[22/10, 22:31] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA*🌟 *Assalam alaikum barkanmu da wannan lokacin yan uwa ina fatan kuna lfy* 𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝑴𝑨𝑴𝑨𝑵 𝑵𝑼𝑺𝑨𝑰𝑩𝑨 𝑪𝑬✍🏻 *1* Gida ne babba wanda yake dauke da bangare uku ga yara nan suna wasa wata yarinya nagani an bigeta tana kuka yaran kowa yasoma guduwa suna shiga cikin gidan wanda ba yan gidan ba sun fita sunkoma gidan su dayan yarinya ce ta tsaya akan mai kukan tana cewa yarinya kadan ma kika gani indai nice dama nace miki duk uban daya hadani da yaya Safiyan ya dakeni saina rama kanshi ko ance miki namanta ne to ina sani nace dama sai munfito wasa na rama yarinyar na kuka tace saina hadaki da mama na wata mata ce ta fito daga dayan bangaren tana fadin ke rashida wani dan iska ne ya tabaki agidan nan mu fidda reni nida uwarshi wadda aka kira da rashida tana ganin mamanta tayo wajan ta tana cewa mama ba ameera bace ta ke dukana wai dan jiya munje gonar mlm bukar mun ciro mango shine yabiyomu kuma itace tace muje mu ciro idan bamu ciroba zata mana wankan qaiqayi duk wanda baije ba mama ta banka wa ameera harara wadda ita kuwa ko ajikin ta mama tace yanzu ameera bazaki dena halin azzalumai ba na daukar maganar da kuke dauko mana kullin ana kawo mana karar ku musamman ma ke mai kunnen kashi Ameera tace eh din baza adena ba kuma ai hadda diyarki muke zuwa wllh ko gobe tayimin gami da yaya safiyan saina jibgi banza ehee tana jijjiga jiki ita ala dole wai an bata mata rai sai masifa takeyi kamar ba gobe Mama kuwa kama hannu Rashida tayi sukayi sashen mama ameer tana cigaba da masifa Ameer kuwa nasashen innar ta ta nufa tana zuwa tayi sallama sai wata tsohuwa ta amsa tana cewa ke kuwa kedawa naji kina daga murya tace nida rashida da mamanta" Inna tace to mai kika musu ameera tace inna wallahi saina ci aban rashida wai jiyane munje gonar bukar shesuka shiga suna cire mango shine daya biyomu sukace wai ni na sakasu kuma ni ko gonar ma banshiga ba tana matso kwallar karya tace shine suka hadani da yaya safiyan yayi min duka da safe naje wajan umma gaisheta kawai yake dukana Inna ta saka salati tana cewa shi dan banzan yaron nan shine ya dakeki to wllh bai bigi banza ba saina rama miki dan iska mugu, ita kuwa ameera tana murmushi tace kuma bakiga yadda yake dukana ba kamar wata yarshi Inna tace zaizo yasameni anan badai ke ya dakaba zonaga wajan ta matsa kusan inna tana cewa wllh jikina ciwo yake yi tana kukan karya, Inna kuwa sai zuba masifa takeyi kamar ta aro baki. (nace ashedai su ameera gado akayo) mama na shiga gida da isa wajan wata mata tace sadiya kiduba kiga yadda ameera ta yiwa Rashida gaskiya abin nan ya isheni haka dan tafi karfinta saitake zaneta kullin wadda aka kira da sadiya ta dago kai ta dubesu tace kiyi hakuri nana wllh kinsan ameera inna ce ke daure mata gindi agidan ko abbansu idan yayi magana inna ke rufeshi da fada nima kaina abun damuna yakeyi kullin addu'a nake mata Allah yashirye ta yarinya bata tsoron kowa kisan da cewa mutum daya take tsoro safiyan shima wani lokacin saita mishi mugunta Maman rashida tace to shikenan amma kija mata kunne gaskiya tace to insha Allah, suka juya suka fita Umma tayi tagumi tana tunani rashi ji irin na ameera yarinya kamar aljana babu wanda take ragamawa ita batasan ya zatayi da yarinya nan ba kodayake ai lefin inna ne ita ce bata ganin lefinta Tana nan abba yashigo da sallama amma yaji shuru ya sake wata nan ma shuru kawai saiya sayo kai ciki umma yagani zaune tayi tagumi da alama ta nisa cikin dogon tunani yazo yazauna akusa da ita duk batasan yazoba saida ya shafo fuskarta Ta zabura da sauri yayi saurin riketa yana cewa haba sadiya menene yasaka kike wannan tunani ? Umma taja numfashi tace abban safiyan wllh lamarin yarinyar nan ne yayi yawa kaduba kaga yadda take dauko mana magana a garin nan amma inna bata gani duk wanda ma yazo sai dai suyita fada dashi Abba yace kiyi hakuri umman yara mucigaba da mata addu'a insha Allah wata rana zata dena umma tace amin nan ta dauko mishi ruwa da abinci takawo mishi tace na hada maka ruwan wanka yana bayi Abba yace to matata farin ciki na yana murmushi, Umma dinma murmushin tayi yazo ya rungumeta yamata kissing a kumatu tayi dariya tace oga ruwan fa zai huce Ya saketa yana dariya yace ki fiddo min kayan dazan saka tace ai tuni na fiddo maka yana kan gado Ya fice bayi ita kuma ta zauna tana jiransa, Safiyan ne yashigo gidan bangaren inna ya nufa yana shiga banka mishi harara tayi dariya yayi zuciyar sa yace to inna gidan masifa kennan yau kuma komai nayi ake min wannan harara haka yana maganar zuci, yaji inna tace wato azzalumi ko uban me ameera tayimaka ka daketa inata magana ka wani ziramin ido kamar na uwarka da hanci kamar karass dariya yayi dan ya saba da wannan ba'ar ta inna yace hajiya inna ikon Allah kaka ta ni kadai , Ameera na kan cinyarta tace tab wllh bazan yadda ba ta soma tirje tirje a kasa tana cewa itafa kakar tace ita kadai bada kowa ba Inna tace butar uwaka safiyanu nace tashi kabar min gida ai nan ba gidan ahmadu bane da sadiya to tafiyar ka nace kazo kasaka min yarinya kuka Safiyan ya kama baki yace Allah yabaki hakuri masifatu, Inna kuwa ta dauko wani filo akusanta ta jefa miki tace fice tin kafin na karya maka kafa yace kai kaji karfin hali irin na inna ni har zaki iya karyani sabon jini ne nifa kekuwa duk kin tsufa Inna tace uwarka sadiya ce ta tsufa baniba Ameera tace inna kyaleshi ai yasan kinfi karfinshi, harara yamata ta koma bayan inna tana boyewa fita yayi daga gidan yayi bangaren umma yashiga da sallama Suka amsa ya karaso yana cewa umma abba sunun ku da gida atare suka amma da yauwa ,, Umma tace har kadawo daga makarantar yace eh umma na amma Hajara fa da Ibrahim Umma tace basu zoba tukun nan daiko mai suka tsaya yi ne, Abba yace ai zasu dawo aikuwa basu rufe bakiba sai gasu sun shigo Ibrahim ne agaba yana kuka hajara na rike da jakar makarantar su umma tace a a lafiya kukashigo Ibrahim yana kuka hajara tace umma wllh kamal ne da Hanifa suka dakemu wai mufadama ubanda zai rama mana Umma tace to kuyi hakuri kunji wata rana sai labari, Abba yace kuje kucire kayan naku kizo kukai wa inna abincin su tace to umma sukashige cikin daki suna fitowa saiga ameera tashigo da sallama tana cewa abba sannu dazuwa yace yauwa yar inna ya innar take tace lfy lau abinci mu nazo karba tana fada Su ibrahim suka fito daga dakin nan yawo wajan ta yana cewa anty ameera yau aka dakemu nida hajara Ameera ta janyo shi jikinta tana bubbuga bayansa tace wai wani dan iska ne ya tabamin kune wllh ko waye babansa saina yi masa b'alle b'alle Ibrahim yace kamal ne da haneefa Ameera tace kai kai kai aikuwa basu daki banza ba dani suke zancen Umma da abba da yaya safiyan sukayi kuri da ido suna kallon yadda ameera take masifa Abba yace haba yar inna kiyi musu hakuri kila suma tsokanar su sukayi shiyasa suka dakesu Ameera tace haba abba ya za'ayi a dakesu kuma kace wai na hakura gaskiya bazai yiyuba saina rama musu Umma tabige mata baki tace kiyima mutane shuru uwar neman rigima to karna ganki a hanyar gidansu ma aikuwa ta saki kuka tana ihu waiyo Allah bakina inna umma ta kasheni Abba yayi dariya yace kai wannan yarinya da neman rigima kike. yace mamana kiyi shuru mana ki dauki abincin ki tafi Ai kafin ya karasa inna tashigo tana cewa iyee lalle sadiya ai dama nasan kece zaki daketa ba kowa ba to Allah idan kika sake dukanta yanzu zanyi tsukiya muci danbe nidake dan baki isaba kike dukarmin yarinya tafada tana huci ita kuwa ameera tana ganin inna aikuwa ta kara sakin kuka tana rungume inna tace inna babu abinda na mata wai dan nace zan ramawa su Ibrahim dukansu da akayi shine ta dakeni Inna tace wai sadiya nace uwarki ta haifeta ne kokuwa a kasuwa aka siyota ne da kullin saikin daketa to bari kiji duka dai saita rama musu dan basu isa ba suci bulus ta kama hannun ta suka fita Washe gari tinda sassafe ameera ke shirin makaranta dan yau zata daukama kannanta fansar dukan da aka musu Inna tace ameera fito mana ameera tace ganinan inna dan kwali dan daura ta fito Inna ta kama hab'a tace a a kinga kuwa yadda kikayi kyau Aikuwa ameera ta washe hakora tana dariya taji an yabeta tace inna ta to na tafi Inna tace nadawo lfy tana fitowa bangaren umma ta nufa nan suma su Ibrahim anshiryasu ta gaishe da umma da abba da yaya safiyan nan suma suka gaishe da ita, ta kama hannu su suka fita Sauran yaran bangaren suma suka fito da shirin makaranta nan suka fita daga gidan yaran suka isa makarantar su tukun Rashida da ameera da nafeesa suka isa nan malaminsu yazo suka gaishe shi nan aka fara koyarwa Ameera ce taga wani yaro yana kallon ta yana dariya dankuwa tasha kwalliya kamar aljana kuma kowa yasan halinta dan idan aka kama fada da ita bata barin bashi aikuwa ta aika mishi harara mai nuni da zamu hadu anjima Ana tashi ameera da kawarta khadija suna tafe suna hira Ameera tace kawata ki rakani yau mu casa wasu yara Khadija tace yauwa dama kwana biyu ban yi fada ba hannu na har kaikayi yakeyi mutafi amma suwaye Ameera tace kamal da haneefa mana jiya suka kama min kannan suka zanesu nikuwa nace saina rama musu dan babu wanda ya isa ya dakar min yan uwa Khadija tace aikuwa sun taba bala'i dan bazamu raga musu ba can suka hangosu ita da kaninta sun tafiya aikuwa da sanda su ameera ke tafiya har suka zo wajan su Carab sukaji an rikesu haneefa tace uban waye ameera tace ubankine nan suka bude musu idon aikuwa sukayi arba da ameera Haneefa da yake itama mafadaciya ce cikin fada tace lfy kuka taremu a hanya muna tafiyar. Ameera tace maiyasa kuka dukar min yan uwa Haneefa tace su suka zagemu , aikuwa bata idar ba ameera ta bade mata ido da kasa nan suka kama dukan ta kamar Allah ya aikota tana ihu tana cewa kiyi hakuri wllh bazan sake dukansu ba Aikuwa ameera tace batasan hakuri ba saida suka nada musu duka sosai dan har an fasama haneefa baki da hanci kamal kuwa marin da khadija ta wanke masa har hudu Shine ya gigitasa ya rasa inda zai nufa ya rike yar uwarsa suka tafi suna kuka wani dan saurayine ya karaso wajan su ameera yace to iyayen fada Ameera tamai harara tace ina ruwanka sarkin iyayi yace ke wllh yanzu zan zaneki , Ameera da khadija suka tafa suna dariya ameera tace kama isa saidai muzaneka wllh , khadija tace kai yanzu lado in banda abinka ina ruwanka damu banza jaki alade Aikuwa lado ya shaka yace nine jakin ? tace eh din anfada jaki bata ida ba ya wanke ta da mari Aikuwa ameera ta dauko wani dutse tasamu bayansa ta buga mishi yasaki kara ya juya kan ameera Itama khadija ta dauki dutsen ta buga mishi a kugunsa aikuwa yaji zafi cikin fushi yace wllh saina karya ku yanzu nan yafada yana huci Da gudu suka bar wajan yana binsu dayake dukkansu basuda jiki aikuwa sukamishi nisa duk inda suka fuce suna ihu suna wai mahaukaci gashi nan zai kashemu taimako jama'a aikuwa duk inda sukabi indai akwai mutane suma mutanen rufa musu baya sukeyi kafin kace me tuni sun yaye mutanen layin kowa gudu yake yi nan suka yako kofar gidan mai gari mutane ne a zaune ana hira a kofar mai gari ameera ta fara zuwa mai gari ya dauko lomar tuwo ameera tayo sufa ta tsallakeshi ta taka bayanshi Mai gari ya wanke fuskar shi da miyar kwanon tuwo ga akwai zafi tuwon Mai