a dai dai wannan lokacin tana kan sallaya tana sallah, addu'a kawai take Allah ya kawo mata mafita da zata gujewa auran Farooq Galadanci dan bata jin ko ɗigon kaunarsa da aure, Imran Matawalle shine zaɓinta, mafarkinta kuma burinta, shi kaɗai ta mallakawa ranta, zuciyarta da kuma gangar jikinta. Hawaye take tare da kai goshinta tayi sujud tana kuka tana rokon Allah ya bata Imran koda kuwa duniya zata juya mata baya. Har aka kira asubahi ta tashi tayi sannan ta sake zama tanaci gaba da addu'arta. Wajan karfe shida taji muryar Abbanta a ƙasa yana cewa ta fito. Bata sauya komai ba dama hijjab ne a jikinta ta ɗauki jakarta da waya ta sakko. "Abba ina kwana?" Yai mata banza yana jin haushin gaisuwar, jiki a sabule ta juya gurin Ummy tana gaisheta the same thing da yadda Abba yai mata haka Ummy ma. Hawaye suka ziraro mata Abba yace ta wuce su tafi. Suna fitowa Rahama ta ga motar Al-Amin zai shiga gidan su Imran, ji tayi kamar ta kirashi ta tambayeshi ina Imran ɗin? Sai dai babu dama dan Abba kiris yake ta kuma yin wani abun ya kaita lahira. Suna zuwa hospital Abba ya kaita wajan gwajin HIV sam bataji komai ba saboda tasan ita ba ƴar iska bace. Akai gwaji ya tabbatar da Rahama bata da ita, nan ma hankalin Abba ya kwanta sai dai yanzu bashi da buri irin yaga ya kaita ɗakin miji, yasan hankalinsa sai yafi kwanciya akan cewar tana zaune a gida. Kai tsaye gida ya mayar da ita sannan ya fito ya nufi wajan aikinsa... #Asmy b Aliyu #Hajja ce 👈 #Rahama Galadanci #Imran Matawalle To be continued..... Next page [11/12, 9:33 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 14.... Ayinin ranar asibiti yayi sa sabida akwai aiki sosai da zai yi, haka kuma yayiwa mata biyu tiyata, bai samu kansa ba sai la'asar. Kai tsaye gida ya nufa, kana kallon idonsa kasan cewar ya gaji, haka yana jin matukar yunwa. Wanka ya farayi ya haɗe sallar azahar da la'asar lokaci ɗaya. Waya yayi da yaron dake kula da part ɗinsa yace ya shiga cikin gida ya karɓo masa abinci, dole ce kawai zata sakashi cin abinci Mommy dan ya gaji da yawon cin abincin bisa titi saboda kwata-kwata baya jin wani daɗin sa. baifi minti goma ba mai masa hidima ya shigo da katon tray kusan abinci kala huɗu ya jero aciki sanin halin uban gidan nasa, ya ɗauki wanda zai iya ci ya mayar da sauran. Sai yanzu ya tuno da wayarsa wacce Al-ameen ya kawo masa, itama yana shiga hospital bai ƙarabi takan wayar ba a kashe yabarta. Yanzu kam yana son ya kira Rahama yaji halin da take ciki dan yinin ranar tana manne a cikin zuciya da ruhinsa. Wayar da yake kiranta da ita tana cikin mota da brifecases ɗinsa dan bata ma da wannan layin na wayarsa wanda yake hannunsa yanzu, dan kusan lambobin ma'aikatan sane ajikin wayar. Wayar tana da muhimmanci a wajensa shi yasa da wuya ya kashe ta. Waya ya ɗaga ya kira Musbahu mai masa hidima, cikin minti biyu kuwa ya bayyana a falon cike da girmamawa, car key Imran ya miƙa masa yana faɗin ya ɗakko masa brifecases ɗinsa da wayarsa a mota. Ya karɓa ya juya yabar falon dan cika umurnin Imran Matawalle. Anan cikin falon ya koma ya kwanta cikin soofa yana jin tamkar zazzabi zai rufeshi sabida gajiyar da yayi. Musbahu na kawo masa wayar ya kunnata tare da kiran layin Rahama, ga mamakinsa lambar Rahaman a kashe take kuma duka layukanta. Tunani ya farayi Allah yasa ba karɓe wayar akayi ba, bari ya barshi zuwa anjima zai kara gwada kiranta ya gani, Idan har bai sametaba a wannan lokacin yasan akwai matsala. bari yai bacci nan da zuwa magariba idan ya tashi zai ƙara kiranta, yau dai bashi da ra'ayin taɓa komai na kayan maye da haka ya manna pillow cikin fuskarsa sai da ya tabbatar ya kashe wayoyinsa gamida murzawa ƙofar falon key ya kure sanyin a.c sosai, bai daɗe ba kuwa ya samu bacci. Tun safe take ta zama a ɗaki kiran da ta yiwa Imran yafi sau hamsin amma a kashe. Cikin awanni ƙalilan tayi wani irin rama dan tun safe babu abunda ke cikinta sai ruwan lipton, ji tayi komai na duniyar nan nayi mata kuncin. Bayan la'asar ta riƙa jin dirar motoci a cikin gidan nasu, gabanta yayi wani irin faɗuwa wanda bata taɓa jin kalarsa ba, ji tayi tamkar anyi mata dole da san ganin ko suwaye, ta yaye labulen window ta leƙa idonta suka hango mata Hajja da wasu mata biyu wanda take ganin fuskar Mamin su Farook Galadanci, daga bayansu ta hango fuskar Farook Galadanci wanda ya koma gefe yana amsa waya, kallo ɗaya zakayi masa kasan yana cikin tsantsar farin ciki. Sake hango manyyan akwatuna na alfarma taga Hajja tasa ana fitowa dasu daga cikin wata ƙatuwar jeep ɗin da suka zoda ita. Nan take zuciyarta ta bata cewar kayan lefenta ne. Wani irin rawa kafafunta suka shiga yi mata. A hankali ta shiga jada baya tana girgiza kai hawaye na rolling akan kyakkyawar face ɗinta. Daɓas ta zauna akan marbles tana girgiza kai tamkar zatayi hauka haka take ji dan komai ganinsa take tamkar a mafarki. "Ya Rabbi kasa mafarki nakeyi.!" Ta faɗa tana fashewa da wani irin mahaukacin kuka mai cin rai. "Please Imran where are you?" Ta faɗa da wata irin murya, ta haɗe kai da gwiwa ta shiga rera kuka, yanzu kam ta tabbatar ba mafarki takeyi ba, tabbas da gaske Abbanta auren dole zaiyi mata. "Allah ka ɗauki raina kafin zuwan wannan rana." Gabaki ɗaya bata jin zata iya rayuwar aure da wani idan ba Imran Matawalle ba. Turo ƙofar ɗakin da take ciki akayi, lokaci ɗaya ta daga kai tana kallon kofar still hawaye na zubar mata. Aunty Kausar ce ƙanwar mahaifiyarta baki ta buɗe tana kallon Rahama ta girgiza kai ta karaso cikin ɗakin gamida zama gefen bed tare da jawota jikinta tana faɗin. "Daɗina dake Rahama sam baki da hankali, wallahi kurciya na yawo saman kanki. Yanzu dama duk irin nasihar da nayi maki akan kiyi wanka ki canja kaya kafin baki su shigo bakijiba? kalli kanki dan Allah, haka kikeso Farook ɗin yazo ya ganki?" Aunty Kausar ta ɗaure fuska ta kalleta tana faɗin," Oya tashi minti goma na baki kiyi wanka ki fito ina nan ina jiranki." Ganin yadda ta sha toka tasan Aunty Kausar bata ɗaukar raini haka kuma ana tsoronta shi yasa ta tashi tabi umurninta ta nufi toilet. Da wani irin kallo Aunty Kausar ɗin ta bita tana faɗin," Stupid girl." Tana shiga cikin toilet taji wani irin kuka yazo mata, da sauri ta rufe bakinta. Tafi minti biyar a haka dakyar ta miƙe tsaye ta cire kayan dake jikinta ta zuba su cikin basket, watsa ruwa kawai tayi batareda ta saka sabulu ba, ina ruwanta da wani sabulu ba dai yace yaji yagani ba? Toh wallahi Farook Galadanci sai yayi da nasanin auranta, dan sai ta fito masa da ainahin true color ɗinta. Koda ta fito daga wanka fuska babu wani walwala still Aunty Kausar tana zaune a ɗakin tana jiranta har ta fitar mata da kayan da zata saka. lece ne ɗan kasar sinigal mai ratsin baki da ja acikinsa da aka kawata da wasu irin flowers, ɗinkin riga da skirt ne Ummi ta ɗinka mata shi bata taɓa saka su ba kwata-kwata, dan kayan basu wuce wata ɗaya da yinsu ba, tareda Ummy ta ɗinka da nata lece ɗin kalar Orange da baki ita kuma nata baki da ja. Kayan kawai ta saka ta saka mayafin kayan baki buɗe Aunty Kausar take kallonta tace. "Ahaka zaki fita babu powder babu turare? Wai ke wace irin macce ce.?" Ta faɗa tana daka mata tsawa. Zata fara murza ido Aunty Kausar tace. "Idan kika yarda kika fara min wannan kukan naki wallahi jikin ki zai gaya maki, dan ko a gaban Farook sai na jibgeki, kuma kinga na jibgi banza, bari na gaya miki ni ba irin Aunty (Ummy) bace da kika raina. Ki dawo nan gaban madubi ki gyara wannan fuskar taki ki saka turare ko kyayi daraja." Ta faɗa tana daka mata tsawa rai a mugun ɓace da nuna babu wargi. Cikin wani irin yanayi Rahama ta ƙarasa gaban mirror dressing ta shiga murza powder. Bayan ta gama ta zizarawa fararen idanunta kwalli, turare kala biyu ta saka duka Aunty Kausar na tsaye tana kallonta. Bayan ta gama tajuya tana kallonta Aunty Kausar wacce ta ɗan saki murmushi ganin wani irin mugun kyau da taga tayi. Lokaci ɗaya kuma ta daure fuskarta tare da ɗan jan kunnenta tana cewa. "Idan muka fita kikayi wani abu da zai bada fuskar cewa bakya son auren nan wallahi ranki zai ɓaci." Ta saki kunnen nata ta riƙe hannunta suka bar ɗakin. Hango Hajja tayi a ƙasan ƙaton rug an shirya mata kayan cin abinci akai tana ci cike da natsuwa da jin daɗi, kallo ɗaya zakayi mata kasan tana cikin farin ciki. Acan cikin dining area Farook Galadanci ne da small Mommy's ɗinsa suma suna cin abincin su cikin nishaɗi, da alamar har sunyi sallolin dake kansu kasancewar tafiyar mota ne bata jirgi ba. Kallonta Farook Galadanci kurum yake yi yadda tayi masa wani mugun kyau, gashi tayi wani irin cika lokaci ɗaya komai na halittar jikinta ya canja, sakamakon ya daɗe ba ganta ba. Wani irin yawu ya haɗiya lokaci ɗaya ya rufe idonsa yana hango kwanaki uku kacal da zai mallaki wannan jikin duka. Da sauri ta cire hannunta daga cikin na Aunty Kausar ta nufi Hajja da gudu kuka nazuwar mata, wani irin runguma ta yiwa Hajja, kuka mai cin rai ta fara yi, baki buɗe Hajja ke kallonta tana cewa, "Duk murnar auren ne haka kuma harda wani kukan farin ciki Rahama? Toh ma wai mekike yiwa sauri kuma? kwanaki uku ne kawai ya rage fa." Da wani irin yanayi Rahama ta ɗago tana goge hawayen idonta ta buɗe baki zata faɗawa Hajja bata son aurenta da Farook Galadanci idonta suka haɗu cikin na Aunty Kausar dake zaune cikin falon tayi mugun haɗe rai, lokaci ɗaya Rahama ta haɗiye maganar da take shirin faɗawa Hajjan tuno gargaɗin da Aunty Kausar tayi mata a ɗaki. Hajja ta kalleta tana faɗin ƴar uwarki sai gobe zata ƙaraso ita da iyayen nata, ta kira wayarki a kashe, dama kuma ɗaurin aure kawai za'ayi anan, shagulgulan biki duka a gidan Usman za'ayi su idan angama sai akai ki gidan ki tunda dama a can Abujan zaki zauna, karatun ki kuma ban san ya zaiyi dashi ba yawo da gantali akan hanya ya sameku keda mijin naki, kullum kuna kan hanyar Abuja zuwa Kano, ni dai babu ruwana idan aka sanƙameku a hanya, dan wannan shegen karatun da ina da iko dana dakatar dashi, toh amma ya na iya Usman da Abubakar da Farook duk suna bayan karatun nan. Ni wallahi babban abun damuwata shine, babu wata ƙibar amarci da zakiyi." Kallon Hajja kawai take dan batama fahimtar abinda take faɗa, duka tunaninta yana kan yadda zata tsayarda wannan auren koda shine abu na karshe da zata gabatar acikin rayuwarta. Da ladabi ta shiga gaishe da small Mommy's ɗin Farook, ganin irin kallon da Farook keyi mata mai cike da shauki yasa ta sulalewa tabar falon ta koma room ɗin ta. Kwanciya tayi akan bed ɗinta ta shiga raira kuka, turo ƙofar ɗakin nata akayi. Harɗe hannayensa yayi akan kirjinsa yana kallonta. Gyaran murya yayi, tashi tayi zaune tana yi masa wani irin kallo. Ya saki murmushi yana faɗin, "Da alama bakya farin ciki da wannan auren ko?" A tsawace take faɗin. "Akan me zanyi farin ciki dashi? Ni yaushe ma nace ina sonka Yaya Farook? Kamanta alƙawarin da kai min na cewar zaka dakatar da auran?" Ƙarasowa tayi gabansa cike da masifa da bala'i take faɗin. "Wannan kaɗai yasa naji na ƙara jin haushinka, kuma bana sonka bana kaunarka dan ban taɓa sonka ba wallahi." Farooq ya ɗage kafaɗa yana faɗin. "Ai na daɗe da fahimtar haka Rahama, tunda dai ni ina sonki ai baki da matsala." Cike da haushi tace. "Ai kuwa aurena zai zame maka bala'i da masifa a cikin rayuwarka Farook Galadanci, dan sai na tarwatsa dukkan wani farin cikinka, dan haka ina shawartarka akan ka hakura da wannan soyayyar da kake yi min kar ta zame maka danasani mai yawa a cikin rayuwar ka." Idanunsa ne suka kada sukayi ja, lokaci ɗaya kuma ya fisgota zuwa jikinsa ya matseta acikin kirjinsa, ji tayi tamkar zai rabata da rabin jikinta, taji yana cewa. "Ke wacece da zaki tsayar da soyayyar da nake yi maki Rahama?" Ya faɗa a tsawace, bata taɓa ganinsa a haka ba, ya shiga girgiza kai yana faɗin. "Ke baki isa ki tsayar da wannan auren namu ba, haka baki isa ki tsayar da soyayyar da nake yi maki ba ya kamata kisan da wannan Rahama Abubakar Galadanci, idan kuma zaki gwada, toh ga fili ga mai doki." Ya faɗa yana turata da karfi. A tsorace ta dafa bango tana binsa da wani irin kallo har ya fice daga cikin dakin. Ihu ta shiga yi tana sake fashewa da kuka. Da dukkan karfinta ta shiga hargitsa kayan ɗakin duka, kwanciya tayi a tsakiyyar rug ta shiga juya kanta side by side tamkar mai aljannu, numfashinta taji yana wani irin katsewa tana cikin wannan hali aka turo ƙofar ɗakin, da sauri Ummi ta nufeta tana kiran sunanta, ɗagota tayi taga bata motsi gabanta ya faɗi. Hannunta ta ɗora akasan hancinta, da sauri ta ajeta ruwa ta gani akan bedside ta ɗakko ta shiga goga mata cikin fuskarta. Wata irin doguwar ajiyar zuciya Rahama ta sauke. Ummi ta kirata cikin wata irin muryar a hankali ta soma buɗe ido ganin Ummi yasa tayi ƙoƙarin miƙewa zaune take, da sauri ta taimaka mata , hawaye na zubar mata bakinta na rawa Ummi ta girgiza kai tana karewa ɗakin kallo take faɗin. "Meke damunki?" Ummi ta faɗa tana kallonta hawaye na zubar mata take faɗin, "Ummi bana son Yah Farook me yasa dole sai shi! haka zaki zuba ido Abba yayi min auren dole?" Numfashi Ummy ta sauke tana cewa. "Amman dai kin san babu abunda zaisa auren nan ya fasu, meye na wahalar da kai Rahama? Ai gara ayi auren ko hakan zaisa ki dawo cikin hankalin ki. Ki tashi kiyi sallar magrib ki fito Kausar na nemanki." Da haka Ummi tabar mata ɗakin. Har bayan sallar magrib Imran wayarsa a kashe ko miqewa tsaye bata iyayi sabida rabonta da abinci tun safe kiran Aunty Kausar ya shigo a wayarta, ɗauka tayi taji Aunty Kausar ɗin nayi mata masifa, aje wayar tayi ta fito. A ƙaramin falon Ummi ta sameta, wani kallo Aunty Kausar ta rika yi mata har ta ƙarasa ta zauna akan rug ta saukar da kanta kasa hawaye na cika idon ta. Wani cup Aunty Kausar ta miƙa mata fuska babu walwala, babu musu ta karɓa takai bakinta, maltina ce da madara rabi kawai tasha ta sauke cup da rawar murya take faɗin. "Na koshi." Wani kallo ta rinqa yi mata tana cewa. "Kibar ganin zakiyi aure Rahama, ba wani babban aikina bane na tashi na zaneki kin san halina." Dakyar Rahama ta kafa baki ta shanye. "Ki saurareni da kyau, daga yanzun nan abubuwan dake cikin fridge na falon nan sune ruwan shanki na kwana uku, maganin sanyi ne, dama kuma kin saba sha ba sai nayi maki bayanin suba, sannan daga yanzu har zuwa ranar da za'a ɗaura maki aure tare zamu riqa kwana dake A dayan ɗakin Aunty (Ummy)." Daman kuma Kausar ɗin ba aure gareta ba, mijinta ya daɗe da rasuwa haka bata taɓa haihuwa ba tana zaune a gidan Hajiya Yaya wacce itace yayarsu Ummi dukansu, haka kuma tamkar itace mahaifiyarsu. Babu abinda yafi ɗaga mata hankali sai na ɗaki ɗaya zata riƙa kwana da Aunty Kausar, "Kije ki dauko duk abunda kike buƙata ki dawo nan." Babu musu Rahama ta miqe tsaye tana jin yadda kafafunta ke wani irin rawa. Tana shiga ɗakinta ta murzawa ƙofar ta key da sauri ta ɗauki wayarta ta shiga typing ta turawa Imran. Tana ta zama har akayi isha'i sanin halin na cin Aunty Kausar yasa ta shiga wanka ta saka kayan barci masu nauyi tayi sallah ta ɗauki abubuwan da xata buƙata ta nufi ɗakin da Aunty Kausar ta sauka dake kasa. Aunty Kausar ce ta debo mata tuwo da miya wanda yaji naman kaza tace ta canye tabata plate ɗin. "Aikin sa batacin tuwo fa, kin manta ne kawai, a samu wani abun abata." Ummi ta faɗa tana kallon Kausar. "Mekike so a dafa maki?" Murya can ciki tace, "Bari naje na dafa indomie." Da haka ta nufi Kitchen, tana shiga tsaye tayi kawai acikin Kitchen. ******* Sai da ya rama duka sallolin dake bisa kansa, dan sosai yai baccin, sai kusan karfe 9 na dare sannan ya kunna wayarsa yana so ya kira Rahama. Ai kuwa da sakonta ya faracin karo dashi ya wani haɗe fuska yana bin sakon da kallo tamkar bai fahimci meke cikin sakon ba. Yaushe suka fara irin wannan wasan da Rahama? kar tasa zuciyarsa ta buga, wane irin aure kuma ana zaune ƙalau? Wani irin murmushi ya saki wanda baya tattare da nishaɗi, kiran wayar yayi bata ɗaga ba haka ya ƙara kira lokacin tana cikin dafa indomie. Ganin kiransa yasa ta ɗaga wayar da sauri gamida kashe gas ɗin duka. ƙofar Kitchen ta baya ta fita zuwa cikin balcony ganin babu motar Abbanta yasa ta sauke ajiyar zuciya. "Rahamaaa.." Ya Faɗi cikakken sunanta a can ciki-ciki. Kuka kawai ta fashe masa dashi tana rufe bakinta kar ajita take cewa. "Imran Abba aure zai yi min da Yah Farook nan da jibi daurin aure." Imran ya cije lips na sama cike da dakewa yace. "Duk a sabida wannan dalilin zaki ɗaga hankalinki?" Ya faɗa in I don't care manner, da alamar zancen bai ratsashi ba. Ta buɗe ido tana faɗin. "Da gaske nake maka Imran." Ya sake cije lips "Allah ya nuna mana lokaci lafiya." Ya faɗa yana kashe wayarsa duka. Wayar tabi da kallo lokaci ɗaya tana kira taji ta a kashe. Gabanta ya shiga faduwa, kodai har yanxu Imran baya sonta? Idan haka ne ita kam ta shiga uku bata san inda zata saka rayuwarta taji daɗi ba. Dafe kansa yayi da yake jin tamkar zai bar jikinsa, maganganun Rahama suka shiga dawo masa akai, ransa yaji yana zafi zuciyarsa tana kuna wani irin bakin ciki yana taso masa tun daga ƙasan ransa. Yanzu kam babu abinda yake buƙata a yanzu irin ya samu kayan mayen da zasu fitar dashi daga cikin hankalinsa, ɗayar wayarsa ya ɗauka ya kira Amaan yana faɗin ya haɗo masa kayan maye masu zafi yanzun nan su haɗu a guest house ɗinsa. Tashi yayi da sauri ya shirya tare da ɗaukar car key ya fice daga gidan ransa a mugun ɓace. Har washe gari da aka saka Rahama a lalle wayar Imran a kasheta, Abbie da Mami da kuma Deejarh Galadanci sun iso kasancewar ta jirgi sukayi tafiyar. Nan kuma tun wajen ƙarfe goma na safe aka saka Rahama lalle a ɓangaren Hajja, zuwa lokacin wani irin zazzabi ya rufe Rahama wacce sai da aka yi mata allurai aka ɗora mata drip zuwa ƙarfe biyu na rana bata san wanda ke bisa kanta ba haka A Galadanci ya hana akaita asibiti tana can ɓangaren Hajja ta zuba tagumi ji take tamkar a fasa auren. Cikin yini ɗaya kacal Rahama tayi wani irin fita hankalinta. Sai bayan magriba dakyar Hajja ta samu ta sha fura da nono, wai itace gobe kamar yanzu ta zama matar Farook Galadanci, meyasa Imran ya karya mata zuciya? meyasa ya nuna mata kulawa idan har yasan babu soyayyarta a zuciyarsa meyasa yayi wasa da zuciyarta? Haske taga wayarta nayi, ganin mai kiran ta kauda idonta dan komai zai faru bazata ƙara ɗaga wayar Imran matawalle ba, ta amince zata auri Farook Galadanci, ta yadda zata zauna dashi a matsayin mijinta. Kusan kira goma Imran yai mata taki ta ɗaga. Ya kalli Al'ameen yana faɗin. "Akwai matsala dan taki ta ɗaga wayar gashi gobe ɗaurin aurenta taya zan zuba ido ta auri wani ina raye? No way.....!" Ya faɗa yana saka ƙafarsa yana tura centre table ɗin da ke tsakiyyar parlorn. "Nace a ɗauko min yaron nan a ɓatar min dashi kace a'a, dole nayi wannan plan ɗin da baka so ta haka kawai ne zan dakatar da wannan auren. Ni babu ruwana da komai duniya zata faɗa akai na inhar zan rayu da Rahama. Please ka kira min ita yanzu a wayarka." Al'ameen ya girgiza kai yana kallon Imran wanda tun jiya hankalin kowa a tashe yake kawai saboda Imran ɗin. "Kasan Allah wannan karon bazan saurareka ba Al'ameen get out of my face." Ya faɗa da ihun tsawa yana zubawa Al-Amin idanuwa. Ganin kiran Al'ameen yasa ta ɗauka. Cikin kwantar da murya yake faɗin, "Meyasa ina kiranki da wayar Imran bakya dauka?" Cikin wata irin murya take faɗin, "Mexan ce muku Al'ameen? bai faɗa maka ba munyi sallama dashi? Na sanar dashi mahaihifina zai aurar dani a gobe kamar haka na zama matar wani, toh me zan muku idan na ɗauki kiran?" Runtse ido Imran yayi yana jin maganganunta na taɓasa sabida a speaker yasa wayar. Al'ameen yayi gyaran murya yana cewa. "Bansani ba koke zaki iya tsayarda shi, kizo dan Allah Rahama dan ga Imran nan wai barin ƙasar zaiyi duk sabida aurenki, yana tunanin kamar kema kina son Farook Galadanci. Nidai nayi ƙoƙarin na fahimtar dashi yaki ya saurareni." Wani irin bugawa zuciyarta ta shiga yi tana cewa. "Kabashi wayar Al'ameen." Ta faɗa da wata irin murya. Kallan juna sukayi kafin Al-Amin ya ɗaga gira shi kuma da gudu ya nufi stairs, cikin nuna tashin hankali Al-Amin yace da ita. "Yaki karɓar Rahama please kiyi min taimako ɗaya zanxo yanzu na ɗaukeki a mota maybe idan ya ganki ya fasa tafiyar." Lokaci ɗaya ta fashe da kuka tana saukowa daga kan gado duk a hargitse take tana cewa, "Kazo ka daukeni Please Al'ameen ina son ingansa, idan ka ƙaraso ka kirani." Tasan zuwa wannan lokacin maigadi yana wurin sallah. Ɗakinsa zata fara zuwa neman makullin ƙaramar ƙofar dake baya. Hijab ɗin Hajja ta saka tabi ta cikin balcony sai sauri take zubawa ta damke wayarta wacce ta saka a silent. Dubawa ta shiga yi kusan makullai kala uku ta binciko ta fito dasu a hannunta haka ta rika gwada makullan har jikinta yayi sanyi dakyar ta samu na ƙofar ya buɗe. Wata irin ajiyar zuciya ta sauke ta mai da ta rufe da makulin ta tafi dashi. Gudu ta farayi sosai gudun kar a biyota a baya, sai da takai ƙarshen layinsu ta tsaya tana mayar da numfashi. Kiran Al'ameen tayi tana faɗin yayi sauri tana ƙarshen layi, dan duk dauriya take sabida har yau akwai zazzabi ajikinta. Da wani irin speed ya ƙaraso wajen, gidan baya ta shiga ta zauna ta kwantar da kanta cikin seat hawaye taji suna cika a idonta, har suka hau titi babu mai magana acikin su har suka ƙarasa guest house ɗin Imran ta buɗe ta shiga cikin parlorn tana kwala masa kira. Tsayawa tayi cak tana maida numfashi, hangoshi tayi a tsaye ta yazuba hannayensa duka cikin aljihun wandonsa na jeans blue color. Da gudu taje ta rungume shi ta baya tare da fashewa da wani irin kuka mai cin rai. Kukanta yaji yana tabasa dan ko kaɗan baya son jin wannan kukan, Cikin shesshekar kuka take faɗin. "I was all alone imraan I'm completely alone..." Dawowa yayi gabanta yasa hannu yana ɗauke hawayen idonta a hankali yana cizon lips. Lokaci yayi da zai bayyanawa Rahama Abubakar Galadanci soyayyarsa, lokaci yayi da zai daina wahalar da zuciyarta da tashi. Zai bayyana mata abinda ta daɗe tana san ji daga gareshi, yau zai sanyayya zuciyarta da kalmar da be taɓa gayawa kowa ita ba, cikin wata irin hosky voice. "I love You." Ya faɗa yana subbatar goshinta zuwa hancinta, "I love You with all my life Rahama, ban taɓa son wani a duniya ba daga mahaifina sai ke, ina sonki R.. ina sonki R da dukkan zuciyata." Ya faɗa yana ɗora bakinsa akan nata, cikin wani irin salo ya fara kissing dinta da duka zuciya da gangar jikinsa. Wata irin gigicewa Rahama tayi, bata san lokacin da itama ta fara mayar masa da martani ba dan dama irin wannan ranar take jira. Jin kafafunta sun kasa daukarta yasa ya dauketa cak! ya nufi master bedroom ɗinsa cikin sassarfa still bakinsa na cikin nata yana yi masa wani irin sha tamkar zai canye bakin duka. A hankali yake blowing ko wace gaɓa ta jikinta cikin wani irin deep kisses wanda Rahama Galadanci bata taɓa karɓa ba a duk cikin rayuwarta. Gashi yau Imran Matawalle zai amshi budurcinta kuma tana jin bazata iya hanashi ba, dan da Farook Galadanci ya karɓi wannan budurcin da ta daɗe tana tattalawa, gara Imran ya karɓe dan dama shi ta tanadarwa duk iya shekerun nan. Ɗagowa yai ya zuba mata idanu da shanyayyun kwayar idan da suke ta wani irin lumshewa, hijab ɗin jikinta ya zare, ya miƙar da hannayenta ya zare mata rigar jikinta. A hankali yake bin na shanunta dake cikin farar bra da kallo kafin ya ɗora fuskarsa a tsakiyarsu yana sauke wani irin numfashi. Hannunsa ya ƙai ƙasa yana dauke skirt ɗin dake jikinta, ta janyo hannunta da kyar ta cusa su cikin sumar kansa tana janta cikin wata irin......... Thank you# Asmy b Aliyu# Hajja ce# Rahama galadanci# Imran matawalle # Farook galadanci# Stop turned and find out... Keep loving and supporting it... [11/12, 9:33 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 16.... Da saurin Ummy ta hau stairs tana huci, ji take kamar zata mutu dan bakin ciki. Ummi na shiga ɗakin ta fisgota ta zuba mata wani gigitaccen mari wanda yasa ta nemi ganinta ta rasa na wucin gadi. "Wato duka kalaman da mahaifinki yayi maki babu wanda ya shiga a kunnen ki ko? Wato ma kin nuna mishi cewar shi ɗin banza ne barin gida zakiyi da gaske ko? Kinsa a ranki kin biyewa zuciyarki kawai barin gida zakiyi saboda ga Imran Matawalle ubanki ko Rahama?" Ummi ta faɗa cikin rawar murya tana dafa bango saboda shock. Rahama na hawaye tana girgizawa Ummi kai take faɗin, "Da ayimin aure da wanda bana kauna Ummi ƙara na bar maku gidan duka." Ummi kallonta kawai take, tamkar ba Rahama ke magana a gabanta ba, saboda idan wani ya faɗa mata Rahama zata iya faɗin haka zata iya ƙaryata hakan nan take. Cikin zafin rai Ummi ke magana. "Karuwancin zakije ku cigaba dayi dashi kenan? da gaske abinda idanunmu ya gane mana cikin wayar Farook shi ya faru dake a zahiri? kin sai da mutuncin ki wajan Imran Matawalle?" Ummi ta faɗa tana ƙoƙarin tare kwallar da zata xubo mata. Duk da Rahama tayi masu laifi mai girma wanda zaiyi wuya su manta hakan. Amman zubar hawayenta musamman ita dake matsayin uwa zai zama mata dafi a cikin rayuwar Rahama. Cikin kuka take faɗin, "Ban taɓa zina ba Ummi ki yarda da dani." Ummi ta girgixa kai tana sakin wani murmushin da babu nishaɗi a cikin sa. "Bazan yi maki baki ba Rahama, amman ki sani soyayyar Imran Matawalle a gareki sai ta zamar maki masifa da bala'i acikin rayuwarki, tunda kin zabi ki rayu dashi fiye damu dake matsayin iyayenki." Idan har tace kalaman Ummi basu girgizata ba tabbas tayi karya, haka bata da kalaman da zata fahimtar da Ummi a yanzu, maybe sai anan gaba. Jan bag ɗinta tayi tabar ɗakin Ummi na bin ta da ido har ta fita. Abbanta da Abbie da Hajja duka suna tsaye acikin falon buɗe baki Hajja tayi tana kallonta cike da sabon ɓacin rai take faɗin. "Auh an baki lasisin zuwa yawon iskanci kenan? zaki koma da jakar nan ko sai na kakkaryaki da hannu na ƴar banza mai baƙar zuciya." Hajja tayi maganar sounding so very angry. "Makaranta zan koma idan Abba da Ummi sun huce zan dawo." Rahama ta faɗa muryarta na karyewa haka hawaye na cika idonta lokaci ɗaya. "gidan ubanwa zaki dawo?." Abba ya faɗa a tsawace, "Ai na yafewa ɗan gidan Matawalle ke, wallahi bacin Hajja da take a matsayin uwa a gareni da ta hana na tsine maki albarka, da yau sai na tsine maki albarka Rahama, amman ko yanzu kije kiji shiga duniyar inda daɗi zaki gane, ki tafi kibar min gida bana son na ƙara ganin fuskarki acikin gidana." Abbie zaiyi magana da sauri Abba yabar falon itama Rahama juyawa tayi tabar falon tana jin yarda take tafiya tamkar bada qafafunta take taka kasa ba. Haka ta riqa ratsa maza wanda har sun halarci wurin ɗaurin aure tana jan dogon hijab ɗinta jikinta tana rufe rabin fuskarta. Tafiya kawai take ba tare da tasan inda zataje ba, wata zuciyar ke gaya mata kota koma ta hakura da soyayyar Imran Matawallen? Wata zuciyar kuma tana faɗa mata kiyi tafiyarki ki samu farin cikin ki, dan idan kina tare da iyayenki har abada bazaki taɓa samun farin ciki ba. Tasan yadda iyayenta ke tsananin kaunar ta, musamman ma Abbanta da kuma Hajja, fushi su na ɗan wani lokaci ne zasu sauko su nemeta. Adaidaita ta samu tace ya sauketa a b.u.k. Kallonta Ihsan kurum takeyi ganin yadda ta shigo janye da katon akwati, rabonta da ita tun daren da aka kai Imran Matawalle station, sai dai suyi waya. "Ke lafiya?" Ihsan ta riƙeta tana kallon yanayinta, ganin tamkar bata cikin hankalinta yasa ta riko kafadunta. Zube gwiwoyinta tayi a ƙasa sai a lokacin hawaye suka samu nasarar zubowa cikin fuskarta. Ihsan duk ta rikice da yake itama shigowarta kenan ta gama lectures ɗin 10 to 12, duk ta zatama mutuwa aka yiwasu Rahama ɗin ganin tamkar bata cikin haya cinta. Hannayenta ta riqo tana tambayarta a rikice take faɗin. "Lafiya Rahama ko mutuwa aka yi muku ne?'' Wata irin runguma Rahama tayiwa Ihsan tana jin wani irin sabon ɓacin rai na lullube mata zuciyarta, ita kanta ba zata ce ga dalilin da yasata kukan ba, iyayenta gaba ɗaya sun tsaneta basa duba farin cikinta.Ihsan tayi rarrashi tayi juyin duniya Rahama ta faɗa mata damuwarta ta faɗa mata cewa ba komai gameda ƙarasawa wajan gado tayi kwanciyarta. Kafin la'asar wani mugun zazzabi ya rufeta tana ta kwanciya ita kuma Ihsan dama yau friday zataje gidan Auntynta weekend dan asalin su ƴan jahar Taraba ne, aure ya kawo Auntynta Kano. Sallama ta yiwa Rahama dake kwance har lokacin, wacce sallah ce kawai ke tada ita. Ihsan tayi tafiyar ta cike da jin haushin Rahamar na kin gaya mata damuwarta. Runtse idonta tayi sai lokacin ta tuno da wayarta, da sauri ta cirota cikin hand bag dinta, miss calls ta gani da yawa harda na Aunty Kausar, sai na Imran ashe wayar silent ta sakata. Dialling lambar Imran tayi tamkar jira yake ya ɗaga tana jin lokacin da ya saki wata irin nannauyar ajiyar zuciya. "Are You okay?" Ya faɗa can ƙasan makoshi, muryarsa kurum da taji ya tafiyar mata da kusan rabin damuwarta. Hawaye na tarar mata a ido, cikin rawar murya take faɗin, "Banda lafiya Imran ina hostel." Da sauri ya katseta yana faɗin, "Yaushe kika koma hostel?." Cikin kuka tace. "Abba ya koreni daga gidansa." Kalmar yaji wani iri bai taɓa tunanin Abubakar Galadanci zuciyarsa irin ta kafiran farko bace sai yau, duka-duka shekarun Rahama nawa da za'a koreta a gidan? "Kijira ni yanzu ina zuwa." Da haka ya katse wayar. Dama yana cikin asibitinsa. Dr Fahad ya kira a waya ya masa bayani cewar zai bar asibiti sai zuwa gobe koda yamma zai sakewa leqo wani uzuri ke gabansa yanzu ya kula da komai. Tun a hanya ya tsaya ya sayi alluran da yasan dole ta karɓesu da kuma maganunna sannan ya nufi makarantar b.u.k. Fuskarta kurum yake kallo yadda ta kumbura tayi sukutum, ransa yaji ya kara ɓaci da sauri ya ɓalle marfin motar ya fito ya buɗe mata front seat ta xauna ya mai da ƙofar ya rufe. Har yabar cikin makarantar fuskarta a rufe take. "Kashe kanki zakiyi ne?" Ya faɗa mata da murya marar amo. Ta ɗago tana kallonsa hawaye na cika a idon ta. Bai ƙara magana ba har suka isa gidansa. Ganin tana neman faɗuwa yasa shi dagata da dukkan karfinsa ya nufi entrance ɗin shiga gidan yana jin yarda jikinta ya ɗau wani mugun zafi. Kai tsaye master bedroom ya wuce daita ya kwantar kan lafiyayyan bed ɗinsa. Mota ya koma ya ɗakko ledojin takeaway da ta maganunna. Abinci ya kai mata da kansa ya cire mata dogon hijab ɗin dake jikinta yabi doguwar rigar dake jikinta da kallo marar nauyi, haka ƙamshin turarenta na wankan lalle sai hawar masa kai yakeyi, ya ɗauke kansa yana faɗin taci abinci ta gama ta karbi allura. Karba tayi baifi spoon biyar ba ta faɗa masa ta koshi. Haɗa alluran ya shiga yi cikin rawar murya take faɗin. "Nifa bana son allura, magani kawai zaka bani." Ya girgiza kai yana faɗin. "Idan baki karɓi injection ɗinnan ba xaxxabin nan bazai sauka ba." Yayi maganar sounding so cool. Tana ji tana gani yayi mata allura har guda biyu, ya kuma yi mata umurnin ta kwanta. Zama yayi cikin soofa yana danna waya shiru ya ziyarci ɗakin kowa da abunda ke cin zuciyarsa har kusan minti goma sha biyar sannan ta samu bacci. Imran ya rage mata sanyin ac da yaga yayi mata yawa, ya jamata duvert. Note yayi mata ya aje a kan bedside ya russuna ya subbaci goshinta. Da sassarfa yabar ɗakin gamida rufo mata ƙofar. Motarsa yaja yabar gidan, kai tsaye gidan su ya wuce zuwa lokacin an fara kiraye-kirayen sallar magrib. Kallon gate ɗin gidan su Rahama kurum yasa yaji wani sabon ɓacin rai yana dawo masa. Dama a cikin gidan Matawalle akwai wani Ƙaton masallaci wanda mutanensa ke gabatar da sallar magrib da isha'i a cikinsa. Ganin motoci da yawa a cikin compound ɗin gidan nasu ya san mahaifinsa yana da baki yau. Ya hura iskar bakinsa dan yana son yaga mahaifinsa yanzu, kuma yasan zaiyi wuya ya bashi damar ganinsa. Sumar kansa ya shiga hargitsawa da hannun yanata zama a mota har aka kammala sallar ba tare da ya fito daga cikin motar ba. Yana ganin mahaifinsa ya fito tare da mutanensa suna binsa a baya ya yatsina fuska. fitowa yayi daga cikin motar da sassarfa ya cimma Dadynsa da yake ƙoƙarin shiga cikin babban falonsa na karɓar baki. Ganin tahowar Imran ya ɗan dakata har ya ƙaraso mutanen sa kuma cikin falon suka shige aka bar senator Matawalle a tsaye. Imran na zuwa ya wani rungume Daddyn nashi, murmushi Daddy yayi yana ɗan buga bayansa gamida ɗagosa. "Meya faru kuma my son?" Imran ya shafa kansa yana faɗin, magana zamuyi Daddy, kuma naga kanada baki." Matawalle ya jinjina kai, "Kaje kayi sallah magrib, bayan isha'i idan nagama da baƙin sai ka dawo" Zai yi magana Matawalle ya ɗaga masa hannu yana faɗin. "Idan mutum ya mutu sallah ce za'a fara tambayarsa, nasan bakayi sallah ba, Please kaje kayi tukunna." Matawalle ya faɗa yana barinsa a wajen. Kai tsaye part ɗinsa ya nufa ya rage kayan jikinsa wanka ya shige ya yi gameda ɗauro alwallah ya fito yayi sallah. Kai tsaye kitchen ya nufa dama yana da Kitchen acikin part ɗin nasa. Cikin mintuna ƙalilan ya haɗa bakin shayi mai zafi ya dawo cikin falon ya xauna yana juyasa a hankali, duk tunaninsa yana kan Rahama. Yana gama sha ya haɗa kayansa cikin ƴar ƙaramar trolley yaje ya kai mota. Ana fara kiran sallar isha'i ya nufi cikin masallaci, tare da shi akayi sallar isha'i. Gabaki ɗaya hankalinsa na kan mahaifinsa shima kuma Matawallen hankalinsa yana kan Imran ɗin yadda yaga yanayin Imran ɗin yasan yazo da magana mai muhimmanci, dan haka ana gama sallar yajashi har cikin part ɗinsa. Matawalle ya zauna a cikin kujerun da suka kawata falon yana kallon Imran ɗin cike da kulawa yake tambayarsa. "Kaci abinci kuwa?" Imran yace, "Na dai asha tea daddy." Matawalle ya girgiza kai yana faɗin. "Ina jinka menene?" Bayani Imran ya shiga yiwa Matawalle tundaga farko har ƙarshe, lokaci ɗaya Matawalle yayi mugun haɗe rai yana faɗin. "Saboda kai sakarai ne baka da hankali shine zaka ɗauko min yar iska da sunan matar da zaka aura?" Runtse ido Imran yayi yana jin kalaman Daddy na kiran Rahama da ƴar iska suna hurting ɗinsa, Imran zai yi magana Daddyn nasa ya katsesa a tsawace, "Yi min shiru bana son jin komai Imran, bana sonji wallahi, kuma ka tabbata gobe da safe ka kori yarinyar nan daga gidanka tayi gidan ubanta, idan kuma kaki ranka ne zai yi mummunan ɓaci nagama magana." Dafe kansa yayi yana kallon Daddynsa da ya nufi stairs a fusace. Sai kusan goma na dare ya koma gidan da ya bar Rahama. Koda ya buɗe ƙofar falon da fuskarta ya fara cin karo, itama hankalin ta duka na kansa duk da babu wani karfi a jikinta haka ta nufesa batayi magana ba kawai ta rungumeshi. Lumshe ido yayi jin jikinta babu zafi. Cikin muryar raɗa yake tambayarta ya jikinta, tace da sauki. Har cikin falon yaja hannunta ya zaunar da ita ya zauna shima gamida riqo hannayenta duka biyu. Komai zai faru bazai yarda yarasa Rahama Galadanci ba, zai samu yayi ta lallaɓa mahaifinsa har zuwa lokacin da zai karɓi Rahama a matsayin surukarsa. Ta ware ido tana kallonsa ganin yadda ya riƙe mata hannaye yana kallota kuma ya kasa magana. Ɗage mata gira ɗaya yayi ta maƙe masa kafaɗa, a hankali ya jawota jikinsa duka tana jin yadda zuciyarsa ke bugawa, da wata irin murya yake faɗin. "I love You from the moment I set my eye's on you..." Lumshe Ido tayi tana jin kalamansa na samun wurin zama acikin zuciyarta. Sun ɗauki tsawon mintuna a haka hannayensu na sarqe cikin na juna tamkar waɗanda za'a raba. Tunanin sa duka yanzu yafi tafiya akan yadda auren su da Rahama zai kasance. Dan ya fiso nan da sati ɗaya ta zama matarsa, kawai amincewar mahaifinsa yake jira, wanda yasan zai yi wuya ya amince. Zama da Rahama acikin gidan nan ba tare da aure ba, zai shafi duka rayuwar su, dan yasan yana da ƙoshin lafiyar kwana da mace musamman ma Rahama da yake tsananin so da kauna. Yasan idan har suka cigaba da zama a haka toh komai zai iya faruwa dasu. "Me zakici yanxu?" Ya faɗa yana ɗagota fuskarta, ƙara shigewa tayi ajikinsa tana girgiza masa kai hawaye na taruwa a idonta tuno Ummi da Abba da tayi. Ganin hawaye a idonta yasa ya haɗe rai lokaci ɗaya yana tambayarta. "Meya faru kuma?" Fuskarta ta kwantar cikin kirjinsa tana fashe masa da kuka mai cin rai, duk sai yaji babu daɗi haka yaji ya nemi walwalar da yake ciki ya rasa, duk da shima da tashi kalar damuwa acan ƙasan ransa. "Kiyi hakuri dan Allah." Ya faɗa da wata irin murya. "Zan samo mana mafita Insha Allahu, My dear R Daddyna zai ɗaura mana aure nan da sati ɗaya, nasan komai zai zama dai-dai believe me R.." Ya faɗa yana kallon cikin idanunta dake zubar da hawaye. Hannu yasa yana tare hawayen gamida girgiza mata kai, yaja hannunta yana faɗin." Muje ɗaki ki sha sauran drugs naki kina bukatar hutu R. Dan Allah ki daina ɗagawa kanki hankali." Ya faɗa yana jan hannunta zuwa cikin master bedroom ɗinsa. Binsa kurum take da ido tana addu'a Allah ya barta da Imran Matawalle har karshen numfashinta, tana sonsa tana matukar kaunarsa. Ya zaunar da ita gefen bed ya ɓallo maganinta ya bata ta karɓa tasha, amsar wayarta yayi da take dannawa ya kashe duka, ya faɗa mata ta jira zaije ya ɗakko kaya a mota. Ya juya yabar room ɗin, cikin minti ashirin sai gashi ya dawo cikin ɗakin sanye da pajamas ajikinsa kalar sararin samaniya da laptop a hannunsa sai uban kamshi yake zubawa. Sosai ƙamshinsa ya cika dakin, ya kalleta yana faɗin. "Kinyi wanka?" Ta ɗaga masa kai dama saurin yin wanka tayi kar ya dawo ta kasa yi, haka ta mai da kayan jikinta, yabi kayan jikin nata da kallo, ɗan dafe goshinsa yayi ganin sun manta basu taho da kayanta ba, haka shima bai siyo mata wasu ba. "Zaki iya kwana da wannan kayan a jikin ki? ko kuma mufita a duba miki wasu." Ta girgiza masa kai tana faɗin. "Zan iya kwana, ai gobe hostel zan koma." Ya girgiza kai yana wani haɗe rai yace. "Anan ɗin me zai canyeki?keda ganin makaranta sai monday." Da haka ya hau kan bed ya miqe kafafunsa gamida ɗora kafa ɗaya kan ɗaya ya ɗora laptop ɗinsa kan jikinsa ya mata umurnin tazo ta xauna gefen sa. Babu musu ta dawo gefensa har kafadarsu tana gogar juna, ya girgiza kai yana faɗin. "Bazaki cire hijab ɗin ba." Ta maƙe kafaɗa ita kuma sanin bata da bra ajikinta dama can bata fiye son bra ba shi yasa da tayi wanka ta cireta duka ta wanke ta shanya a cikin toilet. Wani indian movie ya saka masu acikin laptop ɗinsa mai suna (TAISH) buɗe baki tayi tana kallonsa tana mamakin yaushe Imran ya fara kallon indian movie. "Ki kalla ki daina kallona." Murmushi tayi ba tare da tace dashi komai ba. Kusan rabin awa sunata kallo ta fara jero hamma haka ta langabe a kafaɗarsa sai bacci. Yana ganin baccin nata yayi nisa sosai ya cireta daga kan kafaɗarsa ya kwantar da ita a hankali ya dago kanta ya cire mata hijab dinta duka. Idonsa basu sauka a ko'ina ba sai akan na shanunta da suka kwanta a cikin rigar. Wani irin abu yaji yana yawo cikin jikinsa da sauri ya ɗauke kansa gamida ɗora mata pillow. Sauka yayi daga kan bed ɗin yaja mata duvert ya saka bedsheo a ƙafarsa yabar mata ɗakin ya koma falo. Zama yayi ya cigaba da kallonsa shima bacci ya ɗaukesa acikin soofa..... *LITTATTAFIN Albi NA KUƊI NE, KIBIYA 500 KI KARANTA ABINKI CIKIN KWANCIYAR HANKALI. DAN ALLAH KUYI MANA ADALCI KARKUCI AMANAR KASUWANCI MU.* #Asmy b Aliyu #Hajja ce👈 #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Farook Galadanci #Haske Writer's Association [11/12, 9:33 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 15..... Cikin wani irin yanayi take lumshe idanuwanta tana cije lips ɗinta na ƙasa, wani irin sumba Imran Matawalle yake aika mata a duk wani sashe na jikinta, wanda shi kansa wani abun besan ma yanayi ba, jiyake tamkar an gama shafa musu fatiha shi da ida. Tabbas ya gama tabbatarwa zuciyarsa yana san Rahama so irin wanda besan ma ana yin irinsa a duniya ba. Yana santa ba wai dan yana tare da jikinta ba ayanzu, kawai shi yasan yana yi mata wani irin so, yana jin san da yake mata ko be kusancewata ba , bai kuma yi romancing ɗinta ba, tabbas soyayyarta acikin zuciyarsa ba zata taɓa raguwa ba. Ita kuwa Rahama gabaki ɗaya ta gama aminta da Imran Matawalle, bata da wani shakku akan abinda yake aikatawa da jikinta, kwakwalwar ta ta shafe duk wasu ilimi da take dashi, burinta kawai ta mallakawa Imran martabarta koda kuwa zata koma ta auri Farooq Galadanci. Zatayi alfahari da cewa first love ɗinta ne ya fara saninta a mace. Sai da Imran ya gama yamutsata san ransa sannan ya janye jikinsa zai koma gefe yaji ta riƙo shi cikin sauri, da wasu irin shanyayyun idonta take kallansa tana hawaye take faɗin. "Meyasa kaƙi yi? Bakasan idan ka barni a haka Farooq Galadanci ne zai kwace min ba?" Ta ƙarasa maganar cikin fashewa da kuka, tare da juyawa ta rungume shi tsam a jikinta. Yadda yaji bugun zuciyarta ya sauya ne yai mugun ɗaga masa hankali, a gigice ya riƙota yana leƙa fuskarta, idanunta a lumshe suke amman basu dena zubo da ruwan hawaye ba, cike da sarƙewar murya yake cewa. "Kina tunanin san da nake miki na sha'awa ne? R kina zaton zan iya keta mutuncinki ba tare da an ɗaura mana aure ba kamar yadda addinin Musulunci ya sharɗanta mana? Don't ever think cewar ni Imran zan yaudareki. Nasan soyayyarki acikin jinina take soyayyarki na manne da xuciyata , hakan baya nufin zan cutar dake ko nayi amfani da soyayyar da kike min na wahalar dake, Imran loves you fiye da yadda kike min I know." Jikin Rahama ya dinga tsuma, duk wata kalma da take fitowa daga cikin bakinsa sake rikita duk wani lissafinta yakeyi, ta sake shigewa jikinsa tana shaƙar ƙamshin dayake manne ajikinsa, hannayenta yana saman kirjinsa tana shafa kirjin nasa Ahankali take cewa. "Bana san wannan auran, bana san Farooq Galadanci, please Imran ka gaya min ya zan gojewa auran nan? Me zanyi su Abba su yadda cewar bana san wannan haɗin? Imran ta ya zan iya kasancewa tare da kai har ƙarshen rayuwata? Kasamo mana hanya dan Allah Imran, wallahi zuciya ta bazata iya ɗaukar wani a matsayin mijina ba, bazan iya ba Imran bazan iya ba Allah...." Wani irin runguma yai mata wanda yasa Rahama tabbatar da cewa da dukkanin zuciyarsa yai mata shi. Saman kanta ya sumbata tare da shafa lallausan gashin kanta yace. "Ki dena zubar min da hawayen nan naki, kukan ki yana hurting zuciyata. Mafita kuma kisa ranki a inuwa, ki kwantar min da hankalinki dan already na samar da ita. Kina tunanin zan bar wani ya kwace min abin hannuna?" Girgiza kai Rahama tayi tana sake sauke numfashi yace. "Good girl, plan ɗin da na shirya na ruguza auran nan, ina ganin duk duniya babu wanda zai ce zai mallakeki sai ni, so ki kwantar da hankalinki gashi nan duk kin rame cikin ƴan kwanaki, oya look into my eyes and see if I love you my beloved R.." Ya faɗa cikin wata irin kasalalliyar murya yana ɗago mata da face nata yadda zata iya kallonsa. A hankali Rahama ta ɗago idanunta tasa a cikin na Imran ɗin, saurin janye nata tayi ganin yadda ya koma mata wani irin fitinanne. "Yanzu dai ki shiyar na maidake gida. Kijira kiga abinda zai biyo baya, Farooq bazai taba karbar ki a matsayin matar Aure ba haka har abada bazai aureki ba.believe me??." Afirgice take kallansa tana sake riƙe shi, cike da tashin hankali take cewa. "Bazan koma gida ba Imran inhar baka samar min mafita ba yanzu, ni nasan Abbana wallahi dole sai ya aura min Farooq, dan Allah ka taima min karka bari a rabamu please." Ganin gabaki ɗaya bata cikin nutsuwa yasa Imran yi mata wani irin riko wanda yasa ta dawo cikin hayyacinta yace mata. "Kina zaton zan bari a kwace min ke? Bari na gaya miki wani abu kiji. Wallahi kinji na rantse ko? Wallahi tallahi ko kina gidan mijin sai na ɗakko ki, kisa a ranki Imran Matawalle naki ne, tashi na maidake kar a nemeki." Wani farin ciki ne ya ratsa Rahama hakan kuma ya bata damar tashi ta maida kayanta. Shima miƙewa yai da kanshi ya zura mata hijib ɗin Hajja da ta sako tazo dashi. Hannunta ya kamo jikin nashi tare da janyo takalmanta da ƙafa ya matso dasu ta zura suka fito. Ko a cikin mota hannunsa yana rike da nata ɗayan kuma yana tuki dashi har suka zo ƙarshen layinsu. Rahama ta shagwaɓa fuska tana kwantar da kai a jikin hannunsa take cewa. "Ina jiranka fa." Imran ya sakar mata murmushi yana ɗaga mata kai yace. "Ki saki jikinki har zuwa, lokacin da zakiji Farooq Galadanci yace ya fasa auranki, daga nan duk abinda ake ciki please let me know " Rahama ta saki murmushi itama tare da buɗe motar zata fita taji ya sake riƙe mata hannu. Juyawa tayi cike da shagwaɓa tana turo baki yace. "I love you." Wata irin kunya ce ta rufe ta cikin sauri ta fita daga mota zuciyarta shar kamar wacce akaiwa albishir da gidan aljanna. Bai tafi ba sai da yaga tayi nisa, dafe kansa yai aka sitiyarin motar yana ta addu'ar Allah yasa kar wani ya ganta aja mata duka, idan har ya kasance an samu wanda ya ganta bazai yafewa kansa ba. Mai gadi ta hango yana kai da kawo cikin compound din gidan tayi saurin shigewa sashen Hajja tana sauke numfashi. Hajja dake zaune a parlor ta kalleta tana cewa. "Ke kuma fa, daga ina kika sha uban hijabina? Ina nan ina nema ashe ke kika ɗauke min." Rahama batace komai ba ta isa har wajanta, jikinta ta faɗa tana rintsa ido, babu abinda take tunawa sai furucin Imran da yace yana santa, ashe shima ya daɗe a cikin soyayyarta? Me zatayi dan ta nuna farin cikin da takeji yau? Hajja ce tasa hannu tare da turata tana cewa. "Ke kiga yarinya, wai Rahama yaushe zaki dena san jiki ne? Ko da yake ai kin kusa yin aure na kafafuwana zasu huta, sai kije kiyi ta yiwa Farooqun." Ɗagowa Rahama tayi tare da sakarwa Hajja dariya, abin ya matukar Hajja mamaki dan ta saba duk lokacin da aka yiwa Rahama maganar auranta da Farooq kuka takeyi ko kuma ta tashi tabar wajan. "Anya Rahama.. Anya Rahama babu wani abu? Gaya min menene ya sakko dake." Kallan Hajja tayi tace. "Kawai nasan duk abinda Allah ya riga ya tsara shine zai faru dani Hajja, dan haka har yanzu ban fitar da ran cewar zan samu mafita da gujewa auran nan na Ya Farooq ba." Hajja ta shafa kanta tare da cewa. "Kin faɗi gaskiya Rahama, sannan karki manta koda an daura auran da Farooq to daga Allah ne shima." Turo baki Rahama tayi tana faɗin. "Hajja auran dole yana ɗaya daga cikin abinda ke sanya mace ta kashe mijinta, ko kiji ance ta watsa masa ruwan zafi da sauransu." Da sauri Hajja tace. "Babu abinda zai faru da wannan, haba ai nasanki Rahama ba zaki iya duk waɗannan abubuwan da kika ambato ba." Kafin tayi magana Aunty Kausar ta shigo hannunta ɗauke da plate ta miƙa mata. Farfesun ƴan shila ne da yasha kayan ƙamshi da ƙarawa mace ɗanɗano tace da ita."Gashi nan ki cinye ki kuma shanye roman zanzo na karɓi plate ɗin." Rahama ta karɓa, yatsa tasa tare da dangwalo roman tana cewa. "Aunty Kausar akwai wani roman bayan wannan?" Baki Aunty Kausar ta buɗe, kallan Rahama tayi tare da faɗin. "Iyee Rahama harda neman daɗi? Alhamdulillahi naji daɗi da kika sakko, akwai idan kin gama sai a daɗo miki." Zama Rahama tayi taci namanta, tas ta shanye roman, bata ƙara ba sakamakon ji da tai ta ƙoshi. Yadda Rahama ta sakin jiki ya bawa kowa mamaki, Ummy farin ciki kamar ta goya ta hakan yasa itama ta dena fargabar auran, aka ci gaba da shirye-shirye. Kusan karfe 9 Farooq ya shiga sashen Hajja, Rahama na kwance cikin soofa tana danna waya, kallansa tai tace. "Welcome Ya Farooq." Yaji wani shock dan ko a mafarki beyi zaton zata kuma yi masa magana ba. "Da gaske Rahama kin dena fushi dani?" Turo baki tayi tana faɗin. "Yaya Farooq nifa banyi fushi dakai ba, kawai dai..." Tayi shiru tana sake turo bakinta. "Naji daɗi." Ya faɗa yana jin wani irin farin ciki. Hira sukai shida ita da su Deejah Galadanci, ganin dare nayi yasa ta tashi ta koma ɗakin da suke kwana ita da Aunty Kasar. Tun a daren Imran yasa Rahama ta turo masa da numbern Farooq dan yana buƙatar ta kafin gobe. ********* Ƙarfe takwas da rabi na safe Imran Matawalle ya gama haɗa duk wani abu da yake da buƙatarsa ya bawa Al-Amin ajiyarsu. Yana sakkowa daga kan stairs sanye cikin ash gizna anyi masa ɗinki mai gajeran hannu, kansa sanya cikin hula wacce ta dace da kayan jikinsa, murmushi yai tare da sending ya zura wayar cikin aljihu. Yana shirin shiga mota Bassam ƙaninsa ɗan gidan Mommy ya rugo wajan sa yana cewa. Yah Imran ka bani five hundred naira please." Imran kallansa yayi yace. "Me zakayi da kuɗi?" Bassam ya shiga sosa keya yana faɗin. "Abokina ne zai yi birthday shine zamu yi masa gift kuma Mommy ta hanani." Hannu yasa cikin aljihun wandonsa tare da ciro dubu biyu ya bashi yana cewa. "Banda faɗa kaji.?" Bassam cike da murna ya amsa ya wuce side ɗin Mommy. Mota ya shiga mai gadi ya buɗe masa, yana fitowa yaga har an kafa rumfuna a ƙofar gidan su Rahama, yaja wani shegen tsaki tare da cilla motarsa yabar unguwar. Farooq na zaune a sitting room yana chatting da abokansa na Abuja da suka taho daurin auran, address yake bawa kowanne kawai yaga an turo masa abu da new number, da yake yana cikin farin ciki kuma yana saka ran ganin ko wace number daga abokai da ƴan uwa a yau, ya shiga ganin video har zai fita sai yaji zuciyarsa tana tsananin san ganin komenene. Play ya danna, Cikin ruɗani ya zabura ya miƙe daga inda yake, ido ya shiga zarowa, me zai gani haka cikin rayuwarsa a kuma wannan ranar da ya daɗe yana jira.? Rahama ce da Imran Matawalle kwance akan wani tsalelan gado tunbur dasu. Wata gigitacciyar ƙara Farooq Galadanci ya saki, fitowa yayi da gudu ya nufi apartment ɗin Ummy wanda ya fara cika da mutane, kiran Maminsa ya farayi, cike da tashin hankali yake faɗin. "Wallahi ba zan auri ƴar iska ba, Allah ya rufa min asiri ya tona asirinki Rahama." Magana yake yi cikin rufewar ido, su Ummy dasu Hajja suka fito daga dakuna suna tambayarsa. "Meya faru Farooq?" Cewar Hajja tana isa wajan da yake ta riko shi. "Hajja na fasa auran Rahama, bazan aureta ba wallahi tallahi taje can su karaci iskancinsu ita dashi." Ummy zuciyarta kamar zata tsinko tace. "Meya faru ne Farooq? Ka gaya mana duk ka tayar mana da hankali wallahi." Yana shirin miƙa mata wayarsa su Abba sun shigo, anje an sanar dashi cewar Farooq ya fasa auran. Beyi magana ba kawai wayar ya bawa Abba wanda yana ganin bidiyon ya kusa yanke jiki ya faɗi, zuciyarsa yaji tana wani irin zafi kamar ana rura wutar kara ya shiga tambayar ina rahama. Ummy tace suna sashen Hajja ana yi mata makeup. A Galadanci ya juya ya fice kamar zai tashi sama yace. Side ɗin Hajja ya nufa, yana zuwa Rahama na shirin fitowa cikin bridal gown NA wani rantsatsan farin lace ya matuƙar yi mata kyau, duk ta tsaya ana ta shagalin biki hankalinta yana wajan Imran, Allah-Allah take taji ta ina zai bi wajen ruguza wannan auran nata, Ummy da su Hajja suka tsaya a bayanshi. Hannu ya ɗaga sama ya sauke mata wani shegen mari, zai ƙara zabga mata wani kenan Hajja ta hankaɗata gefe tana yi masa wani shegen kallo tare da faɗin. "Kalallaɓata mana Abubakar, wannan wane irin zalunci ne haka?" Abubakar Galadanci yana huci yake faɗin, "Ni dai na faɗa mata, wallahi ko bayan raina ta auri wannan yaron ban yafe mata ba wallahi, idan kuma taki wallahi tallahi zata tattara tabar min cikin gidana duka." Kalaman mahaifinta taji suna shigar mata cikin kanta, a maimakon kalaman nasa su girgizata, ko kaɗan bataji hakan a cikin zuciyarta ba, saboda bataji bata gani acikin soyayyar da takeyiwa Imran Matawalle. Tabbas bazata bari wani ra'ayi na mahaifinta da kuma gabar dake tsakaninsa da Matawalle ta ruguza mata dukkan wani farin cikinta ba, tunda tasan ciwon kanta yanzu, kuma zuciyarta ta riga ta buɗe da tsantsar soyayyar Imran Matawalle. Cikin gigicewa da tashin hankali ta ruga da gudu ta fita zuwa side ɗin Ummy, ɗakinta ta shiga ta haɗa kayanta acikin wata ƴar ƙaramar jaka, zafafan hawaye na zuba daga cikin kyawawan idanunta..... *LITTATTAFIN Albi NA KUƊI NE, KIBIYA 500 KI KARANTA ABINKI CIKIN KWANCIYAR HANKALI. DAN ALLAH KUYI MANA ADALCI KARKUCI AMANAR KASUWANCI MU.* [11/12, 9:34 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya na MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 18... Hawaye kawai ke rolling akan fuskarta, da taimakonta suka kai Imran har kan bed, ta durƙusa ta cire masa talkamin ƙafarsa ta kalli Al'ameen da wani irin yanayi acikin muryarta take faɗin. "Meyasa idan ranku ya ɓaci ku keshan beer? kuna ganin itace xatayi muku maganin damuwarku? Meyasa dan Allah ina so na sani kuna manta damuwar ne idan kuka sha abunda xai fitar daku daga hankalinku duka.?" Al'ameen ya girgixa kai bai san mezai faɗa mata ba, yana kallonta yake faɗin. "Ki kula dashi dan Allah zuwa anjima zan dawo, zan taho maku da abunda xakuyi lunch, hope yanxun bakya bukatar komai?" Ta girgiza masa kai tana tare hawayen idonta. Ficewa yayi daga ɗakin ta ɗora kanta akan bed ta saki wani irin marayan kuka, "Har yaushe zaka daina Imran?" Ta faɗa da muryarta da bata fita sosai. "Ka daina dan Allah, wallahi bana so damuwa tana yi min yawa. Ga tunanin su Ummi da Abba, sannan ga matsalarka ta shaye-shaye, ban taɓa kinka araina ba koda na minti ɗaya ne, ina sonka ina sonka Imran." Ta ƙarasa maganar tana sake fashewa da kuka. ********************* Mami da Farook ne karshen shigowa parlorn Abba, duka babu walwala a cikin fuskokin su daga uwar har ɗan. Samun wuri sukayi suka zauna aka buɗe taro da addu'a Hajja ta kalli duka ƴaƴan nata biyu, zuciyar Mami sai wani irin harbawa take, addu'a kurum take Allah yasa ba abunda take tunani bane Hajja zata zartar akan Farook cewar yayi hakuri ya auri Rahama. Hajja tayi gyaran murya tana faɗin. "Na zauna nayi tunani maganar janye auren Rahama da Farook bai tasoba kwata-kwata, komai Rahama tayi ai ƙanwarsa ce xai iya rufa mata asiri, haka barin gidan nata abun xai ƙara muni dan xata kara lalacewa ne a banza a wofi." Ta kalli Alhaji Usman da Abubakar tana faɗin. "Ayau na yanke hukunci akan ƴaƴanku cewar xa'a ɗaura auren su wani satin." Ta juya kan Farook Galadanci wanda with so much shock yake kallon Hajjan dan bai taɓa tunanin Hajja bata ƙaunarsa ba sai yanzu. Kenan tana nufin ya auri ragin bisa titi sauran wani? Muryar Hajja ce ta katse masa tunani, inda take cewa. "Ni ban hanaka aure ba bayan Rahama, zaka iya karo uku a lokaci ɗaya ma idan kana so, dan Allah Farook ka dubi Allah ka rufamana asiri ka auri Rahama a haka, ko ba komai ƙanwarka ce." Cike da mugun ɓacin rai Mamin Farook ta katse Hajja da sauri tana faɗin. "Hajja nifa ban fahimci maganganun da kike faɗa ba. Kenan Hajja kina nufin yarona ya auri sauran ragin wani?" Mami ta girgiza kai "Idan har Farook ya yadda da wannan auren, toh gaskiya nidai wallahi bada yawuna ba, har abada na haramtawa Farook auren Rahama koda itace mace ɗaya da ta rage a duniya. Haba dan Allah, duk abubuwan da tayi ba'a duba ba. Yarinyar nan ta faɗa da bakinta fa bata sonsa ga wanda take so acan gefe wanda suke watsewarsu a tare, ina ga koda anyi auren bazata daina watsewa ba, kuma xa'a riqa tunanin idan suka fara tara ƴaƴa Farook ne mai ƴaƴan ko yaron Matawalle, nidai harga Allah ban amince ba Hajja." Ummi ta rintse ido tana jin kalaman Mami na kona mata rai, amman ko ma mai ya faru Rahama ce ta jamasu, be kamata taji haushin Mami ba. "Kin gama magana Talatu?" Hajja ta faɗa tana yi mata wani shegen kallo. Mami tayi shiru tana haɗe rai. "Toh sannu uwar farooqu ko uban nasa bai isa yayi jayayya da maganata ba sai ke karan kaɗa miya." Da sauri Farook Galadanci ya dakatar da Hajja shima ransa a matuƙar ɓace. "Nifa Hajja nine mai yin auren nan ko? Wallahi na tsani Rahama, sam bana son ganinta, idan kuma kika dage akan lallai sai anyi auren nan toh wallahi tallahi kasheta xanyi." Yayi maganar sounding so pissed up, zuciyarsa na hango masa irin yadda Imran Matawalle ya riqa wasa da jikinta. A fusace ya tashi yabar falon dole ne yau yabar Kano dan yaji Kano gaba ɗaya ta fice masa arai. Salati Hajja kawai take tana dafe da kanta ta kalli Alhaji Usman Galadanci wanda ya kasa magana. "A gabanka ɗanka da matarka ke gayamin magana?" Da sauri Mami tabi bayan Farook ganin ana so a shafa mata kashin kaji. A rikice Alhaji Usman Galadanci yake faɗin, "Kiyi hakuri... kiyi hakuri dan Allah Hajja, ni zan zauna da Farook ayi magana a nutse." Cike da takaici Alhaji Abubakar Galadanci ke faɗin. "Yaya dan Allah ka kyale rigimar Hajja, gaskiyyar Farook ne cutarsa kawai za'ayi wallahi, dan Allah dan Annabi Hajja kibar maganar nan a rufe babin rayuwar Rahama daga cikin gidan nan, daga yau daga yanzun nan." Duk suka yi shiru jikin su yayi matuƙar yin sanyi. Haka dai taron ya tashi kowane ransa a ɓace... ******** A hankali ya soma buɗe ido sosai yana kallon ɗakin da yake, da mamaki cikin fuskarsa yaushe ya zo nan? ya tambayi kansa yana dafe kansa dake yi masa wani irin ciwo tamkar yabar jikinsa haka yake ji. Gabansa na faduwa yana kokarin kama numfashinsa yake faɗin. "Rahama...!!!" Dakyar yaja ƙafafunsa ya sakko daga kan bed ɗin dan ko ina na jikinsa a mace yake. Ƙofar ya buɗe a hankali zai sauka daga stairs ya hangota kwance cikin kujera da hijab ajikinta ta takure jikinnata sosai. Juyawa yayi ya koma ɗayan ɗakin wanda kayan sa suke ciki yayi wanka ya canja kaya zuwa na shan iska mararsa nauyi, ya yakune fuska tuno baiyi sallar azahar ba ga la'asar. Toilet ya koma ya ɗauro alwalah yayi sallolin, yana gamawa ya sauka stairs xuwa wajenta yana duba agogo kusan karfe huɗu da rabi ba komai acikin ta. Ya durkusa a gabanta yana bin doguwar farar ƙafarta da kallo, tare da kallon dogayen yatsun ƙafar farare tas dasu. A hankali ya shiga jansu tamkar a mafarki taji kamar ana taɓa mata kafarta, idonta ta ɗan buɗe wanda bacci ne sosai acikin su. Tozali tayi da kyakkyawar fuskarsa, da wani irin fushi ta miqe gamida janye kafarta duka, haka lokaci ɗaya ta shiga yi masa wani irin kallo. Ta miqe zaune tana faɗin "Hostel zan koma." Tayi maganar shaye da toka. Zai riqo hannunta ta wani fisge cike da masifa ta mike tsaye ta fara tafiya lokaci ɗaya ya fisgota gamida mannata gabaki dayanta acikin kirjinsa, tana jin yadda zuciyarsa ke wani irin bugawa, cikin rawar murya take faɗin." Meyasa? Uhmm meyasa baxaka daina ba? Idan an ɓata maka rai ka ɗauki Alqur'ani ka karanta mana, yanzu haka zamuyi aure kana shigo min cikin gida a buge?" Ta ƙarasa maganar tana fashe masa da wani irin kuka mai cin rai. Runtse ido yayi yana jin kukanta na huting ɗinsa, ji yayi ƙafafuwansa na kasa ɗaukarsa sabida yadda kukanta ke shiga cikin kunnuwansa suna dama duk wani lissafi nasa." Please ki natsu Rahama, ki natsu dan Allah." Ya faɗa yana ɗan girgiza shoulders ɗinta. Ta girgiza masa kai tana faɗin. "Idan na fara shaye-shaye nima karka ga laifina kaji Imran? Dan zuciyata bazata taɓa iya ganinka a haka ba." Ta faɗa tana cire hannayensa daga cikin jikinta ta raɓa ta gefensa ta nufi up stairs da gudu, wani irin sabon kukan na kara zuwar mata. Cikin kujera ya zube yasa hannunsa cikin sumar kansa yana hargitsata duka. Yafi minti biyar a haka, jin wata uwar yunwa na taso masa yasa ya miƙe tsaye zuwa kitchen. Anan yaci karo da takeaway, mamaki yake ina kuma Rahama ta samu lunch? Ransa yaji yana ɓaci ko fita tayi ta siyo da kanta? Wane irin rashin hankali ne zai sa ta fita siyen Abinci? Ya buɗe takeaway ɗin ya wani haɗe rai jelop rice ce da plantain da lemu fanta a gefe wanda rabi kaɗai taci. Ya buɗe ɗaya takeaway ɗin anan cikin Kitchen din ya zauna yaci rabi yabar rabi. Kai tsaye ɗakin da take ya nufa Kwance take tayi ruf da ciki, tana jin shigowarsa cikin room ɗin yasa ta saurin runtse ido, yasan idonta biyu yace mata "A ina kuma muka samu abinci?" Shiru tayi masa gashi wannan shirun nata yana hurting ɗinsa ba kaɗan ba. "Kishirya zamuje siyayya." Ya faɗa yana bar mata ɗakin, dan yasan idan yana biyewa rigimarta ƙara masa wani ciwon kai xatayi. A parlor ya zauna ya kira Al'ameen a waya yace ya taimaka ya kawo masa ɗayan motarsa, sannan yazo da mai gyaran mota ya yiwa ɗayan motar juye sabuwa ce bai taɓa hawanta ba tunda daddy ya karbe wacce yake hawa. Yana ta zaman jiranta har kusan rabin awa ba tare da Rahama ta fito ba, har Al'ameen yazo shi da bakanike. "Sai ina yanzu kuma?" Al'ameen ya shafa sumar kansa yana ɗan sakin murmushi yace. "Gida zan koma yau, Mum zata dawo kar na ƙara wani laifin, mu haɗu gobe kawai." Taɓe baki Imran yai yana cewa. "Hope dai ka fito min da atm card ɗinka? I mean wanda kuɗina ke ciki ina so na fara siyayya, kasan kwanan nan zan zama ango na barku." Al'ameen ya taɓe baki yana faɗin, "Ango manyya, toh muma muna tafe. amman ina tausayin wannan yarinyar yadda kake ɗin nan zata wahala, bazata iya ɗauke lalurarka ba." Ya ciro atm ɗinsa ya basa. Wani irin naushi Imran zai kai masa Al'ameen ya gofce da sauri yana dariyar shaƙiyanci yana faɗin, "Zan baka wani magani, na rantse sai kadawo idan kayi amfani dashi, dan dai kawai ina tsoron karka yaga yarinyyar mutane da yawa, ko da yake kai doctor ne kasan yadda zakayi handling nata right?" ya faɗa yana ɗage masa gira. Shiru kawai Imran yai dan idan yana biyewa iskancin Al'ameen kasheshi kawai zaiyi. Al-Amin yana tafiya shi kuma yajuya wajen bakanike yana faɗin ya cire tamfal ya fara aikinsa. Ya koma ciki da sassarfa ya nufi stairs zuwa ɗakin da take a kwance. Rahama tajishi akan bed ya kwanta a bayanta ya jawota ajikinsa duka gameda mirginota tana fuskantarsa, buɗe baki tayi tana kallonsa ƙoƙarin kwacewa take amma ya kanainayeta cikin jikinsa, zatayi magana ya haɗe bakinsa da nata ya shiga yiwa bakin wani irin sucking da harshensa, haka ya shiga yawo da harshensa cikin bakin jikinta yana wani irin tsuma, wani irin hot kiss yake yiwa bakin yana wani irin sauke nunfashi da sauri da sauri yana kuma murza cikin tafin hannunta. Ƙoƙarin sheɗe masa ta shiga yi tana jin wani abu na yawo a cikin pant ɗinta, tana jin yadda jikinta ke gogar dai-dai wajen B ɗinsa. Rahama wacce ta fara haukacewa gashi ta kasa hanashi, shi kuma ganin yana shirin barin Kano yasa ya cikata da sauri ya sauka daga kan bed ɗin ya kalleta da idanunsa da suka daɗe da canja launi yana cewa. "Minti biyar ki fito mu tafi." Ya faɗa yana bar mata ɗakin, dayan ɗakin ya shige yana jan zip ɗin wandonsa yana kallon yadda B ɗinsa ta miƙe sosai. Runtse ido yayi tare da cije lips ɗinsa. Toilet ya nufa ya wanke jikinsa sannan ya maida wandon. Koda ya sauka down stairs tana zaune tana jiransa tayi mugun haɗe rai ta mike ta nufi ƙofa tamkar zata tashi sama. Har suka hau titi babu mai magana acikisu da shirun ya isheshi yasa hannu ya kunna waƙar (Bugaa) takaici duk ya ishi Rahama amman bata ce masa ko uffan ba. Manyyan shop dake garin Kano can ya kaita ya fara zabar mata kaya tun daga kan english wears har traditional kaya atamfa, laces, materials, tamkar zai siye mata shagon duka. Haka ya riƙa ɗaukar mata kaya har booth ɗin motar ya cika dole aka zuba wasu a back seat. A cikin mota ya kalleta da idanunsa masu kashe mata jiki yake faɗin, "Daga yanzu duk inda zaki shiga da hijab, gasu nan na makaranta da na fita unguwa bana sha'awar ki saka gyale, Abaya kuma sai idan zamu fita tare banda makaranta dan tana fito min da siffar jikinki, Insha Allahu kuma auren mu nan da jumu'a mai zuwa insha Allah." Ya faɗa idonsa na kallon titi, gabanta na faduwa take faɗin. "Amma bazaka bari mu ɗan bawa su Abba lokaci ba Imran. Kila zasu sakko su yarda su daura mana aure?" Ta ƙarasa maganar cikin rawar murya. "Wane lokaci za'a basu? kin mata mahaifinki yayi rantsuwa cewa baza muyi aure ba? haka daddy na ya faɗa, ni kuma akan wani dalili nasu bazan yarda su tarwatsa min farin ciki ba, idan mun haifi ƴaƴa anan gaba naga shegen da zai kirasu da shegu. Daga yau daga yanzun nan ki ɗauka ni dake kawai ke rayuwa acikin garin Kano, kawai karatu nake so ki mai da hankali kiyi sosai, ni kuma zan fara neman aikin yi sabida Daddy ya riga da ya karɓe clinic ɗinsa." Awani irin firgice ta kallesa dan bata taɓa tunanin rigimar tayi nisa har haka ba." Gobe da wuri zamu fita sayen kayan Kitchen da kayan abinci, daga nan mu biya ki bawa telan ki ɗinkunan kayan ki, Furnitures kuma na daɗe da yin oder ɗin su A ƙasar Dubai, nasan kuma baza suyi wahalar zuwa ba idan da kuɗi. Yanzu muje gida ki natsu ki zabi color ɗin furnitures ɗin da za'a zuba a cikin gidan ki Mrs. Imran Matawalle." Sai kusan 9 suka dawo gida da wata irin gajiya, kayan ma a motar suka barsu. Bai tarar da bakaniken ba dama ya barwa maigadi saqo akan idan ya gama ya buɗe masa ya tafi ya riga ya biyasa ladan aikinsa. Kowane ya shige ɗaki ya watsa ruwa, sallar magrib tayi da isha'i ta xauna tana jin jikinta na yi mata wani irin ciwo, tana so a fito da kayan dake cikin mota ta dauki rigar da xata saka gashi ko pant babu a jikinta dan Imran ya daɗe da jika wancan tun lokacin da ya shammaceta. Waya ta ɗaga ta kirasa yana ɗagawa ta faɗa masa tana so ta duba kayan da xata saka, ya sauke wayar. Da kansa ya rika shigo da kayan tare suka jerasu cikin trolleys ɗin da suka sawo dan babu wajen ajesu kafin a gama jera furnitures. Ya kalleta bayan sun gama haɗa kayan yace xaije parlor ya jirata ta fito suci abinci. Yana fita ta sakawa ƙofar key ta nemi wata doguwar riga marar nauyi ta saka da kuma ɗan ƙaramin hijab wanda yana cikin siyayyar da suka yo. Sosai kayan suka yi mata kyau, ta xauna a gefen bed ta kira wayar Ummita bata shiga hakama ta Abbanta, tun tuni take kiran wayoyinsu basa shiga, Hajja kuma tayi kira ya kai sau nawa ba'a ɗauka ba, dama ta san Hajja ba wani damuwa tayi da wayar ba sai ta kwana ta yini bata kula wayar ba. Tana ta zama sai ga kiran Imran ya shigo, jiki ba kwari ta samesa a down stairs nuna mata kusa dashi yayi taje ta xauna yana kallon yarda kayan su kayi mata mugun kyau, ya miqa mata wayar hannunsa yana faɗin ta zabi furnitures ɗin da take so. A hankali ta karɓi wayar tana bin manyyan gadajen da kallo, ta kalli Imran tana girgiza kai tana faɗin. "Sunyi kuɗi da yawa Imran, but mai xai hana mu siya kayan anan sauran kuɗin kuma sai mu aje koda a gaba, kaga baka aiki yanxu idan muka...." Ya ɗora yatsan sa akan bakinsa yana wani haɗe rai yace. "Kina ganin kamar baxan iya ɗauke dawainiyar ki ba kike faɗa min haka?" Da sauri ta shiga girgiza kai tana faɗin, "Ba haka nake nufi ba Imran." "Please ki zaba." Ta nuna wanda xa'a tura ya karɓa ya tura, wannan karon chips suka ci sai fresh milk yau ta rigasa barin falon tana yin brush tayi kwanciyarta. Shima game ya buga a laptop nasa sai kusan 12 da yaji bacci ya kashe ya nufi ɗaya ɗakin. Washe gari tun safe ya fita yayi masu takeaway na breakfast suna gamawa suka fice daga gidan. Ko a ranar sun sha yawo sai bayan azahar suka dawo. Baccin rana Rahama tayi ga wani irin ciwon kai dake damunta tasan rashin hutu ne gashi gobe monday 7 take so ta shiga school tana da test karfe 9 komai bata karanta ba tana so ta koma hostel taje tayi karatun a can. Tana bacci Imran yabar gidan ba tare da ta sani ba....... *LITTATTAFIN Albi NA KUƊI NE, KIBIYA 500 KI KARANTA ABINKI CIKIN KWANCIYAR HANKALI. DAN ALLAH KUYI MANA ADALCI KARKUCI AMANAR KASUWANCI MU.* #Asmy b Aliyu #Hajja ce #imran matawalle #Rahama Galadanci #Team Albi #Haske Writer's Association.. [11/12, 9:34 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya na MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 17.... Da asuba ta rigashi tashi, dubawa tai gefenta taga baya nan, sakkowa tayi daga kan bed ta ɗauki hijab ɗinta tasa ta nufi parlor. Kwance ta ganshi cikin soofa ya takure yana ta bacci, ta sunkuya saitin fuskarsa tana kare mishi kallo. Hannunta ta kai saman sumarsa tana shafawa, cikin magagi Imran ya ɗan yi juyi yana gyara kwanciyarsa. Murmushi tayi ta miƙe tsaye, komawa tai cikin master bedroom ta shiga toilet ta ɗauro alwala tare da komawa parlorn inda Imran yake. Danshin ruwan hannunta ta shafa masa a face nashi, hakan yasa shi buɗe ido a hankali. Rahama ya gani durƙushe a gabansa tana masa fara'a tace. "Katashi kayo alwala muyi sallar asuba." Kallanta ya dinga yi kafin ya maida idanunsa ya rufe. Karan hancinsa taja da ɗan ƙarfi hakan yasa shi sakin wata ƴar ƙaramar ƙara yana sake kallanta. "Ka tashi muyi sallah nace." Wata ajiyar zuciya ya sauke, bazai iya tuna rabonsa da yin sallar asuba a cikin lokacin ta ba. Sake gyara kwanciyarsa yai yana cewa. "Zanyi anjima." Rahama ta ware idanuwa tana kallansa, cikin turo baki tasa hannu tare da yaye lulluɓar da yai tana cewa. "Allah idan baka tashi ba zanyi tafiya ta yanzu." Besan lokacin da ya miƙe zaune ba, kallanta yai tana ta zumɓurar baki fuskarta a matuƙar haɗe. Lallausan gashin da ya zagaye bakinsa ya shafa tare da miƙewa tsaye ya wuce toilet. Zama tayi tana jiransa har ya fito sanye cikin jallabiya brown color. Tun kafin ya fito already ta shimfiɗa musu praymat ɗaya a gaba daya a baya daga gefen dama. Kallan sallayar yai tare da shafa lallausan sumar kanshi yace. "What do you mean.?" Rahama ta hau kan sallayarta tana gyara hijab ɗin ta tace. "You're a Imam, oya kajamu sallar." Kallanta yai tare da lasar lips nashi na sama, kan praymat ɗin ya hau yana jajjan jallabiyarsa kafin ya fara. Tsab suka idar da sallar suna yin sallama ya miƙe tayi saurin kallansa tare da cewa. "Ina zuwa?" Yana tafiya yana cewa. "Wallahi bacci nakeji." Tashi tayi da sauri ta riƙo masa hannu, kallanta yai cikin ido yaga ta haɗe rai, numfashi ya sauke tare da kamo mata face ta kwace, murya cike da fushi take faɗin. "Daga yin sallama a sallah zaka tashi ba wani addu'a?" Cije lips yai yana sake kamo mata fuska, "Mekike so na ce?" Cike da ɓacin rai Rahama tace. "You don't need anything a gurin Allah? Daman idan kayi sallah baka addu'a?" Cikin gaskiyarsa dan bazai mata karya ba yace. "Kina so na ce me R? God gave me a better life, Daddy na yana da kuɗi, nima alhamdulillahi ina dasu, ya barni da rai da lafiya gashi ya saka min sanki a zuciya ta then me zan roƙa? Tell me my beloved R..." Jin abinda ya faɗa ne yasa ta haɗe rai tare da kwace face nata tana kallansa, cikin takaici tace. "Bakasan wannan butulci kayiwa ubangiji ba? Do you think dan ƴa baka duk wannan abubuwan da ka faɗa baya buƙatar kayi wasu addu'o'in? Hakan ya nuna min cewa baka yiwa Mah addu'a ko? Baka cewa Allah yaji ƙanki Mah yasa aljanna makomarki, Allah yasa annabi yasan da zuwanki, you did say ubangiji ya yafe miki zunubanki, why Imraan why? Baka addu'a Allah ya cire maka shan beer? Baka addu'ar Allah ya baka mata ta gari? Shin kana so kenan kaima idan ka haifi ƴaƴa masu shan beer, masu zuwa club da sauransu? Do you think bansan na aikata laifi ba zuwa wajanka da nakeyi? Kasan mene?" Ta faɗa zuciyarta tana tafasa, kafin ya bata amsa ta ci gaba da magana. "Ina sanka Imran I know, ina san kuma naga ka shiryu ka dena shan beer saboda nasan Itace kawai illa a ɗabi'unka. Kana tunanin Allah zai yaye maka shanta ne ba tare da ka roki ya yaye maka ba?" Wasu hawaye yaga suna zirarowa daga cikin idanunta suna bin kumatunta. Jikinsa yai mugun sanyi ya kamo hannunta tare da sanya yatsa ya goge mata, cikin kirjinsa ya kwantar da kanta wanda yake jin tamkar zai faɗo kasa. "Am sorry my R, am very sorry please. Zan dinga yi Insha Allahu, I know kece musabbabin duk wani ragowar mutunci nawa saboda duk duniya kece mai yi min addu'a, na rasa mahaifiyata a lokacin da nake buƙatarta, amman na sameki a lokacin da na rasata. Nasan tun kafin kikai wannan girman kike min addu'a kin ɗauka ban sani ba? But kici gaba da yi min, Insha Allahu zan dena." Ɗagowa tayi tana kallansa, yaja ɗan siririn hancinta ganin har lokacin fuskarta ba walwala yace. "Oya smile." Sai da ta turo baki sannan ta ɗan sakar masa murmushi, wajan sallayar ta maidashi ya zauna tare da ɗaga hannuwa yana addu'a. Murmushi tayi ta miƙe, kitchen ta shiga tana duba abubuwan dake ciki. Ganin babu wani kayan abinci da za'a iya sarrafawa yasa ta dawo ta tarar yana shafa addu'ar da ya gama. "Good morning." Ta faɗa tana daga wajan kujera. Kafaɗa ya maƙe alamar be amshi gaisuwar ba, Rahama tayi murmushi tare da zuwa kusa dashi, har ƙasa ta duƙa tana matsa yatsunta tace. "Barka da safiya." Wani farin ciki ya ratsa zuciyar Imran, kansa yai wani irin girma, sai yake jin tamkar ta zama matarsa. Kin amsawa yai sai da ya riƙo mata hannu ya dawo da ita kusa dashi yace. "Thank you my dear wife, ya jikinki?" Rahama ta sunkuyar da kai tare da zare hannunsa daga cikin nata tana faɗin. "Da sauki sosai." Jinjina kai yai yace. "Mekike son ci for breakfast?" Tace, "Naje kitchen zan dafa naga ba kayan abinci." Jingina bayansa yai da sidetable yana cewa. "Kinsan da yake gidan gwauro ne that's why ba komai." Dariya tayi mai ɗan sauti tace. "Gashi kuma gwauron dama ɗan hutu ne ba iya cooking yai ba." Imran ya riƙe baki, kallanta yai da wani irin yanayi yace. "Who told you ban iya girki ba? Jiya ma fa ni na dafa black tea nasha." Rahama ta saki dariya, tsayawa kawai yai yana kallanta dan be taɓa ganin tayi dariya irin wannan ba, shi kuma iya gaskiyar sa ya gaya mata. "Oh baki yadda ba ko?" Tana riƙe baki tace. "Ahh nidai bance ba, amman dai kadena cewa ka iya dan dafa tea ba girki bane." Tasowa yai tare da riƙota, dariya take masa yace. "When we get married, I promise to you zan miki special cooking, hhhm sai kin dena cin girkin kowa sai nawa am telling you." Rahama tana ƙoƙarin kwace jikinta tace. "Allah ya kaimu, idan ka manta zan tuna maka." Cije lips yai cikin ransa yana cewa dole ya koyi girka wani abun kafin ta kureshi. Hannunta ya riƙe suka koma master bedroom, riƙeta yai yana sake ƙare mata kallo yace. "Bari na fita na samo abinda zakici, yanzu dai ki kwanta kiyi bacci kafin na dawo." Yana magana ya sake mata hannu, kaya yaje ya saka, dawowa yai ya tarar da ita a gaban mirror tana ganinsa tace. "My phone." Girgiza kai yai yana faɗin. "Ba yanzu zan baki ba." Rahama ta turo baki. "Ni kaɗai zan zauna?" Ya ɗaga kai alamar eh. Fita yai ya ba jimawa sai gashi ya shigo riƙe da laptop, ƙarasawa yai ya kamota ya zaunar da ita a gefen bed, film ɗin da bata ƙarasaba jiya ya kunna mata yace. "Sai na dawo." Ya tashi ya fita tana binsa da kallo. Kai tsaye wani restaurant yaje ya samar mata abinda zataci, yana fitowa ya shiga wani boutique ya siya mata doguwar da zumar zasu fita da yammah ta karasa siyayyar abunda takeso daga pant har kan bra sabida bai san size nata ba. ya dawo gidan. Sai da ta tashi tasa yaga yadda tayi mata sannan ya buɗe mata takeaway ɗin yace taci bari yaje ya dawo. Gidan su ya koma kai tsaye side ɗin sa ya wuce yai wanka sannan ya sakko, apartment ɗin Matawalle ya shiga, yana ganinsa ya fadada murmushi tare da nuna masa kusa dashi ya zauna. Imran ya zauna yana gaishe shi, sai da Matawalle ya fara bashi breakfast ya yi sannan Imran ya sake kallan mahaifinsa yace. "Daddy." Matawalle ya kallesa da kulawa. "My son ya akai." Imran cikin sanyin murya yace. "Daddy maganar nan ta jiya, please Daddy ka duba lamarin, ina san Rahama har cikin zuciyata, ka y...." Cikin tsawa ya katse shi, shaye da toka yace. "Wannan yana nuna cewar har yanzu ƴar iskar yarinyar nan tana wajanka ko?" Imran yai shiru idanunsa a rintsi jin ana kiran Rahama da ƴar iska. "Ashe bakada hankali Imran? Da alama tun kafin takai wannan shekaru ta daɗe a cikin bariki, banda iskanci yarinya ta gudu daga wajan iyayenta shine kai kuma zaka kwasota a matsayin matarka? Meye aibun Humaidah da kaki karɓar soyayyarta? Bari kaji in gaya maka, indai har nine zan karɓar maka aure wallahi ba zan karɓi na jinin Abubakar Galadanci ba, ga mata nan a cikin duniyar mu, kaje daga nan har birnin sin ka zabo mata ni zanje duk nisan guri na dauro maka aure, amman banda jinin Galadanci wallahi." Zuciyar Imran ta shiga harbawa, wani irin bakin ciki ya shiga taso masa ya kalli Matawalle dake sake tsuke fuska yace masa. "Daddy Rahama fa ba ƴar iska bace, hasalima Rahama bata kula kowane ɗa namiji sai ni, idan ma Rahama lalatacciya ce toh tabbas ni na lalatata." A fusace Senator Matawalle ya kalli Imran yana huci yace. "Idan ka sake yi min maganar yarinyar nan sai ranka yayi mummunar ɓace, na gaya maka ban yadda ka auri yarinyar nan ba ko bayan raina, kai ko ita kaɗai ce ta rage mace a duniya ban amince ka aureta ba kaji na gaya maka." Cikin tsananin fushi Imran ya miƙe idanunsa tamkar zasu zubar da kwalla yace. "Am sorry Daddy but bazan iya rabuwa da Rahama ba, Rahama ce farin cikin Imran Matawalle, itace jin daɗin Imran, itace walwalar Imran sannan itace nutsuwar Imran Matawalle, dan h...." Bai bari ya ƙarasa ba yace dashi. "Karya kakeyi Imran, ilimin da na baka da uwar dukiyar da nake narka maka sune duk abubuwan da ka lissafa. Kana tunanin idan ba kuɗi da lafiya ita yarinyar da kake iƙirarin kana so zata kalleka ne? Ya kamata ka dawo cikin hankalinka kasan abinda kake shirin yi ba maiyiwuwa bane ba." Daddy Matawalle ya ƙarasa maganar yana zabgawa ɗan nasa harara. Zuciyar Imran na wani irin suya yace. "Zan auri Rahama Daddy tunda Allah be haramta mana juna ba. Na riƙoƙe ka Daddy kaki bansan me zanyi ka yadda ka aura min ita ba. Amma wallahi Daddy sai na auri Rahama..." Wani gigitaccen mari Matawalle ya sakarwa Imran a fuska, yana hargagi yake faɗin. "Idan har ka auri jinin Abubakar Galadanci Imran kaje ka nemi wani uban amman ba ni ba, kaje kayi auran ka gani." Ɓacin rai ya ziyarci zuciyar Imran da jin kalaman Daddynsa, taya zai masa haka? Taya zai katse masa hanzari? Saboda kawai siyasa sai ace bazasu auri juna ba? Shi kam indai akan Rahama ne da ta sadaukar da farin cikinta akan shi, wacce tana mace ta hakura da iyayenta saboda ta rayu dashi, dan me shi da yake namiji zai kasa hakura da komai? Kallan mahaifinsa yai jijiyoyin kansa duk sun miƙe ya kalli mahaifinsa tare da cewa. "Shikenan Daddy, kamar yadda mahaifiyata tabar cikin gidan nan bata dawo ba, nima zan tafi nayi rayuwa tare da Rahama. Daddy ba zaka gane muhimmancin Rahama a gareni ba shi yasa kake amfani da rigimar dake tsakaninka da Abbanta ka hanani auranta. Thanks Daddy for everything you did to me, Jazakallahu khairan." Yana gama magana ya juya zai bar masa parlorn Matawalle ya riƙo masa wuyan riga, hannu ya zura cikin aljihun gaban rigarsa ya zaro car key ɗin Imran tare da ciro ATM card da key ɗin hospital ɗinsa ya tureshi yana cewa."Tunda kace itace farin cikinka kuma jin daɗinka sai kaje ta baka waɗannan abubuwan muga idan zaka fi yadda nasanka, and get out of here kafin nasa a karya min wuyanka stupid boy." Wani irin murmushi Imran ya saki tare da juyawa ya kalli mahaifinsa yace. "Bye Daddy." Murmushin ya bawa Matawalle haushi yaji kamar ya rufe Imran da duka, yana kallon ɗan nasa yasa kai ya fice masa daga cikin parlorn, cikin hargagi yai jifa da duka abubuwan da ya karbe a wajen Imran tare da komawa kan kujera ya dafe kai. Imran kuwa yana fita be tsaya ba ko side ɗinsa bai kallaba ya fice daga gidan. Wayarsa ya zaro ya kira Al-Amin yace yazo ya ɗauke shi a karshen layin gidan Matawalle. Mamaki ya kama Al-Amin jin a yadda abokin nasa yai magana. Cikin ƴan minutes sai ga Al-Amin yana tsayawa Imran ya faɗa cikin motar tare da cewa. "Kaini club." Al-Amin ya karya kwana, sam be taɓa ganin Imran a cikin irin wannan yanayin ba, har suka ƙarasa club babu wanda yai magana. Five bottles of beer Imran yace a bashi, ya buɗe ɗaya ya kafa kai, kafin kace mene ya zuƙeta, ya sake buɗe ta biyu itama ya shanye, ya janyo ta uku yasha rabi tare da kifa kansa yana jin tamkar ya fasa ihu ko zaiji sassauci a ransa. Al-Amin kallansa kawai yakeyi, shi tunda ya karbi ɗaya ma ya kasa shanyewa saboda mamakin halin da yaga Imran a ciki. Ɗagowa yai ya shanye ya buɗe ta hudun, sai da yai tatil dashi kawai ya bingire a wajan yana sambatu. Al-Amin yai saurin tashi yasa aka taimaka masa suka kaishi mota, back seat suka kwantar dashi sannan Al-Amin ya shiga tare da tada motar, kai tsaye ya wuce dashi gidan da Rahama take, dan already Al-Amin yasan suna tare dan Imran ya sanar dashi komai. Mai gadi na ganin motar Al-Amin ya buɗe masa gate, da wani irin speed ya shiga ya ja wani uban birki, fitowa yai da kyar ya janyo Imran suka nufi cikin gidan. Rahama ya shiga kira da karfi, tana zaune tana ta kallan pictures ɗin Imran dake cikin laptop ɗinsa, jin kira yasa ta sakkowa da sauri ta fito. Hango Imran cikin yanayin maye ya mugun ɗaga mata hankali, da gudu ta sakko daga stairs ta riƙoshi tana kallan Al-Amin hankali tashe take cewa. "What happen to him Al-Amin? Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun waye ya ɓata masa rai daga fitanshi?"