gari yasaki ihu yana cewa annoba ce ta yo nan bai ida maganar ba khadija itama tazo a mugun gudu tabi takan kafarsa ji kake kass ta dira akan kafar ta kara karfin gudunta mai gari yakara sakin kara yace man liman taimaka min ka kaini gida wannan wani iftila'i ne yashigo mana gari Liman ya yunkura zai mike kowa yayi zuru zuru yana kallon mai gari hallau shesu kalli hanya dasu ameera suka fice Liman yakusa mikewa lado yace ya angizashi kan mlm bukar Sukayi gwaran kawuna kan mlm bukar ne ya bugu da gini aikuwa wajan ya fashe sai jini Mlm bukar rike wajan yana fadin innalilahi wa'inna ilaihin raju'un munshiga uku wannan wani irin masifa ce bai gama fadar sauran magana ba ya hango wasu mataliyar na maza sunyo kansu da mugun gudu liman na ganinsu yace jama'a kutashi ga wasu bataliyar nan Suna kokarin tashi suka iskesu aka ringa tabin kansu ana ficewa Su ameera kuwa suna ta gudu a hanya wata mata tana tafiya ashe mahaifyar su kamal ce aikuwa suka bangajeta sukayi gaba kafin ta tashi lado ma yazo yabi da kanta Da sauri tayi ta maza ta mike tana komawa bakin hanya Su ameera suna gudu suka samu wanu lungu anan suka boye lado yazo ya fice aguje sauran ma suka fice da gudu saida sukaga sunyi nisa sosai tukun suka fito sukayo gida Acen kuwa kofar mai gari sai bayan sun tafi liman yayi karfin halin tashi ya tada mai gari da mlm bukar yana musu sannu duk da shima yaji ciwo a hannu Amma raunine yayi mlm bukar yace wllh ko tambaya ba'a yi wannan yarinyar ce data addabi mutane itace ta tabo wani suke wannan tseren Mai gari kuwa sai share ido yakeyi yana jan numfashi yace wllh saina mata hukunci aje a kiramin inna tazo sai tabiya kudi an mana gyara Dan aike aka tura kiran inna gidanta Inna tana zaune saiga khadija da ameera sun shigo kamar wasu na Allah sukayi sallama inna ta amsa tana fara'a tace harkun dawo Sukace eh inna suka shige daki dan sungaji sosai gudun dasukayi ba kadan bane a kan gadon inna suka zube Ameera tace khadija kisan kuwa ameer ya kusan zuwa hutu nan kauyen ? Khadija tace da gaskiya , eh wllh ta bata amsa suna haka shesukaji ana sallama da inna ameera tace ke kin manta dazun muna gudu ta kan mai gari mukabi khadija tace to sai me dan munbi ta kansa mu mukace yazauna a waje Ameera tace shegiya kawata kina wuta suka tafa Inna na fita waje akace mata ana kiranta a fadar mai gari , tace to uban shi mai garin zai banii da yake kurana ko wani akace yana bina bashi tana hararar dan aiken Wanda aka aiko yace inna gaskiya ban saniba kawai kizo mutafi idankinje zakiji ko menene ma Tace to jirani na fito ya kalleta yace badai guduwa zakiyi ba yana kallon ta Inna tace kai ya naga kana kallona da fuska kamar an kona jarka to ba guduwa zanyi ba tashiga ta cewa su ameera wai ana kiran ta a kofar mai gari Ameera ta zaro ido tace inna mai kikayi Inna tace babu abinda nayi yanzu zanje naji naga dan iskan dayakai karata ta fada tana fitowa tace dasu kufito mutafi , sukace to suka tafi zuwa gidan mai gari inna kuwa she surfa ruwan bala'i take ita ala dole an bata mata rai tana son taji wani yan banza ne yakaita kara wajan mai gari.... 𝙖𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙣 𝙙𝙖𝙠𝙖𝙩𝙖 ✍🏻 [23/10, 00:40] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* 𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍🏻 *2* Suna tafiya a hanya inna tace to waima wani kaniya mai garin zaibani da yake kira sai wani sauri kakeyi kamar zakaje daurin auren ka, wanda aka turo kiran inna yace idan munje dai zakiji Ameera tace khadija anya kuwa ba gudan da muke bane sbd kinga munbi dakan mai gari , khadija tace hmmm kedai kibari idan muka je zamu gani ameera tace ni kinga inna tace jiya ameer dina zaizo daga birni kuma yau ne zaizo gashi an kira inna gidan mai gari ahaka dai suna hira suna tafiya Lado kuwa gajiya yayi da gudun ga kuma bayansa da yake masa ciwo kamar zai tsage zagi da tsinuwa kuwa su ameera sun shashi kamar mai yayi alwashin duk ranar da taje wajan wasa dandali to saiya rama shi idan yatashi ma kafafuwa zai karya mata Su inna na zuwa taga su mai gari yayi dai-dai akan tabarma yana zare ido kamar wani tsohon maye Inna tace ranka ya dade gani naji ance kana kirana shine nazo naji ko lafiya tin kafin ta dasa aya Mai gari yace ba dole kizoba saboda wannan shedaniyar jikar taki ta kakkarya mana jiki gata kamar kara amma sai shegen karfi kamar na doki Inna ta hade kirar sama data kasa tace wllh a shirdinka karka kuma cewa jikata shedaniya dan ba karamin aiki na bane nayi tsukiya muci dambe awajan nan tana aika masa da harara Mai gari yace dama ai nasan da haka ke kike daure mata gindi take fitsararta son ranta Nan inna ta rufesu da ruwan masifa tace ba'a isa ya aibata mata jika ba Su ameera kuwa suna gefe ita da kawar ta suna kwasar dariya harda rike ciki , Ameera tace Inna tace bazata bari a dakeni ba a kofar mai gari khadija tace aikuwa naga alama yanxu dai da dare zakije dandalin ne ameera tace zanje mana Ankawo mai gyara mai gari yace inna tabiya kudin gyara ko kuwa ayima su ameera bulala ashirin Inna tace wllh baka isaba kace zaku zanemin yarinya , ta fiddo kudi dubu biyar ta watsa ma mai gari tace gashi nan anbiya to ko harara kamata saina sakata ta rama tace musu muje gida kunji suka kama hanya Wata mota ce take shigowa layin sainaga tayi gidan su ameera ina lekawa naga wani mutum da bazai wuce shekara 47 yana dravin sai wani saurayi kyakyawan gaske wanda yake kamar sa da baban sa fari ne tas bazai wuce shekara 25 sai wani shan kamshi yake ameer kennan suna isa gidan yaran gidan suka fito suna ga baba na birni cikin fara'a baba na birni yafito yana dariya suka ce sannu da zuwa yace yauwa yarana nasameku lfy suka amsa a tare da lfy lau Ameer ne ya fito daga motar ganin yaran yasa yasaki fuska nan sukayo kanshi suna yaya ameer sannu dazuwa yace yauwa kanne na nan sukayi sashen inna lokacin bata jima da dawowa daga kofar mai gari ba tana ta fada ganin su ameer yasa ta washe baki tana lale barhabin mutanen birni suka shigo da sallama ta amsa musu ameera ce tafito da gudu tana cewa oyoyo baba taje rungume shi yana dariya yace a a kaga yar inna an girma cuno baki gaba tayi tana shagwabe fuska tace Allah baba ban girma ba ni yace to shikenan naji Tana juyawa wa zata gani ameer aikuwa da sauri tayo wajan sa ya tsaya yana kallon ta yarinya har tayi saurin girma yana zancen zuciya yaji ta a jikinsa suka sauke ajiyar zuciya a tare ta dago kanta ta marairaice fuska tace yaya ameer shine ka wani daure fuska ko bason zuwa garinmu kake ba Sai lokacin yasaki fuska yace waya ce miki ai ina son zuwa sosai naga granny tsohuwa da ke dasu abba da umma Ameera tace to na yadda yaya Inna tace mai gida na ni manta ni kayi ne kodan kaga ameera ne, Yace a wane ni hajiya inna mai duniya taya zan manta ki, dariya inna tayi tace to zo ga abinci da ruwa sadiya tayi girki irin naku yan birni dariya yayi yace to suka zauna ameera na manne da ameer tana ta zuba mishi surutu shikuwa sai murmushi yake yi dan baya gajiya da surutun ta Ameera tace daddy yau saida aka kaimu kara wajan mai gari daddy yace kara kuma ? Inna tayi caraf tace wllh kuwa Muhammadu wai ameera tabi wajan da gudu ta taka mai gari shine fa akace kona bada kudin gyara ko ayi mata bulala ashirin Daddy yace ashirin fa, Ameera tace eh Ameer yace yanzu kun biya kudin Inna tace nabada ai bazan bari a tabamin naman jikin ameera ba ...Ameer yace to shikenan nan suka ci gaba da cin abincin su suna hira cikin nishadi 12:30PM abba yadawo daga kasuwa yana shigowa yaga mota agidan yace a ashe Muhammad sunzo ya wuce sashensu yashiga su Ibrahim suka tarosa da oyoyo ya rungume su yayi Suna dariya hajara tace abba daddy yazo Abba yace ai naga motarsa a tsakar gida Umma tayi masa sannu da zuwa ta cedasu su tafi dakinsu abba zaiyi wanka idan yagama shesuci abinci suka tashe da gudu suna murna .Umma tace muje abbansu kayi wanka kaci abinci kafin muhammad yashigo Abba yace to yau kuma kodan oyoyo dinma babu, Umma tayi murmushi tace akwai mana amma sai anjima , abba yace to shikenan , matata yafice yana murmushin shima Abban su Rashida ne yashigo shima gidan yaga mota yayi murmushi yace yau munyi baki ashe yayi sashensa yashiga da sallama yaran nasa suka tareshi suna abbu sannu da zuwa yace yauwa Mama nana ce ta fito tasha waka ta kashe dauri ta iso wajan su tana yiwa abbu sannu da zuwa Abbu yace yauwa yana kallon ta yace wannan duk ni aka yiwa , Mama nana tayi farr da ido tace sosai makuwa , yayi dariya yace aikuwa kinyi kyau sosai tace ngd mai gidana nan suka shiga ciki Ameer tinda yagama cin abinci yaja ameera kauye suka dasa hira yana kwasar dariya tana bashi labarin damben dasukeyi idan mutum yakawo mata reni tana ta zuba kamar kanyar data nuna Ameera tace kaga yaya akwai wani da yake tareni idan zanje makaranta wai sai yake cewa yana sona ta shagwabe fuska Ameer ya b'ata fuska yace ke kuma mai kika ce mishi Ameera tace ai ni bana sonshi sbd k'azami ne ranar a makaranta koroshi akayi sbd kazantarshi baya wanka ga kafar da kaushi kamar bayan bishiya Murmushi ameer yayi sai kallon ta yake yana ta sak'a da warwara da zuciyar shi taci gaba da cewa kasan yaya wllh adamu dan iska ne tana dariya Ameer yace kamar yaya ? tace wani lokacine naganshi a dandali yana taba nan din budurwar sa ta nuna mishi kirjinta Ameer ya zare ido kwashe da dariya ameera tayi tace shine nida khadija mukayi sanda muka karyo bulala biyu muka shafa gawayi a fuskar mu muka saka mayafin inna da dare mukaje gidansu har dakinsa yana bacci, Na tsula mishi bulala da sauri yatashi yana kallon mu yana cewa dan Allah kuyi hakuri ku kuke ganinmu bamu muke ganinku ba khadija tace wato kaine dan iska mai taba jikin mata ko toyau zamu tafi barzagu da kai .yana kerma yace waiyo Allah na shiga uku wllh bazan sake ba ameera tace shiiii bamason kana daga sauti idan wani yajika to mutuwa zakayi Adamu na zare ido baki na rawa yace nadena wllh bazan sake kama hannun wata ba inba matar dana aura ba khadija tace ai kasan idan anje barzagu walakiri zaiyita jibgar ka, Adamu saboda tsoro baisan lokacin daya saki fitsari ba sarai ameera tagani tana dariya kasa kasa..Ameera tace yanzu abinda zakayi mu kyaleka shine kayi tsallen kwado guda dari saimu barka da ranka ya fitoda ido waje yace dari kuma Ameera ta hade rai tace eh haka nace idan kuma ba haka ba saimu tafi dakai Cikin kaduwa da tashin hankali yace zanyi kuyi hakuri mutanen boye zanyi khadija tace to soma yanayi harya gaji kuma suna zuba mishi bulala ga sunce idan yayi ihu mutanen gidan su suka fito shima yasan gabar ya rufe bakinsa da hannun sa saida suka miki dukan tsiya tukun sukace miki rufe idon tinda kayi biyayya zamu barka Haka adamu jin ance za'a barshi sai ya ji dadi yace na rufe Ameera tace idan kasake ka bude da wuri to zaka ganka a k'ungunmin daji mai kuraye Da sauri yace bazan bude da wuri ba nan suka fita da sond'a suna fita suka kama dariya, khadija tace wllh ameera ke muguwa ce kinfini dukansa Ameera tace ai yabani haushi ne yadda yake tare yan mata yake taba musu kirji ko wani kalar iskan ci ne wannan oho? khadija tayi dariya tace ai ya fitini kowa a garin nan yaudai munyi maganin dan banza Suna tafiya a hanya wasu mutanen sun taho suna hira ameera tace khadija bari mu baiwa wadancen mutunen tsoro tace to suka rakube a jikin wata bishiya suka saida mutanen suka tunkaro kawai suka fito fuska bak'i k'irin jiki kuma fari kamar fatalwa Mutanen sukayi baya ameera ta makale murya ta juye hannu tace idan kuka kuskura kuka gudu to zaku mutu Ai da sauri suka dunk'ule a waje daya suna mazurai suna kerma ......Ameera tace daga ina kuke ? wani acikinsu yace daga dandali muke shine muka taho gida ameera tace kune marassa kunya har kuka tsaya har wannan lokacin baku dawo gidaba ko nan suka soma cewa dan Allah kuyi hakuri bazamu sake zama dare ya mana ba awaje khadija tayo kansu tana wani gurnani kamar wata aljanar gaske tace daga yau idan kuka sake bari dare yamuku to zamu tafi daku duniyar aljannu Cikin tsoro sukace baza musake ba amana afuwa nan dai basuyi muguntar ba suka barsu suka tafi.... khadija tace bacci nakeji mutafi gida ..... Ameera ta dawo daga labarin da take baima, Yaya ameer shikuwa sai dariya yakeyi harda rike ciki yana jin mugunta irin tasu ameera ita ma dariyar tayi tace amma yau zaka bini muje dandali ko yace sosai makuwa dan naga adamu Dariya tayi tace zan nuna maka shi *SHIN SU WANENE AMEER DA AMEERA* Mlm shareef shine asalin baban su abba auren gidan aka musu shida matarsa maryam wato inna Ahmed shine dansu na farko wato abba. Bayan shekara uku maryam tasake haihuwar namiji muhammad wato daddy na birni bayan shekara biyu tasake haihuwar wani namijin Abubakar wato abbu sai autar su Mufeeda ..Abba shi yafara gama makarantar sa yasoma kasuwanci yana da shekara 27 years suka hadu da sadiya wato umma nan suka saba da juna basu wani jima ba suka yi aure Bayan aurensu da shekara uku muhammed yagama karatun sa yace shi birni zaikoma yaci gaba da karatu nan aka bashi dama mlm shareef yanada abokin a cen kano nan ya mishi waya yace mishi ga muhammad nan wato daddy na birni yana karatun nan yar gidan wadda ake kira da fadila suka kulla soyayya aikuwa babanta yaji dadi nan da nan akayi auren su sai Abubakar wato abbu shima yagama karatunsa ya kama kasuwanci Allah yadashi da nana yar cikin garin katsina suna fara soyayya babu bata lokaci aka musu aure Abba yana yara hudu safiyan ameera hajara Ibrahim Sai daddy na birni yana da yara uku Ameer Fauziya Fatima autarsu abbu kuwa yana da yara biyar Rashida Usman Abdul rashid Nasser sai kausar auta .....yanzu mlm shareef shekarar sa goma da rasuwa lokacin ameera tana yar shekara 2years ya rasu *wannan kennan* CIGABAN LABARI Abbane da abbu da daddy na birni suka shigo sashen inna nan suka gaishe da inna ta amsa Abbu yace inna dama munzo ta wata magana ne Inna ta gyara zama tace to ina jinku Sai abbu yace ameera da ameer ku je wajan umman ku na kiranku nan suka mike suna fita abbu yajuyo kan inna yace,Inna munaso za'a daura auren 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧 𝙙𝙖 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧𝙖 Gobe saboda ta koma birni taci gaba da karatun ta acen inna ta dago tana bankawa abbu harara tace.... TO ANAN ZAN DASA AYA SAI MUN HADU DAKU A GOBE INSHA AND kuyi comments da share ko like ngd🥰 [23/10, 09:25] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝑨𝑴𝑬𝑬𝑹 𝑫𝑨 𝑨𝑴𝑬𝑬𝑬𝑹𝑨🌟 𝙎𝙏𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝑴𝑨𝑴𝑨𝑵 𝑵𝑼𝑺𝑨𝑰𝑩𝑨 𝑪𝑬 ✍🏻 3 Inna tace amma kai kuwa bukari kazama mahaukaci taya zakace ameera yarinya da ita kace wai ayi mata aure ....Abbu yace inna bawai tarewa zayi ba za a daura auren ne idan takoma birni sai taci gaba da karatu tinda kinga sai ta zama likita da kike fatan zaman ta Inna tayi jum kafin tace to shikenan na yadda tinda dan uwanta ne shi nasan zai kulamin da ameera .....Cikin jin dadi abbu yace mungode Allah yakara girma tayi murmushi tana kallon diyan nata tace ku fada ma Mufeeda dai suka ce to nan suka fita daga sashen inna Ameera kuwa tinda taja ameer suka fita ta kaishi wajan umma suka gaisa tana tambayar sa maman sa Kasa yayi da kai yace suna gaishe ta nan dai suka fito suka nufi sashen mama suka shiga mama tace a a ga mutanen birni isowa sukayi ya durkusa ya gaisheta Mama ta amsa da fara'ar ta tana tambayar sa yan gidan yace lfy lau suke sunce agaishe ta Su rashida ne suka fito daga ciki suna ga yaya ameer Murmishi ameer yayi yace yan k'annan na zama sukayi suna bashi labarin school yana dariya sun jima tukun suka fito Waje suka fita ameera tace yaya kasan kawata khadija kuwa ? Ameer yace a a ban santa ba Tace to muje ku gaisa Da yake yana son zaga garin yace ok muje suna tafe suna hira har kofar gidansu khadija duk inda suka bi sai mutane sunce la kalli wani saurayi mai kyau kamar balarabe kuma suna kama da ameera Ita kuwa babu ruwanta sai zuba zancen ta takeyi ......A hanya ne sukayi arangama da lado aikuwa yayi kanta dama shi kullin da makamin sa yake yawo sbd karma ya hadu da ameera ta gudu ameera na ganin lado ta labe a bayan ameer Jin ta rikeshi yace menene ? ameera tace yaya gashi nan zai dakeni Ameer yace wanene da hannu tayi mishi nuni da inda lado ke tunkaro su Lado yace yarinya wana kama dama nace miki duk lokacin da muka hadu saina karya miki kafa Ameera na zare ido tace please yaya karka bari ya dakeni Shikuwa ameer so yake yaga bakin kokarin lado yana matsowa kusan su ameera ta kara kamkame yayan nata ameer yace kai dakata cikin tsawa Da sauri lado yaja birki ya tsaya Ameer yace lfy ? lado yace wannan yar iskan yarinya jiya saida suka yimin targade ita da kawar ta khadija yana nuna ameera data cakume ameer Ameer yace to kayi hakuri nawa ne kudin gyara ......Lado yaji kudi saiya saki ransa yace raina dari biyar ne Ameer ya ciro kudin a jakar sa yabasa yace karka sake koda ka ganta a wani wajan ka daketa Cikin jindadi lado yace ai ranka ya dade bazan ma ko kallon taba bare duka Ameer yace to shikenan tashi kaje nan yabar wajan Ameer yace wai maiyasa ke bakijin magana ne kullin kina fada kamar baki gajiya turo baki gaba tayi tace to yaya bashi bane yake zagina shine jiya muka rama kunnan ta ya murde ta saki kara tace waiyo Allah yaya akwai zafi tana yarfa hannu Harara ya aika mata yace ai daukeki zanyi mukoma birni kowa ma ya huta da wannan fadan naki Da sauri ameera tace da gaske yaya tana tsalle yace gobe kuwa zamu tafi nan ta kama murna suka yo gidan Abba ne zaune shida umma yana fada mata shawarar dasuka yanke na hada auren ameer da ameera Sosai umma tanuna farin cikin ta taji dadi dan ta gaji da wannan fitinar na ameera tace Allah yasa haka shine mafi alkhairi kaga idan ta kara girma saita tare kafin lokacin tayi hankali Abba yace hakane kinga zataci gaba da karatun ta acen Su Ibrahim ne suka shigo shida hajara na biye da shi suka haye kan cinyar abba Ibrahim yace abba wai sai yaushe zan girma nima kamar yaya safiyan Umma tayi dariya tace sai ka kara shekara ashirin Ibrahim yace to umma yaushene gobe idan natashi daga bacci zanganni babba kamar malamin mu na school Hajara tayi caraf tace hmmm dallah cen bakauye kawai waya cema gobe zaka girma kuma malamin school dinmu uncle mustapha kake hada kanka dashi wannan garjejen k'aton dashi ta karashe maganar tana cuno baki gaba Ibrahim yace yarinya idan nazama babba jirgi zan siyawa umma da abba suke zuwa saudiya da Dubai Hajara tace to sai kayi tayi ai yaro Umma tace to ya isa haka kufice kuyi wanka duba kuga yadda kukayi da kayan jikinku Ibrahim yace umma anty hajara ce tace muyi gini na kasa shine fa muka bata kayanmu Hajara a masifance tace mai karya asaka mishi rigar fatalwa ya kwana yana bingel bingel Abba yayi dariya sudai kullin sai shirme akama gardama nan suka fuce Abbu ma gidan yanufa shima yafada ma mama cewa gobe za'a daura auren ameer da ameera Itama ta nuna farin cikinta tace Allah yasanya alkhairi cikin farin ciki abbu yace ameen masoyiya dariya tayi dan tasan mijin nata badai barkonci ba yace ni ina su rashida kuwa Tace suna daki yace ok nan suka kama hirar su na miji da mata Daddy masaukin su ya nufa nan ya tarda ameer da ameera suna ta zancen su yaji dadi dan kuwa yasan irin son da ameer yakewa kanwar tasa Sallama yamusu suka amsa gaishe shi ameera tayi tace natafi Daddy yace to yar gidan inna, nan ta fice abinta Daddy yace ameer gobe zaa daura auren ka A razane yadago yana kallon sa yace dad aure na kuma nidawa Murmishi daddy yayi ganin yadda ya rude alokaci guda yace kaida ameera Ai tuni ameer yasaki fuska yace to amma dad ai ameera karama ce dukafa 12 years gareta saidai tayi school acen kafin tagama tayi hankali Daddy yace nima haka na yanke shawara nan ya kira mommy yafada mata itama ta nuna farin cikin ta dan tana son ameera nan sukayi sallama Da dare bayan sallar isha'i ameera tayi d'amara a kugunta taci kwalliya kamar wata aljana tafito tace inna zanje dandali bazan jima ba Inna ta dubaita tace a a hadda kwalliya haka Ameera tace eh Inna tace adawo lfy nan ta fita abinta tana wakar karo taci da ameer taja da baya tana dafe kirji tace sannu ban ganka bane yaya shikuwa ameer k'uri yamata da ido dan yaga ta caba uwar kwalliya kamar aljana yace ina zakije Cuno baki gaba tayi tace dandali Ameer yace daukan magana dai ? Sake turo baki tayi Yace idan kika sake turomin baki saina cire miki shi Da sauri ta mayar tana dariya tace to shikenan matsa na wuce yace karfa ki jima tace bazan jima ba Yabata hanya tafice Tana fitowa saiga khadija itama tasha kwalliyar irin na ameera taci damara a kugunta nan suka tafi dandali wajan yan mata ne da samari wasu na hira wasu na wake wasu na kallon su. ...Kafin su ameera su iso wajan wani saurayi ya tare ta yace a a su ameera kune sai yanzu Kallon tara saura kwata tayi mishi tace eh mune ya akayi , yace dama jiranki nakeyi gashi kuma kinzo Khadija tace buba kabamu waje mu fice Wanda aka kira da buba Yace ke dallah cen danma kunga ana kulaku waye baisan halinku ba hatsabibai yana aikawa harar Ameera tace khadija kyaleshi ai yaya yacemin kar nayi fada bata idarba ya buge mata baki aikuwa taji zafi khadija tace aikuwa sai mun rama yana hararar su yace mugani mana, ameera ta jumke kasa a hannun ta tace inka isa juyo yana juyowa ta watsa mishi kasar a idonsa Ihu ya saki ka yana dafin kin makauta ni, sukuwa dariya suke Dan su ganima sukayi kadan suka mishi sai gobe zasuje gidansu da dare sumishi balle balle da reza nan suka wuce Yau dai basuyi fada sosai ba suka dawo gida ameera tafara shiga gida tukun khadija Washe gari Misalin karfe 3:pm bayan sallar jumma'a aka daura auren 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧 𝙙𝙖 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧𝙖 akan sadaki raina dubu hamsin bayan angama su daddy suka iso gida ameer sai washe baki yakeyi Ameera da aka fada mata an daura mata aure da ameer dinta aikuwa tahau tsalle tana taka rawa ita ala dole tayi aure kuma da ameer dinta duk wanda tagani sai tace anyimin aure tana dariya baruwan ta da damuwa ita ko ajikinta Babu bata lokaci aka soma shirya musu kayansu na tafiya kano daga kauyen karkara Inna na kuka tace ameera shikenan zan dena ganin ki , Ameera na dariya tace to kekuwa inna meye na kuka idan naje birni zanzo ina ganin ki kinji innata Kowa na wajan dariya yayi dan ita batasan mai ake nufi da aure ba nan aka rakasu bakin kofa Ameera ta soma gada musu hannu tana fadin sai wata rana umma da abbana natafi kano wajan mommy nake kwalliyar yan gayu ina