....... *LITTATTAFIN Albi NA KUƊI NE, KIBIYA 500 KI KARANTA ABINKI CIKIN KWANCIYAR HANKALI. DAN ALLAH KUYI MANA ADALCI KARKUCI AMANAR KASUWANCI MU.* #Asmy b Aliyu #Hajja ce👈 #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Senator Matawalle #Haske Writer's Association [11/12, 9:34 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya na MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 19..... A hargitse ya fito daga cikin apartment ɗinshi ya nufo compound, securities ya kalla yace su fita su kirawo masa Imran, kusan su goma suka fito, Matawalle ya koma ciki yana sake cizon yatsa. Sam bazai iya bari wata ƴar ƙaramar yarinya tayi nasarar rabashi da abin sansa ba. Yana san Imran matuƙa, ya kwace duk wani abu nashi ne dan ya tsorata shi, sai dai duk a banza dan Imran ɗin ya nuna masa tabbas jinin Galadanci tafi duk waɗannan abubuwan da ya mallaka masa na jin daɗin duniya. Ya tura a kirasa ne dan suyi magana ta fahimta dan Matawalle ba zai ji daɗi ba ace Imran ya shiga cikin mawuyacin hali. Dan haka yasan duk inda Imran ya tafi beyi nisan da zai ɓacewa securities ba. Gabaki ɗaya ya rasa abinda yake yi masa daɗi a duniya, barin Imran gabansa ba abu ne da zai sa shi kwanciyar hankali ba. Babu inda securities basu duba ba, tun daga kan link ɗin gidan Matawalle har ƙarshensa babu ko mai kama da Imran, basu san mota ya shiga ba, daba dan ya kira Al-Amin ba tabbas zasu iya cimmasa. Komawa sukai suka sanar da senator Matawalle, shaye da toka yake kallan wanda yazo yana tabbatar masa da cewa basu ga Imran ba. Ya miƙe yana bala'i da masifa yace. "Zancen banza zancen wofi kawai, yanzu yaron ya fita a ƙafa amman zaku ce min baku ganshi ba? Yayi maganar da wani irin sabon tashin hankali cikin muryarsa , Imran iska ne da zaku ce baku ganshi ba? Get out of here kafin na huce akan ku." Ya faɗa yana wani irin daka masu tsawa Mommy ce ta shigo parlorn hannunta riƙe da wani tea cup, ganin yananinsa kaɗai yasa tasan ba lafiya, cikin mamaki tace. "Lafiya Daddy ?" Wani dogon tsaki yaja, cike da masifa yake faɗin. " Na fara mafarkin xan cire Imran matawalle daga cikin jerin Ya'yana idan yaki bin umurnina ." Da mamaki mommy ke faɗin."Kamar ya? Kana nufin kace Imran ba...." Dakatar da ita yai cikin fushi, " Ni yaron nan xai toxarta har ya zabi jinin Galadanci akai na, ni yaron nan zai watsawa ƙasa akan ƴar ƙaramar yarinya? Wai har Imran ya amincewa zuciyarsa cewa ya hakura dani?" Wani irin tsoro ne ya kama Mommy, cikin sauri ta koma tambayarsa. "Ni Alhaji ka sani a cikin duhu, wace yarinyar Imran ya zaɓa akan ka.?" Kamar yana jira ta tambayeshi, cikin fushi yake faɗin. "Wata ƴar tasisiyar yarinya ce, tun kafin wannan shekarun na taɓa ganin tazo gidan nan har cikin ɗakinsa, karshen zancen dai saboda ita Imran ya guje ni, kuma abin haushin ma ƴar gidan maƙiyina, wanda yake jin baƙin ciki da ganin mulkin da Allah ya bani. Shi yasa nace ya bani duk wani abu da yasan na mallaka masa, yaje Abubakar Galadanci ya bashi koda wanda bekai jin daɗin da na bashi ba." Mommy ta dafe kirji tare da rarraba idanuwa tana. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun yanzu ya zanyi da Humaidah? Alhaji kasan irin masifaffan son da Humaidah ke yiwa Imran? Wallahi Humaidah zata iya shiga cikin wani halin idan har ta rasa Imran." Wani huci senator Matawalle ya saki tare da ɗaukar phone nasa ya shiga daddanawa, cikin ƴan sakanni aka ɗaga yace. "Ina so ka baza mutanan ku su binciko min ɗa na Imran, nasan yana cikin Kano, zan turo maka da hotunansa, please kawo min shi kawai zakuyi banda duka ko ɓacin rai." Yana gama magana ya shiga Gallery, hotunan Imran ya tura kusan kala goma sannan ya ajiye wayar a saman center table, Mommy da ranta duk yake a jagule ta miƙa masa cup ɗin ƴa karɓa tace. "Tabbas ya kamata a nemo Imran, ina kyautata zaton akwai abinda zuri'ar Abubakar Galadanci suka yi masa, duk yadda za'a yi ka dawo da Imran gidan nan Abubakar Galadanci yasan cewar ba'a faɗa da gwamnati duk karfin kuɗin mutum." Wani kwarin guiwa yake ji dan haka ya sake sawa ransa dawo da Imran cikin jikinsa. ********* A wahalarce ta farka saboda har lokacin ba wai baccin ya isheta bane, kawai tana so ta yi karatun text ɗin da zasu yi. Mamaki ne ya kamata ganin lokaci yaja sosai dan har anyi la'asar. Toilet ta shiga tayo alwala, sallah tayi sannan ta sakko down stairs tana nemanshi, ganin alamar baya cikin gidan yasa ta shiga kitchen, takeaway ɗin da suka taho dashi a yawon da sukai ta ɗakko ta koma parlorn ƙasa tanaci. Tana gamawa ta ɗauki wayarta, Ihsan ta kira suka yi magana tace da ita gobe da sassafe zata dawo. Google ta shiga tana ɗan bincika course ɗin da zata halarci text ɗin shi gobe, sai dai gabaki ɗaya ta kasa fahimtar komai saboda tunaninta duk yana kan Imran, ina ya tafi ? Fitowa tai daga browser ɗin ta fara ƙoƙarin kiran wayarsa, bugu biyu kuwa ya ɗaga, kamar yana a gabanta ta shiga turo baki tana faɗin. "Kana ina?" Murmushi yai tare da cewa. "Saloon naje." Yatsina fuska tayi tana cewa. "An gama ko an kusa?" Imran ya lumshe ido, maganar ta kaɗai jefashi take cikin wani yanayi, shi yasa yake san suyi aure idan ba haka ba tabbas shaiɗan yana gab da yi masa kiɗa akan buƙatuwa da ita. "An kusa madam." Kwantar da kanta tayi sosai cikin soofa sannanta tace dashi. " come back soon please." Imran kamar ya shigo cikin wayar ya ganta, yasan tana cikin kewa ya barta ita ɗaya a gida . Sauke wayar tayi daga jikin kunnan tana sanci gaba da duba abinda zata karanta amman duk ta kasa, tunanin iyayenta ya cika mata zuciya, tabbas tasan tayi wauta, amman ba zata iya zama a gida ta auri wani ba zaɓin zuciyarta ba. Bata san tayi auran da zai zamar mata tashin hankali daga farkonsa har karshen sa, tasan idan har ta auri Farooq Galadanci ba zata taɓa yi masa biyayya ba, hasalima tana jin zata iya ɗauke rayuwarsa dan kawai ta fito ta auri Imran Matawalle wanda ya zame mata( ALBI) Idanuwa ta ɗaga sama tare da faɗin. "Allah ka cika mana burin mu, Allah ka tabbatar dani matsayin mata ga Imran Matawalle, ka bamu farin ciki a cikin auran da zamu yi." Wasu hawaye taji sun ziraro mata, bata san dalilin zuwansu ba, sai dai tana jin wani irin raɗaɗin rashin Ummy da Abbanta. Ra'ees ne ya faɗo cikin ranta, da sauri ta lalibo lambarsa ta kirashi, sai da ta kusa yankewa sannan taji ya ɗaga, murya babu daɗi taji yana cewa. "Ya akai?" Mamaki ya kamata jin a yadda ya yi maganar, tace. "Ra'ees baka gane ni bane naji ka amsa a wani iri?" Ga mamakin Rahama sai taji yana cewa. "Na ganeki mana, ba Rahama bace wacce ta gudu daga wajan iyayenta ba? Koba ita bace wacce ta zaɓi saurayi fiye da mutanen da suka kawota a dunia saboda rashin tunani har kikai ga mallaka masa gangar ji...." Cikin tsawa yaji ta katse shi, cike da bala'i ta fara yi masa magana. "Ni sa'arka ce Ra'ees? Wato ka shiga cikin turawa kanka ya fara hayaƙi shine zaka kirani da Rahama gatsal ko? Dan ka samu na kiraka shine zaka tsaya yi min rashin kunya Ra'ees?" Cike da rashin ganin girmanta yace. "Meye abin rashin kunya a cikin abinda na faɗa? Karya nayi? Wallahi kin bani kunya, ace wai kin zaɓi Imran Matawalle akan ɗan uwanki na jini Ya Farooq Galadanci, kin watsawa iyayen mu ƙasa a ido saboda farin cikin ki shine kike so wani yai miki biyayya, to ai ko haihuwa kikayi banajin ƴaƴanki zasu yi m...." Da sauri ta katse jin yadda Ra'ees yake gasa mata magana tamkar ba kaninta ba. Kuka ta fashe da shi tana jujjuya kai a cikin soofa. Tabbas tajawa kanta bakin jini a wajan danginta, gashi ƙaninta, wanda take matukar so ya juya mata baya shima, wai meyasa suka kasa gane manufar zuciyarta? Me yasa idanunsu ya rufe suke shirin hanata samun nutsuwar zuciya? Wani irin kuka ya kwace mata ta shiga rerawa a hankali. Tun daga entrance ɗin parlorn yake jin sautin kukanta, zuciyarsa ce tai wani irin tsinkewa saboda a duniya babu abinda ya tsana irin yaji kukan Rahama, ya ƙarasa wajan da take taji an dafo ta daga baya, ƙin ɗagowa tayi saboda ta riga tagane ko waye ta hanyar shaƙar daddaɗan ƙamshin turaren jikinsa. Gabaki ɗaya ya ɗagota ya ɗorata saman ƙafafunsa, idanunta a lumshe hawaye naci gaba da zirarowa, juyo da ita yai tare da kwantar da kanta saman ƙirjinsa yana jin yadda take shassheƙa, murya so cool yace. "What happened to you.?" Batace komai ba sai sake shigewa da tayi cikin jikinsa tana kuma fashewa da wani kukan, hannu yasa ya janyo wayarta, wajan call ya shiga ya duba last da tayi waya, sunan Ra'ees ya gani, kuma itace ta kira. "Me ya faru da Ra'ees my R?" Cikin kuka take faɗin. "Gida zan koma Imran." Tayi maganar tana sake fashewa da wani kukan. Cikin gigicewa ya ɗagota yana mata wani irin kallo yace. "Why?" Kallansa tayi da idanunta da suka rine da kalar kuka tana cewa. "Kowa ya tsaneni Imran, family na suna yi min kallan ƴar iska kowa baya sona yanzu." Ta ƙarasa maganar tana kuma sakin kuka. Sosai ya riƙe ta a jikinsa, cewar zata koma gida kuwa ba ƙaramin tayar masa da hankali yai ba, amma kuma yana san farin cikinta dan haka yace da ita. "Idan kika koma gida hankalinki zai kwanta?" Girgiza masa kai tayi tana faɗin. "Bazan samu nutsuwa ba Imran, kasancewa tare da kai shike ke sani farin ciki da jin daɗi. Gida da nake san komawa zan koma ne kawai dan su dena yi min wannan kallan." Jinjina kai yai tare da cewa. "Shirya na kai ki gidan, indai hakan shine zai sa kidena zubar min da hawayenki." Rahama ta sauka daga jikinsa ya rinƙa kallanta, juyawa tayi ta hau stairs ba jimawa sai gata ta dawo sanye cikin hijab, yanzu kam mamaki abin yake bashi, da gaske tafiya zatayi ta barshi? Kodai ta dena sanshi ne? Yayi saurin kaɗa kai tare da miƙewa ya ɗauki car key ɗinsa. "Muje ko?" Ya faɗa yana yin gaba. A baya ta bishi tana kallansa, sosai taga gyaran kan yayi masa kyau, inda zata zauna yaje ya buɗe mata kofar, Rahama ta tafi a hankali tana kallansa, gabaki ɗaya fuskarshi babu wani walwala, har zata shiga sai taji sam bazata iya ba kawai ta faɗa cikin jikinsa tana sake fashewa da kuka. "I can't leave without you Imran, I can't..." Ta maimaita cikin zubar hawaye. Wata irin ajiyar zuciya ya sauke tare da yi mata wata irin runguma wacce take tabbatar da cewa nutsuwa zuciyarsa ke samu. Da sauri ya ɗauketa suka koma ciki yana sake matse ta cikin jikinsa. Cikin soofa ya zaunar dasu tare da rikota yana sauke numfashi yace. "Kin ɗaga min hankali R, kiris ya rage zuciyata ta buga." Zare jikinta ta shiga yi tare da zama agefensa tana turo baki tace. "Ina sanka Imran, sannan ina so na kasance tare da iyayena, sai dai hakan ya gagara, iyayen mu sunki bamu damar yin aure cikin kwanciyar hankali saboda gabar da sukeyi, meye tunaninka Imran?" Kwantar da jikinsa yayi sosai cikin soofa ɗin tare da janyo ta yana faɗin. "Zamu yi aure su Daddy suna so ko basa so zamu auri juna, ina so gobe idan na saukeki a school zan biya ta gidan uncle ɗina nayi masa bayani, idan shima yaki kawai solution ɗaya ne muje wajan wani Imam ɗin ya daura mana aure ko kuma muje court ayi mana acan, bazan iya jure ganin mu tare guri ɗaya babu aure ba, ina san ki zama halal ɗina koda wani abu zai shiga tsakanin mu, yanzu dai ki kwantar da hankalinki, karki kuma kiran wanda kika san zai ɓata miki rai kinji ko?" Rahama ta ɗaga kai sannan tace. "Ina da text gobe kuma na kasa yin karatun, gashi komai na baroshi a school." Kallanta yai yana cije lips yace. "Tashi muje kiga wani abu." Ta tashi still yana riƙe da hannunta suka nufi upstairs, wani door ya buɗe suka shiga, light ya kunna haske ya bayyana, Rahama ta shiga ware ido tana "Wowwww." Ɗan ƙaramin lab ne da ya kunshi abubuwa da yawa a cikinsa, seat ya nuna mata ta zauna ya tambayeta akan wane course zata yi text ɗin? Gaya masa tayi nan ya ɗakko joter da biro ya shiga tsarge mata course ɗin gaba ɗaya. Sosai ya shiga yi mata bayani, Rahama tana kwashewa cikin brain nata, ba ƙaramin fahimta tayi ba saboda yi mata yake tamkar a cikin class tare da student. Shima tayi masifar burgeshi ta yadda take bashi amsa, sai dai baya appreciating duk amsar da ta bashi sai yayi challenge ya kuma buɗe mata yadda abun yake. Sai da aka kira magrib sannan ya kalleta yana dafe goshi yace. "Am tired my R." Rahama cikin turo baki tace. "Nima haka fa." Ware ido yai yana faɗin, "Massage nake so." Ta ɗauke kai tare da cewa. "Gashi kuma kai gauro ne babu meyi maka." Wajanta ya isa tare da riko mata hannu yace. "Nan da kwanaki biyar na zama mijinki Ki shirya yadda zaki tarbeni dan ni ɗin nan fa da kike gani kallonsa takeyi da dukkan idanunta sai ya kasa karasawa juya ido tayi ya dauke kansa da sauri. Hannunta ya riqe suka koma master bedroom ta shiga bathroom tayo alwala shima yayi sukai jam'i, suna idarwa yace da ita zaije ya dawo wajan Al-Amin zaije. Suka fito tare ta zauna a parlor ya kunna laptop ɗin sa ya bar mata da yake solar ce a gidan ko'ina akwai haske basu da matsalar nepa. Fita yai ya barta, mota ya shiga ya nufi gidan small Aunty ɗinsa wace ƙanwace a wajan Senator Matawalle. Aunty Aziza na ganin Imran ta faɗaɗa murmushinta tana nuna masa wajan zama. Yarinyarta ta kwalawa kira mai suna Ilham , sanye da riga da wando jeans ta fito sam bataga Imran ba saboda wayar da take dannawa. "Kije ki hadowa yayanki kayan motsa baki." Jin ance Yayanta yasa ta saurin kallan parlon, ganin Imran yasa ta buga tsale tare da rugawa ta rungumeshi. Ɗan janyeta yai daga jikinsa ta shiga cewa. "Kai Yaya Imran idon ka kenan? Yaushe rabon da naganka? Ko zuwa mukai gidan Daddy Matawalle bama ganinka." Ya tsine fuska yai yana faɗin. " bana zama ne shiyasa bakya ganina." Zata koma yin magana Aunty Aziza tace. "Zaki tashi ki ɗakko masa ko sai kin gama cika shi da magana." Ilham ta miƙe da sauri, yau Yaya Imran ne a gidan su? Guy ɗin da Mamah take san ta aura mata. Shi kam Imran kallan Aunty Aziza yai yace. "Aunty aure zanyi." Gabanta taji yai wani mugun bugawa, tayi saurin kallansa tare da cewa. "Aure Imran? Ka samu wace zaka aure ne ko kuwa?" Imran ya shafa kwantaccen gashin haɓarsa tare da sunkuyar da kai yace. "Ina da wacce nake so Aunty, she is my life, my world, my happiness. Aunty Rahama is my everything I mean everything." Gani yai ta canza fuska dai-dai lokacin kuma ilham ta kawo masa juice da snacks ta ajiye akan sidetable, zata zauna Aunty Aziza tace ta basu waje. Cikin wani yanayi tace dashi. "Wacece wannan mai sa'ar Imran? A ina take?" Babu wani fargaba yace. "Rahama Abubakar Galadanci." Da wani irin shock Aunty Aziza tace. "Abubakar Galadanci wanne? Kar dai kace min wanda na sani?" Imran ya ɗan kalleta kaɗan ya maida kansa gefe yana faɗin. "Shine Aunty and na sanarwa Daddy sai dai ya nuna ɓacin ransa, ita ma kuma iyayenta sunki yadda yanzu haka tana waje na, ya karbe duk wani abu da yasan ya bani yace shi ba mahaifina bane indai na auri ƴar gidan makiyinsa. Aunty aure na da Rahama ba haramun bane, dan haka zan auri rahama." Tasha toka tare da girgiza kai tana cewa. "Ina nan ina ta mafarki ina ta jan daɗi zan baka auran ilham , haba Imran ya zaka bamu kunya? Me zakai da jinin Galadanci? Kuma har Matawalle ya nuna maka baya ra'ayin yarinyar amman ka dage cewar kai dole sai ita? Me yasa ba zaka duba a cikin family ka zabi wata ba? Bari kaji in gaya maka, ko ka auri Rahama take kowa, auranku ba zai yi albarka ba tunda iyayenku basu buƙata. Banda ma iskanci yarinyar da ta baro gaban iyayenta ita kake burin ka aura? Toh bari kaji na gaya maka, ko nan gaba sai ta zama ƴar iska tunda dama ballagaza ce... " Wata razananniyar tsawa Imran ya sake wa Aunty Aziza, cikin fushi da ɓacin rai ya miƙe tsaye yana cewa. "Banzo na gaya miki dan ki ciwa matata mutunci ba, idan kema bazaki sa albarka ba kiyi shiru Aunty ." Yana gama magana ya bar mata gidan zuciyarsa na zafi. Wai me yasa aka kasa gane muradin zuciyarsu? Me yasa saboda wata banzar gaba ake son haramta masa Rahama? Motarsa yaja ya wuce guest house ya ɗakko wasu bottles na beer yasa a mota. Kai tsaye gidan da ya ajiye Rahama ya nufa, maigadi ya buɗe ya shiga. Ya daɗe zaune a cikin mota zuciyarsa na raɗaɗi, baya san yasha beer ɗin saboda Rahama ɓata so, sai dai babu yadda zai yi, idan besha ba ji zai yi tamkar ya mutu. Sai da ya shanye su tas sannan ya buɗe ya fito yana layi. Rahama kuwa tana kitchen ta kunna electric cooker ta ɗora kettle tana dafa black tea ta ƙone a hannu, cikin jin zafi ta fito daga kitchen ɗin. Ruɗanin da take ciki ne yasa ta kasa fahimtar cewar baya cikin hayyacinsa gabaki ɗaya, da gudu ta nufi inda yake tana jin zuciyarta kamar zata faɗo tasan akan alaƙarsu ne aka ɓato masa rai shi kuma yasha giya. Girgiza shi kawai takeyi tana hawaye bakinta sai rawa yake tana cewa. "Kadawo cikin hayyacinka Imran, ka tashi muje inda zamu samarwa kanmu farin ciki da jin daɗi. Please Imran ka tashi kafin suzo su cimmana su hana mu jin daɗi saboda wata manufa tasu ta daban." Hannusa ya miƙa tare da janyo wuyan rigarta, hakan yasa nonowanta suka bayyana, yai saurin kallan inda suke yana kokarin kai bakinsa gurin tai saurin turashi. A haukace ta shiga jan ƙafarsa tana girgiza kai tace. "Allah ya tsinewa giya! koda yake dama can tsinanniya ce." Ta ƙarasa tana zubar da hawaye. "Kidena min kuka bana jin daɗin duniyar nan Habibty..." Yai maganar yana kokarin kamota tai saurin faɗawa jikinsa tana kuka mai taɓa zuciya........ *LITTATTAFIN Albi NA KUƊI NE, KIBIYA 500 KI KARANTA ABINKI CIKIN KWANCIYAR HANKALI. DAN ALLAH KUYI MANA ADALCI KARKUCI AMANAR KASUWANCI MU.* #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran matawalle #Rahama Galadanci #Team Albi #Haske Writer's Association.. [11/12, 9:34 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya na MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 20.... Wani irin amai yake yi a gurin, gaba ɗaya Rahama ta gigice duka ya ɓata matakayan jikinta. Da kanta ta riqa goge mai aman har ta gama da jikinsa tareda cire masa rigar jikinsa duka, dogon wandonsa ta riqaja har zuwa ƙasa. Sai da ta tabbatar ta cire kayan jikinsa ta goge wurin tas sannan wani irin wahalallen barci ya ɗaukesa anan akan rug. Wanka ta sake yi falo ta koma ta kurawa waje ɗaya ido, gaba ɗaya ji tayi duniyar na juya mata dama ta riga da tayi sallar isha'i, duk wata yunwar da takeji yanzu ji tayi ta fita dan ko ruwan zafin da ta ɗora masu tasan yanzu ya daɗe da yin sanyi. Cikin doguwar soofa tayi kwanciyarta gamida haɗe jikinta wuri ɗaya tana jin hawaye na cika mata idonta lokaci ɗaya. Tuno kwana biyu kawai da tayi da Imran acikin gidan nan yadda yake shigowa a buge yana mugun ɗaga hankalinta, idan sunyi aurema haka zai riqayi? ta tabbatar shan giya a jinin Imran Matawalle yake zai yi wuya ya daina lokaci ɗaya, a da yana shakkar ta gansa a buge yanxu babu wannan shakkar. Karfe huɗu na asuba ya farka jin kansa yai ya yi masa wani irin mugun nauyi yasa ya dafe kan, bin parlorn yayi da kallo haka yaga babu kaya a jikinsa, hannu yasa cikin sumar kansa gamida runtse ido yana jin xuciyarsa na wani irin harbawa. Kallon rug ɗin yayi yaga wayam, gabansa ya shiga faduwa ina Rahama take?"yayi maganar can kasan makoshi, daƙyar ya miqe tsaye dafe da kansa wanda yake jin tamkar ba nasa ba, yana dafa bango zai hau stairs, hangota yayi cikin soofa ta dunkule waje ɗaya ga wani irin sanyi da yaji yana hurowa ta ko'ina ta cikin falon. Da sassarfa ya nufeta ya ɗagata cak! ya nufi stairs har ya buɗe ƙofar ta fara mutsu-mutsu cikin hannunsa, a hankali kuma ta shiga buɗe idonta tayi arba da fuskarsa, tana so ya sauketa bai sauketa ba har ya kaita kan bed. Da sauri ta mike zaune tana wani haɗe rai yasan laifinsa, kama kunne yayi yana wani langaɓe mata kai, make kafaɗa tayi ta sauka daga kan bed gamida shigewarta toilet, Shima ɗakin ya bari ya nufi nasa ɗakin. Har kusan karfe 6:00 na safe tayi wanka sanye take cikin wata Dubai a baya baƙa mai bakin lace a duka hannayen rigar, tayi rolling da veil ɗin abayar tayi wani irin kyau. Shida da mintuna ya turo ƙofar room ɗin da take ciki, ta ɗaga kai tana kallon ƙofar lokaci ɗaya ta haɗe rai gamida turo baki. Shima lokacin yayi wanka cikin yadin filtex ashcolour sai kamshi yake xubawa. Ta mike tsaye rataye da handbag nata burinta kawai Imran ya sauketa a makaranta, taje zata wucesa ya dawo da ita zuwa gabansa yana yi mata wani irin kallo da idonsa masu cike da soyayyarta. Kallon shigarta yake tun daga sama har ƙasa yadda yaga tayi wani shigen kyau. Itama kallansa tai yayi mata kyau, sai dai shi yaji tsoron kyan nata, Ya shafa sumar kansa cikin husky voice ɗinsa yake faɗin "Hijab." Tasha toka tamkar xata fashe masa da kuka take faɗin. "Tare fa zamu fita Imran, kuma a mota ne dan Allah kabarni a haka zafin zai yi min yawa wallahi, haba ga xafin doguwar riga ga dogon hijab." Shima cikin tsagwaran kishi yake faɗin. "Makaranta xaki shiga fa R... Are You mad?" Ya karasa maganar a ɗan hasale. Ɗaga kai tayi tana kallonsa meye kuma abun ɓacin rai a ciki? Ta girgiza kai tana faɗin, "Hhmm bani da traditional kaya, Imran tare muka kaisu ɗinki taya xan saka doguwar riga na kawo hijab har ƙasa na saka? kayi hakuri dan Allah muje Ihsan na jirana." Ta faɗa tana ƙoƙarin kama hannunsa ya fisge hannun yayi gaba. Binsa tayi tana girgiza kai yau ƴan rigimar sun motsa kenan. Yana tuki ba tare da ya kalleta ba yake tambayarta mexataci, tace Ihsan xata shirya mana breakfast da haka ya mai da hankalinsa kan tuki. Yana gama parking ya ciro 5k ya damka mata acikin tafin hannunta yana faɗin "Idan kun tashi ki kirani naxo mu koma gida." Kallonsa tayi tana girgiza kai, "Nafa dawo hostel Imran." Ko kallonta baiyi ba har ta fice daga motar. Zama tayi gefen bed tana kallon Ihsan, itama Ihsan ɗin kallon Rahama takeyi wadda taga duk tabi ta canja mata tamkar wacce tayi shekara bata ganta ba. Ihsan ta girgiza kai tana faɗin. "Wannan tsare gida haka fa? yau kuma da fushinwa aka baro gida Abba, Ummi ko Imraan?." Ta faɗa tana maida kallonta kan Rahama. Girgiza kai kawai tayi ta amshi mug ɗin hannun Ihsan wanda yake cike da damammen kunun gyada. "Ga naki can a flask na xuba maki." Rahama ta girgiza kai tana faɗin, "Wannan nake so kin san ni bana shiri da duk wani abu mai xafi." Hira sukayi sama-sama suka ƙara duba karatun gwajin da xasuyi sannan suka fice. Basu suka dawo hostel ba sai ƙarfe biyu na rana ko wace agajiye take wanka kurum Rahama tayi gamida sallar azahar tana kwance kan bed bacci ne sosai acikin idanunta, daman sun riga da sunci abinci a cafeteria kafin su shigo hostel, kuma suna fitowa ta kunna wayarta dan kiran Imran sai dai wayar a kashe bata kawo komai aranta ba tasan maybe yana busy.. ********************** Wani irin kallo Mummy ta shiga aikawa Hajiya Azizah tana faɗin. "Yanzu saboda bakin ciki anga Imran ya fara kula Humaida shine xaki zo kice ayi maganar aurensa da Ilham? Ni dai wallahi daga sama kikazo da wannan xancen dan ban taɓa jiba." Cike da mugun jin zafinta Hajiya Azizah ke faɗin. "Auh ashe har Humaidah wannan yarinyyar da xata zo sa'ar Imran ɗin ita kika ƙirƙirar xai aura? tsohuwar macce ragin wasu maxan ita kike yiwa Imran fatan aura?!" "Ya isheku?" Matawalle ya faɗa yana daka masu tsawa, "Dukanku bance kuxo kuyi min zaune kuna kara ɓatamin rai ba, idan har babu wacce xata bani shawarar yarda yarona xai fitar harkar yarinyyar nan ba ku tashi ku fita, kuma ni baxan tilasta Imran lallai dole sai ya auri xabin ɗaya daga cikin kuba, kun sani duk abunda yarona keso shi nakeso, ko wannan yarinyyar da ya kawo sabida tana jinin Abubakar Galadanci shi yasa kawai bana son auren." Baki buɗe Azizah ke kallonsa ta girgiza kai aranta tana faɗin. "inhar tana raye Imran Matawalle bashida wata matar aure sai yarta ilham." Amma a fili cewa tayi. "Kayi hakuri Yaya ga shawara tunda kasa an ɗauko maka Imran Itama yarinyyar kasa a ɗauko maka ita ka kaita wani gidan na daban a boye maka ita. Kaga idan Imran yaci nema ya gaji maybe ya hakura da ita. Sai ka daukesa zuwa wani ƙasar na wani lokaci." Wani irin murmushi Matawalle ya saki yana faɗin "Shawara mai kyau Azizah, dan haka watarana nake son hangen nesanki." Wani kallo ta shiga yiwa Mommy tana juya ido. A fusace Mommy tabar parlorn bayan fitar ta Azizah ta ƙara karya murya tana faɗin. "Da izinin Allah plan ɗin nan xaiyi aiki Yaya, idan har Allah yasa an dace kawai a haɗa aurensa da Ilham a tura su wata ƙasar na wani lokaci." Matawalle ya shiga girgiza kai yana cewa. "Aziza kina manta Imran ne, kina nuna tamkar baki san taurin kansa ba, arabasa da wannan yarinyyar da ina jin ta kusa kamo soyayyata a xuciyar Imran a rabasu kina tunanin zai yarda ya auri Ilham ɗin ne? kedai mu cigaba da lallaɓa shi idan ya amince zai aureta ba shikenan ba. Ai abun farin ciki ne wajan mu.." Mai yiwa Imran hidima Matawalle ya baiwa motar Imran ɗin yace yaje b.u.k ya dauko masa Rahama su haɗu a guest house ɗinshi. Sannan da tashiga motar ya shaƙa mata abunda xai gusar mata da hankalinta na ɗan wani lokaci. Har kusan 3:00pm bata samu lambar Imran ba jikinta yana bata tabbas babu lafiya dan baya taɓa kaiwa haka ba su yi waya ba dan ko sunyi faɗa xai kira yaji lafiyarta. A bangaren Al'ameen kuwa yace mata duk yau basu haɗu ba sannan bai wani daga hankalinsa ba yasan kila Imran ɗin a buge yake can wani wajan. Haka ya kwantarwa da rahama hankali yace yasan Imran yana lafiya, da haka sukayi sallama har kusan 5:00pm Rahama ta fito daga hostel riqe da waya a hannunta, wannan karon tayi wanka ta canja kaya, Fitowa tayi daga cikin hostel tana son shakar iska na daban, haka hankalinta gaba ɗaya bai natsu da kashe wayar da Imran yayi ba, tana ta tunanin ko ta shiga adaidaita taje gidan ko ta kira Al'ameen ya maidata har tayi dialling lambar Al'ameen tayi saurin katse kiran hango motar Imran da tayi, cike da mamaki take bin motar da kallo. Misbahu yana hangota ya sauke ajiyar xuciya dan kusan awarsa biyu anan ko mai kama da ita bai gani ba, gashi daman Matawalle yayi masa gargaɗi akan ko mai xai faru ya tsaya ya jirata dan an tabbatar da tana cikin makarantar. Da mamaki take bin wanda ya fito daga cikin motar da kallo, tunani take ina ta san wannan fuskar? da ladabi Misbahu ya ƙarasa inda take yana gaisheta da respect. Ta amsa tana kallon sa anan ya shiga yi mata bayanin shi yaron Imran ne bashida lafiya zuwa yayi ma ya tafi da ita. Hankali tashe take faɗin "Meya sami Imran din?" Dama ta fito da wayarta dan haka kasa komawa tayiwa Ihsan sallama kawai ta faɗa front side, gaba ɗaya tunaninta ya tafi akan meya samu Imran? Gudu kawai Misbahu keyi da motar ganin hankalinta tamkar baya jikinta yasa yayi amfani da wannan damar ya hura mata wata powder a fuska, Rahama xatayi magana taji kanta na wani irin juyawa daga nan bata sake sanin abinda ke faruwa ba. Har bayan magrib Ihsan ta kasa samun natsuwa toh ina Rahama ta shiga ne? Dan bata taɓa fita ba batareda ta sanar mata ba ta gashi ta buga wayarta yafi sau goma a kashe. Gaba ɗaya sabbin dabi'un da Rahama ta tsiro dasu a kwanan nan suna daure mata kai. Haka ta hakura ta xubawa sarautar Allah ido ko a ina take tasan ita ba yarinyya bace xata iya tsare mutuncin ta duk da yau da gobe baxaka iya shaidar halin dan Adam ba. Manyan sojojin dake zagaye dashi kawai yake bi da kallo kowane fuskarsa babu cikakkar fara'a ya dubi ɗakin da yake kwance akan bed xuciyarsa na tafasa cikin harshen turanci yake faɗin "Ku su wanene? a ina ne nan?" Ya faɗa yana daka masu wata irin tsawa dan gaba ɗaya a ruɗe yake bai san a inda yake ba. Jin sunyi masa shiru yasa yaji ransa ya kara ɓaci sauka yayi daga kan bed ɗin ya nufi ƙofa ya buɗe. Bin parlorn kawai yake da kallo ya runtse ido gamida dafe kansa yana sauke wani irin numfashi, kara buɗe idonsa yayi yana bin manyyan hotonan Matawalle dake manne a bangon falon, sai yanxu ya fahimci a inda yake wato a guest house ɗin Matawalle, but ya akayi yaxo nan? sai lokacin ya tuna ya shiga wani restaurant xaici abinci, wasu kattin mutane yaga sun xagayesa sun rufe masa fuska, Kenan duka aikin Daddyn shi ne? ya buɗe idonsa cike da wani sabon ɓacin rai, yana shiga cikin parlorn yayi arba da mahaifinsa zaune a ɗaya daga cikin manyyan kujerun alfarmar da suka kawata falon. Da fara'a mai girma Matawalle ke faɗin. "Ka tashi kenan?" Ya karaso cikin falon da wani sabon ɓacin rai yake faɗin, "Daddy ya akayi naxo nan?" Murmushi Matawalle yayi cike da wata irin soyayyar Imran ɗin komai yayi masa baya iya jure fushi dashi. "Zan amsa maka duka tambayoyinka kafin nan kaje kayi wanka ka canja kayan jikinka ka rama sallolin dake bisa kanka sai ka dawo muyi dinner yau tare zamu ci abincin dare, rabon da mu xauna muci abincin dare tare dakai baxan iya tuna kokacin ba." Zaiyi magana Matawalle ya dakatar dashi" Bana son musu Imran idan kuma kayi girman kai xan tafi na barka da mutanen nan acikin gidan nan idan naga dama ko kofar gate kafarka bazata taka ba kasan halina." Matawalle ya ƙarasa maganar yana kallon sa, sanin halin matawalle Imran ya juya da sassarfa yabar falon, salollin duka ya jera su babu wata addu'a tunanin sa kakaf yana ga Rahama Galadanci bai sha wahala wajen canja kaya ba dan ko'ina yana da kayan sakawa Matawalle yana sawa a xuba kayan Imran a duka gidajensa da yake shakatawa acikin su. Hango Matawalle acikin dinning area yasa Imran ɗin ya kara haɗe rai ganin manyyan kuloli wanda kamshin abinci kurum ya tabbatar masa dana mommy ne. Yaja seat ya xauna kusa ga Matawalle falon ya rage daga Imran ɗin sai mahaifinsa, Matawalle da kansa yayi serving ɗin Imran ɗin ya tura abinci gabansa. Sosai Imran yaci abinci Matawalle ya kallesa cike da kulawa yana faɗin. "Hope kabi umurnina ka rabu da yarinyyar na?" Imran ya kalli Matawalle idonsa na kadawa lokaci daya yana girgixa kai yake faɗin. "Rabuwa da Rahama daddy ba abu bane mai sauqi, kayi hakuri kayi hakuri dan Allah baxan iya wannan biyayyar ba." Wani irin kallo Matawalle ya riqa yi masa kafin ya haɗe wani abu da yakeji kasan xuciyarsa. "Kana tunanin idan ban amince da auren naka ba xaiyi albarka ne.?" Matawalle ya faɗa idonsa na canja kala haka ya shiga tari da sauri Imran ya riqesa sabida yasan mahaifinsa nada hawan jini, bottle water ya ɓalle yana faɗin "Daddy kasha ruwa dan Allah." Matawalle ya karɓa yasha, xaiyi magana Imran ya dakatar dashi. "Mubar wannan maganar zuwa wani lokacin, muje gida na duba lafiyar ka, nasan ko maganin naka baka sha kuma gashi ka haɗu da matar da batasan ciwon kanta ba." Har mota Imran yaja Matawalle duk da gaba ɗaya tunaninsa na akan Rahama bari ya gama da lafiyar mahaifinsa tukuna. Shi yake tukin sauran masu kula da senator Matawalle na bayansu. Har cikin master bedroom Imran ya shiga da Matawalle ya kwantar dashi a hankali, Mommy ce ta shigo arikice ta ƙaraso tana wani riqe hannun daddy tana faɗin. "Ciwon ne?" Imran yayi tsaki aransa gamida girgiza kai ya nufi inda maganin Daddynsa yake ya ɗauka ya dawo ya xauna ya ɓalla ya bashi. Mommy na riqe dashi tana yi masa sannu ta girgiza kai tana faɗin. "Ga tafiyar mu marocow jibi ya xamuyi da Maheera Alhaji?" Mommy ta faɗa tana kallon sa. Da kakkausar murya Imran ke faɗin "Me za'a aje ayiwa maheera?" Mommy tayi masa wani kallo tana faɗin "Sun samu hutu xamuje muxo daita." Wani kallo Imran ya shiga yiwa Mommy. "Ita bata da ƙafafuwan shigowa jirgine har sai kunje kunxo da ita? kuma harda Daddy?" Ya faɗa yana kallon daddy. Ya kuma haɗe rai tamkar shine daddyn yana cewa "Babu wanda xaije a cikin ku xan yi mata booking flight jibi ta taho." Da wani irin kallo Mommy ke binsa xatayi magana ya dakatar da ita "Daddy na bukatar huta please kin san ciwonsa baya son hayaniya." A fusace Mommy tabar ɗakin ya shafa sumar kansa aransa yake faɗin foolish women. Sai da mahaifinsa ya samu bacci sosai yabar part ɗinsa. Wayarsa ya fidda da mamaki ya ganta a kashe, da sauri ya kunna wayar ya ɗauki motar Matawalle guda ɗaya da sauri maigadi ya buɗe masa gate da wani irin speed yabar gidan.. #Asmy b Aliyu #Hajja ce #imran Matawalle #Rahama galadanci# Haske Writer's Association [11/12, 9:34 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya na MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 21..... Kai tsaye B.U.K ya nufa, yana tuki yana kiranta amma baya samu. Yana shiga ya dinga ware eye's ko zai hangota amman ya kasa ganin komai kama da ita, dole tasa shi karya duk wani girman kansa ya tari wata ɗaliba da yaga zata shiga cikin hostel ɗin su, da wani irin taku budurwar nan ta ƙarasa wajansa Imran Matawalle wani irin farin ciki yana ratsata ganin handsome guy yana tsaida ita, idanunsa akan gate ɗin hostel ɗin yake cewa dan Allah idan ta shiga ta kira masa Rahama Galadanci ko Ihsan, cikin ƙasa da murya tace. "Waza'a ce musu?" Sai da ya furzar da iska daga cikin bakinsa sannan ya ɗora manyan idanunsa masu narka zuciyar ƴan mata yace. "Imran Matawalle." Cikin mamaki tare da zaro ido tana dafe kirji tace. "Wai senator Matawalle kake nufi?" Kallan da yai mata ne yasa ta saurin juyawa da gudu tana jin wani irin farin ciki yau tayi magana da ɗan gidan senator. Kwance ta tarar da Ihsan tana game a wayarta, zama tayi da yake department ɗaya suke tace da ita. "Kinsan Imran Matawalle?" Da sauri Ihsan ta kalleta tana mamakin jin sunan a bakin Zainab. "Nasan shi meya faru?" Duka Zainab ta kaiwa Ihsan a saman cinyarta sai wani tsalleta takeyi. "Yana bakin gate ya kirani yace dan Allah na kira masa Rahama ko ke, meye alaƙarku dashi?" Jin haka yasa Ihsan saurin sakkowa daga bed tana neman hijab take bawa Zainab amsa. "Imran shine wanda zai auri Rahama." Zainab ta buɗe baki da ido saboda mamaki, Ihsan ta kalleta tana rike handle ɗin ƙofa. "Ki fito zan rufe room ɗin." Zainab ta miƙe zuciyarta cike da al'ajabi. Tunda ya hango Ihsan yaji zuciyarsa ta shiga shakko, me hakan yake nufi? Rahama bazata zo gareshi ba ko bata da lafiya shine ta turo masa Ihsan? "Barka da yamma I Matawalle." Kasa amsawa yai sai tambaya da ya jefa mata. "Ina Rahama take?" Da mamaki Ihsan tace. "Ni wallahi na ɗauka kuna tare, tun ɗazu nima nake nemanta a waya amma bana samu, handbag ɗin da tazo da ita tana ɗaki bata ɗauka ba." Hankalin Imran yai matuƙar tashi, ina Rahama zataje? Ko sallama kasa yiwa Ihsan yai kawai ya shiga mota yaja, direct gidansa ya nufa kota koma can, yai duban duniya beganta ba dama kuma mai gadi ya sanar dashi bata dawo ba. Hannunsa biyu yasa a cikin lallausar sumar kanshi yajata tare da cije baki yana "Rahma where are you?" Da sauri ya sake fitowa ya shiga mota zuciyarsa na zafi, Al-Amin ya kira yana tambayarsa, nan Al-Amin ya tabbatar masa da cewar ta kirashi tana tambaya ko ya ganshi yace a'a daga nan bata sake kiransa ba. Hankalinsa ya kuma tashi zuciyarsa ta shiga cikin tashin hankali yana jin tamkar ya kurma ihu. Da wani irin speed ya shiga Matawalle link, yana zuwa yai parking motar a ƙofar gidan Abubakar Galadanci, yana zuwa ya tura ƙaramar ƙofar ya shiga, mai gadi ya tashi da sauri yana tambayarsa. "Lafiya?" Cikin ƙanƙanta idanuwa Imran yai masa wani kallo zuciyarsa kamar zata tsinko daga ma'ajiyarta yace. "Rahama tazo?" Baki buɗe maigadi ke faɗin. "Ka saketa ne?" Imran yaji zafin kalmar hakan yasa shi shaƙo masa wuya zai kashe shi Hajja ta fito daga sashenta taga ana faɗa. "Subahanalillahi suwaye haka? Meya faru?" Tana magana tana tafiya gurinsa, maganarta kuma tasa mai wankinsu fitowa daga loundry, wajan ya isa da gudu ya fara janye maigadin, Hajja kuma ta fara jan Imran tana salati. Ummi dake cikin ɗaki ta upstairs ta leƙo, hango harda Hajja a wajan yasa ta sakkowa da sauri. Lokacin anyi nasarar raba maigadi da Imran da yake Hajja batasan Imran ba hakan yasa taja hannunsa tana faɗin. "Haba kai kuwa bawan Allah, kaga a haka mai hankali amma kawai ka samu mutum a bakin aiki kana shirin kaishi lahira? Saboda me?" Kafin yai magana Ummy ta ƙaraso cike da mamaki take kallansa kafin tace. "Imran! Meya kawo ka cikin gidan nan ?" Da sauri ya kalli Ummy tare da kawar da idanunsa yace. "Rahama..." da Ummy taji sunan sai da kirjinta ya buga, tayi zaton ko maganar mutuwar Rahama ya kawo mata, amman da ta tuna saboda shi Rahama ta barsu, sai tasha toka tare da cewa. "Sai aka yi me?" wani tashin hankali yake ji acikin zuciyarsa kardai Rahama bata gidan nan? Sai ya waske yace. "Ummy dan Allah ku yafe mata, ku barmu muyi aure tunda Allah be hanamu auri juna ba. Kullum kuka take tana Ummy ta tsine mata, Abba baya santa, tana tunanin fushinku zai sa ta faɗa halin da kuke tunanin tana aikatawa. Dan Allah Ummy ki yafe mana kisa mana albarka a cikin rayuwar mu." Imran ya ƙarasa maganar yana yana kallon ummi da wani yanayi acikin fuskarsa, ji yai kamar yazo gaban Mah, ji yake tamkar ita yake yiwa magana. Cike da ɓacin rai take kallansa tana cewa. "Yanzu ina ita Rahama take?" Kafin ya nemo abin cewa sukaji horn, maigadi da sauri ya nufi get yana riƙe da wuya ya buɗe, Abubakar Galadanci ne ya dawo, yana shiga Adamu driver yai parking ya fito, ganin Imran a cikin gidansa yasa ransa yai mugun ɓaci, cike da ɓacin rai yake faɗin. "Uban me kazo yi min a cikin gida? Wato abin naka ya shahara bayan ka hure mata kunne ta gudu wajanka shine yanzu ka shigo min gida? Ko kayanta kazo ɗiba tunda dama ba duka ta ɗauka ba?" Ya sake matsawa kusa da Imran ɗin, "Wanda ta ɗiba sune rabonta dama ni na siya mata ba wani ɗan iska ba, dan haka, kafin rai na ya gama ɓaci zoka bar min gidana stupid boy." Wani irin ƙululun bakin ciki ne ya rufe Imran, idanunsa a rintse yana jin tamkar kansa zai faɗo kasa dirar sojoji sukaji acikin gidan, Imran suka yiwa umarni akan ya fito daga gidan, motar aka gani a waje hakan yasa aka gayawa Matawalle yace a shiga kila yarinyar Imran ya shiga nema. "Idan na sake ganin ƙafar ka a cikin gidana wallahi sai na lahira yafika jin daɗi." Kansa kamar zai faɗi haka yabar gidan, Hajja kuwa ta kasa magana saboda ganin tsaurin ido irin na Imran Matawalle. "Kuga yaro a haka kamar mutumin kirki wallahi." Cewar Hajja tana riƙe da haɓa, "Ɗan iska ne Hajja, yaron da yake shan giya, abokansa duk ƴan daba ne shege tsinanne, wallahi daga shi har uban nasa ba zasu taɓa ganin dai dai a cikin rayuwarsu ba." Yana kaiwa nan ya wuce ciki kamar zai tashi sama. Suna shiga ya kalli Ummy, "Me ya shigo yake gaya maku?" Ummy cikin raunin zuciya ta sanar da shi yaja tsaki tare da hayewa upstairs yana jan tsaki a karo na ba adadi. ********* Apartment ɗinsa yaje zai shiga securities ɗin suka hanashi ɗaya daga cikin su ne yace yaje Matawalle nasan ganinsa. Cike da tashin hankali Imran ya shiga, a parlor ya tarar da Matawalle zaune yana shan fruit hankalinsa kwance. Imran na hangoshi ya ƙarasa wajansa, kansa ya ɗora akan ƙafafuwan mahaifinsa yana sauqe wani irin numfashi wanda yasa senator Matawalle rintsa idanu sakamakon har cikin magudanar jininsa yake jin bacin ran imran din. "Daddy na kusa haukacewa , tabbas Daddy kana gaf da rasani, I can't take it anymore, Wallahi Daddy I love her, I really love her. Daddy banganta ba, banga farin ciki na ba Daddy baxan iya rayuwa babu Rahama ba." Ya fada yana wani dafe kansa dq hannayensa duka biyu. abunda ya koma tayar da hankalin Matawalle kenan. "Ya isa haka my son, wannan daga hankalin da kake yana hurting zuciyata, tashi ka zauna sai ka gaya min damuwarka." Imran ya kasa koda kwakkwaran motsi bare ya iya zama inda mahaifinsa ke nuna masa ya zauna. "Taso ka zauna mana." Matawalle ya faɗa yana ɗago masa da kansa. Dakyar ya tashi ya zauna gefensa, sumar kansa Matawalle ya shiga shafawa kafin yace. "Oya tell me what is going on naga duk kabi ka tashi hankalinka har ana sanar min cewar kaje gidan Abubakar Galadanci why my son." A haukace ya ɗago ya zubawa Matawalle jajayen idanunsa yana cewa. "Banga Rahama ba Daddy, ban san Inda ta shiga ba, naje gidan su bata nan, Na rabata da iyayenta, ƴan uwanta da duk family nata taya zan iya rayuwa babu Rahama Daddy?" Haushi da tausayin Imran suka karyawa xuciya . Matawalle cikin zuciyarsa yana sake jin tsanar Rahama, yayi imani ɗansa yafi san Rahama akanshi, me ya kamata yayi akan yarinyar nan? Imran ganin Daddyn bazai ce komai ba yasa shi miƙewa zai tashi, da sauri ya riko shi, a hargitse Imran ke faɗin. "Daddy bazan iya zama a gidan nan ba banje na nemo ta ba." Matawalle ya haɗe rai, "Kanada hankali kuwa Imran?" Cikin fita hayyaci Imran yace. "Yanzu kam bani dashi Daddy, hankalina zai dawo jikina ne kawai idan nasa Rahama a cikin idona." Girgiza Imran Matawalle ya shiga yi yana faɗin. "Meye a wajan Rahama da har ka samu kanka cikin san fita daga hankalin ka? Menene aibun Humaidah Imran? Ga kuma yarinyar wajen azezah itama ƴar uwarka ce, haba Imran ga ƴaƴan ministoci kazo muje ka duba ka tsaya wajan ƴar ƙaramar yarinya sai juya ka takeyi? Koda yake bayin kanka bane ba, bita da kulli aka biyoka dashi har baka ganin kowacce mace a matsayin mace sai ita, amma zanyi maganin abun." Jin abun da Daddy yace ne yasa Imran saurin komawa cikin jikinsa ya rike hannun Matawalle yana da wani sabon tashin hankali yake fadin "Daddy kana da karfi da ikon da zaka iya sawa a nemo min ita, please Daddy dan Allah kanemo min Rahama." Lallashinsa ya shiga yi yana shafa masa kai. "Don't worry my son, yanzu dai ina so ka kwantar da hankalinka, yanzu zansa a shiga nemanta duk inda take sai na dawo maka da ita, but first ka fara kwantar da hankali kaji ko?" Kamar ƙaramin yaro ya ɗaga kai sannan Matawalle yace ya shiga bathroom yai alwala yazo suje suyi magrib. Jiki babu kwari Imran ya tashi ya shiga, tare suka wuce masjid dake cikin gidan Matawalle suka gabatar da sallah. Imran ya daɗe yana addu'a abinda yai matuƙar bawa mahaifinsa mamaki kenan dan yasan tun da Imran ana idar da sallah yake tashi ya tafi. Sitting room Matawalle ya nufa inda zai yi meeting da wata qungiya, Imran kuma yana fitowa yaje yana tambayar car key a wajan securities suka hanashi saboda umarnin da Matawalle ya basu cewar karsu sake subarshi ya fita daga gidan. Apartment ɗinsa ya nufa cikin kunar zuciya, kai tsaye upstairs ya nufa a haukace ya dinga birkita master bedroom ɗin yana neman beer, wani irin ƙara ya saki gamida dafe kansa, ji yake kamar zai yi hauka. Komai nashi ya kwashe ya bawa Al-Amin ajiya, extra phones nashi duk ya kwashe su ya bada ajiya a tunaninsa ba zai sake dawowa cikin gidan ba. Haka ya zauna yana zubar da hawaye zuciyarsa kamar zata ƙone saboda bakin ciki da damuwa... ***** A hankali ta shiga buɗe idanunta da sukai mata mugun nauyi, numfashi taja tare da bin kowane sashe dake cikin ɗakin da kallo, bata gane ko'ina bane ta sakko daga kan bed ƙofar da ta gani tana facing nata ta nufa, a hankali ta buɗe. Tsaye tayi a upstairs tana kallan tanƙama-tanƙaman hotunan Matawalle, ita kam tunda take ma bata taɓa shiga tsararren gidan da ya kai wannan ba. Sakkowa ta farayi a hankali tana ware ido ta inda zata hango Imran dan tasan tunda taga frame ɗin Matawalle kuma a motar Imran aka ɗakkota. Wata dattijuwar matace ta fito daga kitchen hannunta ɗauke da warmers, mamaki ya kama Rahama, ta ƙarasa ta karɓi ɗaya tana faɗin. "Ina Imran ɗin?" Mama Rabi tace, "Imran yana Kano." Da sauri Rahama ta kalli Mama Rabi bakinta yana rawa tace. "Kano kuma? Nan kuma ina nake?" Mamah Rabi na ajiye warmer din hannunta tana faɗin "Kina garin Abuja Rahama." Cikin zaro ido Rahama take kallan Mama Rabi, hankali a mugun tashe take faɗin. "Meyasa nazo nan, me yasa Imran zai taho dani Abuja bayan yasan ina kan yin tests?" Mama Rabi ta juyo tana kallan Rahama take faɗin. "Imran besan kina nan ba, Matawalle ya bada umarnin a kawoki nan." Hankalin Rahama yai mugun tashi, agogo ta kalla dake jikin bangon falon, karfe 7:45am kenan tun jiya aka taho da ita nan babu sallar magrib da isha ga kuma ta safiyar yau. Fashewa tayi da kuka tare da komawa upstairs, ɗakin da ta fito nan ta koma ta faɗa ƙan makeken bed. Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun wace irin masifa ce wannan? Ya za'a rabata da komai a rayuwa saboda kawai Allah ya jarrabeta da soyayyar Imran? Yanzu wane hali Imran yake ciki? Tabbas tasan yau shan beer sai abinda hali yai dan tasan tabbas besan mahaifinsa yasa a kawota nan ba. Wayar landline ɗin da ta hango tayi saurin zuwa ta ɗauka, lambar gidansu tasa sai dai taki yi, ta kira ta Imran itama taki yi da alama an katse duk wata hanya da zata ba damar kiran wani. Tashi tayi tana kuka ta shiga toilet, alwala tayo tazo tayi sallolin da ake bin ta, tana idarwa ta fito daga ɗakin kai tsaye ta nufi hanyar fita, Mama Rabi na ganinta amma bata ce mata komai ba. Rahama ta buɗe ƙofar tana hawaye yau ba zata sake kwana a garin Abuja ba, duk yadda zatai sai ta koma Kano. Sojojin dake barbaje a gidan sune suka tayar mata da hankali, ta daure ta fara tafiya tana zatan ba zasu kulata ba, tsabar girma da gidan ke da shi gashi kuma yasha shuke-shuke da suka ƙawata gidan hakan yasa Rahma bata san inda gate ɗin gidan yake ba. "Madam ki koma ciki." Cewar wani ƙatan soja da harshen nasara yana yi mata wani kallo. Jikin Rahama ya fara rawa bakinta yana mugun kadawa tace. "Ina san phone zan kira Imran please." Shaye da toka yai taku biyu zuwa gabanta yana ɗora mata bakin bindiga a kanta, zuciyarta tai wani irin bugu ta juya ta koma tana fashewa da kuka. "Me yasa yanzu iyaye suke takurawa ƴaƴansu wajan neman miji ko mata? Me yasa idan akwai mutunci tsakanin iyaye suke rawar jiki wajan bawa ƴaƴansu aure koda kuwa su yaran basu so? Me yasa idan kuma basa mutunci duk irin soyayyar da ƴaƴansu ke yiwa juna basa sporting nasu? Yanzu me nayi dana cancanci haka? Na hakura da iyayena saboda soyayyar da nake yiwa Imran Matawalle, me yasa yanzu za'a baro ni daga mahaifata, a kuma yanke min jin daɗin karatun da nake ji dashi cikin rayuwata? Why? Why Matawalle zai yi min haka?" Tayi maganar tana sakin wani sabon kukan...... *LITTATTAFIN Albi NA KUƊI NE, KIBIYA 500 KI KARANTA ABINKI CIKIN KWANCIYAR HANKALI. DAN ALLAH KUYI MANA ADALCI KARKUCI AMANAR KASUWANCI MU.* #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran matawalle #Rahama Galadanci #Team Albi #Haske Writer's Association.. [11/12, 9:35 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Areewabook* https://arewabooks.com/chapter?id=6362e614d52c9563f327d94f 22..... Bin farin hankacif ɗin kurum yake da ido, tunani kawai yake yana san tuno wanda ya taɓa gani dashi a hannunsa yanzu kuma ya ganshi acikin motarsa. Runtse idanuwa yayi da sauri ya buɗe idon saboda tunawa da yai, tabbas Misbahu ne, ya faɗi sunan da murya marar amo. Yasan duka cikin yaransa babu mai hawar masa mota, ya aka yi hankee ɗin Misbahu yazo cikin nan? Ya kalli ɗayan ya'n kunnen Rahama, yana zaune cikin parlorn yayi crossing legs ɗinsa yayi mugun haɗe rai gamida karkadasu. A hankali Misbahu ya shigo parlorn, ayadda Imran Matawalle keyi masa wani irin kallo yasa ya gigice ya fita hankalinsa wani irin fitsari yaji yana cika mararsa jin yake tamkar ya koma. "Waya baka izinin ɗaukar min mota na?" Imran yai magana cikin serious ɗinsa." Misbahu ya zaro ido yana dafe kirji yace. "Ayaushe kuma hakan ya faru?" Imran ya tambaya da kakkausar murya yana yi masa wani irin kallo, "Magana ta karshe idan kayi min qarya zanyi bala'in baka mamaki, haka kuma zaka rasa aikin ka duka." Babu abunda Misbahu ke haɗawa banda gumi dan yana matuƙar kaunar aikin nan da yake a ƙarƙashin Imran Matawalle. Duk da Matawalle na biyan su albashi mai tsoka haka yana samun alkhairi a wajan Imran, dan haka zai fidda kayan sakawarsa ya baiwa Misbahu su, sosai kuma yake yi masa alkhairi sabida mutum ne mai alkahirin gaske. Zube gwiwowinsa yayi dan da yarasa aikin sa kara ya faɗi gaskiyya yasan idan ya faɗi gaskiyya Imran bazai bari Matawalle ya koresa ba. "Nayi alkawari zan faɗa maka komai da komai, amman wallahi ba laifina bane nima umurnin maigirma Matawalle nabi na aikata hakan." Da mamaki Imran ya kallesa gamida girgiza kai jin ya faɗi sunan mahaifinsa. A nan Misbahu ya warware masa yadda Matawalle ya bashi umurnin yaje ya ɗakko masa Rahama ya tabbatar masa da cewa yanxu haka tana garin Abuja. Ya ƙarasa maganar yana kallon Imran wanda ya shiga shock da tashin hankali ya hanasa magana, "Jeka." Ya faɗa yana daka masa tsawa da sauri Misbahu ya miqe tsaye ya nufi ƙofa addu'a kawai yake Allah yasa ba ƙarshen samun sane yazo ba. Imran Matawalle kuwa, kwantar da kansa yayi cikin soofa yana sauke wani irin numfashi, tun a daren ranar yayi booking ɗin flight da zaije Abuja ɗan bazai iya tuki a mota ba, da kyar ya samu jirgin 12 na rana, gaba ɗaya tsawonsa yayi masa yawa, tun a daren ya karbi wayar Misbahu ya kira Al'ameen yazo ya kawo masa wayoyinsa duka. Washe gari karfe tara na safe ya nufi part ɗin Matawalle baya parlornsa sai Mommy ya samu a parlorn tamkar baya so ya gaisheta ya faɗa mata gobe Maheera zata dawo zata biyo jirgin karfe 8 na dare. Wani kallo Mommy ta riqa yi masa tamkar yana magana da dutse haka tayi masa banza. Matawalle ne ya fito cikin shirin fita cikin bakaken Italyn suit, Imran ya karaso gabansa ya basa side hug yana faɗin "Good morning daddy." "Good morning 2 Imran Matawalle." Imran ya shafa kansa yana faɗin "Ya karfin jikin." "Na samu sauqi sosai." Tare suka isa dinning area Mommy na gama serving ɗin Matawalle tabar parlorn dan idan ta cigaba da kallon Imran a wajen zata iya mutuwa. Yanzu sabida Imran Matawalle ya soke tafiyar da ta shirya yi da daddy, wannan tafiyar Mommy taso suyi ta da Matawalle kwana biyu babu kasar da suka leqa, Imran ya toshe duk wata kofar da xata shakata acikin rayuwar aurenta, yanzu kam lokaci yayi da zata cirewa mai girma Matawalle wannan soyayyar da yake yiwa Imran shekara ashirin kenan da aurensu Matawalle yana raba soyayyarta da Imran, soyayyar ma da yake yiwa Imran ɗin tafi ta ta yawa da ita da ƴaƴanta. Lokaci yayi da xata tsinka wannan soyayyar ta dawo da ita kan ƴaƴanta. Shiru Imran ɗin yayi sai juya spoon ɗin hannunsa yake yi, Matawalle ya kallesa da fuskar damuwa yake faɗin. "Me kuma ya faru?" Imran ya kwantar da kansa jikin kujera, baya son Matawalle ya fahimci yasan inda Rahama take, murmushi ya kirkiro yana faɗin. "Kawai kaina na ciwo daddy." "Harda wannan damuwar da kasa aranka ba dole kanka yayi ciwo ba, ka kwantar da hankalinka zan sa a nemo maka yarinyyar nan a duk inda take." A hankali Imran ya shafa sumar kansa yana faɗin "Nagode Daddy." Har wajen mota ya raka Daddyn nasa haka yayiwa security umurni akan subar Imran ɗin ya fita tunda yasan duk iya nemansa ba zai san inda Rahama take ba, shi kuma dama Imran abunda yakeso kenan. Kai tsaye wajen Al'ameen ya wuce suna zaune acikin parlorn sa yana zuqa sigari a hankali yana lumshe ido xuciyarsa na wani irin raɗaɗi yasan a duk inda take bata cikin kwanciyar hankali, meyasa Daddy zai yi masa haka? ya faɗa zuciyarsa na tafasa haka jijiyoyin kansa suka fito sarari ya ɗauki alwashin bazai dawo da Rahama Galadanci cikin garin Kano ba sai da igiyar auren sa akanta, zai kawo karshen wannan rigimar dake tsakanin Matawalle da Galadanci. Al'ameen ya girgiza kai yana faɗin "Look my Friend wannan fa ba shine solution ba, wallahi Imran kar kayi abunda zai tarwatsa rayuwarku duka daga kai har yarinyyar nan, musamman ma ita da take mace, rashin albarka acikin aure yana iya ja....." Cikin tsawa ya katse Al'ameen yana yi masa wani irin kallo. "Idan bazaka faɗi alkahiri ba malam kayi shiru dan Allah, kuma aurena da Rahama babu inda ya zama haramun albarka kuwa kar Allah yasa su saka albarkar suga idan zamu lalace, alhamdulillahi inada kuɗin da xan iya kula da Rahama da ƴaƴan da zamu samu, zan bata duka wani farin cikin da take nema ka faɗa min sai kuma me xata nema? Batana dani ba? mune da narasa, Insha Allahu nasara na nan tare damu a duk inda zamu taka ƙafar mu.." Kallonsa Al'ameen keyi yana girgixa kai yake faɗin. "Bazaka iya bawa Rahama farin ciki ba Imran sam bazaka iya ba, Iyayenta sune farin cikinta koda tana tare da kai zuciyarta da duka farin cikinta yana wurin iyayenta dan tana son iyayenta yadda take sonka, sannan duk bazata iya rabuwa daku ba, ta samu wani bangare na ta rasa wani haka kake tunanin zata samu farin ciki?" Al'ameen ya girgiza kai yana faɗin. "Dukan ku bazaku yi farin ciki acikin rayuwar auren ku ba." Miqewa Imran yayi afusace ya nufi ƙofa yana jin maganganun Al'ameen ɗin suna tabasa, "Auh bazaka tsaya na saukeka a airport ɗin ba." Yana jin Al'ameen ɗin amma yayi masa banza. *********** A hankali Mama Rabi ta turo ƙofar room ɗin da take, hannunta ɗauke da ɗan madaidaicin tray ta ɗorasa akan center table dake tsakiyyar parlorn ta kalli Rahama wacce ta dunkule kanta cikin duvert sai rawar sanyi take tayi, kuka kuwa har taji babu daɗi, ga wani irin ciwo da kanta keyi, Mamah Rabi ta zauna a gefen bed ta kira sunanta a hankali, banza tayi mata, a hankali ta janye duvert ɗin jikinta Rahaman ta taɓa jikinta taji wani irin mugun zafi, da sauri ta ɗauke hannunta tana salati tana faɗin. "Kashe kanki zakiyi ne ƴar nan? bari na kira maigida." Da sauri ta lalubi ƴar ƙaramar wayarta dake cikin zaninta, lokacin Matawalle yana cikin meeting yaga kiran Mamah Rabi ganin kiran nata yasan babu lafiya, nan take aka kira P.A ɗinsa ya karbi wayar Ya faɗa masa yarinyyar da take kula da ita ce babu lafiya, nan take p.a ɗin yayi magana da family doctor ɗin su dake kula da iyalan Matawalle idan suna a Abuja akan yaje gida ya duba marar lafiya suna da emagency. Cikin awa ɗaya doctor Khalifa Turaki ya bayyana place ɗin mai girma Matawalle, Da kyar da ban baki Rahama ta watsa ruwa Mamah Rabi ta bata ɗaya daga cikin suturar Maheera Matawalle wanda bata taɓa sakawa ba. Karɓa tayi ta saka, kayan sun zauna ajikinta sosai. Doguwar rigar atamfa ce super wax kalar brown da purple ajikinta anyi mata ɗinki A shape, sosai rigar ta zauna ajikinta tamkar dan ita aka ɗinka kayan, kasancewar Maheera Matawalle tana matuqar son traditional kaya a rayuwarta, sam bata fiye saka kayan bature ajikinta ba, ko acan ƙasar idan zata shiga school ta fiye saka traditional kaya fiye da kananun kaya, idan kaga Maheera Matawalle da kananun kaya to acikin gida take ko can jefi-jefi a takaice dai tafi ra'ayin traditonal kaya fiye da na bature. Tun daga kan stairs Khalifa Turaki ya qurawa kyakkyawar fuskarta ido duk takun da ƙafar Rahama zatayi yana jin bugun hakan har acikin zuciyarsa, abinda bai taɓayi ba a cikin gaba ɗayan rayuwarsa wato kallon mace fiye da sau ɗaya, haka kuma ya kasa ɗauke idonsa akanta, saboda wani irin abu yake ji na yawo tun daga cikin zuciyarsa har cikin tafin ƙafarsa, abinda yake ji akan wannan innocent soul ɗin dake agabansa bai taɓa jinsa ba akan ko wace ɗiya mace ba. Nan take wata zuciyar ta faɗa masa wannan shine love at first sight. Ta zauna kujera ta nesa da shi duk wannan kallon da Dr. Khalifa Turaki keyi mata cikin ƴan sakanni yayi mata shi. Mamah Rabi tayi masa sannu da zuwa ta kalli Rahama tana faɗin, "Ki faɗa masa meke damunki, kaganta nan tun ruwan shayin dake cikin cikinta babu komai acikin sa." Ya kalli gefen da Rahama Galadanci ke zaune da wata irin azababbiyar soyayyarta wadda bai taba jin haka ba a gabaki ɗaya cikin rayuwarsa. "Madam ki ɗan taɓa wani abu kafin na dubaki na baki magani." Mamah Rabi ta nufi Kitchen da sassarfa dan haɗo mata wani abu mai ruwa wanda zata iya sha. Da idonta da suka gama kumbura sabida kuka ta ɗago tana yiwa Dr. Khalifa Turaki wani irin kallo, ya riqa binta dashi kukanta na taɓa xuciyarsa haka kuma yana mamakin kukan me takeyi ko duk tsananin ciwo ne? Sai ga Khalifa Turaki durkushe agaban Rahama Galadanci abinda bai tabayi ba akan ko wace macce. Ya girgiza kai yana faɗin, "Karki karawa kanki ciwo, kiyi hakuri dan Allah." Shi kansa a rikice yake bai san da kalmar da xai rarrasheta ba. Lokaci ɗaya ya kai hannunsa saman goshinta wani irin shock yaji da sauri ya janye hannunsa zuciyarsa na wani irin bugawa. Wani irin unxpressable feeling da yakeji akan yarinyyar da yake durkushe a gabanta cikin minti ɗaya ya tashi daga gaban Rahama ya koma kujera ya zauna. Juya kai ta shigayi tana jin kamshin turarensa na cika mata hanci, dai-dai lokacin Mamah Rabi ta dawo ɗauke da mug a hannunta tare da damammen custard wanda yaji madara sosai a cikinsa, ta miqawa Rahama tana faɗin "Yi maza ki shanye kin barsa yana ta jira." Amsar mug ɗin tayi tacigaba da juya custard din kasancewar bata son abu mai zafi. Kallon nacin da Khalifa Turaki keyi mata ne yasa ta kafa kai, sai da taji babu komai ta aje ta haɗa da ruwa. Allah-Allah take ya dubata ya ɓace daga cikin parlorn, haka kurum haduwar su da Dr. Khalifa Turaki taji sam babu wani alkahiri acikin ta. Tambayoyi yake yi mata tana bashi amsa, ya dauko brifecases ɗinsa ya fiddo da magani ya bata yayi mata bayanin yarda xata sha kowane, karshe ya haɗata da Allah da Manzon sa akan ta rage wannan damuwar da takeyi kar yaja mata hawan jini. Sannan yayi min alkawarin gobe xai dawo ya sake dubani. Ni dai shiru nayi masa tamkar yana magana da dutse haka na zamar masa kurma bayan ya fita. Dakyar na sha maganin na kwanta ina jin bacci sai dai tunanin Imran ya hana, tunani take ta hanyar da Mamah Rabi xata aje wayarta ta ɗauka ta kira Imran. Har aka kira sallar isha'i bata samu damar hakan ba, sai dai ta samu zazzabin ya sauka. Mamah Rabi tayi waya da mai girma Matawalle cewar Rahama ta samu lafiya. Ko yanzu ma tunanin Imran ya hanata sakat bata san wane irin hali yake ciki ba yanzu, tunda tayi sallar isha'i take kwance akan sallaya tana faman sharar hawaye tana ambaton Allah a ranta. Kusan karfe 9 ya shigo layin nesa da gidansu yayi parking motar ya fiddo da wayarsa ya kira Buzu maigadi cikin ransa yana addu'a Allah yasa aikin da ya basa yayi da kyau. Ganin kiran mai gida Imran yasa Buzu ya ɗaga da sauri ya gaishesa da wani irin respect wanda a haife Imran ɗin zaizo a yaronsa na uku da haifa. Imran ya karba yana shafa sumar kansa yake faɗin "Baba ya aiki? Ina fatan komai ya kammala ko? Buzu yace. "Komai yayi dai-dai yanzu hakan su duka sun samu bacci ka karaso kawai." Wani irin sly smile Imran ɗin ya saki yana kashe wayar. Daman tun da ya shigo garin Abuja sai da ya sauka gidan wani friend ɗinsa babansa minister kuɗi ne a yanzu ya dauko motarsa sa'annan ya kira Buxu maigadi akan ya tabbatar yau ya haɗawa duka security dake zagaye da gidan Matawalle shayin da xai sakar masu bacci. Idan yayi masa wannan alfarmar zai yi masa alkhairi mai yawan gaske. Buzu bai wani sha wahala ba sabida ya saba haɗa masu shayi wannan karon sai ya zuba ganyen dake saukar da kasala da kuma saka bacci. Da sauri Imran ya fito daga motar ya nufi ƙaramar ƙofa yayi knocking Buzu ya ƙaraso yana tambayar waye? Imran ya amsa yana faɗin nine baba da sauri buxu ya buɗe masa bai tsaya ba kai tsaye entrance ɗin shiga gidan ya nufa da sassarfa, daman kuma yasan Mama Rabi da wuri take kwanciyya barci da angama sallar isha'i. Kai tsaye stairs ya nufa ɗakunan ya shiga buɗewa a hankali yana saka hasken fitilar wayarsa acikin dakuna. hangota yayi akan rug ta dunkule waje ɗaya da sauri ta miqe tsaye tana rarraba ido tayi ido biyu dashi ta kara ware idonta dan tabbatarwa da sauri ta miqe tsaye da gudu ta nufesa ta wani faɗa jikinsa, sosai ta fashe da kuka, rungumeta yayi sosai yana sauqe wata irin ajiyar zuciya da sauri yaja hannunta suka sauka akan stairs cikin mintunan da basu wuce biyar ba suka bar gidan duka. Dukansu shiru suka zauna a motar ta kwantar da kanta akan kafadarsa tana sauke wata irin ajiyar zuciya hawaye na zubar mata. Daman yayi masu booking hotel kai tsaye can ya nufa da ita dan ya kudiri aniyar zuwa Kaduna gobe Insha Allahu can ya nufa zai tsaya a daura auren sa da Rahama ko a ina ne kafin su koma Kano....... #Asmy b Aliyu #Hajja ce #imran Matawalle #Rahama Galadanci #Khalifa Turaki Haske Writer's Association# [11/12, 9:35 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Areewabook* https://arewabooks.com/chapter?id=6362e614d52c9563f327d94f 23....... Hannunta yana riƙe cikin nasa har suka hau upstairs, room 013 suka tsaya ya zaro key ɗin ya buɗe suka shiga ciki. Tsayawa yai a gabanta yana wani irin kallanta, dubawa yake ko akwai inda akaji mata ciwo, tana ta kallansa itama kafin ta turo baki ya langaɓe kai. Hannunta ya sake ja suka isa bakin bed ya zaunar da ita, cike da kulawa yake faɗin, "Mekike son kici? Nasan kina jin yunwa." Rahama ta kawar da kai tana sake haɗe fuska, ganin haka yasa shi juyawa yabar room ɗin ba tare da ya kuma yi mata magana ba. Cikin ƴan minutes ya dawo hannunsa riƙe da takeaway, tana nan a inda ya barta. Ciro abubuwan ciki yai tare da ajiyewa gefenta still babu wanda yai magana a cikinsu.A spoon ya ɗebo tare da kaiwa bakinta tayi saurin kawar da kai, matsawa yai sosai kusa da jikinta waist ɗinsu yana gogar na juna yace. "Ki ajiye min wannan rigimar taki dan Allah, idan kikaci kika ƙoshi sai ki min duk kalar rigimar da kike so, oya yanzu karɓi kici." Ya sake kai abincin da ya ɗibo a spoon ta sake ɗauke kai. Ajiyewa yayi cike da jarumta ya ɗauketa dukanta ya ɗora saman cinyarsa, Rahama ta kuma kawar da kai tana sake tsuke fuska. "Okay gaya min laifi na tun kafin zuciyata ta buga." Ganin yadda jikinsa yai sanyi ne yasa ta kuma turo baki tana faɗin. "Kawai dan ina sanka shine Daddy Matawalle zai sa a sace ni? Ka gaya min Imran na cancanci haka?" Ta ƙarasa maganar tana jin hawaye nasan ziraro mata. Janyota Imran yai gaba ɗaya ta kwanta a jikinsa, wani irin riƙo yai mata wanda yasa Rahama fashewa da wani irin kuka, hakiƙa ta sani shima yana bala'in san ta, soyayyar da yake yi mata gabaki ɗaya tabi cikin hantarsa ta ratsa duk jinin jikinsa, babu abinda ruhi da gangar jikinsa ke muradi irin yaga ta zama mallakinsa, amma sai shamaki ake sanya musu. Cikin raunanniyar murya take magana, "Nayi kokarin ganin na cireka a raina ta yadda zan barka ko Matawalle zaiji daɗin rayuwarsa amman na kasa Imran, kullum soyayyarka sake ninkuwa take a cikin zuciyata, please Imran ka gaya min me zanyi ka tsane ni? Tell me Imran Ina ji kamar zuciyata zata fashe saboda kaunarka." Ta ƙarasa tana kuma fashewa da kuka, ta gaji da wannan abubuwan da ake yi musu, ta gaji da halin iyayen su, yanzu kam kota halin ƙaƙane tana son taga ta zama mallakin Imran Matawalle. Ɗagota yayi daga jikinsa tare da ɗago face ɗinta sukai 4 eye's da juna, yadda yaga hawaye na gudu akan kyakkyawar face nata shine yasa zuciyarsa kusan tsinkowa daga ma'ajiyarta, kuma janyota yai ta faɗa cikin jikinsa ya kuma yi mata wani irin runguma yana manne kanta a saitin heart nashi yana cewa. "Stop crying my dear R, stop please idan ba so kikeyi zuciyata ta fito waje ba." Ya faɗa cike da rigima . Jin tana sauke numfashi ne yasashi shafar face ɗinta yana cewa. "Wannan tunanin naki shine zai tarwatsa duk wani happiness nawa, do you think zan iya rayuwa babu ke ne? Insha Allahu gobe kamar yanzu kina a matsayin matata Ra..ha..ma." Ya ƙarasa faɗa yana rarraba sunan sounds so hope. "Waye zai mana auren Imran?" Ɗago da kanta yai ya zuba mata sexy eye's nashi, da sauri ta janye nata saboda yadda taji wani shu'umin abu yana fizgarta. "Kedai Allah ya kaimu goben lafiya, yanzu dai ki daure kici abinci then kiyi bacci ki huta." Rahama ta ɗauki spoon ta ɗibo abincin takai bakinsa, buɗewa yai babu musu ya faraci sannan itama taci da haka har suka cinye ɗaya ya kunna musu game ledo sunayi a cikin wayarsa, sai cinyeta yakeyi ta turo baki. "Nidai wayo kawai kake min banayi." Dariya yai tare da cewa. "Kin iya fa, zoki gani." Yasa hannu zai kamota tai saurin guduwa ta faɗa kan gado. Wayarsa ce tai ringing yana dubawa yaga Daddyn sa ne, rintsa idanuwa yai dan ya tabbatar tambayarsa zai yi yana ina? Shi kuma baya so asan a inda yake yanzu. Ganin wayar bata daina ringing ba yasa shi ɗauka yana cije lips. "Where are you son?" Imran ya kalli inda Rahama ke kwance, hannunsa ya saka cikin sumarsa tare da faɗin. "Daddy ina wajan Al-Amin." Matawalle ya sauke wani dogon numfashi "Ya akai baka dawo gida ba? Ko bakasan dare yayi ba sosai?" Imran ya miƙe tsaye yana cewa. "Nagani Daddy, kawai bazan iya kwana a ɗakina ba that's why zan kwana wajan Al-Amin." Matawalle yace. "Shikenan badai wani problem ko?" Murmushi Imran yai tare da cewa. "Yeah Daddy babu komai." "Okay bye and sweet dreams my boy." "Insha Allahu Daddy love you." Ba tare da ya jira amsa ba kawai ya katse. Sunan Rahama ya kira yaji tsit, tashi yai ya nufi wajanta, gani yayi har tayi bacci hakan yasa ya gyara mata kwanciyar shi kuma ya koma ya kwanta cikin soofa. ******* Washe gari tunda ta farka daga bacci ta miƙe ta hau upstairs dan tashin Rahama tayi sallah, knocking Mama Rabi tayi taji shiru hakan yasa ta buɗe ƙofar ta shiga cikin room ɗin bakinta ɗauke da sallama, kiran sunan Rahama ta dinga yi amman shiru, wajan toilet taje ta sake kiranta bata amsa ba, Mama Rabi ta murɗa ta shiga babu Rahama a ciki. Nan da nan hankalinta yai mugun tashi ta dinga duba duk inda tasan mutum zai iya shiga bata samu Rahama a ciki ba. Compound tayo tana tambayar securities ɗin dake gidan cewar ko sunga Rahama? Duk sukace a'a. Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun shine kawai abinda suke cewa lokacin da suka gama tabbatar da cewa bata cikin gidan. Wajan Buzu mai gadi suka nufa, tarar dashi sukai yana ta haɗa kayan shayi a cikin kettle ɗinsa, ɗaya daga cikin sojojin ne yake tambayarsa. "Ina Rahama?" Cikin sauri Buzu ya kallesu, ganin sun tsare shi da bindigogi yasa shi jin tsoro, sai dai yana tuna cewa Imran ne yasa shi koma menene yasan Imran ba zai bari ayi masa hukunci mai tsauri ba, cikin sunkuyar da kai yace. "Gaskiya Imran ne yazo gidan nan, sai dai banga lokacin da suka fita da Rahama ba, Ya nuna min kawai wasu takardu yazo ɗauka a gidan." Wani irin naushi ɗaya daga cikin sojojin ya kaiwa Buzu yana furta "Are you mad?" Buzu ya shiga girgiza kai yana jin wani mugun tashin hankali. PA ɗin Matawalle suka kira nan da nan suka shaida masa abinda yake faruwa, a lokacin Matawalle yana sitting room suna waya da senate president hakan yasa ba'a sanar dashi ba. PA ɗin Matawalle ya basu umarnin cewa ayi maza-maza aje a nemo su yace "Nasan ba zasu wuce hotels ɗin garin Abuja ba aje a duba kowane dake cikin garin." Yaci gaba da jiran Matawallen ya gama wayar dan ya sanar dashi halin da ake ciki. ********* Imran kuwa kamar yasan dole za'a bazama nemansa indai aka tabbatar da cewa Rahama bata cikin gidan Matawalle. Dan haka ana kiran sallar farko ya tashi Rahama sukai sallar nafila sannan suka fito daga hotel ɗin, ya tada motar Abokinsa dake hannun sa suka dauki hanyar Kaduna. Ahanya aka kira asuba suka yi parking suka gabatar da ita sannan sukaci gaba da tafia. A wani katafaran gida Imran Matawalle ya fara danna horn baa dauki lokaci ba maigadi ya leko ta karamar kofa yana karewa motar kallo Imran ya sauke glass sukayi ido biyu da Imran matawalle da sauri maigadi ya koma ya buɗe get.ya kalli Rahama dake binsa da kallo ya ɗaga mata gira yana faɗin. "Kina jin yunwa my R, mu shiga ciki kisa mu wani abin kici." Da sauri ta kalleshi cikin fuskar san karin bayani tace. "Ina ne nan Imran?" Hannunta ya kamo cikin nasa yana matsa ƴan yatsunta yace. "Gidan Yayan Daddy ne ba kuma shi da matsala daga shi har matarsa, yanzu dai muje naga kin fara cin abinci sai hankali na ya kwanta." Babu musu tabishi suka shiga cikin gidan. Da murna da farin ciki suka tare su kamar sun san da zuwan nasu, sunyi sa'a kuma Alhaji Aliyu Matawalle yana gidan, tare aka zuba masa abinci da Imran sukaci, suna gamawa cike da damuwa Imran ya kalleshi cikin fuskar tausayi ya sanar dashi duk halin da yake ciki shida Rahama, ya kalli Alhaji Aliyu yana faɗin. "Uncle idan ban auri Rahama ba komai zai iya faruwa tsakanin mu da ita, shi yasa na zabawa kaina solution na zuwa wajanka ka daura mana aure muje muyi rayuwa mai daɗi." Cikin tashin hankali Ali Matawalle yake faɗin. "Ya akai kukai wannan gangancin Imran? Meyasa ba zaku hakura da juna ba tunda iyayenku basu so? Hakika naji haushin hakan, banso zaku yi irin wannan auran ba." Cikin zafin rai Imran yake cewa. "Babu kyau ne uncle? Shin addini ya hanamu yin irin wannan auran?" Aliyu Matawalle yaja numfashi "Addini bai haramta muku ba, sai dai addini yana so a gina auran abisa albarkar iyaye, ku kuma gashi zaku yi duka iyayenku basu kaunar ku kasance tare da juna, baku san albarkar su ne Imran?" Cikin rashin damuwa Imran yake faɗin. "Uncle kasa mana albarka kawai zata bimu Insha Allahu, saboda Uncle idan har baka amince da auran nan ba zamu iya yin wata irin rayuwa ne nida Rahama, saboda we love each other more than you know, please Uncle ka tabbatar da auran mu ko zuciyoyin mu zasu samu nutsuwa." Ganin yadda Imran ya dage ne ya tabbatarwa da Aliyu Matawalle cewa yana san yarinyar da gaske, dan haka cikin amincewa yace. "Shikenan zan sanar da Imam sai a daura gobe." Da sauri Imran ya matsa kusa da Uncle ɗin nasa ya rungume shi yana godiya. Tashi yai ya nufi parlor inda su mum bilki suke zaune, idanunsa kyar akan fuskar Rahama wacce tunda ya fito suke kallan juna, tunda ta ganshi yana fara'a tasan Uncle ɗin ya karɓi buƙatarsu. "Mum gobe za'a daura mana aure kisa mana albarka." Da mamaki tace. "Auran wasa kona gaske Imran?" Yatsina fuska yai yana kallanta yake faɗin. "Haba mum ni na girmi playing Allah, am telling you aure Uncle zai daura mana nida Rahama." Cikin shock tace. "Wane irin aure ne wannan zaku yi Imran? Ina iyayenta?" Imran ya haɗe rai "mum su Daddy basu yadda mu auri juna ba, ina santa tana sona meya rage? Idan ma Uncle bazai iya daura mana auren ba zamuje court that's all." Da sauri mum tace. "A'a Imran basai kunje ba, ina tabbatar maka tunda ka gayawa yallabai zai yi muku abinda kuke so, Allah yasa alkairi." Wani irin smile Imran ya saki kafin ya tashi side ɗin da aka bashi ya nufa dan ya huta. Ganin mum bilki ta nufi wajan Aliyu Matawalle haka yasa Rahama tashi da sauri ta fito, neman Imran ta shiga yi dan ita gaskiya ba zata iya sakewa da kowa ba idan bashi ba, gashi babu waya a hannunta bare ta kirashi. "R...!" Taji muryarsa daga can gefenta, kallan inda yake tayi taga yana kiranta da hannu, ta ruga tana zuwa ya rufe ɗakin. Hannunta ya kama suka shiga cikin bedroom, beyi mata magana ba ya fara kokarin cire kayan jikinsa Rahama tayi saurin juya masa baya tana rintsa idanuwa. Dariya yai yace, "Reminds few hours madam Komai zai zama halal to you ki dena wani kauda fuska." Ita dai taki juyowa kawai taji ya rungume ta daga shi sai boxer da vest. "Kiyi hakuri my R da abinda Daddy yasa akai miki, please forgive him, abinda yayi koni naji zafi but yayi ne saboda yana ganin kamar zai iya rabamu, ina so ki yafe masa dan Allah." Kwantar da kai tayi a kan kafaɗunsa cikin kwantar da murya tace. "Ya wuce tun lokacin da na, ɗora idanuna akan kyakkyawar fuskarka, nasan bazasu iya, rabamu da karfin ikonsu sai dai in Allah ne yaso hakan." Tattausan lips nashi yakai kan fatar wuyanta ya bata wani hot and poisoning sumba, Rahama ta lumshe idanuwa tare da yi masa wani irin riko, ji tayi wani abu yana mata yawo a cikin jikinta wadda yasa take jin gabanta yana wani irin motsawa, Imran ya sake matseta a jikinsa yana hango gobe war haka ta zama mallakinsa halak malak. "Please Imran kasa kayanka sai muyi maganar." Kamar yasan abinda yasa tace haka, kunya takeji sai ya sake janyota jikinsa suka faɗa kan bed, kiciniyar kwace kanta ta shiga yi amman ya hana haka sai sake janta yake tace. "Wayyo Allah Imran ciki na." Agigice ya saketa tare da kallanta cikin tashin hankali yake faɗin. "Meya samu cikin?" Dariyar da yaji tanayi ce ya tabbatar masa da cewar wasa takeyi, murmushi yai yana girgiza kansa, lallai akwai show idan Allah ya tabbatar suka zama mata da miji. "R my dear ni ko? Kin min wayo." Lallausar sumar kanshi Rahama ta janyo zafin da yaji ne yasa shi sakin ƴar ƙaramar ƙara tace. "Toh ba kai ne ba." Yanayin yadda tai maganar cikin shagwaɓa yasa shi lumshe ido, murya can ƙasa yace. "Do you wanna kill me Rahma?" Sake turo baki tayi tace. "Idan ka mutu ni kuma ya zanyi?" Da sauri ya riƙo hannunta "Mubar maganar mutuwa Insha Allahu sai munga jikokin mu." Dariya tayi tana faɗin. "Imran da jika." Ta shiga maƙe kafaɗa "Ni bazan haihu ba." Da sauri ya kalleta yana ware idanuwa "But why?" Rahama ta juya tana turo baki "Zaka dena sona sai yaran." Janyota yai ta faɗa jikinsa ya ɗora face nashi akan nata suna shaƙar numfashin juna yake faɗin. "Never my R, babu wanda zai zo ya shiga gabanki a soyayyata, you're my ALBI kisa wannan a ranki, daga yau zan dawo kiranki ALBI (Zuciya ta)" Gabaki ɗaya suka rungume juna suna sake matse junansu tamkar za'a kwace ɗaya a ciki. ******** Cikin wani irin yanayi yake kallan PA kamar shine yai masa laifin, shaye da toka Matawalle ke kallansa ya karbe wayar .wayar Hannan PA ya kira wayar ogan dake riƙe da gidansa na Abuja. "Kuna me har yaron nan yazo ya ɗauki ajiyar da na baki? Ashe baku da tunani? Banga amfaninku ba a cikin gidana ba saboda duk baku san aikin ku ba, ka sanar da sauran ku tattara kubar min gida zan kawo wasu da suka san aikinsu." Yana gama kaiwa nan ya katse tare da miƙawa PA wayar yana cewa. "Ina so ayi tracing numbern Imran a gano min yana ina yanzu?" Cike da girmamawa PA ya amsa tare da juyawa bar parlorn. Wani irin ɓacin rai ya dinga ji a zuciyarsa, har shi Imran zai fara yiwa ƙarya? Why? Why Imran zai fifita Rahama akansa? Yarinyar gabaki ɗaya ta rabashi da ɗansa mafi soyuwa a cikin zuciyarsa. Da wani irin fushi ya fito, mota ya shiga yana jin wani mugun tashin hankali. Ana buɗe musu gate shima Abubakar Galadanci yana danno tashi motar daga gidansa, wani irin kallo suka dinga yiwa juna mai cike da tsana tare da hassada, motar securities ta tare Abubakar Galadanci har sai da ta Senator Matawalle ta wuce securities suka bishi sannan Abubakar Galadanci ya samu damar wucewa ya tafi cike da bakin ciki yana sake jin ɓacin ran Rahama wace ta wulakanta shi akan soyayyar ɗan Bashir matawalle. Tun yana hanyar zuwa government house aka turo masa impormation na inda Imran yake, Matawalle na dubawa ya tabbatar da cewa gidan Yayansa ne, tabbas Imran up to something, dan yasan haka kawai bazai tashi daga Abuja ya nufi Kaduna ba. Babu ɓata lokaci ya ɗauki waya ya kira Aliyu Matawalle, ko gaisawa basu yi ba Matawalle ya jefa masa tambaya dan shi tunda ya samu mulkin nan yake jin wani irin faɗin rai. "Imran yazo gidanka ko?" Aliyu Matawalle yayi murmushi tare da cewa. "Bamu gaisa ba ya aiki da fama da jama'a?" Takaici ya kama bashir Matawalle sai dai ya maze ya amsa. "Da wace manufa Imran yazo wajanka ina san naji?" Cike da haushi Aliyu Matawalle yake faɗin. "Aure." Cike da masifa Senator Matawalle ke faɗin. "Indai da wannan yarinyar ne bana so ka aurawa jinina ita, ɗana bazai haɗa iri da Galadanci ba na faɗa na ƙara faɗa." Shima Aliyu Matawallen cikin zafin rai yake cewa. "Idan har ka hana Imran samun yarinyar nan ta hanyar aure, ina mai tabbatar maka da cewa zai kawo maka jikoki ta hanyar aikata zini, ka godewa Allah yaron naka yana tsoran Allah banda haka yadda yake san yarinyar nan tsab zai iya haike mata su aikata ɓarna. Ka sauke duk wani abu dake tsakaninka da Abubakar Galadanci ka bawa yaranka abinda yake so. Nidai ko zaka yanke alaƙar dake tsakanin mu sai na aurawa Imran Rahama Galadanci a gobe ba sai wani lokacin ba." Dan kar ma yai masa rashin kunya yasa shi katsewa, aikuwa Matawalle ya rintsa ido yana haɗe haƙoransa sama da ƙasa, cikin tada jijiyar wuya yake faɗin.ai masa booking flight xuwa kaduna yanxu da shida sauran masu kula da lafiar sa ya zabi mutum ukku dan kula da lafiarsa. #Asmy B Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Senator Matawalle #Aliyu Matawalle #Albi #Haske writer's Association. [11/12, 9:36 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Areewabook* https://arewabooks.com/chapter?id=6362e614d52c9563f327d94f 24..... Aliyu Matawalle ne ya shiga parlorn ransa a matukar bace, babu kowa a ciki sai karar fanka hakan yasa ya fara kiran sunan matarsa. Riƙe da hijab ta fito tana amsawa, ganin yanayin mai gidan nata yasa ta ƙarasa wajansa tana tambayarsa. "Lafiya?" Cike da ɓacin rai yake kallanta "Nida Bashir ne kinsan yanzu tunda yayi kuɗi yake ganin kamar shi ya haifeni." Aunty Bilki ta shiga girgiza kai tana faɗin. "Karkace haka yallabai kasan irin wannan lamarin dole sai anyi hakuri, yanzu dai meke faruwa?" Ta ƙarasa maganar cikin kwantar da kai ta yadda zuciyarsa zata sakko. "Akan maganar Imran ne ya kirani yana min magana kamar yana min gargaɗi kuma kamar jan kunne, na rasa me yake nufi." Aunty Bilki tayi ɗan murmushi tare da jingina bayanta jikin kujera tana faɗin, "Karka ɗaga hankalinka bare kalamansa suyi hurting naka." Cike da takaici ya shafa gemunsa tare da cewa. "Ina Imran ɗin yake?" Sai da ta sauke numfashi kafin tace. "Yana bq." Yace "Jeki kira minshi." Hijab ɗin tasa ta fita zuwa bq saboda babu kowa a gidan yaran wasu suna boarding school wasu kuma suna jami'a shi yasa babu kowa bare ta aika su. Tun daga nesa ta fara kiran sunanshi har ta isa bakin ƙofar tayi knocking, a lokacin suna zaune a kan rug suna game, wannan karan har kuɗi aka sa hakan yasa Rahama bada himma wajan ganin ta cinye 1k ɗin da Imran ya ajiye a gefen su. Jin muryar Aunty Bilki yasa su saurin miƙewa tsaye, Imran ya buɗe ƙofar ta kallesu tana murmushi tace. "Uncle ɗinka yana kira." Ɗan sosa cikin lallausar sumar kansa yai tare da raɓawa ta gefenta ya wuce yana murmushi. "Muje kiyi alwala ga la'asar nan za'a yi." Rahama ta sunkuyar da kai suka nufi ciki. Aliyu Matawalle ya kalleshi tare da cewa. "Idan an idar da sallar la'asar ta yanzu da zamuyi, za'a daura maka aure Imran." Agigice ya ɗago ya kalli Uncle ɗin nashi, gabaki ɗaya farin ciki ya gama mamaye shi yace. "Uncle nagode.. Nagode uncle Allah yaji ƙan iyaye." Aliyu Matawalle ya dafa kafaɗar Imran yake faɗin, "Kai ɗana ne Imran dan haka babu godiya tsakanin mu." Tashi sukai zasu yi alwala, Imran na shiga ya ɗauki pillow ya rungume yana dariya. Da sauri kuma ya ajiye ya shiga toilet dan karma Uncle ya canza tunani, alwala yayi da sauri ya fito ya nufi masallacin wanda ya riga kowa zuwa. Tun kafin a shiga sallah Barister Aliyu Matawalle ya sanar da liman za'ai ɗaurin aure, hakan yasa ana idarwa ladan yai sanarwa a tsaya. Barriers Aliyu Matawalle shine zaiyi wakilcin Rahama yayin da Liman zai yi na Imran Matawalle. Cikin ƙanƙanin lokaci aka shaida ɗaurin auran Imran Matawalle da Rahama Galadanci akan sadaki dubu ɗari wanda Barister Aliyu Matawalle ya bada. Alawa da dabinon da Barister Aliyu Matawalle ya bada aka siyo aka rarraba. Imran ya shiga gidan yana farin ciki, Rahama ya dinga nema beganta ba, ya shafa sumar kansa ya nufi bedroom ɗin Aunty Bilki, yana shirin bugawa Rahama ta buɗe zata fito ya wani fizgota gabaki ɗaya ta faɗa cikin faffaɗan kirjinsa ya haɗa da bata wani irin hot hurging tare da ɗagata yana juyiwa. "Fanally yau kinzama Mrs Imran Matawalle." Rahama ta zaro idanuwa tana kiciniyar kwace jikinta kar azo agansu, amma shi ko a jikinsa sai ma sake manna ta yake yi a jikinsa. "Imran ka saukeni kar wani ya shigo." Muryar Barister Aliyu ce da yake waya tasa Imran saurin sauke Rahama tare da matsawa baya, yana ƙarasa shigowa parlorn sukai ido huɗu dashi, da hannu ya kirashi Imran ya ƙarasa wajan shi. "Gashi ka zama cikakken namiji yau Imran, sai dai a ina zaka ajiye matar taka?" Kalmar matarka da Uncle Aliyu ya faɗa yasa Imran sakin murmushi mai ɗan sauti, ya kalli Uncle ɗin yana faɗin. "Uncle ina da gida a Kano bani da matsalar komai, abinda na rasa ma wato mai ɗaura min aure yau gashi ka share min kukana." Murmushi yai yana cewa. "Dama aiki na ne Imran, dole idan auran naka ya tashi ni za'a yiwa magana, Allah ya baku zaman lafiya da zuriya mai albarka." Imran yace. "Amin Uncle ina so yau mu tafi Kano akwai abinda nake san ƙarasawa a can." Barister ya jinjina kai tare sa faɗin. "Shikenan Imran amman zan roƙeka alfarma, dan Allah kayi ƙoƙarin ganin matarka sun sasanta da iyayenta." "Uncle indai har Daddy be sakko daga wannan gabar tasu ba, ina mai tabbatar maka da cewar mahaifin Rahama bazai taɓa yadda ba." Imran ya faɗa ransa a ɗan ɓace. Karar jiniya suka jiyo tun daga nesa, kallan Imran Barister Aliyu Matawalle yai tare da gyaɗa kai yana faɗin. "Mahaifinka ne Imran." Mamaki ya kamashi me daddy yazo yi a gidan nan? Kodai yasan yazo? "Karka damu Imran zuwa yai ya dakatar da auranku, ni kuma naga babu dalilin da zai sa a barku kuje kuyi sabon Allah." Rai a mugun ɓace ya shigo parlorn yana wani irin huci kamar wani tsohon kumirci, yasha toka yana kallan Imran yake faɗin. "Imran baka kyauta min ba, har nasa ayi min abu kaje ka ɗauketa? Ban isa ba kenan ko Imran? Akan wannan yarinyar kake nema ka bijire min? Toh bari kaji na gaya maka, indai ina raye ba zaka aureta ba, na yanke sha'awar aura maka Humaidah nasan idan asiri Galadanci yai maka dole ya warware." Da wani irin sauri Imran ya miƙe yana yiwa Matawalle wani irin kallo, zai yi magana Barister Aliyu Matawalle yace. "Bashir ka dawo cikin hayyacinka ka bar yaro ya zabi abinda yake so, taya kamar Imran ace kayi masa auran dole? Imran fa yanzu ba yaro bane ba, duk ina wannan soyayyar da kake yi masa? Ina ta tafi Bashir? Toh ni na riga da na ɗaura musu aure shida wacce yake so ɗazu." Da wani irin kallan mamaki Matawalle ke yiwa yayan nasa yace, "What? Aure kuma?" Imran ya tashi tsaye da sauri jikinsa har wani tsuma yake saboda ɓacin rai, kallan Matawalle yake yi wanda shima Imran ɗin yake kallo, cikin furzar da iska Imran ke cewa. "Daddy Rahama ce zabina, wallahi bana kaunar Humaidah na tsaneta. Daddy aurena da Rahama ba mai mutuwa bane dan bakina ba zai taɓa iya furuta mata kalmar saki ba." Ya sake jan numfashi "Aure ya ɗauru Daddy ka tayani murna da farin ciki kawai." Yana kaiwa nan ya nufi bedroom ɗin Aunty Bilki inda ya baro Rahama, Rahama ya tarar ta kifa kai akan gado tana ta faman kuka. Rintsa ido yayi tare da rufe ƙofar ya ƙarasa har inda take a kwance. Ji kawai tayi an kwanta a saman bayanta tare da rungumeta, cikin sauri ta ɗago shima ya ɗaga ta suka kalli juna, da sauri suka faɗa jikin junansu Rahama na sake fashewa da kuka. "Imran mun shiga uku, me yasa iyayen mu zasu yi mana haka? Me yasa bazasu kyale mu ba? Nagaji Imran wannan bala'i bame karewa bane ba." Ta ƙarasa maganar tana sake shigewa cikin jikinsa, ku kanta sosai yake hurting ɗinsa, da wani irin yanayi ya riƙo shoulders ɗinta suka yiwa juna kallan eye's to eye's yace. "ALBI kin shirya karɓa ta a matsayin mijinki?" Da sauri Rahama ta shiga gyaɗa masa kai alamar eh still hawaye na zirarowa daga cikin idanunta. Imran ya sake rungumeta, duk suna jiyo Uncle Aliyu da Senator Bashir Matawalle yadda suke ta magana akan su. Wani irin riƙo Imran yai mata wanda yasa Rahama zaro idanuwa saboda jin zafi, lokaci ɗaya taga ya nufi can tsakiyar bed da ita ya haɗa bayanta akan katifar tana ta zaro masa ido. Idanunsa sun kaɗa sunyi jawur ya haye samanta tare da zare ɗankwalin kanta yana shafa lallausan bakin gashinta. "ALBI ina so mu raya sunnar manzon Allah (s.a.w) bayan ta aure da muka yi yau, ALBI ina so zan kusance yanzun nan." A razane Rahama take kallansa tana girgiza kai, bakinta yana rawa tace. "Imran please nan fa ba ɗakin Aunty Bilki ne how can you d....." Da sauri ya toshe sauran maganarta ta hanyar sanya tattausan bakinsa cikin nata. Wani irin sumba yake aika mata, kissing ɗinta yake yi cike da wani irin salo mai cike da tsantsar soyayyarta. Zaro bakinsa yai daga cikin nata tare da rintsa ido ya buɗe yana kallanta, hawaye kawai take yi ya shiga girgiza kai yana zare mata suturar jikinta a hankali, bata hanashi ba sai dai cike take da tashin hankali dan tasan Aunty Bilki tana gab ta tahowa cikin ɗakin, idan har taga suna wannan abin akan gadonta ya zataji? Shi kansa Uncle Aliyu ya zaiji? Tasan dole zasu ce sun cika fitsararru. Da wani irin yanayi yake kallanta hannayensa suna yawo akan nashanunta yana musu wani irin matsa yake faɗin. "My dear Rahama, my one and only my ALBI ina so ki lamunce min a yanzu nayi miki ciki, ina fatan wannan raya sunnar karo na farko ki samu cikin ɗana/ƴata ko su Daddy zasu kyale mu muyi rayuwa mai daɗi." Ya ƙarasa maganar a hankali yana ɗora bakinsa akan nashanunta. Rahama batasan lokacin da ta saki wata irin karaba tasa hannu a cikin sumarsa tana ja. Dogon wandon jikinsa ya shiga zarewa zuwa kasa yana yi mata wani kallo mai nuni da tsantsar buƙatarta, tuni B* ɗinsa ta riga ta gama miƙewa hanya kawai take nema sukaji ana knocking ƙofar, cikin sauri Rahama zata miƙe Imran ya faɗa saman cikinta yana girgiza mata kai yake faɗin. "Karki tashi ALBI bazan bari mufita daga cikin ɗakin nan ba har sai na yi miki ciki, ki bar Imran ɗinki ya kasance tare dake mu zama abu ɗaya a yanzu please Rahama." Ya faɗa sounding good for the moment da suke ciki. "Rahama Aunty Bilki ce ku buɗe min ɗakin." Imran ya hanata tashi, wani mahaukacin romance yake aika mata wanda gabaki ɗaya ya kashe mata jiki, ita kanta Rahama a wannan lokacin jiransa kawai takeyi saboda gabaki ɗaya yasa Pant ɗin jikinta ya jiƙe, banda ajiyar zuciya babu abinda take yi. "Imran ku fito magana ta wuce." Muryar Matawalle ta katse musu hanzari, kallan juna sukai da sauri Rahama ta kawar da fuska tana turo baki. "Heyyy masha Allah ALBI kila sunnar nan a cikin gidan auran mu za'a yi ta." Bata kulashi ba ta dakko kayanta da sauri tasa, shima ya maida nashi tare da shan toka ya kamo hannunta suka nufi ƙofar. Yana mudewa suka haɗa idanuwa da Matawalle da Aunty Bilki sai Uncle Aliyu dake bayansu. Bashir Matawalle ya ƙaƙalo murmushi yana kallan Imran, daurewa kawai yai amman zuciyarsa ta sosu yadda yaga hannun Imran cikin na Rahama. "Komai ya wuce yanzu kuzo mu wuce Kano sai ai sauran shagalin bikin a can." In I don't care ɗin nan Imran yace. "No Daddy bama san ayi komai, zamu koma Kano ne kawai Rahama ta tare a gidana." Matawalle ya ɗan matsa kusa dashi tare da dafa kafaɗarsa yace. "Shikenan ku fito mu tafi." Aunty Bilki cike da farin ciki take murmushi, soyayyar couples ɗin ta matuƙar burgeta yadda taga suna riƙe da junansu. A motar da Matawalle yake ciki su Imran suka shiga still yana riƙe da hannun Rahama, duk yadda Matawalle yaso Imran ya bar Rahama ta zauna a front seat ƙi yayi dole suka zauna a back aka sanya Imran a tsakiya. Har airport aka kaisu da yake motocin gidan gwamnatin Kaduna ne sukaje aka ɗakko shi lokacin da yazo. Ko a cikin jirgi guri ɗaya Imran ya zauna da Rahama, anan ne kuma Senator Bashir Matawalle ya sake jin wata sabuwar tsanar Rahama a cikin zuciyarsa. Suna sauka a Airport ɗin Kano securities ɗin Matawalle suka gyara motocin dan basu tafi ba kasancewar yace zai dawo karsu yi nisa. "Daddy aban mota ɗaya." Cewar Imran yana kallon mahaifin nasa. "No my son ina so muje gida akwai maganar da zamu yi daku." Sai da ya kalli Rahama yaga kanta yana ƙasa sannan ya amince, yasan dai duk tsiya babu wanda zai iya raba auran su. ******* Mommy, Humaidah, Aunty Aziza, Ilham, Maheera sai Imran da Rahama ga kuma uban gayyar wato Matawalle zaune a sitting room duk sun zubawa Imran ido. Cikin bada umarni Matawalle yace. "Tunda ka dage sai daka auri yarinyar nan, ina so ka amince da auran Humaidah ko Ilham ta hakane kawai zan lamunce da auran jinin Galadanci da kaje kayi." Shaye da toka Imran ke kallan Daddy yana faɗin. "Daddy wallahi bazan auri wata ba bayan Rahama, ya kamata a karɓi uzuri na a kuma aminta da buƙatata haba, ni wallahi daddy bazan auri Humaidah ko Ilham ba, wai Daddy su ka haifa ne ko ni? Me yasa ake san ayi min dole?" "Ba dole za'a yi maka ba Imran, mafita mai kyau ake san samar maka." Cewar Mommy, ya wurga mata wani shashashan kallo tare da faɗin. "Idan ina magana da Daddy na karki sake sa min baki, idan kuma ba haka ba Wal...." "Ya isa Imran, ko babu komai ita ɗin mahaifiyace a wajanka." Da mugun ɓacin rai yake faɗin, "Maah bazata taɓa yi min abinda Mommy keyi min ba, yanzu ma saboda buƙatar su suke san shiga tsanina da kai Daddy." Aunty Aziza tace. "Ya kamata kayi shiru Imran, duk kan mu nan masu kaunarka ne, da bama sanka bazumu haɗaka da jinin mu ba." "OKay." Ya faɗa yana wani haɗe rai, ya kalli Maheera Matawalle, ilham da kuma Humaidah yace su basu wuri. "Maheera ki kai Rahama part ɗina gani nan zuwa." Gaban Rahama na faɗuwa tabi bayan su Maheera suka fita hawaye ne suka cika Idon Rahama lokaci ɗaya, shin da gaske Imran aure zai kara yi? wani irin abu mai nauyi taji ya saukar mata a zuciya...... #Asmy B Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Senator Matawalle #Aliyu Matawalle #Albi #Haske writer's Association [11/17, 6:36 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya na MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Areewabook* https://arewabooks.com/chapter?id=6362e614d52c9563f327d94f 25..... "Na Amince zan auri Humaidah sabida farin cikin ka kawai zanyi haka da kuma neman albarkarka, banda haka babu komai a rai na akan Humaidah saboda bana jin kuma zan taɓa sonta Daddy. Maganarsa ta ƙarshe ba ƙaramin taɓa Mommy tayi ba, sai dai taji daɗi ko banza dai sunyi nasara. Baki buɗe Aunty Azeeza Matawalle ke kallon Imran cike da ɓacin rai take faɗin. "Humaidah ka zaɓa wacce ta girmeka itace zaka aura Imran? ga Ilham yarinya ɗanyen jini dai-dai kai?" Cike da gajiya da al'amarin Imran ya shiga girgiza kai yana faɗin. "Ko babu maganar Humaidah ni bazan iya auren Ilham ba saboda na ɗauketa ne tamkar yarda su Maheera Matawalle suke a wurina, ina nufin babu aure tsakanin mu ki daina wannan maganar dan Allah Aunty." Mommy na haɗa Ido da Azeeza Matawalle ta wani juya mata Ido irin tayi nasarar nan. "Kana jin abunda take faɗa Yaya?." Azeeza ta faɗa cikin raunin murya. "Kiyi hakuri Azeeza tunda har an samu zai auri Humaidan." Afusace Azeeza matawalle ta figi jakarta ta hannu tayi waje fuskarta s mugun haɗe . Jikin motar ta ta tsaya ta ciro wayarta ta kira wayar Ilham. Ilham dake zaune cikin balcony tayi nisa a tunaninta abun duniya yabi yayi mata yawa. Idan Imran yayi rejecting nata ya xatayi? da tsananin soyayyar da take yi masa? gudun kar suyi rigima yasa ta kasa shiga cikin gidan saboda Humaidah sai watsa mata habaici takeyi, itakuma Maheera Matawalle da babu ruwanta da sha'anin kowa da kowa magana ma tana yi mata wuya ta nufi nata ɗakin, ita kuma bazata iya zaman kurame da Maheera ba shi yasa ta dawo cikin balcony tana jiran Mum ɗinta. Tana cikin wannan yanayi ne kiran Mum ɗin nata ya shigo a wayarta, ji tayi gabanta yayi wani irin bugawa "Kizo mu tafi gida." Azeeza Matawalle ta faɗa mata kawai ta kashe wayarta. Yadda taji muryar Mum ɗin nata ya tabbatar mata da cewar babu lafiya. Har suka wuce daga gidan Matawalle ran Azeeza Matawalle a ɓace yake, hawaye cike a Idanun Ilham take kallon Mum ɗin nata da wata irin murya Ilham ke faɗin. "Mum ya zabi Humaidah koh?" Rai a ɓace tace, "Yaa zabeta sai kiyi hakuri tunda ba shine autan maza ba, Allah ma ya rabaki da mai shan giya wanda ke yawo cikin ƴan ta'adda. Daman ai rufa masa asiri xa'ayi banda haka ai kinfi karfin Imran Matawalle Ilham, wallahi ta kowace hanya kin fishi." Azeeza Matawalle ta faɗa sounding so very angry. Cikin fashewa da kuka ilham ke faɗin." Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun ni kuma ya zanyi da soyayyarsa Mum? wallahi idan ban auri Imran Matawalle ba mutuwa zanyi, na riga na gama faɗawa friend's ɗina shi zan aura, kuma yanzu suji ya auri mata har biyu babu ni a ciki ai rainani zasuyi suce karya nakeyi. Kuma kin min alkawari Mum kince zan samesa meyasa kika kasa samarmin?" Ta faɗa tana saka tafukkan hannunta cikin fuskarta tare da fashewa da wani irin kuka mai sosa rai. Azeeza Matawalle ta shiga girgiza kai cike da jin takaicin ƴartata take faɗin. "Tunda na kasa ai yanzu sai ki dawo hankalinki ki mayarda hankalinki wajan Yusoof Ali Matawalle, ga wanda ke sonki sosai bakya kulasa sai wanda bai ma san kina yi ba. Inace Yusoof da Imran duk abu ɗaya ne koh?" Cikin fashewa da kuka Ilham take faɗin. "Wallahi ba abu ɗaya bane ba Mum, saboda Yaya Imran yafi Yusoof Matawalle kamewa da jan aji, komai nashi daban ne, personality ɗinsa daban ne Mum." Ilham ta ƙarasa maganar cikin muryar kuka. Haushi da takaici yasa Azeeza cewa. "Ai sai kiyi don ubanki, kije ki auresa mu gani." Azeezah Matawalle ta ƙarasa maganar sounding so pissed up tana kara gudun motar, yayinda Ilham ta haɗe fuskarta ajikin seat tana kara sakin wani marayan kuka.... *************** Mommy ta riqa hannun Humaidah tana juyi da ita a tsakiyyar parlorn, babu abunda ke tashi cikin parlorn sai ihun Humaidah wacce ihun nata ne yasa Maheera Matawalle fitowa daga nata ɗakin hankalinta a matuqar tashe take kallonsu. Tsayawa sukayi suna kallonta "Ƙaraso Mahee muyi murnar tare." Humaida ta faɗa sounding so very happy tana miqo mata hannunta. Maheera ta wani yakune fuska gamida crossing hands ɗinta akan ƙirjinta tana girgiza kai tana faɗin. "Ni dai ina baki shawara Aunty Humaidah ki hakura da auren Yah Imran. Bakya ganin akwai takura acikin aurenku? Ke baki hango irin soyayyar da yake yiwa Rahama Galadanci acikin idanuwansa ba? Zaki zama ƴar kallo ne kawai acikin su." A fusace Mommy take faɗin. "Tafi dan Allah zaki zo ki fara yi mana iyayi anan wajan." Mommy ta ƙarasa maganar tana bin Maheera da wata irin harara tare da faɗin, "Wallahi albasa batayi halin ruwa ba, ni dai wallahi kakaf cikin halayenki babu irin halina." Maheera tana jin Mommy ta girgiza kai gamida hayewarta kan stairs tana fatan Mommyn ɗinta ta shiryu ita da Aunty Humaidah. Saboda ta tsani halin su banda Daddy da bazata dawo hutu ba wannan karon, sabida kawai halayen Mommyn nata da xuciyarta baxata iya ɗauka ba. "Amman dai ba'a gida ɗaya zamu zauna ba koh Aunty?" Mommy ta wani zaro Ido tana faɗin. "Toh da ke kadai kikeso ki xauna?" Humaidah ta turo baki tana faɗin. "Ni kin san ina da kishi fa, na tsani na buɗe ido naga Imran tare da wannan yarinyar." Mommy ta shiga girgiza kai "Lallai ma ke ta kishi ma kikeyi koh? toh bari na faɗa maki zaman ku gida ɗaya shine zaman lafiyarki, idan kika yarda aka raba maki gida zaki kwashi kashin ki a hannu, dan zakiyi wata ko fiye da hakan baki ga ƙafarsa cikin gidanki ba. Kedai kawai ku xauna gida ɗayan mu samu mufitar da ita daga cikin rayuwarsa duka." Humaidah tayi murmushi tare da rungume Mommy tana faɗin. "Ina sonki da yawa Yayata, Allah yabar min ke." Ta ɗago tana faɗin. "Bari na kira Dr. Kamal a waya gara ayi min ɗinkin hq ɗina, sannan zuwa dare dan Allah Aunty kiyi magana da mai kayan matan nan dan kaya na musamman za'a haɗa min." Mommy tayi murmushi tana faɗin. "Karki damu nike da wannan ɓangaren daman., kuma Matawalle ya sanar dani nan da wani satin za'a ɗaura auren, ya kamata mu fara shiri bari na koma ɗakina sai na kira Hajiya Jummai ta haɗani da mai kayan matan ta." Da haka mommy ta miqe tsaye ta nufi bangarenta itama Humaidah ɗakinta ta nufa dan kiran Dr. Kamal. ****** Hawaye na rolling akan kyakkyawar fuskarta take kallonsa, "Da gaske ka amince zaka auri Humaidah?" Ta faɗa tana kallonsa, ji yayi zuciyarsa na karyewa. bai dawo cikin hankalinsa ba sai yanzu, shin taya ya faɗawa Daddy zai auri Humaidah? Wata zuciyarsa ce ta basa amsa da faɗin, sabida farin cikin mahaifinka. Murmushi yai mai ciwo yana faman rintsa idanunsa. Rahama jin Imran ɗin yaki bata amsa yasa ta shiga kaɗa kai zuciyarta na mata wani irin suya. "Tabbas bazan zauna da ita ba Imran, bazan zauna da kishiya sam ba bazan iya jurar ka raba soyayyata da wata ɗiya macce ba, dan haka kana da zabi Imran na yarda na amince ka auri Humaidah daman a gida ɗaya kuka tashi. Amman ina mai tabbatar maka da cewar, daga ranar da ka aureta zaka sallameni na koma gaban iyayena dana gujesu saboda kai, na kunyata su duk adalilinka Imran. Zan iya hakura da duk wata soyayyar da nake yi maka na koma gida, sabida kishin ka da nake tsananin yi bazai bari na ganka tare da wata bayan ni ba." Agigice ya fisgota duka ya mannata cikin kirjinsa yana yi mata wani irin kallo da idonsa da suka daɗe da canja kala. Ƙoƙarin kwace kanta take yaki cikata, tana jin yadda zuciyarsa ke tsananin bugawa tamkar zata fito daga cikin kirjinsa. Fuskarta ya kamo da duka hannayensa guda biyu suka kalli cikin idanun juna, a hankali ya zura bakinsa cikin nata ya shiga kissing ɗinta with so much love and affection. Haka ya shiga shafa ko wace gaɓa ta jikinta yana jin yadda hawayenta ke sauka a saman fuskarsa. Duk yadda taso ta hana Imran taɓa mata jikinta ta kasa, lokaci ɗaya ya haukace mata, hannunsa ya saka cikin rigarta yana murza na shanunta. Babu abunda ke tashi a cikin room ɗin sai saukar numfashinsu, tana jin yadda pant ɗinta ya jiqe. Lokaci ɗaya ta shiga ƙoƙarin kwatar kanta amma ya rufe kowace ƙofa. A haukace yaja zip ɗin rigarta ya saukar da rigar zuwa ƙasa, tana ƙoƙarin fisge kanta ya shiga girgiza mata kai dan bazai iya magana a lokacin ba, yabi milk bra ɗin dake jikinta da wani irin kallo yana ganin yadda nashanunta suka cika bra ɗin. Wani abu yakeji tun daga ƙasan maqoshinsa har cikin yatsan ƙafarsa yana fisgarsa. Hannu yasa ya balle bra ɗin, runtse Ido tayi hawaye na zubar mata. Ji tayi da gaske Imran yana ƙoƙarin shigarta yakeyi saboda ya riga ya gama tadawa kanshi sha'awarta. Da wani irin qarfi ta tureshi tare da komawa gefe ta haɗa kai da gwiwa ta shiga rera wani sabon kuka. Tunowa kawai Imran ɗin zai auri Humaidah ya ruguza dukkan wani hope na rayuwar da ta tsara zatayi dashi a gidan auren su. Dafe kansa yayi yana jin kukanta na wani irin taɓashi, yasan ko zai lallasheta yanzu aikin banza ne dan bazata taɓa sauraransa ba. Miqewa yayi tsaye yana jin yadda b. ɗinsa tayi wani irin cika, bazai iya tsayawa ba, ficewa yayi daga cikin ɗakin duka. Bayan sallar isha'i Maheera Matawalle ta shigo ɓangaren nasu tare da ƴar aiki a bayanta ɗauke da manyan kuloli na alfarma, tun a ƙofar shiga Maheera keta buga sallama babu kowa, dinning area tayiwa Hinde umurnin su aje kulolin. Bin stairs ɗin tayi da kallo tana tunanin ta wuce ko ta haura saman? Juyawa tayi zata fice daga parlorn ta bayanta taji ana faɗin, "Maheee!'' Tana juyawa sukayi Ido biyu da Imran, murmushi ya sakar mata ta juyawa ta dawo cikin parlorn ta wani langabe kai tana faɗin. "Yaya mana'' Ta faɗa tana turo bakinta yasan laifinsa yaja dogon hancinta gamida ware mata manyan sexyyy eye's ɗinsa ta girgiza kai tana faɗin. "Ina amaryar? na kawo mata abinci." Zai riqo hannunta ta wani fisge tana faɗin, "Yayaah please!" Ya girgiza kai yana faɗin. "Ba wurina kika zoba kenan?" Ta gyaɗa masa kai tana kara turo baki. "Wayace ki kawo mata abinci?" Ya mata tambayar gamida xuba mata idonsa. Wani Abu ta haɗe yau ita ta shiga kitchen tareda masu aiki ta shirya masu abincin dare na musamman daddy da Imran, ko wajen xubawa Imran ɗin sai da Mommy tayi ta masifa tana kiranta da marar xuciya duk rashin kunyar da Imran ɗin yayi mata acikin parlor bataji xafi ba shine xata kwashi abinci ta kai masa. A lokacin ce mata tayi. "Mommy kin san Yah Imran shine fav ɗina, nafi sabawa dashi kin manta har wanka shi kika bari yayi min lokacin da Ina ƙarama? duk wani dawainiyata baki sani ba shi kike sakawa da kuma ƴan aiki, kuma rashin kunya ai kune kika hasalashi yake yi maki duka sabida Auren Aunty Humaidah." Ta faɗa tana turo baki. Mommy xata fisgota ta kwace ta fita daga kitchen ɗin da gudunta, Mommy na kwala mata kira bata saurareta ba. Ta girgiza kai tana ware masa Ido take faɗin. "Sabida Aunty Rahama na kawo." Wani irin daɗi yaji jin Maheera ta kira Rahama da Aunty." Yaja numfashi yana cewa. "Ki xauna bara naje na kirata." Ya faɗa yana juyawa ya nufi stairs, wannan karon tayi wanka tana kwance a kan bed fuskar nan tata babu fara'a tamkar hadari. Kan bed ɗin ya hau gamida jawota jikinsa duka. Kalmar sorry ya shiga raɗa mata a cikin kunnen ta. Wani irin haushinsa takeji, ta ture shi tana kawar da fuska, matsawa tayi daga jikinsa sosai. Ya shafa sumar kansa yana kallonta yana mamakin kafiyarta "Taso muje kinyi bakuwa." Ta girgiza masa kai tana faɗin. "Bana bukatar ganin kowa a cikin rayuwata please kaima ka fita." Ta faɗa da rawar murya lokaci ɗaya ya haɗe rai shima ya jawo legs dinta ya ɗagata dukanta ya nufi ƙofa. Ganin da gaske haka xai fita da ita a parlorn kuma yace akwai bakuwa ta fara kiciniyar sauka ƙasa, gashi ko hula babu akanta, dogon gashinta na reto a tsakiyyar bayanta tana wullah kafafunta. Jin yaki saukar da ita yasa ta kwantar da kanta cikin kirjinsa ta fashe da kuka. Baki da Ido Maheera Matawalle ta saki tana kallon drama. Ya sauketa ta rufe Ido ta kasa kallon Maheera Matawallen da wata irin kunyarta. Dariya Maheera ta fashe da ita tana tafa hannayenta "Yaya wannan matar taka shagwaɓabɓiya ce, to kiyi hakuri Aunty Rahama kizo muci abincin dare tare dan ni dai yau da Yayana nakeson cin abinci." Babu yadda ta iya dole ta zauna Maheera tayi serving ɗinsu Rahama duk ta kasa sakewa acikin su tana ganin yarda maheera ke bin dogon gashin kanta da Kallo, lokaci ɗaya Imran ya dagata duka xuwa kan cinyarsa ya dibi abincin ya kai bakinta. Ƙoƙarin sauka take ya riqeta sosai gamida hade rai. Maheera ta girgiza kai ta miqe tsaye tana faɗin "Matar Yaya sai da safe ki kular min da Yayana." Murmushi Imran ya bita dashi tana fita Rahama ta sauka daga kan jikinsa da gudu ta nufi stairs bata sake kulashi ba. Washe gari tun karfe bakwai tayi shirin xuwa school Imran ya karbo Mata kaya wajen Maheera ta saka, babu yadda baiyi da ita ba akan tabar zuwa school ɗin nan sai sun tare, amman ta nuna masa bata san xancen ba. Da Kansa ya fita kaita makaranta tana kallon get din gidan su xuciyarta na tsananin bugawa kwantar da kanta Jikin seat tayi tana Jin hawaye na cika idonta lokaci Daya... #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida #Maheera Matawalle. #Haske Writers Association [11/17, 6:36 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...*(my heart❤️) ASMY B ALIYU DA HAJJA CE PAID BOOK...#500* *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* Asma'u Buhari Aliyu *Shaidar biya ta 08086207764* *Katin Wayar MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp.* 26.... "Tsayarda motar Imran." Ta faɗa masa tana bude idonta agigice shima a wani irin rikice ya taka burkin motar xuciyarsa na bugawa ya ɗauka wani abun ne ya sameta, ta kallesa hawaye na zubar mata cikin rawar murya take faɗin. "Ina son naga Ummi." Lips ɗinsa ya cije yana kallonta baice komai ba ya tada motar gamida juyata bai tsaya a ko'ina ba sai a ƙofar gidansu Rahama. Ya shafa fuskarta a hankali yana kallonta cikin sanyi murya yake faɗin. "All d best." Da haka ta ɓalle marfin motar ta doshi get ɗin gidan nasu tana jin zuciyarta na wani irin bugawa, kafafun ta nayi mata wani irin nauyi. Jada bayan tayi tana jin zuciyarta na wani irin dokawa tuno gargaɗin Ummi da Abbanta akanta lokacin da zata bar gidan. Ta share hawayen da suke zubo mata tasa hannu tayi knocking ta ƙaramar ƙofar, ba jimawa kuwa maigadi ya fito ya ɓude, ganinta yasa ya buɗe ido yana kallonta. Jikinsa yayi wani irin sanyi, cikin rawar murya ta gaisheshi ya amsa cike da tausayinta "Abba na ciki?" Ya shiga girgiza kai yana cewa, "A'a yayi tafiya sai dai Hajiya tana ciki." Jin cewa Umminta na nan yasa ta fara tafiya. Kai tsaye ta nufi entrance ɗin shiga cikin gidan. A cikin parlorn babu kowa sai masu aiki daketa gyaran gidan, kowa kallonta ya tsaya yi. Kai tsaye ta nufi stairs tana jin ƙafafunta na wani irin rawa. Bata tsaya ko'ina ba sai a ƙofar ɗakin Umminta, zuciyarta na harbawa tayi knocking har kusan minti biyu taji shiru hakan yasa ta ɗan tura ƙofar. Hango Umminta tayi kwance kan bed tana bacci. "Waye?" Taji an faɗa ba tare da Ummin ta bude idonta ba. Hawaye suka zubo mata lokaci ɗaya cikin rawar murya take faɗin. "Ummi Rahama ce." Da wani irin yanayi Ummi tayi saurin buɗe ido cikin second ɗaya kacal ta miƙe zaune tana kallon Rahama dake tsaye a gabanta. Ummi ta shiga girgiza kai tana faɗin. "Me kika zo yi mana?" Kasa daurewa Rahama tayi kawai ta nufi Ummi da gudu tamkar wata ƙaramar yarinya ta wani faɗa cikin jikinta gamida fashewa da wani irin kuka mai cin rai. "Kiyi hakuri-kiyi hakuri dan Allah Ummi, wallahi bazan iya rayuwa babu ku ba, Kune walwalata da duk wani jin daɗina duka. Ina jin tsoron rayuwar duniyar nan kar kusa tsinuwar Allah ta hau kaina akan fushin da kukeyi dani, nasan nayi maku laifi maigirma. Ummi kallon da kuke yi min yana ɗaga min hankali, yana rusa duk wani fatana a duniya, wallahi tallahi ban taɓa aikata zina ba, Ummi ko vedion da kuka gani a wayar Yaya Farook dan gujewa aurensa ne yasa na aikata haka, amma ba dan ina so ko shi Imran yana so ba." Ta ƙarasa maganar cikin shessheka lokaci ɗaya Ummi ta fisgota daga jikinta ta riqe mata shoulders tamkar zata ɓallasu, wani irin ɓacin rai take hangowa cikin idanun Ummi, "Yanzu akan wannan dalilin shi yasa kika buɗe jikin ki Imran Matawalle yayi yadda yaga dama dashi? Are you stupid? Taya zakiyi daraja a idanunsa ko bayan aurenku? kin cuci kanki wallahi kin tozarta rayuwarki, sannan zaki barwa ƴaƴanki abun faɗi, kuma har abada bazakiyi daraja a Idon Imran Matawalle ba, tunda har ya riga yaga tsaraicinki tun kafin aurenku. kibar namiji Inda yake komai son da yake yi maka da ya tuno da wannan ranar na cewa kin gama basa jikin ki tun atiti wallahi tallahi zaiji ya tsaneki idan ma bakiyi hankali ba ko bayan aurenku zai fara xargin kina bin wasu maxan sabida bakiyi musun basa jikin kiba tun a waje." Hawaye kawai ke xubar mata maganganun Umminta sun taɓata, haka sun karyar mata duka wani kwarin gwiwar da take dashi akan rayuwar aurenta da Imran Matawalle. Meyasa tayi wannan ganganci? meyasa ta yadda da khudubar da shaitan ya xauna yayi mata?kenan yanxu Imran kallon ballagaxa ƴar iska yake yi mata dan ya riga yagama sanin sirrin jikinta tun a titi? Tabbas idan ya auri Humaidah ta gama yawo, tasan bazai ƙara kallonta da daraja ba. "Ki tashi ki tafi Allah ya kyauta." Ummi ta miqe tsaye fuska babu walwala tana nuna mata ƙofa. Zubewa tayi agaban Ummi ta riqe kafafunta hawaye na xubar mata. Ummi ta runtse Ido haka kukan Rahama na karya mata zuciya. Addu'a kawai take Allah yasa Rahama ta hakura da Imran Matawalle sai kawai taji tana cewa. "Kiyi min addu'a a duk Inda xani taka ƙafata Ummi, addu'arki nake bukata saboda an ɗaura min aure da Imran Matawalle a jiya." Kalaman Rahama ba ƙaramin girgiza Ummi sukayi ba, sai ga Ummi ta xauna dabas akan bed tana kallon Rahama da wani irin tashin hankali da take hangowa cikin idanuwan Ummi. Sosai Ummi taji daɗin wannan auren aranta ko ba komai Allah ya kare mata ƴarta daga faɗawa halaka sai dai baxata nuna mata a fili ba xata kuma cigaba da yi mata addu'a a duk Inda take a matsayinta na uwa. Tun ranar da Rahama ta fice daga cikin gidan su walwalar Ummi da jin daɗin ta ya rage. Abba yasa duka sunyi blocking number ɗinta har ta Hajja ya karɓa yayi, haka yayi rantsuwa idan Ummi ta nemi Rahama xai datsa igiyar Ummi ta auren su. Kalaman Abba sun girgiza Ummi, sun kaɗata tana kaunar Rahama haka tana son aurenta sai dai a duk halin da Rahama ta tsinci kanta baxata daina yi mata addu'a ba a matsayinta na uwa. "Jeki kawai Allah ya bada xaman hakuri." Ummi ta faɗa tana kawar da fuskarta daga cikin ta Rahama dan kar Rahamar ta gano weakness ɗin Ummin akanta. "Zan roqi alfarma Ummi koda shine abu na ƙarshe da xan nema a wurinki Ummi. Dan Allah ki buɗe wayarki mu riqa magana koda xan riqa kiranki ne sau ɗaya a sati, hakan ma xanyi farin cikin jin muryarki please Ummi." Ta faɗa tana kallon reaction ɗin Ummi. Ummi ta girgiza kai batareda ta kalleta ba tana faɗin, "Kiyi hakuri banda wannan." Cizon lips tayi "Abba ya hana koh Ummi?" Rahama ta faɗa da rawar murya tana kallon Ummi, Rahama ta miqe tsaye ta nufi ƙofa tana faɗin "Nagode ma a hakan da kika sauraren, xanyi kokari na riqa xuwa asibiti muna gaisawa." Da haka ta fice daga ɗakin tana jin wani sabon kuka nazubo mata. Yadda yaga ta fito a rikice ne yasa ya balle marfin motar yayi mamakin data ɗauki lokaci bata fito ba ya ɗauka ko Abubakar Galadanci ya riqe ƴarsa kenan da ya kuduri aniyar wannan karon xai nuna masa bad side ɗin Imran Matawalle. Zai riqota ta fisge hannunta ta nufi front seat ta bude ta faɗa cikin motar ta fashe da wani irin kuka mai cin rai, motar ya koma xai jawota tayi saurin fisgewa tuna kalaman Umminta kurum akan Imran ɗin xai riqa yi mata kallon ballagaxa tun atiti ya gama ganin jikinta, A hankali ya ɗora kansa akan staring motar xuciyarsa na mugun tafasa, kukanta na mugun taɓasa. Motar yayiwa key da wani irin speed yabar layin idonsa sun kaɗa lokaci ɗaya ya canja kala jijiyoyin kansa suka fito sarari alamar ransa yayi mugun baci haka ya hau titi yana sharara mugun gudun da yasa Rahama ta tsaida kukan nata, cike da wani irin tsoro take kallonsa tana ganin yadda wasu ke binsa da xagi da bakaken kalamai amman Imran ko sauraren su bayayi dai-dai lokacin wani mai bara makaho da ɗan jagora suka kawo tsakiyyar titi, ganin da gaske cikinsu zai yi yasa Rahama ta runtse Ido gamida sakin wata irin kara, jikinta ba Inda baya rawa tana jin numfashinta na baraxanar ɗaukewa duka. Wani irin burki yaja ya kauce musu motar ta bugi wata transformer dake bakin hanya, lokaci ɗaya kuma transformer ɗin ta faɗi daga ma'ajiyarta. Mutane ne suka fara ihu da guje-guje Allah yaso babu wuta a transformer ɗin. Ya kalli gefen Rahama wacce ta dade da sumewa ko motsi batayi ga motar tana ta hayaki dakyar ya ɓalle marfin motar hannunsa da goshinsa yana fitar da jini sabida glass ɗin motar da ya fashe ya ɗan taɓasa. Ɗaukota yayi dukanta babu numfashi a tattare da ita, dandaxon mutane sun cika wurin. Wani shop dake gefen hanya nan ya shiga da ita aka shinfida musu wata ƙatuwar rug irin ta sallah. Murza cikin hannunta ya shiga yi agigice, jin bata numfashi hannusa duka biyu ya ɗora akan kirjinta yana ɗan dannawa. Mai shop ɗin ya taimaka masa ya basa bottle water YA buɗe, a fuskarta ya shiga shafa mata ruwan, wata irin ajiyar xuciya ta shiga sauqewa a hankali kuma ta shiga buɗe idonta. Wata irin runguma yayi mata xuciyarsa na tsananin bugawa bin wurin ta shiga yi da kallo zuciyarta na tsananin harbawa ta kalli Imran bakinta na rawa maganar da take kokarin yi ta kasa yi. "Are you owk?" Ya faɗa yana riqe da ita. "Ina motar?" Ta faɗa murya can ƙasa. Ya girgiza kansa yana faɗin, "Ki natsu dan Allah." Ya faɗa mata cikin kwantar da murya hannunsa tabi da kallo ganin jini haka ma goshinsa, ta rintsa ido. Waya ya kira yayi bayanin Inda yake, motoci biyu na gidan Matawalle suka xo dan tafiya da Imran ɗin, ya kwashe duka abubuwan amfaninsa dake cikin motar, duka a back seat suka xauna har lokacin Rahama na makale dashi jikinta gaba ɗaya ya saki ganin haka yasa shi ɗago kanta da sauri yana faɗin. "Idan kin san bazaki iya zama a school ba kawai mu koma gida." Da sauri ta girgiza masa kai, "Ina son na shiga school Imran kuma ko waya babu a hannuna tun ranar da daddy yasa aka ɗaukeni ban san inda suka ajemin ba, kuma ina son nayi magana da ihsan." Umarni Imran ya bayar akan su juya motocinsu zuwa Bayero University. Nan kuma ya ciro wayarsa ya kira Misbahu yana tambayarsa wayar Rahama. Da girmamawa yake faɗin ai tun a ranar ya baiwa maigirma Matawalle wayar, da haka ya katse kiran ya kira daddy kusan miss call biyu bai ɗaga ba. Motocin na tsayawa ta kai hannu xata buɗe handling ɗin motar ya riqeta yana kallon cikin idonta tare da cewa. "Anjima xan dawo muje gida." Maƙe kafaɗa tayi fuska babu walwala take faɗin. "A hostel xan xauna." Ya girgiza kai gamida riqo fuskarta cikin wani irin yanayi yake faɗin, "Kina matsayin matar tawa xan cigaba da barinki ki kwana a hostel? no way. Anjima xanxo mu koma gida." Zatayi magana yayi sauri ɗora yatsansa a saman bakinta gamida girgixa kansa yana faɗin. "Insha Allahu jibi xamu tare a namu gidan, kayan ne basu gama haɗawa ba, sannan kayanki duka dake hostel xamu kwashesu duka a yau." Ya haɗe fuskarsa da tata yana gogar hancinta gamida lumshe ido. Zaro Ido tayi tana kallon driver dake gaban motar, umarni yayiwa drivern akan ya fita, yana fita yasa remote dake control ɗin seat ɗin, ya kwantar da seat ɗin tayi ƙasa xata kwace kanta ya fisgota duka ya mata rumfa. Runtse ido tayi tana jin numfashinta na wani irin fita da sauri da sauri lokaci ɗaya taji yana yawo da hannunsa cikin rigar jikinta, bai saukar da hannun a ko'ina ba sai akan na shanunta, wata irin ajiyar xuciya ta sauke tana yi masa wani irin shanyayyen kallo, murxasu ya shiga yi cikin wani irin salo. Motsi da ƙafafunta ta shigayi ganin haka yasa shi haɗe bakinsa da nata ya shiga yana gigitata da possionate kisses ɗinsa masu wuyar misiltawa. Hannunta ya lalubo ya dora akan B* ɗinsa wacce tayi wani irin fitowa, gabanta na mugun faɗuwa ta jaye hannun da sauri tana sauke wani irin numfashi. B* ɗinsa ya ciro ya shiga goga mata ita a haukace, agigice ta kankamesa a lokacin ya ɗagata gamida komawa gefe yana sauke numfashi. Tabbas idan har bai kusanci Rahama acikin kwanakin nan ba komai zai iya faru dashi. Sai da suka samu natsuwa na kusan minti goma ya ɗago ta yana share hawayen idonta yaja dogon hancinta gamida sumbatar ɗan ƙaramin bakinta da sexy muryarsa yake faɗin. "I love you more than I love my self ALBI..." Ya qarasa da muryarsa da ta kashe duka jikin Rahama. Tana jin wani abu na sauka a pant ɗinta sai faman ciccijewa take saboda ita kaɗai tasan halin da take ciki. A hankali ya damƙa mata 10k acikin hannunta yana maida jikinsa bayan kujera, har ta fice daga cikin motar idonsa na kanta, remote yasa ya ɗaga seat ɗin, kwantar da kansa yayi cikin seat ɗin sosai gamida runtse idonsa hannunsa ɗaya na riqe da wandonsa. Kai tsaye gida ya koma wanka ya qarayi yayi dressing wajen da ya samu rauni. ya nufi part ɗin mahaifinsa duka yau da family ɗin Matawalle ke m breakfast dasu. Sannu Matawalle ya shiga yi masa yana jin tamkar ya dawo da raunin jikin ɗan nasa kanshi. Gyaran murya Imran yayi ya ɗan shafa kansa yana faɗin. "Daddy wayar Rahama tana bukatarta musamman ma sim card ɗin." Matawalle ya gyada kai yana faɗin. "Tana cikin master bedroom ɗina idan ka tashi kaje ka ɗaukar mata, sa'anann maganar hidimar bikinka da Humaidah shirye-shiryen me zakayi?" Ya wani yakune fuska lokaci ɗaya yana faɗin. "Daddy shirye-shiryen me xanyi? kawai a shafa fatiha that's all." Baki bude Mommy ke faɗin. "Sai kace wani bikin wasu ƴan iska?" Imran ya girgiza kai yana faɗin. "Nafi son na ƴan iskan ai dan bana bukatar party ko wani abun, idan kuma taji tana bukata tayi ita ɗaya amman ni baxanje ba." Humaidah ta kallesa da idonta da suka canja kala cikin rawar murya take faɗin. "A saboda ka auri wata waccan banxar shine bazaka ba?" A mugun haukace ya dawo gabanta ya shako mata wuya daman kuma cike yake da ita "Wacece banzar? Rahamana kike kira da banza?" Ya faɗa cikin fushi da ɓacin rai, tari sosai Humaidah keyi salati Mommy ta soma yi tana faɗin. "Kashe ta zakayi ne Imran?." matawalle ne ya dakawa Imran ɗin tsawa yana faɗin. "A gabana kake kokarin kasheta don ubanka.?!" Matawalle ya faɗa so pissed up. Sakinta yayi a mugun fusace ya nufi ƙofa, lokaci ɗaya Humaidah ta fashe da kuka Mommy ta hau lallashinta. "Karki wani damu da barazanar sa Humee, aure ne baza'a fasa ba." Daddy ya qara baiwa Humaidah hakuri haka yace su shirya zuwa ita da Mommy su tafi Dubai ta hado kayan lefenta da furnitures ɗin da take bukata. Mommy ta saki murmushin samun nasara aranta take faɗin lallai malam mai tasiri maganinsa yayi masu rana batayi hasarar kudinta ba, ta gama da bakin Daddy saura wannan mai shegen taurin kan tsiyar. "Nagode sosai daddy Allah ya ƙara girma da arziki." Humaidah ta faɗa sounding so very happy, lokaci ɗaya Maheera Matawalle ta miqe tsaye ta nufi ƙofa, baki buɗe Mommy ke kallonta Daddy ya girgiza kai yana faɗin, "Wa kuma ya taɓo min Mamana?." Mommy ta girgiza kai tana faɗin "Ba an taɓa fav ɗinta ba, kasan duka gidan nan shine abun sonta da kaunarta." Mommy ta qarasa maganar cike da kishi bayan fitar Daddy mommy da Humaidah suma fita sukayi suka bar Maheera kawai a gida daman Imran yana fita clinic ya nufa ya tarar da ayyuka sosai dan haka bai samu kansa ba sai kusan karfe hudu da rabi, bai samu yin waya da Rahama ba sabida babu waya a hannunta, ya kira ta Ihsan kuma bata xuwa. Ihsaan ta wani haɗe rai tana haɗa kayanta cikin rawar murya Rahama ke faɗin "Ina kuma zaki?'' Wani irin kallo Ihsaan ta shiga yi mata tana faɗin. "Canja ɗaki xanyi tunda bani da muhimmanci a wajen ki, komai naki ya canja Rahama tamkar bake ba. Nagaji to bazan iya wannan zaman dake ba." Tamkar jira Rahama keyi ai mata magana ta fashewa da ihsaan kuka mai taɓa xuciya. Baki Ihsaan ta saki tana kallonta haka lokaci ɗaya jikinta yayi mugun sanyi... #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida #Ihsaan #Haske Writer's Association [11/21, 11:13 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI....* (My Heart❤️) NA *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE* PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya na MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* *Areewabook* https://arewabooks.com/chapter?id=6362e614d52c9563f327d94f 27..... Kuka kawai Rahama keyi irin kukan nan mai saka damuwa a cikin zuciyar wanda akeyi a gabansa, gabaki ɗaya Ihsan sai taji bata kyauta ba ta samu waje ta zauna tare da kwantar da kai tana cewa. "Gabaki ɗaya na kasa gane farin cikinki da walwalarki Rahama, ga rashin kwana a hostel, idan kuma na tambayeki matsalar da kike ciki kawai sai ki fashe min da kuka, a haka kike so muci gaba da zama a ɗaki ɗaya? Nasan soyayyarki da Imran Matawalle, sannan babu laifi nasan kaɗan daga cikin wasu habit nashi so tell me Rahama meke faruwa? Ni kawarki ce ban sani ba ko kinje kin samu sabbin kawaye shi yasa kike shareni." Cikin girgiza kai hawaye basu daina zirarowa daga idanunta ba take faɗin. "Nasani Ihsan kina hakurin zama dani, kiyi hakuri ki zauna a ɗakin nan dan Allah." Ta ƙarasa maganar tana shassheƙar kuka. "Naji zan zauna amma ki sanar dani meke faruwa?" Rahama ta sunkuyar da kai ta fara bawa Ihsan duk labarin abubuwan da suka faru tun daga zuwanta police station har auran da sukayi ita da Imran da kuma auran Humaidah da zai yi. Ai duk sai Ihsan taji abubuwan abai-bai, kallan Rahama kawai takeyi tana girgiza kai haushi kamar ya kasheta ta fara magana. "Lallai Rahama kinyi wauta, ni wallahi kin bani matuƙar mamaki ace kin guji su Abba saboda wani Imran, me yasa kike sanshi da yawa har haka Rahama? Kinsan butulcin namiji kuwa?" Wasu hawaye ne masu zafi suka zirarowa Rahama, ta riƙo hannayen Ihsan tana faɗin. "Na fara gani Ihsan tunda gashi Imran zai yi wani auran bayan ko tarewa banyi ba." Ita kanta Ihsan wani irin bakin ciki takeji, gabaki ɗaya taji Imran yana bata mugun haushi. "Yanzu wacce mafitar kika samawa kanki?" Shiru Rahama tayi ta kasa cewa komai, kiran Imran ne ya shigo wayar Ihsan dake kusa da Rahama a ajiye, Rahama tana gani taki ɗagawa, Ihsan ta ɗan sauke numfashi tace, "Haka nan zaki hakuri ki ɗauki wayar tunda yanzu kin zama matarsa dan nasan ke zai tambaya." Rahama ta hadiye wani abu mai zafi tana cewa. "Rabu dashi kawai." Ta faɗa tana sake fashewa da kuka, Ihsan ta cije lips tare da cewa. "Bazaki iya jurewa ba na sanki sarai Rahama indai akan Imran ne." Kira yai ta yi amma taki ɗagawa duk da cewa zuciyarta tana san jin muryarsa, ta daure sosai dan tana son yasan ya ɓata mata, ya kuma gane cewar auran Humaidah ba ƙaramin tada musu hankali zai yi ba dan ba zata taɓa yadda ya auri katuwar matar nan ba. Wayar ya sake kira, kallan Rahama tayi tare da cewa, "Kinki ɗagawa gashi nan yana ta kirana." Wani irin riko Rahama ta yiwa hannun Ihsan tana girgiza kai tana faɗin. "Please Ihsan kice masa har yanzu muna lecture." Kafaɗa Ihsan ta ɗaga tare da kara wayar a jikin kunnenta. "Ihsan ƙawarki tana lecture ne?." Cikin dauriya tace dashi. "Eh gaskiya dan har na taho basu fito ba.. Okay zan sanar da kai..." Dire wayar tayi tana kallan Rahama da ta haɗe hannayenta biyu ta ɗora haɓarta tana tunani. "Yace wai idan kun fito na sanar dashi." Ɗan ƙaramin tsaki Rahama ta saki tare da kwanciya ta kifa kanta. Numfashi kawai Ihsan ta saki tare da miƙewa ta maida kayanta tana cewa. "Ki ajiye duk wasu makaman kishi ki janyo hankalin mijinki ku mori ƙuruciyarku, A Galadanci kina mugun son I Matawalle so irin wanda ba zai barki kiga duk wani aibu nashi ba bare ki iya rabuwa dashi, so ki kama mijinki kina dai ganin yadda ake ta jansa." Bata kulata ba ganin haka yasa Ihsan ɗin kama bakinta taci gaba da aikinta. Wajan ƙarfe biyar ya fito daga clinic ɗinsa yana tafe yana neman lambar Ihsan masinjan shi yana biye dashi da briefcase nashi sauran ma'aikan suna ta yi masa fatan sauka gida lafiya ya isa bakin motarsa yana kara wayar a kunnansa, har ta karaci yi Ihsan bata ɗaga ba, yana kokarin sake kiranta sako ya shigo ya buɗe. _"Kayi hakuri I Matawalle wallahi Rahama tana nan hostel but bana jin tana san sake ganinka, tace Allah ya barku da amarya Humaidah."_ Tun yana karantawa yake ganin wani dishi-dishi, hankalinsa yai bala'in tashi, ya sake dannawa Ihsan kira bata ɗaga ba har sai da ta fito daga room ɗin nasu, cikin tashin hankali yake mata magana. "Ihsan kika ce Rahama tana nan a hostel?" Cikin kasa da murya take faɗin. "Tana nan tace ta barwa Humai..." Wata uwar tsawa ya daka mata tun kafin ta ƙarasa, cikin fushi da bacin rai yace da Ihsan. "Kice ta fito ina bakin gate." Yana maganar yana yiwa motarsa key, da wani irin speed yabar cikin clinic ɗin, kai tsaye BUK ya nufa yana dukan sitiyarin motar. Yana tuki yana furzar da iska daga cikin bakinsa, a wajan hostel ya tsaya yana sake kiran Ihsan yana faɗin. "Tana ina Ihsan?" Tace, "Na fito banganka ba ai." Da wani irin tsawa yace, "Tana ina nace miki?" Kallan Rahama tayi kafin tace. "Gata nan." Yace, "Saka a handsfree." Ihsan ta saka ya fara magana da wata irin murya. "ALBI please kizo muyi magana, wannan hanyar da kika ɗakko mana ba zan iya jurewa ba, please come outside." Tana jin muryarsa taji wani irin sanyi a ranta, sai dai ba zata iya fita ba sam. "Please dan Allah dan Annabi ki fito badan ni ba dan halina ba." Da wani irin fushi ta miƙe daga kan bed ɗin tana wani haɗe fuska taja hijab ɗin Ihsan ta janyo tasa tare da fita. Yana Cikin mota amman idanunsa suna kan gate ɗin hostel ɗin, yana ganin ta fito ya sauke wani uban numfashi tare da rintsa ido, yarinyar nan bai san ya zai mata ba ta dena bashi wahala , ta riga ta huda duk wata ƙofar miƙa saƙo na cikin jikinsa da duk wata soyayyarta, tana zuwa dai-dai glass ɗin seat nashi ta juya baya. Ɓallewa yai ya fito tare da janyo hannunta ya buɗe back seat ya turata sannan shima ya shiga tare da rufe ƙofar. Fizgota yai da ɗan karfi ta faɗa cikin jikinsa yasa duka hannayensa tare da rungumeta yana sauke wata irin ajiyar zuciya cike da sadaukantarwa. Rahama ta shiga fisge-fisge na san kwacewa daga jikinsa amma ya hanata. Magana ya shiga yi mata iya gaskiyarsa yake faɗin. "Kina san ƙarasa karatunki kuwa ALBI? Kina tunanin zan jure rashin barinki a kusa dani? Kina zaton auran Humaidah zai rage min soyayyarki a rai na?" Ya sake matseta a cikin jikinsa yana sake shaƙar ƙamshin da yake fitowa da cikin hijab ɗin dai-dai wuyanta. Rahama ta kauda kai gefe cikin shagwaɓabɓiyar muryarta mai sake huda duk wata kafar jininsa yaji tace. "Meyasa zaka aureta?" Iya gaskiyarsa yace. "Umarnin Daddy ne amman ni bana santa." Wani irin murmushin baƙin ciki Rahama ta saki wanda yake sosa mata ƙasan zuciyarta tana jijina kai tana faɗin. "Toh ina san ka rabu dani Imran nima zanje na auri ɗan uwana Farooq Galadanci koda kuwa zai kasheni, nayi babban kuskure Imran, na fifita soyayyarka akan ta iyayena gashi tun kafin auran mu yaje ko'ina na fara ganin abinda banyi tsammani ba a gurinka." Ta ƙarasa tana tureshi amma yaki barinta, sai ma ɗago da face nata da yayi yana kallanta zuciyarsa na kuma fisgo masa soyayyarta, hancinsa ya ɗora akan nata yana mai jin wani abu yana taso masa ya dinga matse ƙafafunsa yana kuma jin numfashinsa na canzawa zuwa wani yanayi. "Look at me." Ya faɗa da wata kasalalliyar murya yana kuma haɗe hancinsu. Rahama taki kallansa sai hawaye dake zuba yana ɓata mata fuska, ganin taki kallansa ga kuma kukanta yana hurting heart nashi yasa shi karkatar da fuskarshi, bakinsa ya zura cikin nata yana aika mata da wani irin hot kisses wanda yasa gabaki ɗaya jikin Rahama ya mutu, saƙon da Imran Matawalle ke isarwa ga duk wata kafa ta jikinta shi take karɓa ba tare da jayayya ba, tunawa kawai tayi da Humaidah tayi saurin kwacewa tana fashewa da kuka. "Bana so Imran bana so kaje can Humaidah tayi maka, dama ai ni na nace maka kawai dan kaga na takura maka ne yasa ka amince dani, kaje ka auri Humaidah but bazan iya ganinka da wata matar ba." Tana magana tana kuma fashewa da kuka wanda Imran ke jinsa har cikin brain nashi. Ya sake fisgota tare da yi mata kyakkyawar runguma yana cewa. "Oya heat me up R dear, and I will be able to make the most beautiful woman I have ever met in my life." Hannuwa biyu Rahama tasa tana dukansa cikin kuka, idanunsa ya lumshe tare da faɗin. "Keep beating me dear ALBI bazan hanaki ba." Fadawa tayi jikinsa da ta gaji da dukan nashi tare da sakin kukan da take riƙewa. Tsam ya riƙeta zuciyarsa tana bugawa yake faɗin. "Karki bari su Humaidah su gano weekness naki, auran Humaidah itace a wahale tunda tasan bana santa, wallahi bansan me yasa na amsa zan aureta ba, please ALBI ki dinga sassauta min, fushinki ba ƙaramin tayar min da hankali yake ba." Ture shi tayi tana turo baki hawaye basu dena zuba ba take cewa. "Nidai bazan yadda da auran da zakayi ba." Kallansa tayi tana harararsa masifa taso yi masa amman ta kasa saboda haduwar qsexy eye's dinsa cikin nata yasa taji ba zata iya ba, ta kuma faɗawa jikinsa tana girgiza kai. "Please Imran kadena samin abinda zai ƙara kusantani da soyayyarka, ina son na rage idan ba haka ba komai zai iya faruwa idan ka mallaki wata a zuciyarka bayan ni." Hannayenta ya riko taki kallansa yasa yatsansa yana kwantar mata da gashi girarta. "Muje gida sai muyi maganar." Maƙe kafaɗa tayi tana cewa. "Bazan bika ba." Da wani irin tsoro yake kallanta yana cewa. "Why?" A hostel zan zauna duk lokacin da ka hakura da auran Humaidah sai kazo ka ɗaukeni." Imran ya cusa yatsunsa cikin lallausar sumar kansa yana kuma jan wani mugun numfashi yace. "I can't live you here, dole Ina so ki bini gida ke matatace." A fusace ta kama ƙofar zata buɗe yai saurin kamota yana buɗe idanuwa, wannan karan da fushi yake cewa. "Baki da hankali ne? Ina zaki je bayan nace miki ni zaki bi?" Itama cikin masifa tace. "Hostel zani Imran nace bazan bika ba." Dafe goshinsa yai yana faɗin. "Oh my God.!" Kwace hannunta takesan yi ya fincikota ya ɗan miƙe, hannunsa ya zura wajan driver seat ya danna lock motar ta rufe sannan ya sakar mata hannunta yana cewa. "Bazan iya barinki a nan ba wallahi kici gaba da kukan kawai." Tsallakewa yai ya koma gaba ya zauna tare da yiwa motarsa key, da wani irin speed yaja motar suka bar makarantar. Kai tsaye gidansa ya wuce da ita tana back seat Sai kuka take dan bakin ciki taga alamar bazai hakura da auran Humaidah ba. Mai gadi na buɗe masa ya shiga yai parking ya fito. Ƙofarta ya buɗe tayi masa banza ganin haka yasa shi gyara hannuwa ya janyota tana fizgewa sai da ya ɗauketa all yasa gefen kafarsa ya rufe motar. Gaba ɗaya Rahama ta rasa me zatai ya ajiyeta kawai yaga takai bakinta kuncinsa duk a tunaninsa kissing ɗinsa zatai, yana kokarin buɗe ƙofar enterance yaji ta sakar masa cizo, kaɗan ya rage ya saketa yana sakin ƙara. "Thank you ALBI." Ya faɗa sounds so very cool. Abin YA sake bata haushi ta shiga tsunkulinsa yana taka matakalar cikin sauri. Tsakiyar bed ya zube su yana sake riƙeta gam a jikinsa. " ALBI." Rahma taji wani irin zummm saboda indai yace mata ALBI ɗin nan sai ta shiga cikin wani awesome shock, ta kawar da fuska tana shan toka. ********* Zagaye cikin ɗakin kawai take cikin yarfe hannuwa tana irin shan yajin nan da baki, girgiza kai kawai tayi tana cewa, "Aunty Wallahi banda ina san Imran zanje ai min ɗinkin nan ba wai kinji azaba kuwa?" Mommy dake kirga wasu kuɗaɗe ta kalleta tana cewa. "Ya zakiyi Humaidah? Idan baki ɗinke ba ai kin shiga uku, ni duk ba ma wannan ba, buri na kawai idan anyi auran ki samu kiyi ciki Humaidah, kinga idan kika samu cikin Imran? Ina mai tabbatar miki da cewar darajarki zata hauhawa a zuciyar Matawalle. So nake kina shiga ki samu ta yadda zamu yi amfani da damar muna figar wasu kuɗin a wajan Matawallen." Wani irin murmushi Humaidah ta saki tana kallan Mommy tace."Wallahi Aunty Zan iya yin komai akan I Matawalle, ina san guy ɗin nan, dan ma waccen shegiyar yarinyar tayi min shigar sauri." Cikin ɓacin rai Mommy tace. "Babban haushin yadda yake santa, amma ki rabu dasu ana gama biki xan sa Matawalle ya fitar daku honeymoon ku tafi kubar shegiya." Da sauri Humaidah tazo wajanta ta kama hannunta tana murna. "Gaskiya Aunty kina sona da yawa, Allah yabar min ke." Mommy aka saki murmushi, "Kidai warke da wuri mu fita daga ƙasar nan tun kafin yaron nan yaji yace ba zamu ba." Humaidah ta ɗan yatsina fuska. "Ni wallahi shi yasa nakejin haushi, shi gaba ɗaya na lura baya san barin Nigeria shi yasa baya son yaga wani ya tafi." Mommy tace. "Ai banda kina san yaron nan Humaidah da tuni nayi maganinsa wallahi dan yana shigar min hanci ya hanani sakewa da miji na, kina gani duk matan senator's da rep suna Abuja wasu basa ƙasar, amman ni saboda shi Matawalle ya kafeni a Kano zuwa Abuja sai da dalili shima bana sati saboda jaraba, nayi-nayi akan shi a barshi a nan mu koma can amman yaki mteww." Humaidah ta dafa gefen bedside dan bata iya zama tace."Wallahi Aunty shi kansa Imran ɗin beyi kalar zama a nan ba, ni ina zaton saboda shegiyar yarinyar can yake mutuwar san zaman Kano, banda haka I Matawalle yafi karfin zama a ƙasar nan." Mommy tayi dariya mai ɗan sauti. "Kuyi auran dai komai zai canza idan kin shiga cikin jikinsa." Cike da tabbaci Humaidah tace, "Kwarai ma kuwa." Da haka Mommy ta gama lissafi ta jefa kuɗaɗen a wata ƙaramar jaka tana cewa. "Bari na kaisu ma'adana ana kawo kayan sai na bata, matar nan ƴar jaraba ce da tuni an tura mata da kuɗin ta amma ta dage ita cash take so." Tana magana tana shigewa wani room. ********** Farin glasses ɗin idanunsa ya zare, kwanciya yai cikin kujera yana ɗan jujjuyawa kaɗan-kaɗan, gaba ɗaya ya rasa nutsuwarsa, tun washe gari da ya koma gidan Matawalle Buzu mai gadi yake sanar dashi cewar Imran Matawalle yazo ya ɗauki yarinyar sun tafi. Wani irin yanayi Khaleefa Turaki ya dingaji a ƙasan ransa, yana so yasan matsayin Rahama a cikin ahalin Matawalle dan yarinyar ta riga ta tafi da duk wani imani nashi, tunaninta kawai yake yi idanunsa suna nuna masa tsarinta da kuma suffarta, ya rasa yadda zai yi da rayuwarsa yanzu wazai kira ya tambaya? Bazai iya tambayar Matawalle ba, haka bazai iya tambayar Imran ba to wazai bi ya bayyana masa inda Rahama take? "Maheera Matawalle" Yaji zuciyarsa na tunatar dashi, lambarta ta can ƙasar ya dinga kira bata shiga be kuma san ta dawo nigeria ba hakan yasa shi jin wani kunci a ransa. #Asmy B Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Khaleef Turaki #Humaidah #Team Albi #Haske writers association [11/23, 6:26 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...*(my heart❤️) ASMY B ALIYU DA HAJJA CE PAID BOOK...#500* *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* Asma'u Buhari Aliyu *Shaidar biya ta 08086207764* *Katin Wayar MTN ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp.* 28.... Tana jin yadda yake goga mata lallausan bakin gashin daya ƙawata haɓarsa, tsigar jikinta ta shiga yamutsa mata lissafi. Cikin wani irin yanayi ta juya tana kallansa da idanunta da suka ƙanƙance saboda buƙatarsa da taji tana bijiro mata, shima ita yake kallo yana sake riƙota jikinsa. Da wani irin shock ta damƙo masa sumarsa tare da ɗago da fuskarsa da sauri ta ɗora bakinta saman nashi numfashinsu yana bugun na juna hakan ya sake dagula musu lissafi, a wannan gaɓar Rahama takai gejin da bazata iya barin Imran ba dan haka ta sake maƙalewa jikinsa tana kuma ja masa sumarsa, duk da yana jin zafi hakan be hanashi jin daɗin kissing nashi da take yi ba. Sakinshi tayi da sauri ta faɗa kan gadon tana faman riƙe mararta, jikinsa banda rawa babu abinda yakeyi. Kwanciya yai a bayanta ya mirginota samanshi, hannuwansa biyu yasa yana ɗago da kyakkyawar face nata, idanunta a lumshe sai faman cije lips takeyi yace. "Why did you stopped ALBI? Na shirya kasancewa dake dear kin riga da kin gama tada min kowacce jijiya dake aiki a jikina, I need you dear, I mean all of you in my..." Bata bari ya ƙarasa maganar ba ta rufe mishi baki da nata cikin wani salo. Ya subahanalilah wani irin hot romancing suke yiwa junansu, gabaki ɗaya suka fita a hayyacinsu lokaci ɗaya Rahama ta kamo hannunsa ta kaishi saman Pt ɗinta, yadda Imran Matawalle yaji kasanta a jike yasa ya kuma gigita duk wani tunaninsa, a hankali ya sake janyota zuwa jikinsa yana neman cire mata skirt da rawar ƙafa. Maganar Ummi ce ta faɗo mata wacce take cewa ba zata taɓa yin daraja a wajan Imran Matawalle ba tunda ta bashi jikinta tun a waje. Jin yatsansa a can ƙasanta yasa tayi saurin riƙo masa hannun tana gyaɗa kai, ranta yai matuƙar zafi a fusace ta ture shi zata sauka daga jikinsa yai saurin cafkota ta koma saman cikinsa. "Stop it Imran please bana so." Da wani irin yanayi yake kallanta bayan ya shaƙo wuyanta, murya so very cooled yake faɗin "Mai yasa?" Rahama ta kauda fuska gefe tana hadiye wani mugun abu a wuyanta, hawaye ne kawai ke rolling a face ɗinta tana cewa. "Ni bazan iya ba kawai, bazan iya baka kaina ba Imran." Wani irin huci ya saki tare da matso da face nata saitin tashi yana kallan yadda hawaye ke ɗigo masa. "You're my wife, me yasa bazaki iya ba? R ina cikin wani yani yanzu idan ban kusanceki ba zan iya faɗawa halaka, banajin sha'awar kowace mace, feeling ɗina baya zuwa har sai kina tare dani me yasa kike son kasheni ta wannan hanyar?" Janyota yai gaba ɗaya ta faɗa jikinsa yasa hannu ya rungumeta yana jin kamar ya fasa uban ihu. "Idan laifi nayi miki please don't punished me in this way . Forget and forgive me ki sallama min mutuncinki ko na dawo dai-dai, wallahi R am out of control, Pleaseeeee." Wani irin rungumesa tayi tana zubar da kwalla, cikin kunnansa take faɗin. "Kaje kai rejecting auran Humaidah idan ba haka ba Imran sai dai mu dauwama a haka, saboda kai nai rejecting mijin da Abba ya zaɓa min why kai ba zakai rejecting auran wannan banzar ba?" Yana riƙe da wandonsa yana jin raɗaɗi a zuciyarshi yake cewa. "Saboda su kyale ni, idan har ban amince musu ba daddy baxai taba bari mu Rayu a karkashin innuwar Aure ba .amma wallahi bana san Humaidah na tsaneta I hate her." Fisgewa tayi daga kanshi da gudu ta sauka a gadon, a haukace shima ya taso zai kamota tayi saurin shiga toilet ta rufe. Yana jiyo lokacin da ta fashe da kuka, zuciyarsa ta fara zugi da sauri yabar ɗakin. Rahama na jiyo lokacin da ya tada mota ya fice daga gidan. "I'm sorry Imran." Ta sake fashewa da kuka tana sakarwa jikinta shower. ********** Yana barin gida hannunsa yana rawa yake kiran Al-Amin aka ce wayar a kashe take, da wani irin tashin hankali ya nemo sunan Amaan Ka'oje bugu huɗu ya ɗaga cikin wani hali, tsaki Imran Matawalle ya saki yana cewa. "Kana ina?" Amaan Ka'oje dake kwance wasu ƴan mata uku na kanshi suna yadda sukaga dama dashi dakyar yake cewa, "Ya akai?" Mtww "Zaka gaya min ko kuwa?" Cikin murmushi yake faɗin "Club." Katsewa kawai Imran yai tare da ƙarawa motar gudu, so kawai yake ya isa inda za'a bashi abinda zai saukar masa da nutsuwa, gabaki ɗaya Rahama ta gama yatsina shi ita kawai yake gani a cikin idanunsa. Cikin ɗan lokaci ya isa cikin club ɗin wanda cike yake da mata da maza masu ji da kansu. Al-Amin ya hango zaune shida wasu hannunsa riƙe da Coca-Cola yana sha, Imran ya kauda kai ya nufi inda zai samu beer ya ɗakko ɗaya kawai yaji an kwace. A haukace ya juya kawai suka haɗa ido da Hanan Asheer tana sakar masa murmushi. Juyawa yai zai sake ɗakko wata tayi saurin tare shi tana karya wuya. "Amaan Ka'oje ya gama yi maka booking Imran, muje na rakaka." Da yake yana cikin wani yanayi sai bai musa mata ba suka nufi stairs, wani ƙaramin room ta nuna masa ya shiga, Amaan Ka'oje na ganinsa ya taso yana miƙa masa glass cup mai ɗauke da wine a ciki, jiki na rawa Imran ya karɓa yai mata zuƙa biyu. Bottle ɗin ya ɗauka ya sa a baki bai ajiye ba sai empty bottle. "Wai ina ka shiga ne 2days Imran?" Cewar Amaan Ka'oje yana sake ƙara masa wine ɗin a cup. Sai da Imran ya kuma kwankwaɗewa ya dire cup yana rintsa ido yace. "Naje munyi aure." Gaban Hanan Asheer ya wani buga ta zaro ido tana riƙe hannun Amaan Ka'oje. Ɗan zungurinta yai da gefen ƙafarsa ta kalleshi yai mata alamar be strong ta shiga rufe bakinta da hannayenta tana maida kukan da ya taho mata. "Aure kuma Imran? Kai dawa?" Imran da idanunsa ya fara lumshewa ga wani irin jiri yana ɗibarsa yake cewa. "Rahama Galadanci." Haba Hanan kawai ta saki kukanta a fili tana riƙe Amaan. Janyo hannunta yai suka fito daga bakin ƙofa, janyota yai yana kallan face nata da take ɓatawa da ruwan hawaye yace. "Hanan the only opportunity Kenan da zaki samu Imran Matawalle, malama ki ajiye duk wani banzan kishinki kije ki kwanta dashi ko babu komai kin rage zafi da ɗacin soyayyar da kike yi masa, tun yaushe muke nemansa bama ganinsa? Tunda gashi yanzu ya kawo kanshi nan this is your last chance Hanan babu ruwa na." Cikin kuka take faɗin. "Amaan na tsani Rahama." Amaan ya janye hannunsa daga cikin nata yana cewa. "Ke ta dama." Yana kaiwa nan yabar wajan ita kuma ta shiga room ɗin da Imran ke ciki. Tarar dashi tayi yana ta faman riƙe kai, da azama ta ƙarasa wajanshi ta riƙe masa shoulders tana masa kallon cikin ido. Ƙoƙarin tashi yake yi tana maidashi idanunta sun ƙanƙance shi kuma beer ɗin ta fara rikita masa lissafi har ya fara ganin dishi -dishi, ya riko mata hannunta da karfi yana faɗin. "Kira Amaan ya kaini gida." Fuskarta ta kai kusa da tashi tana hura masa iskar cikin bakinta tana faɗin. "Kai nawa ne ni kaɗai Imran Matawalle, please don't stress yourself." Ta faɗa tana zare ɗankwalin kanta. Shi kuwa matse kujera kawai yake saboda yadda yaji brain ɗinsa tana neman hautsinewa, ya farajin wani sha'awa na taso masa ya kalli Hanan Asheer tare da damƙo mata gashi yake faɗin."Yauma desire pills kika samin ko? Why Ha... Han..an?" Ya ƙarasa saunding so collapse yana kuma riƙota da karfi. Wuyan rigarsa ta riƙo a hankali ta fara ɓalle botir ɗin ta zura hannu cikin rigarsa tana shafa kirjinsa, nan da nan Imran ya fara fita daga cikin hayyacinsa. "Na daɗe ina bibiyarka kana shareni Imran, me yasa baka gane inda zuciyata ta dosa? Ina so yau mu kasance tare ko zanyi alfahari da hakan nan gaba tunda kaje ka auri wannan little baby ɗin." Da wani irin fushi ya shaƙo mata wuya duk da wine ɗin ta fara tasiri gashi desire pills ɗin tana tado masa da tsantsar buƙata hakan bai hana yaji zafin kalmar baby da Hanan ta kira Rahama ba, yana wani irin huci ya turata gefe yana shirin miƙewa wayarsa ta fara ringing Hanan ta fizge, Gate man taga yai saving, kamar zatai picking sai kuma ta fasa tana ta kallan sunan. Cikin maye ya fara shirin karɓar wayar sai dai ya kasa, Hanan ta daga jiran tana faɗin. "Ya aka yi?" Rahama jin muryar mace yasa kirjinta bugawa tace, "Ina mai wayar?" Hanan tayi wani irin murmushi tare da cewa. "Ku har yanzu house wife bakwa gane cewar mazajenku idan suna gida sune naku idan sun fito waje na masu rabone, to ni yau dai hardani a rabonsa sai kuma ki jirashi ya dawo bye." Hanan ta katse tana jan tsaki. Hannu takai bayanta ta zuge zip gaba ɗaya rigar jikinta tayi ƙasa, daga ita sai bra da Pant ta nufi jikin I Matawalle. Al-Amin ne ya buɗe ƙofar yana cewa. "Wallahi Imran ko..." Chak ya tsaya yana ware eye's akan Hanan Asheer, ransa a ɓace ya shiga yana kallanta. "What are you doing Hanan? Kinsan waye kike shirin yiwa fyaɗe?" Hanan ta shiga girgiza kai hawaye ya cika idonta take faɗin. "Al-Amin karka hanani, karka cutar dani please ka barni naji ɗuminsa ko zuciyata zatai sanyi." Shaye da toka ya ɗago Imran yake cewa. "Bazai yiwu ba wallahi, idan har na bari kika aikata tabbas Imran zai tsaneni dan nasan dole yai bincike ace masa ina cikin club ɗin na." Hanan tai saurin rungume Imran ta baya tana kuka tana roƙon Al-Amin akan ya bar mata Imran, cikin zafin rai ya shiga tureta yana cewa. "Bazai yiwu ba Hanan ki barni na kaishi gida, ki bari idan yana cikin hankalinsa sai ki buƙace shi amma ba a wannan yanayin ba." Al-Amin yaja Imran wanda yake masa wani irin riƙo da haka har suka bar cikin club ɗin, motar Imran ɗin ya buɗe ya saka shi a back seat yana tambayar sa. "Ina Rahaman take?" Cikin maye Imran Matawalle ya janyo hannun Al-Amin ya ɗora saitin heart nashi yana faɗin, "Albi." Ɗan tsaki Al-Amin ya saki yana ture masa hannun. "Giya ma dai batai ba wani lokacin, ana tambayarka inda matarka take kana wani nuna min zuciyarka, kasan tana ciki ka barota kazo za'ai maka fyade." Side din driver yaje ya zauna, motar ya kunna yana cewa. "Gidanka zan kaika da safe ka nemi inda ka kaita." Maigadi na ganin motar Imran ya buɗe da sauri, Al-Amin na shiga da motar mai gadi ya ƙarasa wajan yana cewa. "Au ina kuma mai gidan nawa?" Al-Amin ya nuna back seat yana cewa. "Jeka buɗe min ƙofar entrance na shigo dashi." Cikin jimami gate man ɗin ke faɗin. "Assha tun ɗazu hajia ke nemansa." Lokaci ɗaya Al-Amin ya juya yana kallan mai gadin yana cewa. "Rahama tana ciki?" Yace. "Eh tazo ta karɓi wayata tana ta kirashi, sai dai naga da gudu ta shiga ciki da alama kuka takeyi." Al-Amin yaja numfashi ya buɗe ya janyo Imran suka shiga dashi cikin parlorn shida mai gadi. Rahama ya kwalawa kira jin muryar Al-Amin yasa ta fitowa da gudu dan tayi zaton wani abun ne Ya samu Imran. Idanunta suka sauka akan Imran dake kan rug yana faman rike ciki sai kiran sunanta yake. "R please.. Please I want you... Hhhh.. Uhmm..!" Da gudu ta sakko daga stairs ɗin tana zuwa ta faɗa jikinsa tana fashewa da kuka. Ficewa Al-Amin yayi daga parlorn yaje ya shiga motar yabar gidan. Rahama dake jikin Imran kuka kawai take mai taɓa zuciya, yadda taji yana cafko nashanunta ga kuma B* ɗinsa kyam yasa ta tabbatar har yanzu be samu yadda yake so ba, ta ɗago fuskarsa tana kallansa yadda yake lumshe idanuwa, ta zura bakinta cikin nashi, aikuwa yai wa harshen ta wani irin cafka yana sake matseta a jikinsa. Da wani irin fushi ta fisge tunawa da muryar mace da taji a wayarsa, da gudu ta haye stairs tana sake fashewa da kuka, bakin ciki kamar zata mutu. ******** A Shirye suka fito zuwa parking lot kowannensu cikin shiga ta alfarma, Humaidah ta shiga apartment ɗin Imran tana dubawa ko suna nan taga wayam, fitowa tayi ranta a ɗan ɓace ta isa wajan mota Mommy ke tambayar ta, "Lafiya Humaidah?" Haɗe fuska tayi tana faɗin. "Ina so naga Imran ne kafin nabar ƙasar nan sai dai da alama ba a gidan nan suka kwana ba shida banzar yarinyar nan." Mommy ta tabe baki tana cewa. "Idan zaki shigo mu tafi to, ke idan muka bari Imran yazo gidan nan bamu tafi ba ina mai tabbatar miki da cewa sai ya hana, tsab zai ce ki bari ayi order." Humaidah ta shiga da sauri, "I Matawalle yana bani wahala Aunty." Daga bayansu sukaji ance. "Yana kan baki Aunty Humaidah tunda baya sanki." Duk suka kalleta Maheera ta kawar da kai tana faɗin. "Allah ya kai ku lafiya." Mommy ta haɗe rai take faɗin. "Ina da aikin da nake san bari idan na tafi, amman halinki ba zai bani damar baki ba." Maheera ta saki ɗan murmushi kawai batace komai ba har driver ya shiga yaja securitys suka bi bayansu zuwa airport. Basu wani jima ba jirginsu ya tashi a lokacin ne kuma hankalin Mommy ya kwanta. *********** Ware idanuwa ya shiga yi yana karewa parlorn kallo, rug ɗin da yake kai a kwance ya kalla wanda ya sake tabbatar masa da cewar a gida yake. Rintsa idanuwa yai ya miƙe da yana jin kansa nayi masa nauyi ya nufi stairs. Tun daga bakin ƙofar shiga ɗakin da take ya fara jiyo sautin muryarta tana karatun Qurani, yanayin yadda muryarta ke rawa cikin shaukin karatun yasa Imran rintsa idanuwa, a hankali ya furta. "Sutarul Ma'idah." Har ya gane surar da take biyawa, ya kama handle zai buɗe wata zuciyar ta hanashi. Ɗayan ɗakin ya shiga yai wanka da alwala lokacin karfe 6:47am, wasu wando da riga yasa marasa nauyi masu tsananin santsi ya shimfiɗa praymat ya gabatar da sallah, a hankali ya ɗaga hannu yana addu'ar Allah ya barshi da Rahama yana santa soyayyar da bakinsa ba zai iya furtawa ba, yana addu'ar Allah ya kare masa ita ya kuma bashi damar kulawa da ita kamar yadda yai alƙawari. Ya tashi tsaye, wajan mirror ya nufa ya ɗauki turare yana fesawa tare da kallan face nashi lokaci ɗaya kuma ya haɗe rai , a hankali ɗan mari kuncinsa yayi yana faɗin. "Why Imran? Bakajin magana kasan da sanin ka ɓatawa Rahama Galadanci rai." Ya sake marin ɗaya ɓarin "Imran baka kyauta ba, kaje ka bata hakuri." Ya faɗa yana jan dogon hancinsa. Juyawa yai ya fito kai tsaye ya murda ƙofar ɗakin ya shiga lokacin ita kuma tana ƙasa kwance cikin soofa ta takure kanta waje ɗaya. Sakkowa yai shima bayan ya tabbatar da cewa bata bedroom da toilet, yana hangota ya sauke ajiyar zuciya, sauka yai ya nufi inda take. Gaba ɗaya ya ɗago zai ɗorata saman kafarshi ta tureshi zuciyarta na wani irin bugawa. "Ni karka kuma taɓa ni, kaje can wajansu." Ta faɗa kuka na kwace mata. Fizgota ya sake yi ta faɗa jikinsa yai mata wata irin rungumar da bazata iya kwacewa ba, muryarsa so cool yake bata hakuri..... #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Rahama Galadanci #Imran Matawalle #Hanan Asheer #Humaidah #Albi #Haske writer's association [11/23, 6:26 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 29.... Ƙoƙarin fisge kanta take daga riqon da yai mata yana kwantar da murya cikin rarrashi da ban baki tamkar ba Imran Matawalle ba mai jiji da kai da wata irin izzah, sai gashi yau duka babu wannan girman kan da izzan, wai shine ke lankwasawa mace murya cikin rarrashi da ban baki, shi kansa ko nawa za'a bashi bai taɓa tunanin xai iya rarrashin mace har haka ba, musanman Rahama dake da kanananun shekaru sa'ar Maheera Matawalle, shi kansa yasan soyayyar Rahama tana bashi matuƙar wahala, yasan ya ɗebo ruwan dafa kansa na soyayya da ƙanƙanuwar yarinyya, gashi har da ma aurenta yayi, da gaskiar su Amaan Ka'oje ne da suke faɗar zata bashi ciwon kai saboda yarinta, ga manyyan mata nan a gari amma yaki. Tana kokarin fisgewa ta fusata shi sosai, ran mazan ya motsa ya daka mata wata irin muguwar tsawar da yasa ta natsu, lokaci ɗaya ya zare mata ido yana faɗin "Kiyi wanka ki sauko yanzu zamu fita bana son wannan silly drama naki." Ya faɗa yana cire hannayensa daga cikin jikinta. A fusace yabar mata ɗakin gamida buga ƙofar. Hannu tasa tana toshe kunnayenta hawaye na zubar mata, jikinta yayi sanyi sosai, yanayinsa kurum da ta kalla duk zafin kansa bazata bashi kanta ba wallahi, inhar zai zabi zaman aure da Humaida ta shirya rabuwa dashi na har abada. Jiki sabule ta nufi toilet tana kumbara kamar zata fashe. Kai tsaye ɗakinsa ya nufa ya shiga neman sigari da abar kunnawa, dakyar ya samu kwali ɗaya cikin kayansa. Parlor ya koma ya zauna ya ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya ya kunna ya fara zuka sosai. Kusan guda biyar ya sha a nan zaune a wurin babu abunda ke tashi a cikin parlorn sai warin sigari, still baiji zuciyarsa ta sauka daga zafin da take yi masa ba. Waya ya ciro ya kira Maheera Matawalle akan ta shirya masu breakfast mai sauqi, nan da minti talatin zasu shigo. Yana gamawa ya kira mai yi masa aikin furnitures ya fara zuba masa bala'i da masifa ta wayar yana faɗin. "Toh wallahi a yau yake son gidansa ya dawo normal Idan bazai iya ba ya faɗa masa ya samu wani. Hakuri ya fara bashi yana faɗin, "Insha Allahu a yau za'a gama komai. Katse wayar yayi yana jan dogon tsuka, lokaci-lokaci yana kallon stairs yaga ta inda zata ɓullo sai gashi har kusan mintuna ashirin yana zaune a parlorn, still bata fito ba, ya girgiza kai yana faɗin. "Da Humaida ce da yanzu na haɗa mata jini da majina wallahi." Ransa yaji yana ƙara ɓaci, miqewa yayi ya nufi stairs dai-dai lokacin Rahama ta fito daga nata ɗakin cikin Turkish abaya kalar light brown babu komai acikin fuskarta, babu powder babu kwalli fuskarta ta faɗa haka idonta ya zurma sabida kukan da ta kwana tana yi, sai wani sanyayen ƙanshi ke tashi a cikin jikinta. Zuciyarsa yaji tana dokawa da wani sabon yanayin da yakeji akanta, ta haɗe rai tabi ta gefensa a fusace ta nufi ƙofa bayan ta zabgawa wajan daya gama zuƙe-zuƙensa harara, shima haɗe ran yayi haka suka zauna a mota kowane fuska babu walwala, ta kallesa ta ƙara haɗe rai take faɗin. "A school zaka saukeni ina da lecture karfe 12 na rana." Shima cikin serious yake faɗin "A aje wannan karatun zuwa wani satin saboda sabon aure gareki yanzu baxan kara ɗaga maki ƙafa ba sai idan kina da test ko exams, lecture kuma ki hakura wani satin ki karbi note zan tayaki dubawa." Da haka ya haɗe rai ya mai da hankalinsa wurin tuki tamkar bashi yayi magana yanzu ba, zuciyarta na mugun tafasa take kallonsa, har suka isa Matawalle mention ran Rahama a ɓace yake. Yana gama parking ya ciro wayarsa ya kira Maheera, cikin minti biyar maheera ta ƙaraso cikin shiga ta alfarma, ta riqe hannunta sai rawa da farin ciki take yi mata. "Sannu da zuwa." Rahama ta amsa tana ƙwaƙwalo murmushin dole tana ɗorawa kan fuskarta. "Kije da ita part ɗina Mahee kuyi breakfast zanje clinic anjima zan dawo na kaiku wurin mai lalle da gyaran kai." Maheera tai saurin cewa "Muje part ɗin Mommy Yaaya." Zaiyi magana tayi saurin tarar numfashinsa tana faɗin. "Mommy sunje Dubai ita da Aunty Humee siyo kaya." Baice komai ba ya juya zuwa part ɗin Matawalle. Maheera ta ɗaga murya ta yadda zai jiyota tana faɗin. "Yaya naka abun breakfast ɗin fa?" "Zanyi tare da daddy." Ya faɗa batare da ya kalleta ba. Binsa kurum Rahama keyi da ido zuciyarta na wani irin tafasa, Maheera na riqe da hannunta suka nufi part ɗin Mommy ga ƴan aiki nan birjik sai hidimarsu suke, Maheera ta rasa inda zata sauke Rahama sabida farin ciki, lokaci ɗaya Allah ya saka mata soyayyar Rahama Galadanci a cikin ranta, "Yanzu dai Aunty Rahama mu shiga dinning area mu fara karin kumallo sai mu shiga ɗaki ki bani labarin tayaya ki ka sace min zuciyar Yayana bashi da wata magana da tunanin kowa sai naki, gaskiya kin dace sosai, ina son nima na samu miji irin Yayana wanda ya iya tattalin mace da nuna mata soyayya ko a gaban waye, kin ga yadda kuka burgeni kuwa? yadda ya ɗakkoki tamkar wata ƴar baby." Murmushi kawai Rahama tayi tana rufe idonta maganganun Maheera Matawalle na sakata jin wata irin kunya. Yadda ya riqa faɗa yasa Daddy ya buɗe baki yana kallonsa, cikin takaici yake faɗin." Imran na tambayeka mana? Shin kudina ko naka?" Zai yi magana Matawalle ya ɗaga masa hannu. "Mu rufe wannan rigimar, kuma ka hakura da wannan gidan naka ku dawo ɗaya daga cikin gidajena ka zabi ɗaya ka zuba matanka a ciki, wannan da kake ciki yayi maka kaɗan." Lokaci ɗaya ya haɗe rai yana girgiza kai yana faɗin. "Kasan ra'ayina daddy bana son ƙaton gida, wannan ma ai yana da bedrooms da parlor biyu zan zauna a sama nida Rahama, ita kuma ta zauna a ƙasan ai daki biyu ne a kasa ga kuma parlor. Kitchen kuma da store suyi sharing." Jinjina kai kawai Matawalle yai yana cewa. "Shikenan idan hakan ka zaba, nidai adalci nakeso kayi." Shi dai Imran kin cewa komai yayi gaba ɗaya bashi da wani walwala, kawai tuno da ƴar rigimarsa yake da bai buɗe mata ido ba da yanzu kansa ya kusan rabewa gida biyu sabida rigimar ta. Kai tsaye clinic ya nufa sha biyu ya dawo ya ɗauke su ya kaisu wajen saloon da gyaran jiki, yana saukesu ya baiwa Maheera kuɗin, yanxu ma ko kallon Rahama bai yi ba jikinta yayi bala'in yin sanyi ganin yadda yake wani share ta. Suna fita ya figi motar da wani irin speed ganin yadda jikin Rahama yayi sanyi yasa Maheera tasan akwai matsala, "Kunyi faɗa ne da yayana ko Aunty Rahama?" Maheera ta tambaya cikin sanyi murya tana kallon Rahama, ta girgiza kai cikin sanyin murya take faɗin. "Kiyi hakuri dan Allah haka halinsa yake bai iya fushi ba yana da wuya yayi fushi, amman idan yayi kafin ya sauqo akwai wahala, mu shiga daga ciki zan baki satar amsa yadda zaki sauke masa wannan fushi dake kansa, karki wani damu tunda yana sonki ki zuba mulkinki yadda kikeso, saboda idan Yaya yana son abu baya iya jure wannan fushin na tsawon lokaci, yanzu idan kika bincika zuciyarsa ya damu da wannan fushin da yake yi dake." Maheera ta faɗa tana kallon Rahama da jikinta yayi wani irin sanyi, lokaci ɗaya hawaye suka cika idonta, tambayar kanta take ita meye laifinta aciki? itace ya kamata tayi fushi dashi amma ba shi ba, dan ita yayiwa laifi shine zai hau fushi da ita. Bazata canja ba kuwa inhar akan maganar Humaida ce... ******** Sai wuraren 4 Maheera ta kirasa tana sanar dashi an gama masu yazo ya ɗauke su. Haka Maheera sai yaba lallen jikin Rahama take yi wanda aka sirqa da ja da baki saɓanin Maheera da aka yiwa jaa kawai. Gefe Rahama ta koma ta kira Ihsaan a waya suka ɗan taɓa hira sukayi sallama har Ihsan na zolayarta da cewa yau amarci ya riqeta taki shigowa school. Murmushi kawai Rahama tayi ta kashe wayarta, babu yadda Maheera batayi ba akan Rahama ta tsaya ayi mata makeup tace bata buqata, cikin xuciyarta take faɗin wanda ma za'ayi dominsa sai wani fushi yakeyi toh ita bata bukatar yi amarya Humaida tayi a fuskarta yayi ta kalla. Tun a cikin motar ya zuba mata ido yana kallon fararen hannayenta da kallo yadda sukayi masa matuƙar kyau, wani abu ya haɗiye har suka shiga motar suka zauna yana kallon Rahama wacce yaga ta kara tsuke fuskarta, lokaci ɗaya ya kamo hannun nata tare da murxashi a hankali, tsikar jikin Rahama lokaci ɗaya ta tashi, da sauri ta kalleshi da shanyayun idonta shima da nashi yake kallonta, baiyi magana ba ya sumbaci hannun, wani irin yarrr Rahama taji lokaci ɗaya batare da ya saki hannun ba ya juya yana fadawa Maheera lallen yayi kyau sosai. Murmushi Maheera tayi tana ware ido tana faɗin. "Hope zamu ga babban tukuici Yaya?" Ya ɗaga kai ya tada motar still yana riqe da hannun nata yana driving da ɗaya. Fuskarta ta mayar kan titi tana ƙoƙarin kama numfashinta jin yadda yake wani irin murza cikin tafin hannunta. A hankali Maheera Matawalle ta kwantar da kanta cikin seat ɗin motar tana sakin wani irin murmushi, ta janye wayarta da ta gama ɗaukar su vedio tana dannawa. Imran ya karɓo dinkunanta, Maheera Matawalle ta roqesa alfarma ya tsaya yayi masu order takeaway na snacks da ice cream ita bazata iya cin abincin masu aiki ba kuma yanzu ta gaji bazata iya shiga cikin kitchen ba, haka ya tsaya aka siyi snacks dasu ice cream Sannan suka nufi gida. Suna gama yin parking Maheera ta fara fita, hannu tasa zata buɗe marfin motar ya danna lock, tuni Maheera ta kwashi ledojin ta nufi ciki dasu. Zata fisge hannunta ya girgiza mata kai, remote ya Dannna seat ɗin da yake zaune tayi kasa. Buɗe ido tayi tana kallon ma'aikatan dake kaiwa da kawo acikin mention ɗin Matawalle, ta mai da hankalinta kan Imran, lokaci ɗaya ya fisgota sai gata duka akan jikinsa, hannu yasa ya warware ɗankwalin da tayi rolling dashi, yabi dogon gashinta da ido wanda aka yi masa wani irin style, sai wani irin kamshi ke fita acikinsa da walwali. Hannu yasa yana shafa dogon gashin har zuwa cikin wuyanta, lokaci ɗaya ta lumshe idonta ya kai bakinsa dai-dai kunnenta yana faɗin. "Yayi min kyau, a faɗa min nawa zan bada tukuici." Mutsu-mutsun sauqa takeyi ya riqe kugunta cikin wani irin salo yana murza cikin tafin hannunta yana kallon cikin kwayar idonta mai dauke da wata irin rigima. Murya can ciki yake faɗin. "Am so sorry Albi." Tana jin yadda take zaune akan B. ɗinsa, duk sai taji wani iri tana jin wani irin fitsari na cika mata mara, tamkar yasan tunanin da take hannunsa ya ɗora akan marar ta yana shafawa a hankali yasan tana jin abunda yakeji akanta, sai dai rigimarta bazata barta ba. Cikin murya raɗa yake faɗin "Kin fiso muyi ta wahala ko?' hmm ai kema nasan kina buƙata fitina ta hanaki bada kai." Runtse ido tayi tana jin hannunsa na yawo kan mararta, matse legs ta shiga yi jin wani abu mai kama da fitsari na sauka a cikin pant ɗinta a hankali. "Pleaseeee.." Ta faɗa da wata shegiyar muryarta da har rawa take jin wani irin mahaukacin feelings na taso mata Imran zai haukatata da ranta tana zaman-xamanta. Hannunsa yake ƙoƙarin ɗorawa akan pant ɗinta ta saki wani irin ihu da wani irin karfi ta fisge kanta daga cikin jikinsa tana jada baya. Hannunsa yabi da kallo yana sakin murmushi jin abunda ya taɓo, ya ware mata ido gamida nuna mata hannun. Runtse ido tayi wata irin kunyarsa ta rufeta, sai kuma ta saka masa kuka ya girgixa kai yana sakin murmushin da shi kaɗai ya san ma'anarsa. Har ya fito daga motar bata da alamun fitowa hakan yasa yaxo ya buɗe ya ɗan russuna cikin kwantar da murya yake faɗin. "Kaina bisa wuyana Mrs. Imraan Matawalle." Ko kallonsa batayi ba ganin haka yasa shi kuma russunawa ya dagata duka, ma'aikatan gidan sai binsu suke da kallo ko ajikin Imran ɗin. Haka sai da ya kaita har tsakiyyar parlorn Mommy batare da ya sauketa ba ya kwalawa Maheera kira, tana fitowa ta buɗe ido tana kallonsa, ganin Maheera yasa Rahama tayi ƙoƙarin sauka ya kalli Maheera yana faɗin. "Ki biyo ta da nata snacks ɗin zuwa part ɗina nan da minti talatin, but sai sun cika zaki zo." Da haka ya juya ganin da gaske part ɗinsa zai kaita yasa ta riƙe masa wuya hawaye na zubar mata take faɗin. "Ka barni a wajen Maheera zan zauna." Ya ɗage gira yana faɗin. "Wankan da kika ɗora min yanzu fa? Kuma kema nasan kina buƙatar wannan wankan, idan kika tsaya a can zaki sha tambaya a wajen Maheera." Ya faɗa yana tafiya da ita a hannunsa. "Please ka saukeni babu wankan da zanyi ni." Ya girgiza kai yana faɗin. "Okay menene toh cikin pant ɗinki?" Wannan karon shiru ta yiwa Imran ɗin ganin rashin kunyarsa ta soma yi mata yawa. Taji haushin kanta sosai da ta biye masa ganin yanzu duk wannan gyaran gashin da tayi ya tashi a banza. Bai direta a ko'ina ba sai a tsakiyyar bed dinsa, kayan jikinta ya shiga cirewa duka yana faɗin. "Gara na ɓata wankan da dalili sai muyi wankan tare." Ganin da gaske Imran keyi ta shiga haɗasa da Allah da annabi akan ya bari, ganin bai karɓa ba ta koma masifa da bala'i, nan ma babu wani sauqi sai kuma ta koma kuka, kukan da ya kara dilmayar dashi da wata irin kaunar ta, hancinsa ya saka cikin sumar kanta yana wani irin shinshinawa gamida kama nashanunta yana murzawa da wani irin salo. Tun tana kuka har ta dawo tayi shiru can kuma aka fara kukan daɗi ganin yadda yake wani sha mata nashanun cikin wani irin salo yana tura kansa a tsakiyyar su. Hannunsa ya saka cikin pant ɗinta yana jin yadda wani ruwa ke sauka a hankali, hakan ya qara gigita Imran Matawalle, yatsansa ya saka ya fara wasa da wurin, a hankali Rahama ta shiga murza sumar kansa da kunnayensa hakan kuma ya kara rikita Imran ɗin. Jikinsa babu abunda yake sai rawa, riqe b* ɗinsa yayi da tayi wani irin cika sai digar da ruwa take na fitar hankali. A hankali ya fara gogawa a dai-dai kusa da hole ɗinta, wata irin ƙara ya saka, ita kuma Rahama lokaci ɗaya jikinta ya fara wani irin shaking, runtse ido yayi ya fara turawa a hankali zai shiga, lokaci ɗaya Rahama ta dawo hankalinta jin wani irin shegen zafi da taji, gabanta yayi bala'in faɗuwa ganin abunda Imran ɗin ke shirin yi mata. Hangowa tayi tamkar baya cikin hayacinsa, ihun kuka ta saka masa tana dukan kirjinsa tamkar zata shiɗe masa jin wani irin mugun zafi, mararta tamkar zata fita daga jikinta. Ganin tana niyar hanashi yasa shi kamo cinyoyinta ya haɗe ya tura ** ɗinsa a tsakiyarsu ya fara riding a haka har yayi realising, gaba ki ɗaya ya ɓata cinyoyin nata. Mirginawa yayi gefe yana sauke wani irin numfashi, da sauri taja duvert ta rufe duka jikinta sai da ya samu natsuwa ya miqe ya nufi toilet ya haɗa masu ruwan wanka yana dawowa ya ɗagata cak! ya nufi toilet. Ko a toilet ɗin ma sai da ya yamutsata dakyar dai sukayo wanka ya nadota a towel tamkar wata baby. Babu damuwarta irin yadda gyaran gashinta ya gama lalacewa, yanzu da wane ido xata kalli Maheera Matawalle? Da kansa ya zaunar da ita ya saka handrayer ya busar mata da gashin, ya shafa mata mayyukan da yake using ɗin su, parking kan yayi mata a tsakiyyar kai still bai kai gyaran da akayi mata ba. Ta turo baki ta haɗe rai tana ɗaure da towel ɗinsa ya russuna ya sumbaci gefen kuncinta, ta kauda kai tana wani basarwa, shima kayansa ya saka a gabanta babu shiri ta rufe ido ganin ya saukar da towel ɗin ƙasa shi ko kunyarta baya ji. Waya ya ɗauka ya kira Maheera akan tazo da kayan da Rahama zata saka. "Yaya sai ka ɗinka min kaya a cikin watan nan, kai da matarka duk kun kwashemin kaya." Ta faɗa da Muryar shagwaɓa, cikin kankanin lokaci Maheera ta kawo mata kayan, knocking tayi a ƙofar bedroom ɗin Imran, da gudu Rahama ta nufi toilet har tana karo da ƙofa, Imran ya kalleta gamida girgiza kai ya nufi ƙofar dan buɗewa Maheera.... #Asmy b Aliyu #Hajja ce #imran Matawalle #Rahama galadanci #maheera matawalle Team#Albi Haske Writers Association.... [11/24, 1:10 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya MTN. Ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 30..... "Sister in-law" Maheera ta faɗa tana knocking ƙofar jin Muryar Maheera yasa Rahama ta zaro ido tamkar tana a gabanta. "Please ki fito ki saka kayan." Maheera ta faɗa cikin kwantar da murya. Da sassarfa Imran ya ƙaraso gabanta ya karɓi kayan yana harararta yana faɗin. "Ki fita kawai Mahee idan kika fita zata fito, haka kurum kinsa matata tana jin kunyata." Maheera ta wani ware ido gamida buɗe hannayenta kai tsaye ta nufi ƙofa tana sakin blushing ita ɗaya, daga Imran har Rahama zasu kasheta da salon soyayyar su wacce bata cika ganin haka in real life ba, tafi ganin haka a film's. "Albi please come out and dress up." Ya faɗa mata da muryar rarrashi, ta kalli ƙofar ta harari ƙofar take faɗin "Please ka fita zan saka." Murmushi yayi gamida shafa sumar kansa "Albi kina buƙatar wani sabon wanka kenan?" Ai tana jin haka cikin sakan ɗaya ta buɗe ƙofar. Dariya taso ta bashi ya fisgota ya mannata cikin jikinsa yana sauke mata wasu irin qanunun kisses a jikin dogon wuyanta. Dakyar ta ƙwaci kanta ta kwashi kayan ta nufi toilet ta saka, ɗinkin riga da skirt half gown da streght skirt, lece ɗin yayi mata matuqar kyau kalar milk da surkin gold ajikinsa. Yana danna waya ya ɗago yana kallon yadda tayi wani irin mugun kyau tamkar dan ita aka ɗinka kayan. Wasu yawu ya haɗiye nan take tsikar jikinsa ta fara tashi, hannu ya miqa mata alamar tazo garesa, amma ta maqe kafaɗa tana ɗan turo baki tana ganin yadda yake riqe wandonsa ta nufi ƙofar gabanta na mugun faɗuwa, tasan tsaf Imran zai iya yamutsata ba qaramin aikin sa bane, yana kiranta bata ko sauraresa ba. A parlor ya cimmata a zaune cikin soofa da suka ƙawata cikin parlourn, zaiyi magana wayar hannunsa ta fara ringing ya duba, ganin mai kiran yasa ya ɗaga tareda faɗin. "Zak...!" Daga can ɓangaren Zak ya gaishesa cikin girmamawa tamkar yarda suke basa girma sosai, "Babban goro muna so mu kawowa Madam ziyara ka samana rana." Ya faɗa cikin muryar dabanci, Imran ya shafa sumarsa yana sakin Dan murmushi yake faɗin. "Babu damuwa ku shigo cikin weekend." Magana sosai sukayi kafin suyi sallama Ya zauna gefen Rahama ya riqo hannunta yana kallon cikin idonta, da murmushi yake faɗin. "Su Zak zasu kawo mana ziyara cikin weekend." Ta wani zaro ido gabanta na bugawa, lokaci ɗaya ta birkice masa tana faɗin. "Ni dai ka faɗa masu kawai suyi zaman su bana buƙatar ƴan daba cikin rayuwata, ina tsoronsu please Albi." Yadda ta kirasa da Albi ɗin nan sai da tsikar jikinsa ta miqe duka, ya lumshe ido da wani irin yanayi ya buɗe su duka ya ɗora akan kyakkyawar fuskarta. "Please ki ƙara kira." Ta turo baki gamida maqe kafaɗa. Zai jawota zuwa jikinta ta fisge kanta, wani irin kallo yake binta dashi, tare suka ci snacks ɗin sai wani kallo yake bin ta dashi tamkar zai haɗiyeta dukanta. Bayan sun gama ya kira Maheera a waya suka haɗu a parking lot ya kalleta yana faɗin. "Zamu wuce." Maheera ta ɗan marairaice fuska tana faɗin. "Tun yanzu yaya? ko hira fa ba muyi ba?" Tayi maganar tana kallonsa, ya girgiza kai yana faɗin. "Na gaji ne gida zanje na ɗan huta." Da sauri take faɗin. "Toh muje tare Yayaa." Wani kallo ya shiga yi mata. "Sabida baki da hankali koh? waya faɗa maki ana zuwa gidan amare? I promise you zanxo wani satin muje ki yini." Ya faɗa yana ɗan bata hug side. Maheera tayi murmushi gamida kamo hannun Rahama ta rungumesu duka tana masu addu'a da fatan alkhairi acikin rayuwar auren su. Sai da motar Imran ta fita daga cikin gate ɗin gidan su sa'anan Maheera ta juya ta koma cikin gida. Yana ganin yadda take bin gate ɗin gidan su da kallo, ji take tamkar tayi tsuntsuwa ta ganta a cikin gidan su, lokaci ɗaya hawaye ya cika idonta. Jawota yayi zuwa gefen jikinsa, lumshe ido tayi a hankali tana jin kamshin dake tashi acikin jikinsa mai daɗi da sanyaya zuciya. A haka suka isa gidan ya riqe hannunta yayi musu addu'a sannan kowane ya ɗora ƙafar dama da bisimmillah, wani irin kamshi ke fitowa daga cikin parlorn haka ta riqa bin parlorn da kallo kujerun dake zagaye da parlorn sunyi mata matuƙar kyau, gaba ɗaya gidan ya canja mata, ta kitchen suka fara shiga ganin yadda tsaruwar kitchen ɗin ya kasance yayi mata kyau sosai, ba kanunun kuɗi Imran Matawalle ya zubar ba. Kallonsa tayi da wani irin farin cikin da yake hangowa cikin fuskarta, "Yayi maki kyau?" Nodding kanta ta shigayi, samun kanta tayi da shigewa cikin jikinsa tana faɗa masa kalmar "Thank you." Yana riqe da hannunta suka fito cikin parlorn daman ya faɗawa ma'aikata kar su zuba gadaje a bedrooms ɗin dake ƙasa, kai tsaye up stairs ya haura da ita, kallon haɗuwar bedrooms ɗin su kawai take ta rasa inda xata ɗora Imran sabida farin ciki. Sauka yayi ƙasa zuwa mota sauran kayan su ya ɗauko acikin booth ɗin motarsa da ɗinkunanta, kayan su na sakawa duka suka jera acikin master bedrooms ɗinsa, yace bai yadda da raba ɗaki ba ya faɗa mata bai da ra'ayin raba ɗaki da matar aurensa, yana da sha'awarar komai nasa haɗe da matar aurensa, hatta da innerwears nasu a haɗe suke ko wane nasa a gefe. Basu samu kansu ba sai bayan sallar magariba, suna gama sallah ya ɗauki car key yace zaije ya dawo, tayi masa fatan a dawo lafiya. Yana fita ta ɗauki wayarta ta gwada kiran Ummin ta kamar kullum bata shiga haka ta kira Abbanta, Hajja da Ra'is duka a kashe. Jifa da wayar tayi gamida saka kuka mai taɓa zuciya tana jinta incomplete, komai nata tana jinsa ba dai-dai ba, tana buqatar mutanen gidan su a kusa da ita, tana son wani ya faɗa mata cewar ba dai-dai take yin komai ba, gashi dai ta samu abunda takeso wato soyayyar Imran Matawalle da aurensa, gata gida ɗaya tare da dashi, amma meyasa bata farin ciki? meyasa take jin zuciyarta a empty? Sai da taji kanta ya soma wani irin ciwo ta hakura da kukan tana jin yadda jikinta ya ɗauki wani irin zafi yau itace a gidan aurenta ba tare da danginta ba tamkar marar gata. Wannan wane irin aurene tayi? sai kusan ƙarfe 9 Imran ya shigo cikin gidan tareda manyyan ledoji, kai tsaye kitchen ya nufa katon tray ya samu ya zuba manyyan kajin har guda biyu, ya fiddo fresh milk a fridge har yayi sanyi daman ya fiddosa acikin store ne sun jera wasu drinks acikin freezer, cup glass ya wanka ya ɗora a sama kai tsaye master bedroom dinsa ya nufa, hangota yayi a tsakiyyar bed tana rawar sanyi ta dunkule kanta waje ɗaya, akan rug ya dire tray ɗin ya nufeta. Yaye duvert ɗin yayi a hankali, taɓa jikinta yayi a rikice jin ya dau wani mugun zafi da sauri ya janye hannunsa, ɗagota yayi agigice yana tambayarta meya sameta, dakyar ta daga idonta da suka kumbura sabida kuka. Nan take ya gano kukan da tayi ne ya haifar mata da wannan zafin zazzabin. Ya girgiza kansa cike da masifa yake faɗin. "Kashe kanki zakiyi ne?" Bai bata damar magana ba ya ɗagata duka zuwa toilet, ko a toilet ɗin hanasa cire mata kaya tayi lokaci ɗaya ya haɗe rai, ruwan zafi ya haɗa masu tare suka yi wanka. Koda suka fito babu yadda ba tayi ba akan ya barta ta shafa mai da kanta fafur yaki. Mayukkan da yake using da su shi ya shiga shafa mata a dukkan wani saqo da lungu na jikinta, wani irin yanayi ta tsinci kanta aciki lokacin da yake shafa mata mayukkan saboda salon shafawar na daban ne. Kayan bacci ya zaɓar mata marar nauyi, shima ya saka nasa wurin cin kajin sai da ya nuna mata fushinsa sa'anan taci suna gamaci sukayi brush ya kwashi kayan ya saka sauran naman a freezer ya dawo ya jasu sallah raka'a biyu ya dafe kanta yayi mata addu'a. Suna gamawa ya samu magani ya bata tasha sai shagwaɓa take zuba masa tana zaune akan cinyoyinsa. Kayan baccinsa ya cire duka daga shi sai boxer. Runtse ido tayi tana kallon kwantaccen gashin da ya kwanta acikin kirjinsa. ƙarasowa yayi gabanta zuciyarta taji tana bugawa jikinta na rawa tana jin kusancin su na hanata shaƙar iska. Hannunsa ya saka yana cire kayan bacin dake jikinta, a tsorace ta riqe masa hannu gabanta na mugun bugawa, kansa ya kwantar kan wuyanta ta runtse idonta tana jin saukar numfashinsa. "Alkawari ne duk maccen da zan aura In har zamuyi bacci bana sha'awar ta kwana da komai a jikinta, only pant ya isa koshi sabida shaidanun aljannu, nima tun ina yaro bana iya kwana da kaya ajikina only boxer haka ra'ayina yake, ko ranar da kika ganni da kayan bacci sabida kina gidan ne." Runtse ido tayi tana kare kirjinta kamar yarda ya faɗa da pant kawai yabarta ya dauketa dukanta zuwa kan bed yayi masu light off yabar masu dim light ya jawota duka zuwa cikin jikinsa yaja duvert ya rufesu ya qure ac dake aiki cikin ɗakin. Mutsu-mutsu kurum take acikin jikinsa ta kasa kwanciya waje guda, wata irin kunyar Imran ɗin takeji yana jin yadda bayanta ke gogar b* ɗinsa. Cikin muryar rada yake faɗin. "Asuba ta gari Albi." Kusan minti goma ganin bai taɓa jikinta ba still yana rungume da ita yasa ta samu natsuwa, shi kuma abinda yasa ya ɗaga mata ƙafa yana son tasaba bacci ciki jikinsa, ta yadda baxata iya gujewa wannan sabon ba, haka baya son ta riqa yi masa kallo tamkar jikinta yake so, zai daure da duk yadda zaiji akanta, zai bata space na wata ɗaya yaga iya hankalinta da gudun ruwanta, duk da yasan zai wahala sosai. Ba'a daɗe ba taji saukan numfashinsa ta cikin wuyanta a hankali take kokarin sauke hannunsa dake zagaye da kugunta, kara riqeta sosai yayi, ɗan murmushi tayi itama bata daɗe ba ta samu bacci daman duka a gajiye suke. Sun kusa makara a sallar asuba, tare sukayi wanka ya jasu jam'i. Sai kusan 7 suka koma bacci, wannan karon da hijab ajikinta da riga marar nauyi ya haɗe rai yana kallonta yana girgiza kai yake faɗin. "Har kin manta rules ɗin kwanciyar mu?" Ta maqe kafaɗa da shagwaɓa take faɗin. "Yanzu rana yayi fa." Ya girgiza kai yana faɗin. "Koda tsakiyyar rana zamu kwanta, ko a parlor ko a ina cikin gidan nan bana son ki saka kaya ajikin ki Albi, bana son maimaitawa." Yana faɗin haka ya juya mata baya. Ta gane yayi fushi kenan, jiki a sanyayen ta sauke hijab ɗin jikinta ta cire doguwar rigar a hankali ta kwanta bayansa tana faɗa masa kalmar sorry, juyowa yayi ya sakata cikin jikinsa duka ya subbaci goshinta, da haka suka koma bacci wannan karon ta rigasa yin baccin, shima dama ya ɗauki hutun wata ɗaya, baida damuwa da zuwa clinic, ya turawa Maheera Matawalle test akan ta aiko driver da breakfast nan da zuwa 12. Kiranta ne ya shigo a wayarsa yana ɗauka ta gaishesa "Meya faru? Zaki tayar min da mata daga bacci." Ya faɗa yana shafa dogon gashin kan Rahama. "Yaya dama cewa zan yi na kawo maku nida driver?" Da sauri yace "Nooooo Mahee kiyi zaman ki, driver kawai ya kawo karki zo dan Allah." Ya faɗa yana sauke wayar ba tare da ya jira mai zata faɗa ba. Shima bai daɗe ba ya samu bacci ya kanainaye Rahama cikin faɗeɗen kirjinsa tamkar wanda za'a yiwa kwacenta, dukan su baccin gajiya su kayi, basu tashi ba sai kusan 1. Wanka sukayi a tare suka gabatar da sallar azahar suka haɗe cikin ƙananan kaya ita pencil jeans ne ajikinta da kuma top wacce ta sauka har kan gwiwarta. Shi kuma tree quarter ne ajikinsa da kuma shirt. Sauka sukayi ƙasa, tare sukayi breakfast tana zaune akan cinyoyinsa dan yace nan ne wajen cin abincinta koda ƴaƴan su sunzo bazai canja ba. Sai zuba masa shagwaɓa takeyi kala-kala shi kuma sai biye mata yake suna gamawa suka qara gyara gidan. ************ Ayinin ranar duk inda Rahama ta ɗora ƙafa anan Imran ke sauqe tashi, kwana biyu Imran yayi a gida ko kofar gate baya lekawa, abinci kuwa daman Maheera Matawalle ta daɗe da zama kukun su, idan ta gama driver zata saka ya kawo masu zuwa gidan su, kuma ta hakura da nacin da take yiwa Imran Matawalle zuwa gidansa, amman suna waya da Rahama sosai, Rahama tayi korafin rashin zuwan Maheera ɗin Maheera ta faɗa mata ba laifin ta bane laifin Yah Imran ne yaki bada damar zuwan nata, amman tayi mata alkawarin zata shigo. Kwanan su uku da tarewa a gidan su, su Mommy suka dawo, haka daddy ya faɗa xa'a daura aure, tarewar a bari sai next week idan kayan sun iso. Hakan yasa su Mommy suka cigaba da shirye-shiryen biki, daman babu Maheera cikin lamarin su, kuma hutunta ya kusa ƙarewa gara ta tattara tabar masu ƙasar duka. Misalin ƙarfe 9 na safe ta shiga parlorn mahaifinta cikin shigar blue shadda na doguwar riga wanda ya dace da kalar fatan jiki ta, ta gaisheda iyayen nata cike da fara'a mai girma Matawalle ya kalli ƴartasa da murmushi yana faɗin. "Mamana irin wannan farin ciki haka fa? ina xuwa kuma?" Ya jero mata tambayoyi yana kallonta ta kallesu duka tana faɗin. "Zanje gidan Yah Imran yinin wannan ranar duka na sane." Ta faɗa sounding so very happy cikin fuskarta. Mommy ta girgiza kai tana kallon Maheera cike da takaici, wani irin abu taji yana tsaya mata arai, "Mommy na tafi lokaci na tafiya." Ta faɗa tana yiwa iyayenta sallama, driver ya jata zuwa gidan Imran Matawalle..... #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida #Maheera Matawalle #Albi Haske Writers Association [11/24, 1:10 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya MTN. Ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 31..... Rahama na kitchen tana haɗawa bakuwarta abubuwan tarba, tana cikin yanka albasa sai ga Imran ya shigo kitchen ɗin, kallanta ya shiga yi, ganinta yake tamkar ƙara mata kyau akeyi kullum, tana sanye ne cikin wasu riga wacce ko cibiya bata rufe mata ba da wando wanda iyakarshi saman guiwarta, I Matawalle yaji zuciyarsa na shiga cikin wani irin farin ciki. Ta bayanta ya tsaya tare da kamo duka kugunta yana haɗe cikinsa a bayanta, kansa ya sakala a wuyanta tare da sumbatar kumatunta yana cewa. "Mahee tasa min ke tashi tsaye gashi nan na kasa yin baccin saboda bakya kusa dani." Rahama ta ɗan saki wani kayataccen murmushi tana faɗin. "Mahee ta cancanci lokaci na fiye da hakan, tana da kirki sosai ita kaɗai ke sona duk gidan ku." Imran ya saki wani tattausan smiling tare da riƙe hannunta da take chopping ɗin albasa. Door bell sukaji, cikin sauri Rahama ta fara shirin kwatar jikinta zata gudu ya riƙe sosai. A ruɗe take masa wani irin kallo idanunta ta fito dasu tana cewa."Kabarni naje na nemo kaya nasa kanajin dai Mahee a bakin kofa." Kin sakinta yai, yana riƙe da hannunta suka haye stairs. Rahama da sauri ta fizge hannunsa daga cikin nata, wardrobe ta buɗe da gaggawa ta zaro wasu riga da xani tasa, agaggauce tai hanyar fita zataje ta buɗewa Maheera ya riƙota cikin sauri, kallanta yake mai cike da tsantsar soyayyarta yake faɗin. "Wai duk saboda Mahee ake ta wannan rawar jikin?" Kafin tayi magana ya riga ta, "Kibi a hankali karki faɗi." Daga masa kai kawai tayi ta zare masa hannun ta fice. A hankali ta buɗe ƙofar, da wani irin farin ciki Rahama ta rungume Maheera tana janyota zuwa ciki, har kan 3seater ta kaita bakinta yaki rufewa dan daɗi har Maheera nacewa. "Aunty Rahama ke kaɗai ce a gidan ne naga kina ta murnar zuwa na?" Tayi magana cike da fara'a. Kafin ma Rahama ta bata amsa turaren jikinsa ya bayyana musu fitowarsa. Yana sakkowa daga stairs yake faɗin. "Mahee zuwanki ya hana min mata sukuni, komai da ance tayi zatace bari ta ƙarasa abun Maheera." Daɗi-dai lokacin da yake zama cikin soofa, ya ɗan kalli Rahama wace ke faman kallan Maheera tana dariya. Dukansu dariya sukayi kafin Rahama ta shiga kitchen dan kawowa Mahee abubuwan rabawa kafin ta gama girki. Cikin katon tray ta zubo su, Imran yace."Maimakon kice taje ta dauka shine zaki je kaɗai salon ki sha wahala?" Sai da ta ajiye akan center table sannan ta ɗago, hararasa tayi tana faɗin. "Meka maidani.?" Ta faɗa a shagwaɓe tana yakuna fuska, bece komai ba ta kama bakinsa da hannu alamar bazai koma cewa komai ba. Sai da suka ɗan taɓa hira shida Maheera kafin ya tashi, bedroom ya koma ita kuma Maheera ta koma kitchen wajan Rahama tana tayata aikin suna hira. Yana kwance a ɗaki yana aiki a system ɗinshi, jin shiru babu wani abu yasa shi miƙewa tsaye dan Rahama ko ɗan lekowa taganshi batayi ba. Wani kyakkyawan kit ya buɗe wanda cike suke da kwalayen sigarret, kwali ɗaya ya ciro ya maida sauran ma'ajiya. Wajan wardrobe yaje ya ɗakko lighter tare kunnawa ya koma gefe akan gado yana tada wani iri hayaƙi. Sai da suka kammala komai sannan suka jera kan dining table Rahama ta bar Maheera tana mopping ɗin kitchen ɗin ita kuma ta wuce dan gyara jikinta. Toilet ta shiga tayo wanka da alwala ta shirya jikinta cikin wasu riga da wando masu kyau. Gaban mirror ta ƙarasa tana gyara fuskar daga hoda sai lipstick da ta goga ta shafa turarukan dake kan mirror ɗin, tayi kyau ita kanta ta tasani. Parlorn ta dawo inda ta tarar Maheera tana kallo take ce mata. "Ya bakici abincin ba sis?" Maheera tayi dariya taba cewa. "Sai anjima Aunty Rahama yanzu kam cikina a cike yake." Zama Rahama tayi tana cewa, "Idan kinji yunwa dai ga abincin nan ki zuba kici." Toh kawai Maheera tace tare da faɗin. "Kinyi kyau Aunty Rahama Allah yasa dai Yaya na yagani?" Cike da jin kunya Rahama ta kawar dakai tana murmushi. "Aunty Rahama duk da cewa Aunty Humaidah kamar uwace a wajena wallahi bana san auran nan da za'a haɗa da Yaya Imran, ita kuma tun ba yanzu ba take mutuwar san shi, baya santa sam kowa ya sani bansan meyasa ita da Mommy suka dage ba. Ke kaɗai Yaya Imran yake so, duk wacce kikaga ta aure shi to zata sha muguwar wahala ne." Rahama dake sauraran Maheera zuciyarta kawai tafasa takeyi, duk lokacin da taji an ambaci sunan Humaidah sai taji kamar ranta zai fita, itafa ko Imran baya san Humaidah bata san ayi auran tafi son kowa ya kama gabansa. "Wane course kike yi ne Mahee?" Rahama ta canza topic ɗin nasu zuwa wani sashe dan ta tsani a kira sunan matar can a gabanta. Ganin haka yasa Maheera girgiza kai dan tasan za'a yi wani zama ne a gidan nan duk lokacin da aka kawo Aunty Humaidah. "Sechology." Cewar Maheera tana sake nazartar yanayin fuskar Rahama. "Wow masha Allah, Allah ya bada sa'a." Mahee tace amin. Hira sukaci gaba dayi har aka yi azahara suka gabatar da tasu sannan Rahama tace da Maheera taci abinci bari taje wajan Imran. Batayi knocking ba kawai ta murda handle, idanunta ne suka shiga karaɗe ɗakin ganin yadda ya cika da hayaƙi gashi warin siggaret, yana baje kan gado sai narkar baccinsa yakeyi hankali kwance. Jiki a sanyaye Rahama ta isa wajan shi ta zauna a gefenshi tana kare masa kallo. A hankali ta zura yatsunta cikin sumar kanshi tana hautsinata kafin ta shiga zubar da hawaye, bakinta takai saitin nashi ta sumbata tare da kwantar da kanta saman faffaɗan kirjinsa. Kamata yayi taji haushi ganin yasha mata sigari a cikin gidan auranta, sai dai tana haɗa ido da kyakkyawar face nashi taji ana ninka mata soyayyarsa cikin zuciya. Hannunta taji an riƙe ta miƙar da kanta suka hada ido dashi, ganin hawaye a fuskarta yasa shi saurin janyota ta faɗa jikinsa, kamar ya taɓo ta kawai yaji ta fashe da kuka. Ya shiga lallashinta yana tambayarta abinda akai mata, cikin kuka take faɗin. "Kafiso a dinga cewa mijin Rahama bashi da kamun kai ko?" Imran ya cije lips tare da jan numfashi yana sake mannata a kirjinsa. "Zan dena my Albi, kici gaba da addu'a wani lokacin ne ina jin kamar idan ban shaba zan haukace, idan har bansha ba ina jin zuciya ta da numfashi na suna kokawa but Insha Allahu zan dena kinji.?" Ya faɗa da wani irin slow voice. "Haka kake cewa kullum zaka dena amma ni bana ganin alama dan Allah ka dena kar kasa bakin cikin shan abubuwan su kashe ni." Da wani irin sauri ya ɗago mata da kai yana kallan beauty face nata yake cewa. "Kidena cewa haka, ke kadai gareni da keyi min addu'a, kidena maganar mutuwa na rokeki." Daga kai kawai tayi ta miƙe zata tashi ya wani fizgota ta koma kan kirjinsa, lips nashi ya turo yana lumshe ido murya ƙasa-ƙasa yake faɗin. "Kiss me Albi." Harararsa tayi cike da shagwaɓa take san kwacewa ya janyota sosai jikin tare da kai bakinsa tsakiyar kirjinta yana bata wasu kisses masu zafin tsiya. Wani irin numfashi Rahama ta sauke tana wani rintsa ido tare da hadiyar wani tsinkakken yawu data rasa daga ina ya fito bakinta ya wuce zuwa cikin cikinta. Tunawa tayi da Maheera a parlor da sauri ta shiga kokarin kwace jikinta tana gaya masa Maheera zatajita shiru, amma Imran yaki sakinta har sai da ta biye masa. Ganin yana shirin sanyata wanka dole yasa ta dinga yi masa magiya akan ya barta ta koma wajan Mahee sannan ya rabu da ita. Turo baki tayi tana yi masa wani kallo mai cike da tsantsar soyayyarsa tace dashi. "Kuma sai na gaya mata abinda kai min." Ta juya zuwa kofa yace. "Idan na fito zan gwada yi agabanta sai muga wazaiji kunya." Ficewa tayi murmushi ɗauke a fuskarta, tana sauka suka haɗa ido da Maheera Rahama ta nufi wajan dining tana cewa. "Baccinsa yake sha bashi da wata matsala da kyar ma ya tashi." Dariya sosai Maheera keyi ganin yadda Rahama kesan kare kanta, abincin ta zubo takai gaban Maheera tana cewa. "Gashinan na zuba mana tunda naga ke bazaki zubo ba, faraci bari nazo." Ta sake komawa ɗakin still ta ganshi a kwance, wannan karan yayi ruf da ciki tabi cinyoyinsa masu cike da gashi da kallo, sannu a hankali ta ƙarasa wajan tasa hannunta tana sake kwantar dasu. Kamar tasan idanunsa biyu tace. "Ka tashi anyi azahar fa tun ɗazu." Yadda take shafar masa cinya ne yake neman tayar masa da hankali, jin hannunta a karshen cinyarsa yasa shi saurin riƙota, shanyayyun idanunsa ya zuba mata yana cewa. "Please Albi karki hargitsani bayan kuma rowa kike min." Turo lips tayi tana wani kifta idanuwa ya kawar da kai yana sakar mata hannunta. Shaye da toka ta miƙe tsaye zata bar masa ɗakin yai saurin fizgota yana mannata akan gadon, da wata irin murya yake cewa. "Mekuma nayi?" Ta harareshi tana faɗin. "Bakomai." Hannunta ya kamo ya ɗora a kirjinsa, yadda taji bugun zuciyarsa yana sauri ne yasa ta ware ido tana sake danna hannun a wajan take faɗin. "What is wrong with you ALBI.?" Yadda take furta kalmar Albi ɗin yasha banban da yadda ake faɗa, da wani irin salo tare da murya mai daɗi take furtawa, Imran ya zura idanunsa cikin nata yana sake mannata a jikinsa yake cewa. "Soyayyarki, ALBI kaunarki ce take neman fasamin zuciya, gashi kishi ya hanaki mallaka min gabaki ɗayanki, ko so kike wata ta fara karbe samartaka? Uhmm? Kinsan adadin matan dake buɗe legs suna so muyi dasu? Kinsan adadin matan dake amfani da desire pills suna bawa maza suna son dan mu kusance su?" Yai shiru yana sake matse shoulders nata, face nata dake gefe ya juyo da ita yaga tasha toka tana wani irin huci yace."I'm telling you the truth, please Albi ki kula dani karna faɗa halaka." Fizge jikinta tayi ta miƙe tsaye ba tare da ta kalleshi ba take faɗin. "Ka tashi kayi sallah kazo kaci abinci." Ta faɗa tare da ficewa daga ɗakin. Imran ya saki wani huci yana rintsa ido. Sakkowa yai ya faɗa toilet, shower ya sakarwa jikinsa a jikin jacuzzi, lumshe idanuwa yai yana hango Rahama a cikinsu, gaba ɗaya ya rasa yadda zai yi da rayuwarsa musamman yanzu da sukai aure duk tunaninsa Rahama ce, jin daɗin shi itace walwalarsa itace, farin cikinsa Rahama taya zai yi rejecting auran Humaidah dan ya samarwa da ALBI ɗinsa jin daɗi? Da kyar ya iya yin wankan tare da alwala ya fito daure da towel ya nufi bedroom ɗin da suke kwana. Jeans da t-shirt ya sanya wadanda sukayi dai-dai da fatar jikinsa sukai masa kyau, yabi sumar kanshi yasa handrayer ya busar da ita tare da hawa kan praymat ya gabatar da sallar azahar, yana idarwa ya miƙe, wajan mirror ya nufa ya gyara sumarsa tare da bin duka jikinsa da wasu turaruka masu matukar tsada da sanyaya zuciya. Wayarsa yaje ya ɗakko yasa sneekers wanda ya hau da kayan jikinsa sannan ya fito zuwa parlorn. Ƙamshin sa kawai zai tabbatar maka da zuwansa, duk da Rahama nasan ganinsa daurewa tayi taki juyawa, batasan wajan su ya nufo ba sai da taji ya sargafo hannayensa ya rungumeta tare da bata wani side kiss a gefen kuncinta, ta ware ido akan fuskar Mahee wacce gabaki ɗaya lamarin ya gama burgeta. "Wow Yaya gaskiya kana bawa soyayya hakkinta, kai min addu'a nima na samu mai min irin soyayyar da kake yiwa Aunty Rahama." Imran ya leka fuskar Rahama ganin tana ware idanu yasa shi miƙewa sosai ya janyota suka koma wajan dining yana faɗin. "Kina so mijinki ya mutu da wuri ne kawai Mahee." Maheera ta ware ido baki buɗe take faɗin. "Amma ai baka mutu ba kai." Imran na zaunar da Rahama saman kafafunsa yace. "Nima kiris ya rage ta kasheni, but Albi tana bani wahala right?" Ya ƙarasa maganar yana dagawa Rahama gira. "ALBI.. AL..BI..Yaya menene kuma ALBI?" Smiling ya saki yana sake rungume Rahama a kirjinsa yake faɗin. "Ohhh Mahee kin samana ido, kawai ki shirya muje nai drooping ɗinki a gida." Cike da sanji ta marairaice tana faɗin. "Pleaseeeee." Hannayensa ya ɗora saman kirjin Rahama yana matsasu idanun a lumshe yake faɗin. "ALBI yana nufin my Heart da Hausa kuma Zuciyata, Mahee bana san sa ido kinsani." Murmushi Maheera tayi tana toshe baki da hannunta batace komai ba. Maida hankalinsa yai wajan Rahama da haɗe fuska yana faɗin. "Albi Feed me." Rahama ta kawar da fuska ya sake kissing tsakiyar bayan wuyanta, tayi saurin rintsa ido jikinta na wani irin sanyi. "Please Albi." Tana shan toka ta wani ɗakko plate tana zuba abincin. Yana murmushi yake karɓa har sai da yaji ya koshi sannan ya miƙar dasu yana riƙe da hannunta suka ƙarasa wajan Maheera yana cewa. "Kuyi hira bari naje na dawo." Ya sumbaci hannunta sannan ya fice daga parlorn. Sosai suka sha hira suka sake yin girki wajan karfe biyar da rabi Imran yaje ya ɗaukesu suka maida Maheera gida su kuma ya wuce da Rahama Ado Bayero mall suka hau liloo aka ɗan caccafke kafin su koma gida. ************* Tana kwance a cikin jikinsa fatar bayanta na manne da ta cikinsa ya saƙalo hannunsa saman na shanunta, bacci yake yi sosai ita kuwa Rahama gaba ɗaya bataji idanunta a soye yake ta miƙa hannunta karshen gadon ta janyo wayarta, data ta kunna kai tsaye ta shiga WhatsApp. Abinda ya bata mamaki shine ganin sunan Deejah Galadanci ta turo mata sako, tunda Rahama taki auran Farooq Galadanci kowa na family ɗin Galadanci suka dena kulata, Deejah kuwa blocking ɗinta tayi amma gashi ta buɗe. Jiki a sanyaye Rahama ta shiga sai taga an turo hoto, buɗewa tayi yana gama viewing ta fara karantawa. Gabaki ɗaya bata gane kan iv ɗin sai da tazo dai dai sunayen taga _Imran Bashir Matawalle & Humaidah Khaleel Makarfi._, cike da tashin hankali ta fizge masa hannunsa dake jikinta wanda yasa Imran buɗe ido ba shiri, ganin zata sauka daga bed ɗin ya fizgota ta dawo, cikin masifa ta turesa tana furta. "Ka sakeni bana so." Tayi maganar tana fashewa da kuka, zuciyarta na zafi ranta kamar zai fita . "Meya faru?" Taji tambayar kamar ta rainin hankali dan haka cikin ɓacin rai ta sake tureshi yai saurin....... #Asmy B Aliyu #Hajja ce 👈 #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Maheera Matawalle #Deejah Galadanci #Haske writer's association [11/25, 5:32 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya MTN. Ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 32..... Saurin riƙo mata fuska yayi yana son su haɗa ido taki bada hadin kai saboda ɓacin rai. "Idan kina cikin fushi ina tambayarki please ki gaya min, kina min irin wannan taya zansan abinda yake damunki haa?" Ya faɗa yana shan toka. Da wani irin fushi ta fisge jikinta tana miƙewa ta sauka daga bed ɗin, daga ita sai Pant red color ta buɗe wardrobe tana neman kayan da zata saka, still hawaye basu dena ambaliya a saman fuskarta. Sakkowa yai daga kan bed ɗin shima daga shi sai boxer ya wani fincikota tare da haɗe bayanta jikin murfin wardrobe ɗin yana sake ware eye's nashi cikin nata. Haɓarta ya ɗago da hannunsa idanunta a lumshe ya manna cikinsa a jikinta yana saka ɗaya hannun yana kwantar mata da lallausan gashin kanta, hosky voice nashi ya daki cikin kunnanta yana cewa. "Tell me waye yasaki kuka?" Da wani irin yanayi ta ware idanunta cikin nasa tana yi masa kallon kai kasani, murya na rawa take faɗin. "Auranka da Humaidah yana nan ko? Kai dole sai ka aureta?" Imran yaja wani irin numfashi tare da ɗora goshinsa a saman kanta, fashewa da kuka ta kuma yi tana faɗin. "Bazan zauna a gidan nan ba, kaje can ka cinye Humaidah itace matar so, Imran ka nuna min cewa banida hankali, amma meyasa baka ci gaba da nuna baka so na ba sai ana gobe daurin aurena ka furta min kalmar love?" Ta buɗe jajjayen idanunta tana kallan kwantaccen gashin dake kirjinsa sakamakon bazai ga face nata ba saboda ya ɗora habarsa saman goshinta. "I know dan kaga ina sanka ne ko? Kasan shine kawai abinda zaka gaya min naji na sake tsanar auran Farooq Galadanci ko? Ni bazan zauna ina kallo wata ta shigo cikin rayuwar mu ba, ina so na zauna da miji na saboda na shirya irin rayuwar da zanyi dashi, kaje ka auri farin cikin ka, am not your ALBI." Da sauri ya buɗe idon, kallanta ya shiga yi tana faman tureshi, kukan ta yana taɓashi dan haka ya daure duk da irin ɓacin ran da yake ji na cewa shi ba Albi ɗinta bane. Kan bed ya cilla ta yabi samanta ya kwanta tare da sanya hannu biyun saman na shanunta ya shiga yi musu wani irin murza, bakinsa saman cibinta yana goga harshensa. A hankali ya ɗan kalleta duk ta wani sandare masa jikinta sai faman rawa yake ya matseta yana faɗin. "Koki yadda ko ba haka ba na gaya miki bada san raina zan auri Humaidah ba, and na gaya miki ke din Albi na ce, shima koki yadda kobaki yadda ba na gaya miki dai." Ya fada yana kai bakinsa kasan mararta ya sakar mata wani mayataccen kiss kafin ya mike yabar wajan. Kuka ta fashe dashi ganin ya tada mata fitina ya kuma barta. Ta kuma sakin wani kukan, da wani irin ɓacin rai itama ta sakko tare da zura kayanta ta ɗauki mayafi. "Intafi in barmaka gidanka kacinye abinka, dama ai ni na kawo kaina wajanka yanzu kuma zan barshi kaje kaita auran Humaidan." Kamar yasan zata iya fitowa ta tafi yaje ya garkame entrance din duka. Tana sakkowa daga stairs taganshi tsaye ya haɗe hannu a kirjinsa yana kallanta. Harta gama sauka bata kalleshi ba tana murda handle din taji kofar a rufe, ranta yai mugun baci, kallansa tayi tana kuma shan toka tace. "Ka buɗe min zan fita." Imran Matawalle yai mata wani mugun kallo yana sake riƙe ƙarfen jikin stairs. Afusace take faɗin. "Ka buɗe min nace." Imran yai mata kallan mamaki ganin yanayin da take masa magana, da kyar ya hadiye ɓacin ransa tunda ita aka taɓo dole ne ya san yadda zai lallasheta. Sakin karfen yai ya ƙarasa inda take, dariya ma taso bashi amman ya daure dan kada ya sake ɓata mata zuciya. Kusa da ita yaje ganin yana shirin kamota yasa ta saurin jan baya, shaye da toka take faɗin. "Cewa nai kawai ka buɗe min na fita bana ra'ayin ka sake taɓani." Imran ya wani fizgota ya mata wani irin riƙo yasanya idanunsa cikin nata, kawar da nata tayi da sauri jin wani ɓangare na sashen jikinta da yake mugun son Imran ɗin yana neman sanyayar mata da jiki. Sosai ya rungumeta a cikin jikinsa, kansa ya sakalo ta wuyanta murya a sanyaye yake faɗin. "Banace miki kidena sanya Humaidah a cikin rayuwarki ba? Humaidah itace ta dage sai ta aureni, na gaya mata bana sonta ta dage har sai da mahaifina yasa min sharaɗi akan indai ina san zama dake dole sai na aureta. Albi please kidena damuwa da ita sam bata cikin tsarin rayuwata ki yadda dani." Yadda yake yi mata ne yasa wasu hawayen zubowa a idanunta, wata sabuwar kaunarsa ta kuma samun wajan zama a cikin zuciyarta, cikin ɓacin rai take faɗin. "Nidai kawai kaje kace bazaka aureta ba, idan ka auri Humaidah baz...." Da sauri ya juyo da ita tare da manna bakinsa cikin kunnanta yana masa wani irin abu mai wahalar fassarawa. Nan da nan jikin Rahama ya mutu ta sake shigewa jikinsa tana hawaye. "Zanje nasan yadda zanyi ganin auran nan beyiyuba saboda farin cikin ki." Da wani irin murna ta makaleshi hakan ya bashi damar sauke wata katuwar numfashi na jin daɗin nasarar kwantar mata da hankali. "Kiyi mana lunch bari naje gida muyi magana da Daddy." Kallansa tayi tare da ɗora hannunta saman kirjinsa tana wasa da lallausan gashin kirjinsa take faɗin. "Nifa karka dawo ba tare da kayi nasarar janye auran ba." Da murmushi a saman fuskarsa yake cewa. "Karki damu kedai ki kwantar min da hankalinki." Da haka ya samu ta sakko da ita daga cikin fushinta. Ɗaki suka koma tayi shirin shiga kitchen shi kuma ya shirya tsab ya nufi gidansu. Cikin sa'a yana gama parking ya hango Humaidah suna fitowa da wasu ƙawayenta, ya ɓalle murfin motar ya fito fuska shaye da toka yake cewa ta biyo shi. Cike da farin ciki ta kalli ƙawayenta tana cewa su jerata ango ya kirata. Apartment ɗinsa ya wuce, yana faman zagaye parlorn ta shigo cike da kwarkwasa idanunta sunsha eyelashes ga wasu pink ɗin farce da ta ƙara a yatsunta ta isa wajansa tana cewa. "Gani my." Imran ya watsa mata wani kallo tare da yin taku biyu ya iso gabanta yana huci yake faɗin. "Ina so ki gaya min duk wani abu da kike so wanda zan miki ki fasa aure na, Humaidah ina tausayinki idan kika bari aure ya shiga tsakaninmu saboda ina da wacce zuciyata ta nutsu akanta, ki gaya min ko menene zan miki shi indai befi karfi na ba." Da wani irin kallo take kallanshi kafin ta kawar da kai tana faɗin. "Babu wani abu da ya fiye min kai a duniyar nan Imran, babu wani abu dana rasa sai kai." Afusace yaje gaf da ita har suna bugun numfashin juna, ransa a mugun ɓace yake kallan cikin kwayar idanunta yake cewa. "I said banda ni ko bakiji ba? Ina so ne kibar cikin rayuwata Humaidah, daga 10 millions zuwa sama ki gaya min saboda ina so ki rabu dani." Yadda sukai kusancin nan kaɗai yasa ta kuma jin wata irin soyayyarsa, sake buɗe hanci tayi tana shakar numfashinsa, yaji tamkar ya kasheta dan haushi. "Komai zai biyo baya karkiga laifina Humaidah, ina da wacce nake so ke kuma kin dage ko? Ki gaya min abinda kike so nai miki ki barmu." Cikin kwantar da murya Humaidah tace. "Idan kana so Imran abun mai sauki ne, bana san dukiya ko kadara, ina so kawai ka kusance ni kai min ciki sai na koma gefe naci gaba da kulawa da babyn, nasan ko babu komai abinda zan haifa zai ringa tuna min kai." Imran yaja wani irin tsaki tare da hankaɗata gefe haushi kamar zai kasheshi yake faɗin. "Get out of here Humaidah, koke manyya ce kyabar namana saboda ɗacinsa. Tunda bakida tunanin muje zuwa stupid kawai." Ficewa tayi zuciyarta na zafi, hango ƙawayenta da tayi yasa ta kakalo murmushi dan karsu zaci wani abun, tana zuwa take ce dasu maganar bikin sukai daga nan ficewa sukai a ranta tana cewa. "Wallahi sai ka aureni indai akan shegiyar yarinyar nan ne kake kina mu zuba mugani." Shi kam fitowa yai ya shiga motarsa saboda Matawalle baya gidan, wajan su Al-Amin yaje duk dan ya huce ɓacin ran Humaidah amman bai ji sassauci ba. Ganin hakan ne yasa shi komawa gidan, fuskar Rahama kawai da ya kalla yasa shi jin wani irin nutsuwa, kallanta kawai yake yadda tayi masa wani irin kyau, sanye cikin wasu English wears skirt ɗin ko cinyoyinta bai rufe ba irin na jeans ɗin nan, sai wata half vest mai Kamar bra ta gyara gashinta ya zubo ta gaba tayi kyau so masha Allah. Hannunsa ya ware alamar tazo, da sauri Rahama ta shige cikin jikinsa ya maida hannuwan ya matse ta a jikinsa. "ALBI you're so cute." Murmushi tayi tana sake shigewa jikinsa. "I love you ALBI I mean it." Farin ciki ya cika zuciyarta tama manta da cewar ta turashi yin yakin janye auransa da Humaidah shi kuma sai yaji daɗi da bata tada zancen ba. Itace tayi feeding ɗinsa yai nata cike da soyayya. ******* Da wani irin gudu take sakkowa daga stairs, saboda idanunta a rufe yake biyu-biyu ta dinga hadawa har ta sauka kasa. Shima Imran da gudu ya biyo ta daga shi sai boxer ya cafkota tare da dauko ta gabaki dayanta. Ciki ya koma da ita tana faman dukanshi ta ko'ina ajikinshi, cikin soofa ya zube still tana jikinsa tana kuka tare da dukanshi tana cizonsa amman yaki sakinta. Idanunsa alumshe yana jin kukanta har can cikin ransa, sabida kar yaji kukanta yasa tun jiya da aka daura auran yaki gaya mata, yau din ma ya sanar da ita ne dan Matawalle ya kirashi cewar za'a zo yin jeren kayan Humaidah dan karta gansu daga sama yasa shi gaya mata an daura. "Albi please ki bani aran hankalinki." Da wani irin fushi tana huci take fadin. "Bazan saurara ba Imran, mezaka gaya min? Yeah I know zakace Rahama baki da hankali ko? Kai kayiwa iyayenka biyayya ni kuma na kunyatasu a idanun mutane, na nuna cewa su basa da kima da mutumci a waje na, toh ni bazan zauna dakai ba, dole ka rabu dani kaje can kai da katuwar matarka." Ta karasa fada tana ture shi. "Kina hauka ne?" Cikin sauri tace, "Eh bani dashi tunda har na guji iyayena na biyoka gashi da abinda ka saka min." Ta kuma ture shi tana so tabar jikinsa amman ya hana. Cikin serious dinshi yake mata magana. "Kina zaton zan rabu dake ne? Kin dauka bani da hankali? Ina so kisa a ranki cewar aure na dake mutuwa kadai zata rabamu, kema kinsan idan har ina san abu to bana yi masa rikon wasa, duk wani abu dayazo hannuna bana barinshi sai in har ya mutu, ke kuwa ina ji a jikina tare zamu mutu dan haka ki shirya zama da Humaidah a cikin gidan nan." Yana kaiwa nan ya sassauta rikon da yai mata yana jira yaga ko zata sauka daga kan kafafunshi. Afusace yaga ta daga shi tana yi masa wani irin kallo mai cike da wani irin bakin ciki, tasha toka tana wani huci kamar wata zakanya take fadin. Sai dai ku mutu kaida ita, ni kam ko ka sakeni ko karka sakeni tunda nabar su Ummy kaima zan iya barinka kuma zaka gani." Tana kaiwa nan ta juya tare da hayewa stairs tana wani irin huci. Rintsa idanuwa yai yana cusa yan yatsunsa cikin lallausar sumarsa, gabaki daya Daddy ya jefashi cikin trouble, besan yanzu ya zai yi da rigimar Rahama ba, be kuma san abinda take kitsawa a zuciyarta ba, abu daya ya sani duk wuya duk rintsi ba zai taba rabuwa da ita ba, yanzu ne ma shi yaji wata fitinanniyar kaunarta,Wata zazzafar soyayyarta tana sake samun waje a zuciyarsa musamman da take cewa saboda shi ta watsawa iyayenta kasa. Kasa bin bayanta yai saboda yasan tana cikin jin haushinsa, shi kuma baya so yana ganin bacin ranta akanshi. Rahama kam kan bed ta fada sai kuka takeyi, bata da buri a yanzu irin ta ganta a cikin school, tana bukatar wani a kusa da ita wanda zai nuna mata kuskuran da takeyi, idan da halima tana bukatar mai yi mata dukan tsiya. Tana cikin kuka Aunty Kausar ta fado mata a rai, duk da tana tsoranta ta kuma san cewar idan har ta buga mata waya zata iya yi mata rashin mutunci ta zazzageta ma. Sai dai zuciyarta taji tana da bukatar irin Aunty Kausar din ko ta samu sassaucin zuciya. Hannunta har rawa yake ta nemo sunan Aunty Kausar din, bugu biyu taji ta dauka cike da fushi kamar tana gabanta take cewa. "Ashe a cikin wadanda kika raina hardani Rahama? Ke yanzu kina da idanun da zaki iya neman inda muke? Toh bari kiji na gaya miki, duk lokacin da kika sake kirana sai na ci miki mutunci wallahi, very stupid girl." Zata kashe taji Rahama cikin tashin hankali tana cewa. "Dan girman Allah Aunty kiyi hakuri ki saurareni dan manzan Allah." Jin yadda ta hadata da Allah ne yasa Aunty Kausar ta fasa katsewa tayi shiru tana sauraranta. Cikin kuka Rahama take mata magana. "Aunty dan Allah kuyi hakuri ina bukatarku a kusadani, Aunty Kausar munyi aure da Imran and videon da kuka gani anyi kawai na fasa auran Yaa Farooq ne, amma wallahi bamu taba aikata zina ba." Aunty Kausar tasha toka kamar suna ganin juna take cewa. "Ina da aiki ln yi fa Rahama, ki tafi kai tsaye ki gayan abinda kike san gaya min sauri nake." Hawaye suka shiga zirarowa Rahama take cewa. "Aunty ina san zuwa wajanki dan Allah karkice min a'a please." Da yanayin takaici take fadin. "Kizo kiyi min mene Rahama? mekike so nayi miki kuma? Ba kina tare da masoyinki ba me kuma zamuyi miki? Karkizo min dan idan na ganki babu abinda zai hanani cin ubanki wallahi." Tayi maganar so pissed up tana ƙoƙarin kashe wayarta, wani irin kuka ta fashe dashi tana faɗin. "Please karki katsemin wayar Aunty ina cikin damuwa, ina cikin tashin hankali, ina son naganki Aunty dan Allah ki bari nazo ko zan samu sauƙi cikin raina." Ta faɗa da kuka mai cin rai, lokaci ɗaya jikin kausar ɗin yayi sanyi tamkar tana ganinta ta wani haɗe rai tana faɗin. "Zuwa dare ki shigo, yanzu bana gida." Da haka ta katse kiran. Kifa kanta tayi acikin pillow ta cigaba da rera kukanta..... (Complete document) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENAH* 300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida #Haske Writers Association.... [11/25, 5:32 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 33..... Ya tsayarda motar dai-dai ƙofar gate ɗin gidan Hajia babba dake unguwar Hotoro (NNPC). Har lokacin Rahama taki sakin fuskarta, sanye take cikin dogon hijab kalar blue black fuskarta ta kumbura sabida kukan data yini tanayi, ya kamo hannunta ta fisge da sauri tana mai dasu can baya, ya girgiza kai kawai ya kalli agogon rolex ɗin dake cikin damtsen hannunsa yana faɗin. "Minti nawa zaki yi aciki?" Wani irin kallo take yi masa ta haɗe rai tana kama handling ɗin motar, da wani irin yanayi take faɗin. "Ni na dawo nan dan na baka waje kaci amarcin ka kai da amarya Humaidah." Tayi maganar sounding so very jealous cikin muryarta. A haukace ya juyo yana kallonta, lokaci ɗaya ya dannawa duka ƙofofin motar lock. Ya haɗe rai yana faɗin "Kina so mu koma inda muka fito ko? karki fara trying ɗina a daren nan please Albi. kije bayan sallar isha'i zanxo mu koma gida, dan Allah idan nazo karki fito dan wallahi zan shigo har cikin gidan na fito dake sai naga mai tsayar dani." Ya faɗa a fusace lokaci ɗaya ta buɗe motar itama a fusace ta fice daga motar ta nufi gate ɗin gidan tamkar zata tashi sama sabida masifa. Imran ya kwantar da kansa jikin seat ɗin motar ya lumshe ido a hankali yana jin wani irin ciwon kai, yasan kuma duka sabida rigimar Rahama, yanzu ya zaiyi da wannan rigimar? Tunda yayi masifar yayi rarrashin duka a banza. Yayiwa motar key da wani irin speed yabar wurin, yana buqatar shan beer sai dai yasan bazai yuyuba sabida zai dawo ɗaukar Rahama. Har kusan minti biyu tana tsaye a bakin ƙofar parlorn tana danna door bell, Malika ce tazo ta buɗe ƙofar wato ƴar Hajiya Babba ta uku, wacce ta girmi Rahama. Baki da idanuwa ta buɗe tana kallon Rahama haka tabi bayanta da kallo ko da wani ta shigo, cikin sanyi murya Rahama ta gaisheta cike da respect. Malika ta amsa tana kallon Rahama. A sanyaye Rahama ta ƙarasa cikin parlorn gabanta na mugun faɗuwa, lokaci ɗaya ta haɗa ido da Hajiya Babba dake zaune cikin parlorn ita da Aunty Kausar. Saurin saukar da kanta tayi ƙasa tana jin kafafunta na kasa ɗaukar ta, haka kuma hawaye na cika idonta lokaci ɗaya. Zubewa tayi cikin rawar murya kukan da take ƙoƙarin riqewa yazo mata, baki Hajiya Babba ta buɗe tana kallonta, Aunty kausar tace. "Kuka ma ai yanzu kika fara don ubanki, ba dai ke kunnen ƙashi gareki ba? tukuna ma kukan uban me kikeyi mana haka?" Aunty Kausar ta faɗa tana wani daka mata tsawa, Rahama ta qarasa gaban Hajiya Babba tare da faɗawa jikinta ta fashe da kuka mai cin rai, kukan da duka ya karya musu zuciyoyansu. Malika ta girgiza kai cike da takaici ta nufi stairs dan zuciyarta bazata iya ɗauka ba. Ɗazu ta gama nunawa su Aunty Kausar katin ɗaurin auren Imran matawalle da Humaidahn, "Sabida zaiyi aure kike wannan kukan?" Aunty Kausar ta faɗa tana tafa hannayenta duka tana sakin wani irin wide smile acikin fuskarta. "Uhmm duk ina soyayyar da Imran Matawallen yake nuna maki? soyayyar da ya saka kika gujewa iyayenki sabida ita? Ai wallahi kuka ma yanzu kika fara Rahama, tabbas nayi farin cikin wannan Aauren da yayi, kin ga ya nunawa duniya cewa mahaifinsa yana da muhimmanci acikin rayuwarsa. Kinga ai duk soyayyar da yake yi maki bai guji mahaifinsa ba, kota wannan fannin yayi maki wayau, yanzu da kika wanko ƙafa kikazo mana uban me zamuyi maki bayan kin nuna masa mu ba komai bane?" Rahama na goge hawayen idon ta, cikin rawar murya take faɗin. "Ni dai wallahi nagama auren Imran Matawalle koda kuwa shine autan maza a duniyar nan, mun rabu dashi rabuwa ta har abada yaje can dashi da Humaidah su cinye junansu." Hajiya Babba ta shiga girgiza kai tana faɗin. "Ai kuma kinyi kaɗan yarinya, anan gidan dai bakida masauqi, sannan aurenki na har abada ne kedashi babu saki babu yaji, zakiyi hakuri ki zauna ne kamar yadda ko wace macce ke hakuri a gidan aurenta." Hajiya Babba ta kalli Aunty Kausar tana faɗin. "Ki shiga da ita ciki kuyi magana." Tare suka nufi stairs ita da Aunty Kausar da fuskarta babu walwala acikin ta. "Kinga idan kina jin shawara kukan nan da kikeyi dama kin ajeshi a gefe, aure dai an riga da an daura sai zaman hakuri, kuma yarinyar ma naji ana faɗa a gari ƴar duniya ce, so idan baki sakko daga wannan kishin naki na tsiya ba zata shigo ta kwace maki miji tunda na lura ke har yanxu sakarya ce, kaɗan daga cikin halin maza kenan waya sani ko jikin ki kawai yakeso, da kuma ya samu abunda yakeso ba shikenan ba." Ita dai Rahama batace komai ba sai faman sharar hawaye take,." Aikin banza kawai, kinyi sa'a ina cikin farin ciki dan haka zan taimaka miki zanje na karbo maki maganungunan mata masu azabar kyau da aiki a wajen Ummu Ammar, matar nan tasan abubuwa, na girmeta amma na yadda cewa ta girmi tunaninta, saboda baiwar da Allah yai mata ina matuƙar karuwa da lectures ɗinta da kuma tasirin magungunnanta. Rahama wannan karon sai mun tashi tsaye, haka dan Allah zanyi miki ba dan mugun halinki ba, saura idan abu ya shige maki karki kira ki tambaya. Kuma dole ne ki sauke wannan dolancin naki ta yadda zaki ƙara kama mijinki a hannunki. Zan baki numbern Ummu Amma saboda ki dinga karɓar wasu abubuwan nasan idan kika fara amfani dasu tabbas bazaki sake amfani da wani abu na karawa mace kima da daraja a wajan kowa ba sai wajanta. 08030644073. Wasu irin topics na zaman aure ta riqa yi mata masu zafin gaske, dan ba wanda bai san halin Humaida ƴar bariki bace, idonta a tsaye suke duk wani kalan dirty talks sai da Aunty Kausar ta zayyana mata, kamar dai yadda suka koya a wajan Ummar Ammar 8030644073 ta gwada kuma taga tasirinsu hakan yasa take sanarwa da duk matar da ta ganta cikin matsalar aure. Harda text ɗin da zaka turawa miji dan ko a office yake ta tura masa saqo na dirty maganar da zaisa dole ya dawo gida, haka wajen kwanciya karta zamar masa doki itama ta riqa sarrafa jikinsa ta kowane fanni. Jin Aunty Kausar kurum takeyi amma kam bazata baiwa Imran matawalle budurcinta ba tunda ya bari wata tayi gigin shiga cikin rayuwarsu. Kwanciyarta tayi akan bed lokacin da Aunty Kausar ta gama bata shawara. Har abinci aka kawo mata amma ko kallon abincin bata yi ba. Sai kusan 10 Imran ya kirata a waya gashi a ƙofar gida, nan fa Hajiya babba ta kara bata shawara ta haɗa mata khumra masu sanyi da daɗin ƙamshi. Haka tace ko cikin weekdays ne idan bata shiga school ba ta riqa leko su zatayi magana da Ummi akan matsalarta duk da tasan Ummi ta damu da matsalar Rahama saboda kwanakkin baya har jininta sai da ya hau akan haka. Abba ne dai har yanzu bai sauko ba. Wannan karon a back seat ta zauna ko kallonsa bata yi ba sabida bata ma son cin karo da kallon fuskarsa. Har suka isa gida babu mai magana acikin su, kai tsaye cikin closet ɗin su ta nufa ta fiddo da doguwar rigar bacci mai ɗan kauri kalar black da hula ta ɗauki duka abubuwan da zata buƙata ta nufi nata ɗakin, Kallonta kawai Imran keyi ya kasa cewa komai, ɗakinta ta nufa tana shiga ta murzawa ƙofar key. Da sauri ya biyo ta bugun duniya Imran ɗin yayi dan ta buɗe ƙofar amman ko kulasa batayi ba. Ransa yayi mugun ɓaci, zuciyarsa ta fara zafi, babu abunda yake son sha irin beer a wannan lokacin, dan haka nashi ɗakin ya shige a daren tatil ya kwana..... ************************* Kusan ƙarfe goma ta fito daga nata ɗakin da kayan bacci ajikinta, kallo ɗaya zakayi mata kasan cewa ba tayi wanka ba, yunwa takeji sosai addu'a kawai take Allah kar ya haɗata da Imran. Kai tsaye kitchen ta nufa ruwan zafi ta ɗora ta haɗa tea ta ɗauko biscuit a store, anan cikin kitchen ɗin ta zauna tanaci. Ƙarar door bell taji, mamaki ya kamata, ta aje mug ɗin hannunta tayi window dake cikin parlorn ta buɗe duka. Motocin Imran ne a cikin parking lot. Jiki a sanyaye ta buɗe ƙofar, kallo tabi manyan matan dake tsaye a ƙofar parlorn nasu dashi. Kallon rashin sani take yi masu, lokaci ɗaya Hajiya Batula ta haɗe rai wacce itace ke biwa Mommy, sai kuma ƙawayen Mommy guda biyu, nan take zuciyarta ta bata cewa itace matar da Imran ɗin ya aura. Rahama na riqe da ƙofar tana jiran taji wajen wa suka zo. A ƙufule Hajiya Batula ke faɗin. "Ki bamu hanya mu shiga malama kinzo kinyi mana tsaye kamar icce..." Ta gefenta sukabi suka wuce jiki, asanyaye Rahama ta ƙarasa cikin parlorn, ganin sun nufi ɗakunan dake ƙasa yasa gabanta yayi wani irin bugawa, nan take zuciyarta ta bata masu jere ne. Da gudu ta nufi stairs tana jin zuciyarta tamkar zata fito waje sabida zafi da raɗaɗin da taji tana yi mata. Kusan cin karo sukayi da Imran wanda shima fitowarsa kenan daga nasa ɗakin, agigice ya riqeta yana kallon fuskarta dake jiqe da hawaye. Fisge kanta tayi tana yi masa wani irin mugun kallo, kai tsaye ɗakin nashi ta nufa acan tayi wanka ta shirya yau komai bala'insa bazata sauraresa ba school zatai tafiyarta tunda da gaske Humaidah za'a kawo mata acikin gidan nan. Hajiya Batula ta kalli Imran da mamaki wanda ya fito daga cikin kitchen ɗin da mug a hannunsa yana sipping coffee, ta qaraso wajensa tana faɗin. "Wai daman kana cikin gidan nan.?" Ya shafa kansa yana kallonta, daman tasan ba gaisheta zaiyi ba, dan haka tace. "Ya kuma naga parlorn da kujeru Imran? Toh su na amaryar ina za'a jerasu?" Ya ɗage mata kafaɗa yana yi mata wani kallo yana faɗin. "Bakya gani ne? Ko baki duba kinga akwai kujeru acikin parlorn ba?." Da wani bacin rai Hajiya Batula ke faɗin. "Sai ka kwashe ai ajera mata nata." Wani kallo ya riqa yi mata ya juya ya nufi stairs bai qara saurarenta ba. Hajiya Batula ta ɗaga waya ta kira Mommy tana faɗa mata. Mommy rai a ɓace ta kira Matawalle. "Ku barshi da gidansa Hajiya ku dawo da kujerun ajera a gadajen kawai dan Allah ku riqa lallaɓasa, ba dai an samu anyi auren ba?." Matawalle ya faɗawa Mommy hakan, kashe wayar Mommy tayi dan takaici ba tare da ta baiwa Matawallen amsa ba, haka ta kira Batula a waya tana faɗin, su jera gadajen kawai su dawo da kujerun. Da masifa Batula ke faɗin. "Toh kayan kitchen ɗin gidan ubanwa yakeso a jera su? ni wallahi kafiyar Humaidah ma tayi yawa dan banga uban me xatayi da wannan yaron ba, ai gashi nan ya raina mu baya ganin girman kowa a cikin mu." Ta kashe wayar tana banbamin faɗa. Shi kuwa yana zaune akan soofa yana sipping coffee yana kallonta gaban mirror dressing tana shafa mayyuka, fuskar nan tata tamkar hadari. Bin santala-santalan cinyoyinta ya shiga yi da kallo har zuwa kan bom-bom ɗinta da sukayi wata irin cika tamkar an hurasu. Wasu irin yawu ya haɗiya har ta saka kayanta a jikinta. Wani ɗan ƙaramin veil ɗinta wanda gaba ɗaya bai rufe mazaunanta ba shi ta sa ta ɗauki handbag wacce ta dace da kalar shigarta. Kallonta kawai yake har ta gama ta nufi kofa, a fusace taji ya fisgota yana yi mata wani irin banzan kallo zuciyarsa na mugun tafasa yake faɗin. "Ina zuwa da wannan shigar? Baki da hankali ne.?" A haukace ta fisge jikinta tana jadabaya tana faɗin. "School zanje ko sokake na zauna a gidanka bakin duniya da naka ya kasheni a cikin gidan nan? Toh kayi kaɗan wallahi." A fusace ta riqe ƙofar ya qara fisgota yana jin ransa na qara ɓaci. "Saboda baki da hankali ko? da izininwa zaki fita? Sannan da wannan shigar kike tunanin zaki fita ko wane kato yana binki da kallo yana haɗiyar yawu? inada kishi bana wasa ba ya kamata ki san da wannan, kuma makaranta sai wani satin banda yanzu, na gama magana." Ya faɗa yana zare mata manyyan idonsa masu cike da wani irin bacin rai. Hawaye na zubar mata ta cakumi wuyan rigarsa tana faɗin. "Ka sakeni Imran! ka sakeni a yau idan kai dan ha...." Hannu ya ɗaga a fusace ya xabga mata shegen marin da yasa ta fita daga cikin hankalinta na wucin gadi, jikinsa babu inda baya rawa dan ɓacin rai ya shaƙota gamida haɗata da bango yana zaro mata ido, yadda taga ya dawo ne yasa taji tamkar ta saki fitsari acikin wandonta, tamkar ba Imran Matawalle ba mai tsananin sonta da tausayinta, muryarsa a hargitse yake cewa. "Idan kika kara furta min kalmar rabuwar mu zan ɗauki mummunan mataki akanki, dan sai na koya maki mugun hankali, kisani auren mu na har abada ne babu rabuwa a tsakanin mu kinji ko bakiji ba?" Ya faɗa yana daka mata wata irin tsawa, da sauri Rahama ta shiga ɗaga kai dan bata taɓa ganinsa a haka ba, Lokaci ɗaya kuma ya jawota ya wani irin rungumeta a cikin faffaɗan kirjinsa. Tana jin yadda zuciyarsa ke tsananin bugawa da sauri da sauri. "Please don't mind Imran Matawalle." Ya faɗa yana ɗago kanta daga jikinsa ya riqe fuskarta yana ganin shatin hannunsa jikin kuncinta, a ruɗe ya riqe fuskar yana wani irin shafa fuskar yana faɗin. "Kinga Imran ɗinki bai da kirki ko Albi? Oh God meyasa kika bari ya kai hannunsa jikinki? meyasa bakyaji Albi? ina sonki ina son komai naki. Na faɗa maki idan nace ga abunda za'ayi ki amsa min da Toh kawai, dan Allah karki ƙara wani abun da zan kai hannuna jikin ki." Ya faɗa da wata irin rawar murya yana kara rungumeta tamkar zai mai da ta cikinsa duka. Ya ɗora kanta akan kafadarsa hawaye na zubar masa a jikinsa. Wani irin shegen zazzabi taji yana rufeta, lokaci ɗaya, dan marin da ya xuba mata ba qaramin shigarta yayi ba. Wani irin tsoron Imran ɗin taji ya shigeta lokaci ɗaya jin irin yadda ya kama mata wuya wurin sai zugi yake yi mata. Maganganun Umminta suka riƙa dawo mata a hankali na cewa, _Bazaki taɓa farin ciki a gidan Imran Matawalle ba._ Ya ɗago fuskarta yana kallonta. "Faɗamin min ina kike son zuwa yau?" Ya faɗa yana kallonta da brown eyes ɗinsa wanda shaye-shayensa ya gama maidasu hakan, duk da hakan Rahama na mugun son idanunsa dan wani irin kyau suke yi mata a hakan saboda har wani maiqo ke fita acikin su. "Jirani nayi wanka." Ya faɗa yana shafa fuskarta, ɗaga masa kai kurum tayi kai tsaye toilet ya nufa cikin minti goma sha biyar ya fito daga wankan, tana kallonsa ya shirya cikin farar shadda gizna sai maiko ke fita acikin ta, tayi bala'in karɓarsa. Wannan karon harda ɗora hula saman kansa ya fito sak ango mai cikar zati da kamala. Wata trolley taga ya jawo ya shiga jera masu kayan su ciki. Har ya gama Ita dai batace komai ba ya samo wani babban mayafi ya bata, babu musu ta ƙarba, toilet ta nufa ta wanko fuskarta tazo ta ƙara murza powder. Ya kalleta yana faɗin. "Jibi Humaidah zata tare sabida kayanta sun iso, and da sun gama jere zata tare, yanzu dai zamuje a Abuja na kwana huɗu zamu dawo Lahadi Monday ki koma makaranta kina farin ciki?" Ya faɗa yana kallonta cike da so, ta ɗaga masa kai kawai dan ko ba komai ba ya nuna mata tana da muhimmanci cikin rayuwarsu, amarya zata tare babu ango ko anan kawai ta ɗaga tutar mata. Ya jawota jikinsa yana ɗan shafa bayanta yana faɗin. "Ko bakya farin ciki?" Bata ce komai ba yana riqe da ita a haka suka sauko daga stairs daman ya baro bag ɗin a ɗaki sai da ya kai ta har mota ya zaunar da ita ya koma cikin gidan dan dakko trolley ɗin ya rufe ko'ina na gidan a hankali yayi knocking ƙofar ɗakin da yake jin hayaniyar su, ƙawar Mommy Hajiya Murja tazo ta buɗe ƙofar. Ya wani haɗe rai yana faɗin. "Kayan kitchen ma ku koma dasu za suyi using da wannan kar wacce ta fitar da wani abu acikin sa." Dukan su shiru sukayi suna kallonsa. "Idan kun gama ku baiwa maigadi key ɗin parlorn." Ya faɗa yana barin su tsaye a wajen, dukan su binshi sukayi da wani irin kallo lokaci ɗaya Hajiya Batula ta lailayo wani irin ashar ta figi mayafinta tana faɗin. Bazata zauna tana kallon bakin ciki ba haka kawai zuciyarta ta buga kan wani ƙaramin yaro, wannan auren sai kace jaraba, Humaidah ta riga ta ɗebowa kanta ruwan dafa kanta... (Complete documents) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENAH* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida #Haske Writers Association.. [11/28, 11:07 PM] Asmy B Aliyu😘: *Kawayena nace Kunyi using ko Kuna using Kayan ROYAL EXQUISITE KM.* *Tou albishirinku, ku bude kunnenku sannan Ku Matso kusa kuji. Kayan ROYAL EXQUISITE KM akwai kyau da inganci Tested and Trusted 💯.* *Gaskia duk wadda batayi using Ba Tou An barta A Tashar dakata Kuma tasani Tabbas ta Dade tana cutar kanta Kuma tana cutar mijinta. Eh Tabbas nasan kunji Mai nake cewa,Nace kin Dade kina cutar Mijinki Hajiyata.* *Maza ki garzayo Fadar *ROYAL EXQUISITE KM* *domun Mallakar naki kayan Kawata akan Farashi me Rahusa kar ayita abun arziqi babu ke aciki.* *Yawwa kafin in cikaku da zance nace ba, munada Kaya kamar haka.* *_Exclusive Tsumi_ .* *_Virgin Again_ .* *_Tightening pills (ciccibi Huta)_ .* *_VIP tsumi._* *_Milkilicious_ .* *_Sweetener powder_ .* *_Zinariya._* *_GT Honey_ .* *_Libido Booster_ .* *_Gumbar Dadi_ .* *_Dahuwar kaza_ .* *_Infection set_* . *_Amare set_ .* *_Jego set. Da sauransu_ .* *Akan Farashi me Rahusa, Nace Eh @very Affordable price.* *Karki bari ayita abun arziqi babu ke ciki Hajiyata. Damun Mallakar naki kayan a tuntubi ummu Ammar a number kamar haka 08030644073.* *Muna muku maraba da zuwa in advance. Mungode, Jazakumullah Khairan, Thank You 👏👏* *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 34...... "Bakiga mugun wulakanci da yayi mana bafa." Hajiya Batula ta faɗa sounding so very harsh. "Wallahi da Humaidah na jin maganata da kuma inada iko akanta da yau na raba aurenta da wannan shegen yaron wanda yake kallon kowa a ɗan iska." Mommy ta shiga girgiza kai tana faɗin. "Batula har yau baki san wacece Humaidah ba, kin zata Imran Matawalle yafi karfin ta juyasa ne? Toh shi wanene da mace bazata juyashi ba? Tab aka juya uban da ya kawoshi duniya ma ballantana shi ɗin banza. Ke dai kawai kallo ne naki, aure an riga da an ɗaura shi dan haka shigar bazai yi mata wuya ba dan na ɗauki wannan alkawarin Imran Matawalle sai ya zama bawan Humaidah Makarfi, sai ta juyashi, sai ta takasa da kafafunta, sai ya raina kansa, dan duk wata izza da girman kai sai ya sauke su na rantse." Batula Makarfi ta shiga girgiza kai tana faɗin. "Ina jin ta kan asiri zaku bi ku sami duka Imran Matawalle, an faɗa maku kullum ake kwana akan gado? Karki manta fa tun farko baya son Humaidah nasan kuma har abada bazai sota ba tunda ya riga ya furta da bakin sa, sai ta hanyar asiri right? Kuma asiri bazai daɗe akan saba, na tabbatar maki da hakan sister dan irin ƴan iskan nan da wuya asiri ya juya masu zuciya." Mommy tayi shewa tana faɗin. "shi wanene da asiri bazaiyi tasiri akan saba? Mutumin da bai tsare kansa ba ai asiri zaifi tasiri akan sa farat ɗaya ma kuwa. Ni zan faɗa maki waye Imran Matawalle yaron da zai iya yin sati bai kalli gabas yayi sallah ba." Batula Makarfi zatayi magana Mommy ta ɗaga mata hannu tana faɗin. "Kiyi shiru dan Allah nifa daman tun farko na san bakya son wannan haɗin, kawai idan bazaki iya faɗar alkhairi akan wannan auren ba kiyi shiru, kuma ban yadda a sanar da Humaidah wannan zancen ba, dan yanzu zata iya tada mana da aljannunta." Hajiya Batula Makarfi ta girgiza kai ta ɗauki jakarta tana kallon Mommy tana faɗin. "Zan wuce gida Baban su Taufiq na hanya." Mommy ta kwaɓe baki tana faɗin. "A isa gida lafiya ƴar wahala, babu abunda kuka zoyi a duniya banda bautawa maza suna kona muku zuciya, haka zaku ƙare ai, kuma shi yasa kikeso Humaidah ta zama kamarki sai yadda miji ya juyaki?" Batula Makarfi ta nufi ƙofa ba tare da ta iya furta komai ba. Wani irin kallo Mommy ta rinƙa yi mata wanda acan ƙasan ran Mommyn ba ƙaramin haushin abunda Imran ɗin yayi taji ba, kuma wai har Matawalle zai ƙara ɗaure masa ƙugu. Mommy ta saki murmushin takaici tana son Allah ya nuna mata ranar da Imran Matawalle zai zama bawan Humaidah Makarfi acikin gidan auren su. Tun safe su Humaidah sunata shirye-shiryen dinner party ɗin da ta haɗa ita da friends ɗinta, tana ta neman hanyar da zaisa Imran Matawalle yazo wurin. Ta riga da ta gama sanar da manyyan ƙawayenta cewar zaizo. Kwance take a ɗaki tun safiyar yau kiran da ta yi masa a waya yafi hamsin bai ɗaga ko ɗaya ba. A haukace ta fito ta nufi ɗakin Mommy, riga da wando ne ajikinta masu kauri kalar light pink kanta babu hula, bazakasa Humaidah a layin guntaye ba, hakama bata sahun dogaye, tana da kyau dai-dai misali, farace wadda farin tayi surki da na mai, ƴar gayu ce ta ƙarshe, tana da wasu irin breast masu ɗaukar hankali, haka tana da manyyan hips. Yadda Mommy taga Humaidah ta shigo a hargitse ne yayi mugun ɗaga mata hankali, zubewa Humaidah tayi akan rug tana fashewa da wani irin kuka. Da sauri Mommy ta ƙaraso ta riƙeta tana dube-dube a parlorn kar kawayen Humaidan su tarar da ita, haka ta kama hannunta zuwa main parlor ta zaunar da ita a cikin soofa, hankali a tashe Mommy ke faɗin. "Wai baki da hankali ne? sai ƙawayen naki sun san halin da ake ciki? Ki natsu kiyi min bayani dan Allah dan Annabi kar ki ɗaga min hankali, ni karki tona min asirin mu a idon duniya. Humaidah ki daina ɓatawa kanki rai wallahi bana son aljannun ki su tashi har agama hidimar bikin nan." Cikin ihu kuka Humaida ke faɗin. "Kalli wayana ki gani kiran da nayi masa ya kai sau nawa baya ɗagawa, dan Allah ki duba ajikina kiga mena rasa? mena rasa da ban cancanci soyayyar Imran Matawalle ba? Wallahi ina sonsa da dukkan rai da ruhi da zuciyata. Aunty tsakani da Allah nake sonsa ba dan dukiyarsa ko mulkin ubansa ba. Ni wannan duk bai dameni ba, burina kawai na zama matarsa na kwanta gado ɗaya tare da Imran Matawalle ya bani cikin da zan haifi mai kama dashi, shikenan kawai. Ni nasan na girmesa amman auren mu halartacce ne, ki faɗamin dan Allah me zanyi ya soni?" Humaidah ta faɗa tana wani irin jan numfashi tamkar zata shiɗe a wajen, cikin tashin hankali Mommy ke faɗin. "Kiyi numfashi Humaidah ni zan kirasa na roqi alfarma a wajensa alfarmar da ban taɓa nema ba, sabida ke yau zan kwantar da kai na roqesa, kiyi hakuri ki share hawayenki." Wani irin slay smile Humaidah ta saki hawaye na zubar mata tana faɗin. "Da gaske zai zo?" Mommy ta shiga ɗaga mata kai zuciyarta na mugun tafasa. Dakyar ta samu Humaidah ta sakko, ɗaki Humaidah ta koma yayin da Mommy ta bita da kallo, wai yau itace zata ɗaga waya ta kira Imran Matawalle ta roƙi alfarma a wurinsa? Runtse ido tayi tana jin zuciyarta na wani irin tafasa haka tana jin tana matsewa wuri guda...... ************* Suna kwance tana cikin jikinsa suna cikin master bedroom ɗinsa acikin gidansa dake garin Abuja, a hankali take yawo da hannunta cikin gashin da ya cika kirjinsa, ya lumshe ido da alamar yana enjoying yadda take tafiya da hannunsa akan kirjinsa, cikin wata fitinanniyar muryarsa yake faɗin. "Please Albi.." Ya faɗa mata dai-dai kunnenta. Rahama ta maƙe masa kafaɗa tare da ƙara shigewa cikin jikinsa. Mannewar da kirjinta yake yi a nasa yana ƙara birkita duk wani tunaninsa. Acikin kwana biyun nan yana fama da wata irin muguwar sha'awarta wacce ke sauqar masa da wani irin ciwon ciki da harbawar zuciya, shi likita ne yasan illar da hakan ke haifarwa sai dai baya son yayiwa Rahama ta ƙarfi saboda kar tayi tunanin jikinta kawai yake so. Amman yasan hakurinsa ya kusa kaiwa maƙura musamman yadda jikinsa yake manne da nata a koda yaushe, hakan yana kara masa ruruwar wutar kaunarta da wani irin sha'awarta mai zafi. A hankali ta ɗora yatsan ta akan nipples ɗinsa ta ɗan ja, wani irin ihun ƙara ya saki gamida wata irin zabura, lokaci ɗaya ta saki murmushi tana tuna lectures ɗin da Aunty Kausar tayi mata. Cikin wata irin shegiyar murya tana kwantar da kanta acikin kirjinsa tana cigaba da murxa kan nipples ɗinsa take faɗin. "Da zafi ne?" Ta faɗa tana wani laso gefen kunnensa. Wani irin fisgota yayi jikinsa yana mugun rawa, yana kallonta da idonsa da suka fara juyewa da wata irin fitinanniyar sha'awarta. "Kina son na mutu Albi?" Ya faɗa da rawar murya yana kankance idanunsa. Ta maƙe kafaɗa gamida ware masa ido hakan ba ƙaramin jefasa cikin wani yanayin yayi ba, hannunta ya ɗora saman wandonsa, jin yadda tayi wani irin cika yasa take ƙoƙarin janye hannunta lokaci ɗaya haka tana jin wani irin yaarrrrr a cikin jikinta. Imran ya ƙara riƙe hannunta yana kuma ɗorawa a wajen yake faɗin. "Kiyi wasa da babyn ki dan Allah." Ya faɗa da wata irin murya saboda gabaki ɗaya Rahama ta gama birkita duk wani tunaninsa. Hannu tasa ta ɗan matsa masa, wata irin ƙara ya saki yana jujjuya kansa tamkar zai shiɗe mata. Murzawa tacigaba dayi lokaci ɗaya ya fisgota ya haɗe bakinsa da nata yana masa wani irin sha. Yana sauke wani irin numfashi cigaba da murza masa tayi hannunsa ya kai kan breast ɗinta ya shiga murzasu da wani irin yanayi, babu abunda ke tashi cikin ɗakin sai saukar numfashinsu, tuni sun fice daga hayacinsu babu abunda suke bukata sai junansu. Wannan lokacin hannu ɗaya yasa ya shiga jan pant ɗinta a hankali wanda ya gama jikewa, still bakinsa na cikin nata yanasa harshensa a kowane lungu da saqo na cikin bakinta. Hannunsa ya ɗora kan martabarta, wani irin juya kai ta shigayi tana karbon sabon al'amarin da bata taɓa tsintar kanta aciki ba, ganin lokaci ɗaya ta fice daga hayacinta sai wani irin riqesa takeyi yasa shi yin kusan minti goma a wajen, wani ihun jin daɗi ta saki tana rirriƙeshi. Jin tayi realinsing yasa ya ciro hannunsa a wajen jikinta ya saki lokaci ɗaya, ji yake ina ma zata barshi, ina ma a ce zata bashi haɗin kai, saukar da boxer dinsa yayi a hankali ya tura tsakiyar na shanunta ya haɗe su wuri ɗaya ya shiga in and out wani irin sabbatu ya shigayi tamkar zai shiɗe mata a wajen. Rumgumeta yayi yana sauke numfashi, kallonsa tayi a hankali tana shafa quarter millions ɗin da ya ƙawata fuskarsa, idonsa a lumshe suke. "Albi a duk ranar da ka kwanta gado ɗaya da wannan matar zan iya mutuwa, promise me Albi ko kallon ƙofar room ɗinta bazakayi ba?" Ta faɗa tana turo baki cike da kishi. Buɗe ido yayi yana kallonta ya riqeta sosai cikin jikinsa yana faɗin. "Ba'ayi macen da zan kwanta gado ɗaya da ita ba, ke ɗin ma kina da sa'a ne kawai, kuma ki daina haɗani da wannan matar dan Allah Albi." Zatayi magana yayi saurin haɗe bakinsa da nata dan yasan tana iya bata masu wannan moment ɗin yanzu. Bayan isha'i suka ɗauki wanka suka fice daga gidan cikin shiga ta alfarma. Manyyan-manyyan mall dake cikin garin Abuja suka shiga dama tun magrib da yaga kiran Mommy har ta gama ringing bai ɗaga ba kiran na katsewa ya kashe wayar duka dan yasan babu alkhairi acikin wannan kiran nata, yasan da yaki ɗagawa ba jimawa kiran Daddy zai shigo shi yasa ya kashe wayar gabaki ɗayan ta, haka babu wanda ya sanarwa zaiyi tafiya. Suna gama siyayyar su gida suka koma. Washe gari da yamma suka kara shiri cikin shiga ta alfarma yana riqe da hannunta yake faɗa mata zai kaita wajen wata Mum ɗinsa su gaisa wacce ta ɗaukeshi tamkar ɗanta. Rahama ta ware manyyan idanunta tana kallonsa yana cikin shigar yadin wagambari kalar light blue wanda yayi matuƙar yi masa kyau, kansa babu hula sai gashin kan da ya tara, zuciyarta taji tana narkewa da wani irin sabon sonsa. Gani takeyi idan suka fita a haka cikin ƴan matan Abuja wata zata iya kyasa mata miji, ta tuna jiya a mall duk inda Imran ɗin ya taka ƙafa kallonsa ake yi, lokaci ɗaya ta turasa kan soofa ya zaro ido ta zauna kan cinyoyinsa ta sakala hannayenta cikin wuyansa ta ɓata rai ta wani shagawabe fuska, ya bude mata hannunwa ta ɗan daki kirjinsa a shagwaɓa take faɗin. "Ni kawai muyi zaman mu a gida haka kurum mu fita suyi ta kallonka sai kace wasu mayu." Tayi maganar cike da kishi, yaja dogon hancinta gamida kama kugunta yana faɗin. "Baki san mijinki ba har yanzu, ke kaɗai ce acikin zuciyar Imran Matawalle, ki saka hakan aranki a kullum." Ta sake maƙe kafaɗa alamar bata yadda ba, ya dafe kansa yana kallon yadda take mutsu-mutsu cikin jikinsa, da wata irin murya yake faɗin. "Zafaki ɓata min wanka, please wannan rigimar ta isa haka." Ya faɗa yana ɗaukarta dukanta zuwa mota. Shagwaɓa ta shiga zuba masa tana wulla ƙafafunta tamkar ƙaramar yarinya, har suka isa cikin unguwar Asokoro dake cikin garin Abuja tana yi masa korafi. Gate ɗin gidan da motar Imran ɗin ta tsaya ta kurawa ido an rubuta (Turaki mention ) Wani irin faɗuwa gabanta yayi wanda ta rasa dalilin faruwar hakan. Da sauri ta damke hannun Imran ɗin still gabanta bai daina faɗuwa ba, ya ɗan kalleta ya murza cikin tafin hannunta yana faɗin. "Menene?" Ta kalleshi da narkakkun idanunta tana faɗin "Gabana ke faɗuwa wallahi." Ya ware mata ido yana faɗin. "Babu ƴan mata a gidan nan fa Mrs Imran Matawalle." Ta fisge hannunta ya saki murmushi horn ya shiga dannawa ba'a ɗau lokaci ba maigadi ya leƙo ta ƙaramar ƙofa, ganin Imran ɗin daya leƙo da kansa yasa ya koma da sauri ya wangale musu gate ɗin gidan yana washe baki yana ɗagawa Imran ɗin hannu. Sai da ya rufe gate ɗin da sauri ya nufi motar Imran ɗin yana faman yi masa sannu da zuwa da alamar yasan Imran ɗin sosai. "Hajiya na nan kuwa?" Imran ya tambaya yana kallonsa. "Tana ciki ranka ya daɗe." Da haka Imran ya fito tare da riqe hannun Rahama da har yanzu gabanta bai dai na bugawa ba, haka kuma ta nemi dalilin haka ta rasa. Hango motar Khalifa cikin rumfar adana motoci ya tabbatarwa da Imran ɗin cewa Khalifa na gida yau. Door bell suka danna tsayin minti uku sukayi akazo aka buɗe ƙofar, kallo ɗaya sukayi mata sun san ƴar aiki ce haka kuma kabila ce, cikin harshen turanci Imran ke tambayarta Hajiya na ciki? ta amsa masa da tana ciki. Iso tayi masu har cikin babban parlorn gidan da aka ƙawata da manyyan kujerun alfarma, sai ƙamshi ke tashi acikin sa wanda ya haɗe da sanyi Ac yasa parlorn yin matukar daɗi. Suna shiga cikin parlorn Rahama ta fisge hannunta cikin nasa, can nesa dashi taje ta zauna tana murza hannuwa. Kusan mintinsu biyar a zaune ƴar aikin ta fito ta faɗa masu Hajiyan na zuwa. Kitchen ta nufa dan haɗo musu kayan motsa baki. Ba'a ɗauki lokaci ba ta sakko da dogon hijab har ƙasa hannunta riqe da dogon casbaha, kallo ɗaya zakayi mata kaga kyakkyawar bafulatana. Wani irin murmushi ne kwance cikin kyakkyawar fuskarta ganin mutumin dake zaune cikin parlorn ta. Har ta ƙaraso cikin parlorn murmushi bai bar cikin fuskarta ba, sai ga Imran ya zube cikin rug yana gaisheta da wata irin girmamawa wacce Rahama bata taɓa ganin Imran yayiwa wani ba tunda ta sanshi bayan maigirma Matawalle. Ammi ta girgiza kai tana faɗin. "Baxan amsa gaisuwarka ba Imran, zo gareni kinji ƴata." Ammi ta faɗa tana kallon Rahama. Har ƙasa Rahama ta zube tana gaisheda Ammin, Ammi ta ɗagota tana tambayarta ya take ya gida? Da jin kunya Rahama ke faɗin lafiya lau alhamdulillahi. Nan take mai aikin ta cika gaban Rahama da kayan motsa baki. Imran ya kalli Ammi yana wani rausayar da kansa, harara ta watsa masa ya shafa kansa da murmushi a fuskarsa yake faɗin. "Am so sorry Ammi Khalifa na gida ne?" Ammie tace "Yana cikin part ɗinsa shima kwana biyu bai fita ba saboda ya ɗauki damuwa ta babu gaira babu dalili ya ɗorawa kansa, kuma kasan halin zurfin cikin sa. a kwanan nan Amaah tayo tattaki tun daga ƙasar UK ta baro mijinta da ƴaƴanta kurum dan taji damuwar Khalifa amman fafur yaki faɗa mata, tunda Allah ya kawo ka maybe kai zai iya faɗa maka tunda kune likitoci amman kuke dauko ciwo ku ɗorawa kanku. " Shi dai Imran baice komai ba a kasan ransa yana mamakin damuwar da ta hana Khalifa Turaki fita zuwa aiki, duk da shima sai ya shafe watanni fiye da biyar basu haɗu ba, waya kuma ba koda yaushe suke yinsa ba, ta sanadiyar aikin da Khalifa Turaki ke yiwa Matawalle anan suka shaku sosai da Imran ɗin ba wai kuma dan Matawalle yafi su Khalifa Turaki arziki bane, a'a kawai dai aiki yake yi masu yana girmama aikinsa fiyeda kuɗin da yake samu akan aikin, dan shima mahaifinsu yabar musu dukiya mai tarin yawa, bayan rasuwarsa su biyu kawai ne a wajen mahaifiyar su daga shi sai Amatullah wacce yayarsa ce tana ƙasar UK tareda ƴaƴanta da mijinta suna rayuwa. Wata irin alaqa ce tsakanin Imran Matawalle da Khalifa Turaki wacce ta wuce abokantaka har ta kaisu ga zama ƴan uwa. Haka Ammi tana matuqar kaunar Imran, lokacin da taji auren Imran Matawalle tasha mamaki da be gaya mata ba. Ammi ta ɗaga waya ta kira Khalifa Turaki wanda ke kwance cikin royal bed ɗinsa, ya ɗaga wayar cikin sanyi murya Ammi ta basa umurnin ya fito yanzu suna parlor, zaiyi magana ta katseshi tana faɗin minti uku kacal ta bashi. Da haka Ammi ta katse wayar haka kuma tana jan Rahama da hira wacce ta kasa sakewa cikin parlorn, wani irin bugawa zuciyarta take da wani irin sabon yanayi wanda bata taɓa tsintar kanta acikinsa ba. Mintuna biyar Khalifa ya bayyana a cikin parlorn wanda kamshin turarensa ya sanar dasu zuwansa. Jallabiya ce ajikinsa marar nauyi idonsa sun zurma sun yi wani irin fadawa, lokaci ɗaya idonsa ya harɗe cikin na Imran Matawalle wanda yake zaune cikin soofa yana kallonsa da murmushi a fuskarsa. Lokaci ɗaya Khalifa Turaki ya isa gabansa haka yana sakin fuskarsa sosai ganin Imran din cikin gidan su ya tafi da rabin damuwar sa, sai dai kuma yana son hango fuskar dake zaune tare da Amminsa. Dai-dai lokacin Rahama ta ɗago fuskarta dan gaishe da Khalifa Turaki kwayar idonsu ta haɗu waje ɗaya. Lokaci ɗaya dukan sukaji wata irin faduwar gaba. Da sauri Rahama ta ɗauke kai gabanta na mugun faduwa, da rawar murya take fadawa Ammi zataje toilet. Ammi ta riƙa hannunta tana murmushi tace muje sama mu basu wuri. Tana jin yadda ido Khalifa Turaki ke yawo akanta, kafafunta taji suna rawa. "Are You fall in love Leefa?" Imran Matawalle ya faɗa yana tsaresa da ido. Baiyi tunanin jin haka a bakin Khalifa ba, wani abu yaji yana yawo cikin zuciyarsa, Mai yarinyyar nan keyi tareda shi? "Wannan da nake gani tare da kai wacece?" Khalifa Turaki ya faɗa yana kallon Imran Matawalle zuciyarsa na bugawa da wani irin yanayi marar misiltawa. Kallan da Imran yai masa ne yasa zuciyarsa kuma tsinkewa tana yi masa wani...... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Albi #imran Matawalle #Rahama Galadanci #Khalifa Turaki #Humaidah Makarfi #Haske Writers Association.... [11/28, 11:07 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya MTN. Ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 35.......... Wani irin buguwa xuciyar Khalifa keyi , crossing leg Imran ya yi yana wani shafar quarter millions ɗin dake kwance a haɓarshi sai walwali yakeyi. Wani gajeran numfashi ya sauke tare da kurawa Khaleefa Turaki idanunsa yana faɗin. "Do you know her?" Khalifa Turaki da gabaki ɗaya bashi da nutsuwa ya ɗaga kai alamar eh, Imran ya shiga gyada kai yana cewa. "Where..?" Khaleefa ya zauna akan soofa yana rintsa ido yake faɗin. "Lokacin da tana gidan Matawalle dake nan Abuja, an kirani naje na dubata." Murmushi Imran ya saki tare da sauke ƙafarsa da ya ɗora kan ɗayar, yana cusa yatsunsa a cikin lallausar sumar kanshi yana jingina bayansa jikin soofa yake faɗin. "Yeah kasanta na ɗan lokaci da baifi ya'n mintuna ba, ni kuma ni ne na raineta, Rahama ta girma da soyayyata, soyayyar da bazata iya rayuwa ba tare dani a cikin rayuwarta ba, to cut the story Rahama is my first wife Khaleefa Turaki." Imran ya ƙarasa maganar cikin isa da taƙama yana wani lumshe idanunsa. Agigice Khaleefa Turaki ya miƙe tsaye yana dafe kirjinsa tare da bin Imran da wani irin kallo, cikin tashin hankali Khaleefa ya furta. "Matarka kuma.?" Imran ya ware idanunsa a fuskar Khaleefa, cikin tabbaci yake faɗin "Of course yes matata ce and I love her so very much Khaleefa." Wata irin hajijiya ce ta maida Khaleefa cikin soofa ya koma ya zauna daɓas, nan da nan kansa ya sake yi masa wani irin nauyi yana yi masa kamar zai fito daga jikinsa ya yo ƙasa. Sosai Imran yake kallansa yana kuma nazartar yanayinsa yaga kamar akwai tashin hankali a cikin lamarin Khaleefa Turaki. "Leefa tell me abinda yake damunka, Ammie ta tabbatar cewa kana cikin damuwa. How can I help you?" Khaleefa Turaki ya kuma rintsa ido yana jin tamkar ya fashe da kuka, ya zamana a yanzu dole ya kyale Rahama ya cireta daga cikin zuciyarsa tunda tana matsayin matar aure, sai dai kuma tayaya? Wani irin mugun so yana yiwa yarinyar har yanajin idan bai furta mata ba tabbas zuciyarsa zata iya fashewa har ta kaishi ga rasa rayuwarsa gabaki ɗaya. "Kayi shiru Leefa, meye a xuciyarka dan Allah ?" Khaleefa Turaki ya girgiza kai, idanunsa jawur yake kallan Imran Matawalle daya kafeshi da kyawawan idanunsa, cikin dauriya yace. "Kasha wahala a soyayya kuwa Imran?" Tambayar ta yi matuƙar bawa Imran dariya dan haka dole sai da ya ɗan dara yana sake lasar saman leɓansa. Kallan Khaleefa yai yana cewa. "Har yanzu ina cikinsa Khaleefa, kasan abinda kake so yafi baka wahala." Da sauri Khaleefa yace. "Kana santa tana sanka taya kake shan wahalar soyayya Imran?" Imran ya gyara zama yana sauke numfashi yake faɗin. "Tana da kishi, mugun kishin ne yasa har yanzu muke wahala a cikin soyayyar mu." Khaleefa ya shiga girgiza kai. "Kace wannan yarinyar matarka ce, amman kuma ba ita muka gani jikin pictures na auran kuba duk da matawalle ya tabbatarwa da Ammi aure na biyu ne kayi ." Imran ya ɗan haɗe rai tare da zaro wayarsa yana yi mata wani irin riƙo mai cike da takaici. "Nida Rahama munyi aure muna san juna iyayen mu basa so. Khaleefa saboda kaunar da Rahama keyi min yasa ranar da za'a daura auranta da ɗan uwanta ta gudo wajena, kowa na family nata ya juya mata baya saboda ta zaɓeni." Cikin madaukakin mamaki Khaleefa Turaki yake faɗin. "And?" "Na ɗauketa mukaje Uncle ɗina ya daura mana aure." Wani irin ɓacin rai ne ya bayyana cikin fuskar Khaleefa Turaki, sosai ransa yai mugun ɓaci cikin yarda reaction din Khalifa ya nuna yasa Imran buɗe baki yana kallansa. "So how dare you zaka yi mata kishiya Imran? Kodan ka ganta yarinya shine zakai ta gwara kanta kana abinda kakeso da ita? Banda wulakanci daga yin auranku shine zaka sake yin wani saboda kaine kafi kowa san yin aure zaka jibgowa yarinya shirgegiyar mace a matsayin kishiyarta? Da gaske har a zuciyarka kana son Rahama ko tausayinta kake keyi?." Da wani irin fushi Imran ya miƙe, hannunsa zube cikin aljihun wandonsa yake faɗin. "Kai kasan idan ina son abu ban iya sonsa ba, haka idan ina ƙin abu ma hakan, ina sonta da dukkan zuciyata da duka gangar jikina." Wani irin rawa zuciyar Khalifa keyi ba abunda yake ambato acikin bakinsa sai sunayen Allah. "Shin meye damuwar Khaleefa Turaki? a sanin da nayi maka ban taba ganin ka ɗauki damuwa ka ɗorawa kanka ba." Khalifa ya girgiza kai yana faɗin. "Kawai dai nima am in love ne akan wata yarinya da bata sona." yadda yayi maganar yasa Imran ya buɗe ido yana kallon sa, bai taɓa ganin Khalifa Turaki ya kula wata macce a duniya ba, haka bai taɓa jin yayi maganar macce ba. Da murmushi acikin fuskar Imran ɗin yake faɗin. "A ina take ita? wacece ita da bazata karbi soyayyar ka ba?" Khalifa Turaki ya girgiza kai yana faɗin "Wannan ba irin matan kan titi bane, zan cigaba da jira idan alkhairi ce acikin rayuwata Allah ya bani, idan kuma babu alkhairi na hakura." Khalifa ya faɗa muryarsa na karyewa. "Amman Rahama tayi ƙanƙanta da kayi mata kishiya, duka-duka nawa take a wannan fannin kayi laifi Imran, ina ganin idan ni ne kai na samu wacce ta sadaukar da kanta irin yadda matarka..." Khaleefa Turaki ya cije lips lokacin da ya furta matarka, yana jin tamkar ransa zai ƙare, da kyar ya iya daurewa ya ƙarasa maganar "Tayi wallahi bazan taɓa kallan wata yarinya har na aura ba." Imran Matawalle ya yatsina fuska tare da bubbuga shoulder ɗin Khaleefa yana faɗin. "Idan second marriage ɗinka ya zo a matsayin umarnin Ammie zakayi?" Khaleefa ya sake cije lips yana datse duka teeth nashi da karfi. "Auran Humaidah umarnin Daddy ne babu yadda zanyi, kuma yarinyar kamar mayya haka take, babu yadda banyi ba akan ta hakura dani zan bata komai takeso amma taki, kasan akwai mata jarababbu da idan suka nace maka sai sunga babu ranka suke kyaleka." Dai -dai lokacin Rahama ta fito tana sakkowa daga stairs gabaki ɗaya suka zuba mata ido, bata kallesu ba har sai da ta gama sakkowa sannan ta kalli Imran cikin turo baki da karya wuya tana cewa. "Kazo mu tafi gida." Imran ya sha toka tare da cewa. "Muna magana ne mai muhimmanci da Khaleefa ki jira mu gama." Rahama ta kalli Khaleefa Turaki dake tsaye ya rintsa ido, jin tamkar tana kallansa ne yasa shi buɗe idon ya zuba mata, da sauri ta janye nata jin tamkar kirjinta zai rabe saboda bugawa. Bata yi magana ba sai hawaye da suka shiga zubowa a idanunta, har ta juya zata koma wajan Ammie sai kuma ta dawo ta isa kusa da shi, hannunsa ta kamo tare da kwantar da kanta a jikinsa tana faɗin. "Please Albi." Yadda take furta Albi ɗin ba Imran ba hatta Khaleefa sai da yaji tsigar jikinsa na wani irin tashi. Imran ya riƙe hannunta yadda yaji jikinta na rawa ne kaɗai yasa gane cewar tana cikin matsala, ya kalli Khaleefa yana faɗin. "Zamu tafi yiwa Ammie magana zamu yi sallama da ita." Cike da takaici Khaleefa ya kalli agogon dake manne a parlorn sannan yana numfashi yana faɗin. "I think yanzu Ammie ta shiga wanka sai dai na gaya mata cewar kun tafi." Cikin rashin damuwa Imran ya ɗaga kafaɗa yaja Rahama dake jikinsa a bangaren jikinsa suka fita. Kasa rakasu yai kawai ya koma cikin soofa tare da riƙe kansa yana sakin wani irin numfashi. Shikenan ya rasa Rahama, shikenan Imran ya shiga tsakanin su, yanzu tayaya zai cireta daga cikin zuciyarsa? Da sauri ya miƙe ya fita dan kar ma Ammie ta fito ta ganshi a wannan yanayin besan me zai ce mata ba. Suna zuwa wajan mota ta wani juya gabaki ɗayanta tare da faɗawa jikinsa ta fashe masa da kuka, sosai hankalinsa ya tashi ya shiga shafa bayanta yana tafiya da su ya buɗe motar suka shiga back seat ya sake janta jikinsa yana faɗin. "Stop crying please Albi. Ki gaya min menene yasa duk kika shiga tashin hankali?" Rahama ta ɗan dago tare da kallansa tana cewa. "Kawai tunda mukazo naji zuciyata taki yin daɗi ina jin wani irin zafi a cikinta kamar zata ƙone." Ta sake shigewa jikinsa tana kuka sosai, Imran ya fara nazari toh mezai sanyata cikin wannan yanayin bayan bata san kowa a gidan ba sai yau? Basarwa yayi kawai tare da janta sosai zuwa jikinsa yana kwantar da ita ya koma driver seat, kuɗi ya zaro ya bawa maigadi suka bar unguwar asokoro. Kai tsaye gida ya wuce da ita, koda maigadi ya buɗe ya shiga da motar yai parking ya fito, da kanshi ya ɗauketa dan har tayi bacci ya nufi ciki da ita. Kan bed ya kwantar da ita still akwai baccin a cikin idanunta, ya zare mata mayafin tare da danƙwalin dake makale akanta, rigar jikinta ya zuge ya cire mata a hankali ta yadda ba zai tada ita ba, sannan ya zare skirt ɗin ya barta daga ita sai Pant da bra yaja duvert ya rufe ta tare da shafa kanta yana sakin smiling. Fitowa yai ya sake fita daga gidan gabaki ɗaya. ****** Mommy ta kalleta tana girgiza kai kamar zata rufe ta da shegen duka , taja numfashi tare da faɗin. "Humaidah shegen taurin kanki ina jin shine zai dinga hadaki da Imran, haba wannan wace irin jarabace? Kince kina sanshi nayi miki ƙoƙari har gashi an daura muku aure kin zama matarshi, haba yanzu ance ki tashi a kaiki gidan ki kina wani cewa ke sai ya dawo? Toh uban waye yasan randa zai dawo? Ina ji a jikina saboda karma ya ga an kai ki yasa shi barin gidan, ki tashi a kaiki idan yaso ya dawo ya tarar dake a cikin ɗakin ki." Cike da fushi Humaidah ta miƙe tsaye tana turo baki take faɗin. "Aunty wallahi ba za'a kaini ba baya gidan, haba sai kace za'a kai masa hatsi? Wallahi da class ɗina bazan yadda naje gidana babu miji a cikinsa ba, kiyiwa Matawalle magana dan a samu a dawo dashi da wuri, Aunty kin tsumani da yawa taya zan tafi gidan da babu mai kwasar gyaran?" Mommy tai jifa da gyalenta tana faɗin. "Sai kiyi ta zama ai har randa Allah zai dawo dashi tunda ke bakida hankali." Humaidah batace komai ba ta fice wajan kawayenta tana tabbatar musu da cewar Imran yace zai zo da kanshi idan ya dawo ya dauketa. Duk suka saki shewa tare da cewa idan ta tare tayi musu magana zasu zo ganin ɗaki. Suka sake tafawa suna dariya kamar basu da wata matsala ta rayuwar duniya. Wanda sukaje dan yin kwana huɗu sai gasu da sati biyu a garin Abuja suka dawo Kano, shima Imran ɗin baiyi niyar dawowa ba sai ta dalilin jarabawar dasu Rahama zasu farayi, dama tayi ta masa ƙorafi cewar wannan semester ɗin dakyar idan ba'a wullota waje ba, Imran ya hanata karatu kamar yadda ya kamata. Sunji daɗin zuwansu Abuja matuƙa dan sun yawata duk inda suke so, sun sake jefawa junansu so da kaunar kansu ta yadda ɗaya bazai iya wata rayuwa ba sai da ɗan uwansa. Humaidah najin dawowarsu ta takurawa Mommy sai da aka kawota gidan Imran a daran, basu sani ba suna sama abinsu suna bawa junansu kulawa. Sai cikin dare Imran ya sakko dan yasha black tea yaga haske a ɗakin Humaidahn, bebi takanta ba ya wuce kitchen. Gabaki ɗaya haushi ya riga ya gama cika mata zuciya, Imran Matawalle ya mugun raina mata wayo, taya za'ai yasan tana cikin gidan amma ya mai da ita tamkar wata mai gadi? Baya wani kallanta a matsayin mace bare ya ganta matsayi na matarsa. Tun jiya da ya zo be kalli hanyar inuwar da take ba bare yai mata magana. Humaidah ta shiga rintsa ido tana sake matse cinyoyinta sakamakon wani irin mugun zugi da takeji gabanta nayi mata. Duk da tasan baya kaunarta yasha gaya mata hakan amma saboda bala'in san shi da takeyi yasa taji ta gani akan sai ta aure shi a haka, gashi ta danƙari uban magungunan mata sun fara addabarta Imran ɗin kuma baya ta kanta. Sakkowa tai daga kan bed daga ita sai kayan bacci wando da riga masu yauki purple color, tai tsaye a bakin ƙofar room ɗinta tana bin stairs ɗin da suke kallo, tasan yana can maƙale da Rahama a jikinsa ko suna bacci ko kuma suna hira. Da gudu ta koma cikin ɗakin tana ihu tare da furta "Why Imran? Why baka sona menayi?" Kamar daga sama taji kamar ana taɓa ƙwanuka, da sauri ta sakko ta nufi inda take jiyo sautin. Rahama ce keta ƙoƙarin jona coffee kettle saboda zata tafi school Ihsan ta jaddada mata cewar ta shigo da wuri karta makara "Rahama ina mijin mu yake ne? Shin besan nazo gidan bane? Ko kece kika hanashi zuwa bare ya sauke hakkinsa a waje na" Zuciyar Rahama tayi wani irin baki jin a yadda Humaidah tayi maganar tamkar zata kwace mata miji, ko kallanta bata yi ba taje ta ciro bread tayi toasting tasa a toaster, ganin haka yasa Humaidah yin murmushi ta juya kai tsaye up stairs tayi Rahama ta leƙo dan ganin ina ta tafi, ganin tayi sama yasa ta koma kitchen ɗin taci gaba da haɗa breakfast ɗin kirjinta yana bugawa da mugun karfi. Knocking Humaidah tayi, bata bari an bata dama ba kawai ta buɗe ƙofar ta shiga, dai-dai lokacin da Imran Matawalle ya cire duvert ɗin jikinsa yana sakkowa daga kan bed. Kallan ƙofar yai kawai yaga Humaidah wacce gabaki ɗaya ta tsaya tana zuba masa idanuwa a duka sassan jikinsa, da wani mugun ɓacin rai yake kallanta yana faɗin. "How dare you zaki shigo min nan?" Humaidah tayi ƙasa da kanta tana matse ƴan yatsun hannunta. "I'm talking to you Humaidah me ya kawoki nan? Get out of this room ko kisha mamakina." Humaidah tabi ƙafafuwansa da wasu lallausun gashi ya cika su tana lumshe ido, da kyar ta iya buɗe baki tace. "Haba Imran nifa matark...." Taku uku yai zuwa gabanta ya shaƙo mata yuwa, dai-dai lokacin da Rahama ta shigo ɗakin tana bin su da kallo. Humaidah dake zaro ido tayi zaton Rahama zataiwa Imran ɗin magana, ga mamakinta sai taga kawai taje ta dire tray ɗin da ta jero musu kayan breakfast tare da shigewa toilet. "Idan kika sake shigowa room ɗin nan ba tare da izinina ba Humaidah Wallahi sai nayi mugun baki mamaki ." Yana gama magana ya hankaɗata ya juya tare da shigewa toilet ɗin da Rahama take ciki suka bar Humaidah a wajan wacce sauran kiris ta kurma ihu, da gudu ta juya ta fice daga ɗakin........ (Complete documents) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENAH* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Khaleefa Turaki #Humaida #Haske Writers Association.. [11/29, 6:05 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 37..... Sai kusan ƙarfe bakwai na safe ta buɗe ƙofar ɗakinta, kai tsaye master bedroom ɗin Imran ta nufa tana tura kofar ta buɗe, tsayawa tayi tana kallon ɗakin da alamar shima Imran ɗin ba cikinsa ya kwana ba. Cikin closet ta nufa ta zabi kayan da zata saka, daman ta riga da tayi wanka, sauri kawai take dan duk atunaninta Imran ɗin a parlor ya kwana. Duk da exam ɗin su sai 9 kuma ɗaya ce zasuyi yau gara tabar masa gidan dan ta tsani koda cin karo da fuskarsa ne. Amman ga mamakinta har ta sauka ƙasan ba kowa a parlorn, ɗakunan Humaidah tabi da kallo lokaci ɗaya xuciyarta na wani irin bugawa, kodai a ɗakin Humaidah ya kwana?" Hawaye taji suna cika mata idonta lokaci ɗaya, sai dai ga mamakinta koda ta fita a harabar gidan babu motar Imran ɗin, samun kanta tayi da ƙarasawa wajen maigadi, har zata tambayeshi ko Imran ɗin ba'a gida ya kwana ba? Sai kuma taga rashin dacewar haka, kawai tayi masa sallama ta fice daga cikin gidan. Tafiya kawai take akan titin unguwarsu tana jin wani irin raɗaɗi a ƙasan ranta, tambayar kanta take a ina Imran ɗin ya kwana? idan yayi laifi maimakon ta hukuntashi sai kanta take hukuntawa? Hawayen da bata san ko na menene ba su suka fara sauka akan fuskarta. Ahankali karo na farko acikin rayuwata da ta tsani wannan soyayyar da take yiwa Imran Matawalle, karo na farko da taji ta tsani kanta na ƙin bin maganar iyayenta. Yadda Ihsaan taga ta shigo mata tasan sunyi halin nasu wato faɗa, soyayyarsu na burge mutane amman ba koda yaushe ba saboda rabinta duk faɗa ne a cikinta. "Ki dinga ɗaukar komai da sauki dan Allah Rahama." Ihsaan ta faɗa mata cikin rarrashi duk da bata san meye damuwar Rahama ɗin ba. Har suka shiga exam suka fito Rahama bata cikin walwala, kwanciyarta tayi a hostel. Sai kusan ƙarfe goma ya shigo gidan ko kallon ɗakin Humaidah bai yi ba ya haye sama. Wanka yayi haka yayi shirin fita office ko kallon ƙofar ɗakin Rahama bai yi ba duk da yasan tana school zai bata fili tayi yadda taga dama da rayuwarta. Ta daɗe da bata haɗiye zuciyarta ba sabida kishi, karo na farko acikin rayuwarsa da ya fara dana sanin yin wannan auren dan shi mutunne wanda baya ɗaukar raini ta kowane fanni, ya tabbatar idan ya biyewa halin Rahama har agaban Humaidah rashin kunya zatayi masa, daga nan itama Humaidah zata ɗauka tayi masa. Tabbas yasan yana son Rahama da dukkanin zuciyarsa, amman bazai ɗauki wulakanci da izgilanci ba. Humaidah matar aurensa ce ta sunna Allah ya halarta masa ya taɓa duk inda yaga dama cikin jikinta. Amman Rahama bata tsaya ta saurari me zai faɗa mata ba ta rufe masa ƙofa, ƙofar da yai ta roƙonta dan ta buɗe masa yayi mata bayani amma taki saurarensa, ya tabbata Humaidah na jinsu, tabbas ta gama saka duka girmansa ya zube a idon Humaidan, bai taɓa jin Rahama ta baƙanta ransa ba irin jiya. Wannan shine karo na karshe da zai ƙara binta, jikinta kuma tayi ta kallo tana ado yasan da ya samu abunda zai kawar da tunaninsa zai manta wani jikinta. Daman shi bawai ya damu da mata bane, shigowarta cikin rayuwarsa soyayyar da yake yi mata yasa ya fara jin sha'awar jikinta. A mota yayi waya da Matawalle, jin muryarsa kurum Matawalle yasan babu lafiya. "Imran kana lafiya kuwa?" Matawalle ya faɗa cike da kulawa, "Lafiya na kalau Daddy, idan na fito clinic zan biyota office ɗinka ko mu haɗu a gida." Matawalle ya amsa, fatan Alkhairi yayi masa ya kashe wayarsa. A wani restaurant ya tsaya yayi breakfast sannan ya nufi clinic. Sai da ya shiga cikin office ɗinsa ya kira Al'ameen a waya, suka gaisa yana yi masa shakiyanci. "kaji sabuwar duniya abokina, mata biyu bisa kanka ka manta kowa da komai ko I Matawalle?" Al'ameen ya faɗa cikin shakiyanci, wani irin abu ya tsaya masa a wuya, wani irin dogon tsaki Imran ɗin yaja, "Bari na katse wayana idan ka gama na sake kira." Da sauri yace "Haba meyayi zafi kuma angon Rahama da Humaidah?. Please na tuba faɗamin meye matsalar?" Al'ameen ya faɗa yana ba duk Imran hankalinsa. "Ina son mu haɗu." Al-Amin yace "yaushe kenan?" Imran yace "Idan ka tashi aiki nima na tashi nawa aikin." Numfashi Al-Amin yaja. "Okay a gida ko a club?" Imran yace "A club ɗin dai zaifi." Al-Amin ya jijiga kai yana faɗin, "Okay idan na fito zan kiraka." Da haka ya katse wayar. Dafe kansa yayi yana jin tamkar zai cire sabida ciwon da yake yi masa. Har kusan karfe biyu tana a hostel Imran bai kirata ba kuma wayarta a kunne take. Tana ta kwanciyya a hostel har kusan 3 sallama ta yiwa Ihsaan tace zataje ta samu adaidaita. Babu abunda zuciyarta keyi sai tafasa, tabbas Imran ya gama yayinta tunda ya gama kwana da ita a tsirara. Hawayen bakin ciki suka shiga zubo mata, haka bata damu data gogesu ba. Koda ta koma gidan bata samesa ba. Sai bayan sallar la'asar ta shiga gyaran gidan wanda takaici ya hana ta kula gidan da safe. Ta saka kayansu cikin washing machine ta wankesu Duka, tana gamawa ta wanke duka toilet tayi goge-goge ta ɗauko turaren wutan da Hajiya babba ta bata ta turare gidan dashi har zuwa parlorn ƙasa dan bata ɗaukeshi parlorn Humaidah ba, saboda dan ita aka zuba kayan dake cikin parlorn, hasalima ita ta zabi kalar kujerun parlorn. Kitchen ta koma ta gyara tana gama gyarasa tayi masu simple girki wanda tasan Imran ɗin zai iya ci. Farar supergheti ta dafa da sources ɗin kayan ciki wanda tasan bai damu da drinks ɗin gargajiya ba yafi bukatar na kanti, itama bata damu da dole sai tayi ba. Ƙamshin ya cika ko'ina acikin kitchen ɗin, tana gamawa ta zuba a cikin kuloli ta nufi up stairs dasu. Cikin parlorn su dake saman bene anan ta kai kayan, wanda shima yake dauke da dinning area acikin sa. Kai tsaye wanka ta shige. Wani irin kallo Humaidah ta riqa bi da parlorn jin mayen kamshin dake fita acikin sa wanda ya haɗe da wani kamshin girki, kitchen ta shige da alamar matar gidan ta dawo har tayi girki acikin sa. Tabe baki Humaidah tayi ta juya tabar kitchen ɗin tana ƴan wake-waken ta. Wani kallo ta riqa bin parlorn dashi yadda taga yayi wani irin kyau. Zama tayi acikin parlorn ta ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya. Zata jira Imran yau ko ita koshi a gidan nan ya faɗa mata meye matsayinta acikin gidan nan dan tana bukatar hakkin aurenta..... *************** Al'ameen ya girgiza kai yana faɗin. "Idan ana maganar aure ka daina kawo raini acikin sa, ai raini ya riga da ya kare tunda ka yadda ka auri Rahama Galadanci, karka manta da cewar kun kwana gado ɗaya da ita ai kuwa kaga maganar raini babu shi. Magana ta ƙarshe baka kyauta ba ko kaɗan, kuma bai kamata ka riqa biyewa Rahama ba, Imran itama fa Humaidah matar kace dukanku idan kuka cigaba da tafiya a hakan hakkin Humaidah bazai barku ba wallahi. Shawarar da zan baka kawai ka rabawa kowacesu kwana idan har kana son zaman lafiya a cikin gidan ka, gara kawai ka murje ido ka nunawa Rahama cewar itama fa Humaidah auranta kake." Imran ya girgiza kai cike da takaici yake faɗin. "Nifa bazan iya kwantawa gado ɗaya da Humaidah ba, kai wallahi ko nawa za'a bani bazan iya ba saboda kyankyaminta nakeji, ban san maza nawa ta sani ba a duniyar nan, haka kawai naje na samu wani ciwon ina zaman-zamana." Yai maganar yana shan toka. "Wannan ba hujja bace man, aure ya wuce duk yadda kake tunaninsa, ita Rahama tunda taki baka dama ba sai ka sauqe kai kaje inda zaka samu a ɓagas ba, kai banda abinka duk haka zaka saka mata biyu agaba kana kalla bazaka more kurciyarka ba?." Imran ya ɗaga kwalbar wine ɗin dake gabansa ya kafa a bakinsa, sai da yaji tayi rabi sannan ya sauke da idonsa da suka fara kankancewa yake kallon Al'ameen yana nazari. Basu bar wajen ba sai da Imran ɗin yayi tatil sannan Al'ameen yaja motar a lokacin kusan karfe 9 ya nufi gidan Imran din. Ƙarar door bell da taji yasata fitowa da dogon hijab har ƙasa, Ganin Humaidah ta nufi ƙofar ya karya mata duk wani ƙwarin gwiwar da take dashi, yadda taga an shigo da Imran ɗin a buge ne yayi mugun ɗaga mata hankalinta. Humaidah ta gaishe da Al'ameen ta riƙo Imran ɗin har zuwa cikin parlorn. Suna isa Imran ya hankaɗata gefe yana faɗin "Don't touch me...!" Sallama Al'ameen yayi mata ya juya yabar parlorn. Da gudu Rahama ta koma sama, kai tsaye ya nufi stairs sai layi yakeyi Humaidah tayi saurin riqo hannunsa ya wani fisge hannun yana ci gaba da tafiya. Acikin parlorn dake sama anan ya zube yana ta sambatu. Kuka mai cin rai ta fashe dashi wata irin kewar Ummi takeji na cika mata duka zuciyarta saboda wannan shaye-shayen na Imran na mugun ɗaga mata hankali, tun ba yanzu bata so tayi-tayi ya dena abun yaci tira. Tana fitowa ta gansa kwance a parlorn har ya samu bacci. Ta durkusa a gabansa ta shiga cire masa talkamin ƙafarsa hawayenta na zuba acikin fuskarta. Miqewa tayi da talkamin a hannunta da kuma farar safar da ta cire cikin ƙafarsa, lokaci ɗaya taji an fisgota gabaki ɗaya ta zube a cikin jikinsa, idonta na kansa tana kallon idonsa da suka juye cikin wani irin yanayi. "Have faith of me Albi, that's my all request I lost my self because of you." Tana ƙoƙarin janye hannunta ya riqe hannun yana girgiza mata kai "Karki tafi dan Allah." Ya faɗa yana gyara gashinta da ya rufe mata rabin fuskarta. Zatayi magana ya fisgota da sauran ƙarfin da ya rage masa, ya mannata duka cikin jikinsa bai bata damar magana ba ya haɗe bakinsa da nata yana kissing "I will die with out you." Ya faɗa yana bata wani irin possionate kisses. Bai wani ɗauki lokaci ba ya samu bacci ya ɗaukeshi a wajen. Dakyar tajashi zusa master bedroom dinsu ta rage kayan jikinsa ta barshi daga shi sai boxer taja masa duvert ta subbaci saman goshinsa. Kan soofa ta koma da book a hannunta tana nazarinsa duk da bata da exam gobe tana buƙatar ta dubashi, lokaci-lokaci ta kan ɗaga kai ta kalleshi taga barcinsa yakeyi cikin jin daɗi. Itama da haka ta samu bacci ta ɗora littafin a saman fuskarta. Da asuba ya rigata tashi sai da yayi wanka yazo ya cire book ɗin dake kan fuskarta, ya ɗan russuna ya subbaci goshinta, jikinsa na ɗigar da ruwa suna sauka cikin fuskarta, damshin ruwan yasa ta shiga buɗe idonta ta zuba cikin kyakkyawar fuskarsa bai bata damar magana ba ya dagata dukanta zuwa toilet, wanka yayi mata tana ta shan toka, sai da yagama ta ɗauro alwallah tayi brush ta fito ɗaure da towel ajikinta lokacin Imran har yayi shirin yin sallah da jallabiya a jikin sa, shi yajasu sallah sai kusan 6 ta sauka daga kan sallayya ta koma cikin soofa ta dunkule kanta waje ɗaya. Ɗagata yayi duka ya maidata kan gado kayan jikinta ya rabata dasu duka mannata yayi cikin jikinsa yana sauke mata wasu zafafan kisses har cikin cinyoyinta zuwa cikin mararta. Wani irin banƙare masa ta shigayi tana karɓar kowane saƙo da yake aika mata, haka tana shafa dogon wuyansa zuwa cikin gashin kansa. Ahaukace Imran ya fara murza nashanunta bakinsa ya kafa a wajen ya fara yi masu wani irin abu sai sauqe ajiyar zuciya yake. Sai da yasamu natsuwa cikin dabarun da yake sa'annan suka iya yin bacci dukansu. Kusan karfe 9 dakyar tabar jikinsa ta haɗa masa breakfast bayan ta fitar da abincin jiya da bai ci ba. Tana gamawa wanka ta shige sai da ta fito ta shirya cikin Indonesiyan Abaya kalar ruwan zuma. Imran yana wanka ta kira Aunty Kausar a waya lokacin ma tana bacci, tana dagawa ta gaisheta cikin muryar bacci take faɗin. "Dadina dake Rahama baki da hankali wallahi, bacci fa nakeyi baki duba time ne ke? faɗamin menene kuma?'' Rahama kamar zata fashe take cewa. "Aunty daman ina son nazo wajenki ne zamuje ki kaini wajen Ummi, Allah yasa aikin safe takeyi ina son na ganta ne." Ta ƙarasa faɗa cikin rawar murya hawaye na xubar mata, "Naji sai kinzo." Aunty Kausar ta faɗa tana kashe wayar. Kallonta kawai yake har ya gama shirinsa, gaba ɗaya babu wata walwala cikin fuskarta. Tare sukayi breakfast da rawar murya take faɗin. "Ina son naje gidan su Aunty Kausar zaka saukeni acan, anjima zamuje wajen Ummi nah." Ya girgiza yai yana ɗaukar briefcase ɗinsa yake faɗin. "Ban da yau ki bari sai zuwa wani lokacin yau ki zauna a gida ki huta." Ya faɗa yana nufar ƙofa. Kukan da take ta riqewa shi yazo mata kawai ta miƙe da gudu ta nufesa ta faɗa cikin jikinsa ta saka masa kuka "Please ina son naga Ummi, ina kewarta dan Allah kabarni naje." Imran ya dake ya girgiza kai yana jin ransa yana soma ɓaci, ya ɗagota cikin jikinsa yana faɗin. "Nace miki banda yau Albi karki ɓatamin rai kuma." Da haka ya cireta daga jikinsa ya raɓa ta gefenta ya wuce, tana jin tashin motarsa ta kifa kanta jikin sofa ta fashe da kuka. Gabaki ɗaya ta tsani kanta, haƙiƙa ta tsani wannan auren na Imran Matawalle. Kashe wayarta tayi duka dan kar Aunty Kausar ɗin ta kira, bata san me zata faɗa mata ba. Ayinin ranar a cikin ɗaki tayi shi. Sauran breakfast ɗin da ya rage masu shi tayi lunch dashi da rana, tana jin Humaidah a parlorn ƙasa yadda ta saki kida yana tashi cikin gidan tamkar zai tada gidan duka...... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB*#500 *ZO GARENI*#300 *NIDA RAHEEMA*#300 *RAYUWAR AURENA*#300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Team Albi #Haske Writers Association...... [11/29, 6:05 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya MTN. Ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 36.......... Tsaye ya ganta ta sakarwa jikinta shower ruwa yana sauka a jikinta hawaye na biyowa ruwan yana wanke su. Duk da taji sanda ya shigo bata buɗe idanunta ba, jinsa kawai tayi ya wani rungumeta hakan ya bawa kukan damar fita ta sakesa tana Jin kirjinta nayi mata wani irin xafi. Matseta yai a cikin jikinsa yasa hannu tare da cire hular kanta da ta hana ruwa shiga cikin gashin. Tureshi ta shiga yi tana dukan ƙirjinsa yai mata riƙon da bazata iya kwacewa daga hannunsa ba. "Wannan abun da kike min zai dinga samun damuwa, please ki barni naji ɗuminki kinga dai yanzu bamu kaɗai bane ba." Da wani irin yanayi ta buɗe idanunta tare da watsasu saman fuskarsa yai saurin ɗora goshinsa saman nata yana wani goga mata hancinsa a gefen kuncinta. "Duk kaine kajawo da ka dage bazaka aureta ba ai ba za'a aura maka ita ba, amma da yake kai ma kana santa ai shiru kai kana wani nuna min Daddy ne yake san haɗaku." Hannayensa ya ɗora saman kirjinta yana. "Babu kowa a cikin zuciyar Imran nasha gaya miki." Cikin ɓacin rai tace. "Naji sakarni sauri nake." Fincikota yayi gaba ɗaya ya fito da su daga cikin ruwan, wani kallo yake mata yana ɗaure fuska yake cewa. "Kinsan tsab zan iya hanaki zuwa school ɗin nan ko? Wallahi sai ince har exam ɗin ma bazakije ba kin sanni dai full your self on me karki ɓata min rai." Ta fashe da kuka ya maida ita ruwan ya fara goga mata soso, da kanshi yai mata ya kuma hanata fita sai da shima ya gama sannan suka fito cikin towel ɗaya ya ɗaura musu. Har ta gama shirinta cikin wata brown ɗin atamfa mai sirkin ja ajikinta, doguwar riga ce tayi mata matuƙar kyau, shima suit ne ajikinsa yayi shirin komawa clinic. Tare sukayi karin kumallo gaba ɗaya fuskar Rahama babu walwala duk lokacin da ta tuno cewar yanzu ba ita ɗaya bace sai taji ranta yayi bala'in ɓaci. Shima bai ƙarabi takanta ba. Suna gamawa ta ɗauki dogon hijab har ƙasa ta saka. Tare suka fice daga gidan duka, ko a mota bata wani kulashi ba, shima da yaga haka sai yaja girmansa. Har cikin makaranta ya sauketa ya bata 10k tare da yi mata fatan nasara acikin exams ɗinta duka. Ita dai Rahama bata ko kalleshi ba ya kama hannunta ya subbaci hannun ta fisge hannunta gamida ɓalle marfin motar a fusace tayi gaba. Binta da kallo kurum yake yana mamakin wannan kishin nata, shima motarsa yaja ya nufi gidan su dan yana so yaga Matawalle kafin ya ƙarasa clinic ɗin. Ganin sha'awa na neman haukata ta yasa ta shige wanka bata ɗauki lokaci ba ta fito ta shirya cikin riga da wando wanda suka kama jikinta sosai. Zama tayi gaban mirror dressing ta shiga tsantsara kwaliyya daman ita macece mai son kwaliyya a fuskarta, sai wani uban kamshi ke fita ajikinta mai tada hankalin duk wanda ya shaƙa. Ta ɗaga waya ta kira Sooraj taji idan yayi masu booking ɗakin da ta kama masu da kuɗin ta. Mu'amala take da Sooraj yaron da bazai wuce shekaru 26 ba a duniya. Sosai take kashe ma yaron kuɗi dan acewarta ya iya harka, ya iya tafiya da macce takowane fanni. Shima Sooraj ɗin yana hostel ta kirashi kasancewar ɗan Zamfara Gusau ne karatu ya kawosa cikin b.u.k shima yana bala'in son hurɗa da Humaidah Makarfi dan ba kananun kuɗi yake fisga a wajenta ba. Itama idan ta fisgo wajen manyyan ƴan siyasa sai tazo ta hole da kananun yara irin su Sooraj, saboda acewar ta sunfi iya tattalin macce akan gado fiyeda manyyan mutanen da bazasu yi cikakken awa ɗaya tare da macce ba. Sooraj ya tabbatar mata da yanzu haka yana cikin hotel ɗin ya kama masu ɗaki ita kawai yake jira. Kashe wayar tayi dogon hijab ta saka har kasa tare da black glasses wanda ya rufe rabin fuskarta dan abun kunya ne ko kwana biyu ba tayi da aure ba ace aganta a hotel, Imran Matawalle ba ƙaramin wulakanta ta yayi ba, duk ɗinke jikinta da tayi ya tashi a banza? Tana ɗaya daga cikin matan dake son su kasance da namiji a kullum akan gadon su dan bata gajiya. Idan kuma ta cigaba da hakuri toh komai zai iya faruwa dan zata iya mutuwa akan hakan. Wani irin takaici ya kamata da ta fito cikin parking lot tunawa kawai cewar motarta tana can Matawalle mention, addu'a kurum take Allah ya haɗata da abun hawa da wuri. Da girmamawa maigadi ya gaisheta ya buɗe mata ƙofar har zata fita sai kuma ta dawo ta riƙe ƙofar ta haɗe rai sosai tana faɗin. "Ba wani nisa zanyi ba, yanzu zan dawo sauran idan maigidan nan ya dawo ka faɗa masa na fita wallahi zaka rasa aikinka duka. Bana shiga harkar mutane bana sakawa kowa ido haka nima bana son a saka min ido cikin lamurrana." Da sauri maigadi ya ɗaga mata kai yana faɗin "Insha Allahu za'a kiyaye Hajiya, Allah ya kiyaye ki." Wani irin wide smile Humaidah ta saki jin irin addu'ar da yayi mata ta fito da 2k ta bashi jiki na rawa ya karɓa yana ta godiya. Sai da taci wuya kafin ta samu abun hawa a reception ta kira Sooraj a waya ya faɗa mata lambar ɗakin. Tura ƙofar tayi wanda kiranta yasa ya tashi ya buɗe mata, kan bed ta hangosa kwance yayi tsirara haihuwar uwarsa yana zuba mata idanunsa, wani abu taji yana yawo mata a ƙasanta, wani irin yawu ta shiga haɗiya tana matse legs ɗinta. A haka sooraj ya ƙaraso gabata yana yi mata wani mayen kallo. Wani irin kallon b* ɗinsa ta shiga yi. Hijab ɗin jikinta ya kama ya cire duka, wani irin shegen ƙamshi ke tashi cikin jikinta, wani irin lumshe ido yayi gamida jan wata iska ta cikin hancinsa "I miss you Aunty, I miss you so much." Ya faɗa da wata shegiyar murya yana kama na shanunta. Bakinsa ya kai cikin wuyanta ya subbacesa da wani irin sautin da ya saka Humaidah wani irin tsuma, babu abunda take buqata a yanzu in banda Sooraj yayi amfani da ita, tayi ƙoƙarin har na kusan wata ɗaya ba tare da namiji ba. Shima Sooraj duk maccen da zai kusanta bazata kai Aunty Humee ba. A haukace ya shiga cire kayan jikinta yana watsi dasu a tsakiyar room ɗin. Zama yayi gefen bed ta zauna kan cinyoyinsa yana jin yadda ƙasanta ke gogar b* ɗinsa, a haukace Humaidah ta kama bakin Sooraj tana yi masa wani irin sha, shima a hankali yake blowing ko wace gaba ta jikinta yana shafawa, lokaci ɗaya suka fice daga hayacin su, sun ɗauki lokaci suna wasa da junan su kafin Sooraj yayi ƙoƙarin shigarta anan kuma ta soma ihu da wani irin raki, shima Sooraj ta san halinsa baya bin komai a hankali idan yana tare da ita, manta duk wata macce yakeyi, haka kuma baya gajiya da ita a ko awa nawa zaiyi akanta, sai ga Humaidah yau tana roƙonsa da Allah da Annabi yayi mata a hankali karya yaga mata ɗinki. Shi kuwa bai taɓa jin daɗin Humaidah ba irin wannan karon, sabida ba ƙaramin kuɗi ta kashewa wajen ba. Yini sukayi suna faranta ran junan su. Da Sooraj ya huta zai koma ciki wani irin raɗaɗi ƙasanta yake yi mata dan ba ƙaramin jagalgala wajen Sooraj yayi ba. Sai wajajen 3 tayi sallama da Sooraj ta bashi naira dubu ashirin, ya girgiza kai yana kallonta ya wani ɓata rai yana juya kuɗin gamida turo mata baki, "Sugar wannan kuɗin kaɗai zan samu sabida Allah duk yinin da nayi akan ki? Gashi ina san siyan wasu magunguna wanda zasu ƙara girmanta" Humaida ta shafa gefen fuskarsa tana faɗin. "Daɗina da kai my boy shegen son kuɗi, banda haka na kama mana ɗaki, na baka jikina kayi yadda kaga dama dashi kuma na baka kuɗin kashewa anya daɗin baiyi maka yawa ba.?" Sooraj ya kawar da fuska "Babu kuɗi a hannuna sosai idan na samu zan tura maka." Ta sake shafa kumatunsa tana murmushi. Ita ta fara tafiya tana jin yadda ƙasanta ke wani irin zugi, burinta kawai taje ta gasa kanta ko zataji relief. Har lokacin Imran da Rahama basu dawo ba. Nata ɗakin ta shige ta gasa jikinta sosai cikin ruwan zafin, sai lokacin taji tana jin yunwa, tana fitowa daga wanka ta kira Mommy a waya tana faɗin. "Ta bawa driver motarta ya kawo mata, haka kuma ta haɗa mata da abinci dan tun safe babu komai a cikinta. Tana gamawa dama sallah ba damuwatan tayi ba, kwaliyya tayi sosai ta ɗauki wata ɓingilar riga wacce ana hango komai nata a waje, kalar milk ta saka wacce bata gama rufe manyyan cinyoyinta ba, gashi har pant ɗin jikinta ana hangowa. Parlor ta koma ta zauna tare da saka kiɗa ta shiga wata irin rawa tana juya ko'ina a jikinta tamkar babu abunda ke damunta a duniya. Sai da ta tabbatar tayi turaren wuta acikin ɗakinta da babban parlorn gidan wanda kamshinsa ya gama cika ko'ina. Sai da ta gaji da rawar ta kwanta cikin doguwar soofa ta ɗauki wayar hannunta ta kunna ta hau social network. Ba'a dauki lokaci ba taji ana danna door bell ɗin parlorn, a haka ta nufi ƙofar babu kunya ta buɗe sukayi ido biyu da maigadi wanda yai saurin ɗauke idonsa akanta yana haɗiye wani irin abu. Aransa yake faɗin kai Allah yayi halitta, masha Allah gaskiyya oga yana morewa mata biyun nan ai sai ɗangata irin Imran ɗin musamman wannan maccen da komai nata cike yake akan Hajiya ƙarama da yake ganin bazata fi shekara ashirin ba a duniya. "Hajiya daman motarki ce aka kawo." "Owk ka buɗe masa ya shigo da ita sai ka karɓo min saqo idan ya shigo." Da haka ta juya ciki maigadi ya riqa bin ta da wani mayen kallo yana lashe baki ganin yadda mazaunanta ke wani irin juyawa. Ba'a ɗauki lokaci ba maigadi yayi knocking ƙofar parlorn, tayi masa umurnin ya shigo. Gabansa na faɗuwa yasa kansa cikin parlorn hannunsa ɗauke da manyyan warmers na abinci, kai tsaye ta nuna masa cikin dinning area yaje ya aje sai wani kallon pant ɗin jikinta yake yi. "Zaka iya tafiya." Ta faɗa masa tana danna waya ba tare da ta kallesa ba. "Kai wallahi kin cuceni...." Maigadi ya faɗa aransa yana faɗin mai makon ki bani wani aikin ina kallon manyyan kaya kin katse duka wani hanzari na." Ya faɗa aransa tamkar zai saka kuka. Ƙamshin parlorn sai wani irin tsumashi yake yi. Kai tsaye dinning area ta nufa tayi serving kanta anan ta zauna tana ciki. Ɗan tsaki taja ganin ko ruwa babu cikin dinning area ɗin, ita kuma wahalar zuwa kitchen takeji, ba dan taso ba haka ta miqe ta nufi kitchen tana jin dole ma ta nemi yar aiki kwanan nan,bin kitchen din kurum take da kallo komai tsaf-tsaf fridge ta buɗe ta dauko gwangwanin maltina ɗaya da bottle water. Horn ta riqaji da sauri ta zube kayan cikin madaidaicin tray ta nufi window dake cikin kitchen tana leqawa, motar Imran ce ta kunno kai, tana nan tsaye taga ya fito shi kaɗai wani farin ciki ya kamata ganin baya tareda Rahama, ta buɗe bottle water tasha kaɗan ta aje saura ta goge bakinta ta nufi ƙofar tana wani juya jikinta. Daman akwai key a hannunsa bai tsaya danna door bell ba kawai ya saka key ɗinsa ya buɗe ƙofar. Wata irin runguma Humaidah tayi masa tana zubewa cikin jikinsa. Wani irin fitinannen ƙamshi ke fitowa daga cikin jikinta marar misiltawa. Ƙoƙarin fisgeta yake daga cikin jikinsa ta hana ta tare kowace ƙofa, yana jin yadda hannayenta ke yawo cikin kugunsa, lokaci ɗaya ya fisgota yana mata wani irin kallo da idonsa da suka fara juyewa. Ɗan murmushi ta saki tana juya idon ta, lokaci ɗaya ta kai hannunta kan wandonsa tana jin yadda b* ɗinsa ta fara tashi kawai rungumarsa da tayi. Ya runtse ido da sauri yana hankaɗata gefe yana maida numfashi tamkar mai cutar asmaa. Murmushin samun nasara tayi, ta karɓi briefcase ɗin hannunsa tayi gaba tana kara juya ass ɗinta. A fusace ya cimmata ya fisgi jakar hannunta ya nufi stairs tamkar zai tashi sama batareda yayi mata magana ba. Ta taɓe baki tana binsa da kallo. Zamanta tayi acikin parlorn ta cigaba da shan kidanta. Yana shiga master bedroom ɗinsa ya jingina bayan sa jikin ƙofar yana sauke wani irin numfashi, daga makarantar su Rahama yake ya kira wayarta a kashe haka Ihsan ta tabbatar masa da cewa ta wuce gida. Ransa ba ƙaramin ɓaci yayi ba, yayi tunanin zai tarar da ita a gidan sai ya samu a kasin hakan. Ga wannan manyyar tana neman damula duk wani lissafi nasa, gaba ɗaya baida natsuwa ya kara ɗaukar car key da nufin yaje nemanta. Tamkar tasan zai fito ɗin ta zuba duka maltinan a ƙasan marbles, ko gabansa baya gani ya sakko daga kan stairs yana ƙara gwada kiranta a waya still a kashe. Ji yayi wani abu yajashi da gudu, Humaidah ta nufesa tana jera salati a bakinta, dukan su suka zube cikin rug dake shinfiɗe a tsakiyyar parlorn, yana ƙasa tana saman sa. Runtse ido Imran ɗin yayi zuciyarsa na mugun tafasa, ya buɗe baki yayi zai fara yi mata masifa ta haɗe bakinta da nashi ta shiga aika masa da wani irin maukacin kiss tana yawo da hannunta kan marar sa. Wani irin abu yakeji tun daga tsakiyyar kansa har cikin tafin hannunsa, duk yadda yaso ya kwaci kansa daga hannun Humaidah hakan ya gagara. Har ƙofar gida mai adaidaita ya kawota ta ciro naira dubu ta bashi. Kallo ɗaya zakayi mata kasan ta kwaso gajiyar exam ɗin yau ba ƙaramin kunnasu tayi ba, Ita dai addu'a take Allah ya bata nasara akan wannan jarabawa, dan idan tana biyewa Imran karatun ma sai ya nemi ya garereta, ta ɗauki alkawarin bazata ƙara kulashi ba yaje gashi ga Humaidah nan zata maida hankalinta akan karatu ta. Tuno haduwarsu da Humaidah da safe kawai ya ƙara ɓata mata rai. Ƙaramar ƙofar tayi knocking maigadi ya leqo yana ganin itace ya buɗe ƙofar duka, ta shigo tana gaishesa ya amsa hango motar Imran cikin gidan ya bata tabbacin da ya dawo kenan? Wata zuciyar ta faɗa mata ba dole ya dawo ba ya gama da jikinki yanzu na amarya yake muradi, ji tayi wani abu na tsaya mata a wuya, daman ta fita da key, ta buɗe ta shiga cikin parlorn. Abinda take hangowa cikin parlorn ne yasa taji zuciyarta tamkar zatayi bindiga, jin ƙarar buɗe ƙofa yasa suka dawo hankalinsu duka musamman Imran ɗin da yaji ya fara barin Kano. Da wani irin karfi ya hankaɗa Humaidah gefe ya miqe tsaye da wayarsa acikin hannunsa shima ya nufi stairs da gudu ganin yadda Rahama ɗin itama ke gudu. Ɗakinta ta nufa kai tsaye ta murzawa ƙofar key, anan bakin ƙofar ta zube tana sakin wani irin marayan kuka mai fitowa tun daga ƙarƙashin zuciyarta. A haukace Imran ya shiga buga ƙofar ɗakin, Rahama ko gezau batayi ba, bata ma cikin hankalinta ballantana tasan yana buga ƙofar. "Please Albi ki buɗe min ƙofar." Ya faɗa da wata irin murya, yafi rabin awa yana buga ƙofar ransa yaji yayi bala'in ɓaci, ɗakinsa ya shige ya sakarwa kansa ruwa. Har akayi sallar magrib Rahama bata buɗe ƙofar ɗakinta ba, itama Humaidah nata ɗakin ta shige ta kunna kiɗa ta shiga rawa tana juyi, haka kurum ta tsinci kanta cikin farin ciki ko banza ta baƙanta ran Rahama. Car key ya ɗauka yabar gidan duka zuciyarsa na mugun tafasa. Tun a mota ya kira Zak a waya yace ya haɗo masa kayan maye masu kunna kai da cazashi, ya samesa a guest house ɗinsa daman ya kwana biyu bai shaba dan haka yana bukatar su, gabaki ɗaya ya fara gajiya da wannan kishin na Rahama yayi yawa, idan suka cigaba da tafiya a haka za'a iya samun matsala. Tuno abunda ya faru shida Humaidah ya ƙara haukata tunaninsa, ya daki sitayarin motar yana cije lips. Ga wacce keso ta bashi a banza, amma yana bin Rahama tana yarfashi. Sosai ya gaji da duk wani hali nata, hakurin sa ya kusa ƙarewa. Har ya isa guest house ɗinsa ransa a ɓace yake.... (Complete Decuments ) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI*#300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA*#300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Team Albi #Haske Writers Association.... [11/30, 9:13 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya MTN. Ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 38.......... Gabaki ɗaya abin duniya ya isheta yanzu kam bata da buri irin ta kasance tare da Ummi, sosai tayi missing ganin fuskarta mai cike da tsantsar fara'a, tayi rashin ɗanɗano irin na abincinta mai daɗi, tayi rashin sanya albarka daga cikin bakinta mai cike da albarka, tayi missing faɗanta mai cike da nusarwa, tayi rashi... Tayi rashin komai daga wajan Ummy mai santa da ganin farin ciki a gareta, meyesa ta rasa waɗannan gwala-gwalan abubuwan daga wajan mahaifiyarta? Horn ɗin motocin da tajiyo a cikin compound ɗin gidan ne yasa ta miƙewa, window ta buɗe, ganin harda securities yasa ta gane cewar daga gidan Matawalle ne. Tun kafin ta saki labulen ta hango Mommy an buɗe mata back seat ta fito cike da isa kai kace itace senator ɗin, tana hango lokacin da take ƙarewa gidan kallo, ganin kamar idanunta zasu je window ɗin yasa Rahama yin saurin sakin labulen, tana jiyo ihun Humaidah cike da murnar ganin Mommyn. Komawa tayi ta zauna cikin soofa tare da riƙe fuskarta da duka hannayenta, wai yanzu har Humaidah ta fita gata? Ita tunda ta baro gidan su babu wani da ya taɓa zuwa ya ganta bare yasan halin da take ciki. Hawaye suka zubo mata ta fara girgiza kai, "Anya ina da hankali kuwa? Tunanin da aka ce ina dashi anya yana tasiri a wajena? Wayyo Allah na shiga uku ya zanyi?" Knocking ɗin da taji ana yi ne yasa tai saurin goge fuskarta, a hankali ta miƙe taje ta buɗe tana kallan mai bugawa. Cikin wani irin kallo Humaidah tace. "Ki fito surukarmu tazo." Da mamaki Rahama take faɗin. "Suruka kuma? But Imran ya tabbar min da rasuwar mahaifiyarshi taya kuma nake da suruka Humaidah?" Harara ta sakar mata tana cewa. "Karki sake kirana da Humaidah ni ba tsararki bace ba." Rahma ta juya zata bar waje Humaidah tai saurin janyo mata shoulder ranta a ɓace take cewa. "Baki da kunya ko Rahama? Ina miki magana kina wani juyawa saboda baki da mutunci?" Ran Rahama ya soma ɓaci tasa hannu tayi cilli da na Humaidah dake kan shoulder ɗinta tana faɗin. "Taya za'ai nayi kunya bayan kin shigo cikin rayuwata? Ya za'ai nai mutunci bayan kin dage sai da kika auri mijina? Wallahi bazan ga girmanki ba tunda fadata kika shigo Humaidah." Ta sake maimaitawa daga karshen maganarta. Cikin fushi Humaidah ta juya tana faɗin. "Bari naje na sanar da ita kince ke baki da wata suruka." Rahama ta saki wani ɗan ƙaramin tsaki tare da komawa ta zauna cikin sofa ta shiga karkaɗa kafafuwa tana jin wani irin ɓacin rai yana zuwa mata. Mommy ta jiyo tana zabga mata kira tamkar wata makauniya. Ganin kiran yaki karewa yasa ta miƙewa ta fito, tun daga kan stairs ɗin Rahama ta hango fuskar Mommy babu wani annuri, jiki babu kwari ta fara sakkowa tana yin ƙasa da ido. "Ina wuni.?" Mommy tasha toka tare da cewa. "Da ban wuni ba zaki ganni ne? Ke Rahama kike kowa? Kifita idona in rufe tun kafin ki gane shayi ruwa ne, har azo ace miki nazo kice wai uwar mijinki ta rasu? Wato ni baki ɗauke ni matsayin komai ba? Toh koshi Imran ɗin yana girmamani ballantana wata ke ƴar gidan mahassada." Jin kalmar karshe yasa zuciyarta Rahama yin baki, ɗagowa tai ta kalli Mommyn sai kawai take tuna Maheera Matawalle, ji tayi ta kasa bata amsar da ta maƙale mata a wuya. "Kiyi hakuri." Mommy tace, "Dama ko baki faɗa ba idan ban hakura ba ya zanyi? Kawai dai ina san na gaya miki cewa, ga Humaidah nan, duk da kin riga ta auran Imran ina so ki bata girmanta dan ta girmeki nesa ba kusa ba. Karnaji labarin kina mata rashin kunya kina jina ko?" Rahama tayi shiru idanuwanta akan Humaidah tana yi mata wani kallo mai tattare da bazan yi ba. Mommy tasha mamaki ganin yadda Rahama taki bata amsa, juyawa tayi suka kalli juna da Humaidah, cikin girgiza kai Humaidah take cewa. "Mommy bata da kunya fa, har shi Imran ɗin ta mugun raina shi bata ganin girmansa kwata-kwata." Ganin suna neman kuma ɓata mata rai ne yasa ta juya da gudu ta shige ɗaki tare da kullewa, yadda taji suna aibatata da iyayanta ya sake ɓata mata rai, ba kowa ne ya janyo mata ba sai Imran dan da ace be auro Humaidah ba bazata fuskanci wulakancinsu haka ba. Har suka ƙaraci maganganunsu bata fita ba, tayi sallar magrib da isha sannan ta sake ɗakko book ɗinta, karatu take son yi amma duk zuciyarta babu nutsuwa, wayarta ta ɗakko sai a lokacin ta kunna anan kuma taci karo da sakon Aunty Kausar tana cewa. _"Yayi miki kyau Rahama kin shirgani kin ɓata min duk wasu tsaruka na da na shirya yi yau."_ Ta rintsa ido sam bata san me zata faɗa ba wajan kare kanta ba. Tana zaune cikin sofa taji fitar motocin su Mommy, taji ina ma ace wani ɗan uwanta yazo itama ya daɗe tare da ita kamar yadda aka yiwa Humaidah yau, sosai ta ƙagu gobe tayi taje school ko zata samu relief a zuciyarta. Motar su Mommy na fitowa daga gidan ta Imran na karyo kwana, yana kallansu Mommy dake back seat a hakimce tayi zaton zai ƙaraso ya gaisheta sai taga akasin hakan, tana kallansa ya shige da motarsa cikin gidanshi. Kai ta girgiza kawai tare da maida hankali wajan danna wayarta. Kasancewar fitar su Mommy yasa Rahama bata gane cewa Imran ya dawo ba, yana gama yin parking ya zaro brief cases ɗinsa da ledojin dake zube a back seat, maigadi ya taho da gudu ya karbi ledojin suka nufi cikin gidan. Key ɗinsa yasa ya buɗe ƙofar idanunsa akan na Humaidah tayi saurin tahowa tare da rungumeshi, maigadi ya wuce ya ajiye kayan akan center table yana satar kallansu. Shi kuma Imran albarkacin maigadi yana wajan yasa shi kasa bangaje Humaidah wacce har sumbatar kuncinsa tayi. "Yauwa ranka ya daɗe mu kwana lafiya." Cewar maigadi yana wani rissinawa, ko kulashi Imran beyi ba ganin haka yasa shi ficewa yana wani kallansu. Janyeta yai daga jikinsa yana wurga mata wani kallo, gyara riƙon brief cases ɗinsa yai tare da canza tsayuwa yana faɗin. "Bazaki dena yi min shisshigi a cikin rayuwata ba ko Humaidah? Kinsan da sanin cewar ba'a san raina kike cikin gidana bako." Humaidah ta narke fuska takai hannu zata riƙo nashi yai saurin ja baya yana zabga mata harara, muryarta na ɗan hardewa take faɗin. "Naji sweetie amma ai yanzu aure ya bakani, me yasa bazaka bani hakki na ba? Me yasa bazaka dinga kulani ba kamar yadda kowace mace take samu a gidan mijinta?" Imran yai mata wani irin kallo wanda yafi na ɗazu muni yana faɗin. "Kinga nayi miki kala da mai bibiyar matan bariki? Kinga nai miki kala da mai sha'awar macen titi? Hakki kuma wanne ne ban baki ba? Komai akwai a gidan nan idan ma babu kiyi magana za'a kawo then what?" Humaidah ta kalleshi da wani irin yanayi wanda yasa Imran fara tafiya zai bar mata wajan, tayi saurin zuwa ta bayansa tare da rungume shi. Jin albarkatun ƙirjinta a tsakiyar bayansa yasa shi yin saurin tureta, ya juyo zai mata masifa yaga babu zani a jikinta, yai saurin kallan kasa yaganshi a yashe kan rug. Kirjinsa ne ya shiga bugawa da wani irin ƙarfi, Humaidah ta sake matsawa kusa da shi tana masa magana da wata irin murya mai ɗaukar hankali. "Tell me sweetie Idan na ci na ƙoshi a ina kake so na sauke feelings ɗina? Ko sokake naci gaba da barikin da aure na?" Cikin fushi ya kalli face ɗinta yana wani irin huci yake cewa. "Kije mana Humaidah ai ban hanaki ba, ni dama bazan yi tarayya da ƴar titi ba nasha gaya miki." Yana gama magana yai up stairs ko ledojin be ɗauka ba. Humaidah tayi wani irin murmushi tana binsa da kallo har ya shige ɗakin. Zaninta ta ɗauka tare da juyawa tana buɗe ledojin dake kan center table. Yana shiga ya tarar da Rahama cikin sofa hannunta riƙe da book idanunta a sama tana kallan waje ɗaya da alama ta faɗa cikin duniyar tunani. Imran ya ƙarasa wajan still idanunta basu ko motsa ba, ya duƙa kusa da ita ya zare book ɗin tare da ja mata yatsa yana murzashi. A firgice ta ɗora idanunta saman fuskarsa, ganin shine yasa ta sauke wata boyayyar ajiyar zuciya tana sake kawar da fuska. "Tunanin me kikeyi?" Rahama ta haɗiyi yawu kamar tai masa kuka sai kuma ta haɗiye, ji take tamkar tace masa ya cuceta sai kuma ta fasa dan tasan yanzu zai bar gidan harma yaki kwana a cikinsa. "Sannu da dawowa." Ta faɗa tana janyo murmushi. "Thank you, amman meke damunki? Ni ne ko?" Da sauri ta kalleshi, kamar zata ce eh sai kuma hawaye ya fara zirarowa duk iyakar santa da ɓoyewa. Tashi yai ya zauna tare da ɗora ta saman ƙafafunsa ya kwantar da kanta a saman kirjinsa tare da shafa bayanta cikin hosky voice nashi yake cewa. "Am so sorry Albi ban hanaki zuwa wajan Aunty Kausar ba da wata manufa ba, gani nayi kina yanke hukuncin kafin ki gaya min, ina ji kuna waya da ita kina cewa zakije bayan kuma bansan da hakan ba, sorry kinji?" Ya ƙarasa yana sake matseta a jikinsa. Nan da nan ta sakko daga fushi da takeyi dashi, ya shafa cikinta yaji shi a shafe yace. "Anya kinci abinci?" Ta girgiza kai tana turo baki. Ɗago da fuskarta yai tare da zuba mata ido yace. "Why? Kinsan dai bana son kina zama da yunwa ko? Ni ko saɓani muka samu kidena ƙin cin abinci, jeki ƙasa akwai ledojin da na shigo dasu guda biyu, ki ɗakko leda ɗaya mai komai guda biyu a ciki." Sauka tayi daga jikinsa ta fita yana kallanta, ya miƙe ya rage kayan jikinsa tare da shiga toilet. Koda Rahama taje leda ɗaya ta gani a wajan ta buɗe taga komai ɗaya ne a ciki, hanyar ɗakin Humaidah tabi da kallo bata ce komai ba ta koma sama, ganin baya parlorn ta tabbatar yana banɗaki dan haka ta zauna tana jiransa. Daga shi sai boxer da vest ya fito, kallanshi tayi tana sakin murmushi ya ɗakko ledar tare da zama a gefenta. "Takeaway ne kamar nasan baki girki ba na taho dashi." Yana magana ne yana buɗe ledar ganin komai ɗaya yasa shi kallanta cikin canza fuska. "Itace kawai a wajan shine na ɗakko." A fusace yace. "Humaidah ce ta ɗauki tamu kenan?" Ya juya zai fita ransa a mugun ɓace Rahama tayi saurin riƙoshi, zai fisge tai saurin faɗawa jikinsa tana ƙanƙameshi tana faɗin. "Please ka rabu da ita, tayi ne dan ayi magana so ka kyaleta wannan ya ishemu." Rahama ta samu dakyar ya hakura ya zauna. Dakyar yaci suka gamaci suka kwanta. Suna kwance manne da juna yake sake biya mata karatunta, ya zare book ɗin ya cewa. "Lokacin bacci yayi madam." Rahama taji yana wani shafa jikinta wanda dama babu sutura a jikinsu sai Pant. Lumshe idanuwa tayi taji yana magana da wata irin murya. "Albi, my favorite wife, my hole world ina so yau ki amince na kasance tare da ke." Cikin mamaki Rahama ke faɗin. "Toh ba muna tare ba, yanzu ma ba gashi ba." Imran ya sa haƙoransa ya ɗan ciji fatar kunnanta, wata ƴar ƙara ta saki tana shigewa cikin jikinsa yace. "Ina so na baki baby, Albi ina san ganin kin haifa min yara, ina so komai nawa ya fara akanki Albi ki yarje min, kin mallaka min komai naki I know, yanzu Ina so ki amince mu kasance da juna Allah mu samu baby." Rintse ido tayi sarai ta gane abinda yake nufi, sai dai idan ta tuna ya auri Humaidah sai taji wani irin haushinsa. Ganin tayi shiru yasa shi jin daɗi yasan ta yadda kenan ya shiga aika mata da wasu saƙonni masu zafin fassarawa, sai da taji yana addu'a zai wuce inda shine kaɗai ya rage mata abin taƙama a gurinsa tayi saurin tureshi tana sakin kuka, a gigice ya riƙe ta yana juya kai, ji yai tana wani irin kuka mai tada hankali tana furta. "I can't Imran I can't, am so sorry." Wani irin riƙo yai mata yana maida numfashi, be hanata kukan ba ya saketa tare da juya baya yana sake jan duvert ya rufe har kanshi. Wani irin ɓacin rai yakeji irin wanda in yai magana zai iya wanke ta da mari har ya haɗa mata shegen duka. Ya zama dole ya nuna mata cewa san da yake mata bashi zai sa ta dinga hanashi haƙinsa ba, sannan ba zai ɗauki raini irin wannan ba, yayi mata hakuri iya yi, da ace bata tare dashi yasan bashi da matsala koda zai yi shekaru dubu be kusance ta ba. Amma kullum yana tare da ita, buƙatar ta na addabarsa tana matsayin matarsa amma ta dinga hanashi saboda kawai ya auri wata bayan ita. Tabbas dole ne ya nuna mata shi ɗin namiji ne kuma mai matuƙar aji da baya ɗaukar rainin kowa. Tasan haushi yaji, ta share hawayenta tare da ta juyawa ta matsa kusa dashi, hannu tasa ta rungume shi yai mata banza tamkar besan tayi ba. Gabaki ɗayan su babu wanda yayi baccin daɗi. Koda safe kowa harkar gabansa yake yi, Imran yasa mata ido kawai. Breakfast ɗin ma batayi ba bare suci haka suka gama shiryawa suka hadu a parlor sai wani shan toka yake yi, ita kuma izzarta ta irin ta mata ta motsa. Sanye take cikin wani black lace da ratsin yellow ajiki anyi mata ɗinkin riga da skirt ta yafa mayafi yellow, yana ganinta duk da yana jin kishin kyau ɗin da tayi be hanata tafiya a hakan ba. Yana gaba tana biye da shi a bayansa har suka gama sakkowa, kallan Rahama yai ya bata key ɗin motar tare da cewa taje ta jira shi yana zuwa. Kallanshi tai yaki haɗa ido da ita saboda yasan kishin ne ya motsa zatayi tunanin wani abu zai haɗashi da Humaidah. A fusace ta fice tana wani huci, ya kwalawa Humaidah kira, fitowa tayi daga ita sai wata rigar bacci shara-shara kamar net babu abinda ba'a hangowa cikin jikinta, tana murza ido alamar daga bacci ta farka. Kawar da kai Imran yayi yana masifa. "Shine jiya nazo da abu kika ɗauke ko? Na baki ne da zaki ɗauka? Kuma saboda rashin mutunci kika dauki wanda na taho dashi nida Rahama?" Humaidah tana wani irin kashe murya tana ɗaga hannu alamar miƙa ta yadda cinyoyinta suke bayyana tana faɗin. "Naga kwana na ne shi yasa na ɗaukar mana, sai kuma naga an kwace min." Tsaki yaja yana faɗin. "Na gaya miki bazan iya kwana da ƴar titi ba, kuma karki sake yi min abinda kikai min jiya idan kuma ba haka ba zaki gane." Yana kaiwa nan yai ficewarsa. (Complete Decuments) *WAMINAL HUB*#500 *ZO GARENI*#300 *NIDA RAHEEMA*#300 *RAYUWAR AURENA*#300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Team Albi #Haske Writers Association...... [11/30, 9:13 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya MTN. Ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 39.......... Wata irin dariya ce ta kwacewa Humaidah, har tana riƙe ciki saboda tsabar mugunta, yatsu tasa tana zagaye lips ɗinta still bata dena dariyar ba, a fili ta furta. "Zanyi maganinka Imran, zan nuna maka cewar bariki gaskiya ce, zan tabbatar maka da cewar ni ƴar titi ce kamar yadda kake faɗamin." Ta shiga hautsina gashin kanta tana cije leɓanta na sama. Ɗaki ta koma ta cire kayan jikinta, bathroom ta shiga tayo wanka, tana fitowa ta shirya kanta cikin wata Dubai abaya amy color ta zauna a jikinta, makeup ta tsarawa face ɗinta tayi rolling da veil ɗin abayar ta ɗauki handbag white mai shegen kyau tasa duk abinda take buƙata a ciki, takalminta tasa wanda shima white color ne ta fito, kai tsaye motarta ta nufa taja mai gadi ya buɗe mata gate ta fice. Kai tsaye wani gida ta nufa wanda shima ya gama tsaruwa, tai parking ta shiga bayan gate man ya buɗe mata. Parlorn cike yake da mata da maza yaran masu farcen susa a ƙasar, kai tsaye stairs Humaidah ta hau tana wani irin tafiya wacce take fisgar mazan dake cikin parlorn. Bedroom ɗin farko tai knocking cikin abinda bai kai second ba aka buɗe mata, da wani irin kallo yake bin ta tare da juyawa ya koma ciki yana murza idanunsa. "Ina fatan saƙona ya iso cikin nigeria yana kuma cikin Kano a ɗakin nan Yak?" (Yakubu) Yak ya shiga murza ɗan iskan gashin kanshi da ya sha wani irin banzan gyaran kai irin na ƴan iskan nan. "Humee... Humee, wallahi kin takura min kin matsa min, saboda jarabarki yasa banyi niyar dawowa ƙasar nan a jiya ba sai da na taho. Finally your favorite and awesome beer ɗinki ta iso, wai me zaki yi da ita ne?" Humaidah tayi wani irin side smalling tana ƙarasawa ciki ta zauna gefen bed, kallan Yak tayi tana lasar lips ɗinta take faɗin. "Tawace ko akwai wani abun a ranka?" Yak yai dariya yana buɗe wani kit ya zaro wasu kwalabe masu azabar kyau guda biyar ya dire akan bed yana cewa. "Gasu nan to sai kisan yadda zaki ɗauke su." Wani kallo tayi masa tana faɗin. "Kasamin abuna zan dawo maka da ket ɗin ka, bana san kowa yasan da irin wannan beer ɗin a garin Kano bare azo a dameni." Yak ya tabe baki yana cewa. "Bazan iya baki ba, bari na samo miki wata bag kisa a ciki." Bata sake yi masa magana ba, tana kallo ya ɗakko pepper bag Irin na shopping ya zuba mata a ciki, ta ɗan ja tsaki tare da faɗin. "Ka kyauta." Ta ɗauki jakar ta juya tare da ficewa daga cikin ɗakin. Kai tsaye motarta ta nufa tabar unguwar, gida ta koma tayi sa'a kuwa duk basu dawo ba ta shiga ɗaki tayi musu ajiya ta musamman ta yadda babu mai iya ganinsu sai ita da ta ajiye su. ******** Wajan ƙarfe biyu Imran Matawalle ya dawo gida zai shirya saboda zai je wajen wani taro na doctors da aka gayyace shi, Rahama ma Al-Amin yace ya samu ya ɗakkota. Humaidah tana hangoshi tayi wani smiling ta ruga cikin ɗaki ta rufe. Har yazo ya shige bebi ta kanta ba. Wanka ya shiga yayi mamaki da zaga juice a cikin wata bottle, da yake shaiɗan ya shiga gidan sai yaji yana san yasha. Yana sha yaji testing ɗin wine, tayi masa daɗi sosai duk da yasan cewa bashi ya ajiye ba. Sosai yasha har sai da ya shanye ta tas, yana ƙoƙarin zuwa ya dauki kaya yaji wata irin hajijiya tana ɗaukarshi, yana ƙara ɗaga ƙafa yai saurin faɗawa kan gado, Humaidah ta saki wata arniyar dariya ta shigo ɗakin tana kwarkwasa, cikin murmushi tace. "Gaka a hannun ƴar titi Imran Matawalle, yau zaka gane cewa bariki gaskiya ce." Tayi cilli da rigar jikinta sai wani masifaffan ƙamshi ke fita a jikinta. Kusa dashi taje tare da warware towel ɗin jikinsa, shi kuwa cikin maye saboda wine ɗin mai karfi ce sai faman riƙe mata hannu yake da wani irin karfi. Yau Allah ya haɗa ta da abinda tafi so da kauna, abinda take muradin san kasancewa dashi a duniya. Humaidah ta shiga yi masa wani mahaukacin romance, agigice yake wani riƙe ta, da kanta take shirin biyawa kanta muradi dashi kawai Rahama ta buɗe ɗakin cike da rashin sanin yana tare da Humaidah, wata gigitacciyar ƙara ta saki amma hakan bai hana Humaidah yin abinda take so ba. Ganin Imran ɗin baya iya yin komai yasa Rahama juya baya tana cewa. "Humaidah Imran yana da cutar HIV Aids." Jikinta yana wani mugun rawa taci gaba da faɗin. Iya tsawan zamana dashi be taɓa kusanta ta ba saboda karya shafa min." Da wani irin tashin hankali Humaidah ta daga shi tana ware idanuwa.cike da tashin hankali ta wani dagasa gabanta na mugun faduwa,duk rashin jin maganarta tana tsoron cuta haka tana tsoron mutuwa,da sauri ta saka kayan jikinta yarda jikinta ke mugun rawa yasa Rahama ta ɗan saki murmushi ko kula Rahama batayi ba ta nufi kofa ,tana fita Rahama ta rufe kofar xubewa tayi ajikin kofa xuciyarta na wani irin harbawa,da gaske humaida fyade take son yiwa Imran din, Ta girgixa Kai cike da takaici tana faɗin"Allah ya tsinewa giya da duk wanda ya kafata a dunia, Meye amfanin shanta??"banda kawai jawa kai masifa ,wanka ta shige tabarsa anan Koda tafito lokaci yaja sosai ta girgixa Kai cike da takaici ta kalli wayarsa da ake tafama kira tun da ta shigo,dole yayi missing din xuwa wannan meeting din na yau, sai bayan magrib ya fara budesu a hankali yana bin ko'ina da kallo Hango Rahama yayi akan sallayya ,tana jan casbaha,da sauri ya tashi xaune yana dafe kansa.lokaci ɗaya komai ya shiga dawo masa yana rufe ido fuskar humaida ta fado masa,da sauri ya bude idonsa yana dafe kansa yake faɗin."nooooo da wani irin qarfin da yasa Rahama tayi saurin kallonsa,duk da ko kaɗan jikinsa ba wani karfi haka ya sauko kan bed din yana kallon jikinsa wanda daga shi sai boxer Wani kallo Rahama ta riqa yimasa cike da gajia take faɗin."Yau sauran kadan ayi maka fyade...!"da baxan taba yafe girman laifin da ka aikata min ba."yau Imran shan giya har acikin dakin auren mu akan gadon mu na sunna".me kake ji idan ka na shaye-shaye ?"kai likita ne na tabbata kasan illar da takeyiwa mutane acikin cikin su,abu ɗaya ne baxan iya dauka ba shine Rasaka dan Allah ba danni ba kabarni da rashin iyayena damuwar xaiyi min yawa ga shaye-shayen ka ga rashinka ta faɗa hawaye na cika idonta lokaci ɗaya......xaiyi magana ta nufi kofa wayarsa ya dauka da sauri yaga kiran dr.huzaif kusan kira goma yayi masa xama gefen bed yayi yana fidda wani irin numfashi,ya rasa wane irin hukunci ya kamata ya yanke akan humaida duk wannan plan din ita ta haɗasa,mamaki yake a ina ma ta samu beer??""Dr.huzaif ya kira a waya tamkar jira yake ya daga ya soma tambayarsa Meya faru??"yaki ateeding meeting dinsu, squeezing sumar kansa ya shigayi "Kayi hakuri Dan Allah Madam ce bata da lafia......"na tsaya bata taimakon gaggawa ne,kuma wayar na a mota yanxu na daukota , Bari nayi sallah xanxo na sameka yanxu ,da haka sukayi sallama.karo na farko da yayi karya duka sabida humaida,am going to teach you a very gud lession humaida."Ya faɗa sounding so very Angry Kai tsaye toilet ya nufa xuciyarsa na wani irin tafasa. Wani irin numfashi ta shiga sauqewa gabanta na mugun faduwa,tuno kawai Imran din na dauke da cutar h.i.v.yayi mugun daga hankalinta gaba ɗaya humaida ta rasa natsuwarta jiki na rawa ta daga waya ta kira mommy,mommyn na dagawa humaida ta fashe da kuka,kukan da ya daga hankalin mommy tayi xaton ko wani abune ya samu humaida ,Aunty daman daman Imran yana da cutar kanjamau bamu taɓa sani ba?"salati mommy ta shiga saki cikin tsawa take faɗin."ubanwa ya tabbatar maki da hakan?"matarsa matarsa ta faɗa da bakinta shiyasa bata taɓa kwanta gado ɗaya dashi ba."humaida ta faɗa sounding so very serious Wani uban ashar din ta lailayawa humaida ta cikin wayar.ban taba sanin ke wawuya bace sai yau humaida,nafiki sanin waye Imran din a hannuna ya tashi asirin shaye-shaye kawai ne akansa banda neman mata."abunda yasa ban haɗa masa da neman mata ba,kar yaje ya lalata min Rayuwar maheera neman gyaran gira na rasa ido wannan shine babban dalili na,ta mayar dake wawuya shasha."ban taba sanin wayewarki ta banxa bace sai yau humaida.mommy ta faɗa a mugun fusace tana katse kiran.dafe kai humaida tayi ta shiga kai da kawo cikin dakin''gaskiyyar mommy ne mata basa gaban Imran din da mata na gabansa da tun lokacin da take gidan su,da tuni sun haɗe da Imran din sun xama turmi da tabarya meyasa batayi wannan tunanin ba,lallai Rahama ta raina mata hankali ta wargaza duk wani plan da ta shirya kan Imran matawalle."yanxu kafin ta kara samun irin wannan damar xata wahala sosai,amman ta dauki alkawarin kota tsiya kota balai sai ta nunawa Imran matawalle matsayinta acikin gidan nan,haka sai ta kwanta gado ɗaya dashi.daria ta fashe dashi tana tafa hannunta tana mamakin wayau irin na Rahama,duk da tayi nasarar yimata wayau. Kofar dakinta ta murxawa key dan tasan ko wane lokaci Imran din yana tafe.wanka yayi cikin shigar kananun kayan da sukayi mugun karbarsa sai kamshi yake xubawa kai tsaye dakinta ya nufa kwance take cikin bed tayi ruf da ciki, Ya kalli yar bingilar rigar dake jikinta da kallo tayi parking kanta tsakiyyar kanta,tana jin ya Turo kofa tayi saurin rufe ido tamkar mai barci,kan gadon ya hau gamida jawota duka yana sauke mata wani hot kiss acikin wuyanta tareda furta kalmar sorry ,ya sakata duka cikin jikinsa tana shaƙar kamshin jikinsa dake narke mata xuciya da wani sabon sonsa,kin buɗe idon tayi cakulkuli ya somayi mata nan ma ko gixau batayi ba.hade bakinsa yayi da nata ta datse haƙoranta taki basa damar hakan, Kai tsaye ya dora hannunsa kan na shanunta da bata saka bra ba wani irin yarrrrr taji yana kallon yarda take matse yatsun kafafunta.hannunsa ya tura cikin rigar ya shiga murxa nipples dinta Baki ta bude da idanunta lokaci ɗaya tana kokarin riqe hannunsa , haɗe bakin sa yayi da nata ya shiga sucking dinsa still yana murxa nipples dinta Kasa daurewa tayi ta shiga mayar masa da martani tana maida numfashi lokaci ɗaya ta birkice masa,a hankali ya xare bakinsa cikin nata Haka ya dauke hannunsa kan jikinta kallonsa tayi da idanunta da suka fara juyewa,ya shafa fuskarta ya subbaci forehead dinta tare da faɗin."i love you Albi.......xanje na dawo."ya faɗa yana sauka daga kanta da sassarfa yabar mata dakin.yana fita ta kwanta kan pillow tana matse kafafunta jin wani abu na sauka a kasan pant dinta ,gaba ɗaya Imran din ya hargitsa mata lissafi babu abunda take bukata irin Imran din."dakyar taja kafafunta zuwa toilet tana jin yarda mararta tayi wani irin juyewa ,tamkar mai ciwon nakuda haka takeji lokaci ɗaya hawaye suka cika idonta tana jin wani abu na sauka kasan pant dinta a hankali wanka tayi gamida dauro alwallah sai kusan 9 Imran ya shigo gida ko kallon room din humaida baiyi ba,dan yasan haduwarsu bazai yi kyau ba.yana shigowa ya sameta gaban closet tana gyara kayansu da sassarfa ya Nufeta ya rungumota ta baya yana saka kansa cikin wuyanta,yasa dayan hannunsa Yana murxa kan nononta da sauri ta fisge kanta ya ware ido yana kallonta taje gefen bed ta xauna tana kokarin jan numfashinta take faɗin."pls Imran ya zauna gefen bed gamida riqo hannunta ,idonta lokaci ɗaya ya cika da hawaye menene kuma?"ya faɗa yana kallon cikin kwayar idonta,kwantar da kanta tayi akan ƙafadarsa cikin rawar murya take faɗin."ina son naga Ummi ina son naganta dan Allah."ta faɗa tana fashe masa da wani irin kuka ,bayanta ya riqa shafawa a hankali yake faɗin."zaki ganta da sauri tace muje yanxu toh?"ya girgixa Kai yana faɗin."ko munje yanxu Abba bazai baki damar ganinta ba, Toh gobe??"banda gobe sai kun gama exams duka saura nawa ki gama?ki barsa idan kin gama cikin natsuwa sai kije haka zakije ganin Ummin duk kin axa kashin wuya,tace bana kula dake yarda ya kamata."ki barsa idan kun gama jikin ki ya dawo na kwana biyu sai kije gobe su zak zasu su gaisheki me zaki haɗa masu?"Ita dai batace komai ba ta kwantar da kanta cikin jikinsa yana shafa sumar kanta a hankali.... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB*#500 *ZO GARENI*#300 *NIDA RAHEEMA*#300 *RAYUWAR AURENA*#300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #imran matawalle #Rahama galadanci #humaida makarfi #Team Albi #Haske Writers Association..... [12/1, 7:35 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 40...... Washe gari su Zak suka kawo mata ziyara harda gifts ɗin su, yadda suka riqa girmama Rahama abun sai ya rinqa bata kunya dan da a kauye ne dasu Zak ɗin zasu haifeta tsab. A yadda ta ɗauke su ashe ba haka bane ba, saboda dukan su manyyan kaya suka saka kusan su biyar, wannan kuma umurnin Imran ɗin ne. Tayi zatan zata gansu cikin ƴan iskan kaya da wasu shegun aski irin dai na ƴan isa. Sai gashi sunyi shiga ta mutunci da kamala maganar su kawai zata nuna maka su ɗin ƴan shaye-shaye ne amman banda haka a fuska bazaka shaida hakan ba. Ganin yadda suke ta girmama Rahama hakan ya qara bakanta ran Humaidah ba kaɗan ba ganin yadda suka ɗauketa wata shasha da bata da muhimmanci a cikin rayuwarsu. Dasu Zak zasu tafi Imran ya damƙawa Rahama kuɗi acikin hannunta yace ta basu Zak dan yana so ya kankaro mata mutunci da daraja a wajan su. Naira dubu hamsin ne ta basu, godiya sukayi mata sosai bayan fitar su shima Imran Matawalle ya fita ta hau wanke-wanken kayan abinci da sukaci. Tana gamawa ta nufi ɗaki tana jin Humaidah tazo ƙofar ɗakin nata tana zaginta cikin harshen turanci da hausa tamkar zata ɓalla ƙofar sabida masifa da bala'i. Ita dai Rahama tana jinta tayi mata banza dan a mahaukaciya ma ta ɗauketa. One week leap.... Yau ta kasance ranar weekend kuma sun kammala exams ɗin su tun ranar talata, kallo ɗaya zakayi mata kasan tana cikin farin ciki saboda yau zataje gidan Hajiya babba acan zasu haɗu da Umminta, yau ko baccin safe batayi ba sabida murna duk yadda Imran yaso suyi baccin Rahama ƙin yi tayi sai dai shi kaɗai yayi abunsa hakan ma bata bari yayi sosai ba, karfe tara ta tasheshi lokacin har ta gama haɗa masu breakfast, duk da tayi wanka haka ya ɗagata zuwa toilet ihu ta shiga yi masa tana dukan kirjinsa haka tana ji tana gani suka karayin wani wanka tare da Imran. Ƙarfe goma sun gama breakfast ta matsawa Imran ɗin akan su tafi, ya girgiza kai yana kallonta yake faɗin. "Ki bari zuwa anjima Albi samakko gidan mutane tun da safe?" Wani ihu da ta saka masa yasa ya rufe kunnayensa duka yana zaro mata ido. Ta zauna kan kafafunsa ta riqe masa wuya tana buga kafaɗunta tana ƙara sakin wani ihun, da sauri ya riqe mata kugu yana faɗin. "Please Albi zaki fasa min kunne." Rahama cikin turo baki take cewa. "Yanzu zamuje gaskiya, yanzu Aunty Kausar tace naje da wuri." Yadda take yi masa rigima ne yasa ya miqe tsaye hannunsu sarqe cikin na juna suka fice daga gidan. Sai da ya kai ta ta gaisheda Matawalle da yake jin jiki kwana biyu. Jaji daɗin zuwan Rahama ganin yadda Imran ke farin ciki wanda ya tabbatar Rahama ta kawo sauyi mai yawa cikin rayuwarsa a yadda yake cikin farin cikin nan ya tabbatarwa Matawalle Imran yana farin ciki da kasancewar Rahama cikin rayuwarsa, karo na farko da ya sakawa auren su Rahama albarka yana dafa kanta. Da sauri Rahama ta kalli Imran ɗin wani irin farin ciki yake hangowa cikin idanun Rahama. Ta rigashi fita Imran na fitowa ya nufeta. Da gudu ta buɗe hannuwa ta nufi Imran wanda shima buɗe hannayensa yayi ta faɗa cikin jikinsa. Ɗagata yayi duka yana juyi da ita, ta fashe da dariyar farin ciki tana faɗin. "Finally Daddy ya kirani da daughter in-law." Ta faɗa sounding so very happy. Shima Imran wani irin farin ciki yake ya sauketa dai-dai kunnenta yake faɗin. "Tunda Daddy ya karɓeki a matsayin suruka ki shirya basa mai sunansa." Ta make kafaɗa ta nufi front seat ta zauna. Shafa kansa yayi gamida buɗe bangaren driver ya zauna yaja motar suka bar Matawalle mention ɗin. Ƙurawa gate ɗin gidan su ido tayi tana jin wani abu na tsaya mata a kasan zuciyarta, lokaci ɗaya nishaɗi da take ciki ya ɓace daga cikin fuskarta tana fatan watarana Abbanta ya ɗauki Imran Matawalle a matsayin surukin sa, tabbas tana jiran ganin wannan ranar. Ganin yanayi ta yasa Imran ɗin saurin riqo hannunta yana murzawa a hankali. Kwantar da kanta tayi cikin seat tana lumshe ido haka tana jin zuciyarta na matsewa waje ɗaya. Har suka isa Hotoro bata cikin walwala, Imran yayi parking ya juyo yana kallon yanayita, ya girgiza kai yana faɗin. "Ko mu koma baki shirya ganin Ummin ba?" Yadda yayi maganar yana haɗe rai yasa gabanta yayi wani irin bugawa, ta shiga girgiza masa kai cikin rawar murya take faɗin. "Na shirya mana." Ya girgiza kai yana faɗin. "A haka zaki shiga gidan mutane jiki a mace? ba sai suyi tunanin wani abun nayi maki ba, musanman wannan small Auntyn ɗin nan naki uwar masifa." Cikin sauri Rahama tace. "Kayi hakuri dan Allah." Ta faɗa cikin sanyin murya, bai yi magana ba ya jawota duka cikin jikinsa tana jin yadda zuciyarsa ke wani irin harbawa. Sun ɗauki tsayin mintuna a haka ya ɗagota cikin jikinsa ya shafi gefen fuskarta yana faɗin. "Tun yanzu zan fara kewarki." Ta riƙe masa hannu tana kallon cikin idonsa take faɗin. "Please Albi karka sha beer yau na rokeka.'' Yadda take kallonsa ne yasa yayi saurin ɗauke kai yana mamakin yadda take karantar duk wani yanayin sa. Tabbas bazai iya zama babu Rahama ba har zuwa dare shi yasa zai sha beer din. "Idan zaki iya awa biyu da Ummi ku gama komai, zanzo na ɗauke ki ɗan bazan iya zama ni ɗaya a gida ba.." Da kwantar da kai take faɗin. "Kamin alkawarin na kasance tare da Ummi yau gaba ɗayansa karka karya min zuciya." Murmushi yai yace "Shikenan naji bazan sha ba." Cikin kwantar da kai tace. "Promise me?" Ta ƙarasa tana kallon sa. Ɗaga mata kai yayi ta fita daga cikin motar tana ɗaga masa hannu, sai da yaga shigarta cikin gidan sannan yayiwa motar key. Babu kowa a parlorn sai masu aiki dake kai da kawowa a cikinsa, Hajiya babba ce ta fito daga kitchen Rahama ta isa gabanta da sauri ta gaisheta ta amsa tana tambayarta maigidanta. Cikin jin kunya take faɗin. "Yana gaisheku yace anjima zai shigo da daddare ku gaisa A haka ta nufi ɗakin Aunty Kausar. A hankali ta tura ƙofar ɗakin nata, kwance ta hangota cikin soofa da alamar ko baccin safe bata tashi ba. Ganin gadon a hargitse yasa ta cire mayafin jikinta ta fara gyara ɗakin, tsintsiya ta ɗauko ta share ɗakin tas tayi mooping ɗinsa sannan ta nufi toilet ta wanke mata shi duk da bashi da wani datti daman tasan Aunty Kausar nada tsaftar wanke toilet. Tana gamawa ta fesa roomfreshner, jin motsi ya tada Aunty Kausar ɗin, ta buɗe idonta a hankali tana karanto addu'ar tashi daga bacci. Kallo ta riqa bin ɗakin dashi kafin ta mai da hankalinta kan ƙofar toilet ɗin da taji motsi, Rahama ce ta fito ganin Aunty Kausar ta tashi daga baccin yasa ta ƙarasa wajenta ta wani rungumeta tana gaishe ta. Kausar ta ɗagota cikin jikinta tana tambayarta tun yaushe taxo? Ta faɗa mata cewar bata daɗe da zuwa ba. Wanka Aunty Kausar tayi ta shiya sannan suka sauka ƙasa tayi breakfast, Rahama duka idonta nakan ƙofar shigowa ta matsu Umminta tazo. Sai kusan 12 na rana Ummi ta shigo gidan, Kasa daurewa Rahama tayi ta nufi Ummi da gudu ta faɗa cikin jikinta hawaye na cika idonta. Wani sanyi Ummi taji amman bata nuna ba, ta ɗagota tana ɗan ɓata fuska take faɗin. "Meye haka?" Ummi ta qarasa cikin parlorn ta zauna Aunty Kausar dake shan quaker oat acikin mug ta gaisheta da respect ta amsa tana tambayar Hajiya babba fa? Tace mata tana sama tana wanka itama yanzu ta tabar kitchen ɗin. Ummi ta kalli Kausar tana faɗin. "Ashe Malika ta koma makaranta?" Aunty Kausar na murmushi take faɗin. "Eh ta koma shekaran jiya, kinga yanzu babu kowa a gidan sai Amadi Autan Hajia. Hajia babba na saukowa aka dasa wata hirar wani farin ciki Rahama ta tsinci kanta dashi ganin yarda Mum's ɗin nata suka sakata a tsaka. Aunty Kausar ta kalli Rahama tana faɗin. "Ya kishiyar taki? hope kuna zaman lafia?" Wani irin abu ta riqa ji kasan ranta jin ankira Humaidah da kishiyarta, nan take yanayin Rahama ya canja tamkar bata so take faɗin. "Tana nan lafiya." Aunty Kausar ta girgiza kai tana faɗin. "Ina fatan duka shawarwarin da na baki kinyi amfani dasu.?" Gaban Rahama na faɗuwa take kallon Aunty Kausar, ganin babu alamar wasa akan fuskarta yasa ta turo baki tana faɗin.. "Ni duka banyi ba, Aunty yafa yi aure haka zan basa jikina a ɓagas? bayan nace dashi kar yayi yaje yayi ai gashi ga amaryar nan." Ta faɗa tana ƙoƙarin fashe masu da kuka. Ko kaɗan Ummi batayi mamaki ba daman tasan dolancin Rahama, Ummi na girgiza kai cike da wani irin takaici take faɗin. "Ai daman nasan za'ayi haka, gashi nan kin dage sai an sake karɓo mata tsumi wajen Ummu Ammar da tururrukan jiki, hasarar kuɗi kawai za'ayi, dan nasan suma zuwa za'ayi ta ajesu tana kallon su." Aunty Kausar ta kalli Rahama fuska babu walwala take faɗin. "Zan tambayeki idan kika yi min karya zan cire hannuna acikin lamarin ki Rahama." Yadda taga Aunty Kausar ɗin tayi magana tasan da gaske takeyi, gabanta na faduwa cikin rawar murya take faɗin. "Dan Allah kiyi hakuri Aunty, ni wallahi zan faɗa maki gaskiyya." Jijiga kai tayi tare da cewa. "Okay mijin ki bai taɓa nuna yana bukatarki a gado ba tunda akayi muku aure?" Wani irin wani dumm da akayi mata wannan tambayar, sai taji tamkar ta tashi tabar parlorn tsabar nauyin maganar. Suna haɗa ido da Ummi ta wani zabga mata harara tana faɗin. "Ba tambayarki akeyi ba?" Kamar an fusata ta take cewa. "Ni yana nemana kawai dai bana yadda ne." Ta faɗa in I don't care manner. Wannan qaron baki Hajiya babba ta buɗe tana kallonta tasan ƴan uwan mahaifiyarta basu da matsala haka suke in dai za'ayi aure acikin dangin su, tofa babu lectures ɗin da bazasu iya tsaya su koyawa yaran su ba. Topics kala-kala akan kwanciyar aure da rayuwar auren duka suna gaya musu. "Buɗe baki kawai kike kina bacci kina buɗe kafa yana kallonki baki bari ya kusance ki? Are you mad?" Wannan karon Hajiya babba ce tayi maganar da fushi cikin muryarta "Bai kusanceki ba bai san ya daɗinki yake ba tayaya zaki ƙara daraja a idonsa Rahama? tayaya zai rinqa manne maki? tayaya za'ayi kizamo kina manne aransa a duk inda ya shiga?" Jin fadan da suka rufeta dashi yasa ta fashe masu da wani irin kuka mai cin rai, dukansu buɗe baki sukayi suna kallon ta, a fusace Aunty Kausar ta nufi kitchen minti goma ta fito ɗauke da mug a hannunta wanda tsimi ne na musanman a ciki. Fuska babu walwala tace ta karɓa ta shanye ta bata cup ɗin. Kallon abun kawai da tayi ya tayarwa da Rahama hankali, ji take tamkar zata amayarda komai dake cikin cikinta, lokaci ɗaya hawaye suka fara rolling akan fuskarta. Aunty Kausar tana tsaye ta shanye tas ta bata mug ɗin ta miqe tsaye tana dafe ciki jin wani irin amai na taho mata. "Ina kuma zaki?" Rahama tace "Amai nake ji." Ta faɗa tana rufe bakinta da hannayenta. "Toh koma ki zauna don ubanki." Haka taje ta zauna tana rintsa idanuwa. Sai bayan Azzahar Aunty Kausar ta kuma damo wani gari da aka haɗa da madarar shanu ta sakata agaba ta shanyeshi tas shima. Haka Ummi ta sanar da ita cewar zata cigaba da zuwa wajan Aunty Kausar na kwana uku tana shan tsimi a satin nan takeso ta haɗa gado da Imran idan taki bin umurni su kuma karta ƙara nemanta. Sai bayan la'asar Ummi ta wuce ta faɗa mata Hajja na hanya ita da Abba shima Abban yaje Abuja. Tamkar Ummi karta ta tafi ta aje mata wasu kalolin khumra na mata tace ta riqa amfani dasu a koda yaushe idan tana tare da mijinta idan zata fita waje karta saka. Ta faɗa mata ta fara aiki dasu daga yau ɗin nan zuwa kwanaki uku. Sai bayan magrib Imran ɗin yazo ɗaukar ta. Aunty Kausar ta karɓi wayar tana faɗin. "Bani muyi magana dashi." Ta karɓa tayi gyaran murya, Imran ya gaisheta ta amsa tace ya shigo suyi magana daahi. Tana faɗar haka ta kashe wayar. Ya daɗe a zaune cikin motar zuciyarsa na wani irin bugawa kafin ya fito, maigadi yayi masa iso har ƙofar shiga parlorn ya cire takalmin ƙafarsa da sallama ya shiga Hajiya Babba dake zaune cikin parlorn ta amsa tana kallon sa, ya zauna akan rug kansa a ƙasa ya gaisheta da respect ta amsa da fara'a tana tambayarsa ya aiki da kuma iyali? Karo na farko a rayuwarsa da wani yayi masa fara'a acikin dangin Rahama, sabanin yadda suke hantararsa suna zaginsa. Ya ɗago da murmushi a fuskarsa yake faɗin. "Duka suna lafiya lau Mommy." Hajiya Babba tayi murmushi tana faɗin. "Allah yayi muku albarka ya baku zaman lafiya mai ɗorewa." Lumshe ido yayi yana jin wani irin farin ciki yana cika masa zuciya yake faɗin. "Amin Mommy.." Dai-dai lokacin Aunty Kausar ta sauko down stairs tare da Rahama, suka ƙaraso cikin parlorn Imran ya ƙara gaishe da Aunty Kausar ɗin ta amsa tana ɗorawa da faɗin. "Dan Allah zaka riqa kawo min Rahama kullum har kwanaki biyu idan babu damuwa?" Aunty Kausar ta faɗa tana kallonshi. "Inshaa Allahu Aunty." Ya faɗa kansa a ƙasa. Har bakin ƙofa Aunty Kausar ta rakasu. A mota ya kalli Rahama yana faɗin. "Mum tana da kirki." Ta ware masa ido gamida buɗe masa hannuwa. "Yau kinga Ummi hankalina ya kwanta ba? nasan yau kina cikin farin ciki zaki bani na shaa." Ya faɗa yana ɗora hannunsa kan ɗayan breast ɗinta ya ɗan matsa, ta saki wani numfashi tana buɗe ido, ta janye hannunsa tana turo bakinta. A hankali ya ɗora hannunta saman wandonsa tana jin yadda ta miƙe lokaci ɗaya. Tana ƙoƙarin jaye hannunta ya shiga girgiza mata kai yana wani cije lips yana cewa. "Duk fa yau baku gaisa ba, comman ku gaisa da ita har muje gida." Lumshe ido kawai Rahama tayi ganin ya dameta ta shiga murzawa a hankali babu musu. A hankali yayi parking gefen titi. Gabanta na mugun faduwa take kallonsa tana ganin yadda yake ƙoƙarin cire zip ɗin wandonsa, ta kalli titi muryarta na rawa take faɗin. "Please Albi mu ƙarasa gida." Lokaci ɗaya ya jawota ya haɗe bakinsa da nata yana tura hannunta cikin wandonsa, tana jin yadda jikin nasa yai wani iri a hannunta. Murzawa ta shigayi a hankali tana jin yadda yake sauke wani irin numfashi. Sunfi minti biyar a haka ganin yana shirin wuce Kano yasa ta fisge kanta da karfi ta ɓalle marfin motar ta koma bayan motar ta zauna da sauri tana maida zip ɗin rigarta tana kallon yadda Imran ɗin ya kwantar da kansa jikin seat yana sauke numfashi, still hannunsa na riqe da wandonsa. Yafi minti goma a haka dakyar ya iya yiwa motar key suka tafi. Har suka isa gida bai ƙara kulata ba. Humaidah na cikin parlorn tana kallo suka shiga babu wanda ya kalleta aciki dukan su suka nufi stairs tana kallon yadda dukan su kamar basa cikin natsuwa. Kai tsaye wanka Imran ya shige wannan karon bai nemi ta yin zasuyi wankan ba, tana ganin haka tasan fushi yayi kayanta ta cire gabaki ɗaya saboda Imran ɗin ya gama lalatasu........ (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran matawalle #Rahama Galadanci #Humaida makarfi #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/6, 1:56 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 41.... Kwana biyun da Aunty Kausar ta nemi a dinga kawo Rahama Imran be karya alƙawarin ba, tana zuwa gidan Hajiya Babba, wani irin gyara suke yiwa Rahama a kullum zata tafi sai sun sakata tayi wanka da ruwan lalle wanda akayi mashi haɗin tururruka na musamman masu sanyin kamshin da daɗi, yadda fatarta sai da ta canza a kwana biyun. A kwana na uku ne sukaje gyaran kai da Aunty Kausar, daga nan aka zana mata lalle mai shegen kyau ta yadda Rahama tayi wani irin kyau tana wani irin tsiyaya, a kwanakkinan nan itama tana bukatar Imran ɗin fiye da baya dan a yanzu a yini sai ta canja pant fiye da biyar, ga wani irin ciwon mara dake damunta har so take Imran ɗin yayi wasa da jikinta, shi kuma kwana biyun nan baya ko rungumarta tamkar yasan tana bukatarsa. Tinbir take zama acikin master bedroom ɗinsu amma ko kallon inda take bayayi kuma tana amfani da duka turarrukan da Ummi ta bata. Shima a ɓangaren Imran ɗin dauriya kawai yakeyi saboda turarrukan da take using dasu suna matuƙar birkita masa lissafi ba kaɗan ba, sai cikin dare idan tayi bacci zai koma parlor yana matse ƙafafuwa yana hura sigari. Yau ana gama sallar magrib ya shigo cikin gidan kwana biyu ya zama ɗan gidan Hajiya babba sosai Imran ɗin ya shiga ranta, a gidan yake cin abincin dare kwana biyun da Rahama ke zuwa a gidan. Haka Alhaji Lamido mijin Hajiya Babban wanda babban sojane shima ya saba da Imran ɗin. Tun a mota ya fara matse ƙafa jin wani fitinannen kamshi dake fitowa cikin jikinta, tukin ma dakyar yake yinsa saboda jin jikinsa yana wani mahaukacin miƙewa. Rahama na kula da duk wani reaction ɗinsa, ta saki wani wide smile ta ɗan kamo hannunsa tana murzawa a hankali, haka ya ɗora kanta akan ƙafadarsa, wani irin burki Imran ɗin yaja jin hannun Rahama a saman wandonsa, ta ɗan ɗago kanta tana turo baki tana faɗin. "Meyasa ka tsaya kuma?" Magana ma kasa yi mata yayi sai da ya ɗauki kusan minti biyu saboda gaba ɗaya jikinsa ya gama mutuwa. Ɗaga waya yayi ya kira maigadi yana faɗa masa kawai yau yaje gida ya huta. Sosai yayi mamaki ta kallesa da sauri tana mamakin meyasa shi fadar mai gadi ya tafi? Lokaci ɗaya ya tada motar har suka isa babu mai magana acikin su. Koda suka isa basu tarar da maigadin ba, Imran ɗin ya fita ya saka key a ƙaramar ƙofar ya buɗe ya shiga sa'annan ya buɗe musu gate ɗin ya shigo da motar. Wannan karon babu Humaidah a parlorn, dan haka sama suka wuce dukan su, wanka sukayi sukayi sallar isha'i ya ɗauki key ɗin motar baice mata komai ba ya fita. Binsa tayi da kallo gabanta na faduwa ta fara tunanin toh ina zaije? wata shu'umar khumra ta fitar wacce Aunty Kausar ta bata tace ta tabbatar tabi kowace gaɓa ta jikinta da khumrar kafin su kwanta. Haka tayi nan take ɗakin ya ɗauki wani irin ƙamshi. Wata shegiyar rigar barci ta saka mai haɗe da wando wacce ana hango har kan nipples ɗinta, zataje parlorn ta kalli movie kafin Imran ɗin ya dawo dan ta ɗauki alwashin sai taja ra'ayinsa yau. Wayarta ce ta ɗauki ring ganin mai kiran yasa ta ɗauki wayar da sauri da wata irin murya yake faɗin. "Fito gani acikin mota yau hira zamuyi Albi, yau hirar saurayi da budurwa nake so muyi." Wani irin farin ciki ya cika zuciyarta. Hijab ta ɗauka har ƙasa ta saka tareda ƙara saka turare, plat shoe ta saka a kafanta ganin Humaidah a parlorn yasa ta ɗan canja tafiya, wani kallo Humaidah ta rinqa binta dashi dan taga fitar Imran shi yasa ta zauna a parlorn yau ko ita koshi acikin gidan nan dan yau sai ya bata hakkin aurenta acikin parlorn nan zata dannesa kota tsiya kota bala'i. Tabi Rahama da wani mugun kallo tana ganin yadda take wata ƴar iskar tafiya sai kamshi ke tashi ta cikin jikinta dan ko ita da take macce ta yaba ƙamshin. Har Rahama ta wuce sai kuma tazo ta tsaya gabanta. "Aunty Humaidah ina wuni?." Buɗe baki Humaidah tayi tana kallonta, "Zanje taɗi waje dan Allah karki rufe min ƙofar." Bata jira Humaidah taji mai zatace ba tayi gaba. Tamkar tasan Humaidah acike take, ƙofar kitchen ta nufa da sauri tana kallon motar da Rahama ta nufa da wani mamaki cikin fuskarta ganin Prado ɗin Imran. Kai tsaye wajen motar ta nufa yana zaune a back seat ya buɗe ƙofar motar ɗaya, Rahama ta juya ɗayan ɓangaren n ta buɗe ta shiga gamida rufe motar. Wani ƙamshi ne ya daki hancinsa ya lumshe ido na kusan sakan biyu. Ya riqo hannunta yana bin lallen dake jikin hannun nata da kallo wanda yayi masa wani irin kyau, ya murxa hannun nata da wani irin salo cikin wata irin murya yake faɗin. "Yayi min kyau nawa zan biya?" Ya faɗa yana ɗan jawota ajikinsa, tana jin yadda saitin zuciyarsa ke wani irin harbawa. Kwantar da kanta tayi cikin jikinsa tana dan lumshe ido cikin sanyin murya take faɗin. "Haba malam daga zuwa taɗi sai soyayyar shan minti.? Ko daman haka samarin yanzu kuka zama?." Ta ƙarasa maganar tana ɗan dukan kirjinsa. Riqeta yayi sosai cikin jikinsa tare da tallabo fuskarta ya ɗora fuskarsa cikin tata yana gogar hancinta da wani irin yanayi cikin muryarsa yake faɗin. "Har abunda yafi shan minti yau zaki karɓa acikin motar nan." Hannunsa ya ɗora kan mararta ya ɗan shafo saman marar yana faɗin. "Dole yau na saka ajiyata cikin wannan marar." Wani irin yaarrrrr taji yadda yake shafa mata marar tana jin kasanta na zubar da ruwa. Matse ƙafa ta soma yi, hijab ɗin jikinta ya sauke zuwa gefe, bin rigarta da wani irin kallo yay, ya kwantar da kansa cikin wuyanta gamida sauke mata wani irin kiss da yasa tayi wani irin miƙa masa tana riqe masa wuyan sa. Kiss ya riqa mannawa wuyan har kan kirjinta. Wani irin rawa jikinta ya soma yi haka ta riqa matse ƙafafuwanta. Rigar jikinta ya samu yaga ya rabata gida biyu, jikinsa na mugun rawa yana jin idan bai samu Rahama ba a yau zai iya mutuwa dan ji yake tamkar an sanya masa shock. Nashanunta ya cafka ya fara yi masu wani irin sha, juya kai ta shigayi tana sakin wani irin numfashi, sai da ya shasu na kusan minti goma tamkar zai rabata dasu, yadda yake sha mata su yasa ta fara tunanin janyesa. Shinshina gashin kanta ya shigayi wanda yake fitar da wani irin fitinannen kamshi a cikinsa. Gaba ɗaya Imran ɗin ya birkice mata daman jallabiya ce ajikinsa kuma bai saka boxer ba. Hannunta ya kai ƙasan mararsa, wani irin murzawa ta shiga yi, wani irin ihu yayi ya shiga juya kai side by side jikinsa na mugun rawa yake faɗin. "Please Albi ki sha." Kwanciya yayi ta saukar da kanta kasa ta kafa bakinta a wajen ta shiga yi masa wani irin mahaukacin wasa da yasa Imran ya fara ihu. Humaida na tsaye a wajen zuciyarta na mugun bugawa hawayen bakin ciki na sauka kan fuskarta. Basu ma lura da tsayuwarta ba sabida tinted ne ajikin motar ba'a hango na ciki sai dai na waje. Jin ihun da Imran ɗin keyi ya tabbatar mata da amfani yake da Rahama, a haukace ya fisgota ya kwantar da ita kan seat ɗin ya haɗe bakinsa da nata yana bata wani irin gigitaccen kisses. A hankali kuma ya dinga tura ƙaramin yatsansa kasanta yana pingering ɗinsa. Wani irin kukan daɗi Rahama ta fashe dashi jin yadda yake wasa da kasanta cikin salon da bata taɓa ji ba. Sai da ya ɗauki kusan minti goma yana wasa da wurin babu abunda jikin Rahama keyi banda rawa, ita fa muradin ta kawai ta kasance da Imran Matawalle acikin wannan daren. Sai da ya tabbatar bazata iya gujewa ba ya fara karanto addu'ar taraiya dan neman yardar Allah da kuma korar duk wasu shaiɗanu. Jikinsa na mugun rawa yake son ya isa inda zuciyarsa take muradi. A hankali yake shiga dan yaji wurin yadda yake a matse, jin yana tura mata abu yasa ta dawo hankalinta, ta gigice masa, duk yadda taso ta hana Imran abinda yake yi kasawa tayi. Wani irin ihu ya shigayi da dukkan karfinsa ya shige jikinsa na mugun rawa hawaye na cika idonsa lokaci ɗaya ya fara riding ɗinta super rough wanda yama manta Rahama budurwace, haka ya riqa juyata style kala-kala. Rahama tun tana ihu tana rokonsa har ta dawo bata iya magana sai hawaye shima kukan yake yana mata wasu irin sambatu dashi kansa bai san me yake faɗa ba. Imran bai barta ba sai kusan ƙarfe goma sha ɗaya na dare. Yadda yaga bata motsi ne yasa shi zaro ido, a hankali ya rungumeta a jikinsa gamgam yana jin wani sabon sonta na huda ko wace gaɓa ta jikinsa. Ɗagota yayi yana ɗan shafa fuskarta, a hankali ta ɗan buɗe ido tana jin mugun raɗaɗi a ƙasanta. Duk yadda taso tayi magana kasa daurewa tayi, wani irin nishi take yi, bai damu da yadda suka bata seat ɗin motar ba. Jiki na rawa ya saka mata hijab ajikinta shima ya saka jallabiyarsa ya ɗauketa ya nufi entrance ɗin shiga gidan, sam bai lura da wutar parlorn ba, ganin Humaidah kawai yayi a tsaye da wuka a hannunta tana yi masa wani irin kallo. Ko kulata bai yi ba zai wuce tasha gabansa tana buɗe masa idanuwa, yana hango wani irin bala'i cikin kwayar idonta. Ya daka mata wata uwar uban tsawa ransa ya ɓaci yake cewa. "Meye haka Humaidah?" Cikin zafin rai take faɗin. "Ko kayi amfani dani a yanzu cikin parlorn nan agaban matarka ko na kasheka Imran sannan na kashe kaina Imran mu bar wannan shegiyar a cikin gidan nan. Wallahi shirye nake dana mutu akan ka... " Yadda ta nufosa da wuqar ne yasa hankalinsa yayi wani irin mummunan tashi, ganin yadda Rahama ke neman taimakonsa ga kuma Humaidah na ɓata masa lokaci ne yasa shi sauke Rahamar dake ta faman nishi. Da sauri Humaidah ta cire kayan jikinta tamkar wata zararriya ga kuma wuqar a hannunta tana sake faɗin. "Ko ka kwanta dani kona kasheka da wuqar nan." Wani irin mari ya kai mata cikin fuskarta, yasa ƙafa ya kwashe mata kafafu ta faɗi ƙasa da wuqar ya ɗauke wuqar da sauri sannan ya ɗauki Rahama ya nufi stairs da wani irin gudu. Humaidah ta miƙe ta bishi tana yi masa ihu tamkar wata zararriya, kafin ta isa ya isa bedroom ɗinsu ya murzawa ƙofar key. Wani irin bugu Humaidah ta shigayiwa ƙofar tamkar zata cireta duka. Wani irin tausayin Rahama yaji ya rufesa, wani sabon sonta da yakeji zuciyarsa na buɗewa dashi. Da kansa yayi mata ɗinkin wajen dan ba ƙaramin wahala tasha a hannunsa ba, yayi mamakin da yaji mata wannan ciwon. Sai da ya fara yi mata allurar da zata kashe mata zafi sa'annan yayi mata ɗinkin. Ruwan wanka ya haɗa yayi mata sa'anan ya haɗa wasu daban ya saka mata gishiri acikin su ya riƙeta ta zauna a ciki sai kuka take yi masa, yayi rarrashi amman ko taɓata bata so yayi. Shi kansa yasan ya yi mata laifi dan ko tafiya bata iyayi. Wankan tsarki ta samu tayi a daddafe ganin bata iya tafiya yasa ta fashe da kuka. Ai kuwa da gudu ya buɗe ƙofar toilet ɗin daman yabarta ne tayi wanka tsarkin ya ɗauketa ta kwantar da kanta cikin jikinsa ta fashe da kuka. Tabbas daga yau ko nawa za'a bata bazata ƙara yadda Imran ya kusanceta ba wallahi. Gaba ɗaya jikinta yayi wani irin weak. Ɗan ƙaramin fridge ya buɗe ya ciro fresh milk daman kuma suna yawan aje fresh milk acikin fridge ya ɗauki cup glass yaje toilet ya wankosa, yaci sa'a bashida sanyi, kuma kyau yanzu tasha ruwan zafi, sai dai wannan masifaffar matar maybe tana a ƙofar ɗakin har yanzu. Dakyar tasha rabin cup ta kauda kai, ya ɗakko magani ya bata ta karɓa tasha idon nan sun kumbura sunyi sukutum sabida kuka, sai wani lallaɓata yakeyi. Sai kusan 12 tayi bacci, ganin ta samu baccin ne yasa shi miƙewa yayi wanka yazo gefen ta ya zauna, shima ya tsiyaya fresh milk ɗin yasha, sai faman sakin murmushi yake yi shi ɗaya, yaji wai daman haka aure yake?Lumshe ido yayi yana tuna yanayin da ya kasance tare da Rahama. Jawota yayi cikin jikinsa shima da haka ya samu yai wani irin bacci da bai taɓa yinsa ba. Sai kusan 6 suka tashi, ya ƙara haɗa ruwan wanka tare sukayi wanka sai shagwaɓa take zuba masa, haka ya kara haɗa mata wasu ruwan ya saka gishiri aciki ta zauna saboda tana jin daɗin ruwan zafin, wannan karon ma a towel ya nadota, shi ya shiryarta ya fiddo mata da riga marar nauyi da hijab sallah ma daga zaune tayi sabida bata iya tayiwa, tana idarwa ta dunkule akan carpet, ɗaukarta yayi cak ya kai ta kan gado ya cire mata hijab ɗin jikinta da kuma doguwar rigar jikinta ya kalli nashanunta da sukayi wani irin cika. Hannu ya kai a wajen ta buge hannun da sauri tana sakar masa kuka. Ya jawota duka jikinsa yana bata hakuri da haka tayi bacci cikin jikinsa. Basu farka ba sai kusan 9 ya kira wayar Aunty Kausar cikin jin kunya ya gaisheta ta amsa daurewa yayi yana faɗin. "Aunty ko ko nazo na karbi karin kumallo anan? Rahama bata jin daɗi." Yadda Imran ɗin ke magana yasa Aunty Kausar ta fahimci komai ya gudana dan haka tace "Okay nan da 11 zan kiraka kazo ka karɓa, ina Rahama ɗin take?" Yace "Tana bacci." Aunty Kausar tace. "Okay ka gaisheta." Ta faɗa tana kashe wayar. Ɗakin ya gyara da kanshi, ya wanke toilet karo na farko acikin rayuwarsa da ya ɗaga tsintsiya da sunan shara. A hankali ya buɗe ƙofar ganin babu kowa a ƙofar ya tuna saboda Humaidah ya sakawa ƙofar key ya koma ciki, kananun kayane ajikinsa dan da yagama aikin sai da ya kara yin wanka. Kai tsaye gidan su ya nufa wajen mahaifinsa kafin lokacin zuwa wajen Aunty Kausar yayi. Yau yana cikin farin ciki idan ya tuna good time ɗinsu da Rahama a jiya sai yaji wani irin nishaɗi a tattare dashi. Kallo ɗaya Matawalle yayi masa yasan yana cikin farin ciki wani irin runguma yayiwa mahaifinsa yana jin kwallar farin ciki na cika idanunsa. Ya zauna a gefen mahaifinsa ya riqo duka hannayensa biyu yana faɗin. "Daddy Rahama tabani farin cikin da baxan iya misilta maka kalarsa ba, shin wace irin kyauta ya kamata nayi mata Daddy? Saboda duk abunda zanyi mata gani nake bazan biyata ba Daddy." Ya faɗawa mahaifinsa hakan sounding so very happy cikin muryarsa. Murmushi Matawalle yayi yana shafa kansa yake faɗin. "Zan shiryawa matanka zuwa umara, sannan ka bata gida ka mallaka mata motar hawa dan kuwa ya kamata ka bata tukuici mai girma duk da bazaka iya biyanta wannan farin cikin da ta baka ba. Abu na ƙarshe zanyi ƙoƙarin ganin ta sasanta da mahaifanta dan yanzu kam yarinyyar tana bani tausayi wallahi. Ka kula da ita tamkar yadda zaka kula da kanka." Imran ya ɗaga kai yana yiwa mahaifinsa godiya. "Amman Daddy tafiyar mu da Humaidah tare bazaiyuyu ba, wallahi daddy wuqa jiya ta tashi zata caka min." Da sauri Matawalle yake faɗin "Sabida tana hauka." A haukace Mommy ta shigo ɗakin ita da Humaidah dake biye a bayanta wacce fuskarta take a kumbura sabida kuka.... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida makarfi #Team Albi #Haske Writers Association..... [12/6, 1:56 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 42.... Koda Imran yagansu bai wani damu ba bare yai mamakin shigowar su. Mommy ta kalli Matawalle dake kishingiɗe yana riƙe da hannun daman Imran, ta wani zabgawa hannunwan nasu harara tare da hura hanci tana huci kamar wata tsohuwar zakanya take cewa. "Imran kasan hukuncin dake cikin hakkin aure kuwa? Haba Imran a iya sanin da nayi maka kana da ilimin addinin musulunci amma banyi tunanin zaka dinga yiwa Humaidah haka ba." Kafin Imran yai magana Matawalle yace. "Meke faruwa kuma?" Da masifa Mommy take faɗin "Yo tunda aka kai masa yarinyar nan ko ɗakinta be taɓa leƙawa ba saboda wulakanci da ɗaukarta ba a matsayin matarsa ba." Magana takeyi tamkar zata rufe su da duka, yadda take tada jijiyoyin wuya ne kamar tana magana da bayinta yasa Imran shan toka yana faɗin. "Idan bana yi mata adalci ni adalcin kukai min da kuka aura min ita bayan kunsan bana santa? And nasha gaya muku cewar bazan iya tarayya da Humaidah ba har ƙarshen numfashi na ya kamata kusan da wannan." Humaidah ta saki wani irin kuka tare da zubewa a wajan wanda hakan yasa Matawalle jin babu daɗi. Kallan Imran yai cike da kulawa yace. "Why Imran?" Cike da rashin tsoro da kuma ransa da ya gama ɓaci yake cewa. "Daddy bana santa, ko Rahama da nake so duk iya rayuwar da mukai tare ban taɓa kusantar ta ba, bata taɓa kaini ƙara wajan kowa ba nima ban kaita ba saboda me? Ina santa tana sona babu wanda yake son yai forcing ɗin uwansa akan yin abu dole, sai ita daga shigowarta rayuwar mu? Daddy ina zaune da Humaidah a gida na ne kawai saboda kai, bawai dan ina so ba kunsani. Dan haka a shirye nake da bata damar tafiya dan ta samu daidai da rayuwarta." Da rawar baki Humaidah tace. "Me kake nufi Imran?" Imran ya zabga mata mugun kallo yana faɗin. "Zan sakeki kije ki auri wanda zai miki abinda kike so." Wani uban ihu ta saki kamar wata ƙaramar yarinya, ran Mommy ya ɓaci ta juya zatai masa masifa sukaga tana wani irin fisge-fizge, cike da tashin hankali Mommy ta ruga bayan kujerar da Matawalle yake kai tana faɗin. "Aljanunta sunzo." Imran ya zare hannunsa daga cikin na mahaifinsa ya tsallalake Humaidah yabar wajan, Mommy na kwala masa kira yai iskar kare da ita. Ma'aikatan gidan aka kira suka maida ita apartment ɗin Mommy, sannan aka kirawa Imam ɗin masallacin dake cikin gidan Matawallen yazo yai mata ruƙiya. Imran kuwa mota ya shige ransa yana ƙuna, har ya ɗauki hanyar gidansa sai ya tuna zai karɓo abinci wajan Aunty Kausar, dan haka ya juyar da kan motarsa ya nufi Hotoro yana wani buga sitarin motarsa. Har cikin gidan ya shiga suka gaisa da su Hajiya Babba sannan Aunty Kausar tasa aka kai ƙaton basket ɗin motarsa tare da cewa idan yaje ya haɗa ta da Rahama zasu yi magana. Kai tsaye gida ya nufa yai parking a ƙofar gida tare da fito da basket ɗin ƴa nufi ciki. Tun da ya buɗe parlorn hancinsa ya shaƙi wani daddaɗan ƙamshi sai ya fara lumshe idanuwa, yana ƙarasa hayewa ya buɗe parlorn sama idanunsa suka yi masa tozali da qurratul ayn ɗinsa, cikin ransa yake faɗin "My farhatul Albi." (farin cikin zuciyata). Tamkar ance ta waigo kawai suka haɗa ido da ita, takowa ta dingayi a hankali sanye take cikin wani mini skirt wanda da kaɗan ya zarce mazaunanta, sai half vest da ta zauna ɗas! A cikin albarkatun kirjinta. Duk sai yaji damuwar da ya taho da ita gaba ɗaya ta shafe, tana wani irin smiling ta shige jikinsa, wani ƙamshi ya sake bugun hancinsa yai saurin janyota tare da mannata a jikinsa yana sauke ajiyar zuciya. Lallai samun mace tagari rahama ne musamman idan ka sameta ma'abociyar ƙamshi da ƙamsasawa. Dire basket ɗin yai tare da ɗaukarta yana juyi a tsakiyar parlorn, Rahama ta sargafo hannayenta ta wuyansa sai dariya takeyi. Cikin soofa ya dire su yana sake matseta a faffaɗan kirjinsa. "Ina ka tafi ka barni?" Yana zagaye wuyanta da lallausan quarter million ɗinsa. Rahama taji wani irin abu yana yawo mata a cikin jininta, da sauri ta riƙo kansa tana jujjuya kai. Yana wani tura fuskarsa cikin kirjinta yake faɗin. "Gidan Aunty Kausar naje na karɓo mana breakfast ko nayi laifi?" Rahama ta wani zaro ido take faɗin. "Kace musu me?" Dariya yai yana cewa. "Cewa nayi tun daran jiya kin kasa motsi that's all." Rahama ta sake zaro ido tana dafe kirji. "Haka nace kace? Ni duk kasa bazan kuma zuwa na kallesu ba." Tana maganar tana turo baki tare da yatsina fuska tana wani kawar da kai gefe. Yayi dariya har haƙoransa suna bayyana, kamo fuskarta yai tai saurin rintsa ido tana lasar leɓenta da harshe, kallanta yake cike da wani irin so yana faɗin. "Su Aunty Kausar ne kawai bazaki iya haɗa ido dasu ba? Ko harda Daddy wanda shi har tukuici ya bamu ni dake?" Da sauri ta buɗe ido tana zaro su baki buɗe tace. "Kace masa mene?" Imran ya sake sakin dariya ganin duk ta birkice masa yana janyota yake faɗin. "Nace Daddy kin bani farin ciki jiya da daddare, yace mu zabi ƙasashen da zamuje honeymoon." A kunyace ta shigar da kanta cikin kirjinsa tana faɗin. "Wayyo Allah na ni dai baka kyauta min ba." Sake rungumeta yai yana cewa. "Kinsan babban jin daɗin Albi?" Girgiza masa kai tayi ba tare da ta dago sun haɗa ido ba, Imran yace. "Bazan faɗa miki ba sai kin bani tukuici." A hankali ta ɗago tare da sumbatar kuncinsa tace. "Gashi nan na baka gaya min." Imran ya ɗaga girarsa yana kamo gashinta da tai parking ɗin yace. "No ba wannan ba gaskiya, ki bani abun ji.. Wow wasan nan so awesome baby." Haɗe rai tayi dan yana gama faɗa taji gurin ya sake ɗaurewa ta girgiza masa kai kawai tana cewa. "Kawai bar maganar ba sai ka gaya min ba." Cikin da yake a shafe ya shafa yana faɗin. "Haba Albi karkice min ke raguwa ce, I swear na yanzu bazai kai na jiya ba, please dear bari kiji ma." Ya fara ƙoƙarin ɗage mata mini skert ɗin, cikin tashin hankali da ruɗewa Rahama ta fara hawaye tana bashi hakuri. Rintsa ido kawai yai saboda yadda yakejin wani iri a jikinsa, shi gaba ɗaya ma ji yake tamkar be taɓayi ba. "Okay na bari muje kici abinci." Tashi sukai ya kama hannunta suka nufi dining bayan ya ɗauki basket ɗin, saman table ya ajiye sannan ya matso da ita sosai jikinsa suka sakko down stairs, kitchen suka shiga ya ɗakko plate da spoon sai cup sannan suka koma up stairs ya zauna akan kujerar dining ɗin tare da janyota, kan ƙafarsa ya ɗorata sannan ya buɗe warmers ɗin, funkaso ne da yayi matuƙar kyau anyi masa miyar gyaɗa da tasha naman rago, ya buɗe flask ɗin wanda shi kuma kunun madara ne sai ƙamshi yake tasha. A cup ɗaya ya zuba musu sannan ya fara feeding ɗinta, yana bata itama tana bashi har sai da suka ƙoshi sannan yajata suka koma cikin sofa. Langaɓe kai tayi tana shafa lallausan quarter millions ɗin fuskarshi, baki a ture tana yamutsa girarta take cewa. "Ni bazaka gaya min abinda Daddy yace ba ko?" Imran yai murmushi yana riƙo ƙugunta idanunsa akan fuskarta ganin yadda take shirin yi masa rigima yake cewa. "Zan baki but sai na sake ɗanɗanawa idan kin yadda dan naga kina san jin saƙon Daddy." Cike da shagwaɓa tana wani bubbuga jikinta a nashi tana faɗin. "Ni dai dan Allah kayi hakuri idan ba so kake kasa na mutu ba." Idanuwa ya ɗaga yana faɗin. "Bazaki mutu ba Albi na, Insha Allahu sai kinyiwa Mah takwara, first born ɗin mu ina son baby girl." Rahama tasha toka tana turo baki. "Cewa akai maka zan haihu?" Tayi maganar tana shirin sauka daga jikinsa, ya riƙe ta sosai yana cewa. "Toh bazaki haifa min baby's ba?" Ɗaga kai tayi cikin gaskiyarta sai yace. "Fine Albi tunda bazaki haifa min ba Humaidah ta haifa m..." Ai be ƙarasa ba ta wani tureshi ranta a mugun ɓace, bakinta na rawa take faɗin. "Ai daman nasan kana san kayarka sai kaje kaita mata cikin tana haihuwa, idan ta tashi ta haifi dubu karewa." Ta shiga fisge jikinta Imran yai saurin ɗagata gabaki ɗayanta ya nufi master bedroom tana cewa. "Ba abinda zaka min, ni ka rabudani bazan sake baka jikina ba." Kin sakinta yai har suka hau kan bed ya manna ta cikin jikinsa yana sumbatar fatar wuyanta zuwa tsakiyar kirjinta. Nan da nan jikinta ya fara rawa, tsigar gashin ta suka fara miƙewa, tuni ta fara mantawa da rigimar da take masa tana mayar masa da martanin saƙon da yake isarwa cikin magudanar jininta. Shi kuwa cikin ransa wata sassanyar kaunartace take sake shigar masa rai, yana addu'ar Allah ya bashi ƴaƴa daga cikin jikinta, yana so yaga Rahama ta haifa masa yara, yana sha'awar ya gansa da ƴaƴa kamar guda biyar ace kuma duk nashi ne, yana fatan Allah ya bashi badan halinsa ba. Gabaki ɗaya ya tattaro ta zuwa saman cikinsa yana ɗage mini skirt ɗin jikinta, jikinsa rawa kawai yakeyi babu abinda yake buƙata irin yajisa a jikinta saboda zuciyarshi har wani girgizawa takeyi musamman idan ya tuno daran jiya. "Albi please ki barni na kasance tare dake, ki dena haramta min abinda yake halak a gareni. Albi idan ba'a gurinki ba a wajan waye zanyi abinda nayi daren jiya? Ke nakeso, ke kaɗai zuciyata ta yarda tayi amfani da ita, zo gareni ki ƙarasa mallake duk wani gurbi da yai saura a jikina, don't say anything my love." Yana kaiwa nan taji an fama mata ɗinkin gurin. Wani irin ƙara ta saki tare da ƙanƙameshi taja kuka tana bashi hakuri, ina Imran Matawalle yayi nisan da hankali zai iya taro shi har yaji kuken da ake yi masa. Cikin wani gigitaccen yanayi ya maida ita saman jikinsa yana sake sumbatar duk inda bakinsa yai karo dashi a jikinta. Tun tana jin wata gigitacciyar azaba da wani irin birkitaccen zafi har ta denaji ya koma kuma tana matuƙar jin wata nutsuwa a cikin zuciyarta, ta dinga rirriƙeshi yai azamar sanya bakinsa cikin nata, bai bartaba sai da ya tabbatar da ita kanta ta samu nutsuwa sannan shima ya samu tashi tare da sakar mata wani narkakken kiss a tsakiyar kirjinta. Gefe ya koma yana sauke numfashi hannunsa ɗaya riƙe da nata ya wani damƙeshi kamar ance za'a fisge masa ita. Juyawa yai yana yi mata wani irin kallo yaji ta bashi tausayi, shi kuma gaba ɗaya idan har ya samu ya kasance tare da ita mantawa yake da wani ƙananun shekarunta da rashin wayewar da batayi ba akan sha'anin. Ya dafe goshinsa da ɗaya hannun yana wani rintsa ido kafin ya juya ya matsa kusa da ita ya rungumeta yana faɗin "Sorry Albi am out of control nima bansan haka nake ba daga jiya zuwa yau ne, you're so sweet to me, I love you Albi so much and I'm so glad you are mine, Ina sanki fiye da yadda bakina zai iya furta miki yadda nake jinki a zuciyata." Bata kalleshi ba tasa hannunta ta ƙanƙame nashi daya rungumeta, jin irin yadda take riƙe shi ne ya tabbatar masa da cewa itama tana cikin love. Ya ɗagota gabaki ɗaya ya kifata a jikinsa yana shafar tsakiyar bayanta, magana yake mata cikin hosky voice nashi idanunta a rufe tayi luf da ita kamar wata mage. "Daddy ya min alƙawari yadda kika bani farin ciki zaije wajan Abba ya nemar miki gafararsa." Da wani irin sauri Rahama ta ɗago kai ta zubawa Imran idanunta masu kamar na cat waɗanda suke sake jefa duk wani ɗa namijin daya haɗa ido da ita cikin soyayyarta. "Are you sure Albi?" Imran yasa lips ɗinsa sama da ƙasa ya matso breast ɗinta ta rintsa ido yana faɗin. "Am very sure." Da wani irin farin ciki ta faɗa cikin jikinsa tana murna, ta ɗago tare da kamo fuskarsa takai bakinsa saman goshinsa ta sumbata tana sake kwantar da kanta saman kirjinsa take faɗin. "Millions thanks to Daddy, Wayyo Allah na ALBI bakiji zuciya ta ba, bakiji farin cikin da nake ciki ba." Imran ya shiga shafa lallausan gashinta da yake fitar da wani irin ƙamshi. Kanta ya ɗago jin kamar hawaye suna sauka a fatar ƙirjinsa, kamar jira take ya ɗago mata da fuska kawai ta fashe da kuka yace. "Menene kuma?" Rahama ta shiga juya kai tana faɗin. "Amma Abbana zai hakura kuwa?" Da mamaki Imran ɗin yake cewa. "Why not?" Rahama ta sake fashewa da kuka cikin shasheka take faɗin. "Abba na yana da wahalar sakkowa, ina tsoran kar garin gyarawa a sake ɓatawa ina tsoro Imran." Ta ƙarasa maganar tana maida kanta cikin kirjinsa. "Za'ai nasara Insha Allahu, kedai kici gaba da addu'ar nan taki sai kiga ta sanadin wannan auran namu sun shirya sun dena gabar da sukeyi." Jinjina kai ta shiga yi tana faɗin. "Insha Allahu." Daga haka ya sake ja musu duvert suka ƙanƙame junansu, babu daɗewa bacci ya ɗauke su dukansu. ****** Humaidah ce zauna gefen gado tana faman kuka, da kyar aka samu aljanunta suka tafi bayan sun ɗauki alwashin sai sun raba auran Imran da Rahama tunda har basa bawa Humaidah farin ciki, yanzu da aka samu suka tafi ne Mommy ta dawo da ita cikin bedroom, cikin ɗar-ɗar da ita Mommy ke faɗin. "Bari nasa a kawo miki breakfast kiyi." Da wata irin murya Humaidah ke faɗin. "Banaci Aunty." Shiru Mommyn tayi tana kallan yadda take zubar da hawaye, cikin lallashi take cewa. "Dan Allah Humaidah kiyi shiru, ni wallahi da zakiji ta shawarata da kinbar Imran ɗin nan saboda gabaki ɗaya ba ajinki bane, keda kike da manyan maza me zakici da wannan yaron? Dan Allah Humaidah ki kyaleshi hakan nan." Cije lips Humaidah tayi tana jin tamkar ta shaƙo wuyan Mommy, cike da masifa take cewa."Idan kin gaji da taimakamin ki kyaleni, kinsan yadda zuciya ta takeyi akan Imran Matawalle? Kinsan yadda nake tsammanin son mu kasance nidashi? Idan bazaki iya taimaka min ba kawai ki kyaleni Aunty." Tana kaiwa nan ta zari mayafinta ta fice, mota ta shiga cikin tashin hankali ta shiga kiran Sooraj. Taita ringing ba'ai peeking ba Humaidah ta zunduma wani ihu tana dukan sitarin motar. Cikin matse kafafuwa ta nemo lambar Yak tace gatanan zuwa wajansa, fatanta kawai ya yarda su kasance da juna dan wani lokacin Yak bashi da mutunci tsab zai iya disgata gashi ita kuma tana da bukatar zuwa inda za'a rage mata zafi. Tun a parlorn gidan nasa ta dire jakar da mayafinta kai tsaye ta nufi upstairs tana zuwa ta murɗa handle ɗin master bedroom ɗinsa, idanunta ne sukai tozali da shi kwance da wasu kirɓa-kirɓan mata huɗu kan bed, kirjinta yai wani irin bugawa suka haɗa ido dashi ta zabga masa harara tare da cewa. "Ashe kana da wasu dan wulakanci kasa nazo?" Bata jira cewarsa ba kawai ta juya a fusace ta dauki jakarta da mayafin ta fito, Sooraj ne yaja mata tangari a wajan wasu mazan, da ya dauki wayar ta da bata kalli wannan takaicin ba. Kai tsaye gida ta wuce tana jin wani irin azababban ciwon kai...... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/6, 1:56 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 43...... Senator Matawalle ne yake sakkowa daga stairs yana gyara babbar rigar jikinsa, sanye yake cikin wata dakakkiyar shadda ash color anyi mata aiki daya dace da mai ita, bayansa Mommy ce tana ta faman kashe murya, so take ya bata wani filinsa daya siya za'a yi masa gidan mai shine take son kwacewa tayi gurin event. Har suka kusan fitowa daga apartment ɗin Matawalle bece zai bata ba, sai ma maganar tafiyar su Imran honeymoon da yake yi cewar ace a farayi musu shiri. Cikin ranta sai kwashewa Imran albarka takeyi tana wani shan toka. Sai da ya riƙe murfin motar da aka buɗe masa ya kalli drivern yana cewa. "Kafin mu wuce ina san ganin Abubakar Galadanci." Da wani irin mamaki drivern ke kallan Matawalle har ya zauna akan kujera Mommy tace. "Wane kuma Abubakar Galadanci kake nema Alhaji?" Cike da rashin damuwa yake faɗin. "Sirikina mana Hajiya, ko kuma nace dake maƙocina sannan abokin adawa ta." Mommy ta wani zaro ido tana dafe kirji, ita kuwa yau meyake samunta da komai babu sa'a a cikinsa? Yau Matawalle ne ke cewa A Galadanci sirikinsa, mutumin da ko sunansa baya san yaji ankira. Zuciyarta na rawa take cewa. "Me zakai masa?" Sai da yai murmushi wannan lokacin kafin yace. "Sasanci zanje domin daughter in-law ɗita tana matuƙar farantawa yaro na, duk abinda kikaji Imran ya yaba to tabbas anyi masa yadda ya kamata." Jikin Mommy ne ya fara rawa, ganin kamar zata faɗi ne yasa tai saurin juyawa ta nufi apartment ɗinta tana jin tamkar zata zunduma ihu. "Muje." Cewar Matawalle yana bawa drivern umarni. Gabaki ɗaya sauran masu kula dashi suma suka shiga motocinsu gate man ya buɗe musu suka fito. Horn drivern Matawalle yai a wajan gate ɗin gidan A Galadanci, gate man ya ɗan leƙo ta ƙaramar ƙofa, ganin motocin Matawalle ya matuƙar tayar masa da hankali, ko kafin ma ya fito securities ɗin Matawalle sun mamaye ƙofar gidan da cikin ƙarama ƙofar. Fitowa Matawalle yai da ƙafafunsa ya shiga gidan A Galadanci, tunda neman sulhu yake yi dole ne a ajiye duk wani iko da tinƙaho da yake kansa, yana kallan gate man ɗin yake cewa. "Ina mai gidan?" Cikin rawar jiki yace "Yana ciki." Matawalle ya kalleshi yana faɗin "Ayi min sallama dashi." Da sauri maigadin ya juya yana ta tunanin abinda ya kawo Matawalle gidan. Ƙofar parlorn yaje yayi knocking, mai aikin Ummy ta fito riƙe da mopper ta buɗe, ganin maigadi yasa tace. "Meya faru?" Kamar wani munafiki ya juya bayansa yana kallan gate cikin ƙasa da murya yake cewa. "Alhaji ake kira." Tace "Amma bayace maka duk wanda yazo yau ace baya gida ba? Kasan dai ba lafiya gareshi ba." Sai a lokacin ya tuna da gargaɗin A Galadanci na cewa duk wanda yazo nemansa ace baya gida. Gashi yana tsoran ya koma yacewa Matawalle wani abu yadda yaga sojoji da ƴan sandan nan sun zagaye gidan. Ummy ce take sakkowa daga stairs hango su tsaye a bakin ƙofa yasa ta shan mamaki tana faɗin. "Ya akai duk kukai cirko-cirko a bakin ƙofa? Lafiya dai ko?" Mai aikin ta ɗan yi baya tana faɗin. "Wai Matawalle ne yake sallama da Alhaji." Koda Ummy taji sunan sai da kirjinta ya wani irin bugawa, babu abinda ya faɗo mata sai ƴarta Rahama, zuciyarta ke sanar da ita wani mummunan abu ya sameta, da kyar ta iya cewa. "Yana ina?" gate man yace "Hajiya suna ƙofar gida, umarni yake jira sai ya shigo." Juyawa tayi tana kallan upstairs tunani kawai take ta yadda zataje ta sanar da mijin nata zuwan makocinsa. Tana gudun sanar dashi abinda zai sake tada masa hawan jininsa dan yanzu an samu ya dawo normal. "Ado kaje kace bacci yakeyi baya jin daɗi." Ummy ta faɗa masa haka tana yin hanyar kitchen. Dakyar ya juya yaje ya sanar da Matawalle abinda Ummy ta faɗa, jin-jina kai kawai Matawalle yai tare da karɓar lambar A Galadanci a wajan maigadin sukai masa sallama Matawalle yasa aka bashi 10k ya shiga mota driver yaja suka bar unguwar. Ummy ta ɗakko madarar shanun da aka gama dafa masa ta nufi upstairs Abba na kishingiɗe yana danna waya taje ta ajiye masa gefenshi itama ta zauna tana ɗan hadiye yawu tana faɗin. "Matawalle ne yazo nemanka amma nace a gaya masa cewar bazaka samu fitowa ba. Cike da tsantsar mamaki Abba ke faɗin. "Mezanyi masa? Zuwa yai ya sanar dani mutuwarta na fito jana'iza ko kuwa me yazo yi min? Gara da baki gaya mun ba dan za'a iya yin abinda bai dace ba." Wayarsa ce ta hau kadawa tana neman agajin mai ita, ya ɗan yi tsaki yana faɗin. "Daga kunna wayar sai kira?." Ganin new number yasa ɗan jan tsaki yana maida wayar gefensa. "Ka ɗaga mana kaji menene?" Ummy ta faɗa tana miƙa masa madarar da ta zuba masa a cikin cup. "Kika bibiya ƴan neman taimako ne, wallahi yanzu bana san abinda zai dinga ɓata min rai." Ya faɗa yana karɓar cup ɗin yakai bakinsa bayan yayi basmala, haka wayar ta karaci yi yaki ɗauka. ******** A hankali tabi upstairs ɗin da kallo tasan yana nan saboda duk motocinsa suna a parking lot, zuciyarta banda bugawa babu abinda takeyi ta shige ɗaki tana cilli da handbag ɗin hannunta tare da faɗawa kan gado. Meya kaita narkar kayan mata masu zafi bayan tasan wanda ta aura ba kaunarta yake yi ba? Haka ta dinga jin ɓacin rai tana wurgi da pillows ɗin kan gadonta. Taje ta janyo beer ɗin da tayiwa mugun boyo ta buɗe ɗaya tare da kafa kai ta fara tilawa cikinta duk da cewar tayi mata karfi tafi karfin kanta amma sai da tashi dan tasan ita kaɗai ce abar da zata kawar da tunaninta akan komai. Tana so tayi nadamar auran Imran wani ɓari a zuciyarta yana sake ƙawata mata girma da kuma matsayin auransa, batada buri a yanzu irin ta samu ci koma nawaye cewa zatai na Imran ko koda zata samu ɗan guntun so a wajanshi. Wani irin wahalallan bacci ne yai gaba da ita hawaye na zirarowa ta gefen idanta. Ka rasa meke jefamu cikin bala'i bayan Allah da, kanshi yace idan kaga mai kyau daga gareni ne, idan kuma kaga saɓanin wannan to ka bincika kanka, gashi dai Humaidah yanzu a kwance take batada masaniyar zata kuma farkawa ko kuwa daga wannan kwanciyar tayi ta har abada? Ta manta da mutuwa wacce tana kan kowa bata ware yaro ko babba ba, mai kuɗi ko talaka ba, tsoho ko matashi duk bata ware ba kowa sai ya ɗanɗani ɗacin mutuwa. Ta kanta ruwan giya shine abu na karshe da ya shiga bakinta ya sauka a cikinta. Ta samu bacci bayan ta kwanta cikin zuciyarta babu komai sai yadda zata samu wani ya biya mata buƙatarta. A haka take neman rahama? A haka take saka ran shiga aljanna? Tayi taƙama da kyawun da Allah yai mata ta bi ruɗin zuciyarta shaiɗan ya buga mata ganga kiɗan yai mata daɗi har ta taka tawa ta hanyar siyar da duk wani mutunci nata. Haƙiƙa duk wanda Allah yaso shi da shiriya ya godiwa Allah, ba kowace rayuwa bace take zama wayewa. Duk wayewar da bata haneka aikata bayyana jikinta a fili ba ki gujeta, duk abubuwan zamanin da bazasu ɓoye kimarki ta ya mace musulba ba ki gujeta, mutuwa gaskiya ce hisabi gaskiya ne Allah bai ɗora kowane abu ba sai da ya faɗi makomarsa da hukuncinsa. Iyaye nagari rahama ne a garemu musamman uwa. Haka Humaidah taita bacci gefenta kwalbar wine ce riƙe gam a hannunta. Imran ne ya fara tashi, a hankali ya buɗe idanunsa ya ɗorasu akan na Rahama yana jin yadda ta wani maƙaleshi a jikinta kamar zata koma jikinshi. Ɗan murmushi yai tare da shafar sumar kanta yana jin wani irin nishaɗi a zuciyarshi. Kallanta yake yana tuna yadda ta shigo rayuwarsa sannu a hankali, ɗan murmushi ya saki tuna wani lokaci can baya farkon ganinta dashi ya fito daga gida akan mashin ɗinshi zashi BUK ita kuma ta dawo daga makaranta ta tsaya a gabanshi wanda sauran kiris yai gaba da ita, ya juyo zai yi masifa kawai yaga ta riƙe kugunta tana ɗan girgiza jikinta tace masa. "Ina zakaje?" Wata uwar harara ya buga mata saboda yadda tai masa maganar tamkar wacce take da iko dashi, ya zare mata ido ya samu kanshi da cewa. "Indai kika aike ni." Hannu tasa tare da kaɗa masa yatsa tana wani yatsina fuska tace. "Ni ban aikeka ba sai ka koma gida." Ta ƙarasa maganar tana masa alamar ya koma ha hannunta. "Sannu Mamana." Ya faɗa a kufule yana sake murɗa kan mashin ɗin, tayi tsalle tare da kamo hannunsa tana faɗin. "Sunan Mamanku gareni?" Tana washe masa baki cike da fara'arta. "Stupid girl." Sakin masa hannun tayi tare da matsawa daga kusa dashi ta fashe da kuka ya murza mashin ɗin zai tafi yaji tace "The stillborn." Da sauri ya kalleta tai saurin tashi ta ruga da gudu tayi cikin gidansu. Yanzu kam dariya ya saki yana sake mannata a jikinsa tare da sumbatar saman idanunta da suke a lumshe. Zare jikinsa yayi, sauka yai daga kan bed ɗin jallabiya ya janyo yasaka ya fito, down stairs ya sakko har zai wuce ya fita sai kuma ya nufi ɗakin Humaidah da ya hango a buɗe, kwance ya hangota bata ma kwanta akan bed ɗin sosai ba, jiyai yana san shiga ciki sosai, gabansa ne ya buga ganin kwalbar beer a hannunta irin wacce ya taɓa gani a room ɗinsa, da sauri yaje ya fisge sai dai babu komai a ciki ta shanye tas! Ya kalleta da mugun mamaki dan a iya tunaninsa duk wani iskancin Humaidah bata shan sigari bare kuma wine. Wata muguwar tsawa ya daka mata, sai dai ko motsi batai ba, yai wurgi da bottle ɗin hannunsa ta tarwatse a cikin ɗakin. Wata irin masifa yake ji a zuciyarsa sai dai wacce zai yiwa bata cikin hankalinta, ya buɗe toilet ɗin cikin ɗakin cikin sa'a ya samu ruwa a cikin bucket ya ɗakkoshi, yana zuwa ya juyeshi jikin Humaidah yana daka mata uwar tsawa. Cikin maye take wani irin juyi, ruwan daya zuba mata a jiki ya manne mata kayan a fatarta, ƙoƙarin buɗe ido takeyi amma ta kasa, sai dai tana ɗan jin maganarsa sama-sama. "Ashe iskancin naki har giya kina sha? Kina sona amma kina bani gudun mawa wajan ganin kin bani abinda zai kawar da duk wani tunanina? Natsaneki Humaidah dama kuma can ba kaunarki nakeyi yi ba ." A fusace yabar ɗakin cike da bala'i akan face ɗinsa, Rahama da ta fito jin hayaniyarsa ta hangoshi ya fito daga ɗakin Humaidah cikin wani yanayi. Da sauri ta dinga sauka ta isa wajanshi da gudu tare da shigewa jikinsa, yadda taji zuciyarsa na wani harbawa da sauri ne yasa ta ɗago tana kallan kyakkyawar fuskarshi da ta koma tamkar ta basawa. Da yake tafi kowa sannin waye Imran da kuma wace irin zuciya gareshi sai ta fara shafa gefen quarter millions ɗinsa, da muryarta mai sanyi take faɗin. "Waye ya maidar min da kyakkyawar fuskarnan daga farin ciki zuwa akasin haka? Smile a little ko makiya suji haushi." Kallanta yai ya rintsa ido, janshi tayi zuwa kan kujera ta zauna tana shirin ɗora shi kan ƙafarta Imran yai saurin riƙo ta tare da yi mata hararar wasa. Zama yai ya ɗorata akan tashi ƙafar yana kwantar da ita saman kirjinsa yace. "Kina tunanin zaki iya ɗaukata ne?" Cike da tabbatarwa take faɗin. "Sosai ma." Ta ƙarasa da turo baki. Yasa yatsunsa biyu ya ɗan kamo lips ɗin tare da matsawa, ƴar ƙara ta saki tana sake shigewa cikin jikinsa, tuni da kawar masa da kaso cassa'in da tara na ɓacin ran da yake ciki. "Dole ne na rabu da Humaidah tun kafin tasa min ciwon zuciya." Rahama ta ɗago da mugun sauri ta kalli Imran Matawalle tana girgiza kai. "Albi please kaga zaka iya batawa Daddy rai yace ka saɓa umarninsa." Ya ɗan numfasa tare da cije lips "Dole ne Humaidah ta barni koda kuwa ace nine mahaɗin da yake sanya numfashinta yin aiki dole ta barni dan bazan iya zama da macen da take san ganina kullum a cikin maye ba. Ni ɗan maye itama haka mekike tunanin zai faru Albi?" Rahama tayi shiru, abin ya matuƙar bata mamaki wai Humaidah ke shan beer kamar wata arniya kuma a gidan auranta. "Muje ɗaki muyi wanka ina san leƙawa clinic akwai wata mai diabetes za'ai mata aiki Ina san na kasance a wajan, but sai 2:30pm za'ai aikin. Wuyansa ta riƙo cike da murna take faɗin."Tare zamuje ko? Nidai bazaka barni a gida ba zan bika." Haɗe rai yai hakan yasa Rahama gane cewa bazai tafi da ita ba, tayi ƙasa da, kai bata ce komai ba. Suna wanka tana janshi da wasa wannan ya nuna masa cewa ta fara sakin jiki sosai dashi, amma ya gane so take ya saki fuskarsa hakan yasa ya biye mata suka dinga ɓata lokaci a banɗakin. Ita ta shafeshi da tsadaddun mayukansa ta gyara masa sumar kanshi tace haka take son style ɗin, daya kalli kan nashi sai ya saki dariya, suka nufi cloth set koya ya ciro wanda zai saka. Suit yaso sakawa amma gyaran gashin yasa dole ya ɗakko shadda ya sanya tare da hula ya ɗora. "Wai kai gurin daurin aure zakaje ne?" Tayi maganar tana juya bayanta dan ya zuge mata zip. "No asibiti nace miki." Sake kallansa tayi tun daga sama har ƙasa ta wani shagwaɓe fuska, "Gaskiya ni a'a." Imran ya ɗauki turare sai fesa ta karbe ta mayar kan mirror, wajan kayan ta koma da kanta ta ciro masa wasu riga da wanda hakan nan ya hakura ya cire wanda yasa ya karɓi wanda ta bashi ya sanya. Gani tayi ya kuma yi mata kyau, ta shiga rintsa ido tana zaune a gefen gado ya matso inda take tare da ɗagota yace. "Sa hijab mu tafi." Tsalle tayi ta rungume shi tana faɗin. "Thank you Albi, thank you so much dama wallahi ina ta jin tsoran kar ka tafi wata ta kalle min kai." Ya shafi gefen kuncinta yana murmushi. "Ni naki ne, only you Albi." Da sauri ta ɗakko ɗankwalin ta daura da hijab wanda ya dace da takalmin da ta ɗakko. Turaruka suka sanya ya rike hannunta suka fice a gidan. (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/10, 7:08 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 44.... Da wani irin sauri ta miƙe tsaye tana kallan jikinta kafin ta karewa ɗakin kallo idanunta suka sauka akan bottle ɗin beer, dafe goshi tayi tana furzar da numfashi. Gadonta ta gani ajiƙe sannan ƙasan tiles inda babu rug duk ruwa ne, waye yai mata wannan aikin? Ko ita tai bayan tayi mankas da ita? Babu amsa ta girgiza kai kawai tare da cire kayan ta faɗa toilet a lokacin karfe 6:40pm babu azahar, la'asar da magrib ga isha'i na gabatowa. Cikin takaici tuna abinda Mommy tace mata yasa ta dinga ƙaro karfin shower ruwa yana zuba a jikinta. Indai itace ta haifu jinin Maƙarfi sai ta nunawa Imran Matawalle cewa ita ƴar titi ce, wannan lokacin ba HIV aids ba komai Imran yake ɗauke dashi a jikinsa sai ta mallakeshi ta tabbatar da mafarkinta ya zama gaskiya. Fitowa tai ta shirya cikin wasu fitinannun riga da wando na bacci white color tabi jikinta da wata cholectur mai shegen ƙamshi da khumra mai bala'in ƙamshi taja stole ta zauna tana tsara makeup a face ɗinta. Tayi kyau ba karya ta ɗakko iPad ɗinta da iPhone tayo parlor, kan kujera ta ajiye sannan ta shiga kitchen tana neman abinda zataci, dole ta samo mai mata aiki dan bazata iya wahala ba dan ko a gida ba wani abun takeyi ba. Cornflakes ta hado ta dawo parlorn tana sha tana danna waya kunnuwanta na jiran jin motsin su Imran daga upstairs, ganin har an idar da isha'i bataji wani a cikinsu ya sakko ba yasa ta fita compound anan taga babu motar Imran taja tsaki ashe ita suka barwa gadin gidan, da tasan basa nan da tun ɗazu ta fita itama. Komawa tai ta zauna cike da takaici tana sake jin wani tsanar Rahama a ranta. Su kam tun wajan karfe huɗu suka baro clinic, kai tsaye Imran ya wuce da su wajan da zai fara koya mata mota, farin ciki a wajan Rahama ba'a magana cike da confidence take kallan yadda yake murza kan motar, parking yai ya ɗan kalleta, murmushi ta sakar masa yai saurin rintsa ido yana ɗan matsawa ya nuna mata gabanshi yana faɗin. "Dawo nan kigani yadda ake yi dan nasan bakya gane inda nake saka ƙafata." Rahama ta kalleshi da mugun sauri take faɗin. "Kana so ƴan sanda su kwamashe mu koh? Ƙatuwa dani shine zan wani zauna a gabanka? Ni dai ba ruwa na da ƴan sanda." Juyawa yai yana kallan glass, maido da fuskarsa yai yana sake kallanta yace. "Ki dawo nace." Ganin yai maganar cikin umarni yasa ta buɗe ta fito, side ɗin nashi ya buɗe mata tare da janyota ta faɗa jikinsa, zaunar da ita yai sosai sannan ya rufe murfin ya ɗora hannunta kan sitari, ƙafafunta kuma ya ɗorasu akan nashi ya ɗaura musu seatbelt, murmushi yai yana rungumeta yace. "I love you Albi koda mun mutu kisani ba wata a zuciyata sai ke." Gabaki ɗaya Rahama ta gama tsurewa, lamarin Imran ya tayar mata da hankali, jira kawai take ya fara tafiya, yana murza giya ta fara kalmatusshahada. Dariya ya saki yana riƙo ƙugunta yasa fuskarsa a bayanta yana dariya sosai wacce Rahama bata taɓa jin yayi ba, da alama ta mugunta ce, ta turo baki ya shige cikin jikinta yana cewa. "Albi tsoran mutuwa?" Rahama tayi shiru ya leko fuskarta suka haɗa ido kafin ya juyo da fuskarta yana faɗin. "Kinajin tsoro ne?" Rahama ta ɗaga masa kai da sauri dan har ga Allah idan tace bata tsorata da cewa a haka zasu yi tukin ba tayi karya, yace. "Okay bari na sauka sai ki ja mugani in zaki iya." Ya zareta daga jikinsa ya fito ya koma front seat ya zauna, kallanta yai yaga taki bari su haɗa ido. "Look at me Albi." Dariya ce ta kwace mata dan haka ta saki abarta ya tsaya kawai yana kallanta cike da so, ta wani haɗe rai kamar ba ita ke dariyar ba tana faɗin. "Kawai kasa na tsure." Murmushi yai tare da kwantar da bayansa jikin seat ɗin. Key ta yiwa motar ya ɗan ɗago ya nuna mata yadda zata fara sannan ya maida bayansa yana cewa. "Duk da yin farko ne ni bazan ji tsoro ba, nasan zaki kula dani." Ya lumshe ido kamar mai bacci. Rahama ta girgixa kai tana jinjina irin girman son da yake yi mata da har ya bata duka rayuwarsa tayi yadda taga dama. Sosai yai mamakin yadda lokaci ɗaya ta iya, ya dinga yaba mata tace sai ya siya mata sabuwa yace tashi ta ishe su, zai kaita duk inda take so amman bazai mallaka mata mota ba dan baya so idanunta su buɗe sosai. Sai da suka hau babban titi ya karɓa ya kaisu wani restaurant sukai takeaway sannan suka koma gida. Imran Matawalle ne ya fara ɗora idanunsa kan cinyoyin Humaidah da suke a buɗe, Rahama dake bayan Imran tai saurin dirowa zuciyarta na wani irin bugawa, lallai Humaidah ta cika ƴar bariki, wato duk irin waɗannan abubuwan da Aunty Kausar tace ta dinga yi bata faraba ashe Humaidah ta iya su? Kayan jikin Humaidah ta sake kalla wanda gaba ɗaya babu abinda ya rufe a jikinta, ta rintsa ido zuciyarta na wani irin tururi kamar zata ƙone. Upstairs ta nufa da gudu tana dafe kirki, shi kuma Imran ya riƙe ledojin hannunsa da karfi saboda wata irin zuciya da yaji tana taso masa. Dai-dai kanta yaje yana buga mata ƙafarsa da takalmi, da yanayin magagi Humaidah tai wani juyi wanda ya ɗage rigar jikinta nashanunta suka bayyana waɗanda babu bra a jikinsu. Idanuwa ta watsawa Imran tare da tashi da sauri tana wani irin layi, jikinsa ta faɗa ta rungume shi tsam tana sumbatar gefen wuyansa. Tureta yai yana watsa mata shanyayyun idanunsa da suka fara canzawa zuwa zallar masifa yana cewa. "Naga iskancin naki kullum daɗa karuwa yake yi Humaidah, kinsani sarai bani dake kaɗai ne a cikin gidan nan ba, toh ina so kisan wani abu guda ɗaya Humaidah, koda tsirara zaki dinga zama a cikin gidan nan ba burgeni zaki yi ba bare har nai sha'awarki, kuma bari kiji na kara tsanarki dan bakya kaunar ganin na zauna lafiya bare na kasance cikin rahamar ubangiji, beer ɗin da kika bani nasha Allah ya isa, na kuma sakeki kije ki auri wanda zakici gaba da bawa beer." Ya wuce zai bar parlorn Humaidah ta sha gabansa tana zare ido, cike da tashin hankali take kallansa tana faɗin. "Kasakeni Imran? Kasakeni fa kace?!" Ya tako gabanta tamkar zai rungumeta dan numfashinsu sai bugun na juna yake yana cewa. "Haka nace na sakeki saki ɗaya saboda bazan iya zama da mai ci gaba da ɗorani a shan giya ba, wacce nake shama zuciyata ba so takeyi ba, ina ji ne tamkar ana tunzurani akan dole sai nasha." Ya wuce upstairs da sauri yana wani cije lips. Ihu Humaidah ta saki tare da rugawa ta ɗauki wayarta, cike da tashin hankali ta nemo lambar Mommy. Tana dagawa ko gaisawa basu yi ba take faɗin."Nashiga uku Aunty Imran yasakeni wayyo Allah na..!" Kashe wayar kawai tayi ta nufi upstairs da wani irin gudu. Imran na shiga ɗaki be kalli inda Rahama take ba dan yasan koyai mata magana tana cikin fushi shi kuma bazai yadda babu abinda yai mata ba yaje ya dinga wani lallabata ba, yafi san ko lallashinta zai yi ya kasance shine yai mata laifi ba a irin wannan abubuwan ba. Rahama tana cire kaya ganin be kulata ba yasa ranta ya ɓaci ta shige toilet ta barshi nan yana cire kaya. Bugun da Humaidah ta dinga yi ne yasa shi yin wurgi da rigar daya gama tuɓewa, yaje ya buɗe ƙofar cikin ɓacin rai ya shaƙo mata wuya jikinsa har wani rawa yake saboda ɓacin rai ya haɗata da ƙarfen stairs kamar zai hantsilata ƙasan yake faɗin. "Idan baki fita daga rayuwata ba Humaidah zan zama ajalinki, wallahi zan iya kasheki a yadda na tsaneki Humaidah. Oya get out of my way...!" Da gudu ta juya tabar wajan tana kuka mai tada hankali. Ɗaya ɗakin ya shiga kai tsaye bathroom ya wuce ya shige cikin ruwan da ya gani a bathtub wanda karara yake amman dake yana cikin zafin zuciya bemaji sanyin ruwan ba. Yana fitowa ya tsane jikinsa da small towel, babu abinda ya shafa boxer kawai yasa tare da ɗakko kwalin sigari da lighter ya zauna cikin sofa tare da kunna kara biyu a lokaci ɗaya ya zura su cikin yatsunsa ya fara tada hayaƙi. Rahama kam har ta gama wanka tana mamakin abinda ya hanashi shigowa, tana shafa mayuka tana tunanin ko itama haushinta yake jine? Toh ina ya tafi haka? Hawaye ya ziraro saman kyakkyawar fuskarta, shikenan ya tafi mashaya tasan kodai ya kwana acan ko kuma Al-Amin ya shigo mata dashi a buge. Zama tayi a bakin gado tasa fuskarta cikin kafafuwanta tare da fashewa da wani irin kuka, sun dawo cike da farin ciki wata banza ta hargitsa musu komai. Warin da ta fara jiyowa ne yasa ta saurin ɗago kanta, cikin sanyin jiki ta miƙe tana gyara towel ɗin dake ɗauka a jikinta, inda warin yake fitowa sosai nan ta dinga bi har ta buɗe labulen ɗakin. Kwance ta hangoshi cikin sofa kansa a sama yana ta hura hayaƙi daga bakinsa cike da kwarewa. Da sauri ta share hawayen tana tunanin komawa sai kuma ta daure kamar babu abinda yake damunta ta isa wajanshi, ya ɗan kalleta kaɗan ya kauda fuska kamar baya san ganinta. Saman kafafuwansa ta zauna yasa hannu ta zare sigarin, ƙoƙarin kaiwa bakinta take ya cafko hannun yana wurga mata wata shegiyar harara. "Are you out of your sense?" Wani irin kallo Rahama keyi masa wanda yasa Imran riƙo fuskarta, janyota yai gaba ɗaya ta faɗa cikin jikinsa ya kamo bakinta da nashi ya shiga yi mata wani irin kiss mai tayar da hankali, zare towel ɗin yai tare da wulla shi gefe ya tattarota gaba ɗaya ya ɗora akan cinyarsa bombom ɗinta na gogarsa ya kalleta da idanunsa da suka ƙanƙance yana faɗin. "Ko a mafarki ban yadda ki gwada shan waɗannan abubuwan ba, don't try to do this dirty behavior. Bakisan suna da illah ba?" Hawaye ya ziraro mata ta dago ido ta kalleshi tana cewa. "Kasani amma kakeyi? Kabarni nima ina so naji abinda kakeji a ciki, kasani ina san duk wani abu da kake yi koda kuwa na rasa rai na." Ta faɗa tana sake kai sigarin bakinta yai saurin murɗe hannun tare da fisgewa ya murjeta a saman side table dake kusa da shi. Kirjinta ya kurawa idanuwa, jikinsa ya kwantar da ita yana shafar bayanta, a hankali yana jin wani abu yana taso masa. Rahama ta tuno a yadda suka tarar da Humaidah ga kuma lectures ɗin Aunty Kausar suna ta yi mata yawo a cikin brain, ta kalleshi wata sassanyar kaunarsa taji tana sake shigar mata zuciya, a hankali takai bakinta cikin nashi suka shiga kissing ɗin juna tamkar zasu cinye bakunan, ganin duk ya gigice yasa ta zare bakin a hankali ta nufi ƙasa tana sarrafawa tamkar ta samu sweet. Gashin kanta ya riƙo yana jujjuya kai side by side yana wata irin ƙara, jin yana neman rasa rayuwarsa yasa shi fisgota ya ɗagata tsab ya nufi kan bed da ita ƙafafunsa na neman kayar dashi. Wannan karan Imran yasha mamakin yadda Rahama ta biye masa bata hanashi ba sai ma sake kara bashi kanta da takeyi, ɗan kukan da takeyi ma ya sake ruɗashi, gaba ɗaya ta kawar da damuwar da yake ciki. Ƙanƙameta yai yana sauke wani irin numfashi, gefe ya koma tare da ɗora hannunta saman cikinshi yana cewa. "Albi kin sani jin yunwa." Kallansa kawai takeyi tana murmushi, murya a sanyaye tace. "Akwai abinci baka tsaya kaci ba kai fitowarka." Janyota yai yana faɗin "Ki ɗakko ki bani." Zaro ido tayi tana cewa. "Kaifa zaka dakko mana." Imran yaja numfashi. "Wayyo Albi duk fa kin gajiyar dani." Turo baki tayi, "Duk ni ko yatsa ban iya dagawa fa." Imran ya gyara zama tare da gyara mata itama yana cewa. "Muyi bacci to tunda ƙiwa ta hana mu tashi." Zare jikinta tayi ganin da gaske yake zai hakura ya kwana da yunwa, sakkowa tai ta dauki towel ɗin, daurawa tayi tana cewa. "Bari na kawo kaci kar Daddy yace na bari ulcer ta kamaka." Ficewa tai ta ɗakko ledojin da sukayo takeaway ɗin ta kawo, akan gadon suka baje komai sukaci abinda zasu iya suka bar ragowar. Cike da rigama Rahama tasa dole sukai wanka a cikin daren sannan suka koma ɗaya ɗakin suka kwanta. Humaidah kuwa taci kuka kamar wacce aka aikowa da mutuwar uwa ko uba, ta zage Rahama tamkar itace tai mata abinda yasa Imran baya kaunarta. Tun kiran sallar farko ta fito ta shiga mota, sanye take cikin doguwar riga blue black taja motar, da kanta ta buɗe gate ɗin gidan ta fitar da motar, ko rufe gate ɗin batayi, mota kawai ta shigi da wani irin speed taja tabar unguwar. Imran yana jin lokacin da Humaidah ta kunna mota ya farka daga bacci, ta window ya hangeta harta fice. Wani sanyin daɗi ne ya rufeshi ya sakko yaje ya rufe yasa padlock ta yadda ko ta dawo bazata iya shigowa ba dan bata da key ɗin. Komawa yai ya shige cikin duvert ɗin da Rahama ke ciki yana kamo albarkatun kirjinta..... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/10, 7:08 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 45..... Tun a bakin gate ɗin gidan Matawalle ta tsaida motar ta tamkar wata mahaukaciya haka ta fito, qaramar ƙofar ta shiga bugawa, da sauri maigadi ya leqo, ganin Humaidah yasa ya buɗe mata saura kaɗan ta takashi, wani irin kuka take tamkar ƙarama yarinyya jikinta babu inda baya kadawa. Yadda mommy taga Humaidah ta shigo mata parlorn ne yasa gabanta yayi mummunan bugawa, kular da take ɗauke a hannunta ta saki ta tarwatse akan marbles daman abincin dare suke shiryawa ita da masu aikinta fitowarta kenan daga kitchen, ta nufi Humaidah tana jawota a jikinta. Humaidah ta wani faɗa jikinta gamida sakin wani irin mahaukacin kuka. "Ki natsu kiyi min bayani dan Allah keda waye? ina Imran din?" Lokaci ɗaya Mommy ta jero mata tambayoyin duka babu wanda ta amsa, yadda Mommy taga tana zaro ido tasan aljannunta ne zasu tashi, kayan dake cikin parlorn Humaidah ta shiga watsi dasu tamkar wata mahaukaciya. Da sauri Mommy ta tura ƴar aikinta taje ta kira mata security. Dakyar aka samu securities suka daddane Humaidah dan har ta fara cilli da kayan jikinta. Imam ɗin dake cikin masallacin gidan Matawalle shi aka kira, shima yau yafi awa ana abu ɗaya, dakyar aka samu suka sauqa tare da alkawarin akan Imran ɗin zai maida Humaidah dakinta a yau ko kuma su halakashi. Hankalin Matawalle ba ƙaramin tashi yayi ba lokacin daya dawo aka sanar dashi abinda yake faruwa, hankalinsa yai mugun ɗagawa dan yana matuƙar kaunar Imran bayason wani abu ya sameshi. Mommy na rungume da Humaidah tana faman kwallar takaici. Jiki na rawa Matawalle ya kira Imran a waya, lokacin sunyi wanka har sunyi sallar magrib Rahama na kwance cikin jikinsa tana waya da Aunty Kausar. Ganin daddy yasa ya ɗaga, da respect yake gaisheshi, cikin ɓacin rai Daddy ya katseshi yana faɗin. "Kazo gida yanzu ina nemanka." Da haka Daddy ya katse wayar. Shaye da toka Imran yake bin wayar da kallo yadda yaji maganar daddy a waya yasan ransa a bace yake, kuma yasan saboda Humaidah Daddy yace yazo, ko mai zai faru ba zai mai da ita ba, ya riga ya gama aurenta har abada. Zare jikinsa yai daga na Rahama, kaya ya saka ajikinsa Rahama ta kalleshi da sauri ganin ya ɗauki car key "Ina kuma zakaje?" Ya jawota duka zuwa jikinsa yana ɗan bubbuga bayanta ya kalleta yana faɗin. "Yanzu zanje na dawo." Fatan sauka lafiya tayi masa, yana fita itama ta shige kitchen dan tanadar masu abincin dare. A fusace ya nufi parlorn Matawalle ganin Mommy tare da Matawalle yasa ya qara haɗe rai ya zauna yana fuskantar Matawalle wanda shima Matawallen hankalinsa duka yana kan Imran ɗin. "Irin tarbiyar da na baka kenan?" Matawalle yayi maganar cikin tsanani fushi. Imran ya saukar da kansa ƙasa ransa na ƙara ɓaci. "Kayi hakuri Daddy ni bazan iya cigaba da zama da ƴar maye ba...!" Da wani irin fushi da mugun mamakinsa Mommy ke faɗin. "Ƙazafin da zakayi mata kenan Imran?Meyasa zakace tana shaye-shaye? yaushe ka zama mugu ban sani ba?." Mommy tayi maganar sounding so pissed up. Imran ya mai da hankalinsa wajan mahaifinsa anan ya bashi labarin yadda ya tarar da Humaidah da kuma ranar da takai masa giya har cikin ɗakin baccinsa. "Saboda kai baka da hankali baka san kunya ba koh? ka manta Humaidah taimakon ka tayi ta aureka a yadda kake? shin na tuna maka ko kai wanene Imran? tun kana shekara goma sha biyar kake ɗaga kwalba." "Ya isheki." Matawalle ya faɗa yana daka mata tsawa haka yana jin maganganun ta na samun gurin zama acikin zuciyarsa. "Agabana dan baki da kunya kike yiwa yarona gorin shan giya?" Matawalle ya faɗa yana kallon mommy da wani irin yanayi cikin muryarsa. "Karki manta Allah ya ɗora masa bawai ason ransa yake sha ba jarabawace tana kan kowa. Kin manta yadda yake min kuka yana cewa ji yake kamar ana tunzura shi yasha? Tabbas ni wawane dana biye miki takin amfani da shawarar da ɗan uwana ya bani akan matsalar Imran tun a baya. Daga yau daga yanzun nan zan mayar da hankali akan nemarwa Imran maganin lalurarsa koda kuwa komai da na mallaka zai ƙare." Da sauri Mommy ta kalleshi gabanta na mugun faduwa zuciyarta na wani irin rawa zatayi magana Matawalle ya ɗaga mata hannu cikin fushi, ya kalli Imran ɗin wanda shima ransa ya gama ɓaci akan kalaman Mommy. "Imran ka mai da matarka ba dan ni ba kayi dan Allah. ko girman maraicinta zaka duba ka yafe mata laifin da tayi maka." Imran ya girgiza kai zuciyarsa na wani mugun tafasa yake faɗin. "Ban da yau Daddy banda yau dan Allah." Ya faɗa yana bar masu ɗakin cikin fushi. A yau yana matuƙar kewar mahaifiyarsa, wata irin kewarta yakeji. Bai taɓa jin haushin mahaifinsa irin na yau ba, kan me zai biyewa shawarar Mommy akan kar a nemar masa magani? Dan me zai biye mata ya kasa yi masa abinda zai kareshi daga faɗawa halaka? Gashi nan saboda shan giyar yaja mutane da dama basa ganin ƙimarsa. Kwantar da kansa yayi jikin seat ɗin motarsa yana jin zuciyarsa na wani irin harbawa, yana jin wani irin yanayi marar misiltuwa. Karo na farko da ya tsani kansa akan shan giyar da yake yi dama duka abun mayen da yake sha. Ko yanzu yana son ya sha wani abun, yana son yasha dan idan bai shaba yana jin zai iya mutuwa. Dakyar yaja motar zuwa gidansa. Rahama na cikin dinning area taji shigowar motarsa ta nufi kofa da gudu ta buɗe ƙofar ta nufesa zata faɗa jikinsa ya wani fisgota da karfi ya turata da wani irin qarfi yana daka mata wata irin tsawa. Da sauri Rahama ta dafe bango jin tana shirin faɗuwa kasa. Zuciyarta na mugun bugawa ganin yanayinsa yayi mugun ɗaga mata hankali, zata nufesa ya nufi stairs da gudu yana dakatar da ita da hannunsa. Itama da gudun ta bishi tana kwala masa kira tana jin wani sabon tashin hankali cika zuciyarta. Kafin ta isa ya shige ɗakinsa tare da murzawa ƙofar key. Bugawa Rahama ta soma yi hankalinta a tashe tana kiransa cikin sanyi murya amma yaki buɗewa. Anan ƙofar ya zube yana haɗa kansa cikin gwiwoyinsa yana jin zuciyarsa tamkar zata fice daga cikin kirjinsa. Wani irin tari ya soma yi yana riƙe da kansa, tara hannayensa yayi duka biyun a saitin bakinsa kawai sai ga jini, sosai ya riƙa yin aman jini yana jin tamkar za'a zare masa numfashi. Rahama na jiyoshi daga inda take sai dai ta kasa buɗewa. Dakyar ya samu tarin ya tsaya, kai tsaye ma'adanar beer ɗinsa ya nufa yana jin cikinsa na wani irin hautsinewa haka ya riqa ɗaga kwalabe yana sauqewa. Zubewa tayi a wajen ta saki kuka marar sauti, har kusan karfe goma na dare babu alamar Imran zai buɗe ƙofar, tasan kuma bazai buɗe ɗin ba, daman akwai hijab ajikinta anan kan marbles ta kwanta saboda ba zata iya komawa bedroom ba. A hankali sanyin ke fitowa yana shiga jikinta. Kafin safe jikinta yayi wani irin azabar zafi. Kusan ƙarfe bakwai na safe ya shiga buɗe idonsa da sukayi masa wani irin nauyi, ya riqa bin room ɗin da kallo. Da sauri ya miƙe tsaye bazai iya tuna rabin abun da ya faru dashi ajiya ba. Abu ɗaya ya faɗo masa arai wato Rahama. Bai damu da kwalaben giyar da ya watsar a ɗakin ba, da sauri ya cire key ɗin ƙofar. Ganinta kwance a kasa yayi mugun ɗaga hankalinsa da sauri ya dagota jin jikinta da xafi ya kara daga hankalinsa. Ahankali ta buɗe ido tana kallonsa hawaye na zubar mata take kallonsa, ɗaukarta yayi ya zaunar da ita cikin soofa ya cire hijab ɗin jikinta da sauri ya nufi toilet, ruwan wanka ya haɗa masu ya dawo yana ƙoƙarin cire hijab din jikinta hannunsa ta rike tana girgiza masa kai, kallon mamaki yake binta dashi, ta miƙe tsaye ta nufi ƙofar toilet ɗin. Ya fisgota zuciyarsa na mugun tafasa ya shiga cire mata kayan jikinta, ɗakin kawai takebi da kallo tana kallon kusan kwalba uku ya tayar a wajen. Runtse ido tayi zuciyarta na matsewa waje ɗaya, yajata suka shige toilet ɗin. Har sukayi wanka bata ko kalleshi ba. Tare sukayi sallah still tana jin zazzabi ajikinta dauriya kawai takeyi. Da kansa ya sauka ƙasa ya haɗo mata tea sai da ransa ya ɓaci sa'annan ta karɓa tasha ya haɗa allura yayi mata ya haɗa mata da magani tana kwance cikin jikinsa duk da bajin daɗin kwanciyar takeyi ba dan mugun haushin Imran ɗin takeji. Sai da ya fara jin saukar numfashinta cikin jikinsa shima ya samu bacci. Ƙarfe tara ta buɗe ido babu laifi zazzabin ya sauka, sai dai tana jin sanyi dan haka wanka ta ƙarayi ta saka kaya masu nauyi a jikinta. Ɗakin ta shiga tattarawa ta ɗauke kwalaben giyar da suka zama empty ta fitar dasu, ta dawo ɗauke da tsintsiya da parker ta shiga tattare wurin. Tana gama gyara ɗakin ta koma toilet nan ma ta gyarashi ta fito sai da tayi cleaning clearing gidan sa'anan ta shige kitchen tanata tunanin mai zata girka musu for breakfast. Doya ta fitar ta soma ferewa, tana gamawa ta wanketa ta ɗora kan gas. Ƙarfe goma da ƴan mintuna ta gama jera komai cikin dining area. Zama tayi cikin parlorn tana danna wayar hannunta rabin tunaninta duk yana kan Imran yadda ya shigo daren jiya. Tana cikin wannan tunanin taji takun sakowarsa daga kan stairs ta ɗaga kai tana kallonsa sai kuma tayi saurin ɗauke kanta har ya ƙaraso cikin parlorn kananun kayane a jikinsa wandon jeans da kuma shirt sai jacket da ya ɗora a sama sabida yanayin garin yau ya canja akwai ɗan sanyi. Yana zuwa ya ɗagata sama ya zauna gamida zaunar da ita kan cinyarsa ya subbaci goshinta, da wata irin murya yake faɗin. "Sabahul khair my Albi." Ta maƙe masa kafaɗa idonta na cika da hawaye lokaci ɗaya ya girgiza kai ya subbaci karan hancinta dai-dai gefen kunnenta yake bata hakuri dan ya san yayi mata laifi. Zai riƙo hannunta ta wani fisge gamida sauka daga kan jikinsa ta nufi dining area a fusace tamkar zata tashi sama sabida masifa. Da saurinsa ya cimmata ya mannata cikin jikinsa ya ɗora kansa cikin ƙafadarta, a hankali yasa hannunsa saman mararta yana ɗan shafa marartata. "Kiyi ƙoƙari ki bani baby idan kika bani baby daga lokacin bazan ƙara kulaki ba idan kinyi fushi dan bazan bada hakuri ba tunda ina ganin little Albi dina." Duk bata kulashi ba. Haka ya ɗorata kan cinyoyinsa ya shiga feeding ɗinta, suna cikin breakfast ya riƙa yi mata tafiyar tsutsa cikin cinyoyinta daga nan salon nasa ya fara canzawa, ture breakfast ɗin yayi a gefe ya jawota cikin jikinsa, a haukace ya shiga zare kayan jikinta yana cilli dasu ƙasa, duk yadda taso hanashi kanta tana wani ƙanƙame jikinta bai saka ya kyaleta ba. Salon da ya shiga nuna mata yasa ta shiga mayar masa da martani itama, a haukace yake kissing kowace gaɓa ta jikinta yana shinshinar cikin wuyanta yana shaƙar kamshin dake fitowa daga jikin, a haukace ya shiga watsar da komai na kan dining ɗin, masu fashewa suka farfashe, da sauri tabi kayan da kallo zatayi magana ya ɗagata cak.! ya kwantar da ita kan dining ɗin ya ɗage kafafuwan nata ya kafa bakinsa a kasanta ya shiga yi mata wani irin mahaukacin sucking, wani irin juya kai ta shigayi jikinta ya kama wani irin rawa, kasa daurewa tayi ta riƙe kansa tana yi masa wani irin ihu. Ƙara riƙe kansa tayi jin tamkar za'a zare mata rai, sai da ya ɗauki mintuna a haka kafin ya cire bakinsa daga wajen. Da sauri ya shiga cikin hole ɗinta, wannan lokacin ji yayi tamkar ba a cikin duniyar yake ba saboda tun yana binta a hankali dan ɗinkin dake jikinta har yazo yana yi mata a haukace. Ɗagota yayi a gigice ya fara yi mata wani irin doggy, wani irin numfashi yake saukewa sai da ya samu natsuwa ya wani rungumeta yana sauke ajiyar zuciya. Lafewa tayi cikin jikinsa gaba ɗaya jikinta ya saki, haka ya ɗagata zuwa master bedroom, kai tsaye banɗaki yayi, a toilet ɗin ma bai barta ba gaba ɗaya ta gama galabaita a hannun Imran. Zazzabi taji yana son dawo mata a cewar sa sai tayi hakuri dan acikin watan nan yake son ya yi iya yinsa ko Allah ya bata ciki, dan haka bazai ɗaga mata ƙafa ba. Suna fitowa da kanshi ya shirya ta yace ta hutu zaije clinic zuwa 6pm zai dawo. Sai kusan 12 ya fita wanda sai da ya tabbatar ya gyara cikin dining area ɗin da suka gama hargitsawa. Magani tasha tana jin duka gaɓoɓin jikinta na wani irin ciwo . Yana fita kuma taji tana wani irin kewarsa, haka tata kwanciya kafin ta samu bacci ya ɗauketa. *********************** Bai wani razana ba ganin Matawalle yau acikin office ɗinsa, sai dai kallo ɗaya yayi masa ya ɗauke kai gefe kafin ya mayarda hankalinsa kan takardun da yake cikewa, sai sallamarsa da ya amsa a matsayin sa na musulmi. Matawalle ya saki murmushi mai ciwo yana mamakin zafin zuciya irin na Abubakar Galadanci, a iya zamansa dashi cikin maƙotaka lafiya lau suke suna mugun mutunci, sun zama tamkar ƴan uwa, siyasa ce kawai ta haɗasu samun wannan saɓanin wanda kuma daga lokacin da aka bawa Bashir Matawalle takarar senate a jam'iyarsu shima cikin hukuncin Allah Abubakar Galadanci aka bashi takarar senate a tasu jam'iyar sai Allah yasa Matawalle ya hau kujerar senate ɗin shikenan komai ya canja, Abubakar Galadanci ya ɗauki tsangwamma ya ɗora masa, daga wannan bazai iya tuna mai yayi masa ba. Matawalle yayi gyaran murya yana faɗin "Abubakar ranar naje gidan ka akace bakya jin daɗi ka samu bacci ba'a faɗa maka sakon naje ba?" Abba dake rubuce-rubuce ya ɗago yana yi masa wani shegen kallo yana faɗin. "Kwarai an faɗa min, sai dai saƙon naka ai naga bashi da wani amfani acikin sa, yau kuma cin mutunci kazo kayi min har acikin Company na ko ya ya?" Abba ya faɗa da ɗan fushi cikin muryarsa. Matawalle ya saki murmushi yana girgiza kai cike ƙasƙantar da kai yake faɗin. "Ko ɗaya wallahi, wannan karon da alkhairi nazo Alhaji, ya kamata dai mu manta baya da duka abubuwan da suka faru kawai mutari gaba saboda farin cikin ƴaƴan mu. Ni dai tuni na amshi ƴarka amatsayin ƴata ta kaina bama suruka ba. Ya kamata mubar wannan adawar mu koma kamar da cikin aminci." Abba ya girgiza kai yana faɗin. "Idan ka gama dan Allah ka tafi ina da abubuwan yi!" Matawalle ya girgiza kai yana cije leɓe, sosai yake jin ɓacin rai amman ya daure. "Abubakar kayi hakuri ka yafewa Rahama girman laifin da tayi maka na barin rayuwarku, tabbas ta kunyata ku a idon duniya amma ka duba ka gani kawai zallar kurciya ce." A fusace Abba ya katseshi. "Daman shine ya kawo ka har cikin office ɗina? Okay fine dan Allah ka tashi ka tafi, kuma na yafewa ɗanka ita tun daɗewa." Cikin zafin rai Matawalle ke faɗin. "Kai baka yafiya ne a rayuwarka Abubakar Galadanci?" Abba ya dafe kansa zuciyarsa na mugun bugawa saboda tsananin ɓacin rai, ya ɗago idonsa da suka canja kala yana faɗin. "Zan yafewa Rahama amman da sharaɗin." Da sauri Matawalle yace, "Ina jinka insha Allahu Imran zaibi duk wani sharaɗinka da ka ɗora masa." Wani irin murmushin mugunta Abba yayi yana faɗin. "Ina so nan da sati biyu ka dawo kai da ɗanka da matar tashi cikin gidana sai na faɗa maka sharaɗin. "Daddy ya ɗaga kai alamar amincewa dan yasan saboda kawai ya wulakanta shi ne yayi masa haka. Amman babu komai zai yi masa hakan da yake so saboda farin cikin yaronsa. Sallama ya yiwa Abubakar Galadancin sannan ya fice daga office ɗin........... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB*#500 *ZO GARENI*#300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA*#300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Team Albi #Haske Writers Association. [12/10, 7:08 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 46.... Yadda yaga Mami ta shigo cikin parlorn nasa ne yasa ya miƙe zaune, kallo ɗaya zakayi masa kasan baya cikin natsuwarsa da kuma walwalarsa, ba abinda yaja masa shiga cikin wannan halin sai sabida Rahama Galadanci, mace ɗaya tilo daya kasa cirewa acikin duniyarsa duk kuwa irin girman laifin da ta aikata masa a baya, still ya kasa cireta aransa. Mami ta girgiza kai a karo na babu adadi tana faɗin. "Wallahi kana bani mamaki, wai saboda wannan yarinyyar kake neman kashe kanka?wannan wane irin bala'i ne? an saka ranar aurenka amman kullum abinka cigaba yake ƙarayi. Tsorona Allah tsorona kar kaje ka kasa baiwa Rumana farin ciki Farook. (An saka auren Farook Galadanci da ƴar gidan abokin Abbie wanda shi Abbie ɗin ne yaje ya nemarwa Farook aurenta dan ya rage masa damuwar da ya tsinci kansa aciki.) Tun daga ranar da Rahama tabar cikin rayuwarsa ya rasa duk wani farin ciki da walwala, jin daɗi sukayi ban kwana cikin tashi rayuwar. "Gaskiyarki ne Mami tana can tana farin cikinta tana baiwa wani kato farin ciki da jin daɗi wanda ta mallaka masa jikinta tun a titi, ni kuma ina nan ina hasarar tunaninta." Ya kalli Mami da idonsa da suka gama canza kala yake faɗin. "Kiyi hakuri Mami." Haka kaɗai ya iya faɗawa Mami, Mami ta bishi da harara tana faɗin. "Yau da yamma ka tabbatar kaje ka samu Rumana kun kai karshen abubuwan da zaku tsara a bikin ku." Ɗagawa Mami kai kurum yayi. Bar masa parlorn tayi tana ta banbamin faɗa.. ********** Har Imran ya fara shirye-shiryen fitarsu waje sai Daddy ya dakatar da tafiyar ya faɗawa Imran ɗin cewar Abubakar Galadanci yana so zai yi zama dasu nan da sati biyu masu zuwa. Imran ɗin bai kawo komai aransa ba sai murna ma da ya hauyi saɓanin Rahama da maganar ta tsaya mata a rai sosai kullum da abin take kwana take tashi a ranta. Sun haɗu da Umminta a gidan Hajiya Babba take shaida mata yadda Matawalle yayi da Abba. Ummi itama tasha mamaki amman tayi murna ba kaɗan ba jin za'a sasanta Abba kuma zai yafewa ƴarta. Acikin sati ɗaya Rahama tayi wata irin rama wacce Imran ɗin ya rasa dalilinta, tun yana faɗa har ya dawo rarrashin cewar ta kwantar da hankalinta. Ita kuma babbar fargabarta a duniya shine ta rasa Imran Matawalle duka. Haka ta nemi dalilin dake cikin zuciyar Abbanta na cewa dole sai sunje gabaki ɗayansu ta rasa dalili har kirgen kwanaki takeyi. Ana cikin haka Imran ya dawo da Humaidah saboda matsawar da Matawalle yayi masa. Mommy tayi-tayi da Humaidah su koma wajen Malam mai tasiri dan a samu a juya hankalin Imran ɗin ya dawo kanta, amma Humaidah ta nuna sam bata yadda da asiri ko tsafi ba, saboda tana tsoron mutuwa idan kuma asirin ya karye ya dawo kanta kuma fa ya zatai? Tasan iya barikinta kawai da kissa zasu iya samar mata da soyayyar Imran Matawalle a zuciyarsa. Kallan Mommy tay take cewa. "Gaki dai kina yiwa Matawalle asiri dashi da ɗansa, amman ko kaɗan babu amfanin da asirin yake miki, tunda idan suka tashi yi miki rashin mutunci babu wanda ke tsaida su. kawai ki barni naje naji da gidana, tabbas kinyi min ƙoƙari acan baya Aunty nagode, amma ki barni zan ƙarasa sauran da kaina." A lokacin Mommy baki ta saki tana kallon Humaidah rakiyyar datafasa yi mata kenan na komawa gidanta sai dai Humaidah ɗin taja motarta da kanta ta koma gidan Imran Matawalle. A cikin sati biyu ɗin da sukayi na jiran ranar da Abba ya basu kullum Imran Matawalle yana manne da Rahama, Itama a haka take biye masa ko yana clinic da yaji yana buƙatarta zai dawo gida duk da itake tsokanoshi da dirty talks ɗinta, haka zata ta tura masa saƙo a waya wanda irin abubuwan da take tura masa tun acan zai fara jin yanayinsa ya canza, agigice yake dawowa gida sai idan yasan zasuyi theater ne zai kashe wayarsa duka dan kar a samu matsala. Yau ta kasance Ranar Lahadi kuma tayi dai-dai da ranar da zasuyi zaman da Abba ya buƙata wato Alhaji Abubakar Galadanci. Sai dai tun safe Rahama take ta fargaba da kuma faɗuwar gaba. Imran har fushi yayi kusan 12 ya kira daddy ya faɗa masa zasu iya zuwa yanzu? Daddy yace a'a sai bayan la'asar Yayan daddy na hanya wato Abbie. Yinin ranar kasa tabuka komai tayi, ko abinci sai da ya fita ya samo masu wannan karon da takeaway ɗin Humaidah yana aje mata ya fito daga cikin ɗakin itama kallo ɗaya tayi masa ta ɗauke kai tare da taɓe baki iya lokacin da ta ɗibar masa ya kusan cika, ƙiris ya rage Imran Matawalle ya zama nata ita ɗaya ta dalilin shi mommy ta daina ɗaga wayarta idan taje gidan bata wani sake mata fuska. Baki ya buɗe yana kallon yadda hawaye ke zubar mata ya tura abincin da sukeci zai fara masifa tayi saurin shigewa cikin jikinsa tana fashewa da kuka mai tsayawa arai, saboda karfin hali kawai takeyi a gabansa. Yadda take kukan yayi bala'in ɗaga hankalinsa, ɗagota yayi ajikinsa yana kallon cikin idanunta abunda ya gani acikin idanunta yasa yaji numfashin sa na barazanar ɗaukewa duka. Da sauri ya kamo dogayen yatsun hannunta yana binsu da kallo, wata irin runguma yayi mata yana sakin kabbara yana dariyar farin ciki. Haka ya ɗagota yana yi mata wani irin kallo tamkar zai canyeta gaba ɗayanta. Imran ya zamar mata tamkar wani mahaukaci, ya sake rungumeta cikin jikinsa, wani sabon sonta dake huda cikin zuciyarsa yaji yana bin jinin jikinsa, hawayen farin ciki ya rika sauke mata a saman ƙafadarta. A ruɗe Rahama take ta ɗauka yana jin yadda takeji ne, ta dauka yana jin tamkar za'a raba auren su ne. Ya ɗagota yana riqe da ita ajikinsa yake faɗin. "Daga yau daga yanzun nan karki ƙara ɗaukar wani abu mai nauyi, please komai kikeso ni zanyi maki shi. Yanzu muje kiyi wanka muje clinic na duba lafiyar babyna." Baki ta buɗe tana kallonsa da shock cikin fuskarta, shin da gaske ne tana ɗauke da cikin Imran acikin jikinta? Bata taɓa kawo haka acikin rayuwar aurensu nan kusaba na ɗaukar ciki . Ko a wajen wanka sai wani irin lallabata yake tamkar wata kwai. Yau duk wannan wasan da suke a toilet babu shi, duk yadda Rahama taso ya bari suyi sallah ƙin yadda yayi haka ya ɗauketa da ita da hangbag ɗinta ya nufi mota. Wani irin shegen kallo Humaidah ta rinƙa yi masu dan tana zaune a cikin dining area tana cin abinci suka fice daga parlorn akan idonta. Wani abu taji yana tsaya mata arai da wani irin kishin Imran ɗin. Da kansa ya ɗibi jininta haka yasa tayi fitsari lab ya wuce da sauri yana tsaye akayi komai yadda ake ganin rawar jikin Dr. Imran Matawalle yasa suka san koma na waye to yana da matukar muhimmanci a wajansa. Result ya fito har scanning yana zaune aka yi mata, nan suka tabbatar masa da cewa tana dauke da cikin sati biyu da kwana biyar. Juya takardar ya shiga yi a hannunsa, kasa daurewa yayi yana zaune cikin office ɗinsa, dukansu suna cikin soofa a kwance Rahama na cikin jikinsa tana bacci daman kuma fargaba ta hanata komawa tun asuba sai yanzu. Kiran maigirma Matawalle yayi bai tsaya ya gama amsa sallamarsa ba ya fara ihu ta cikin wayar, "Yessss... Yesss... Yessss! Daddy da gaske na kusa zama Paapa, ina farin ciki Daddy I'm so happy so..so..much." Ya faɗa sounding so very happy. Shima wani irin farin ciki Matawalle yakeji a wannan lokacin, wai Imran ne zai zama Daddy da gaske? "Alhamdulillahi ya rabbi!" Daddy ya faɗa yana jin kwallar farin ciki na cika masa idanunsa, cikin kulawa yake faɗin. "Ka kula da ita please Imran." Daddy ya faɗa da wani kalar farin ciki a muryarsa. Bayan sallar la'asar Daddy ya kira Imran yana faɗin ya har yanzu basu zoba gashi har kusan karfe huɗu da rabi. Imran ya kalli fuskar Rahama yana shafawa a hankali sai yanzu ya lura da mugun hasken da tayi, fuskarta har wani irin glowing takeyi, yaja numfashi yana faɗin. "Daddy tana bacci idan ta tashi zamuzo, kasan ba'a son ana tada mai juna biyu daga bacci." Murmushi Matawalle yayi kawai ya kashe wayar yana jinjina rashin kunyar Imran ɗin. Ita kuwa da yake ta samu baccin sai kusan biyar Rahama ta farka tayi miqa acikin jikinsa tana zubawa fuskarsa ido, da sauri kuma ta miƙe zaune tana kallon agogon dake maƙale acikin hannunta, ta wani zaro ido tana kallon Imran ɗin tamkar zatayi masa kuka take faɗin. "Karfe biyar meyasa baka tasheni ba Abba na can na jira kar yayi fushi ko yace mun saɓa umarninsa." Ya ware mata ido shima bece komai ba. Miƙewa tayi da sauri ta nufi toilet ɗin dake cikin office ɗin nasa, da gudu shima ya cimmata, tare suka ɗauro alwalar sukayi sallah, ta miƙe da sauri sai kawai taji tana jin wani jiri da sauri Imran ya dawo da ita jikinsa hankalinsa a tashe, cikin ɗaga murya yake faɗin. "Meyasa bakya bin komai a hankali ?." Ta turo baki tana ganin yadda yake yi mata masifa, zai rikota ta fisge idonta na cika da hawaye, ya girgiza kai kawai yana bata hakuri cikin rarrashi yake faɗin "Ya isa to please kinsan fa bake kaɗai bace please ki kula sosai." Haka ya ɗagata zuwa mota haka nurses ɗin wurin suka rinƙa binsa da kallo suna gulmarsa kasa-kasa daman yana iya taraiyar macce har haka? sosai kansu ya daure dan shi bama ya nuna musu cewa yana da mata. A hankali ya dinga jan motar har sukaje gida. Ya ɗauketa haka ya shiga da ita har cikin parlorn Matawalle, kallo ɗaya Daddy yayi masu ya ɗauke kai tare da girgixa kai. Da wata irin kunya Rahama ta sauka ƙasa tana gaisheshi da sauri Imran ɗin ya ɗagota ya zaunar daita cikin sofa. Shaye da toka yake faɗin. "Waya faɗa maki ana zama a ƙasa? Daddy ka ganta koh?" Imran ya faɗa yana ɓata rai. Girgiza kai kawai Matawalle yai yace su fito. Su ukun suka nufi gidan Abubakar Galadanci zuciyar kowa na bugawa da wani irin yanayi, maigadi yayi masu jagoranci har cikin parlorn Abba. Duk yadda Rahama taso Imran ya sakar mata hannu ƙin yadda yayi, amman suna haɗa ido da mutanen dake zaune cikin parlorn tai saurin fisge hannunta da sauri ta nufi Hajja lokaci ɗaya hawayen farin ciki na taruwa a idonta. Itama Hajja ba ƙaramin ƙewar jikartata tayi ba, sosai tayi bala'i tayi masifa tayi rarrashin duniya akan Abubakar ya dawo da Rahama cikin gidan nan ya yafe mata laifin da tayi musu amman yaki saukowa. Hajja ta ɗagota tana yi mata wata irin harara tana faɗin. "Kuka kuma? Toh kukan me zakiyi kina tare da abun sonki da kaunarki." Ta faɗa tana yiwa Imran ɗin wani ɗan iskan kallo mai cike da tsantsar jin haushinsa, dan saboda shi duk tarasa jikarta tsawon wata da watanni, sannan duk saboda shi ba'a ƙara zaman lafiya a cikin danginsu ba, saboda shi zumunci yake son watsewa. Gaisuwar da yake yiwa Hajjan ma bata karɓa ba sai ma ɗauke kai da tayi tana ƙara damƙe hannunta cikin na Rahama, wannan karon zata tsaya da kafafunta bazata ƙara barin Rahama tabarsu ba, duk da cewa sun samu labarin an ɗaura musu aure da Imran ɗin. Cikin mutunci da girmamawa Matawalle ya gaisawa da Abbie, shima Abbie ɗin da fara'a yake amsawa tamkar babu abunda ya faru. Saɓanin Alhaji Abubakar Galadanci da yayi mugun haɗe rai. Imran ya gaishe da Ummi ta amsa masa sai dai fuskarta babu wani walwala. Jikin Rahama yayi wani irin sanyi sai taji duk babu wani alkhairi acikin wannan zaman nasu. Abbie ya buɗe musu taro da addu'a sa'annan ya kalli Abubakar Galadanci yana faɗin. "Muna saurarenka Abubakar." Abba yayi gyaran murya ya kalli gefen inda Rahama take, kallon da taga Mahaifinta nayi mata a wannan lokacin yasa taji wani mugun fitsari ya bala'in cika mata mara. "Ina so ku zama shaida, yanzu zanyi zama na farko da karshe nida Rahama. Sannan zan yafe mata duk laifin da tayi min amman da sharaɗin." Da wani irin razana ta ɗaga ido tana kallon Abban nata. "Yanzu gata a cikin gidana, ta yadda da cewar ta dawo kenan haka bazata ƙara kula ɗan gidan Matawalle ba har abada.!" Dukan su babu wanda shock bai bayyana cikin fuskokirsu ba. Da rawar murya Rahama taja ɗuwawunta har gaban mahaifinta zuciyarta taji tana ƙara cika da wani irin sabon tashin hankali wanda bata san kalarsa ba. Abba ya maida kallonsa wajan Imran Matawalle da shima shock ke bayyane cikin fuskarsa, ya miƙa masa biro da takarda yana faɗin. "Ina so ka rubuta takardar sakin ƴata ka bata yanzun nan, ni kuma zan yafe mata laifin da tayi min gabaki ɗaya idan har ka yadda da cewar kai masoyinta ne." Imran ya kalli Rahama wacce kanta ke sauke a ƙasa ta kasa kallon Imran ɗin dan yana iya karyar mata zuciya. Ji tai kawai wannan karon ko mai zai faru sai dai ya faru zatayi biyayya akan duk abunda mahaifinta zaice zata bishi koda hakan zaizo ƙarshen numfashinta, bazata ƙara yin kuskuren da tayi a baya ba. Duk yadda Imran ɗin yaso ta kalleshi ƙin yadda tayi ta kalleshi, zuciyarsa na wani irin harbawa da sauri da sauri tamkar zata fito. Zai yi haka dan farin cikin Rahama wannan karon zaiyi ƙoƙarin ya danne duk wani abunda yakeji akanta, zai bar rayuwarta ya bata damar daidaita rayuwarta da iyayenta. Samun kansa yayi da ɗora hannu akan takardar ya shiga rubutu, cikin minti ɗaya ya gama ya dunkule takardar ya isa har gaban Rahama ya kamo hannunta ya saka mata a ciki hannayensu yana ta faman rawa. Da wata irin sassarfa yabar parlorn, Matawalle ya jinjina kai yana kallon Abubakar Galadanci da wani irin yanayi cikin fuskarsa yake faɗin. "Nagode da dukkan karammawarka Abubakar, duk ranar da Rahama ta haihu zamu zo mu karɓi yaron ko yarinyar da ta haifa." Haka ya fice daga parlorn jikin kowa yayi wani irin mugun sanyi, babu kalmar da tafi tsaya masu arai kamar ta _Idan Rahama ta haihu._ Da wani irin sauri Hajja ta dagota sosai ta kurawa kwayar idon Rahama ido, zuciyar Hajja na tsinkewa da wani sabon tashin hankali take faɗin. "Abubakar ciki gareta shine zaka raba auren dan zalunci?." Ya girgiza kai zuciyarsa na matsewa da wani kalar yanayi, batareda ya cewa Hajjan komai ba. Dakyar ta iya ɗaga ƙafarta Ummi na rike da ita suka bar parlorn. Duk dauriyarta kasawa tayi, fashewa tayi da wani irin kuka mai sosa zuciya, yanzu da gaske Imran ya rubuta mata takardar saki.? Addu'a kawai take Allah yasa mafarki ne bawai gaske ba. Hajja ta karɓi takardar ta kalli Ummi tana faɗin. "Karɓa ki duba saki nawa yayi mata? Allah yasa ba duka bane." Ummi ta karɓi takarda itama jikinta duk ya gama mutuwa, duk da tasan bata son auren Rahama da wannan yaron, amman mutuwar auren a yanzu kuma ya tsaya mata arai ga kuma rabo a tsakanin su. Cikin dauriya ta buɗe takardar zuciyarta na harbawa. _"Kina nan manne a cikin zuciyar Imran Matawalle a duk inda nake Albi, please ki kula da kanki da little Albi banda zama da yunwa"._ Ummi ta shiga girgiza kai tana jinjina rashin kunyar Imran ɗin. Ta kalli Hajja tana faɗin. "Saki ɗaya ne." Hajja ta girgiza kai tana faɗin. "Toh ai da sauki tunda ɗaya ne." Taja hannun Rahama zuwa ɓangarenta tana faɗin. Suje tayi mata tuwo taci yanzu ba ita ɗaya bace bazata barta da yunwa ba. Da haka suka nufi ɓangaren Hajja. Koda Matawalle ya koma gida bai samu motar Imran ɗin a harabar gidan ba, hankali tashe ya shiga neman layin sa sai dai a karo na babu adadi ake faɗin a kashe, gaba ɗaya zuciyar Matawalle wani iri ya rike jinta. Abbie ya kalli Abba yana girgiza kai yake faɗin. "Kana ganin wannan hukunci shine zai sanyaya zuciyarka? karka manta Hajja ta tabbatar akwai ciki a jikin Rahama." Abba ya girgiza kai cike da gajiya da zancen yake cewa. "Idan ta haihu sai akai masu tsiyarsu yaya ba shikenan ba dai? wannan karon ai na nuna masu nike da iko da ƴata wancen ma da Rahama tayi ƙoƙarin binjire min kyaleta kawai nayi, a wannan karon wallahi sai na tsine mata albarka tabi duniya, dan kyaleta zanyi taje duniya ta koya mata hankali." Abubakar Galadanci yayi maganar so pissed up... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB*#500 *ZO GARENI*#300 *NIDA RAHEEMA*#300 *RAYUWAR AURENA*#300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran matawalle #Rahama galadanci #team Albi #Haske Writers Association [12/12, 10:02 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 47..... Kallansa Abbie yai sosai ganin yadda ya hau kamar wanda aka shaƙe, numfashi ya ja sosai kafin ya sauke yace. "Kasan girman zunubin daka ɗauka Abubakar? Please kayi tunani saboda akwai ciki a jikinta, a cikin addinin mu laifi ne babba a saki mace cikin jini ko kuma da ciki, idan har so kake ya saketa sai dai ka bari har ta haihu ko a ranar ne idan ta rabu da cikin zaka iya yanke duka igigoyin auran idan kana da buƙatar hakan." Da wani irin tashin hankali Abubakar Galadanci yake kallan ɗan uwan nashi, dayake yana cikin fushi be tsaya ya wani yi nazarin maganar Abbie ba yake cewa. "Kana wani cewa saboda ciki sakin da yayi beyiyuba kenan? Toh ni a wajena ya yi, da ina da hali ma sai nasa an ɓarar dashi dan bana buƙatar jinin Matawalle a cikin ahalina." Abbie ya buɗe idon yana kallansa, cike da takaici yake faɗin. Ya kamata kasan cewa idan hankali ya gushe, still hankali ake sawa ya nemo shi. Maganar aure ne da Farooq Allah beso ba shida Rahama, idan kuma batu ne na, siyasa yanzu akwai damar sake yin wata takarar a gaba idan kana so, kai baka ganin rabon dake tsakaninsu? Babban abin daɗin ma da aure suka samu cikin ba wai a banza yaje ya lalata mana yarinya ba. Ka godewa Allah Abubakar domin yana sanka da rahamarsa kar ka bari ya barka da iyawarka kazo kana dana sani." Gabaki ɗaya Abba ya gaji da surutan da Abbie keyi masa waɗanda suke sake ƙona masa zuciya. "Naji amma Rahama ba zata sake komawa wajan yaron nan ba koda kuwa zata mutu babu aure." Abbie ya girgiza kai ya tabbatar Abba bazai gane abinda yake san ya gano ba, dan haka wayarsa dake ta faman ruri ya zaro daga cikin aljihu yana karawa jikin kunnenshi. Can ɓangaren Hajja kitchen ta shiga da kanta dan yiwa Rahama tuwo saboda tasan masu ciki da dama suna masifar san shi, yayin da Rahama ke kwance cikin bedroom ɗin Hajja, kuka takeyi tana faman rufe baki dan kar ya fito fili. Sosai zuciyarta take wani irin bugawa, tayi mamaki matuƙa da har Imran ya iya rubuta mata takardar rabuwa da ita, cikin zubar da hawaye ta shiga nemo sunansa a wayarta amma ta kasa kiranshi tunawa da tai wannan lokacin mahaifinta ne yake son tayi masa biyayya. Ta sauke wayar tana fashewa da wani irin kuka. Cikinta ta shafa wanda ba zaka taɓa ɗauka cewa an fara yi mata wata halitta a cikinsa ba, ta tuna yadda Imran ɗin yai murna yai farin cikin ganin wannan cikin sai gashi basa tare zasu kula dashi. Ummi ta ɗaga can ƙasan takardunta masu muhimmanci ta sanya takardar a wajan tana bin ta da kallo, ba zata taɓa bari Abba ya gani ba, dan idan har yaga cewar saki ɗayane a ciki sai tsanar Imran ɗin tafi ta baya zafi, dan tsab Abba zai ce ya wulakantashi, ita kuma ba zata sake bari taga an ci gaba da yin gabar nan ba tunda har Allah yasa tsakanin Rahama da Imran ɗin akwai haihuwa tsakaninsu ba. Yanzu zata jira taga me Abban yake nufi, za kuma tasa ido sosai akan lafiyar Rahaman da abinda yake cikinta dan har ta fara murnar samun jikoki. Wani irin danna horn yakeyi wanda yasa maigadin nashi ruɗewa, ko gama buɗe masa ba'ai ba ya kutsa motar har madubin gefen passinger yana karyewa, wani wawan wrong parking yai ya fito a fusace ya nufi cikin gidan. Ko Humaidah dake tsaye ƙofar kitchen be kula da ita ba ya haye sama yana jin tamkar zai faɗi. Ganin ya shige yasa ta saurin fitowa taje ta leƙa parking lot tayi zaton ko Rahaman ce ta tsaya dan indai kaga Imran a hargitse to misunderstanding suka samu shida Rahama. Ta ɗan jima a tsaye ko zataganta amma shiru, ta rufe ƙofar a hankali sannan ta shiga cikin ɗakinta tana sakin wani side smiling, babu abinda yake mata daɗi irin taga saɓani ya shiga tsakanin masoyan nan, takan ji wani farin ciki marar misaltuwa a cikin zuciyarta. A haukace yasa hannu duka biyun ya ture duka kayan dake saman mirror duk suka zubo suka tarwatse a cikin ɗakin. Wani gigitaccen ihu ya saki yana kama kansa idanunsa a runtse yana jin kansa yana barazanar cirewa. Wai yau shi akai wa wayau aka kwace masa mahaɗin zuciyarsa, Rahama na ɗauke da cikin jininsa amma an kwace su duka, yau wa zai kaiwa kukanshi a share masa? Wa zai gayawa damuwarsa ko za'a lallasheshi? Bashi da kowa sai Daddy kuma a wannan yanayin ko ganinsa baya san yi. Da sauri ya fito ya shiga ɗayan ɗakin, ma'adanar beer ɗin shi ya nufa jikinsa yana wani irin rawa ya buɗe sai dai me? Wayam babu komai a cikinsa. A haukace yai wani irin zaman daɓaro yana furta. "No...! No..!! this can't be...." Saboda yasan yana da ragowar guda biyu a ciki ya za'ai ace yanzu babu su? bayan babu wanda yasan inda yake ajiyarsu? "Rahama...! Why Albi? Why...?" Ya faɗa kamar zai fashe da kuka dan yasan tabbas itace ta gansu ta kwashe su kuma yana da tabbacin ta zubar. Cike da tashin hankali ya juya ya fito daga cikin ɗakin dama car key ɗin yana can ko cirowa beyi ba daga motar. Yana zuwa tsakiyar parlorn ya hango beer bottle the same wacce yasha kwanaki kuma irin wacce yaga Humaidah tasha. Gigicewa yai yanajin matuƙar san sha, kallan ɗakin Humaidah yai ganin bata fito ba yasa shi saurin ƙarasawa wajan hannunsa yana rawa ya ɗauki bottle ɗin zuciyarsa tamkar zata tsinko ta fito, yana shirin buɗewa kawai yaji dirar motoci a cikin parking lot yai saurin zuwa ya buɗe labulen window, motocin Matawalle yagani da sauri ya tura bottle ɗin ƙarƙashin kujera yana so yai control ɗin kanshi. Da sallama Matawalle ya murɗa handle ɗin ƙofar bayan yace da masu kula dashi sujira a bakin ƙofar. Hango ɗan nashi a tsaye dafe da kai yasa shi yin saurin ƙarasawa wajan shi ya dafa shoulders ɗin shi cike da kulawa yake yi masa magana. "Dama nasan kana nan cikin damuwa my son, zoka zauna muyi magana." Imran yabi Matawalle suka zauna cikin two seater yana riƙe da hannunshi yake kallan fuskarsa, gaba ɗaya Imran ɗin yaki haɗa ido dashi. "Ban san manufar Abubakar kenan ba da wallahi bazan taɓa zuwa gurin shi ba dan befini zuciya ba, sai dai kawai nasan kaddara ce ta kaimu ina so kayi hakuri Imran." Murmushin takaici kawai ya saki yana haɗiyar wani abu mai zafi yake cewa. "Daddy cikin jikinta nake tunani, bana san damuwar da Rahama take ciki yai affecting baby na. Daddy ina san baby daga wajan Rahama ina san ta haifa min baby's kayi min addu'a Daddy ina jin zuciyata na wani irin zafi." Matawalle ya sake damƙe hannunsa cikin nashi yana jin tausayinsa yace. "Kada ka karaya, indai kuna da ragowar zama tsakaninka da Rahama sai kaga Allah ya sake baka dama, yanzu dai ina so ka kwantar da hankalinka sosai karka nemi Rahama saboda naga alamar har yanzu Abubakar Galadanci zuciyarsa bata sakko ba, ka bari nan da zuwa wani ɗan lokaci sai mu sake jarrabawa ko zai baka ita Allah dai yasa ba duka kai sakin ba?" Kansa kawai ya ɗaga alamar eh bece komai ba. "Kayi sallar magariba?" Imran yai shiru shi gabaki ɗaya ma ya manta da sallar, dama idan Rahama na tare da shi ne baya wuce lokacin yin sai idan akasi aka samu. "Idan baka yi ba ka tashi kayi kasamu kaci wani abun ka shirya gobe zaka rakani Abuja." Da wani irin yanayi ya ɗaga kai ya kalli Matawalle alamar ba zai iya zuwa ba, Matawallen ya dafo shoulder ɗinsa yace. "Please rakani zaka yi." Ɗan turo baki yai saboda baya san zuwa nan da can indai ba a cikin Kano bane. Humaidah ce ta fito cike da farin ciki sanye cikin doguwar riga ta wata atamfa orange da ratsin blue black a jiki, gabaki ɗaya suka juya jin takun takalmi. Matawalle ya faɗaɗa murmushinsa yana faɗin. "Ashe kina ciki?" Tayi ƴar dariya tare da faɗin "Ina wanka naji shigowar motoci, sannu da zuwa Daddy ina yini?" Ta shiga gaisheshi da wani irin respect tana faman wasa da yatsun hannunta. Da fara'a Daddy yake cewa. "Kaga ma kawai sai kuyi tafiyar nan kai da Humaidah tunda ita waccen t...." Da sauri Imran ya katse shi ta hanyar faɗin. "Abar maganar nan please Daddy dan Allah." Matawalle yace, "Shikenan to." Kallonsa ya mayar kan Humaidah yana cewa. "Ki samarwa mijinki abinci zai yi sallah sai yaci." Farin ciki ya cika zuciyarta wai itace yau ake cewa ta yiwa Imran girki harma ana kiransa da mijinta, daɗi kamar ya kasheta haka takeji. Cike da kwarkwasa ta miƙe tare da shiga kitchen ɗin ta tsaya tana raba idanuwa. Muryar Daddy taji yana faɗin. "Humaidah ki barshi ma yace Al-Amin zai kawo masa." Tasan kawai ya gayawa Daddy hakan ne dan karta girka, ta ɗan ɗaga kafaɗa dan ba ƙaramin wahala takeji ba ace tayi girki ko itama sawa take ayo mata takeaway ɗin duk abinda take so, sai ko idan Imran ɗin ya kawo mata. Har mota Imran da Humaidah suka raka Daddy ya tafi su kuma suka koma ciki. Ko kallan inda ya ajiye beer ɗin beyi ba, haka kawai yanzu yaji bazai wani sha ba, ya nufi upstairs har ya fara takawa yaji Humaidah na cewa. "Kana buƙatar wani abun ne?" Imran da ya dan dakata yaci gaba da takawa yana faɗin. "No." Bejira ta koma magana ba ya ƙarasa da sauri ya shige ɗaki. Kai tsaye toilet ya shiga ya ɗauro alwala ya fito, kan praymat ya hau ya tada sallah. Yana idarwa ya sake fitowa dan gaba ɗaya ji yai gidan yai masa wani girma, yayin ɗakin yai masa mugun duhu duk babu daɗi yana jin tamkar zaiga gilmawar Rahama a cikin ɗakin. Gidan ya bari ya ɗauki ɗayar motarshi ya fice, ko kafin Humaidah ta fito mai gadi tuni ya rufe gate ɗin. Ƙaramin tsaki ta saki taje ta ɗauke beer ɗinta da ta ajiye yasha tasamu damar biyawa kanta buƙata, dan tana kallan lokacin da ya ɗauka zai sha su Daddy suka zo ya ɓoyeta ƙarƙashin kujera. Rungume beer ɗin tayi tana sauke ajiyar zuciya, a zahirance take faɗin. "Zakiyi amfani kwananan." Ta shige ɗakinta ta boye, tana son sanin inda Rahama take da kuma abinda yasa bata cikin gidan Imran. Yawo ya dinga yi cikin mota yana so ya rage daren kuma baya son zuwa shan beer duk da cewa ana tilastawa zuciyarshi buƙatar shanta. Sai kusan 11:30pm ya dawo gida, yasha mamaki da ya tarar da Humaidah kwance cikin sofa tana chatting, jikinta wata rigace wacce bata ɓoye komai na jikinta ba, yana kallanta ya ɗauke kai yai hanyar upstairs yaji tana masa magana. "Dan Allah ka tsaya ko mu ɗan yi hira ko ta ƴan mintuna ne, dan Allah dan Annabi." Afusace ya juyo ya watsa mata wani kallo a saman fuskarta, ganin yadda ta wani marairaice gashi ta haɗashi da Allah da annabi, ya daure fuska yana cewa. "Ina da aiki ke kuma kin tsaidani da haɗani da, Allah." Cike da haushi ya koma ya zauna cikin soofa fuskarshi babu wani walwala. Rintsa ido kawai yakeyi dan gaba ɗaya bayajin wani sukuni, turaran jikin Humaidah ya uzzara masa banda cije lips babu abinda yake yi, ganin yana nema kasa controlling kanshi yasa shi saurin miƙewa ya nufi sama da gudu. Da ido Humaidah ta bishi itama ta shiga ɗakinta, wasu turarukan ta kuma fesawa ta fito cike da kuduri a zuciyarta. A hankali ta murda ƙofar tana ware idanun ta ina zata ganshi, karar ruwa a toilet yasa ta gane yana ciki, labulen window ta buɗe ta shiga tana jiran fitowarsa. Yana fitowa yaji ƙamshin da farkon shigowarsa beji ba sai na Rahama dashi, yanzu kam ƙamshin irin wanda yaji a parlor ne ya fara waige-waigen ta inda zai ga Humaidah ko yaga abinda ta shigo dashi bai samu ba, gefen bed ya zauna daure kugunsa yake da towel ya zaro wayarsa yana dailing numbern Rahama, sai dai akashe take ya rintsa ido yana jin mugun haushin Abbanta. Kwanciya ya yi yana kallan pop yadda fanka take kaɗawa kawai ya kurawa ido zuciyarshi cike da tunanin Rahama da babyn dake cikinta, kamar ance ya buɗe ido kawai yaga Humaidah tsaye a gabansa da wasu tsinanannun kayan bacci a jikinta, sai yaga fuskarta ta juye masa ta koma ta Rahama sak.! Tana yi masa murmushi. Samun kansa yayi da miqa mata hannunsa alamar tazo, da sauri Humaidah ta miqa masa hannu ya wani fisgota ya mannata acikin jikinsa. Wata irin ajiyar zuciya Humaidah ta shiga saukewa tana ƙara shigewa cikin jikinsa, a hankalin yake shafa fatar bayanta yana shinshinar cikin wuyan ta yana manna mata wasu zafafan kisses. Humaidah kuwa wani irin shafa fuskarsa ta shigayi da sauri da sauri, a hankali Imran ya manne bakinsa da nata ya shiga yi mata wani irin hot kisses. Agigice Humaidah ta kai hannu ƙasansa ta shiga murza ƙasansa dake cikin boxer, sunfi karfin minti goma a haka gaba ɗaya Humaidah ta gama shiga cikin wani kalar yanayi so kawai take Imran Matawalle ya kasance tare da ita, tsayawa yayi cak! yana kallon cikin fuskarta tamkar wanda ake baiwa tsoro yayi saurin dirowa daga kan bed gabansa na mugun faɗuwa jikinsa na wani irin rawa yana nunata da yatsa, sai dai saboda shock ya kasa yin magana. "Ya..ya akayi tazo nan?" Zuciyarsa ke tambayarsa hakan. Agigice Humaidah ta miƙe itama ta shige jikinsa tana kwantar da kanta cikin jikinsa cike da wata irin kissa. fisgota yayi ya nufi ƙofa da ita, cike da wani irin tashin hankali ta shiga roƙonsa ya turata waje gamida riƙe ƙofar yana binta da kallon tsana yake faɗin. "Kwantawa gado ɗaya dake a matsayin matar aure na Humaidah shine mafi munin abu da zan aikata acikin rayuwata, inada kishi, inada kishin da duk ranar da na kwanta gado ɗaya dake na tuna kin gama watsa jikinki kan mazan titi zan iya kasheki idan na dawo hankalina, wallahi Humaida shine kawai yasa bazan iya kusantarki ba, inada kishi zabi ya rage naki da kibar rayuwata ko ki zauna ki cigaba da jiran tsammani.." Ya faɗa yana buga ƙofar cikin fuskarta. A hankali ta sulale ƙasan wajan tana jin hawaye na rolling akan fuskarta, tabbas idan tace maganganun Imran Matawalle basu taɓata ba tayi karya. Meye amfanin bariki? bariki bai yi mata rana ba tunda a yau tayi da nasanin harkar bariki, tayi dana sanin bin mazan titi, gaskiyar Imran ne bata cancanci zama cikin rayuwarsa ba. Ji tayi ta tsani komai da kowa a cikin duniyar nan, musamman ma Mommy wacce a hannunta ta taso, duk ita ta lalata mata rayuwa, amma ga ƴarta nan da ta haifa a cikinta meyasa bata sakata ta shiga harkar bariki ba sai ita? Wata irin tsanar Mommy taji ta lullubeta, yanzu kam tasan babu namiji mai mutunci da zai iya aurenta a haka, Imran shaye-shaye kawai yakeyi, kuma ko hakan ma asiri ne da sam bazai fara sha ba. Baya neman mata sam. Amma kuma Itafa? ga shaye-shayen ga kuma aikata zina. Da gudu ta riƙa sauka a stairs ɗin tana jin maganganun Imran Matawalle na cika mata kunnuwa...... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB*#500 *ZO GARENI*#300 *NIDA RAHEEMA*#300 *RAYUWAR AURENA*#300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Team Albi #Haske Writers Association..... [12/13, 10:17 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 48..... Washe gari ranar Lahadi Matawalle ya aikawa da Rahama motar hawa da kuɗin zuba mai naira dubu ɗari biyar sai kuma naira miliyan ɗaya na zuwa asibiti dan duba lafiyarta da na abinda ke cikinta. Wani kallo Abba ya rinqa bin ɗan aikin Matawalle dashi. Abban yana huci yake faɗin. "Saboda ni bani da arzikin siyawa ƴata mota, ko dan bani da arzikin kula da lafiyarta shine zai aiko min da kuɗi? Toh ka koma ka faɗa masa bama buƙatar komai daga garesu." Abba yayi maganar sounding so very harsh a cikin muryarsa, dai-dai nan Hajja ta ƙaraso tareda Usman Galadanci da alamar daga part ɗin Hajjan yake shima, sannan yayi shirin komawa Abuja. Da sauri Usman Galadanci ya tari numfashin Abba yana faɗin. "Me kuma ya faru?" Cike da takaici Abba yake nuna masu motar da Matawallen ya aikowa da Rahama da kuma kuɗin na kula da lafiyarta. Baki wangale Hajja ta buɗe tana kallon Abubakar ɗin, ta ƙarasa wajen ɗan aiken ta karbi key ɗin hannunsa da bag ɗin hannunsa wanda kuɗaɗen ne a ciki. Abba ya buɗe baki zaiyi magana Hajja tayi masa wani irin kallo tana faɗin. "Idan kayi magana zakaga fushina Abubakar tunda kai zuciyarka yanzu babu Allah a cikinta sai zalunci da bakin ciki. Kayi nasarar raba auren Rahama yanzu kuma sauran ranta zaka rabata dashi dan tun jiya babu komai acikin yarinyyar nan, banda kuka babu abunda takeyi, da yake itama yarinyyar bakin gadon kafiya tayi yanzu idan na nuna mata motar watakila na samu taci abincin." Hajja ta faɗa afusace ta juya zuwa ɓangarenta riƙe da jakar da kuma car key ɗin. Shima Abbie sallama ya yiwa Abba cike da takaicin abubuwan da ɗan uwan nasa yakeyi, ya kira drivernsa yaja mota suka tafi. Da wani irin yanayi Abba ya juya zuwa entrance ɗin shiga gidan, meyasa Hajja da yayansa suka canja masa lokaci ɗaya kuma duka akan makiyinsa? Aikuwa komai zai faru Rahama ta gama auren Imran Matawalle har abada. Fitowarta kenan daga wanka Hajja ta turo ƙofar ɗakin da take ciki. Hajja ta washe baki tana kallonta tana faɗin. "Ki shirya kizo muje kiga abun arzikin da mijinki ya kawo maki, yshe yana sonki har haka? Tab irin wannan mota danƙareriya." Kallonta kawai Rahama takeyo da ido dan tun lokacin da Imran Matawalle ya saka ƙafa yabar cikin parlorn gidan su taji gabaki ɗaya an kwace mata duk wani jin daɗi da walwalar duniya. Ummi har part ɗin Hajja ta sameta da trolley ɗin kayanta wanda take amfani dasu sanda tana gidan wanda mafi yawancin kayan sababbi ne, saboda Rahama na son ɗinka kaya a rayuwarta, dan a yau idan taga atamfa tayi mata kyau sai ta matsawa Ummi ta siya mata ko kuma Abbanta. Hakama dogayen riguna. Sannan duk da hakan Ummi ta faɗa mata zatayi magana da Kausar akan ta kira Imran ya kwaso mata kayanta na can gidan. Yadda Ummi ke lallaɓata yasa zuciyarta ta ɗan yi sanyi ko babu komai tana tare da Ummi zata samu sassaucin abunda takeji a zuciyarta. Wata Turkish abaya ta fiddo ta saka a jikinta kalar ash mai ratsin baki ajikinta. Vesiline ta murza kaɗan sai taji ta tsani kamshinsa haka kurum taji kamshinsa nayi mata wani iri har yana hautsina mata zuciya lokaci ɗaya. Gefen gado ta kwanta tana sauke numfashi a hankali jin wani irin amai nazuwar mata babu shiri ta nufi toilet da gudu sai ƙakarin amai take wanda babu komai a cikinta. Haɗe kai tayi da bango tana jin kanta na wani irin juyawa, bata kara sanin inda kanta yake ba sai dai ta buɗe ido ta ganta akan bed ɗin Hajja da drip a hannunta. Hajja na zaune a gefenta ta zuba tagumi tana sharar kwalla. Ganin ta buɗe ido da sauri yasa Hajja ta riqota ta rinqe yi mata sannu "Meke damunki yanzu?" Da sauri Rahama ta shiga girgiza mata kai hawaye na cika idonta lokaci ɗaya. Hajja ta kalleta tana girgiza kai tana faɗin. "Kina jin yunwa?" Da sauri Rahama ta ɗaga kai jin tayi babu komai cikinta haka tamkar zata mutu haka takeji. "Me zakici?" Hajja ta faɗa da murna tana riƙe da ɗayan hannunta. "Koko..!" Ta faɗa murya can ƙasa. Da sauri Hajja ta saki hannunta ta nufi kitchen ɗin tana faɗin "Toh bari naje na haɗo maki." Bin Hajjan tayi da ido tana lumshe ido Imran kawai ke cikin ranta batasan wane hali yake ciki ba yanzu, tasan yana can a buge babu wanda ya damu dashi haka babu wanda zai tambayesa meke damunsa. Yanzu kam tana so ta kirashi tana son taji muryarsa sai dai bazata iya taka dokar mahaifinta ba, gashi wayarta ta hannu ya karɓe ya bata wata ya saka mata sabon sim card. Duk da tana da lambar Imran akanta sai dai bazata iya kiransa ba. Cikin minti goma Hajja ta kawo mata kokon mai shegen kauri tamkar ta zuba madara a cikinsa yayi wani kalan fari. Hajja ta taimaka mata ta tashi zaune ta miqe zaune Hajja ta ɗora mata kan bedside drower, ta kalli agogon bangon ɗakin kusan sha biyu da rabi na rana tace. "Hajja ina son na shiga toilet na wanko bakina." Numfashi Hajjan taja tana faɗin. "Toh ni ban san ya ake cire wannan karfen da aka sargafa maki a hannunki ba, amma bari na kira uwar taki ita da ta saka maki sai tazo ta cire miki ki saka wani abu acikin ki." Hajja ta ɗaga waya ta kira Ummi ba'a daɗe ba Ummi ta taho ɗakin Hajja ta cirewa Rahama drip ɗin da ya kusan karewa. Hajja ta riqata zuwa toilet koda suka fito babu Ummi a ɗakin, zama tayi a gefen bed ta ɗauki mug ɗin ta fara shan kokon daɗi ya kama Hajja ganin yadda taga tasha kusan rabi "Ko a saka maki madarar ruwa?" Rahama ta girgiza kai tana faɗin. "Yafi daɗi a haka Hajja." Sosai kokon yayi mata daɗi haka ta faɗawa Hajja shi zata sha da rana, wani daɗi Hajja taji aranta. *************** Yana kwance cikin royal bed ɗinsa ya dunkule kansa cikin duvert wani irin kalan ciwon kai ke damunsa, kiran Matawalle ne ya shigo wayarsa dakyar ya ɗaga wayar da sanyi murya ya gaishe da Matawallen "Lafiyanka ƙalau kuwa Imran?" Matawalle ya faɗa cikin sanyi murya, ya lumshe ido a hankali kafin ya buɗe can ciki yake faɗawa mahaifinsa lafiya lau. "Owk ka zama cikin shiri jirgin karfe biyu zamubi zuwa Abujan." Sai da ya cije lips kafin ya iya amsawa. "Owk Daddy." Haka kawai ya faɗa ya kashe wayarsa, wani iri Matawalle yakeji aransa dan yasan Imran ɗin na cikin damuwa sosai. Wannan karon ya kamata ya zama namiji yasan cewar ba komai ne kakeso ya zama alkhairi acikin rayuwarka ba. Kiran Aunty Kausar ne ya shigo a wayarsa ɗagawa yayi yana yi mata sallama, suka gaisa ta faɗa masa sakon Ummi na bada kayan Rahama tareda ɗora nasiha a sama. Godia yayi mata, ya faɗa mata yanzu idan zai fito zai baiwa maigadi kayan ya kawo musu. Godiya yayiwa Aunty Kausar ɗin. Sakkowa yai daga kan bed ya shiga haɗawa Rahama kayan, kusan trolley huɗu ya haɗa na kayanta, karfin hali kawai yake akan komai. Kusan 1:00pm ya shiga ɗakin Humaidah Itama tana kwance cikin bed dinta kallo ɗaya tayi masa ta ɗauke kai, ya aje mata 100k akan mirror ya faɗa mata cewar zaiyi tafiya shida Daddy idan tana buƙatar wani abu tayi amfani da kuɗin. Fatan sauka lafiya tayi masa har ya fice daga ɗakin idonta na kansa, lokaci yayi da zata bar cikin rayuwar Imran Matawalle duka, dan bata cancanci ta zama matar auren sa ba, yanzu koda ta zauna dashi bazai fasa yi mata gori ba koda kuwa ta canja halinta ne na bin mazan kan titi, ita kam ta tsani gori a rayuwarta, kuma tayi imani da cewar Imran baya cikin kaddararta zata nemi ya rabata da wannan auren dan ko kaɗan bata waji enjoying ɗinsa. Drivern gidan Matawalle ya lodawa kayan Rahama a motar gidan ya kai gidan su Rahaman, nan ma ƙin yarda akayi ya shiga gidan Galadanci sai da Ummi ta fito sa'annan aka bar motar ta shigo. Kai tsaye ɓangaren Hajja aka kai kayan, Hajja ta ɗauka ma kayan lefene sai da akayi mata bayanin kayan Rahama ne na sakawa Imran ya aiko dasu. Baki Hajjan ta buɗe tana kallon uban kayan wai duk na Rahama ne. Rahama na zaune a parlor bin bags ɗin kurum take da ido tana jin zuciyarta na wani irin matsewa da wani sabon ciwo da take yi mata. Ya tabbata kenan Imran ya rabu da ita tunda ya fara tattaro mata kayanta. Sai da sukayi lunch tareda Daddy zuwa 2:00pm suka nufi airport matawalle na kula da yaron nashi ko acikin jirgi baya wata walwala. Nan da nan yaji garin Kano na fita daga ransa ahankali. Tabbas dole yayi wani abun da zaisa yabar garin Kano na ɗan wani lokaci kuma daman akwai wani course da zaiyi a ƙasar India na tsawon watanni tara yanata baya-baya da tafiyar sabida baya so yayi tafiyar da zai sa yabar Rahama, shi kuma baya so ya ɓata karatun ta. Amman wannan karon yaji yana son yin tafiyar zaiyi magana da Daddynsa yasan kuma Daddyn zai goya masa bayan tafiyar sai dai ya zaiyi da Humaidah? kwata-kwata baya sha'awar zama da ita a matsayin matar aurensa. Karfe biyar na Yammah (MARCORIONO CHINESE RESTAURANT ABUJA) Yana ganin yadda Khalifa Turaki yake hargitsa kyakkyawar sumar kansa mai kama data Larabawan madina. "Kasan cikinka yana manne a mahaifarta shine zakayi wannan ganganci? Are you mad Imran?" Khalifa turaki ya faɗa a tsawace yana kallon Imran Matawalle da kyawawan fararen idanunsa. Imran ya girgiza kai yana faɗin. "Saboda farin cikinta nayi hakan, Khaleefa kasan duka auren mu babu wani walwala da farin ciki a cikin sa kuma duk ta sanadiyar iyayenta da basa so, idan banyi abunda mahaifinta keso ba haka zamu cigaba da tafiya tana yi min kallan mugu tunda ni ina yiwa nawa biyayya. Kawai na bashi lokaci da fili ne yayi yadda yake so da yarsa saboda tun ranar dana saki matata na qara maida auren mu.!" Da wani irin yanayi Khalifa Turaki ke kallonsa yana girgiza kai, da mugun mamakinsa yake cewa. "Ka sanar da daddy hakan?" Imran Matawalle ya girgiza kai yana kallon Khalifa da idonsa da suka gama juyewa yake faɗin. "Na saketa da ta haihu mahaifinta zaiyi ƙoƙarin aurar da ita ga wani ba sai naga ta yadda zai ɗaura aure kan aure ba, babu wanda ya isa ya auri Rahama idan har ina raye a duniyar nan saboda itace kaddarata." Kalaman Imran na karshe sun tsayawa Khalifa Turaki arai. "So sai kayi ƙoƙarin ka faɗawa Rahama cewar har yanzu akwai sauran aurenka akanta kar taje ta kwashi wani zunubin." Imran Matawalle ya kwantar da kansa cikin seat ɗin da suka kawata wajen yake faɗin. "Da wace wayar zan faɗa mata hakan? ta riga ta yanke duk wata alaqar mu tun ranar da na rubuta mata takarda da wannan hannun nawa." Ya faɗa yana buga hannayensa akan desk ɗin wajen. A mota Khalifa ya saukar da glass ganin yadda Imran ɗin ya cika musu mota da hayakin sigari. Yana mamakin yadda Imran baya gajiya da durawa cikinsa hayakin sigari, kuma yasan irin illar da takeyi ga lafiyar ɗan Adam. Tamkar yasan tunanin da Khalifa keyi sai yayi murmushi yana faɗin. "Don't worry my friend zan daina wata rana." Khalifa bai ce komai ba ya mai da hankalisa kan tukin da yakeyi, can kuma damuwace a kasan zuciyarsa wacce take neman yi masa yawa duk adalilin Rahama. Yaji labarin soyayyar dake tsakaninta da Imran Matawalle duk a bakin Maheera Matawalle daga lokacin da yaji irin soyayyar dake tsakanin Imran Matawalle da Rahama Galadanci ya tsayar da soyayyar da yake yi mata acikin zuciyarsa da karfin Allah da karfin addu'a. Ko Ammi da Khalifa ya faɗa mata ta daɗe tana jimamin al'amarin. kwana biyu sukayi a Abuja shida daddy suka nufi Kaduna a gidan Aliyu Matawalle wannan karon tafiyar mota sukayi, akan hanyarsu ta zuwa Kaduna yake faɗawa Daddy tafiyarsa course ƙasar India. Daddy yayi murna sosai shima ya faɗa masa zaiyi maganar matsalarsa da Aliyu Matawalle haka Daddy ya bashi shawarar ya sauke komai da yakeji akan Humaidah ya karbeta a matsayin mata yayi tafiyar nan da ita zata taimaka masa sosai. Shi dai shiru yayi bai faɗawa Daddy hukuncin da ya yanke akan hakan ba. Kusan karfe 3:30pm suka shiga garin Kaduna Aliyu Matawalle yayi murna sosai da ganin ɗan na shi. Hakama Yusoof Ali Matawalle wannan karon shima ya shigo gari yayane a wajen Imran Matawalle. Wanka sukayi aka gabatar masu da lunch. Suna gamawa Imran da Yusoof suka fice daga gidan cikin motar Yusoof ɗin. Anan ne kuma senator Bashir Matawalle ya samu damar fayyacewa yayan nasa komai akan matsalar Imran ɗin da mutuwar aurensa da Rahama. Sosai mutuwar auren ta tsayawa Aliyu Matawalle dan sosai ransa yai zafi kuma ya baiwa kanin nashi shawara akan su cigaba da addu'a idan Rahama alkhairi ce acikin rayuwarsa zata dawo, haka yayi mata fatan ta haihu lafiya cikin aminci. Ya ɗora da faɗin zaiyi magana da babban malaminsa zuwa bayan magrib zai ɗauki Daddyn suje suyi masa bayanin matsalar Imran ɗin. Nan ma sai da Matawalle ya kara baiwa ɗan uwansa hakuri akan kin bin maganarsa da yayi a baya na matsalar Imran din, idan ya tuna Mommy ce ta basa shawarar kin yarda da shawarar Ali Matawalle tun a baya sai yaji wani kunci a ransa. Tun daga ranar da Mommy ta yiwa Imran gorin shaye-shaye ya kaurace mata a komai. Itama Mommy sosai abun ke damunta har ta gaji da barar da kudinta a wajen malam mai tasiri dan duk maganin da yabata akan Matawalle da yaronsa baya wani tasiri a kansu. Komai ya tsaya mata cak. Kallo ɗaya zakayiwa Mommy kasan tana tattare da damuwa. Malam Hussain ya dubesu dukan su ya tabbatar masu da cewar shaye-shayen Imran yana da alaqa da asiri dukansu sai da suka shiga shock ya tabbatar masu da Imran sai ya tsani giya baya so yake shanta, duk wani abu na maye baya so kawai yana aikatawa ne badan ransa yana so ba. Da kansa zaiyi masa rubutu yasha na tsawon sati biyu kuma zasuyi masa saukar alkur'ani na sati biyu insha Allahu zai dawo dai-dai. Wani irin abu ya riqa tsayawa maigirma Matawalle a zuciya. Sosai yayiwa malam Hussain alkhairi da godiya haka ya tabbatar masa Imran ɗin zai xauna a Kaduna na tsawon sati biyun. Suna dawowa Aliyu Matawalle ya kira Imran a falonsa ya shaida masa zai tsaya Kaduna na sati biyu. Har zaiyi musu Bashir Matawalle ya ɗaga masa hannu yana faɗin. "Uncle ɗinka ya gama magana Imran.." Babu yadda ya iya dole yai shiru. Washe gari Bashir Matawalle yabar jihar Kaduna, Imran kuma ya zauna a ranar da Matawalle yabar Kaduna a ranar Imran ya fara shan ruwan addu'arsa.... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Humaida Makarfi #Khalifa Turaki #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/13, 10:17 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya na MTN. Ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 49........ Wani irin canjawa jikinsa ya dinga yi sannu a hankali, canzawa yake a duk lokacin da yasha ruwan maganin sai yaji jikinsa yayi wani kalar canjawa, haka indai yasha sai yayi amai sosai, ta sanadiyar hakan sai da ya kwanta a gadon asibiti na tsayin kwanaki uku, nan ɗin ma malam ya yiwa Ali Matawalle bayani akan babu komai duk hanyar samun sauqi ne. Wata irin rama Imran ɗin yayi taban mamaki a cikin sati biyu, yayi wani irin fayau dashi tamkar wanda yai azababben ciwo, gashi bai ƙara bari ya rasa jam'i ba, a gefe guda kuma Yoosuf Matawalle yana ƙara sanarda shi muhimmanci yawan yin azkar da kuma amfanin yi shi. Bayan cikarshi sati biyu a garin Kaduna suka koma wajen Malam Hussain inda ya yiwa Imran ɗin tambayoyi kuma duk ya faɗa masa baya jin komai sai yawan ciwon kai, anan ma sai da ya riƙe kansa ya shiga yi masa addu'o'i haka ya bashi wasu addu'a na tsari da zai riqa yiwa kansa a koda yaushe. Ranar Friday shi da Yusoof Matawalle suka sauka a garin Kano. Sosai Bashir Matawalle yayi murna daganin yaron nashi, sai dai yayi rama ba yar kaɗan ba, Yusoof ɗakin Imran dake cikin gidan su anan ya sauka. Yayin da Imran kuma ya nufi nashi gidan da ɗayar motar Matawalle da yake amfani da ita. Sai kusan magrib ya sauko ƙasa da car key a hannunsa da kuma farar takarda, kai tsaye ɗakin Humaidah ya nufa, wannan karon kwance take cikin soofa tana danna waya kallo ɗaya tayi masa ta ɗauke kai, ta miqe zaune fuska babu walwala take faɗin. "Ashe ka dawo?" Ɗaga kai kurum yayi batareda yayi magana ba. "Daman ina son muyi magana." Ta faɗa tana kallon sa, gyaran murya yayi yana gyara tsayuwarsa yake faɗin "Ina saurarenki." Ji tayi harshenta nayi mata nauyi haka zuciyarta na wani irin bugawa, tana kaunar Imran, Amman ya zama dole tabarshi da wani irin yanayi cikin muryarta haka muryarta na rawa sosai take faɗin. "So nake ka datse igiyoyin aurenmu." Baki ya buɗe yana kallonta da shock a fuskarsa, bai taɓa tunanin Humaidah zata iya faɗa masa haka ba, sai dai wani sashe na zuciyarsa yaji wani irin tausayinta ya cika masa zuciyarshi. Takowa yayi zuwa gabanta, samun kansa yayi da zama gefenta wanda space kaɗan ne a tsakaninsu, sosai takejin kusancinsu na kara jefata cikin muguwar kaunarsa. "Nasan bani da kirki, na wahalar dake a auran nan Humaidah kiyi hakuri ki yafe min, ba laifina bane laifin zuciyata ne da taki karbarki a matsayin abokiyar rayuwa." Wani murmushi yayi tare da kamo hannunta na dama ya riqe cikin hannunsa, da wata irin muryarsa dake ƙassara duka gabobin jikin Humaidah yake faɗin. "Some one rules my love and life. love is fire very, very fire Humy." Ya faɗa sounding so very hurt cikin muryarsa. "Bazan barki a cikin rayuwata ki cigaba da wahala ba, gashi a kwanan nan zan bar ƙasar nan duka, dan haka na yanke igiyoyin aurenmu ga takardar sakin ki Humaidah Allah ya baki wanda ya fini, wanda zai kula dake fiye dani." Ya faɗa yana damka mata takardar cikin tafin hannunta. Kallonsa take tana jin wani irin a zuciyarta, lokaci ɗaya kuma hawaye suka wanke mata fuska hawayen da bata san dalilin zubar suba. Hannu yasa yana ɗauke hawayen gamida girgiza mata kai. Ɗayan hannun ya damka mata car key. "Ga sabuwar mota Humaidah kiyi maneji, haka nayi maki transfer na naira miliyan 3 a account ɗinki, ki kula da kanki dan Allah, and please be a good girl!" Ya faɗa yana ɗan jan kumatunta. Ɗaga masa kai tayi tana sakin murmushi, lokaci ɗaya kuma tayi hugging ɗinsa hawayenta na sauka akan bayansa. Sun ɗauki mintuna a haka kafin ya cirota daga jikinsa, da haka ya fice daga ɗakin. Kifa kanta tayi cikin soofa ta fashe da wani irin kuka mai sosa rai tana jin wata sabuwar soyayyarsa na samun wurin zama acikin zuciyarta. Damke takardar tayi acikin hannunta ji tayi duniyar na juye mata a hankali, gashi ta tsani Aunty sosai take jin tsanarta aranta, saboda da ta bata tarbiyya ta gari da ta tabbatar Imran Matawalle zai sota zai darajata tamkar yadda yake yiwa Rahama Galadanci... Kallonsa kurum Al'ameen keyi da sabon yanayin da yake hangowa a tattare da Imran Matawalle, wai yau Imran Matawalle ne zaiyi rejecting ɗin shan beer. Sai kusan 10pm na dare yabar cikin club ɗin wanda yaje ne kawai dan tunanin Rahama yabar zuciyarsa ta huta. Sunyi waya da Yusoof da kuma Daddyn shi akan bazai samu shigowa ba sai zuwa safiya yanzu dare yayi. Sosai Rahama ta murje tayi qiba dan Hajja na kula da ita sosai, hakama iyayen nata idan Abba da Ummi suka fita suna dawowa da kayan kwalam irin na masu ciki su bata, sannan Abba yana shigowa sashen Hajja idan yana gida yana ɗan yin hira da Rahama duk dan ta cire tunanin Imran Matawalle a ranta. Shirye-shiryen zuwa bikin Farooq Galadanci sukeyi, Hajja tace ta shirya su tafi tare Rahaman tace ita dai zata zauna gidan Hajiya Babba har suje su dawo. Ummi ta goyi bayan Rahama sosai tana da juna biyu tasan kuma gidan cike yake da ƴan uwan Mami kar a riqa watsa masu habaici. Ana gobe zasu tafi Ummi ta ɗauki Rahama a mota har gidan Hajiya Babba dake Hotoro. Sosai Hajiya Babba ta shiga hidima da ita, cikin kwana biyu da tayi a gidan Hajiya Babba amai da zazzabin dare ya dawo mata musamman idan ta shaki kamshin girkinsu ko kaɗan bata kaunar spaces ɗin da suke sakawa a abinci, kamshinsu yana matukar ɗaga mata hankali, dan haka kullum tana kwance a ɗakin Aunty Kausar bata yadda ta sauko ƙasa. Sannan Hajiya Babba ta hana ƴan aikinta saka spaces ako wane irin girki duk saboda Rahama bata so, gata bata iya cin abinci, sai kayan kwalam, tayi missing ɗin kokon da Hajja ke dama mata da hannunta har Aunty Kausar ta dama mata ta faɗa mata wannan bai kai na Hajja ba. Kwanan su Hajja huɗu a Abuja suka dawo Kano ranar da suka dawo Rahama ta koma..... ************ Kwanan Yusoof matawalle biyu a Kano ya koma daman saboda Ilham yazo wanda Imran yasha mamakin yadda Yoosuf ɗin yake wani rawar jiki da ita, ana gobe zai koma ya nemi Imran ɗin da ya rakashi gidan Aunty Azeezah Matawalle, Imran ya zille yana yi masa wani kallo yake faɗin. "Wai kai da gaske sonta kakeyi da aure?" Yusoof ya ɗage masa gira alamar tabbatarwa. "Ban baka shawara ba duka-duka shekarun Ilham nawa Yusoof? sa'ar su maheera ce fa? ai sai ta rainaka." Yusoof yayi rolling eye's ɗinsa yana faɗin. "Irin su sunfi ai. kai naga ai ƙatuwa ka kwaso." Lokaci ɗaya kuma Imran ya haɗe rai yana faɗin. "Ni dai bazanyi rakiyyar nan ba haka kurum yarinyya ta raina ni." Yadda yayi maganar ne yaba Yoosuf dariya sosai. Shima cikin sati biyu yagama shirin fita india, haka yasha faɗa sosai a wajen daddy na sakin Humaidah da ya yi, Mommy kan ba ƙaramin tashin hankali ta shiga ba. Amman taga ko ajikin Humaidah sai taga ma Humaidahn ta zamar mata wata sabuwar mutum duk wani rawar kai ta sauke shi. Yaje yayiwa Hajiya babba da Aunty Kausar sallama haka ya turawa Aunty kausar naira miliyan 3 a account nata akan Rahama tayi hidima dasu idan sun kare su kira shi. Wani iri suka rinqaji da zaya tafi musamman Hajiya Babba dan tasaba da Imran ɗin na kwana biyu, sallama da fatan alkhairi kawai sukayi masa. Aunty kausar ta kira Ummi ta faɗa mata yadda sukayi da Imran ɗin, itama Ummi sai taji babu daɗi ga Rahama kwance a gida babu lafiya yau gobe ciwo jibi lafiya haka aketa fama gashi sun koma school tayi wata irin rama ta ban mamaki wanda Ummi ta lura harda rashin Imran ɗin yana damunta. Haka Hajja tayi umurni akan Rahama ta riqa hawa motar da Matawalle ya kawo tana zuwa makaranta wacce sai da ta nunawa Abba ɓacin ranta sa'anann yabar Rahaman ta riqa jan motar zuwa school. Rahama tayi magana da Ihsaan akan sun rabu da Imran Matawalle Ihsaan ta jinjina al'amarin haka ta riqa bata shawara ta rage damuwa aranta ta riqa sallolin dare tana kaiwa Ubangiji kokenta idan Imran Matawalle alkhairi ne acikin rayuwarta zai dawo. Jin irin shawarwarin da Ihsaan ke bata taji wani irin kwarin gwiwa na shigar ta, sosai take ganin haske acikin lamurranta, yanzu kam burinta ɗaya a duniya ta kammala karatunta lafiya ta fito da kwali mai darajar da tasan Imran ɗin zaiyi alfahari da ita. Ko tana gida da wuya ta zauna a parlor, tafi zama a study room tasa littafai a gaba tana dubawa, sallar dare kuwa da karfe biyu tayi take miqewa tana kaiwa Allah kokenta haka tana yiwa Imran addu'a Allah ya tsareshi yabashi kariya a duk inda ya taka ƙafa. Tasan ko babu komai uba ne ga abinda yake cikinta **************** 6month leap......INDIA (Mumbai University) Ƙarfe huɗu na yammah agogon dake can ya buga, fitowarsa kenan daga lecture sanye yake cikin dogon wandon Armani baki da kuma farar rigar sanyi mai kauri taxi ta ɗaukeshi har cikin gidajen indian-villa, mai aikinsa mai suna urmi ƴar asalin ƙasar wacce bazata wuce shekaru ashirin ba a duniya ta karɓi jakar hannunsa tana yi masa sannu da zuwa cikin harshen turanci. Kai tsaye master bedroom ya nufa ya faɗa kan bed yana lumshe idonsa a hankali yana jin cikinsa na wani irin kukan yunwa, wayarsa ce ta fara ringing ba tare da ya duba mai kiran ba ya ɗaga, jin muryar Maheera Matawalle yayi a tsakiyyar kansa, yana sauke ajiyar zuciya "Maheera Matawalle..!" Ya faɗa can ƙasan makoshi. A shagwaɓe take faɗin. "Da gaske yaya bakazo graduation ɗina ba?" Tayi maganar cikin muryar kuka. Ya girgiza kai tamkar yana kallonta yake faɗin. "Daddy da Mommy zasu zo ai, kuma karatun mu ya ɗauki zafi am sorry Mahee." Ya faɗa cikin muryar rarrashi. "Toh kabar Bassam yazo dan Allah." Ya girgiza kai cike da gajiya yake faɗin. "U Are very stupid Maheera Matawalle suna exams ɗin ne zaizo? please kibarni yanxu na dawo school." Zatayi magana ya kashe wayar duka. NIGERIA. Akan hanyarta ta dawo daga School Ra'is ke jan motar tana zaune a front seat mai yalo ta gani gefen hanya ta yiwa Ra'is umurni akan su tsaya zata siya, lokaci ɗaya ya haɗe rai ya juya a fusace yake faɗin. "Wai ke dan Allah komai idan kika gani sai kin tsayar damu kan titi?." Wata irin harara take yi masa tana nuna masa yatsunta guda uku, ya qara haɗe rai sosai ya riga da yasan mai take nufi wato ta bashi shekara 3 da haihuwa. Afusace ya fito daga motar ya nufi inda mai yalon yake, Kwantar da kanta tayi jikin seat ɗin tana shafa cikinta ɗan watanni 8 da yayi wani irin girma tamkar lokacin haihuwarsa yayi. Ledar Ra'is ya jefa mata ajikinta sannan yayiwa motar key da wani irin speed suka bar wurin duk masifar da takeyiwa Ra'is ɗin akan ya rage gudu ƙin saurareta yayi. A fusace ta fito daga motar ta kwace car key din hannunsa tana faɗin. "daga yau na haramtawa kaina shiga motarka Ra'is." Da haka ta nufi ɓangaren su afusace tun a ƙofar shiga parlor take kwalawa Ummin su kira, ji tayi wani abu ya jata, runtse ido tayi tana kiran sunan Allah a ranta, jinta kawai tayi a hannun mutum, mutumin da bata taɓa tunanin ta gansa a wannan lokacin ba. Zuciyarta na wani irin bugawa take kallon fuskarsa da babu alamar fara'a acikinta. Rumana tana zaune cikin parlorn Ummi tana kallonsu ji tayi tamkar zata haɗe zuciyarta duka sabida kishi. Jin muryar Ummi akansu yasa yayi saurin sakinta a masifance take kallon Ummi tana faɗin. "Ra'is bazai kara kaini school ba Ummi kasheni ya soyi a hanya." Cikin daure fuska tace da ita "Meyasa bakya bin komai a hankali ne ke?" Ummi ta faɗa cikin ɓacin rai. "Da ƙin faɗin a wajen nan kika jima kanki ciwo da ɗan dake cikinki fa?" Wani irin harbawa kirjin Farooq Galadanci keyi da sabon kishin Rahama a cikinsa wanda yaji yana cika masa zuciya. Juyawa tayi tabar parlorn zuciyarta na mugun tafasa daman kuma Ummi tasan fushi tayi abu kaɗan za'ayi mata ta hasala koda kuwa bai taka kara ya karya ba. Kai tsaye ɓangaren Hajja ta nufa tana jin turaren Farooq Galadanci na manne a kayan jikinta. Ummi ta kalli Rumana da murmushi cikin fuskarta take faɗin. "Jeki yi serving mijinki daughter." Rumana ta ɗaga kai gamida bin umurnin Ummi. Ummin na wucewa Farooq zai riqo hannunta ta wani fisge a fusace ta nufi cikin dining area tamkar zata tashi sama, suma basu daɗe da shigowa Kano ba, yazo yin wani aiki ne har na tsayin sati biyu, shine Abba yace su sauka a gidansa. A ɓangaren Matawalle kuwa duk wasu kayan barka da na jariri ya gama ya gama tanadars, shima Imran ya aiko da kayan babys kusan trolley biyu, haka kuma ya turawa Maheera matawalle kuɗi akan ta duba wasu a ƙasar marocow dama Aunty Kausar ta tabbatarwa da Imran cewa anyi scanning har kusan 3 duka macce ake nuna masu zata haifa, duk garin Allah ya waye sai Imran ya rubuta kwanakkin da suka rage na little Albi wanda zata zo duniya a cikin diary ɗinsa. Haka babu ranar da zaya wayi gari baiyi tunanin Rahama aransa ba. A ɓangaren Daddy Matawalle kuwa shirye-shiryen kara aure yakeyi, sannan ya faɗawa Mommy kudurinsu, bazawara ce tana da ƴaƴa uku maza biyu suna da aure kuma sai macce ɗaya dake jami'a a garin Abuja, mahaifinsu yayi zaman aminci tare da daddy. Auren Matawalle yayi mugun ɗaga hankalin Mommy duk irin barazanar da ta riqa yi masa ko kulata bai yi ba, ɗaurin auren kuma sati biyu masu zuwa haka ya shirya masu tafiya ƙasar marocow graduation ɗin Maheera idan ya dawo kuma Mommy ta zabi ƙasar da takeso suje su haɗo kayan lefe ita da Amaryar. Da farko cewa tayi bazata ba har sai da Humaidah ta faɗa mata ta godewa Allah, Allah yana sonta da rahamarsa daddy ya buɗe baki ya faɗa mata bataji a wani wajen ba. Kawai ta tuba tabi Allah da Manzon sa ta nemi gafarar daddy da Imran a duka abubuwan data aikata masu a baya. Ranar da Humaidah ta faɗa mata haka kasa bacci tayi duk lokacin da taso ta tunkari Daddy da maganar akan ya yafe mata sai tsoro da fargaba su hanata yin hakan.... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Farooq Galadanci #Yusoof Matawalle #Team Albi #Haske Writers Association... [12/14, 5:20 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 50.... Atsai tsaye take yin breakfast ɗin, kai daga ganin yadda takeyi kasan yunwa takeji kuma tana so tayi sauri dan ta kusa makara gashi practical suke yi lecturer ɗin bashi da mutunci indai ka ƙara ko one second ne bazai barka ka shiga ba. Ganin lokaci bazai barta ba yasa kawai ta ɗauki handbag ɗinta da car key na motarta, ko su Ummi bata shiga ta yiwa sallama ba ta nufi ƙofa. Farook Galadanci ne ya fito shima cikin shirinsa na fita, kallo ɗaya Rahama tayi masa tai saurin kawar da kai, tun kafin ta ƙarasa tayi unlock ɗin ƙofar motar tana zuwa kawai shiga tayi tare da gyara zamanta tana lumshe ido. Cikinta kawai take kallo wanda yai mata wani irin shirgege ya cika wajan sitiyarin ma kaɗan ya rage ya tabo tsinin cikin. Ra'ees bashi da kirki yana ganinta tana shiryawa koya ce zai kaita. Farooq Galadanci ne ya iso wajan ya riƙe murfin motar yana kallanta, cikin turo baki ta gaishe da shi ta fara kunna motar yace. "Muje na ajiyeki." Sosai take buƙatar taimako amma saboda faɗin rai sai tace. "Kabarshi kawai Yaya Farooq zan iya." Cike da rashin damuwa yai kamar zai juya wanda hakan ya faɗarwa da Rahama kirji har ta fara tunanin yadda zata tuka motar a cikin ƴan sakanni, sai kuma taji yace "Ki fito muje." Babu yadda zatai haka ta fito suka shiga motarsa, Rumana tana can daga window tana kallansu wani irin takaici yana damunta kamar zata fashe da kuka, gaba ɗaya taji Kano tayi mata zafi ji take tamkar zata kashe Rahama ganin yadda Farooq ɗinta yake ta wani lallaɓata. Akan idanunta suka bar gidan ta jiyo cikin ɗaki tana sakin tsaki a karo na babu adadi. Da yake safiya ce masu saye da sayarwa basu fara fitowa ba hakan yasa sukaje school ba tare da tace a siya mata komai ba. Yana direta yace idan ta kammala ta kirashi yazo ya maida ita gida, tayi masa godiya sannan ta wuce tana sauri hango lecturer ɗin ya nufi lab ɗin. Ba ƙaramin daɗi practical ɗin yai mata ba, bata kuma sha wata wahala ba sakamakon Ihsan taje mata da agwaluma da kantun gana. Suna fitowa kuwa ta kira wayar Yaya Farooq shima a lokacin ita yake jira ta kirashi saboda ya gama, babu ɓata lokaci ya ɗakkota suka dawo gida. Rumana dake zaune a parlorn Ummi tana danna waya taga shigowarsu, babu wanda taiwa sannu kawai ta tashi ta nufi masaukin su. Bayan Farooq ya tsaya sun gaisa da Ummi kai tsaye ya wuce masaukinsu, yana shiga ya tarar da Rumana ta cika tayi fam kamar zata fashe, ya kalleta yana ƙoƙarin riƙo hannunta ta wani koma gefe tana maida su baya. "Lafiya? Wani yai miki wani abun a gidan?" Ya faɗa sounding so cool, ta wani sha toka tare da kallansa tana cewa. "Da kasani baka taho dani ba, kawai ka ajiye ni a gefe kana soyayya da tarairayar tsohuwar budurwarka, duk abinda kuke yi ina kallanku ni bazan ɗauki cin fuska ba wallahi." Da wani mugun mamaki Farooq Galadanci ke kallan matar tashi, ya dinga murza lallausan gemunshi fuskarsa a tsuke yake faɗin. "Baki da hankali Rumana? Wace irin magana kike gaya min haka?" Cikin zafin rai tace, "Ai ba karya nayi ba Farooq, tunda muka zo kake wani lallaɓa Rahama. Haka fa da tazo faduwa ka wani tareta a jikinka bayan kuma kai ba muharraminta bane idan ba iskan....." Bata kai ga ƙarasawa ba ya ɗora hannunsa kan fuskarta ya bata wani kyakkyawan mari, take Rumana ta daura hannu a wajan tayi shiru tsabar hankalinta da ya gushe na wani lokaci. Muryar Farooq takeji cikin masifa da bala'i yake faɗin. "Bakida hankali ne Rumana? Ɗan iska kika maidani ko me? Kishi hauka ne da zaki dinga cewa ta faɗo jikina? Ko meyasa wani lokacin mata bakuda tunani? Bakiga Rahama ciki gareta ba na wani ba nawa ba amma ki dinga maidani wani ɗan iska, ya isheki Rumana bana san irin waɗannan abubuwan." Kuka ta sake fashewa dashi yana jinsa har cikin zuciyarsa sai dai bazai iya bata hakuri ba saboda yana so ta gane abinda tai masa baiji daɗi ba. Har ya kusan shigewa bedroom yaji tana faɗin. "Shikenan bazan faɗi gaskiya ba, ai Rahama yanzu bazawara ce na sani ko har yanzu kana tare da santa." Farooq ya saki wani murmushin takaici ya juyo yana kallanta cike da tausayi yace. "Ya rage naki ko da har yanzu ina san Rahama ke baki isa ki hanani ba, kuma ko nayi niyar auranta Rumana bazaki iya hanani ba foolish girl." Yana faɗa ya shige cikin ɗakin tare da rufe ƙofar, kai mata dai akwai takalo tashin hankali. Tana nan tana banzan kishinta bata san shi ganin cikin jikin Rahama wani irin bakin ciki yake ji ba. Wanka ya shiga wata irin yunwa yakeji amma da yake Rumana matar bahaushen zamani ce daga dawowarsa ta ɓata mishi rai har yaji baya jin yunwar. Ita kuwa zama tayi a parlorn tana ta tirƙar kukanta tsanar Rahama na yi mata yawo cikin lungu da sako na cikin jikinta. Gabaki ɗaya Mommy ta rasa nutsuwarta komai bayayi mata daɗi a cikin duniyar, wannan auran na Matawalle ba ƙaramin girgizata yai ba musamman da aka turo mata hotunan amaryar gani tayi tamkar budurwa bazaka taɓa zaton tayi aure bama bare ace ta haifi zabga-zabgan yara ba, irin matan nan ne da ake yiwa auran wuri kuma suka samu gidan hutu da tattali. Humaidah da Maheera ne ke sanyaya mata zuciya sai dai ganin Matawalle harkar bikinsa da siyasar kawai yasa a gaba yasa ta kasa sauraran su bare ta fahimci abinda suke nufi. Yauma zaune take a cikin bedroom ɗinta Matawalle ya kira wayarta, ganin sunanshi kaɗai sai da gabanta ya buga saboda tasan zancen bikin shi zai yi mata, daurewa tayi ta ɗauka batace komai ba taji yana faɗin. "Yau zasu zo jere a can sabon gidan dana gina a rellway, idan babu damuwa ina so nan ma da kike ciki a zuba miki komai sabo." Tamkar Mommy tace bata so, sai dai tayi shiru tana haɗiyar wani yawu mai bala'in ɗaci. Goshi ta dafe tana faɗin. "Yadda kace haka za'a yi." Matawalle da ya fara tsinkewa da lamarin Mommy yaja numfashi, gaba ɗaya ta sauya masa, tunda yai mata maganar aurensa shikenan duk abinda ya faɗa bata masa jayayya kamar a baya. Tun daga lokacin da Rumana suka samu saɓani da Farooq Galadanci shikenan ya tattare duk wata kulawa tashi ya ɗora su akan Rahama wanda yayi hakan ne dan ganin Rumana zata doke shi ko kuwa zata hanashi yiwa Rahama magana, abu ɗaya ne ta hanashi kanta wanda hakan be wani dameshi ba bare yaje ya lallaɓata, tayi kuka harta gaji gani take Farooq baya wani ƙaunarta. Da yamma har wani ɗaukar Rahama yake a mota su fita, tayi shiru ganin abin yana damunta yasa cikin dabara suna aiki a kitchen ita da Ummy take tambayarta ta hanyar cewa. "Oh Ummy yau kuma ko ina su Rahama suka lula? Sunyi dare sosai ƙarfe takwas fa yanzu." Ummy ta gama markada fura da nono tana zuba madara take faɗin. "Kin gani dai Ruma daga fita motsa jiki, koda yake jiya shopprite tace ya kaita sun zazzagaya da ƙafa yau kam su suka sani." Rumana ta cije lips maza basu da mutunci idan suka so, saboda ɓacin rai bata bari sun gama aikin ba ta koma ɗaki ta haɗa kayanta cikin trolley. Yana gama yin parking Rahama ta nufi sashen Hajja shi kuma ya nufi masaukin su nan ya tarar da Rumana ta gama haɗa kayanta, da mamaki yake kallonta yana faɗin. "Wannan kayan kuma fa?" Cikin ko'in kula tace. "Gida zan koma gobe bazan iya ci gaba da zama a nan ba." Farooq yasan duk saboda abinda yake yi ne yasa ta shirin komawa, xama yayi tare da riƙo mata hannuwa ya jata jikinsa yana faɗin. "Duk mai yai zafi madam? Kin min laifi kuma kina fushi dani sannan kina so ki sake aikata wani laifin." Hawaye ne suka ziraro mata, bata damu da sharewa ba tana lafe a jikinsa take faɗin. "Kai bakaga abinda kake min ba ko?" Ɗagota yai yana kallan fuskarta yasa hannu ya share mata hawayen tare da faɗin. "Kece kika ɓata min rai, taya zaki dinga kallan mu nida Rahama tamkar wasu ƴan iska? Tazo zata faɗi Allah yasa ina tsaye taya bazan taimaka mata ba koda bamu da alaƙa Ruma? Bare kuma Rahama a wannan lokacin tana buƙatar kulawa ta musamman, ki duba ki gani ga ciki gashi ƙiri-ƙiri aka rabata da mijinta idan da kice a matsayinta zaki so ki ga ana wulakanta ki?" Rumana ta girgiza kai tana goge sauran kukan da ya fito. "Ki kwantar da hankalinki ki dena saka damuwarki akan duk abinda zakiga na yiwa Rahama, abinda ba zama muka zo yi ba gidan." Wani sanyin daɗi ne ya dinga shiga zuciyarta nan da nan ta yafe masa duk wani haushinsa da takeji. Hannunsa taji a saman kirjinta yana yi musu wani irin matsa, bakinsa a saitin kunnanta yake faɗin. "Kwana biyu ba'a bani hakkina saboda kishi, tsaya muga menene a cikin rigar." Ya faɗa yana zuge mata zip ɗin rigarta, sarai ta san wayo zai yi mata bata hanashi ba kodan kar ma yaje ya dinga kallan Rahama yana jin wani abun. Daga nan kiɗa ya canza suka shiga farantawa juna cike da kulawa. Da yake abin na manya ne, komai a Abuja akai, babu yadda Matawalle beyi ba akan Mommy tazo duka event ɗin amman tace bata san zuwa Abuja, su Maheera su Bassam tamkar ba uwarsu ake yiwa kishiya ba haka suka zage suna taya mahaifinsu murna. Sati ɗaya aka kwashe ana shagali daga nan ƴan uwa da abokan arziki suka kama gabansu. A can gidanshi na Abuja suka fara tarewa shida amarya dan samun damar cin amarci. Imran da baya ƙasar yaiwa Matawalle Allah yasanya alkairi dan koda Daddyn yace ya dawo bai samu damar hakan ba saboda sun kusa fara exams. ****** Rahama ce gabaki ɗaya tayi wani irin wujiga-wujiga, banda kuka babu abinda takeyi hannunta riƙe gam a cikin na Ummi gani take tamkar tana tafiya zata rasa rayuwarta. Hajja ta shigo ɗakin riƙe da wani katon mug da koko mai zafin gaske ta zauna a gefen Rahama tana faɗin. "Daure ki kafa kai ki shanye shi tas zaki samu saukin haihuwar Insha Allahu." Rahama taiwa Hajja wani kallo tana cije lips sai juya kai take side by side tana faɗin. "Hajja ki kyaleni da wannan kokon, wayyo Allah Ummy mutuwa zanyi bazan iya haihuwar nan ba." Cike da ƙarfafa guiwa Ummy take faɗin. "Insha Allahu zaki iya Rahama duk wanda kika ganshi da ɗa shi kaɗai yasan irin kwakwar da yaci. Kicigaba da addu'a zaki haihu da ikon Allah." Wani irin murmushi Rahama tayi tasan ba zata taɓa yin rai ba dan abinda takeji yayi daidai da alamun mutuwa, duk da ranta ya ɓaci akan rashin ɓullowar Imran tun lokacin da ta, dawo gida bezo ya ga halin da take ciki ba, hakan be hanata jin ina ma ace yana wajan nan ba. Wani irin uban nishi tayi tana ririƙe Ummi da Hajja kamar zata haihun sai dai ina abu ya cutura, gashi bata da wani sauran karfi saboda jikinta duk ya saki Hajja tace. "Toh ance kisha kokon nan kinki da kinsha da tuni ya ɗan taimaka miki kinji kwari yadda zaki iya." Da wata irin murya Rahama ke cewa. "Hajja kin dameni da kokon nan, nasan mutuwa zanyi Ummy na shiga uku." Ganin yadda duk hankalinta yake a tashe ne yasa Ummy fitowa ta samu Abba dake tsaye a parlor, yana ganinta yace. "Ta haihu?" Ummy ta juyar da kai tana cewa. "Ina tunanin sai munje asibiti dole sai anyi scanning mungani, wannan doguwar naƙudar tayi yawa abu tun jiya har yanzu? Wallahi duk ta galabaice idan muka zauna a gida komai zai iya faruwa da ita har da babyn ma." Abba ya jinjina kai yana cewa. "Toh azo aje mana me aka tsaya yi?" Juyawa Ummy tayi ɗaki ta wuce ta ɗakko trolley wacce already an kammala haɗa komai na haihuwa, ta kira Aunty Kausar ta sanar da ita cewa ta bisu hospital ɗin. Suna gama wayar ta kira Imran wayar bata shiga. Kai tsaye aka tafi asibitin da Ummy ke aiki suka wuce labor room. Traying numbers ɗinshi ta shiga yi, cikin ikon Allah ta samu guda ɗaya ta shiga. Da girma da mutunci ya shiga gaishe da ita, Aunty Kausar tace. "Kaci gaba da addu'a Imran Rahama na asibiti zata haihu." A lokacin Imran na sakkowa daga stairs ɗin jirgi, wani irin shock yaji zuciyarshi ta wani tsinke yace. "A wane hospital Aunty?" Gaya mishi tayi yasha toka tamkar yana gabanta yake cewa. "Waye yace a kai min mata hospital? Meyasa ba'a gaya min ba tuntuni? Aunty kice kar shegen da ya leƙa min mata da sunan karɓar haihuwa gani nan zuwa." Yana kaiwa nan ya katse, da sauri ya ƙarasa reception yana gama komai ya nufi inda motocin da suka zo ɗaukarshi suke. Yana zuwa yace su bashi key ɗaya babu musu suka bashi ya shiga motar da wani irin speed ya bar airport ɗin. Aunty Kausar na zuwa ta sanarwa da Ummy cewa Imran yana hanya sai dai bata sani ba ko daga can Indian yake ko kuma yazo Nigeria ita dai kawai yace ace kar shegen da ya taɓa masa mata. Abba dake gefe yaja wani irin tsaki ransa a mugun ɓace yake cewa. "A gidan ubanshi ta zama matarshi, yaron nan bashi da kunya wallahi." Ummy ta sanyaya murya tana faɗin. "Ka kwantar da hankalinka Abban Ra'ees, ta iya yiwuwa ya faɗi hakan ne cikin rudewa tunda ance masa haihuwa ce." Abubakar Galadanci ya ɗaga kai yana hura hanci yake faɗin. "Kika bibiya ma a buge yake yaje yasha kayan mayenshi suna gaya masa karya da gaskiya, banda hauka taya kana ƙasar waje ka wani ce kar a taɓa yarinyar dake ƙoƙarin haihuwa a yanzun nan." Ummy da Aunty Kausar basu ce komai ba sai ma komawa cikin ɗakin da Rahama take da Ummy tayi. Cike da tashin hankali ya shigo reception ɗin yana duban inda zai hango fuskar da ya sani, Aunty Kausar ya fara gani da sauri ya isa inda take, jikinsa na rawa yake tambayarta ina Rahama, idanunsa sun rufe ko Abba bai gani ba a tsaye. Zai shiga ɗakin kawai yaji an riƙoshi ta baya, yana dagowa suka yi ido huɗu da Abubakar Galadanci, cikin hade yake kallanshi yana cewa. "Ina zakaje?" Imran yaji tambayar kamar ta yara, ya kalli Abba yana faɗin. "I'm a Doctor and cikin nawa ne ina so naga babyn tazo lafiya that's all." Ya faɗa tare da zarewa Abba hanunu daga shoulder ɗin sa ya shige room ɗin...... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Farooq Galadanci #Rumana #Team Albi #Haske Writers Association... [12/15, 9:02 AM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 51.... Da sauri Abba yake kallan Aunty Kausar cikin tsananin masifa wacce tasa jijiyoyin goshinsa bayyana yana faɗin. "Kingani ko Kausar? Na gaya muku yaran nan bashi da tarbiya kun kasa ganewa, ni yake kalla yana cewa wai cikin nashi ne saboda rashin mutunci, yana ganin yarinyata a cikin hatsari amma shi ta cikin jikinta ma yake." Kallan Abba kawai Kausar ta tsaya yi tana so tace masa Abba kai ka fara kulashi da ka kyaleshi ya gama abinda zai yi ya bar wajan haka duk baza su faru ba. Amman dan kar ya dawo kanta sai taja baki tayi shiru. Imran kuwa a haukace ya faɗa ɗakin, hango yanayin Rahama da yai ya ɗaga masa hankali. Gaba ɗayanta ya tattaro zuwa jikinsa yana wani shafar gashin kanta a haukace, girgiza kai kawai yake yana kallan yadda take kuka tana rirriƙe mutane. Ƙamshin jikinsa ne ya tabbatar mata da cewa shine duk kuwa da tana cikin wani hali. Ta sake fashewa da kuka tare da buɗe ido da kyar tana kallanshi. "Sai randa zan mutu kazo? Sai da nace maka bana san haihuwa shine...." Yai saurin kamo face ɗinta yana girgiza kai. "Karki ce haka just kiyi addu'a zaki haihu kinji?" Ya faɗa mata cike da hope. Hana kowa taɓata yai kuma be ma san Ummy na tare dasu ba, ganin yadda yake ta wani lallaɓa Rahama ne yasa ta fice kar Imran yayi abinda yafi karfin kallonta. Shi yama manta cewa yanzu ba matarshi ba dan taga yadda bawa Rahaman wani irin caring. "Please ku bamu guri." Wata nurse ta wani kalleshi tana faɗin. "Taya zamu fita bayan muna kan aikin mu?" Imran ya watsa mata birkitattun idanunsa itama ta dake taki jin tsoransa. Tashi yai ya ɗauki Rahama tana sakin ihu ya nufi hanyar fita, a gigice nurse ɗin take masa magana. "Meye haka dan Allah? Ina zaka kaita kuma." Ci kanki Imran bece mata ba ya buɗe ƙofar da ƙafarsa, su Abba dasu Ummy duk sukayo kanshi suna faɗin. "Lafiya?" Yana sauri yake faɗin. "Bana san ta haihu a hospital ɗin, clinic ɗina zamuje." Abba zai yi masifa Ummy ta riƙoshi tana girgiza masa kai. Back seat ya kwantar da ita ya kira Aunty Kausar ta riƙeta, da wani irin gudu yaja motar cikin kankanin lokaci suka isa clinic ɗin, yana ɗakkota faya ta fashe, be damu da yadda jikinshi ya ɓaci ba suka nufi labor room yace kar wanda ya biyoshi yasa key ya rufe. (Asmy da Hajjace suma basu samu damar shiga ba)🤣 Motar su Ummy tun kafin su gama parking sai kukan jaririya sukaji, farin ciki a wajan Aunty Kausar sai da tayi ƴar kwalla, taje da gudu ta rungume Ummi dake janyo trolley tana faɗin. "Rahama ta sauka." Wani farin ciki ya cika zuciyar Ummy sai dai bata nuna ba a fuskarta saboda Abba wanda ya zo ne dan ana cewa ta haihu ya ɗauke yarsa su bar clinic ɗin. "Toh ai ga kayan Kausar sai a shiga dasu a shirya su." Aunty Kausar ta kalli ƙofar, mayar da idanunta tayi kan Ummy tana faɗin. "Ummy Imran shida Rahama ne kawai a cikin room ɗin sai dai kuma mu jira fitowarsa." Abba wani irin bakin ciki ya kamashi, yaro ƙarami sai gara kansu yake yi, amma rahama ce taja musu dan da bata biyewa Imran ɗin ba da hakan bata faru ba. Mota ya koma ya zauna sai huci yakeyi kamar wanda yaci uban gudu. Shi kuwa Imran da suka shiga room ɗin kwantar da Rahama yayi da rawar jiki ya kama hannunta ya daure tana kuka ya koma ya durƙusa, cikin yan sakanni ya cire mata babyn dan ganin hakan ne kawai mafita saboda ta gama galabaicewa. Yana yanke cibin ya rungume babyn yana jin tamkar ya saki kuka, da sauri ya kwance hannayen Rahama wacce tuni ta sume saboda tashin hankali. Bedsheet ɗin dake ninke akan side table ya janyo tare da naɗe babyn a ciki ya kwantar da ita, cike da tashin hankali ya koma wajan Rahama yana jijigawa, ganin bata dawo hayyacinta ba yasa shi sanya bakinsa cikin nata ya shiga hutawa, ta saki wata ajiyar zuciya yaje ya ɗakko allura yai mata yasa zare zai yi mata ɗinki ta fashe da kuka tana matse ƙafafuwanta ya kalleta da sauri cikin serious yake faɗin. "Ki bari nayi miki shine kawai samun lafiyarki, idan kika ki yadda nan gaba zaki zama abar kyama wajan mutane dan wari zaki dinga yi." Ta kuma sakin kuka wanda Imran kejinsa har cikin ransa, ya ware legs ɗin ya ɗinketa tsab, babynsa ya ɗauka yai mata khuduba yana lura da Rahama da ko kallansa bata son yi, sannan yaje ya kwantar da babyn yaje buɗe ƙofar ba tare da ya kalli kowa ba ya wuce office ɗinsa yana mai ciro wayarsa ya danna tare da karawa a jikin kunnansa yace da Musbahu a kawo masa kayan sawa clinic ɗin shi. Su Ummy kuwa ganin ya fice yasa su kuma suka shiga room ɗin, kwance suka tarar da ita tana ta uban kuka. Ummy ta ɗauki babyn mai kama da A Galadanci sai dai hasken Rahama ta ɗakko jawur da ita. Shi kansa Abba da ya shigo ya kalli ƴar sai da zuciyarsa ta kusa bugawa a lokaci ɗaya. "Ga sabuwar amarya Abban Ra'ees." Abubakar Galadanci ya hadiye wani kakkauran yawu yana sake kurawa babyn ido. "Da kai take kama fa." Ummy ta sake faɗa tana buɗe face ɗin jaririyar. "Ya kamata ku ɗakko Rahama mu koma gida tunda duk lafiya lau suke." Ya faɗa yana ƙarasawa wajan Rahama wacce taki buɗe ido ta kalle su. "Sannu Rahama bari su gama gyaraki sai mu koma gida." Aunty Kausar ce tai mata komai tayi tsab da ita tamkar ba itace aka kawo shame-shame ba. Suna fitowa Aunty Kausar da A Galadanci riƙe da ita, Ummy kuma rungume da baby sai wasu ma'aikata biyu da suka ɗakko ragowar kayansu suna bin su dashi. Da mugun mamaki Imran yake kallansu cikin shirinsa na shadda dark blue tana ta kyalli, ɗinkin ba ƙaramin kyau yai masa ba. Ganin sun ɗakkota yasa shi saurin ƙarasawa yana musu kallo mai cike da san jin ƙarin bayani. "Zamu koma gida ne Imran Abba baya san zaman hospital." Cewar Aunty Kausar dan kar a samu matsala, sai dai duk da haka ba'a tsira ba sai da Abba yace. "Gida zan tafi da yata bana san wata magana Imran." Cike da ɓacin rai yake kallan ƙasa yau dai shima zai nunawa A Galadanci karfin iko, ya gaji da wannan abin da yake masa. Smile ya saki tare da ƙarasawa wajan Ummy ya karɓi babyn ta bashi ba tare da sun kawo komai ba a ransu. Kallon Ummy yai da yanayi na rashin damuwa a face nashi yake faɗin. "Am a great Doctor kuma zan iya kulawa da baby na da ikon Allah." Yana kaiwa nan ya nufi mota already masu kula dashi wadanda sukaje airport ɗakko shi suna wajan, back seat ya zauna shida babyn ya rungume yace da driver yaja su tafi. Wani irin kallo Rahama take bin motar dashi zuciyarta na wani irin bugawa, yayin da A Galadanci ya shiga zaro ido domin duk wani abu da yake ganin Imran yayi yau ya matukar bashi mamaki. "Ina jin yaran nan zuwa yai yayi shaye-sayen shi shine yazo yake yi min hauka anan." Wannan karan Ummy takai matuƙa wajan ɓacin rai, cikin wani yanayi take cewa Abba. "Kayi nasara wajan kwace ƴarka Alhaji, sai dai karka manta shima Imran iko ya nuna maka akan tashi ƴar, ya nuna maka cewa ƴa batafi ƴa ba, wannan wane irin abin takaici ne kakeyi?" Kafin ya bata amsa tuni Rahama ta sulale cikin Aunty Kausar, suka maida hankali kanta kafin azo a ɗauketa ayi emagency da ita. Jininta ne yai mugun hawa wanda ya tashi hankalin likitocin dake asibitin, gashi duk sun shaida matar oga ce. Yana zaune a cikin motar gaba ɗaya duniya tayi masa zafi komai baya jin daɗinsa, ya rasa mahaifiyarsa wacce zata zama mai share masa hawaye, cikin ikon Allah Rahama ta shigo rayuwarsa gashi itama an rabashi da ita. Kallan babyn yai cike da tausayi tasha kayan sanyi sai bacci takeyi, a hankali yace. "Mamanki zata zo gareki am very sure." Jin wayarsa na ringing yasa shi ɗauka ganin Dr Fawwaz yasa shi peeking, cike da respect yake sanar dashi condition ɗin da Rahama take ciki. Kamar yace driver ya koma sai kuma ya dake yace da Fawwaz. "Kuyi mata abinda ya dace I entrust her to you Doctor, koda parents ɗinta zasu ce a nemo ni kuce nace am very busy. But Fawwaz ka kular min da matata." Katsewa sukai Imran ya jingina bayansa jikin kujera yana faman rintsa ido ga kanshi da yake barazanar faɗowa ƙasa. A hankali ya furta. "My poor Albi, am so sorry but wannan itace hanyar da zata sa mahaifinki ya dawo min da ke da amimcewarsa." Sai da ya tsaya a wani store ya siya Nan da sauran abubuwan da baby zata buƙata sannan ya ce su kaishi gidansa, tun kafin ya ƙarasa ya kira Maheera a waya yace ta same shi a gida. Zagaye ya shiga yi ransa a ɓace, yadda suke shiga da fita daga cikin room ɗin da Rahama take ne yasa shi zaro waya ya kalli Ummy yana faɗin. "Bani lambar yaran can yazo yaga halin da ya jefa min yarinya, idan zai yi iskancinshi bana so yana yi akan gudan jini na." Ummy da ta gama zuwa wuya tai masa banza tamkar bataji abinda yake cewa ba, ya daka mata tsawa cike da bala'i yake faɗin. "Bakyaji ina miki magana ne?" Ta kalleshi da wata irin angry face tana cewa. "Banda ita Alhaji ai baka bani damar da zan iya ajiye lambar wayar surukin naka ba." Da bala'i yake cewa. "Karki sake haɗani da sakaran yaron nan marar mutunci." Ummy ta gyara murya tace. "Allah ya kyauta." Karshe dai sai da Dr Fawwaz yace subar Rahama a asibitin saboda tana cikin mawuyacin hali, sosai jininta yai mugun hawa. Babu yadda Abba ya iya dole ya baro asibitin aka bar Ummy da Aunty Kausar. Imran na zaune yana karewa babyn kallo yajiyo knocking ya sakko tare da buɗewa, Maheera ce ya bata hanya ta wuce sannan ya maida ƙofar ya rufe. Ko magana beyi mata ba ya nufi upstairs tabishi tana mamakin yadda ya sauya ya zama mai haɗe rai duk ta tsorata tayi zaton ko wani abun tayi masa. Bude duka idanunta tayi ganin baby a cikin towel, gabanta ya bada wani irin ras. "Mahee ina so ki zauna a gidan nan zanje na yiwa Mommy magana dan ta sani hope ba matsala?" Bakinta yana rawa take cewa. "Yaya wannan babyn fa tawaye?" Saboda babu wanda ya sanarwa a nashi family ɗin. Ƙarasawa yai wajan yana sauke numfashi yace. "Rahama ce ta haihu ɗazu." Maheera naji ta wani ruga zuwa wajan babyn cike da wani irin farin ciki a fuskarta. "Yaya shine baka faɗa mana ba?" Ta faɗa tana ɗaukar babyn. Komai bece mata ba ya fito daga ɗakin ya nufi ɗayan a lokacin ne ya kira Matawalle ya sanar dashi yadda sukai. "Kayi min dai dai my son, yake ya kwaɗa ƴar tashi." Imran ya dafe saitin heart nashi da yake jinta tana masa zafi yace. "Daddy ina so muyi magana dakai, yaushe zaka dawo Kano?" Matawalle ya numfasa. "Zan dawo but yanzu akwai wasu meeting da zamu zauna da president gobe da jibi, why not ka taho nan Abuja da babyn sai Mamah (amaryarshi.) ta dinga kulamana jaririyar? Kamar hakan zai fi tunda kaga ita babbace tafi Maheera sanin komai." Imran ya cije lips. "Daddy bana san baro Kano saboda Rahama still tana cikin tashin hankali." Matawalle yace. "Kai yanzu ina ruwanka da ita? Ko ka manta yanzu babu aure tsakaninku? Bana so kana damuwa Imran na dauka ma ko ka samu min wata surukar?" Ya faɗa sounding so funny. Kamar yace masa ai har yanzu matarshi ce, sai kuma yai shiru kawai. Salama sukayi ya ajiye wayar akan bed tare da rage kayan jikinsa ya shiga toilet. Sai wajan ƙarfe goma sha biyu na dare ya shirya zuwa asibiti da yake ba'a barin masu jinya mutum ɗaya aka lamunce ya kwana da marar lafiya a clinic ɗin, ya yiwa Maheera sallama ya tafi. Ummy ce a wajanta dama tuni Imran yace da Dr Fawwaz zai shigo amma baya son kowa yasan da zuwan nashi. Ta baya yabi ya shiga room ɗin bayan Dr Fawwaz yace Ummy ta ɗan basu waje...... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Farooq Galadanci #Team Albi #Haske Writers Association... [12/16, 7:25 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 52.... Ɗagota yai gabaki ɗaya zuwa jikinsa, bacci takeyi hannunta daure da drip ya mannata sosai a cikin kirjinsa da yake wani irin mugun bugawa. Tausayinta yakeji sosai ba kuma yaso yaga ta sanadinshi tana shiga cikin damuwa saboda Rahama bata cancancin haka ba, ta sadaukar da komai nata a baya saboda shi. Amma be dauke babyn saboda ya sanyata bakin ciki ba, yayi haka ne kawai dan ya nunawa Abubakar Galadanci cewa da Rahama kawai yake iko ba da sauran mutanen duniya ba. Zame mata ɗankwalin kanta yai ya shiga shafar lallausar sumar dake kwance a kanta yana jin wata irin sabuwar kaunarta tana huda jinin jikinsa. ALBI ..!" Ya faɗa a saitin kunnanta, sai dai bata san yanayi ba sakamakon allurar bacci da Dr Fawwaz yai mata dan ta samu nutsuwa ɗazu kukan da takeyi shine yake haddasa jininta ƙin sauka. Cikin nutsuwa ya maida ita kan gadon ya zura hannu cikin aljihu ya zaro wata small feeder ya buɗe, sunkuyawa yayi saitin ta ya buɗe kirjinta. Sai da zuciyarsa ta kusa tsinkewa lokacin da yaga sun wani kuma cika sunyi kyau gashi dama babu bra, wani irin feeling ya ringa fisgar Imran yayi matuƙar missing ɗinta, ya ɗora fuskarsa tare da rungumeta yana wani sauke ajiyar zuciya. Da kyar ya iya control ɗin jikinshi ya sa baki a hankali ya fara tsotsarsu ta yadda ruwan zai zo, aikuwa kamar jira ake a taɓasu ya tara Feeding bottle ɗin yana matsawa ruwan yana shiga, sai da ya samu ruwan nonon sannan ya gyara mata kwanciyarta ya rufe Feeder yasa cikin aljihu tare da sumbatar goshin Rahama yana jin tamkar ya tafi da ita. Yana fitowa shi kuma Dr Fawwaz ya shiga ciki ya buɗewa Ummy ta shigo yana cewa. "Yauwa muna sa ran Insha Allahu da ta farka komai zai dawo normal, Hajiya dan Allah idan wani abun ne bata so ayi gaggawar nisanta ta dashi, idan kuma abu take so har kuna da damar bata ku bata saboda idan jinin ya ci gaba da yi mata haka babu abinda zai hana brain dinta ya tabu, please Hajiya ƴarku tana cikin hatsari wallahi." Ummy ta kalli Rahama cike da tausayawa tana faman jinjina kai. Aikuwa zatayi da gaske wajan ganin Rahama ta samu sauki domin su biyu ne Allah ya bata idan ta rasa su Abba zai iya auro wata matar tazo tai ta haihuwa a barta da tagumi. Kujera ta janyo ta zauna kawai tana tunanin yadda zata ɓullowa lamarin. Yana zuwa gida ya tarar Maheera da babyn tana ta jijjigata sai ihu takeyi. Ya ciro feedar yana miƙawa Maheera yace ta bata, Maheera ta sauketa suka zauna tasa mata a baki yarinya ta kama da mugun sauri tana sha. "Yaya nima fa kaga na haɗa mata Nan ɗin wallahi taki sha." Imran ya shafa sumar kansa yace. "Kici gaba da bata zata dinga karɓa." Sosai tasha shi ganin ta koshi harta koma bacci yasa ya miƙe yana cewa. "Mahee ki kular min da ita, idan akwai wata matsalar let me know please." Tana kwantar da ita take faɗin. "Toh Yaya Allah ya tashe mu lafiya." Ya fice ya shiga ɗaya ɗakin su kuma suka kwanta. Tunda ta farka ta fara zubar da hawaye tana dafe kirjinta, Ummy dake kan sallaya idar da sallarta kenan ta asuba taji kukan Rahama, ƙarasawa tayi da sauri ta dafa goshinta tana yi mata sannu. "Mekikeji yanzu?" Rahama ta nunawa Ummy kirjinta murya a hankali kamar mai mura take cewa. "Ummy zafi suke min." Ummy ta ɗaga rigar tana kallan breast ɗin Rahama yadda sukayi wani irin burɗin-burɗin tana ta cije baki tare da juyar da kai side by side. "Kiyi hakuri Rahama taki ƙaddarar kenan, amman duk mahaifinki ne ya janyo miki wannan bala'in akan wani banzan ra'ayinsa, kinga da babyn tana nan ai da ta ɗan sha koyaya ne saboda yanzu ke zaki ta shan wahala." Da rawar murya take cewa. "Ummy Imran ɗin be dawo min da ita ba?" Taja numfashi ta sauke cike da tsananin damuwa tace. "Taya zai dawo da ita Rahama? Karki manta kema mahaifinki ke iko dake shi yasa shima ya rama, ni banga laifin Imran ba Abban ki shi yake zubar mana da mutunci." Hawaye na rolling saman face nata take cewa. "Ummy mutuwa zanyi, ni kaɗai nasan ya zuciyata keyi, ku yafe min Ummy. Ina san yiwa Abba biyayya hakan yasa na hakura da Imran ba dan na dena san shi ba Ummy, na hakura da Imran ne saboda farin cikin Abba ba wai dan zuciya ta naso ba, ina san yiwa Abba biyayya koda ace hakan shine silar barin numfashi na." Tayi maganar tari yana sarke mata da wani irin yanayi, kafin Ummy tace wani abu taga jini yana fitowa daga cikin bakin Rahama, hankalinta yai matuƙar tashi ta gigice ta shiga kwalawa nurses kira. Suna ganin halin da take ciki suka kira Dr Fawwaz domin shine babba a clinic ɗin bayan Imran. Da wani irin bala'e'en tashin hankali ya nemo lambar Imran wanda ke rungume da babynsa ya riƙeta Maheera tana sallah. A haukace ya kwantar da babyn ya fice daga cikin ɗakin da gudu, cikin tashin hankali ya dauki car key ɗinsa ko kaya bai canza ba sanye yake cikin tracksuit yaja motar da wani irin speed banda hasbunallahu wani'imal wakil babu abinda yake fitowa daga bakinsa, da yake gari yanzu ya fara wayewa babu wani motoci ko mutane a titin har ya isa clinic ɗin. Kai tsaye room ɗin ya shiga yaga yadda ake ƙoƙarin sanya mata oxygen. Abba da Hajja da Ummy duk suna tsaye hankali a tashe, da yake tunda akai sallar asuba Hajja ta kafawa Abba ƙahon zuƙa cewar dole sai ya kawota taga Rahama, suna hanya Ummy tai masa waya cewar Rahama na aman jini shi yasa suka riga Imran ɗin zuwa. Yana zuwa ya wani fizgota zuwa jikinshi yana girgiza kai idanunsa a runtse yake furta. "Rahama please... Please wake-up." Cike da ruɗewa ganin ya hana a sanya oxygen ɗin Dr Fawwaz ke cewa. "Oga kar a rasata gaba ɗaya, kayi hakuri ka bari a sanya mata because numfashinta yanata faman ɗaukewa." A haukace ya juya ya fizgo oxygen ɗin daga hannun nurse hannunsa yana rawa ya sanya mata yana kuma shafar gashinta. Dakyar suka samu Rahama ta dawo hankalinta ganin tana bacci yasa suka fito aka bar Imran zaune a kusa da ita. Shiga sukayi ciki Hajja ta fara kuka tana faɗin. "Allah sarki Rahama ubangiji ya tashi kafaɗunki ya baki lafiya, nayi miki alƙawarin duk abinda kike so indai ina da shi sai na miki, wannan yarinyar kinsha azaba daga cikin har haihuwar ba'a rangwanta miki ba." Abba ne ya haɗe rai bayan ya gama tabbatar da cewa Rahama na numfashi yake faɗin. "Ina jin dai Imran ka manta cewar yata yanzu ba muharramarka bace ko? Ya kamata ka sakar mata hannunta idan da halima kabamu room ɗin." Zuciyar Imran tai wani irin duhu ransa yai mugun ɓaci yana jin tamkar ya juyo ya nunawa Abubakar Galadanci cewar shi ɗin ɗan zamani ne. Sai dai ganin Rahama bazai barshi ba, kuma ko babu komai zuciyarshi har yanzu tana kan Rahama banda haka surukinsa ne amma da ya nuna masa shi ba irin mazan nan bane da za'a yiwa wulakanci ba. Ya tashi a hankali ba tare da ya kalli kowa ba ya nufi kofa yaji Abba na cewa. "Kagaya min adadin kuɗin da yata taci tun zuwanta clinic ɗin nan zan biya." Imran har zai fita yaga ya dace yai magana shima, dan haka shaye da toka yake faɗin. "Ko na asibitin da aka fara kaita nasa aje a biya saboda dalilin cikina dake jikinta aka kaita, nan kuma da na kawota dama na baban babyn da ta haifa ne, so daga nan har lokacin da zata samu sauki tana ƙarƙashin kulawar Imran Matawalle." Yana kaiwa nan ya janyo ƙofar saboda ma yasan condition ɗin da Rahama ke ciki ne yasa yai a hankali amma da sai ya bugota yadda zasuji karar a brain ɗinsu. Motarsa ya shiga yana shirin tadawa yaga Ummy ta ƙaraso da gudu wajansa, ganin hawaye a face nata yasa yaji zuciyarshi ta wani buga ya buɗe ƙofar zai fito ta dakatar dashi tana cewa. "Kayi hakuri Imran karka hukunta zuciyar Rahama saboda halin mahaifinta. Dan Allah dan Annabi kayi min alfarmar kawo min babyn Mahaifiyarta ta shayar da ita, nonon sun fara yi mata ciwo gashi ta tabbatar min da cewa zuciyarta zafi take mata. Ka taimaka badan halin mu ba Imran, nayi maka alƙawarin Rahama nayin arba'in da kaina zan kawo maka ƴarka." Imran ya rintsa ido yana jin maganar Ummy na kashe masa jiki, ba tare da ya ɗago ba yace. "Shikenan Ummy yadda kikace haka zanyi." Ummy taji kamar ta rungume shi saboda farin ciki, share hawayen tayi tana cewa. "Nagode Imran Allah yai maka albarka." Ya amsa a cikin zuciyarsa, ta juya shi kuma ya ja motarsa yabar asibitin. Hajja ta kalli Abubakar Galadanci ranta a matuƙar ɓace tace. "Wai dan Allah Abubakar yaushe ka zama haka ne? Yaushe ka koma marar mutunci ban sani ba? Toh na gane saboda kaga mun goyi bayanka a lokacin da ka faɗi zaɓe ko? Ina ce duk shine yasa baka san ƴarka da wanda take so?" Abba yace "Hajja yaron nan fa ɗan shaye-shaye ne taya zan haɗa jini dashi?" Da mugun haushi Hajja tace. "Aikin banza aikin wofi jini na nawa ne baka son haɗawa dasu Abubakar? Jini daya wuce wanda jiya-jiyan nan Rahama ta sauke makashi sai kuma wanne jini ne baka san haɗawa? Yau ni naga masifa da bala'i da idanuwa na. Kayi nasarar raba auran nan kaji daɗi yanzu kuma wane bala'in kake nema na kasa gane manufarka." Abubakar Galadanci yai shiru jin yadda Hajja ke ta surfa masa faɗa. "Toh bari kaji na gaya maka ka fita harkar nan, Rahama dai tana gabanka ni zansa yaron ya dawo da jaririyar wajan uwata idan yaso sa dinga zuwa ganinta, kai kuma sai ka kwaɗa Rahama ka cinye tunda babu damar komawa ɗakinta." Abba yai shiru yana jin Hajja, ya kuma ji daɗi jin tace zata sa a dawowa da Rahama babyn ta ko babu komai yasan hankalinta zai kwanta za kuma ta yadda da duk wani tsari da zai kawo mata. Yana komawa gidan ya tarar dasu Mommy, Humaidah dasu Bassam sunzo ganin baby. Fuskarsa a sake ganin yadda suke mishi murna musamman Humaidah da ta kasa janye idanunta daga kanshi. "Yaya an samu ƙaruwa? Allah ya raya." Cewar Bassam da shima yanzu yayi wani tsaho yana jin kanshi kamar wani babba. Imran ya zabga masa harara Mommy na cewa. "Wannan yarinyar mun rasa da wa tayi kama, hasken dai na Mamanta ne." Kin magana yai kawai ya kalli Maheera yana cewa. "Ku shirya za'a maida ita wajan Mamanta." Maheera ta zaro ido ita ta dauka zata zauna da babyn ne har tasa an kwaso mata kayanta dake gida. Be jira jin komai ba ya haye sama, yana shiga ya faɗa kan gado yana faman rintse ido. Duka baya jin daɗin duniyar, halin da ya baro Rahama a ciki yafi komai bashi wahala yanajin kamar ya dawo da duk wani ciwo dake jikinta kanshi. Lokaci yayi da zai bayyana musu cewa har yanzu Rahama matarshi ce, lokaci ya yi da zai nuna musu cewa babu mai rabashi da ita sai Allah da ya haɗa zuciyarsu guri guda ba tare da sun shirya ba. Yanzu tsoranshi ɗaya shine Rahama zata yadda da duk abinda ya tsara mata har ta biyo shi ko kuwa? Dan yagama gane ta shirya tsab wajan ganin sun rabu kamar yadda Abbanta yake so. Ya rintsa ido lokacin da ya tuna sanda zai auri Humaidah tayi nadamar kin bin umarnin iyayenta a lokacin, yanzu kam yasan zata iya jure rashinsa dan ta nuna masa itama mai biyayya ce. "Ya Allah." Ya faɗa yana cusa yatsun hannunshi cikin sumarsa yana hautsinata. Tashi yai ya shiga toilet, wanka yayi ya fito ya shirya cikin wani yadi da ɗinkin yai masa matuƙar kyau, ya sanya turaruka tare da ɗakko hula ya ɗora. Da sauri ya dinga sakkowa jin yadda babyn ke kuka kamar zata fasa musu gidan. Karɓarta yai yana kallansu yace su fito duk su wuce clinic ɗin tare. Haka suka tashi sukayi convoy. A reciption suka tarar da Ummy da Hajja Aunty Kausar, Hajiya Babba da Aunty Azeeza. Imran ya wuce room ɗin da Rahama ke ciki wacce nurse ke gyarawa drip ɗin da ya goce. Nuni ya yiwa nurse ɗin cewa ta fita, ya ƙarasa ciki ya zauna gefenta yana kallanta. A hankali ta buɗe idanunta da suka koma wasu iri saboda kuka, sau ɗaya ta kalleshi ta ɗauke kai. Hannunta ya kama wanda babu drip a jiki ga mamakinsa yaga ta zare hawaye na zirarowa ta gefen idanunta yaji duk babu daɗi yasa hannu yana share mata, murya a sanyaye yaji tana faɗin. "Bana so." Ya ware eye's yana kallanta da mugun mamaki.... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Abubakar Galadanci #Ummy #Team Albi #Haske Writers Association... [12/16, 7:25 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 53..... A hankali hawaye ke zuba daga cikin fuskarta tana jin xuciyarta nayi mata wani irin sabon ciwo, rungumota yayi duka jikinsa da murya can ciki yake faɗin. "Albi.." Ƙoƙarin fisge kanta take daga riqon da yayi mata, sai dai ko kaɗan bata da qarfin yin hakan, da wata irin murya take faɗin. "Zan iya rasa komai a duniyar nan amma banda babyna. Ka dawo min da babyna please." Ta faɗa tana dukan kirjinsa duk da cewar ba karfi jikin. Ya haɗe rai sosai yana kallonta yake faɗin. "Ki natsu idan kuma kina buƙatar na kara yi maki wani cikin toh zanyi idan kikayi arba'in koda acikin falon Alhaji Abubakar Galadanci ne." Sakin baki tayi tana kallonsa hawaye na xuba a fuskarta. Sai yanzu ma take ganin canji cikin fuskarsa, yayi ƙiba gamida haske ga wata uban kasumba da ya tara, waya ya ciro still tana cikin jikinsa ya kira Maheera Matawalle akan ta shigo da baby. Jin ya ambaci baby ne yasa tabar cikin jikinsa da sauri tana kallon ƙofar. Cikin few minutes Maheera ta shigo da babyn, hannu Rahama ta miƙa Idonta na cika da kwallah, karɓar babyn tayi gamida sakata cikin jikinta tana sumbatar ko'ina a cikin fuskarta da wata irin tsantsar soyayya irin ta uwa. Harɗe hannu yayi a kirjinsa yana kallonsu cike da sha'awa da wani irin sabuwar soyayyar su da yakeji a cikin zuciyarsa. Lokaci ɗaya kuma aka cika musu ɗakin, Hajja ta tsaya a gabanta tana faɗin. "Toh ki wanke nonon ki bata tasha ƴar baiwar Allah itama daga zuwa duniya taga bala'i." Ruwa aka kawo mata a roba kasa fito dashi tayi agaban Imran saboda yadda ya kura mata ido haka idonsa na kanta. Gira ya ɗage lokacin daya gano nufinta. Miqewa yayi tsaye ya kalli Ummi yana faɗin. "Idan akwai wata matsalar a kirani." Ya juya ya nufi ƙofar fita. Kusan cin karo sukayi da Abba, Abba lokaci ɗaya ya haɗe rai yana yi masa wani irin kallo. Sai da Abba ya wuce sa'annan Imran ya fita aransa yake faɗin. "Zaka ga Rashin kunya har cikin gidan ka, Allah ya nuna min ranar da sunyi arba'in lafiya." Ya faɗa yana shafa bayan kansa. Duk yarda Abba yaso a sallami Rahama daga clinic ɗin su koma gida hakan bai yuyuba, saboda Ummi tayi rantsuwa idan wani abu ya qara samun Rahama ta gama zaman aure dashi na har abada. Da yammah Imran ya dawo ya ɗauki little Aysha a ƙafadarsa, har lokacin Rahama kuma ko kallo bai isheta ba, haka ya karasa zamansa yai tafiyarsa. Yanayin da Rahama ta bullo dashi yadda take beherving akan wasu abubuwa yana tabasa sosai. Washe gari Mommy da Humaidah suka zo asibitin Rahama na ganin Humaidah ta wani haɗe rai sai lokacin ta tuna itama matar Imran ce kishi ya motsa, ashe shi yasa Imran bai taɓa nemanta ba har na tsawon wani lokaci saboda yana tare da wata matarsa tana bashi jikinta dole yabarta da ciwon zuciya. Humaidah ta zauna gefen bed tana faɗin. "Ya jikin Rahama?" Rahama ji tayi tamkar bata jita ba, zuciyarta na wani irin tafasa haka ma Mommy tayi mata sannu tare da karbar babyn, Rahama baki sake take kallon Mommy tana ganin sabon canji atattare da ita. Hakama kowa dake cikin room din, Mommy ta riqa bada labarin yarda Maheera keson little Aysha, har suka karaci surutun su Rahama bata kallesu ba, karshema da suka dameta rufe ido tayi. Kwana biyu aka sallameta a ranar kuma Daddy yazo Kano shida amaryarsa, sosai Mommy ta tarbesu tana yi masu sannu da zuwa, tare sukayi lunch Aunty Amarya tasa yan aiki suka fito da kayan da suka zo dasu, nan take ita da Mommy suka haɗa kayan barka na gani na faɗa. Mommy atamfa biyar ta saka da kayan baby kusan kala goma, hakama Aunty amarya ta saka nata. Cike da jin daɗi Daddy ya riqa samasu albarka, Imran ya kawo na can gidansa har saiti biyu suka haɗa mata na uwarne saiti ɗaya. Aunty amarya da Mommy suka saka kayan a mota aka shiga dasu gidansu Rahama, Aunty Kausar da sauran ƴan uwa suka tarbesu cikin mutunci da girmamawa, buɗe baki Hajja tayi tana kallon uban kayan da aka jibgo. Da zasu tafi aka basu tukuici dubu ɗari biyu, nan kuma sukaki karɓa sai da Hajja ta murje ido take faɗin. "Toh ko dai kun raina kenan?" Da sauri Aunty amarya ta karɓa tana faɗin. "Mungode Allah yasa masu albarka." Da dare aka nunawa Abba kayan sai wani ɗauke kai yake yi. Washe gari Imran yazo da tawagar abokansa aka cika parlorn Hajja da hayaniya da yake can take jegon nata. Zak yana rungume da ƴar yana girgiza kai yake faɗin. "Wai da gaske mai gida wannan babyn takace?" Duk aka saka dariya, yaci gaba da cewa. "Gaskiyya aure xanyi nima kwanan nan." Amaan kao'je yace "Al'ameen ya rigaka sati mai zuwa zai angwance, ni kuma wata mai kamawa." Zak ya cije lips yana faɗin. "Inshaa Allahu muna tafe muma Amaan." Haka suka riqa ɗorawa baby kudade Rahama tayi masu godiya fuskarta babu wani annuri. Ɗaya bayan ɗaya suka fice daga parlorn, ya dawo kujerar da suke har jikinsu na gogar juna, ta ɗan matsa tana wani haɗe rai saboda idan ta tuna yana da wata matar a gida abun yana mugun damunta haka yana tsaya mata arai. Ya ɗora mata little Aysha akan jikinta ya nufi kofa a mugun fusace. "Oho kaji da fushinka naji da damuwata, rainin hankali kawai kana can da matarka zaka wani zo ka sakamin ciwon zuciya da damuwa." Ta faɗa hawayen kishi na cika idon t. Wata irin kulawa ake nuna mata a gidan daga uwar har uban da ya ɗauki son duniya ya ɗorawa little Aysha, gabaki ɗaya A Galadanci ya tsani jin kukanta saboda da yaji kukanta zai kama faɗa tun kafin ya isa parlorn Hajja, wani irin soyayya yake yiwa little Ayshan da shi kansa besan hakan zata kasance ba. Hajja ta shirya taron suna sati biyu na zagayowa akayi taron suna nagani na faɗa. Satin su ukku da haihuwa daga uwar har babyn sukayi wani irin kyau na ban mamaki, kuma kullum Imran zai shigo yaga babynsa yayi tafiyarsa saboda Hajja ta bashi yin damar hakan. Sannan idan daddy Matawalle yana buƙatar ganinta zai tafi da ita yakaiwa mahaifinsu zuwa wani awannin ya maida ita. Kwanansu goma da yin arba'in ta cigaba da zuwa school sai dai mafi yawancin lokutta takan bar Little Aysha agurin Hajja wacce kammanninta suka ƙara fitowa sak.! Dana Abba, son duniya Abba ya ɗauka ya ɗorawa little Aysha wanda indai yana gida kullum little Aysha na parlorn sa manne cikin jikinsa. Yau kwana biyu Imran bai lekosu ba, sosai ta damu da rashinsa duk da kuwa mugun haushinsa da takeji. Da magrib tana cikin ɗakin da aka zuba kayan da suka samu a ranar suna na ƴan uwa da abokanin arziki, shirya kayan take a ɗayan ɗakin Hajja da babu kowa a cikinsa, taji Hajja na kwala mata kira, riga da skirt ne ajikinta haka ta fito parlorn ko ɗankwali babu a saman kanta. Kallon wanda ke zaune cikin parlorn tayi, juyawa tayi ta nufi ɗakin da take, yadda hips ɗinta ke kaɗawa yasa ya haɗiye wasu yawu masu kauri, ga mamakin shi sai yaga ta dawo da dogon hijab ajikinta, nesa dashi ta zauna, kallonta kurum yake ya miqe tsaye da little Aysha a hannun sa ya nufi ƙofar fita, gabanta ne yayi wani mugun bugawa, har ya ɓace daga cikin parlorn ta fara tunanin ina kuma zai kai mata ƴa da daren nan? Hajja ta fito daga nata ɗakin ta kalleta rai a ɓace take faɗin. "Ashe ke munafukace? duk yadda yaron nan ya sauko yana lallaɓaki ke bazaki sauko ba kin biyewa ubanki kunata azabtar dashi ko? to ni dai ba dani ba wannan muguntar kawai ya tafi da ƴarsa ya samu mai kula da ita kowa ma ya huta, ni zanyi magana da Abubakar gobe da safe dama ƴa ce yanzu tsakanin ku sai ya karba kowa ya huta." Da tashin hankali Rahama ta nufi ƙofar ko gabanta bata iya gani, wani kallo Hajja ta bita dashi tana harararta. Jefa ƙafarta kawai take ba tare da ta san inda take saukewa ba, hango ƙatuwar jeep ɗinsa tayi a cikin compound ɗin gidan su yasa ta ɗan sauke ajiyar zuciya ganinsa tayi a bayan motar ya buɗe dayan ƙofar ta side ɗin da yake zaune little Aysha na jikinsa yana danna waya. Ta ƙarasa wajan ta tsaya a bayanshi. "Get in..." Ya faɗa yana kallonta. Yi tayi tamkar bataji meyake faɗa ba, ɗagowa yayi yana kallonta yake faɗin. "Idan bazaki shiga ba ki koma ina da abin yi." Ta haɗe rai tana faɗin. "Ba shi naxoyi ba, please kabani ƴata sai ka tafi me zan bika nayi?." Imran ya jinjina kai "Okay ki shigo muyi magana to." Ya faɗa a tsawace, itama a fusace ta juya ɗayan bangaren ta shiga tabar kofar a buɗe. "Ki rufo ƙofar mana ko so kike sauro ya shigo ya cizar min ƴa?" A fusace ta rufo ƙofar tana sake shan toka. Fita daga motar yayi gamida dannawa kofofin motar duka lock. Baki buɗe Rahama ke kallonsa, da sassarfa ya nufi sashen Hajja da little Aysha a ƙafadarsa da tayi barci cikin jikinsa, da sallama ya shiga Hajja na zaune a parlor ya ƙarasa ya miqawa Hajja ƴar. "Toh ina uwar take kuma?" Imran ya ɗan saki fuska "Ta tafi ɓangaren Ummi." Ya faɗa yana yiwa Hajja sai da safe. Da fara'arta tayi masa fatan sauka lafiya. Marfin motar ya buɗe ya shiga da sauri ya rufe. Ta kallesa da tsiwa take faɗin "Meye hakan? ka buɗe min ƙofar na fita Abba yana gidan nan kar yazo ya ganni a motarka." Ya girgiza kai yana faɗin. "Idan ya gani me zai faru?" Ya faɗa da ɗan daga murya. "Kinga sai mu kafa dadiro mai dalili tunda baya kaunar mu zauna innuwar aure wuri ɗaya, bari kiji abinda ya kawo ni gidan nan yau. Nazo ne yau a tsakiyyar gidan Alhaji Abubakar Galadanci na kara yi maki wani cikin, bana san gulma I know kema kina buƙatata." Ya faɗa yana saka hannunsa cikin hijab ɗin jikinta. Da mugun mamakinsa take kallonsa tana jada baya, jikinta babu inda baya rawa saboda tashin hankali. Remote yasa ya danna duka sitters ɗin suka yi ƙasa ya wani irin fisgota cikin jikinsa yana ƙoƙarin cire mata hijab. Ƙankame jikinta tayi a fusace ta miqe zaune ta zabga masa wani irin mari. A gigice ta buɗe masa manyyan idanunta tana faɗin. "Ka dawo cikin hankalin ka Imran, naga alamar idanunka sun rufe, acikin gidan mahaifina zaka yi amfani dani kuma ta kazamiyar hanya? how dare you Imran?!." Ta faɗa da mugun tsawa hawaye na zubar mata, kallonta yake da wani yanayi acikin fuskarsa wanda ya birkita zuciyar Rahama. Cikin yanayin da ta fara dawowa jikinta take kallansa. Hannu yasa ya raba hijab ɗin gida biyu, zatayi magana ya kwantar da ita ya dawo samanta ya ɗora mata nauyin kirjinsa duka. Buɗe baki tayi zatayi masa ihu yayi saurin haɗe bakinshi da nata, wani irin kiss yake yiwa fatar bakinta wanda gangar jikinta da duk wani motsi nata ya tabbatarwa da Imran Matawalle har yau shi kaɗai ne a cikin zuciyarta, yadda ta sakar masa jiki yasa shi wata irin gigicewa. Zama yayi tamkar bai taɓa amfani da macce ba a rayuwarsa, yadda yake mata a zafafa yake yin komai, lokaci ɗaya ya saukar da zip ɗin rigarta ƙasa, babu inda baya rawa a jikinsa, lokacin da ya kai hannunsa kan ƙirjinta ji yayi tamkar zai sume mata, cikin wani irin salo yake ɗan murza nipples ɗinta, wani irin numfashi ta shigayi tana mammatse leg's ɗinta tana jin wani irin abu na yawo cikin tafin ƙafarta har kan naman kunnuwanta. A hankali ya ɗora dayan hannunsa ƙasanta yana kallan fuskarta da shanyayyun idanuwamsa, Wani irin rawa jikinta ya farayi lokacin da taji yana murza ƙasanta da hannu, sosai ta kankamesa tana sauke wani irin numfashi, Jin lokaci ɗaya wandonta ya canza kala yasa ya saki wani murmushi lokaci ɗaya ya ɗagata da wani yanayi yake kallon fuskarta ya wani daure fuska tamkar bai taɓa Daria ba, yake faɗin. "Saboda na taɓaki kika ɗaga hannu kika mareni?" Wani kallo ta riqa yi masa xuciyarta na bala'in tafasa ya girgiza kai yana faɗin. "Thank you and ki fitarmin daga mota, kuma daga yau bazan ƙara taɓaki a bagas ba, zan samu basai na sha wulakanci da cin fuska ba, have ur way out." Ya faɗa yana daka mata wata irin tsawa. A fusace ta buɗe ƙofar ta fice, samun kanta tayi da fashewa da kuka marar sauti yana kallonta ta cikin balcony tabi zuwa sashen Hajja tana tafe tana sharar hawaye tamkar wata ƙaramar yarinya, ya yiwa motarsa key yayi horn da sauri mai gadi ya buɗe masa. Kai tsaye gidan Matawalle ya shige dan bazai iya komawa gidansa ba, yana jin yarda B ɗinsa ta wani tashi wanda shi kansa dauriya kawai yakeyi. Kusan watansa nawa babu macce a tare dashi? ga mararsa da yakeji ta na ciwo tamkar zata fito. Ɗora kansa yayi kan sitiyari yana runtse ido yana ambaton Allah a ransa. Washe gari ya nufi gidan Alhaji Abubakar Galadanci, Ummi ya kira a waya ya faɗa mata yana son magana da ita da Hajja. Sai da gaban Ummi ya faɗi duk a tunanin Ummi karɓar little Aysha zaiyi, kallonta kawai Abubakar Galadanci yayi yana kallon yadda yanayinta ya canja lokaci ɗaya, ya girgiza kai yana faɗin. "Me kuma ya faru?" Bata boyewa Abba komai ba ta faɗa masa buƙatar Imran ɗin, shima sai da zuciyarsa ta buga na ɗan sakanni tsoronsa Allah tsoronsa Imran Matawalle akan ya raba Rahama da little Aysha, ba shi ya haifi yarinyyar ba amman yana yi mata wata irin soyayya da bai san lokacin da ya fara ba. "Toh kije ki faɗawa Hajja duk yadda kukayi ku sanar min idan na dawo nima zan fita akwai wani aiki da zanyi." Ummi tana kallon yadda jikin Abban yayi mugun sanyi. Yana fita ta nufi part ɗin Hajja ta sameta ta goya little Aysha tana zagaye cikin parlorn da ita, da sauri Ummi ta nufi Hajja ta gaisheta tana kallon ƙofar ɗakin Rahama tana faɗin. "Ina Rahamar take ne? tabarki da goyo bacin ta san yanayin bayani?." Hajja ta tabe baki tana faɗin. "Tun zuwan Imran jiya take kunci bakin halin na Abubakar ya motsa, duk yau bata tako ƙafarta a parlorn nan ba." A fusace Ummi ta nufi ƙofar ɗakin Rahama dai-dai lokacin Rahama ta fito daga wanka daure da babban towel a jikinta ta gaida Ummi da respect. Ummi ta girgiza kai tana faɗin. "Meya sami idonnaki?" Da sauri Rahama tace "Ciwo suke yi." Ummi ta taɓe baki tana faɗin. "Yau bazaki shiga school ba?." Tace "Sai zuwa 2 Ummi." Daga haka Ummi ta juya ta koma wajen Hajja nan take sanar da ita sakon Imran ɗin. Hajja tace "Toh ki faɗa masa ya shigo sai muyi zaman a parlorn naku dan bana son ayi a gaban wannan Rahamar da gaba ɗaya halinta ya zama na Abubakar." Da haka Ummi tabar part din Hajja ta nufi nasu sashen tana neman layin Imran Matawalle. ************** Daga Hajja har Ummi babu wanda fuskarsa bai nuna razana ba jin cewar wai Rahama na tare da auren Imran Matawalle a kanta. Ummi ta girgiza kai tana kallonsa ta haɗe rai lokaci ɗaya tana faɗin. "Kasan muhimmanci aure kuma kai musulmi ne Imran da gaske kake wannan maganar." Ya ɗaga kai da respect yake tabbatar masu da hakan. Wata irin ajiyar zuciya Hajja ta sauke tana faɗin. "Shi kenan zan sa akira min mahaifinka a waya zanje har gida na samesa muyi magana wanda zanje ne saboda gudun rikicin Abubakar." Sosai Imran yaji daɗi, nan take ya baiwa Ummi digit ɗin mahaifinsa, yayi masu sallama ya tafi. Tagumi Hajja ta zuba gaba ɗaya jikinta ya gama yin sanyi ta kalli Ummi tana faɗin. "Ke kina ganin yaron nan gaskiyya ya faɗa?" Ummy ta sauke numfashi tana faɗin. "Nima abunda nake ta tunani kenan Hajja, Amman duk da haka idan har mahaifinta ya sauko nafi buƙatar a ɗaura masu wani auren hankalina zaifi kwantawa." Itama Hajja tace. "Nima dai gaskiyya haka na gani sai ayi bikin da ba'a samu yi mata ba a baya." Ummi ta kira Matawalle da wayar Hajja sai dai kusan kira ukku bai ɗaga ba, ta fadawa Hajja haka Hajja tace ayi masa uzurin kila yana wani aikin ne.... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/20, 7:30 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 54..... Tazo fitowa daga sashen Hajja ta hangoshi zai fita daga gate ɗin gidansu, mamaki ya kamata me yazo yi gidan kuma be nemeta ba? Kirjinta taji ya wani irin bugawa, kardai zuwa yai yace dasu Ummy zai ɗauki little Ayshe? Ta dafe kirjinta da taji yayi mata wani irin nauyi dan tasan tsab Ummy da Hajja ba zasu hanashi ba bare kuma Abba da ya gama tsanar Imran. Ciki ta koma ta faɗa kan gado tare da tsurawa ƴarta idanuwa wacce kyawunta ke daɗa fitowa. Kanta Rahama ta shafa mai cike da suma tana cije lips, rintsa ido tayi ta buɗe tare da kallan hannunta na dama tana dunkuleshi da wani irin karfi tana warewa, wai wannan hannun shine ya hau kan fuskar da take da mugun tasiri a zuciyarta, ta hau kai ba da kulawa ba ta hanyar mari! Runtse ido tayi ta wani kifa fuskarta a cikin gadon tana jin zuciyarta kamar zata fashe. Koma menene Imran shi ya fara janyowa, kuma abinda ya bata haushi bai wuce yadda yake ambato sunan mahaifinta yana wani cewa a gidan zai haike mata sai kace wani sa'anshi. Koda itace first born a wajan iyayenta kuma ita ba sa'ar Imran ɗin bace Abba aure ne beyi da wuri ba, ko beyi tsaran Matawalle ba da kaɗan ya girmeshi, amma tsabar raini Imran yake nuna cewa a tsakiyar gidansa zai yi mata abinda zai sake ɓatawa mahaifinta rai. Toh ko shine autan maza zata iya hakura dashi tunda dai taga banbancin mai jin maganar iyaye, ya nuna mata haukanta a fili ta hanyar ƙin gujewa umarnin Matawalle da yayi. Miƙewa tayi da wani irin sauri ta janyo wayarta ta shiga WhatsApp so takeyi ta dena jin tunaninsa a ranta amma taji ta kasa duk kuwa da hirar da ta shiga taga ana yi a group ɗinsu na school. Sai dare Abba ya dawo, Ummy bata yi masa zancen abinda ya kawo Imran ba tana so sai ya gama komai yaci abinci sai ta gaya masa. Shi kuma tunda ya shigo yake so yaji abinda ya kawo Imran gidan da har ya nemesu bandashi matsayinsa na namiji kuma uban Rahama dan yasan duk abinda zai kawo jinin Matawalle gidansa tu ya danganci Rahama. Sai da yaci ya ƙoshi ta bashi maganin hawan jininsa yasha sannan ta zauna a gefensa ba tare da ta kalleshi ba tace. "Hajja ta gaya maka maganar Imran?" Abubakar Galadanci na ɗaukar remote na tv dake bedside yake cewa. "A'a batace dani komai ba, ban sani ba kodan taga Rahama a wajan ne, ya akai?" Ya tambaya zuciyarsa na harbawa dan shi a yanzu gwara Imran ya ɗauki Rahama a bar masa little Aysha saboda yadda yake jinta a cikin jininsa. Ummy ta lumshe ido wanda hakan yasa Abba ya sake tabbatar da cewa Aysha zai karɓe, a shirye yake da maka Imran Matawalle kotu dan yasan idan har sukaje dole a barwa Rahama ƴarta na tsawon lokaci kafin su kaita wajan ubanta, lokacin kuma yasan Rahama ta tsaida wanda zata sake aura yasan yarinyar bazata yadda a rabata da Mamanta ba. "Yace mana har zuwa wannan lokacin Rahama matarsa ce dan y...." Ai bata ƙarasa ba Abba dake kwance saman bed ya miƙe zaune yana yiwa Ummyn wani irin kallo, da wani irin yanayi yake cewa. "Kika ce me?" Ummy ta kalleshi ta kawar da kai tare da, faɗin. "Imran ya tabbatar mana da cewa Rahama har yanzu tana matsayin matarsa, ya sanar damu cewa ya rubuta sakin ne kawai dan ka kyaleshi sannan kuma ya bawa Rahama damar yi maka biyayya, amma kuma yana komawa gidan ya tabbatarwa da kansa cewar ya dawo da ita ko mutuwa yai dole a bata kasonta dan ya rubuta a cikin diary ɗinsa." Da wata irin masifa Abba ya tashi ya sakko daga kan bed ɗin yana cewa. "Zancen banza zancen wofi kawai, saboda ya raina muku hankali shine zai zo muku da wannan maganar ko? Ni meyasa bai nemeni ba sai ku? Toh wallahi bai isaba ƙaryarsa tasha ƙarya Rahama ba matarsa bace kuma zanyi maganinsa dan uban shi. Daga shi har Matawallen ba tsoransu nake ji ba, aikin banza aikin wofi." Ya faɗa yana gyara jallabiyar jikinsa yasa room silifas ɗinsa ya fito. Ummy da tunda ya fara surfa bala'i ta rintsa ido tana jin wani irin baƙin ciki a ranta, ganin ya fice yasa ta tashi da sauri taje gabansa ta tare ƙofar, Abba yana mugun haɗe rai yake kallanta yana cewa. "Ke kuma menene hakan? Matsa min daga hanya na wuce." Ummy ta sake tare hanyar idanunta suka cika da ruwan kuka, muryarta na rawa take faɗin. "Alhaji na kasa gane inda zuciyarka take akan lamarin Rahama da Imran, yaran nan aure yaje aka daura musu, kasa ya saketa bada niyarsa ba, ya fita kuma ya maida matarsa ko duk da haka bazaka bashi ita ba? Zaka ɗaura mata aure ne da wani? Dan Allah ka kori duk wani shaiɗanin da yake san hanaka ganin gaske kabar yaran nan suci gaba da rayuwarsu." Kallan da taga yana yi mata shine ya tabbatar mata da cewa baya gane zancenta. Yasa hannu zai tureta tai saurin riƙe handle ɗin tana faɗin. "Idan har kai nasarar fasawa Rahama zuciyarta, ko kuma kaki gane manufata akan ƴata ina mai tabbatar maka da cewa zan tafi in kyaleka tunda bani da wani ƙima da zan bayyana maka rufin asirin zuriyar mu." Abubakar Galadanci ya wani kalleta a ƙanƙance yake faɗin. "Hajiya! Kina maganar zaki barni? Saboda ina nemawa ƴata mutunci da darajarta? Zaki banni fa kika ce?" Ya wani kalleta kafin yaci gaba "Kin daɗe baki barni ba, indai akan Rahama sai ta koma gidan wancan yaron ne kike cewa zaki barni, kin daɗe baki tafi ba, bani hanya na wuce ko yanzun nan ranki ya ɓaci." Tureta yai ya fice daga cikin parlorn, kai tsaye part ɗin Hajja ya nufa yana wani huci kamar tsohon kumurci ya shiga kiran Rahama kamar zai yaga baki. Tana zaune gefen bed tana haɗa tea zata sha taji muryar Abban ta, da sauri ta ajiye ta fito tare da buɗe ƙofar tana kallansa. "Idan kikai min karya sai na kakkaryaki a gurin nan. Kece kikai magana da Imran akan cewar ya maida auran ku?" Hankali a tashe Rahama take kallan Abbanta tana girgiza masa kai, ya daka mata wata uwar tsawa, "Ki buɗe baki ki gaya min tun kafin ranki ya ɓaci." Da tashin hankali take faɗin. "Abba wallahi tun da ya bani takardar nan bamu sake magana dashi ba, wallahi Abba ban karya dokarka ba." Hajja ta fito wacce har ta fara bacci hayaniyarsu ta farkar da ita. "Lafiya?" Ta tambaya tana kamo hannun Rahama dake hawaye. "Ashe yaron can zuwa yai ya raina muku hankali Hajja? Taya za'ai ace wai har yanzu da auransa akan Rahama? Dan uban shi da mun aurawa wani ita fa me yake nufi? Wato ni ban isa nasashi yayi abu ba ko? A hakan kuma yake so na bashi ƴata ta zama matarsa?!" Hajja ta kare masa kallo tana kallan Ummy dake can wajan ƙofar kanta a ƙasa. "Wai Abubakar meke damunka ne? Wai kai baka yadda da ƙaddara bane ko kuwa baka da lafiya?" Zuciyarsa na zafi yake cewa. "Hajja bana san yaron can, kwata-kwata bana san ya rabi jinina me yasa kuka kasa fahimta ta?" Hannu Hajja ta watsa masa irin kai tafi can ɗin nan tana faɗin. "Jini wanne kuma Abubakar? Wane jini ne Imrana be shiga ba a jikinka? Ya auri Rahama ya kwanta gado ɗaya da ita ya haɗa jikinsa da nata, karshe sai da Imrana yasa gudan jininsa a jikin Rahama kuma ta haifo shi duniya, gata can indo kwance a cikin gidanka, dan ka tabbatar da cewar jininka ce sai Allah yasa kukayi matuƙar kama yadda kasan kaine kayi kaki ka tufar. Gasu nan daga Rahama har Ra'ees babu wanda ka haifa yayi kama da kai sai Indo Aisha jika a gareka, ka gaya min menene yai saura?" Kamar Hajja na soya masa zuciya haka yakeji, yace. "Gobe-goben nan za'a kai musu jininsu nima zan riƙe tawa, amma kam har yanzu banji ina ƙaunar yaron can ba wallahi." Yana kaiwa nan yabar parlorn, ta gefen Ummy ya wuce bebi ta kanta bama bare ya gane irin kukan da takeyi. Rahama ta durƙushe a wajan ta saki wani irin kuka hakan yasa Ummy kasa shiga ciki kawai ta juya ta shiga part ɗinta, kai tsaye ɗakinta ta koma toilet ta shiga tayo alwala tazo ta shimfiɗa sallaya, sallah take hawaye basu dena zuba daga idanunta ba, tsawon shekaru suna tare da Abba be taɓa yi mata wannan disgin ba sai yanzu, ta riga tasan kaddara ce ta haɗa Rahama da Imran amma me yasa Abba ya kasa fahimta? Meyasa baya ganin laifin Rahama sai na Imran kaɗai? Meyasa ya kasa fahimtar Imran ya rufawa Rahama asiri da be gama watsar da ita a titi ba kuma yaki auranta? Tabbas dole ta bawa Abubakar Galadanci waje dan yayi nazari da kuma tunani. Addu'a tayi sosai kafin ta miƙe ta fara haɗa kayanta cikin trolley zuciyarta cike da yiwa ƴarta ta addu'ar fatan alkairi. Ran Hajja yai mugun ɓaci ta kalli Rahama dake wani irin kuka mai cike da tashin hankali tace mata. "Ki rufe min baki ni dan ubanki ai hardake ake haduwa a ruguza komai, yanzu ki gaya min har yanzu kina san mijinki ko naje na bashi hakuri Allah ya bashi wacce tafiki?" Kamar kunnata Hajja tayi haka Rahama ta sake fashewa da kuka, ta daka mata tsawa cike da bala'i take faɗin. "Wallahi zan lakaɗa miki na jaki a parlorn, zaki gaya min ko sai na fita daga sabgarki? Sai na tattara kayana na koma Abuja Farooq yai ta lallaɓani." Jin abinda tace ne yasa Rahama rage sautin kukanta. "Gaya min kina san komawa gidan mijinki?" Girgiza kai Rahama tayi bakinta yana sarƙewa take faɗin. "Hajja me yasa zan koma bayan Abba baya so? Ki barni nayi masa biyayya shi Imran ɗin ai yana da wata matar, rainin hankali ne kawai zai wani ce ya maida auran mu." Wani kallo Hajja ta bita dashi tare da juyawa ta nufi bedroom ɗinta tana cewa. "Kya karaci munafuncinki, ina lura da duk wani motsinki, kina sonshi kina biyewa babanki sai kuje kuyi tayi." Ta shige tana turo ƙofa. Kukan little Aysha yasa Rahama miƙewa ta ruga ɗakin tana hawaye. Ranar dai kaf gidan Alhaji Abubakar Galadanci babu wanda yai bacci mai daɗi. Tunda ta idar da sallah ta sake haɗa kayanta, kitchen ta shiga tun kafin mai aikinsu tazo ta haɗawa Hajja da Abba breakfast. Tana gamawa ta shiga toilet tayi wanka tsab tai shirin tafiya asibiti. Trolley ɗin ta kai mota da sauran abinda tasan muhimmaine, sannan ta fito taje suka gaisa da Hajja tashiga ɗakin da Rahama take tana kwance little Aysha na shan nono, gaisawa sukayi ta ɗauki Aysha tana kallanta take yiwa Rahama magana. "Ki kula da ita sosai kinji ko?" Rahama ta ɗaga kai jikinta duk ba kwari. Tashi Ummy tayi Rahama tayi mata a dawo lafiya. Koda Abba ya dawo da daddare beyi zaton Ummy bata gidan ba sai da ya shiga bedroom ya gama komai yaji shiru batazo ta bashi abinci da magani ba, ya fito daga cikin ɗakin yana kwala mata kira amma shiru, kuma da ya dawo yaje side ɗin Hajja beganta a can ba. Ɗakinsa ya koma ya ɗauki wayarsa ya jirata amman bata shiga, ransa ya ɓaci ya kira wani abokin aikinta inda ya tabbatar masa da cewa yau bata shiga asibitin ba ma. Sashen Hajja ya nufa ya tarar da ita rungume da Aysha ya fara rarraba idanuwa yana cewa. "Hajja ko kunyi waya da maman su Rahama ?" Cike da damuwa tace. "Wallahi muma tun ɗazu muke kiranta amma bata shiga ko aikin ne yau har dare? Na zata na safe gareta ganin ta fita da sassafe." A sanyaye Abba ya juya yabar sashen hajja, sai da ya fito compound din gida ya tabbatar da babu motar Ummin,a parking lot Wanda bai lura da hakan tun farko ba .babu tantama Ummy gidan Hajiya Babba ta wuce. Gaba ɗaya sai ya rasa ame zai sanya wannan abin na Ummy, yaji tayi kome? Ɗaki ya shiga gaba ɗaya sai yaji duniyar tayi masa girma, gidan yaji tamkar wani kango, besan lokacin da ya shiga maida kayansa ba, ya ɗakko car key ɗinsa yana faman baza babbar riga. Kai tsaye parking lot ya nufa, da wani irin speed ya bar layin. Yana zuwa yasa mai gadi ya buɗe masa, be kira Ummy ba sai ya kira Aunty Kausar yace mata gashi a compound ya kashe wayar. Zaro ido tayi tana kallan Ummy dake danna laptop tana cewa. "Abba ne yana cikin gidan nan." Ummy tayi murmushi kawai batace komai ba. Tashi Aunty Kausar tayi taje wajan Abban suka gaisa yayi shiru can kuma yace. Ya tambayi kausar ummi ?" Tace masa "Tana ciki amma tunda tazo babu wanda tayiwa magana." Cire hula yayi ya sake maida ita kansa yace. "Kice mata nazo." Aunty Kausar tace. "Wallahi Abbansu Rahma,na gaya mata sai dai bata kalleni bama taci gaba da aikinta." Da sauri ya fito kai tsaye ya nufi cikin gidan bakinsa ɗauke da sallama. Hajiya Babba na zaune a parlor tana jan carbi. Gaisawa sukayi a sake yace. "Hajiya ayi hakuri dan Allah." Da mamaki tace. "Meya faru Alhaji?" Abubakar Galadanci yai shiru kafin yace. "Ummy tana gidan nan na kirata kuma wayarta duk bata shiga, dan Allah Hajiya ki bata hakuri kice ta fito mu tafi, yanzu munfi karfin wannan abubuwan." Hajiya Babba ta kalli upstairs kafin ta kalli Abba tace. "Badai yau ba, yau ni kaina duk tambayar da nai mata cewa take babu komai amma bazata koma gidanka ba." Da wani irin tashin hankali Abba ya kalli Hajiya Babba. "Dan Allah Hajiya." Ya sake faɗa yana jin kamar ya hau saman yaje suyi magana da Ummyn. Kiri-kiri Hajiya Babba ta bashi hakuri akan ya bari zuwa wani lokacin. Babu yadda ya iya dole ya koma gida zuciyarsa na yi masa zafi....... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Rahama Galadanci #Ummy #A Galadanci #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/20, 7:30 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 55..... Washe gari haka Abba ya dinga abubuwa duk babu daɗi cikin zuciyarsa, hakika mace rahamace a wajan namiji, be taɓa zaton zai iya shiga irin wannan damuwar ba. Ko aikin kwanata Ummy keyi suna waya kuma da gari ya waye take dawowa gidan saboda ta bashi kulawar da yake buƙata, haka ya fito down stairs yana kallan hanyar kitchen tamkar zai ga fitowarta. Sashen Hajja yaje suka gaisa ta sake tambayarsa ko ya samu Ummy a waya? Abba ya sauke numfashi yace. "Hajja jiya fa Ummy gidan Hajiya Babba ta tafi." Da sauri Hajja ke faɗin. "Ince dai lafiya ko?" Abba ya shiga shafa fuska tare da cewa. "Tun abinda ya faru shekaran jiya akan maganar Imran shine ta tafi, naje gidan kuma bata fito ba da alama bazata dawo gidan nan ba saboda nace yata ba zata koma gidan wancen yaron ba." Hajja ta shiga jero salati tana tafa hannuwa tana cewa. "Shikenan Abubakar ka tarwatsa gidanka da hannunka, wannan wace irin musiba ce kake ɗorawa kanka iye? Nace me yake damunka Abubakar? Tsawon shekaru ashirin da uku kana tare da baiwar Allahn nan da daɗi babu daɗi tana tare da kai yau gashi nan saboda bakar zuciya da ka aro ka yafawa kanka matarka ta tafi ta barka. Ka bani mamaki Abubakar bansan haka kake ba sai kwanan. Ai shikenan sai kayi ta zama ga Rahama nan ka kwaɗanta ka cinye abarka, nima yau ba sai gobe ba kasa a maidani can Abuja inda zan samu nutsuwa gidan nan duk ya gundireni." Ta faɗa tana haɗe rai. "Kiyi hakuri Hajja komai zai daidaita." Afusace tace. "Karma yayi ina ruwana." Ganin ta ɗauki zafi yasa shi ficewa bayan ya karbi little Aysha. Rahama da taji cewar Ummy ta tafi gida zuciyarta tayi matuƙar girgiza, jikinta ya hau rawa ta koma gefen bed ta zauna tana wani girgiza kai. "No... This can't be. Ummy na? Ummy na ce ta fita daga gidan mu saboda matsalata?" Ta fashe da kuka tana riƙe kirjinta da takejin kamar zai faɗo yabar kirjinta. Hijab ɗinta ta janyo tasa tare da fitowa, ganin Hajja a parlorn yasa ta ƙarasa wajanta tana gaisheta sannan ta miƙe tana cewa."Bari naje mu gaisa da Abba." Ko takanta Hajja batabi ba ta fice. Sashen su ta kallah ganin babu kowa yasa tayi hanyar gate kamar zata faɗi dan sauri. Mai gadi be hanata ba saboda ya dauka ma school zata ba da mota ba. Kai tsaye ta nufi gidan Matawalle duk da bata da tabbacin Imran yana ciki, tasan yana gidan shi tare da matarsa Humaidah. Knocking tayi a karamar ƙofar, mai gadi ya leƙo ganinta yasa shi buɗe mata ta shiga tana kallon, zata yi magana yace. "Yana nan a ɓangarenshi." Rahama ta cije lips ta nufi apartment ɗin cike da tsantsar masifa. Yadda ake dannu masa knocking ne yasa ransa mugun ɓaci, ya diro daga kan bed tare da niyar yana zuwa ko waye sai yasha mari. Da wani ɓacin rai ya buɗe ƙofar, sai dai wacce ya gani tsaye a wajan ce yasa shi jin zuciyarsa na yin sanyi. Komawa yai zai haye sama ta daka masa tsawa. "Ina so nasan me kake nufi dani Imran?" Yadda ta kirashi da Imran ya ɓata masa rai, tsayawa yayi tare da juyowa yana yi mata wani in kallo. "Me yasa baka san ganin Abba na ya zauna lafiya ne Imran? Kai kana yiwa iyayenka biyayya ni meyasa ba zaka barni nayiwa nawa iyayen ba Imran? A yau sanin da nai maka bai min wani amfani ba, ka sani cikin tsananin tashin hankali Imran, ka sanya family ɗina cikin kunci, nayi nadamar soyayya da kai..." Cike da tashin hankali yake kallanta, duka kalamanta babu wanda bai taɓa mishi zuciya ba. Dawowa yai gabanta ganin yadda take wani irin kuka mai cike da tashin hankali. Fizgo hannunta yai ya riƙe da karfi tare da janyota cikin jikinsa, kwacewa ta shiga yi tana kuka mai sosa zuciya. Gaba ɗaya ya ɗauketa ya nufi upstairs da ita tana ta tureshi ga wani uban duka da take kai masa har a fuskarsa amma yaki sauketa har ya shiga master bedroom. Wani irin ƙamshi ne ke tashi daga cikin room ɗin da ya haɗe da sanyin ac ya bada wani irin ni'imataccen daɗi. Kan bed ya wullata tayi saurin tashi zaune zata sauka ya ɗora mata duka nauyinsa a jikinta. Cike da masifa take masa tureshi tana faɗin. "Bana san haka Imran ba shi ya kawo ni ba." Ɗagowa yai ya kalleta da idanunsa wanda lokaci ɗaya suka canzawa zuwa na ƙaunarta. "Daman nasan zaki kawo kanki duk inda nake." Da ɓacin rai take faɗin. "Meka maidani?" Ƙoƙari yai ya riƙo hannunta da kyar yai musu riƙon ƙarfi. Lips ɗinta da tun da ya haɗa ido dashi yake matuƙar san ɗanɗanawa yaiwa wani irin cafka. Rahama ta fashe da kuka zuciyarta na mata wani irin zafi. Sai da ya tsotse shi ya ɗago ya ƙoƙarin zare hijab ɗin jikinta. "Imran bana so karka taɓani." Cak ya tsaya yana mata wani kallo yace. "Da kika bani jikinki a arha ma bare yanzu da kike a matsayin my wife? Yanzu ma ai bani na nemeki ba, kece kika kawo min kanki har cikin ɗakina, so let me.." Cak zuciyar Rahama ta tsaya dan jin kalaman Imran Matawalle, ji yai ta sakar masa jikinta gaba ɗaya. Hijab ɗin ya zare mata duka, sanye take cikin wando da riga cotton na bacci kalar pink da white babu ko bra a jikinta. Ita kam Rahama shock ɗin kalaman Imran ne yasa gaba ɗaya wani kalar tashin hankali ya ziyarce ta. Kallonsa kawai takeyi ganin yadda yake kallon kirjinta, zuciya ta ɗebeta tasa ta wani tureshi tana faɗin. "Ni zaka yiwa gori Imran? Ashe kallan ƴar iska kake yi min?" Tafaɗa tana wani zaro ido tare da ƙoƙarin sauka daga kan gadon. "Tabbas abinda ka faɗa ba karya kayi ba, dama ansha gaya min cewa wannan ranar zata zo koda ina cikin gidanka. Na buɗe jikina ka gani tun a titi, hakika ban taɓa yin nadamar saninka ba sai yau a wannan lokacin." Kuka ya sake ƙwace mata, tasa hannu zata fizge hijab ɗinta yai saurin janyota ta shiga yi masa masifa da bala'i. "Kadena taɓani nace, idan ka sake taɓa jikina zakasha mamaki na. Saboda kai Ummy ta bar Abba na, saboda kai na zubar da duk wani mutunci nawa, gashi yau ka tabbatar min da kallon da kake min, indai nice na barka har abada Imran koda kuwa soyayyarka zata kashe ne." Gaba ɗaya yaki bata damar kwace hijab ɗin bare ta kwace jikinta. Ya tashi tsaye yana riƙe da ita cikin wani yanayi yake faɗin. "Kece kika fara shigowa cikin rayuwata tun bana kulaki har sai da kika janyo zuciyata ta amince miki. Na baki dama da yawa na barinki cikin rayuwata amman baki barni ba har sai da kika zamar min *ALBI* (Zuciya ta) kika hanani kallon kowace mace idan bake ba, shine kike tunanin zan iya rabuwa dake? Koda na faɗa miki wannan maganar sai ki rama kice ai nine ɗan iskan that's all. But kisa a ranki ba zan taɓa rabuwa dake ba kome za'a yi." Ya ƙarasa faɗa yana fizgota yai mata wata kyakkyawar runguma, kaunarta na daɗa dabaibayeshi. Zareta yayi daga jikinsa yadda take kukan nan yana matuƙar hurting zuciyarsa. Hijab ɗin yasa mata tare da ɗakko turaruka ya fesa mata, hannunta yaja suka sakko down stairs ya buɗe mata ƙofar yana nuna mata hanya da hannunsa yana cewa. "Komai zakiyi ki sani cewa ina sanki, if I stay with you! if I'm choosing wrong I don't care all! If am loosing know but am wining let that's all I won't, so I don't care at all! I'm not..! Da duk wani wulakanci da zaki min *ALBI*. And kuma ki buɗe wayarki ki turo min new number ɗinki umarni na baki." Da wani irin gudu ta fice tana sake fashewa da kuka jikinta na yi mata rawa. Cikin sofa ya faɗa tare da lumshe idanunsa yana jin gaba ɗaya ransa babu daɗi, gaba ɗaya Abubakar Galadanci ya sauya masa Rahama, ya cusa mata ƙinsa ya rasa dalili kuma. A yadda yake jin soyayyar Rahama baya jin zai iya kyaleta duk abinda za'a yi masa, ya ɗauki alƙawarin mallaƙeta koda kuwa mahaifinta baya so, ya riga ya saba da ita. Rahama ta zame masa jini a cikin hantarsa, zai bata ɗan lokaci ƙanƙani yaga idan zata dawo gareshi, in har taki kuma to zai nuna karfin iko da kuma dukiya tare da ƙarfin mulkin mahaifinsa ya ɗauketa kacokam. Da sauri ya tashi ya nufi upstairs ya faɗa toilet yana so yasan me take nufi da ya raba Ummy da Abban su dan sam be fahimci abinda take nufi ba. Rahama na shiga gida ta shiga ɗaki ta kulle, Imran ya gama raina mata hankali. Girgiza kai kawai take tana so taji ta tsaneshi cikin ranta amma ta kasa, a fili ta furta. "I hate you... I really hate you Imran." Knocking taji ta miƙe tana share hawaye. Hajja ta gani rungume da little Aysha, miƙa mata ita tayi tana tabe baki tare da faɗin. "Gulmammiya kyaji da guntun iyayinki, kuma Allah yasa Imran ya sake yin wani auran matar ta sace zuciyarsa kinga sai yaji daɗin mantaki, keda ba goal ba kuma ba mace ta karshe a duniyar nan ba." Ta juya ta barta a gurin. Gefen bed ta zauna tana kallan little Aysha hawayenta yana sauka a jikinta, dole ta shirya taje gidan Hajiya Babba gurin Ummy ta lallasheta su dawo. Ta kwantar da Aysha ta shiga shiryawa cikin wata doguwar rigar atamfa orange da ratsin black na zanan stars a jiki. Mayafinta black tayi amfani dashi sannan ta zura little Aysha a cikin babybag tare da kwantar da kanta a saman kirjinta. Ko Hajja bata yiwa sallama ba ta ɗauki car key ɗinta suka fito, kwantar da little tayi a seat ta maƙala mata belt sannan ta tashi motar. Imran na fitowa da hancin motarsa itama Rahama na danno tata, ɗauke kai tayi kamar bata ganshi ba. Shi kuwa mamaki yake ina zataje? Yana ganinta taja motarta yabi bayanta a ɓoye. Gidan Hajiya Babba ta nufa dan haka tana gama yin parking shima ya dire tashi, haushi ya kamata cikin sauri ta ciro little suka nufi ciki. Yana bayanta tamkar tare suke, shi suka yiwa sannu da zuwa ma ba ita ba, ta sake jin wani haushin. "Imran tare kuke ashe?" Cewar Ummy tana gyara zamanta kanta a ƙasa saboda kunyarsa takeji yanzu. Shi kuwa ganin Ummy yasa ya fara gane abinda Rahama take nufi, kenan saboda auransu suka samu matsala da Abba? Meke damun Abubakar Galadanci ne? Cike da respect yake cewa. "Ta sameni ne akan cewa sai na rabu da ita tana cewa na shiga tsakanin iyayenta. Ummy indai akan Rahama dani ne hakan ya kasance banji daɗi ba. Wannan karan da gaske zan rabu da ita saboda zaman lafiyarku, zan hakura gabaki ɗaya da ita." Cikin kuka Rahama ke cewa. "Yafi ai nima ka barni na yiwa mahaifina biyayya kamar yadda kake yiwa naka, kaje can kaji da matarka." Zuciyarsa na suya yace. "Shikenan zanyi yadda kike so dama biyu ne ya rage." Da wani irin fushi tace. "Katse su duka kaga sai ka dena ganin iskanci na." Da sauri Ummy ta daka mata tsawa, da kuka Rahama tace. "Ummy cewa fa yai yasan dole na kai kaina gurinsa, meya maidani?" Da fuskar fushi Ummy tace. "Tashi ki shiga wajan Kausar." Rahama ta ruga da gudu tana kuka. "Ummy dan Allah kiyi hakuri bana tare da Rahama dan na ruguza ahalinta idan har nayi hakan tabbas ban kyauta ba." Ummy tayi murmushi kawai tana faɗin. "Indai kana san Rahama Imran na amince maka, abinda nake so da kai kawai shine kajira lokacin da Abbanta zai sakko daga zafin zuciyarsa. Dawowata gidan nan kuma babu wanda yasan dalili ina fatan ka fahimceni?" Da wani irin kwarin guiwa yake amsawa Ummy wannan ya bashi damar sake nunawa Rahama cewa shine mijin kuma mai cikakken iko akanta. Sallama yai musu ya tafi cike da kwarin gwiwa. Tashi Ummy tayi ta shiga ɗakin da suke, zama tayi gefen bed tana kallan ƴartata dake wani irin kuka. "Meya faru Rahama?" Cikin sheshekar kuka take cewa. "Ummy Imran kallan ƴar iska fa yake min, kuma wallahi Ummy ban yi iskanci ba na rantse da Allah." Ummy taja numfashi tana girgixa kai take faɗin. "Toh ai ba karya yayi miki ba Rahama." Saurin kallan Ummyn tayi da tsananin mamaki, cikin takaici taci gaba da cewa. "Zuwa wajanshi da kika dingayi ba tare da aure ba me sunanki a wajansa Rahama? Jikinki da kika buɗe masa ya gani ya taɓaki yadda yake so meye matsayinki a gurinshi? Kin ɗauka dole sai ya kusanceki sannan ya zama iskanci? Capital NO..! Ai kinyi babban kuskure Rahama na biyewa zuciyarki akan soyayya. Duk soyayyar da ƴa mace zatayi karta kuskura ta bari namiji ya riƙe koda mayafinta bare ya kai ga hannunta, tokefa ana gobe auranki da ɗan uwanki kikaje kika buɗe masa komai naki Rahama ya taɓa, ki gaya min wane mutunci ko kima zakiyi a wajansa? Rahama koda shi zaki aura indai ba'a daura muku aure ba ai be dace ki bashi jikinki ba. Ke badan Imran ɗin ma yana sanki wallahi da kinsha wulakanci da cin mutunci a wajansa. Ku yaran nan kun ɗauka cewa da muke ku tsare kanku ku kare martabarku a tunaninku mu kuke yiwa? Ki godewa Allah da har yanzu Imran ɗin yana sanki kuma ya maidake ɗakin ki. Ki yadda ki koma Rahama dan yanzu idan kin fito ba wani daraja zakiyi ba saboda mutane da yawa sunji labarin ku duk da cewar ba'a turawa kowa videon ba, wannan dalilin yasa nake so ki koma gidan Imran Matawalle." Rahama tayi shiru zuciyarta na wani irin suya, gaba ɗaya wani irin haushinsa takeji tunda ya gasa mata wannan maganar, hawaye ke rolling kan kyakkyawar face nata ji take tamkar ta rataye kanta saboda baƙin ciki. "Rahama ki lallaɓa mahaifinki ya barki ki koma gidan Imran tunda ko kin zauna dai ba auranki zai yi ba. Sannan ga yarinyar nan Allah ya baku wayasan nawa zaku haifa tare? Nidai na baki shawara a matsayina na mahaifiyarki, kije kiyi shawara." Ummy na kaiwa nan tabar ɗakin, hakan yasa Rahama faɗawa kan bed tare da sakin wani sabon kukan. Tsab ta gama haɗa jakar kayanta tana zaune a parlor tana tagumi, ta nemi Rahama ta rasa ta fita compound ɓata ga motarta ba shine ta tambayi mai gadi ya tabbatar mata da ficewar Rahamar. Abba ya shigo part ɗin cikin shirinsa na fita, ganinsa yasa Hajja miƙewa tana gyara mayafi yace. "Hajja ina zakije haka?" Ta wani haɗe rai. "Bance maka Abuja zan koma ba? Yau a gidan ɗan uwanka zan kwana na gaji da duka halayen nan naku." Hankalin Abubakar Galadanci yai mugun tashi... (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/20, 7:30 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 56..... Jakar kayanta ta kuma janyowa tana faɗin. "Idan kai bazaka kaini ba ina da wanda zai kaini babu ɓata lokaci." A Galadanci yai saurin karɓar jakar yana riƙo hannunta, kan sofa ya zaunar da ita yana faɗin. "Kiyi hakuri Hajja komai ya kusa wucewa, yau zanje na dawo da Ummy Rahama kuma zanyi magana da ita akan shi Imran ɗin, amma dan Allah kiyi zamanki anan wallahi hankalina yafi kwanciya idan ina shigowa gidan nan idanuna suna kallanki." Hajja ta taɓe baki tare da kawar da kai tana cewa."Naji ina nan ina jiran ka dawo da matar gidan nan kafin ka tafi wajan aikin ka." Cike da ladabi Abubakar Galadanci yake faɗin. "Yanzu kuwa Hajja, ina Rahama ne banga motarta ba.?" Yatsina fuska Hajja tayi tana cewa. "Ita ta sani, ka bibiya tabi mijinta tunda dai tana san kayanta." Gaban Abba, ya wani buga ransa yai mugun ɓaci, bece komai ba saboda kar Hajja ta sake fusata, yai mata sallama ya fice daga gidan. Sai da ya zauna a mota sannan ya kira wayarta, tana kwance sai uban kuka takeyi taji kira tana dubawa taga Abbanta ne. Picking tayi tana share hawayen taji yana cewa. "Kina ina?" Rahama ta dafe kirji jin yanayin yadda yake mata magana da fushi. "Abba ina gidan Hajiya Babba." Wata irin nutsuwa ce ta saukar masa kafin ya kashe yaja motar, kai tsaye gidan ya nufa aka yi masa iso kansa a ƙasa suka gaisa da Alhaji Lamiɗo dake zaune cikin sitting room ɗinsa. "Alhaji ya akai waɗannan abubuwan suke ta faruwa ne? Haba Alhaji Abubakar kana Babba mai hankali da nutsuwa amma ka biyewa yara kuketa wannan shirmen? Tun farkon rigimar nan naso yin magana sai dai nayi shiru dan kar na baka shawara bakai amfani da ita ba raina ya ɓaci shi yasa nayi shiru. Sai dai wannan karan dawowar matarka gidan nan yasa nace duk randa kazo zamuyi magana." Abubakar Galadanci yai shiru yana sauraranshi. "A yadda matarka tai mana bayani babu wata hujja ƙwaƙƙwara da zata sanyaka hana auran Rahama da Imran, duk wannan kiyayyar da kake yiwa auran su kana yi ne sanadin wacce kake yiwa maƙocinka wato Matawalle. Yanzu dan Allah Abubakar aibatawar da kake yiwa surukinka dame ta amfaneka? Gashi nan dai harda jika tsakaninku idan yarinyar taji yadda kake aibata mata uba mekake tsammani?" Abubakar Galadanci ya shafa goshi jin wani gumi yana tsatuwa da wajan. "Insha Allahu komai ya wuce." Abba ya faɗa da respect dan ba ƙaramin ganin girman Alhaji Lamiɗo yake ba. Da sassanyar murya yake cewa. "Alhaji dan Allah ace su shirya mu koma gida, Hajja tace idan bamu koma tare ba karna koma gidan." Miƙewa yayi yana cewa. "Yanzu kuwa zasu fito me suke yi a gidan." Ciki ya shiga ya samu Ummy ya dinga lallashinta, ya kuma tabbatar mata da cewar matsalar Rahama tazo karshe Abubakar Galadanci zai kawo karshen rikicin. Babu yadda ta iya haka ta shirya su Aunty Kausar suka kai mata kayan booth. Koda ta fito bata bari sun haɗa ido da Abban ba kawai ta shiga front seat ta zauna, Rahama kuma ta shiga motarta suka bar unguwar Hotoro. Hannunsa yasa ya kamo nata yana ɗan matsawa a hankali, kallanta yai yaga kanta na kallan glass, murya a sanyaye yake faɗin. "Kiyi hakuri madam ." Juyowa tayi ta kalleshi tana murmushi hakan ya sake kwantarwa da Abubakar Galadanci hankali. Suna gama yin parking sashen Hajja suka nufa, da ladabi Ummy ta gaisheta sannan Hajja ta kalli Abubakar Galadanci ranta a haɗe take cewa. "Toh gashi ka dawo da mai ɗakinka saura muji meka yanke akan ƴarka?" Abba yaja numfashi tare da faɗin. "Na amince Hajja Rahama ta auri Imran, sai dai bazan bashi ita ba har sai anbi hanyar da ake bi wajan yin auren, ina so muyi zama dasu can ɓangaren dan muji ta bakin su idan zasu amince." Kallan juna Ummy da Hajja suka yi tare da sakin murmushin jin daɗi. "Muma daman abinda muka shirya kenan, mukace koda Rahama zata koma gidan Imran sai anyi sabon daurin aure yadda hankalin mu zai fi kwanciya." Tashi sukai dukansu suka nufi sashen su, ganin Rahama bata shigo ba har lokacin yasa Abban kiranta nan take gaya masa cewa faci tayi shine take neman inda za'a gyara mata tayar. Yana zaune a office ɗin clinic ɗinshi aka kira wayarsa, ganin sunan dake kai yasa shi ɗagawa da sauri, cike da girmamawa yace dashi. "Yallaɓai madam tana tsakkiyar titi motarta tayi faci." Da wani irin sauri ya miƙe tsaye yana tambayar. "A wajan ina ne?" Yaran nashi da Imran yasa ya dinga kula da duk wani motsin Rahama ya gaya masa wajan, ajiye biron hannunsa yai kan disk ya ɗauki wayarsa yana cewa. "Please kaje kasan yadda akai motar ta bar tsakiyar titi gani nan zuwa." Cikin ƙaramin lokaci Imran ya bayyana a wajan, Rahama tasha mamakin ganinsa ta wani haɗe rai tana sake manna little jikin kirjinta. Sanye take da riga da skirt na green ɗin lace da ratsin golding a jiki ta yafa mayafi gashi ta sako little cikin jakar yara da ake ratayawa, kallo ɗaya zakai mata ka kasa tantance matar aure ce ko budurwa saboda tsabar yarinta gashi wajan duk maza ne, sassanya ƙamshin jikinta kaɗai abin tsayawa a shaƙa ne bare kuma ita kanta. Cike da kishi ya ƙarasa wajanta jama'ar gurin suka zuba ido ganin mezai faru. Wajan kunnanta yaje murya ƙasa-ƙasa yake faɗin. "Ki wuce mota na ko kuma yanzu na ɗagaki gaba ɗaya dake da babyn." Rahama ta ɗan ja baya tana masa wani kallo, sanye yake cikin wani tsadaddan yadi da yai matuƙar karɓarsa, ta kawar da kai gefe tana hura hanci. Ganin yana gyara hannun riga yasa ta turo baki tana faɗin. "Ni bana san wannan abin, ina ruwanka dani? Dan Allah Imran ka tafi ka barni." Wani irin haɗe rai yayi yana sake matsawa dap da ita, hannunsa yasa yana shafar kan little yake cewa. "Idan na ɗaukeki nakai mota nayi miki mugun mutunci, wallahi kinji na rantse miki da Allah ko? Yanzu zansa a ɗaukeki a samin ke a ciki, ba human rights ba ko duka duniya zasu taru akai na indai ƙattannan sun kai min ke cikin mota naci riba." Rahama taji kamar ta rufeshi da duka, cike da fushi taje ta buɗe back seat ta zauna tana wani matse hannunwa irin na masu ji da masifar nan. Ko a jikinsa shi dai tunda ta shiga ba damuwarsa bace idan ma a saman motar ta zauna, abu ɗaya ya sani shi ya ɗakkota ragowar fushi da ɓacin rai ya rage nata. Key ya yiwa motar suka bar wajan, hanyar guest house ɗinshi taga ya yi tayi saurin cewa. "Ina kuma zaka kaini?" Yai mata banza, cike da masifa take cewa. "Abba yana gida yana jirana please ka juya motar nan." Ci kanki Imran bece mata ba har suka isa guest house ɗin, mai gadi ya buɗe ya shigar da motar. Yana gama yin parking ya ɓalle murfin ɓangarensa ya fito ya buɗe mata tayi masa banza. Little ya fara ƙoƙarin kwacewa amma ta hana shi dan haka ya fara ƙoƙarin janyota duka, ganin zata faɗi yasa ta sakin ihu tana cewa. "Ni ka kyaleni na fito da kafata." Saketa yai ta fito ya fizgota leftside ɗinshi suka nufi entrance na gidan. Shar parlorn kai kace akwai masu rayuwa a cikinsa, ta tsaya a bakin ƙofar tana wani tsole fuska take faɗin. "Ban san me yasa baka san ganin ina yiwa iyayena biyayya ba, na gaya maka Abba na gida yana jirana shine zaka taho dani nan? Kana nufin yin wani abu dani ne ko me kake nufi Imran?" A hankali ya juyo yana shafar quarter millions ɗin face nashi tare da cusa yatsunsa cikin sumar kanshi yana faɗin. "What ever you think shi nake nufi." Yaja numfashi tare da riƙo hannunta yaja ta da karfi suka nufi upstairs, suna shiga ta fizge hannunta tana faɗin. "Sai ka bari sai na kawo kaina wajanka kayi abinda zakayi, amma yanzu ina so ka maidani gida gaban iyayena." Hannunta ya riƙo ya lanƙwasa shi, zafi da azaba yasa Rahama sakin ihu hawaye suka fara taruwa a idanunta, ɓalle jakar goyan little yai wacce dama itace keyi masa shamaki da nunawa Rahama da wanda take magana. Da sauri ta riƙe jakar jin zata faɗo tana wani buɗe masa ido. Kwace little ɗin yayi ya kwantar da ita kan bed tare da fizgo Rahama duka jikinsa yana zare ɗankwalin kanta yai cilli dashi. Wasu irin yara-yaran kitso ne da tsagar su ma sai kayi dagaske zaga gane cewa anyi su, ya sake matseta cikin jikinsa tare da riƙo ƙugunta yana wurga mata wani irin kallo da idanunsa da suke mugun karya duk wani girman kai nata. "Kina tunanin jikinki ne yake ruɗata? Kidawo cikin hankalinki Albi, me yasa sai da lokacin yin rayuwa mai cike da daɗi tazo mana ke kuma zaki juya bayanki uhmm? Kinsan irin wahalar da kike bani? Yanzu bakya sona ko?" Rahama tayi shiru yadda taji numfashinsu yana sauyawa dana juna, ƙafafunta suka fara sanyi tana jin kamar ba zasu iya ɗaukarta ba. "Ina sanki Albi bazan gaji da gaya miki ba. Sannan ban kawo ki nan dan nayi wani abu ba dake ba. Bazan iya barinki cikin mazan nan ba shi yasa na taho dake nan. Nasa a canza miki taya idan an gama za'a kawo miki motarki nan sai ki tafi gida hope hankalinki zai kwanta yanzu?" Ya faɗa yana sakar mata jikinta. Lumshe ido tayi tana maida numfashi, wajan little Aysha ya nufa tare da cirota daga jakar yana mannata cikin kirjinsa. Har yaushe ne zasu dawo jikinsa suci gaba da rayuwarsu? Juyi ya shiga yi da ita tana ta dariya, Rahama wani juyawa tayi tare da ficewa daga cikin ɗakin, parlorn ƙasa ta zauna tare da zaro wayarta tana dannawa. Sai da ta ɗauki kusan rabin awa tana jiran ya fito yace mata an gama amma be fito ba, horn da taji ne yasa tai saurin miƙewa ta nufi upstairs ɗin, cak ta tsaya daga bakin ƙofa jin yana waya. "Humee ki gayawa Daddy kawai I know zai yi." Gabanta ne ya wani buga nan da nan wani irin kishi ya rufeta kawai ta shiga cikin ɗakin, ganinsa rungume da Aysha yasa taje zata karbeta. "Naji an kawo motar sai ka barmu mu tafi ko ka samu damar yin magana da matarka." Katsewa yai yana miƙa mata babyn, cike da rashin damuwa da yanayinta yake cewa. "A gaida gida." Ta waigo taga ya sake gyara kwanciyarsa yana kuma manna wayarsa cikin kunnenshi. Hawaye ne suka zubo mata ta fice daga gidan tana jin kamar zuciyarta zata fito. Ta window yake hangenta har ta fita ta shiga mota, ɗan murmushi ya saki ashe dai har yanzu akwai soyayyarsa a zuciyarta, kawai tana so ne da karfi da yaji sai ta guje masa saboda Abbanta. Tana komawa gida Abba yace ta bashi lambar Imran, hankalinta ya tashi dan tasan haɗuwar su babu wani alkairi a cikinta. "Abba ban sani ba ko ya canza wani layin." Ta faɗa dan ta sake tabbatarwa da Abban nata cewa tana yi masa biyayya. "Bani wacce kike da ita." Nan da nan ta karanta masa ya fito daga sashen Hajja yana kiran lambar. Sai da yai kira kusan biyar ana shida yaji anyi picking, kai tsaye yace. "Abubakar Galadanci ne ina fatan da Imran Matawalle nake magana?" Imran da zaman shi kenan cikin office mamaki ya kamashi yace. "Eh ni ne." "Ina san ganinka da daddare." Cewar Abubakar Galadanci, Imran ya cije lips tare da cewa. "Okay." Rahama kuwa waya sukayi da Ihsan Galadima take tabbatar mata da zuwanta gidan su, hakan yasa ta murna da kuma kawar da haushin Imran na waya da Humaidah. ****** Aiki suka dinga yi ita da Ummy da kuma mai aikinsu, tunda suka fara take tambayar Ummy suwaye ake yiwa wannan shirin amman sai kawai tace mata baƙi za'a yi. Komai a sitting room suka jera saman table, ana idar da sallar isha'i suka shigo gidan. Matawalle da Imran ne Abba da kanshi yai musu iso cike da sakin fuska ya nuna musu wajan zama. "Abubakar Galadanci sai kawai naji kiran gaggawa, kasan US naso tafiya yau ka kirani kace akwai magana tsakanin yaran nan shi yasa kawai na hakura nace bari na jira Allah yasa wannan karan alkairi ne ya tara mu?" Abba ya saki dariya yana faɗin. "Aikuwa dai dan ko kana sama sai ka dawo anyi maganar nan." Suka kwashe da dariya Matawalle ke cewa. "Aikuwa gashi na dakata, amma idan zan tafi dole ka rakani." Suka sake yin dariya, sai abin ya zamewa Imran wani iri ganin maƙiya juna yanzu suna ta ɓaɓɓaka dariya. Juice Abba ya zuba musu cikin cups guda uku ya ɗauki cup ɗaya ya kai bakinsa yana cewa. "Dan ku tabbatar babu guba a ciki." Matawalle ya ɗauka yana cewa. "Ko akwai ma ai bazamu mutu ba tunda Aysha ta shiga tayi kane-kane a tsakiyar mu." Suka sake yin dariya, shi kam Imran besha ba saboda shi yafi san na shago sunfi masa daɗi. "Muna jinka Alhaji Abubakar meke faruwa?" Gyara murya yayi yana cewa. "Da farko dai so nake komai ya wuce, abubuwan da duk suka faru dan Allah ya wuce a yafewa juna. Kuma kamar yadda abubuwa suka faru yaran nan sunje an ɗaura musu aure bada yaddar mu ba, sannan bada amincewar mu ba gashi har saki ya shiga tsakani, shine na yanke shawarar tunda dai suna san juna dama mune bama so me zai hana a sake yin taro dan kowa ya tabbatar da auran nasu? Na yadda cewa yaran nan Allah ne ya haɗa su, uwa uba gashi ta sanadinsu gabar dake tsakanin mu ta kare daga yau babu ita." Wani irin farin ciki ne ya mamaye cikin ran Imran, betaba zatan wannan ranar zata zo ba sai gashi tazo a lokacin da bai taɓa tsammani ba. "Alhamdulillahi wannan abu yayi daɗi, Allah yasa ayi a sa'a Alhaji gwara da ka sakko wallahi da na kwace maka yarinyar nan mai kama da kai, amma yanzu na bar maka dama kaine mata ɗaya kaga sai ka ƙara da ita." Suka yi dariya dukkan su, Imran kuwa ya rasa inda zai saka ranshi. Nan aka sanya sati biyu biki, wannan albishir ɗin ne yasa Imran cin abubuwan da aka tanadar musu. Sun jima a sitting room ɗin kafin suyi sallama kowa ya nufi muhallinsa........ (Complete Decuments) *WAMINAL HUB* #500 *ZO GARENI* #300 *NIDA RAHEEMA* #300 *RAYUWAR AURENA* #300 #Asmy b Aliyu #Hajja ce #Imran Matawalle #Rahama Galadanci #Team Albi #Haske Writers Association.... [12/20, 7:30 PM] Asmy B Aliyu😘: *ALBI...* (my heart❤️) *ASMY B ALIYU* DA *HAJJA CE*👈 PAID BOOK..#(500) *Account Details* 0004157137 *Jaiz Bank* *Asma'u Buhari Aliyu* Shaidar biya ta 08086207764 *Katin waya ta MTN.ta 07043079282 shaidar biya ta 07065283730 view WhatsApp* 57....... Da wani irin shock a fuskarta take kallon Ummi tana girgiza kai hawaye na taruwa a cikin idonta lokaci ɗaya, bakinta yana wani irin rawa take cewa. "Ummi da gaske Abba ya yarda da aurena nida Imran?" Ta ƙarasa faɗa cikin rawar murya. Ɗaga kai kawai Ummi tayi da wani irin murmushi cikin fuskarta. Hawaye na zubar mata tana tare su ta shiga girgiza kai zuciyarta na suya tace. "Ni bana son auren nan Ummi." Ta faɗa sounding so very serious cikin muryarta. Sakin baki Ummi tayi tana kallonta lokaci ɗaya kuma ta haɗe rai tana faɗin. "Ban da yau kar na kara jin haka daga bakinki, mu daman saboda mahaifinki ne kike zaune a gidan nan right? Toh yanzu komai ya wuce daga yau za'a fara shirye-shiryen bikin ku." Cikin murya kuka tana tare hawayen idanunta take faɗin. "Idan kuma muka cigaba da zama yayi tayi min gori fa? Ni wallaji yanzu bana son auren Imran Matawalle." Ummi tayi murmushi tana girgiza kai tana kallon Rahama da ta haɗe kai da pillow tana rera kuka da alamar gorin da Imran Matawallen yayi mata ya taɓata sosai. Ummi batayi wani mamakin ganin reaction ɗin Rahama ba, daman so take ta dawo cikin hankalinta kuma ta dawo ɗin tunda gashi yanzu tana jin ciwo aranta har tana faɗin bata son auren su da abinda tafi kauna a duniya. Ummi bata qarabi ta kanta ba suka cigaba da shirye-shiryen bikin wanda har mai gyaran jiki Ummi ta ɗauko. Kallonsu kurum Rahama takeyi a yadda taga suna rawar jiki da auren musamman ma mahaifinta wanda ba ƙaramin shan mamaki tayi ba, ya zage yana mata komai irin wanda uba keyiwa ƴarsa. A cikin satin bazata iya kirga kiran da Imran Matawalle yayi mata a waya ba, text ɗin ban hakuri babu kalar wanda baiyi mata ba amma ko kallon wayar batayi, da ya dameta ma duka ta kashe wayar ta kai cikin kayanta ta ɓoye. Wannan karon zata nunawa Imran Matawalle cewa itama macce ce mai daraja da mutunci tamkar sauran mata masu tarbiya da kamun kai. Duk da tasan da gaskiyyarsa a maganar da ya kwaɓa mata, dan da bata kai masa kanta gareshi ba da bazai taɓa yi mata gori ba, Allah ne ya saka mata soyayyarsa acikin zuciyarta tun kafin ta san kanta. Haka da tana iyawa da ta dawo da duka abubuwan da suka faru a baya ta gyara kuskurenta, sai dai kash...! Bakin alƙalamin ya riga ya bushe, haka bazai taɓa dawowa ba har abada ya riga da ya faru tamkar yadda mutuwa ke zuwa ta ɗauka babu dawowa da wannan ran. Amman tayi alkawarin sai ta koya masa mugun hankali, sai ya gane cewa a bayan ma da ta biye masa shine yaja. Sai da Ummi ta nuna mata ɓacin ranta sosai sa'annan ta saki jiki aka cigaba tsare-tsaren abubuwa tare da ita, idan kuma ta tuna duk saboda Imran ne ake mata wannan gyaran sai taji ranta yayi mugu ɓaci. Haka zata faki idon Ummi ko Hajja taje ta zubar duka rabin abubuwan da take sha acikin toilet tayi flushing ɗin su. Lefe na gani na faɗa Matawalle ya saka aka haɗawa Rahama wanda ya girgiza shi kansa Imran ɗin ba kaɗan ba. Ya rasa da me zai sakawa mahaifinsa kaunar da yake nuna masa akan duk wani abu da yake so. Ranar da aka kai lefen gidan su Rahama, Abubakar Galadanci ya kira Matawalle a waya ya riqa faɗa sosai saboda sunyi yawa kamar za'a siyar da ita. Shi dai Matawalle bai ce komai ba ya jinginar da kansa cikin soofa yana sakin wani irin murmushin da Abubakar Galadanci yana jin sautinsa ta cikin wayar. Ƴata nayiwa Abubakar ba wani ba, so wannan ba wani abun damuwa bane ba." Sosai Abba yaji daɗi yayi ta godiya a wayar. Ana sauran kwana biyu ɗaurin aure duk yadda Imran Matawalle ke ɗokin ganin Rahamar ta rufe ko wace hanya sai dai yazo parlorn Hajja ya zauna rungume da ƴarsa, idan ya ƙare zaman sa yayi tafiyar sa, har tambayar kansa yake wai shin me ya yiwa Rahama zata kaurace masa haka? Ko yanzu bata son auren nasa ne? kullum da wannan tambayar yake kwana da ita kuma yake tashi a ransa. Lokaci ɗaya duk ya rame ba wanda zai gane yana cikin damuwa kowa harkar gaban sa yake yi, wacce ma zata fahimci yana cikin damuwar bata da lokacin sa yanzu. Ana gobe ɗaurin auren Humaidah ce zaune a ɗakin Mommy da ta samu ta zuba tagumi, Humaidah ta girgiza kai tana janye hannun daga haɓar, hakan yasa Mommyn ta ɗago da wani yanayi cikin fuskarta take faɗin. "Aunty ki daina damun kanki haka dan Allah, haba sai wani ciwo ya kamaki babu gairi babu dalili? na faɗa maki kiyi amfani da shawarata ki samu Daddy yanzu yana cikin farin ciki ki nemi gafarsa daga shi har Imran ɗin nasan zasu yafe maki bazamu iya canja kaddarar mu ba haka Allah ya tsara." Cikin sanyin murya Mommyn ta girgiza kai muryarta na rawa take faɗin. "Fargabata ɗaya Humaidah shine idan na gayawa Matawalle ya datse igiyoyin auren mu, shine babban abunda zuciyata bazata iya ɗauka ba, saboda zan iya mutuwa. Idan har Matawalle ya rabani da aurensa Ina zani Humee? idan ya sakeni me zan kama?" Mommy ta faɗa hawaye na taruwa a idanunta. "Amma zanyi ƙoƙari da daddare muyi maganar." Ta faɗawa Humaidah haka tana miqewa tsaye ta nufi toilet. Ita dai Humaidah bin Auntyn nata kurum take da ido tana jin tsananin tausayinta na cika mata zuciya. *DARE* kallonta kurum maigirma Matawalle yake shida Imran wanda ya buɗe baki yana kallonta da wani irin yanayi cikin fuskarsa, hawayen idon Maheera matawalle har lokacin sun kasa tsayawa ta ɗago tana sakin wani wide smile cikin fuskarta wanda kowa yayi mamakin hakan, ta buɗe ido tamkar wata zararra tana kallon mahaifiyarta tana faɗin. "Ke uwa ce a garemu, kowane ɗa ko ƴa zai so ya samu nagartacciyar uwa wacce da anga ɗanta aka ce nata ne jama'a zasuyi rububin mu'amala dashi, but amma mu kam kin cucemu Mommy, wannan wace irin rayuwa ce? kina da labarin nan da ake cewa kaikayi ne ya juye ya koma kan masheqiya? Ashe saboda kene Bassam yake shaye-shaye? saboda ke Bassam yake aikata zina da yaran mutane? duka-duka shekarun Bassam nawa a duniya Mommy? he's just 20 year's fa. Me muka maki a duniya Mommy da zaki zame mana irin wannan uwar? Me yasa kika yi mana wannan muguwar sakayyar?!" Ta faɗa tana fashewa da mugun kukan dake fitowa tun daga karkashin zuciyarya, babu wanda bai shiga tashin hankali ba a lokacin jin cewar wai Bassam na shaye-shaye har yana neman matan banza. A hankali Imran ya kwantar da kansa cikin soofa yana lumshe idonsa sannu a hankali, addu'a kurum yake kar zuciyarsa ta buga a lokacin, saboda sosai maganganun Maheera Matawalle yaji suna birkitasa. "Dukanku kuna mamaki ko?" Ta girgiza kai tana share hawaye idonta. Ta kalli mahaifinta zuciyarta na karyewa da wani yanayi acikinta take faɗin. "Daddy kayi hakuri kayi hakuri dan Allah, nima abunda yasa na sani na taɓa kai masa ziyara a ƙasar da yake karatu 1 year back, ban faɗa masa zanzo ba. Abunda na tarar acikin gidansa ya kaɗani sosai Daddy, saboda ko ranar ban kwana gidan Bassam ba, hotel naje na kama." Ta faɗa tana fashewa da wani irin kuka. Mommy zata riqo Maheera cikin tashin hankali ta miqe tsaye tana jada baya tamkar taga mugun abu tana rufe duka fuskarta hawaye na zubar mata take faɗin. "Karki taɓani." Da gudu tabar parlorn, Imran zai bita Matawalle yayi saurin dakatar dashi. "Kabar Maheera tayi kuka my Son daga nan har zuwa gobe." Sannan Matawalle ya kalli Mommy da hawayenta suka kasa tsayawa yake faɗin. "Me nayi maki da zaki cuceni Hajiya?" Daddy yayi maganar sounding so very harsh cikin muryarsa. Mommy babu magana sai hawaye taji yace. "Nagode da irin halin bala'in da kika jefa mu nida zuriya ta, kije bazan iya zama dake ba Hajiya na sakeki." Daga haka Daddy ya nufi sama dafe da kirjinsa. Wani mugun kallo Imran Matawalle ya shiga yi mata yana faɗin. "Wallahi idan kika kashemin uba na yau! Ina mai tabbatar miki da cewar sai na kasheki da wannan hannun nawa." Ya faɗa yana nuna mata damtsen hannunsa yana sake zaro mata duka manyyan idanunsa. Daga haka kuma ya nufi Daddy hankalinsa a tashe. A cikin master bedroom ɗinsa ya ganshi, wanda har numfashinsa ya fara yin ƙasa.. Cikin wani irin tashin hankali Imran ya taro mahaifinsa ya kwantar dashi, wajan magungunansa yaje ya ɗakko masa wadanda ya kamata yasha sannan ya zaro ɗaya daga cikin aluran da ake yi masa yai masa, kafin wani lokacin ya samu bacci. A ranar Mommy da Humaidah basu kwana a gidan ba, ɗaya daga cikin gidajen da Matawalle ya mallaka mata suka nufa. ************** Aunty Amarya ta kalli daddy da take bawa tea cikin mug kusan karfe goma sha ɗaya na safe itama bata daɗe da isowa ba ta jirgi tazo ita da autarta mai suna Amaani wacce zasu zo sa'a ɗaya da Maheera Matawalle kasancewar yau za'a daura zure idan an taso daga masallacin jummu'a. Auntyn tana kallon Matawalle tana faɗin. "Anya ba za'a ɗaga ɗaurin auren nan ba Daddyn Imran? Ni naga duk jikinka yayi weak sosai wallahi, ko Dr mai ka gani kai?" Ta faɗa tana kallon Imran Matawalle dake tsaye bakin ƙofa harɗe da hannu a kirji yana kallonsu. Shi dai Imran baice komai ba murmushi kurum yayi yana shafa kansa ya bar cikin room ɗin duka. Aunty Amarya ta kalli Amaani dake danna waya tana haɗe rai sosai take faɗin. "Ya aka yi baki gaishe da yayanki ba?" Amaani ta haɗe rai sosai ta turo baki tana faɗin. "Baki ganin yadda yake amsawa ne Mum? ko kallon mutane fa bayayi dan wulakanci, ni bazan ƙara gaishesa ba yana yiwa mutane yanga dan yaga yana da kyau." Ta faɗa so pissed up tabar ɗakin. Aunty ta bita da ido baki buɗe, banda murmushi babu abunda Daddy keyi. Aunty amarya ce ta taimaka masa yayi wanka anan kuma suka ƙara tattauna matsalar Mommy da Matawalle, Auntyn tace idan ya sauko sai ya maida ita ɗakinta saboda ƴaƴan su. Wani irin kallo Matawalle ya riqa yi mata yana faɗin. "ƴaƴana biyu ta halaka fa, gaskiya bazan yafe mata ba wallahi." Ya faɗa yana barin ɗakin. A can gidan su Rahama shagali kawai ake yi Abbie da iyalansa tun jiya suka iso harda matar Farooq Galadanci wacce ke ɗauke da yaron ciki. Ana sakkowa daga masallaci ɗaruruwan mutane suka shaida daurin auren Imran Matawalle da Rahama Abubakar Galadanci akan sadaki Naira dubu ɗari biyu. Waleema ta maza Abubakar Galadanci ya sa aka haɗa musu, bayan sallar magrib duka suna zaune cikin parlorn Abubakar Galadanci, Imran, Rahama da kuma Matawalle da yayansa Ali Matawalle, sai Abiee da kuma Hajja, nasiha suke masu mai ratsa zuciya inda Abbie ya kalli Imran yana faɗin. "My son ka ɗauki matarka da ƴarka ku tafi Allah ya sakawa auren nan naku albarka." Aliyu matawalle yana riqe da hannun Rahama har zuwa gaban wata arniyyar jeep da sai sheki takeyi, ya buɗe back seat Rahama ta shiga fuskarta lullube cikin wata black lifaya mai ratsin gold ajikinta ta kasa tantance farin ciki take ko akasin haka. Da murmushi cikin fuskar Maheera Matawalle ta miqawa Imran Matawalle little Aysha dai-dai kunnensa take faɗin. "Yaya gobe karfe 7:00am zanzo ganin little Albi ban gaji da ganinta ba." Da sauri ya riqe mata hannu. Yana riqe da little Aysha a ɗayan hannunsa yake faɗin. "Mahee karki zo wallahi karki zo, na gaya miki banda gobe a zuwa gidan mu." Ya faɗa sounding so very serious cikin muryarsa. Dariya Maheera tayi gamida ware masa ido tana faɗin. "Nifa ba wurin ka zanzo ba Yaya." Amaani dake kallonsu ta taɓe baki gamida ɗauke kai, gaba ɗaya ita bata san meke damunta ba akan Imran. Haka Imran yaja motar yabar cikin gate ɗin gidan Abubakar Galadanci, little Aysha na cikin jikinsa haka yake driving ɗin. Tsayawa yayi a hanya ya siya masu gasassun kaji da fresh milk. Har suka isa gidansu babu mai magana, horn yayi da sauri maigadi ya buɗe masu gate ɗin, Imran yayi parking kamar ya san Rahama fita zatayi yayi saurin danna lock a duka kofofin baya sannan ya fito daga motar ya rufe ya nufi entrance ɗin shiga gidan da Little Aysha a ƙafadarsa. Wani irin ɓacin rai ya ziyarci zuciyar Rahama ta dinga zabgawa hanyar harara. Ko minti biyar bai yi ba ya dawo ya nufi side ɗinta ya buɗe mata ƙofar. A fusace ta fito har tana neman faɗuwa ƙasa, da sauri yayi saurin tarota zuwa cikin ajikinsa. Ɗagata yayi gabaki ɗaya ya nufi ciki da ita tun a falo ta buɗe fuskarta da tagama kumbura sabida kuka. Ganin yanayinta kawai da yayi ne yasa ya saukar da ita. Wani irin kallo ta riqa yi masa cikin sakan biyu ta nufi stairs tamkar zata tashi sama saboda fushi, ko kallon kofar room dinsa batayi ba ta shige nata ɗakin. Anan jikin ƙofar ta zube tana sakin kuka mai fitowa tun daga cikin zuciyarta, haka ta riqa bin room ɗin da kallo ganin irin dukiyar da mahaifinta ya zuba mata. Shima bai kulata ba ya nufi nasa ɗakin ya sakarwa kansa shower. Sai kusan 11:00pm ya fito da boxer ajikinsa ya nufi ɗakinta nata, knocking yayi a bakin ƙofar ɗakin, jin shiru yasa ya tura ƙofar. Hangota yayi cikin soofa tana danna waya. "Kizo ki bata nono tashi tayi bacci." Jin little Aysha ta tashi yasa ta miqe tsaye ta saka silifas a kafarta ta nufi ƙofa dan zuwa ɗakko ƴarta. Shidai Imran kallon reaction ɗinta kurum yake, ko ɗakin Imran ɗin an zuba sababbin kaya acikin sa sai wani kamshi ke tashi a cikinsa. Tasa hannu ta ɗauki little Aysha dake kallonta ta juya zata nufi ƙofa taga Imran ya sakawa ƙofar key. Wani irin kallo take yi masa tana cewa. "Ka buɗe min zan fita malam." Ta faɗa cikin tsiwa, bai ko kalleta ba da zuciya ya nufi kan bed yayi kwanciyyarsa daman kuma already yaci kazarsa, ya rufe har fuskarsa ko wutar ɗakin kashewa yayi yabar masu dim light. Baki ta buɗe tana kallonsa a fusace. Jin little Aysha ta fara kuka yasa ta nufi kan soofa ta zauna har lokacin Ayshaa ihu take zubawa tun kafin ta fitar mata da nonon, a fusace Imran ɗin ya miqe zaune yana faɗin. "Kina jin yarinyata na kuka bazaki ji da ita ba? Zan iya ɗaukar komai a gidan nan amma banda kukanta." Ya faɗa da ɗan ɗaga murya. Hakan ba ƙaramin ɓatawa Rahama rai yayi ba, tana baiwa little Aysha Nono hawaye na zuba acikin fuskarta. Haka Imran ya riqa jin sheshekar kukanta, duk da yana taɓa masa zuciya amma yayi mata banza. Sai kusan 1:00 ya farka yana jin fitsari ya kunna fitilar ɗakin haske ya gauraye ko'ina, ya kalli Rahama dake bacci little Aysha na kan jikinta, a hankali ya ƙarasa ya zare little Aysha ya mayar da ita kan bed, hakama Rahamar ya ɗagata duka ya mayar kan bed. Bayan ya fito daga banɗakin rungumeta yayi cikin jikinsa yana jin yadda ƙamshi ke fita acikin jikinta. Dakyar ya rabata da kayan jikinta dan shi bazai iya kwana da ita da kaya ajikinta ba, yabarta daga pant sai bra, a haka ya koma bacci tana manne acikin jikinsa. Tsabar rashin baccin da bata samu da kuma gajiyar da tayi yasa bata san yana yi ba. Da Asuba da taji ta babu kaya a jikinta sannan kuma tana manne cikin jikin Imran ba ƙaramin fusata tayi ba, cikin fushi ta fizge masa hannu daga riƙon da yai mata ta fice daga kan bed ɗin. Sai da ya kammala wankansa yai sallah sannan ya buɗe ƙofar ta fice. Tun daga ranar bata ƙara yadda ta kwana a ɗakinsa ba, da tayi magrib take shigewa ɗakinta ta rufe bugun duniya Imran keyi bazata buɗe ƙofar ba. Hakan kuma ba ƙaramin fusatasa tayi ba, duk da yasan yayi mata laifi kuma ya bata hakuri shin ita bata yafiya ne? shima ɓacin rai yasa ya furta mata haka, furucin kuma yasa sai lokacin yasan da Rahamar jinin A Galadanci na yawo saman kanta. Babu abunda ba tayi a gidanta tamkar rayuwarsu ta baya, tun daga kan breakfast, lunch har dinner tanayi, sai dai yadda ta aje haka take dawowa ta kwashe kayan ta. Kusan sati ɗaya suna wannan wasan dashi ko little Aysha yabar ɗauka duk sabida ita. ************************ Yadda Rahman taga maheera Matawalle ta shigo cikin parlorn nasu yayi mugun ɗaga hankalinta, Maheera na ƙoƙarin saita numfashinta take faɗin. "Yaya Aunty Rahama!" Wannan lokacin Rahama ji tayi komai na jikinka ya tsaya cak! ta xaro duka idanunta gabanta na mugun bugawa sai gata gaban Maheera Matawalle tana faɗin. "Meyasa mesa?" Cikin tashin hankali Mahee tace. "Bashi da lafiya yana asibiti." Nan take hawaye suka fara rolling kan fuskarta da gudu ta nufi stairs tana haɗa hanya, hijab babba ta saka ta tarar da Maheera ta ɗauki little Aysha. Rahama ta karɓi car key ɗin motar Maheera suka fice. Itake driving Maheera ta kalleta tana faɗin. "Ki natsu dan Allah Aunty Rahama.." Wani irin tura ƙofar sukayi sai kuma Rahama ta juyo da mamaki tana kallon Maheera itama Maheera ido ta fiddo zatayi magana saqo ya shigo a wayata, buɗewa tayi da sauri Rahama, ta fisge wayar tana kallon sakon da Imran ɗin ya turo. "Meyasa zakije kiranta Mahee? are you stupid? an faɗa maki ta damu da rayuwarta ne? Toh na bar asibitin yadda bata buƙatar gani na nima haka." A Sanyaye Rahama ta miqawa Maheera wayar ta juya ta nufi ƙofa. Wannan karon Maheera ce ta karbi tukin suka nufi gidan Matawalle, Ita dai har lokacin Rahama bata magana tana rungume da Little Aysha a jikinta. Dama kuma Aunty na gidan, dan haka har part ɗin Imran sukaje baya ciki, jiki a sanyaye suka shiga part ɗin Mommy wanda ya zama na Aunty yanzu, itama tun bikin Imran bata koma Abuja ba. Maheera ta kalli Rahama da sauri tana faɗin. "Karki faɗawa Aunty komai muyi sallar magrib sai nasa driver ya kaiki gida Aunty Rahama, nasan lokacin yana gidan tunda yace min baya san kwanan hospital, and please Aunty Rahama ki kula dashi dan Allah." Sosai Aunty amarya tayi munar ganin Rahama, sai da akayi magrib Rahama tace zata koma Aunty tace ba tare da Imran ɗin zaku koma ba?" Rahama ta girgiza kai tana faɗin. "Yana clinic shima daga can gida zai wuce." Suka yi sallama Maheera ta saka driver ya kai Rahama gidanta. Ta daɗe tana bin motar Imran da kallo wacce ke ajiye a ƙofar gidan, da sauri ta nufi entrance ta shiga gidan, door dell ta shiga dannawa cikin minti biyu aka zo aka buɗe ƙofar, wayar hannunsa yasa yana haske fuskarta sabida babu haske a parlorn, ta rasa kuma dalilin da yasa babu hasken. Kallonsa kurum take yana sanye cikin kananun kayan da suka karɓesa sosai, hannu yasa ya karɓi little Aysha tabi bayansa tana neman ta inda zata hango rashin lafiyarsa. Sama ya kai little Aysha ya sakata cikin kyakkyawan gadonta na yara ya kunna mata suratul baqara a wayarsa tare da ajiye mata kusa da kunnanta. Tun daga Saman yayi tsaye yana kallon yarda Rahama tayi tsaye a tsakiyyar parlorn nasu tana ganin yadda aka ƙawata parlorn da wasu irin flowers masu matuƙar kyaun gaske, ɗaga kai tayi tana kallonsa a hankali yake taka stairs ɗin tamkar mai tausayin ƙasa, da wata irin murya yake faɗin. "Happy bornday Albi, my Allah blees ur new age# Allah ya raya mana Aysha cikin aminci." Tsaye tayi tana kallonsa, shi kuma yana kallon reaction ɗinta, kamo hannunta yai har kan soofa ya kai ta ya zaunar da ita, hannu yasa ya sauke hijab ɗin jikinta yana bin dogon gashin kanta da kallo wanda yasha gyara. Wani ɗan ƙaramin kwali ya ɗakko yana buɗewa sai ga sarqar gold ta bayyana, da kansa ya saka mata sarqar a wuyanta wacce tayi mata wani irin kyau a jikin wuyanta. Bai bata damar faɗar komai ba ya nufi kitchen sai gashi ɗauke da cake da knife ɗin cutting ɗinsa, tare sukayi cutting cake ɗin da kansa ya saka mata a baki yana faɗin "Happy birthday one's again Albi......" Samun kanta tayi da gutsuro cake ɗin ta bashi ta haɗe rai tana turo baki. Murmushi yayi ya riqe hannun nata yana yi masa wani irin shan da takejinsa har cikin jikinta. Fisge hannunta tayi yana kallonta da idonsa dake cike da kaunarta, zatayi magana ya fisgota duka cikin jikinsa, zatayi magana yayi saurin haɗe bakinsa da nata. A wannan daren ya kara kafa wani tarihin da bazasu taɓa mancesa ba, Imran ya amayar mata da duk wasu sirrin dake cikin zuciyarsa ta yarda ta amince itace Albi ɗin Imran Matawalle. A wannan lokacin Rahama ta amince ta karbeshi a matsayin mijinta a karo na biyu. 5years leap....... A hankali ya turo ƙofar room ɗin da take sukayi ido biyu, ya ware mata ido yana kallonta lokaci ɗaya ta fashe da kuka. Da sauri ya kalli kyawawan babys ɗin dake cikin gadon jarirrai waɗanda basufi a wanni shida da zuwansu a duniya ba. Imran ya jawota zuwa jikinsa yana wani irin smiling, ta shige cikin jikinsa tana masa kukan shagwaɓa take faɗin. "Anyi na farko anyi na karshe ba za'a ƙara maimaitawa ba wallahi." Ta faɗa sounding so very serious a muryarta. Ya kalli duka yaran da suke maza, kana kallon fuskarsu duka babu abunda suka baro na Imran ɗin, yace. "Haba my sweet Albi, anyi little Albi ɗina, yanzu kuma ga Abba da Daddy, please ki daure sauran Ummi da Hajja." Duka idanunta ta fitar tana muzurai ya fashe da dariyar farin ciki yana jawota duka cikin jikinsa yana sauke mata kananun kisses cikin wuyanta...... *Karshe......* Alhamdulillahi anan mukazo ƙarshen book ɗin (Albi❤️) wanda tun daga farkon book ɗin nan har karshensa muna bawa duk wanda muka ɓatawa rai yayi hakuri dan Allah, komai na duniya baka rasa kuskure muma mun yafewa kowa. Wannan book ɗin it's not a free, dan Allah a kiyaye hakki, akwai ranar gobe kiyama. *Sadaukarwa....* Allah ya zama gatanku ya raya mana ku cikin amincinsa Ihsan, Areef, Jannat da Aydah. Allah's khair and blessings a duk inda zaku taka kafarku. We loves you.... *Tukuicin littafin Albi..* Tukuici ne zuwa gareku. Ayusher Muh'd, Nana Diso da Billy s fari. Allah ya raya mana su Husnah dasu Muhammad cikin aminci, Allah ya kawo mana little Albi cikin aminci@billy s fari muna miki babban fata, Alkhairin Allah ya kai maku a duk inda kuke. mun gode da kwarin gwiwa....... *Godiya ta musamman* Zuwaga groups ɗin Albi fan's da suka siya book ɗin mu na Albi, kuma saboda Allah basu fitar mana dashi ba. Mungode sosai muna alfahari da hakan Asmy with Hajja ce greeting u with respect.... Bye 👋 #Hajja ce 👈 Paid books... #Zo GARENI #300 #Rayuwar Aurena #300 Free books Musayar zuciya Ɗa Nagari Sawun giwa Saɓanin so Tattalin mace Izgilanci So.. So.. So on #Asmy b Aliyu Paid books #nida Raheema #300 #waminal Hoob #500 Free book Dangin Juna Abuuturub Neesah Adeel Wata Rana Nida sakeena Maheer Tasneem Laylah Khalifa Hafsatul Ikraam And the new one is👇 *Moohabatul Qalb* Asmy b Aliyu "Yaya Maina bazai taɓa sona ba Mama, shin wani irin wasa da rayuwa ne haka Abba ya ɗauke ni ya aura masa ita? kuma Addah Hafsat idan ta dawo fa? Kin san irin soyayyar da sukayiwa juna kuwa? Akwai dalilin da yasa Adda Hafsat tabarsa, amma meyasa bazamu jirata ba? The situation is getting worse.!" Ta faɗa cikin rawar murya still wiping off her tears. Ita dai Mama kallon ƴartata kurum take tana jin xuciyarta na matsewa wuri ɗaya da sabuwar qaddarar da zata hau kan yarinyyarta. Gara ta faɗa wuta ta fito da auren Maina saraki, ita kanta dauriya kurum take a gaban ƴartata.. (Zamfara Gusau) #Falala hotel# Tana shafa sumar kanta take faɗin. "Haba besty sabida nace karki auri Maina Saraki shine kika shiga wannan tashin hankali?'' Farida ta faɗa tana kallon Hafsat da duk bata cikin natsuwarta." Toh Besty ya kikeso na faɗawa iyayena? ya kikeso na faɗawa yaya Maina? nasan duka yanzu na karya masa zuciya bazai yafe min ba, ina sonsa tamkar yarda nake sonki besty, dukan ku kuna da muhimmanci a rayuwata." Shaye da toka Fareed a ke faɗin. "Ni dai bazan yarda ki aure sa ba, saboda zuciyata zata tarwatse ne kawai sabida kishi." Da haka ta fara wasa da kirjinta cikin wani irin salo, duk da ko kaɗan Hafsat saraki bata wani enjoying ɗin wasan, haka ta riqa beyewa bestyn ta suna faranta ran junansu. The new year and new love and perfect romantic story. *Moohabatul Qalbi*#🔥🔥🔥🔥 #moohabbatul qalb #asmy b Aliyu #maina saraki #Hafsat Saraki #Asmaa saraki