kashe dauri ina hawa lilo tana ta surutun ta aka ja mota Daddy ne ke jan su kuma suna baya shida ameera suna hirar su MUHADU A GOBE INSHA ALLAH KUYI COMMENTS DA SHARE DIN NOVEL YAWAN COMMENTS DINKU SHINE KARFAFA MANA GWIWA NGD [23/10, 23:12] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 𝙎𝙏𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 4 Tin kafin suyi nisa ameera ta fara bacci nan ameer ya gyara mata kwanciya sukaci gaba da tafiya basu Jima ba suka kawo kano ta dabo tumbin giwa anguwar nasarawa J R A wani gida mai kyau daidai misali naga sun nufa nan aka bude musu suka shiga gidan ameer ne yasoma tashin ameera bude idonta tayi akanshi yace my ameera munzo kano Ameera tace da gaske? yayi murmushi yace tashi kigani tashi tayi akan shi taga dai ashe dai da gaske yake yi sunzo cikin murna ta rungume shi tace yanzu zan ga mommy ko Ameer yace sosai makuwa keda zaki zauna tare da mu Ameera tace to amma zan ke lilo irin na gida ko Yace zanke kaiki wajan wasa nan suka fita Fauziya ce ta fito daga wata kofa ita da fatima suka yo inda ameer yake suna oyoyo yaya nan suka rungume sa suna murna Fati ta juya gefen ta kawai sai taga ameera tana cika sai hura hanci sama take ta rike k'ugu ita wai an share ta taga basu ganta ba Fatima tace la anty ameera fuskar ta dauke da farin cikin ganin ameera fauziya ta juya itama nan suka rungume ta suna cewa dama dake za'a zo mommy bata fada mana ba Sai alokacin ta saki fuska tace eh ai tare daku zan zauna tana yar dariya Fatima tace aikuwa munji dadi Ameer yace to iyayen surutu sai kuzo mu shiga daga ciki ko yayi gaba suna binshi abaya wata kofa naga sunbi wadda zata sadasu da falon gidan da sallama suka shiga mommy ta mike tana musu oyoyo yarana Da gudu ameera taje ta rungume mommy tana dariya tace mommy na munzo Murmishi mommy tayi tace to sannunku da zuwa ya kauye yasu inna da umman ki da sauran yan gidan Ameera na dariya tace ai in gaya miki mommy harfa kofar gida suka rakomu , kinga kuwa yadda inna take sharce hawaye kamar fa ance mata bazan dawoba kuma ma kin me mommy Yar dariya mommy tayi tace a a saikin fada Ameera tace nifa banyi kuka ba yayana yacemin zaike kaini wajan lilo shiyasa banyi kuka ba Mommy tace to masha Allah mu zauna ko , zama suka mommy tayima su ameer barka da hanya gidan yana da part uku daya a sama biyu a kasa na saman shine na ameer kasa kuma daya nasu mommy daya na Fauziya da fatima Mommy ce ke jera abinci akan danner da Suna zauna a falo fatima na bakale da ameera sbd itama indai surutu ne ba'a bayaba Tace anty ameera a dakin mu zaki zauna ko Ameera tace eh Ameer ne ya harari Fatima yace kedai yarinyar nan kin cika magana dariya fatima tayi tace yaya ai zamuke hira idan mun shiga daki Ameer yace to naji ...Mommy tace "idan kungama surutun kikai ameera tayi wanka sai kuzo muci abinci Da murnanr ta tace to mommy Fauziya ta rakata da kayan ta a jaka nan ta nuna mata yadda zata yi wanka da ruwan dumi tace "idan kin gama ina jiranki Ameera tace to nan dai ta soma kalle kalle tace tab wllh wannan bayin na aljanune ko kuwa a aljanna ake ganin irin wannan bayin ahaka dai ta fidda kayan jikin ta wanka ta soma duk abinda ake anfani dashi fuziya ta nuna mata Kuma tagane haka take dan akwai ta da saurin fashimta saida ta gama wankan tazo wanja alwala aikuwa taganta ta zama biyu idan ta taba fuskar ta sai taga wadda take gabanta ma ta taba idan ta zare ido itama saita zare ido tsoro ya kamata tana ja da baya itama ta jikin bangon tana ja da baya Aikuwa ta saki uban ihu a guje fauziya da fatima da ameer wanda zamansa kenan yaji karan ameera aikuwa da sauri fauziya da bude toilet din taga ameera sai kerma take bakin ta na rawa Fauziya tace lafiya dai kike wannan uhi !haka Ameera tace wllh anty fauziya aljana ce nagani mai kama dani tana kallo na duk abinda nayi itama sai tayi fauziya tace ina take aljanar Ameera tace gata cen jikin bango tana nuna mata da hannu Kallon inda ameera ta nuna fauziya tayi mirror din jikin bangon ta kalla anan ne taganta ajiki Fatima ta kwashe da dariya tace amma anty ameera kedai kauyencin ki ya miki yawa madubi ne fa Ameera ta turo baki gaba tace to ai mu a garinmu ba'a saka madubi a bayi Fauziya tace to mu muna sakawa Ameer ne ya karaso toilet din yaga ameera bako pant a jikinta yayi murmushi yace rigimanma yanzu saboda wannan ne kika saka mu gudu fuskar tausayi ameera tayi tace to ai dai tsoro naji nan suka fito daga toilet din fatima namata dariya itama fitowa tayi bayan ta shirya suka fita falo suka tarar daddy da mommy a zaune suna jiran su Daddy yace yar gidan inna ihun mai kike yi Tace daddy wai madubi ne suka saka a bayi ni kuma da farko ban ganshi ba saida nagama na nazama biyu shine naji tsoro ko aljanu gareku agidan Dariya daddy yayi yace to kidena jin tsoro tace to nan suka fara cin abinci bayan sun gama daddy yafita shida ameer ana neman sa a kasuwa Ameer yanzu yagama karatun sa yana koyar wa a wata makaranta kuma nan yake so yakai ameera saboda ya kula da ita sosai dan ta nutsu tayi karatu Da dare bayan an gaba cin abincin ne aka soma hira inda ameera keta basu labari irin barnar da sukayi a kauye ita da khadija kawar ta Sai dariya suke ba kamar Fatima ma harda rike ciki takeyi Ameera ta juya wajan mommy tace mommy kinsan harna tuna lokacin da muka yima malamin mu na school wankan kaikayi Mommy tace kaikayi kuma ameera ,Dariya tayi tace sosai makuwa lokacin muna cikin aji sai malamin namu ya riga mu shiga shine fa da mukazo sai yace mu tsuguna a gabansa yayi ta zanemu da bulala ranar har ruwan zafi inna tayimin kuma tace sai taga waye ubansa da har zai ke zaneni haka nida khadija mukace zamu rama inna tace tana bayanmu mu rama tinda bamu yafe masa ba Washe gari , muka je gonar mlm bukar muka cire mana mango sai gashi ya biyo mu zai zane mu muka boye a wani bayan bishiya yana isowa muka zuba masa kaikayi acikin rigar sa khadija ce ta hau sama ta zubo masa aikuwa ya soma zazzaga rigarsa baiga komai ba kuma jikin sa yana mishi kaikayi kafin wani lokacin tuni yacire rigar sa da wandon sa saina Mukayi ta masa dariya ganin abin na karuwa ya yabar gonar yana zaginmu Bayan yatafi muka fito nida khadija ta sauko daga sama nina fito daga inda nabuya , sai muka rankaya school din mu Muna zuwa mukaga mlm kamar da gaske gaisheshi mukaje sallama muka mishi ya amsa gaishe shi mukayi nanma ya amsa da fara'arsa Yace mana su khadijatullah ne da ameeratullah kijifa mommy dan shegen iyayi hadda mana karin suna Khadija tazo tabayanshi ta zuba mishi kaikayin mukabar wajan Ko minti goma ba'ayi ba akaji tana ihu asosa mishi Shima yayi irin na mlm bukar yacire kayanshi ganin zai haukace aka kaishi gidanshi mu kuwa muna mishi dariya Mommy na dariya tace kai ameera bakida da dama Fatima tace ashedai kedin indon kauye ce Ameera tace ba ruwanki yarinya Hira akaci gaba dayi 10:00 PM ameera tasoma bacci mommy tace kowa yaje ya kwanta nan suka nufi daki akayi saida safe 𝙗𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙨𝙖𝙩𝙞 𝙙𝙖𝙮𝙖 Aka nemawa ameera school a inda ameer yake koyawa aka kaita Yaune zata fara zuwa sai murna takeyi saboda farin ciki ko baccin kirki batayi ba Shiryawa tayi cikin uniform dinta blue and rid tayi kyau sosai tana fitowa falo ta zauna jira ameer bata jima da zama ba yafito cikin shirinsa Murmishi tamishi tace good morning yaya Shima murmishin yamata yace morning my wife kintashi lfy Ameera tace Alhamdulillah , yace to muje mikewa tayi suka wuce Suna zuwa school din yakaita ajin da za'a koya mata karatun tana shiga bata kula kowaba kowa yayi shuru jin malamin nasu tana tafowa [24/10, 00:08] MRS. MU'UTASIM: https://chat.whatsapp.com/Gu2Mxr0SRlx8Da4tv0J2AR 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙨𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 5—6 Suna a haka Malamin "nasu ya shigo nan aka yasoma yimusu lecture, Bayan antashi ameera ta fita domin zuwa wajan yayan nata tana karasawa wajan motar shima ya iso, tace yaya yunwa nakeji Ameer yace to raguwa ai yanzu zamu tafi gida ta turo baki gaba tace" nidai muyi sauri yace to shikenan, nan suka fice gida Suka zuwa gida ko dai-daita motar baiyi ba ta bude ta fita a mota Ameer yace a wai Ameera duk yunwar ce ? tace eh itace yabi bayan ta suka shiga ciki mommy suka tarar a falo fatima da fauziya ma sun dawo Fatima tace sannunku yaya, Yace yauwa Mommy tace har kundawo ? Sukace eh mom tace to "idan kunyi wanka kuzo ga abinci angama suka amsa da to Bayan sun gama ne kowa yafito sukaci abinci 'bayan sun gama cin abincin suka koma falo Fatima tace anty Ameera wai da ni shekarar ki nawane? Ameera ta mata kallon tara saura kwata tace ki tafi kauyen mu ki tambayi mana inna ko umma Fauziya tayi dariya,tace kai kudai baku rabuwa da shirme Ameera tace to ba ita bace ke nenani mom kuwa na kallon su sai murmushi take dan ita yaran nata burgeta sukey "Ameera tace to shekara ta 13 years na kusa cike 14 years tana kallon ta, Fatima tace kai nifa nadauka kinkai kamar 15 years din nan, Ameera tace to kuma sai kiyi ai Ameer ne yasauko tin daga sama yake jin surutun su yana saukowa yace kai wannan yara Allah yashirya ku, ku kennan sai shegen surutun tsiya. Yakare magana yana zama ......Fatima tace nifa yaya tambayar ta nayi nawane shekarun ta wai duk ma a 13years take ,tana kallon sa Ameer yace to da jikike shekarun ta nawa ? tace kamar 15years haka murmushi yayi yace to haka ma ai tafiki da shekara uku turo baki gaba tayi tace, tab injiwa wannan har zata fini ganin fuskar Ameer a hade yasa tayi shuru bata idar ba ya tashi zai fita Ameera tace yaya zanje tare dakai Ameer yace a a wajan abokina zanje Ameera tace haka nan ma zanje mom tace kutafi mana tare Ameer yace to shikenan sako shijab dinkin mutafi, Tayi daki da gudu dan karma yamata wayo ya gudu a mota ta tarar dashi nan suka fita a gidan Suna tafiya suna hira har suka isa wani gida mai gadi yabude musu suka shiga, Ameera tafito shima fitowa yayi sukayi kofar gidan suka shiga "da sallama suka saka kai cikin falon wata dattijuwar mace magani zaune a falon tana ganin ameer tace a awanake gani kamar ameer koda idona ne keyimin gizo Murmushi Ameer yayi yana rike da hannun Ameera suka karaso har kasa suka durkusa suna gaisheta tace, lfy lau alhamdulillah ya maman ka yace lfy suna gaisheki tace "ina amsawa tace wannan mai kama da kai din fa ko ita ce wadda aka daura muku auren, Cikin jin kunya yace eh mama itace ina abokina yake tace yana dakinsa nan suka nufi dakin, Ameer ne agaba Ameera nabiye dashi har suka shiga da sallama abokin nasa ya rungume sa yana kai wai yau wata rana ce!!! Harara yabanka miki ta wasa yace oho dai koma meye, Juyowa yayi nan yaga ameera yace madam shigo mana Kara rungume ameer tayi ta bayan shi Dariya sukayi tare, ameer yace kaga Anass kaifa dan iska ne yanzu saika taromin ruwa kasaka min mata tsoro Zaro ido Anass yayi yace to ikon Allah dama wannan itace amarya tamu!! Ameer yace eh itace yabashi amsa yana hura hanci saboda kar arena mishi mata, Dariya Anass yayi yace madam bako gaisuwa ma Ameera da take a bakale a bayan" Ameer tace nidai yaya kace mishi karya kara cemin madam kamar wata babba Dariya sukayi Ameer yace to kaji dai kadena Anass yace to shikenan tinda baki so yakai karshen maganar tasa yace to fito mana mugaisa" Kanta ta leko taga Anass da askin nan irin wanda gayu keyi ita kuma bata taba gani a zahiri ba sai yanzu,,dafe kirji tayi tace kai kai kai yaya ? Ameer ya kalle ta yace "manene Tace dama shi abokin naka dan iska ne ,, kallon anass ameer yayi don yaga menene na yan iska ajikinsa nan yaga sabon askin daya yi,, Kawai saiya kwashe da dariya yace abokina kasan meye yasa my ameera tacema dan iska .....Shikuwa harya hade fuska yace a a saika fada tinda kun maidani mahaukaci, "Ameer yace wannan askin naka ne da kayi shine yasa take ganin kamar kaidin dan iska ne,, Dariya anass yayi yace kai amma yarinyar nan kincika abin dariya" Tsuke baki tayi dan ita "idan kanason ganin bacin ranta kace mata yarinya ita dai tana son girma..tace yaya mutafi gida Anass yace to daga zuwa ta murguda baki tace, to kai ina ruwanka Anass yace ba ruwana kuwa Ameer yadan hade rai yace Ameera wannan abokina ne ba dan iska bane karna kuma ji kince mishi "dan iska Ganin babu wasa a fuskar shi tace to yaya nadena basu jima sosai ba suka koma gida Suna shiga suka tarar da daddy yadawo, Ameera tayi wajan daddy da sauri ta zauna a kasa kusa da kafarsa ta daura kanta akan cinyarshi tace; daddy wani gida mukaje nida yaya Murmushi daddy yayi yana shafa kanta yace kennan yau kinga gari tace a a fa gida daya mukaje shima yace abokin sa ne Mom tace to kije ki shirya kutafi islamiya keda Fatima Ameera tace to mom tayi dakinsu basu jima ba suka fito cikin shirin islamiya sunyi kyau sosai" sukace mom muntafi Mommy tace adawo lfy Ameer yace mom kinsan kuwa muna zuwa wajan abokina Anass kawai ameera taganshi yayi sabon iska tace wai dama abokin nawa dan iska ne" Dariya sukayi mom tace gaskiya bana gajiya da surutun ameera musamman ma "idan fatima tana nan Daddy yace yar gidan inna su inna yanzu ko andena kewar jikar ta ta mom tace to kila Kusan magarib su ameera suka dawo a gajiye dan yau ameera tilawa tayi kuma tayi sosai,, suna shigowa ko zama basuyi ba aka soma kiran salla nan sukayi daki domin yin salla bayan sun gaba fatima tace""Anty ameera yau zamu zo muyi magana hausa cikin hausa wato karin magana, Ameera tace to shikenan "idan mun gama cin abinci muka zauna hira sai na miki tambaya kibani amsa tace to ,, Bayan sallar isha'i suka fito falo harda daddy da ameer sukkansu, mommy ce tafito daga kitchen rike da kular abinci tace "idan kun shirya abinci yayi ready suka ce to,,nan sukayi darning suna cin abinci fatima na mintsinar ameera ita kuwa sai hararar ta takeyi tana mata nuni da zama rama, ,Murmushi tayi bayan sun gama ne suka koma falo fauziya ta kwashe kwanukan tayi kitchen dasu "ta wanke itama ta dawo falon ,,Ameera tace to yaudai karin magana za'ayi nida fatima mom idan ta fadi ba daidai ba kice yati error mom tace to muna jinku. Fatima tace to bari na lissafo miki questions kibani amsa gyara zama ameera tayi tace, ina jinki fatima tace to gasu kamar haka Abun da ka shuka? Kowa ya deboda zafi? Mutu ka raba? Dan hakin daka rena? Kowa yabar gida? Fatima tace to bani amsa Sudai su mom kallo ne nasu, Ameera tace yarinya yanzu kuwa Abin ka shuka =shi zaka ba shanunka Kowa ya debo da zafi =yayi wanka da ruwan sanyi Mutu karaba =akwatin karfe Dan hakin daka rena =shi zaka kakkarya Kowa yabar gida =gida ya rushe Aikuwa me zasuyi inba dariya ba fauziya harda fadowa daga kan kujera tana dariya ,Fatima kuwa burgima take dariya ce taci karfinta " Daddy kuma da ameer suma dariyar sukeyi,, Aikuwa ameera ta shaka ta hade rai ta mike tace shine kuke min dariya tana bata fuska kamar zata yi kuka wajan ameer tayi shima yana dariya yace to kece kika bamu dariyar "wannan amsa haka , Tace shine kaima kake min dariya ai haka naji kaka na fada Fatima ce har yanzu bata dena dariyar ba dama ameera haushinta take ji,,nan tayi kanta suka fara tsere Mom nacewa kubari kunji kema zo ki mata tambaya ta baki amma basu kulata ba " nan aka soma dambe ameera tace ni kike wa dariya saina lallasa ki a gidan nan Ameer zai tashi daddy yace kyalesu tukun musha kallo Fatima tasamu ta kwace daga rukon da ameera tayi mata tana mata gwalo "Aikuwa suka ringa zagaya su mom fatima na dariya Ameera kuwa har ta soma kuka tana cewa,,yarinya ki tsaya ko kuwa sai kinyi bacci na yanke miki gashin kanki irin na maza Fatima tace anki din,, Ameer ne ya tashi yayi caraf da ameera sai ta rushe da kuka janyota yayi suka koma kan kujera ya soma rarrashin ta,,yace to kiyi shuru mana Tace yaya ba ruwana da Fatima tinda take min dariya Ameer yace kiyi hakuri kinsan fa kece babba, daddy yace to shikenan ameera kuje ku kwanta gobe kuna da school, ,Ameera tace daddy nidai bazan kwana da Fatima ba wajan yaya zan Kwana Mom tace daddyn su gyara taje cen ta kwana idan aka barsu hallau fadan zasuyi Yace to shikenan kuje kowa yaje yayi bacci,, Ameera da ameer suka yi sama su Fatima suka yi dakinsu ..... .Suna isa yace baki dauko kayan bacci ba tace bari nadauko, sanin halinta yasa yace no bari na dauko miki tace to yaya "nan yafita ita kuwa sai kallon dakin takeyi tsarin dakin ya burgeta sosai ahaka yadawo ya sameta , ,yace cire na jikin naki ki saka wannan tace to" nan tasoma cirewa shi kuma yayi toilet dan yayi wanka dama ita tuni tayi nata ,,A kan gadon yaganta tace nima zanyi nafilar yace to dauro alwala ta mike tayi toilet tayo alwala suka tada iq'ama Bayan sun idar ne sukayi addu'a suka koma gado" Ameera tace yaya ? yajuyo ya kalleta yace na'am Tace, dama namiji da macce suna bacci a waje daya ? Murmushi yayi yace sosai makuwa idan miji da mata ne Kallon sa tayi tace to kaidin mijina ne ? yace eh nine mijin ki tace amma maiyasa bama kwana a gado daya? yace ke kikace awajan su fauziya za kike kwana shiyasa na barki,, Tace to daga yau zamuke kwana tare " Yace eh idan kinaso ba Tace inaso nan suka kwanta ya janyota jikinsa,a tare suka sauke ajiyar zuciya ita ta gajiyar gudun da tayi " shi kuma saboda yaji dumin jiki ta saboda ba karamin so yake mata ba tin tana jaririya yake sonta,.. Haka sukaci gaba da rayuwar su cikin farin ciki kuma yanzu ameera tana fashimtar karatu sosai daga boko har islamiya, ta dena kwana a wajan su fatima tare suke kwana da ameer shikuwa haka yayi mishi dadi dan yana jin dadin dumin jikin ta "ita kuwa sarkin son jiki kullin ajikin shi take kwana shine katifar ta, Yau sun dawo daga school ameera tace mommy munyi hutu akaini naga Inna ta Ameer yace,ba yanzu ba aikuwa tasaka kuka tana zama a kusa dashi tace,, nidai akaini naga inna ta Mom tace kyaleshi kinji daughter ni zan sa akaiki kokuwa shi yakaiki kuje cen kuyi hutun,, Sai tadena kukan tace yauwa mommy na nagode " Harara ameer yamata ta murguda mishi baki nan yace zan kama ki ai Dariya tamishi kyaleshi ta yayi sama tayi zatayi wanka "dan ta jima da komawa wajan ameer har kayanta dukansu,.. Bayan kwana biyu yau ne kuma su AMEER DA AMEERA zasuje kauyen su ameera sai murna take dan so take taga inna,,nan mutanen gidan suka zo har bakin mota Fatima na kuka tace itama dole sai an kaita ameer kuma yace bata bisuba, daddy ne yace saita je Ta dauko kayanta suka tafi,, Suna hanya Fatima da ameer sai surutu suke kafin wani lokaci sunyi bacci, Ameer yajuya dan yaji sunyi shuru kawai saiya ga sunyi bacci murmushi yayi yace iyayen zance surutu anyi bacci ANAN ZAN TAKATA KUYI COMMENTS DA SHARE DIN SA NGD [24/10, 01:45] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 7-8 Suna isowa kauyen su Ameera yayi anguwar su nan yashiga gidan,, Yaran gidan suka yo wajan su "suna ga ameera ga ameera Zantukan yaran ne ya tayar dasu ameera bude marfin motar sukayi suka fito, Aikuwa kafin su yo kanta tayi sashen inna da gudu tana cewa,,Inna ta gani nazo Inna na zaune jita kamar a mafarki takejin muryar ameera bata yadda ba saboda ta saba jin murya ameera na mata gizo "dan kullun sai ta takurawa abba tana cewa yakaita kano gidan muhammadu sai ansha fama ake shawo kanta,, tace "idan ma siyar mata da ameera sukayi to wllh bazata yadda ba su koma inda suka siyar da ita su basu kudin su akawo mata ameera ta kullin haka takeyi bata idar da zancen zucin da takeyi ba taji mutum ya jikin ta da sauri tadawo,,takai dubanta da wanda ya rungume ta wazata gani ameera ce "ta murza idon ta dan tabbatar wa tagadai ba gizo bane ita din cedai aikuwa ta rungume jikar ta 'ta tana cewa dama ai nace musu babu wanda zaiyi min mafiya da jikata yazauna lafiya ya akayi kika gudo, ,dariya ameera tayi tace to inna yan mafiya kuma nida nake gidan daddy maiya hadani dasu ,,Ajiyar zuciya inna ta sauke tace a ni maryam Allah na gode maka daba siyar min da jika aka yi " Ameer ne yashigo da sallama jin inna na zantuka kamar an jonata yace,,Hajiya inna ikon Allah kaga kakar, 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 yana zama kusanta Dariya fatima tayi tace to inna mu baki ganmu bane '? 'kallon su tayi da mamaki tace a a harda ke aka zo ashe kuna tare Tashi tayi kawo musu tabarma suka zauna nan aka gaisa, take tambayar yasu mommy suka ce sunce ma a gaisheku ...Inna tace ina amsawa Su Ibrahim ne suka shigo hajara tace anty ameera sannunku yaya ameer la hadda fatima tana tsallen murna Ibrahim ya zauna kusa da ameer ita kuma Hajara tayi wajan su ameera suka kama hira. ....Bayan sallar azuhar suka yi sashen umma suna zuwa ameera ta zauna ta kwanta kan ciyar umma tace,,umma na nayi kewarku Murmushi umma tayi kuma taji dadi sosai ganin yar ta, ta takara girma tayi kyau sosai ""Ameer ne ya durkusa har kasa yake gaishe da umma cikin jin kunya yake gaisheta Umma ta amsa tace ya maman naku yace lfy,,umma tace to su fatima ne a garin namu zo kusa na kizauna ,,ta matso kusa da umma ta saki jiki aka suka soma bawa umma labari dan fatima babu ruwan ta da bakunta ,,Yaya safiyan ne yashigo yaga su ameer yace a a yau mutanen kano ne a garin namu Ameer yace mune dan uwa jan ameer yayi sukayi dakin yaya safiyan yabar su ameera anan ,, Umma tace kuje ki gaishe da mama nana tace to umma na Nan suka fita sukayi sashen mama ,,da sallama suka shiga kausar ce da Usman zaune suna wasa, suka amsa sallamar kausar tace ga anty ameera da Fatima oyoyo suka isa ciki mama ce ta fito daga dakin ta jin kausar tana cewa ameera tazo gani tayi da gaske take "" tace marhabin ku mutanen kano nan suka gaishe ta ta amsa da fara'ar ta dan itama tayi kewar ameera duk da rashin jin da takeyi agarin amma tana da dadin zama Tace,,bari nadauko muku abinci Ameera tace a a mama munci abinci a wajan inna, Mama tace to shikenan amma da dare kuzo nan kuci tace to mama ina, Abbu da rashida da sauran ? Mama tace abbun ku baidawo daga kasuwa ba Rashida kuwa suna makaranta basu tasoba nasan yanzu sun kusa zuwa gida Ameera tace shikenan idan sunzo kice mata muna wajan inna,,,Mama tace to shikenan zan fada mata nan suka fito daga sashen mama sukayo na inna Suna zuwa ameera tace inna idan anyi la'asar zanje gidansu khadija inna tace to shikenan kinsan kullin sai tazo tana cewa baki dawo ba nace mata ai su bukari ne suka siyar dake,, Dariya sukayi tace inna bafa siyar dani aka yiba""ina cen ina karatu na hadda na islamiya fa nakeyi ko fatima ta ida zancen zuwa kallon fatima,, Fatima tace eh inna karatu takeyi sosai "" Inna baki har kunne dan taji dadi sosai tana son ameera tazama likita ....Bayan sallar la'asar ameera da fatima suka tafi gidan su khadija suna shiga da sallama,,khadija ce zaune tana kunce kitson kanta taji muryar kawar ta, ta kamar daga sama ta kalli kofar gida taga ameera ce dai da gudu ta tashi tana cewa,,waiyo Allah kawata nayi kewar ki Ameera na dariya tace nima haka kawalliya na ""nan suka karasa Fatima ce ta tsaya tana kunbura baki ita anshare ta duk da bata taba ganin khadija ba amma taji tana sonta,,juyawa sukayi ameera na cewa fatima wannan ce kawata khadija tayi shuru shine suka juyo "ganin ta sukayi tana turo baki gaba sai harara take banka musu Dariya sukayi, Khadija tace wai dama da soba kikazo shine kikaki nuna min ita, Ameera tace eh kanwar yaya ameer ce suka koma Fatima ta juya musu baya Ameera na murmushi tace waiyo my kanwa am so sorry kinji ta , juyo tace shine kuka shareni khadija tace kiyi hakuri ai yanzu kin zama kawar mu, tasaki fuska suka shiga tare "suka gaisheda maman khadija tace a su ameera mutanen birni ina ameer din naki rufe fuska Ameera tayi tana dariya wai ita taji kunya,, dariya khadija tayi tace mama kunya fa takeji murmushi maman khadija tayi tace to shikenan aka rufe fuska suka koma gindin wata bishiya wanda take a tsakar gidan khadija ta kalli ameera tace, ,Ameera kinsan kuwa bayan kin tafi kano maman su kamal tazo neman mu takawo kashe gidan mu wai munyi wa yaran ta duka harfa gidan ku taje kinsan me inna tace mata ""girgiza kai ameera tayi alamar a a khadija tace inna cewa tayi wai su abba sun siyar dake jin haka yasa ta koma gida amma fa tace duk ranar,,da kika dawo sai su kamal da Haneefa sun rama dukan da muka musu, Ameera tace to mugani idan har zasu iya ramawa inda rabon musake zanesu ba Dariya sukayi nan sukaci gaba da hirar su,,Khadija na bata labarin abinda akayi bata nan tace yau ai kinzo muje wasa ko ? Ameera tace,,eh mana hadda kema fatima zaki bimu ko ? Fatima tace eh zanje naga yadda kuke wasan Sun jima gidan su khadija har kusan magarib kafin suka tafi akan cewa "' bayan sallar isha'i zasuje wasa suna zuwa gida wajan inna sukayi , salla suka faraji tukun suka zauna sai ga su Ameer da safiyan sun shigo da sallama nan suka amsa, ,Fatima ta tashi taje wajan yaya safiyan tace la yaya safiyan kai kaga kuwa yadda kake yana murmushi yace mai nayi,, Fatima tace kazama babba kamar yayana dariya sukayi yace to ai yayan naki nafishi Fatima tace shiyasa kazama babba kamar irin sharukhan na tv "dariya suka sake yi yaya safiyan kuwa yace eh lalle su Fatima dama haka kike da zaro magana kamar BBC ,, Dariyar itama tayi tace nidai bankai kaba nan suka zauna Inna na bankawa su yaya safiyan harara tace,,ku masu kirar mutanen farko kun wani zomin gida kun zaune min kai dama sangangamin banza da wofi, yaushe rabonka da kazo nan ka gaishe ni Dariya yaya safiyan yayi yace kai inna, wannan ba'a haka ke yanzu kinga kirar mutanen farko din Tsuke fuska tayi tace to zaneni zakayi saina fada ma,,kai safiyanu wllh kafita idona inba haka ba yanzu zan, tumurmusa ka anan, marar kunya kawai ni wllh nama rasa maiyasa ba'a maka aure ba kabar mana gida kaje cen wani gidan,, Ameer na dariya yace inna kinsan fa bashida budurwa kuma shida zai koma kano wajan daddy dan yayi karatu sosai yasamu aiki irin na daddy na,, hararar shi inna tayi tace to shikenan ai iyayen boko nidai bada niba babu ruwana da bokon ku suna haka aka kira sallar isha'i. Su ameer suka tafi maseejit don yin salla Bayan su ameera sunci abinci suka fito daga dakin inna ameera tace inna zamuje wasa hadda Fatima Inna tace to karku dade kuma kada kibari a taba Fatima tana murmushi tace to inna nan suka fita ,,,A hanya suka hadu da ameer yadawo gida Fatima na ganinshi tace, yaya wasa zamuje da mamaki yake kallon su lalle har yanzu yana da aiki agaban sa da auren nasa akan ameera zata fita tace wasa zataje,, Ameera ta matso kusa dashi tayi fuskar tausayi tace please yaya ba jimawa zamuyi ba kallon ta yayi yaga yadda tayi dariya yayi yace, to kada ku jima suka amsa da to,,suka yo waje, gidan su khadija suka nifa suka sameta ta caba kwalliya Abin ma. dariya yabawa Fatima tace to wannan kuma bak'in na baki fa tace haka muke yi nan suka tafi,,tin kafin su isa suke haduwa da mutanen dake hira da yan matan su,, Ameera tace a wai yanzu kuwa adamu yana bin yan mata kamar da khadija tace a wane shi ai tinda muka jemishi bana ganin sa yana tare mata a layi,, Dariya ameera tayi tace wllh da ace yana yi sai mukoma muyi masa balle balle sukayi dariya ,,,basu jima ba saiga kamal yazo shida Haneefa idon kamal yasauka kan ameera,,yace yaya Haneefa kalli ameera tadawo inda yake mata nuni ta kalla aikuwa taga ita ce suka koma dan nemo makami,, wata sanda kamal yasamo shida haneefa kafin su dawo tuni su ameera sunbar wajan"" dubawa suka ringa yi amma basuga su ameera ba, ,,,Ita kuwa ameera tana juyawa ne taga su kamal na neman abinda zasu dakesu tace wa khadija kalli su Kamal,,sunganni shine suke neman abinda zasu dakemu, khadija tace mu buya wllh yau sun tarowa kansu fadan dayafi karfinsu suka koma hanyar gida suka labe!!! Suna kallon lokacin da suka dawo neman su da suka gaji da neman suka bar wajan wasan suka yo gida,,suna tafiya haneefa tace kasan da sun bari mun kamasu wllh saina karya kafan ameera dan nafi jin haushin ta ,,Kamal yace nima haka wllh,, Ameera suna jinsu saida sukaga sunzo wajan da ba kowa ga duhu suka damko su kamal kafin suyi ihu, suka rufe musu baki Ameera ce ta cenja murya tace ku dama kune kuke zagin min yar uwa ko, ,Cikin rawar murya da mugun tsoro kamal yace dan Allah kuyi hakuri baza mu sakeba mu mun yafewa su ameera ma ,,kara cenja murya ameera tayi tace mu aljanu ne kuma dole ayi muku hukunci dan bama yafewa wanda ya taba ameera,,, kuka suka soma tsawa ameera ta daka musu tace kuyi shuru munafukai ""nan suka kyale kafin kace me tuni su ameera suka kama jibgar su Kamal kuma sun haka su yin ihu ko kuka,,,saida suka farfasa musu jiki da duka kafin Fatima taji tsoro a hankali tace ku barsu haka,,, ameera tasake makale murya tace idan kuka je gida idan an tambayeku kuce,,aljanun ameera ne suka zaneku saboda kunki yafe mata abinda ta muku suka ce to,,suna tafiya ahankali dan ba karamin duka sukaci ba ,Ameera kuwa dariya taringa yi tana cewa wllh khadija harna hada zufa mutafi gida dama hannu na kaikayi yakemin,,wannan watan nin dana dauka ban daki mutum ba "Itama khadija dariya tayi tace muje Fatima tace anty ameera yaya bazai dakemu ba idan aka ce mune mukayi musu wannan dukan, ,dariya ameera tayi tace babu abunda zaiyi karki fadama kowa tace to nan suka wuce gida... Suna zuwa gida suka tarar da ameer a zaune yana danna wayar sa sallamar su ce tasaka ya dago kanshi yana kallon su,dama jiransu yakeyi yanzu yasaba kwana da ameera,, ya amsa yace kundawo sukace eh yaya Fatima tace saida safe ameer yace Allah yakaimu tayi dakin inna ita kuma ameera tace yaya muje bacci nakeji,,yace to sukayi dakin da aka sauke ameer tana shiga tace wanka zanyi yace to bari nayo alwala yashiga ita kuma ta zauna zaman jiran sa,,,bai jima ba ya fito ita kuma ta cire kayan jikin ta tashiga wanka nan da nan tafito itama tayi nafila sukayi addu'a sosai tukun suka kwanta,,,, Suna kwanciya ya janyota jikin sa ita kuwa mage ta shige jikinsa abinta dan har ta saba da kwana a jikin sa ,, Shafata ya yasoma yi yana hura mata iska dadi taji, ta kara rungume shi sosai sumar kanta yake shafawa bata ankara ba taji ya hada bakin shida nata yana tsotsa,,itadai jinta tayi awani yanayi na da ban,,dan bai taba mata haka ba ganin yana neman rabata da kayan jikin ta yasa tace yaya!!! Ameer ya dakata da abinda yakeyi tace kayana fa kake neman fiddamin bai amsa ba,,dagowa tayi tana kallon shi duk duhun daya mamaye dakin,,tace yaya yace na'am tace bacci nakeji yace to zo ki kwanta sake shigewa tayi, jikinsa bata jima ba bacci yayi gaba da ita" shikuwa kasa bacci yayi yana tunani anya kuwa zai iya jure renon ameera sa sbd yanzu kullin ajikishi take kwana kuma gashi yarinya ko yan matancin ta basu gama bayyana ba,,zai dai bari takai shekara 15 years amma bazai iya hakurin 20years ba gaskiya ahaka bacci yayi gaba dashi,, Da safe ameer ya tashi ameera tayi salla shikuwa ya fita masallaci bayan an gama yadawo,, Ameera tace ina kwana yaya ya amsa dauke da murmushi akan fuskar shi ,,tace yaya "dagowa yayi yace na'am tace wai ya sunan wannan abin daka min jiya da dare ,,kallan ta yayi saboda tabashi dariya dama yasan zaa rina,,,yace wannan sirri ne daga ni sai ke ko inna da mommy karki fada musu"" tace shikenan yaya bazan fada yace good girl nan tafita.. ...satinsu daya a kauye suka shirya komawa,,,aikuwa anyi drama da inna dan cewa tayi babu wanda zai maida mata jikarta wani wajan saida abbu yazo ya lallashe ta,,, yace haba inna wai ko kin manta ameera yanzu an mata aure kinga kuwa saiki barta ta bi mijin ta,,kuma nan da wani lokaci zata zama likita " ' Jin ance haka yasa tace to shikenan amma take zuwa ganin ta abbu yace to inna nan,,su ameera suka bar kauyen ko digon hawaye ameera batayiba, ,shi ameer har mamaki ma take bashi dan bata da damuwa,,sun iso gida lafiya mommy ta taresu da murna suka yi wanka sukaci abinci aka zauna zaman hirar kwana biyu anyi kewar juna...... MUHADU A FAGE NA GABA kuyi comments da ra'ayoyinku da share [25/10, 23:01] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝑨𝑴𝑬𝑬𝑹 𝑫𝑨 𝑨𝑴𝑬𝑬𝑹𝑨 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 9/ 10 Fatima tace, a gaskiya mommy kauye akwai dadi kayi yawo son ranka"" Dariya ameera tayi tace ai birni ba dadi kullin kana gida kamar wata wuka ''Ameer yace zaku soma ko ni wllh yaran nan bansan yaushe zasuyi hankali ba!!, Ameera tace nan da wata ashirin da goma ai lokacin mun zama manya sai muyi hankali ko mommy ,,,Murmushi mommy tayi tace sosai makuwa yarana ai lokacin kun zama manya "" Fatima tace "idan nazama babba police zan zama, amma ta fararen kaya wato jami'an sirri,, Ameer yace tab wayaga D.S.P.,,Fatima Ita kuwa ,Ameera tace likita zan zama idan kika je kama mutane aka jibgeki saina miki magani da allura Harara ta banka mata tace to baki isa ba wllh kennan ma mugun fata kike min " Ameera tace a a fa ai naga haka suke yi masu aikin irin wannan Ameer yace kunga yanzu dai kuje ku kwanta ku huta da dare zaku rakani wajan abokina,, Ameera tace tab wannan mai askin yan iskan Hade rai ameera yayi yace bana hanaki ce mishi dan iska ba Ameera tace yi hakuri yaya na manta ne,, Mommy da taka bazata iya wannan labaran ba tayi sashenta " 'Fauziya ce tashigo da sallama ganin su ameera yasa tayo wajan su da sauri tace a a yaya ameer yaushe kukazo Yana murmushi yace tin dazun mukazo ina kikaje ? ya tambaye ta tace gidan su kawata kasan ta kusa yin aure ,, Ameer yace to saura naki, zamuyi nan da wani lokacin, Rufe fuska tayi tana dariya tayi dakinsu,, Ameera tayo wajan ameer ta zauna kusa da shi tana kwanciya kan kafadar shi numfashi yaja ya shaki iska,, shafa fuskar ta yayi yace yadai yan mata na kallon Fatima ameera tayi tace Yaya nima yaushe za'ayi nawa bikin muyi anko muyi wake ,,dariya tabashi yace sai kun girma tace to Su kamal da haneefa kuwa tin lokacin da su ameera suka musu dukan tsiya da sukaje gida cewa suka aljanu ne suka taresu sukayita, jibgarsu Maman kamal tace waiyo Allah na shiga uku ni talatu Kamal yace mama aljanun fa sunce idan muka, kara cewa, zamu rama "abinda ameera tayi mana to zasu kashemu hada ke Maman kamal na zare ido tace wllh mun yafe karsu kashemu ""nan aka gasa musu jikin su kwana shida sukayi suna jinya kafin suka dawo nomal,, Baban kamal ne yaji labarin ai. ,kwana ki ameera tazo kauye kuma jiya takoma,,aikuwa yace shi bai yadda ba sai yaje yakaiwa inna kashe Yana zuwa aka mishi sallama da inna tafito tana wani yatsina fuska ganin baban kamal yasa ta tsaya agabansa ,ta warware dan kwalinta ta daura ta turoshi gaba, ta gyara saurin zaninta "duk yana kallon ta da mamaki ta kunto goron ta a jikin zanin ta tasaka abaki tana ci,, kallon tara saura kwata tayiwa baban Kamal tace,,mlm lafiya dai ko ? Baban kamal yayi karfin hali yace ance ameera tazo harta koma jiya Inna tace eh wani abune ko kazo ne kayimin rashin kunya bayan wadda matarka tazo ya gida tayimin Baban kamal yace a a inna ko daya,,ameera ce tasake dukarmin yara shine nazo nafada miki dan Allah karta kuma,, Inna tana hura hanci tamai kallon sama da kasa tace, uban waye yacema ameera ce ta dakarma yara iyee nace waye yagaya maka, tinda tazo sau daya ta fita shima itada khadija ne, amma saboda Sharri irinn naka kazo kace wai ta dakar maka yara Baban kamal yace haba inna meye na fada nifa bada fada nazoba Inna ta dauko goron ta tasake gutsira ta kalle shi tace, to mai kazo yi in dai yarinyar nan masifar ku kuka sa aka dauke min ita to ka tafi kabarmin gida Kowa so kake na karya maka wannan kafar naka mai kama dana zabuwa ta zabga miki harara Baban kamal yaga inna taki tsaya wa suyi magana kawai ya koma gida,, Inna kuwa taci gaba da masifar ta dan dama kwana biyu bata yi ba neman soba takeyi ,sai gashi baban kamal yakawo kanshi haka dai takoma ciki ,,,wannan kenan Su ameera yan school yanzu karatu suke yi babu kama hannun yaro dan exam suke yi wannan shirmen duk tadena wasu dai amma surutu yana nan ,babu abinda ya ragu saima karuwa yau daga school suka dawo ameera da ameer agajiye suka isa gida nan sukaga wata mota ameer yace to bilal ne yau agidan mu,, Abokinsa ne su uku ne da bilal da ameer da Anass abokan juna suna mutumta juna saidai banbancin halayya Shi ameer miskili ne na gaske dan yan mata kowacce Sai binsa takeyi dan ya hutu da ita ko suyi soyayya amma shi baya ganin kowa sai ameera sa da tin yana cikin tsumma yake kaunarta baya son reni Shikuwa Anass yana son soyayya sosai ya iya yaudarar yan mata da kalaman sa na karya sai yarinya tace yafito ya gudu amma yana hakar lalacewa Shikuwa bilal dan iska duniya kennan manemin mata mace ke ko wacece indai Bilal yace yana sonki to sunan ki sorry ko baki yadda ba fady zai miki kuma babu wanda ya isa yayi magana, sbd babanshi, mai kudi ne saidai shi baban nasa baisan yana wannan harka banzar,,ba sbd yayi karatu a turai Wannan kennan Suna shiga falon suka ga bilal a zaune yana murmushi ya amsa sallamar su,,yace abokina baka da kirki shiyasa nazo gidan ku ni naganka " Dariya ameer yayi yace to shikenan na yadda nan suka gaisa, ,Ameera ita kuwa tinda tayima Bilal kallo daya taji ta tsaneshi ,,,a bayan ameer ta labe tana daura kanta a bayansa yana jinta,,sai kuma yace "' my ameera juyo ku gaisa da abokina mak'e kafada tayi Murmushi Bilal yayi yace beauty zomu gaisa haba amaryar mu Harara ta banka mishi,,tace niba amaryar ku bace nidai "amaryar yaya ameer ce Dariya suka saka yace, to amaryar ameer zo mu gaisa " ' Jin haka yasa ta saki fuska ta fito daga bayan sa ta durkusa tace ina yini abokin yaya Yana murmushi yana kare mata kallo yace lafiya lau ameera ya school ? tace alhamdulillah nan ta mike ta shagwabe fuska kamar zatayi kuka tace yaya dagowa sukayi a, tare suka zuba mata ido Harara tayiwa Bilal shikuwa bai damuba,,dan yarinya daga kallon ta yaji ta shiga ransa sosai, Ameer yace ya akayi tace yunwa, bacci, wanka,,bitar karatu duk tajero mishi su a lokacin daya tana gwabe fuska Dariya yayi yace to sarkin rigima yanzu duk wannan abinda kika zano min lokaci daya zanyi miki Dariya tayi wanda kyanta ya kara fito wa da hakoran ta masu kyau tace to afara, da abinci "shidai Bilal kallon ta yake da sha'awa dan tayi mugun ,,tafiya da imanin shi,, Ameera tasoma dura kafa tana kuka tace nidai yunwa Dariya bilal yayi yace abokina katashi ka bata abincin mana Tashi yayi yace to bari na dauko miki ko tinda mom bata nan yau naga takaina Dariya tayi tace to ba kaine miji ba Yace kindai ji dashi, Abincin yakawo mata ya zauna kusa da ita yakawo ruwa ya ajiye,,yace wanke hannu "ta wanke yace to kici ko Kuka ta saka tace nidai, bazan iya ba,,"hannu na ciwo yakeyi Dariya bilal ya kwashe da ita yace kaga MIJIN KWAILA Harara ameer ya aika mishi yace ina ruwanka ai matata ce dan sa ido Dariya yasake yi yace bari na zauna nadau, darasi yadda ake kula da mata,,, Banza ya mikishi yace kadai jidashi dan iska kawai,,,nan yaci gaba da bata abinci harta koshi yace taje tayi wanka,,nan ma tace ita fa tagaji yace tayi hakuri bako yayi taje ta yi wanka zai shigo gashinan, "" Sama tayi Shikuwa Bilal yace abokina kaga kuwa yadda kuke mugun kama da matarka, Dariya ameer yayi yace to jini daya lafiya ne, "Bilal yace a a gaskiya basu jima sosai ba bilal yace zaikoma Ameer ya mishi rakiya yabar gidan shikuwa,,yakoma ciki,, Yana shiga yaga bata cikin room din yayi,,toilet, yaganta ta tara ruwa sai wasa takeyi jin karar rufe kofa yasa,,tayi saurin dagowa Ganin ameer yasa tace yauwa yi sauri kayimin yace to ,,,ya wanke ta suka fito,,ya shafa mata mai da gyara mata gashin kanta ya daure mata yana yaba,,bakin gashi irin nata ,, Juyawa yayi yadauko mata kaya marar zauyi tasaka,,nan suka koma kan gado ta dauko,,kayan karatunta, ta zubesu, a gadon. Zama ya gyara yasoma koya mata tana binshi har suka gama,,, Suna hira yaji shuru dama tana kafadanshi Juyota yayi yaga tayi bacci ,janyeta yayi daga jikinsa ya shinfide ta,,shima ya kwanta... Bilal kuwa tinda ya kama hanya tunanin ameera yakeyi yana tunano fuskar ta mai kyau da haske, yace she is a beautiful girl gaskiya dole na d'ana da yarinyar nan idan ta girma,,dan wannan idan ta kai 20 years gaskiya,,za'ayi babbar mace ahaka dai yana karatun jaki harya kai gidansu,, Ameera ce zaune ita da kawar ta nafeesa suna duba litattafai wani saurayi ne kamar ya girme su sosai yace hello,, suka dago murmushi yasakar, musu suma suka maida musu yace..Ameera wajanku nazo kallon sa sukayi Nafeesa tace,,muna jinka yace dan Allah zakuyi frend dani, ,Harara ameera ta mishi tace,,a a nidai yaya yahana ni kula maza yace karna sake nayi mu'amala dasu "" Dariya yayi ganin yadda take turo masu baki,, Yace a a haba dai ameera kamar fa irin mudanyi karatu tare ko idan wani bai zoba saika bayi naka yayi copying Ameer ne ya fito daga office dinsa yaga wani saurayi yana yiwa su ameera murmushi Wani zafi ne ya ziryaci zuciyar sa sai kuma yakai dubansa ga fuskar ameera yaga itama murmushin take masa ne sai yaga akasin hakan,,dan kuwa ameera ta zuke fuska tana aikawa wannan frend nasu harara shi kuma sai murmushi yake dan tabashi dariya ,,wani sanyi ameer yaji, ganin abar kaunar tasa,,bata bada fuska ba Karasowa yayi, da sallama suka gaishe sa ameera tayi saurin zuwa inda yake ta shige jikinsa dan dama wani zazzabi takeji,,"" Wani dadi yaji yakama shi murmushi yayi yana shafa bayan ta yace,,my ameera ta ,ya akayi "" Tana jikinsa ta turo baki gaba tace,,,yaya wancen ne 'ta nuna mishi da hannu Kallon saurayin yayi yaga dai har yanzu murmushi yake karasawa yayi wajansu. ,rike da hannun ta yace mlm lafiya kazo wajan mata Kasa yayi da kansa yace ina yini yaya ameer ya amsa da lfy lau Yace sunana,,Salim mustapha ni dan kano ne,,anguwar kabuga,, Ameer yace masha Allah ,,Nafeesa tace yaya ina yini ,ya amsa da lfy lau Salim yace dama nace musu inason muzama friend saboda ni bakone a school din,,shine fa,,take hura min hanci, harda harara Dariya ameer yayi yace to salim banki frend dinku ba ,amma ameera matar aure ce kuma nine mijin ta.. Baki asake yake kallon ameer yace yaya ameer wai kana nufin, wannan yar karamar yarinya aure gareta,? Ameer yana murmushi yace sosai makuwa yau 6 month da auren mu,,, Salim yace to Allah yabada zaman lfy ya amsa da ameen,, Salim yace to amma yaya zaka bari muyi frend ,,murmushi yayi yace na amince saboda maga kai kana da nutsuwa kuma ko bana school din, bazaka bari ataba ameera ba Salim yace nagode yaya ,kallon ameera ,yayi yace to frend ku gaida gida murmushi tayi tace to shikenan nan sukayi sallama,,dasu suka shiga mota zuwa gida. Da dare kowa zaune yake a falo Fatima tace ameera saura kwana biyu birthday dinki ko,? Cikin jin dadi tace eh Fatima Mom tace zamusha birthday ranar ,Ameer yace to Allah yakaimu lokacin insha Allah,, nan aka ci gaba da hira tukun kowa yayi ma kwancin sa,,, Ameera ce tafito daga wanka daure da towel tana cewa yau bacci nakeji yaya sosai kallan ta yakeyi yace to kizo mu kwanta, tace to, nan tagama suka kwanta tana bacci taji ana shafa mata kirji, cikin mayen bacci tace please yaya bacci ta koma abinda Shikuwa yaci gaba da tunani,a zuciyar sa yace gaskiya bazan bari kikai shekara 20 ba ina kallon ki, ahaka har yasamu nutsuwa tukun yaje yayi alwala, yakama nafila,, Yauce ranar birthday su ameera ansha kwalliya,,kamar ba ita ba a felin gidan aka yi taron, birthday hadda su anas bilal sai kawayen ameera, Salim da nafeesa sai kawayen fatima da fauziya ana zaman jiran fitowar ameera Ameera tafito tin daga nesa ameer ke kallon sanyi idaniyar tasa har suka karaso ,ta zauna kusa dashi Aka soma, happy Birthday to you, aka yanka cake ameera ta sakawa ameer abaki,,tukun tabawa mom da Fatima sai fauziya,,tukun tayi taba nafeesa sai Salim zata bashi ya girgiza mata kai alama a a bata fuska ,tayi, ,Ameer kuwa yaji dadi, da salim bai bari tabashi abaki ba saiya karba yasawa Salim a bakinsa nan akasha shagali,,,ana kiran sallar magarib aka tashi Bilal sai lashe baki yakeyi kamar tsohon maye, yace kai yarinyar nan akwai kaya "" Anass yace wacce yarinya da sauri ya rufe bakinsa yace ba komai... BAYAN SHEKARA TWO YEARS 2 Abubuwa dayawa sun cenja sosai a cikin wannan shekarun dan kuwa yanzu idan kaga ameera bazaka gane taba saboda girman da tayi da cika komai na mace ya bayyana ajikin ta masha Allah,, Sauri take yi ta fito daga room din aji nafeesa na biye da ita da Salim, Nafeesa tace ameera ina zakije kike sauri ko gamawa bamuyi ba banza tayi musu, Salim yasha gaban ta,,yace haba ,Ameera wai lafiya cak ta tsaya tana kallon Salim sai kawai ta fashe da kuka Nafeesa ce, ta karaso tace maiya faru ne wai ? jikin nafeesa tafada tana kuka cikin tashin hankali Tace wani mugun mafarki nayi wasu mutane,,,ne da bakaken kaya suka biyo mu mida yaya suka kashe shi ni kuma suka dauke ni suka kaini, wani gida, Bayan ta,Nafeesa ta shafa tace haba ameera duk kin tada mana hankali akan mafarki Ameera tace wllh da gaske ne yau na fito zanje school naga irin mutanen, dana gani a mafarki na suna ta binmu abaya saida muka kusa zuwa ,,school suka dena binmu... Salim yashiga office din ameer cikin damuwa Ameer yace lfy dai salim ? Salim yace ameera ce yaya sai kuka take yi amma taki yin magana, da sauri suka fita Tana,,hangoshi tayi wajan sa da gudu ta fada jikin sa Zuciyar ameer ce ta buga da karfi dan yasan bai taba ganin ta cikin wannan halin ba, yace ameera lfy ? dagowa tayi tana kallon sa tace yaya babu abinda yasameka Ameer yace eh wani abu kika gani ? tace " eh nan ta fada mishi mafarki datayi harda,,wanda suka biyosu da safe, Rarrashin ta yayi yasakata a mota sukayi sallama dasu Salim suka tafi gida A hanya ne ameer yaga wata mota bak'a tana binsu saida sukayo anguwar su tukun motar tadena binsu shiko ameer tunani yake yi to waye yake binsu haka,, da haka suka isa gida Wani gardi ne babba mai jiki ,,da bakaken kaya yaciro wayar sa,,yace hello,,oga wllh yarinyar nan munkasa kamata, wannan dan uwan nata yana tare da ita kuma ba motar haya take hawa ba Wanda aka kira da oga daga cikin wayar yace,,,aikin banza amma goje kabani mamaki yanzu wannan yar karamar yarinyar kuka kasa kamawa to nabaku nan da sati duk abinda zakuyi kukawo min ita nan kasan kuwa irin son da nake mata Goje yace to,,oga kafin lokacin ma zan kawo ta nan ya kashe wayar,!!! ANAN ZAN TSAYA NAGODE DA COMMENTS DINKU DA SHARE ALLAH YABAR MU TARE takuce har kullin MAMAN NUSAIBA 🥰🥰 [25/10, 23:45] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 11—12 Suna zuwa gida da sallama suna,,isa,gidan. Fatima suka gani a falo Tace,,sununku yaya ameer yace yauwa Fatima mommy fa ,Tana ciki tabashi amsa Ameera ta zauna jiki a, sanyaye duk tayi laushi kamar ba ita ba Fatima tace lfy kuwa anty ameera ? Murmushin yak'e tayi tace ba komai yunwa nakeji ga, gajiya Fatima tace ayya Allah sarki to kije kiyi wanka,mana tace to nan tayi sama,, Goje ne da yaransa yace,,inason nan da kwana duhu'" ku kawo min wannan yarinyar dan idan bamu kamata ba to akwai matsala oga yace yabamu nan da sati daya, ,yaran suka amsa da to, ,yace aduk inda kuka ganta ku rufe fuskar ku kusato min ita Sukace yes sir nan kowa yakama gabansa Bilal ne zaune yana ta karatun jaki,,tunanin abinda yasan ba nashi bane yakeyi,,amma saboda bakar zuciya irin ta bilal,,da son zuciya,,ya qudurta a ransa ko ana ha maza ha Mata,,sai ya lashi zumar ameera, dan yasan yarinya akwai abin more rayuwa Wata mata ce tashigo daga ganinta kasan mahaifiyar,,Bilal ce saboda kaman nin dasuke ,,da juna tace, my son lafiya,,naganka jiki "a sanyaye, Ajiyar zuciya ,ya sauke yace ammi na babu,,komai, Tace to shikenan tinda kace haka,,amma nasan da "abinda yake damunka yace babu fa mom tace,,shikenan kazo muci abinci yace to,, Ameera kuwa tana hayawa sama,,Ameer yafito daga wanka daure da towel kallon sa take bako kibtawa,, Iska ya hura mata yace yadai my heart Lumshe ido tayi jin ya taba kafadan ta, ahankali yace to zo namiki wankan muci abinci Ameera tace to ta cire, kayan jikin ta, Shikuwa ya kura mata ido kamar wani soko yake kallon duk ilahirin,,jikinta juyowa tayi tace yaya muje, jin shuru yasa ta dauko towel din daya cire ta daura,takama hannun sa tace muje mana Sai alokacin ya dawo daga duniyar tunanin daya lula, ya kama hannun ta suka yi toilet Basu jima ba yafito da ita,ya sab'a ta a kafadar sa kamar wata jaririya,, ita kuwa sai dariya take dan ita dai badai "son jiki ba kamar mage shirya ta yayi suka,sauka kasa, A darning suka tarar dasu duka fauziya tace, kaga miji da mata " Dariya fatima tayi tace,,anty fauziya saidai kice ,Romiyo da Julio ,Ameera najin su ta boye abayan ameer, tana dariya ta ma manta da damuwar ta na safe,, Murmushi daddy yayi yace to daughter fito mana muci abinci kara shigewa tayi "jikin ameer tana boye fuskar ta a bayan shi,; Shikuwa sai tabashi dariya Mommy tace to kukoma sama tinda bazaku zauna ba Ameer yace,,ameera fito mana yau kuma su daddy ne akewa kunya Ta turo baki gaba tace,,nidai ba anty fauziya bace tace mana, wai miji da mata tana hararar inda fauziya take Dariya sukayi Ameer yace to shikenan ki kyaleta, zanyi maganin ta Fitowa tayi suka zauna,,amma tana bakale da ameer Kowa yana cin abinci amma ita ta hade girar sama da kasa, kallon ta,,ameer yayi ya ja kunnen ta kara ta saki, ,mom tace lfy kike kara shagwabe fuska tayi tace,,mommy kinga yaya ko,yake jamin kunne Hade rai mommy tayi tace meye, naja mata kunne, iyee ,so kake ka cire mata,,kunnen ne yanzu zan rama mata, tana tashi daga kujerar ta wajan ameer tayo shikuwa ya dauka wasa take miki sai yaji,,anja mai kunne,, Kara yasaki, yace ashh wllh mom zafi Mommy 'tace ashe akwai zafi,,shine ita kake ja mata "tana aika mishi harara Dariya ma tabashi amma ya hadiye abinshi dan yaga ya sanyin idaniyar,,tashi zata yi " Ita kuwa ameera kuka ta saki tana zuwa wajan sa ,,ta rungume shi,, Da kallon mom tabisu da mamaki tace meye kuma na kuka bana rama miki ba,, Ameera na kuka tace,,mommy ai bance ki jamai nashi ba kinga fa yaji zafi,, Baki asake mom take kallon su shikuwa ameer dadi ne ya ziyarce shi yasan matar shi na tausayin sa,, duk da shirmen ta amma batason,,wani abu ya tabashi, Mom kuwa wajan ta bar musu dan idan "tabiya su shesu saka mata ciwon kai Ameera tace am so sorry yaya, kaji, Dagota yayi daga jikinsa,,yace ba komai ai kici abincin cewa tayi nifa kai zaka bani,,tana turo baki gaba Dariya yayi yace to oya rigimanma,, dariya tayi Ta zauna yace "ha,, ta daga bakin nan yaci gaba da bata,, harta koshi Duk abinda suke yi mom da dad na kallon su abin,, burgewa mom tace daddyn su,,wllh yaran nan suna bani sha'awa,, Murmushi yayi yace nima haka Allah dai yamusu albarka,,,tace ameen Yau weekend ne duk suna gida kowa yana zaune ,,( sukuwa mutanen naku suna nan a waje daya) Fatima ce tace hmm su yaya manya kennan Kallon ta kowa yayi ,,Harara ameer ya aika mata yace ke ina wasa, dake ne, Ameera tace ina ruwanki,,yar sa'ido,," Fatima tace kuyi hakuri,,fa gani nayi kuna wani dunkule,,da juna kamar wani maggi,,dunkule , ,Dariya fauziya tayi tace ,fatima kennan kaidai ba'a, rabaki da tsokana Mommy tace kundai jidashi,,duk kubi kudami mutane, da shegen surutun tsiya Murmushi ameer yayi yace to mom ai kawai kibarsu, suyi wata rana zasu dena fauziya tace hakane fa Ameera tace sai munyi wata ashirin da goma zamu zama manya kamar anty fauziya ko,mom?? Mommy tace eh ameera Fatima tace Idan nazama babba zakuga yadda ake daukar wanka dariya tabasu,, wato ke daukar wanka ma ya dameki,,tace a a 'idan nayi aure fa " Ameera tayi caraf tace,,tab wama zai aure ki da bakiyin wanka kullin,,,jiya fa ina matsawa,, kusan ki naji kina,,warin daud'a ,, Ameer ne ya kwashe da dariya yace kai, amma kin iya wulakanci ,Fauziya ma dariya take dan yau, tasan akwai dambe a gidan nan Ita kuwa fatima ta shaka dayawa,, sai hura hanci sama,,takeyi tana kunbura baki,,tace yarinya inba tsoro ba zo mu fidda reni mana raguwa kawai, sai cika baki ai nasan yanzu ke raguwa ce,, Aikuwa ameera taji ciwon ce mata raguwa da, akayi ta mike daga jikin ameer,, Ameer da fuziya babu abinda suke sai dariya dan yau zasusha, "" kallon a falon nan Fatima ma tashi tayi ta ,nade kafar wandon ta, Ameera ma ta nade ,nata nan aka kama ,, Dama mom ta jima da ficewa "'ita da dad!dambe aka kamayi dama fatima cika baki ne tayi, da taga ameera zata fi karfin ta kawai ta fisge, rikon da ta mata ta saya ata kare,,suka soma, zagaje falon ,,fuziya na dariya hadda rike ciki take ganin yadda yanzu fatima take cika baki amma taji riko,,irin na ameera,,kawai ta ware,,suke zagaye,, Ameer ma dariyar yake ya maidasukamar,,tom and Jerry,, Waje Fatima tayi ameera ta bita, suka ringa zagaya gidan Mai gadi. ne yagansu shima dariyar yayi dan yasan ,idan suka hadu duk week sai anyi wannan damben,, Fatima ce tagaji ta tsaya tace please antyna nagaji haka Ameera kuwa damkar rigar fatima tayi,, suka soma dukan juna,,, Mai gadi ganin bazasu dena ba ga kuma fatima ta gaji yasa yaje inda suke yace,,haba ameera ta ameer kubari mana Ameer ne yafito yace wai ku baku gama fadan ba ne Su anass ne da Bilal suka sayo motar su cikin gidan ,,,tsayawa sukayi da,,fada, ,Fatima ganin ansake ta yasa ta koma bayan ameer tana haki, fitowa su anass sukayi suna kallon su anas yace Wai lafiya na ganku a tsaye dariya Bilal yayi yaji dadi zuciyar shi ganin ameera kuma ba dan kwali gashin ,,kanta yayi baja baja,,sai zufa take tana hura hanci ,Ameer yace babu komai ai kasan agidan nan muna da yan dambe Dariya Bilal yayi yace kai gaskiya zanke zuwa gidan nan ina kallon tom and Jerry Harara ameera ta banka mishi ta koma bayan ameer Fatima kuwa tuni abar wajan,, Ameer yace to kumuje,, Ameera ta makale Ameer yace my wife cika ni mana muje ciki, kiyi wanka,, Ameera tace to nan,,suka tafi '"Bilal ko duk hankalin sa akan ta, yake ,,yana so yasamu,,,hanyar mallakar ", Ameera dan ba hakuri zaiyi ba,,( kai jama'a kunji fa karfin hali awajan,,Bilal wai barawo da salla ma) Suna shiga suka gaishe,,da mom ta fito zata yi kitchen nan sukayi sama ',, A falon sama suka zauna,, dakinsa ameera ce take wanka,, suna hira,,ta fito ta sunkuya,,,tace ina yininku ""suka amsa da lafiya lau,,,nan sukayi ci gaba da hirar su Yau da wuri suka tafi school suna zuwa, suka hadu da nafeesa, da Salim suka gaisa da su,, ya fice " office dinsa suma suka shiga .Bayan sun tashi ne sun fito ameer suka gani fuska dauke da damuwa,, Ameera takarasa garesa,,tace yaya lfy, yace yau zan bar wannan school din, Ameera tace sbd mai yaya yace nagama dama saves ne nake kuma lokacin da aka dibamun yacika yanzu sai aiki zan soma, ,Cikin murna tace alhamdulillah yaya Allah yakawo maka aiki mai anfani yace ameen ,, Su nafeesa suka musu sallama suka tafi suma gidan suka nufa, Bayan sun huta ne yake cewa,,su mom yagama saves din sa, yanzu sai aiki, zan fara suka mishi fatan alkhairi da addu'a,,, Goje ne yake waya yana cewa, oga,,yaron nan fa yau yabar school din Daga cikin,,wayar,,yace very good yanzu kunsamu damar daukota ,,,goje yace eh oga yace to kubari,,kuga ina zai koma "da aiki yace to oga,,saika jimu,,nan suka aje waya Bilal ne zaune,,yanzu ameer yakira shi yake ce mishi yagama,,saves sai aikin sa zai kama,,,nan ya mishi,,fatan alkhairi yanxu kuma yanason yadda zai kulla alaka da ameera, saboda tasaki jiki dashi murmushi yayi saboda yasamo solution,,,yace "yes yauwa wannan hanyar tayi,, FAN'S bafa Bilal bane yake bibiyar ameera yake so akamo mishi ita ,,,shi yanzu,,baima soma neman hanyar dazai kamata,,ba Da Dare su ameer sun kwanta ameera ce,, cikin baccin ta,,tasoma mafarki,,, Ganinta tayi acikin,,wani "daji mai yawan bishiyo murya ameer,,takeji yana kiranta inda muryar take magana ,tabi tana bin gindin bishiyoyin,, Ameer tagani wasu mutane sun rikeshi yana cewa please ameera kada kibari,,,su rabamu cikin kuka tace,babu wanda ya isa ya rabamu yaya ameer!Bata idar ba wasu mutanen sukayi baya da ita, tana ihu tana cewa,,yayaaaaa???karka bari su rabamu please banason ,rabuwadakai Ameer cikin bacci yaji muryar ameera tana cewa,,kada yabari a rabasu,,cikin kidima,, ya tashi yaga har ta fado daga gadon,,tana tirje tirje sunkuyawa ,yayi ya sunkuce ta yayi kan Bed da ita iska yasoma hura mata nan ta bude idon ta,, tana ganinsa,,ta shige jikinsa,,,ta fashe da kuka mai tsuma,,zuciya,, Bayan ta yasoma bugawa saida tayi, mai isar ta, san nan tace yaya Dagota yayi yace na'am,,, Tace babu abinda yasameka ko ,,yace, babu 'komai, maiya faru, nan tafada mishi abinda tagani a mafarkin ta Murmushi yayi yace ai mafarki ba gaskiya bane , kinyi addu'a dazaki kwanta,, Tace nayi yace to muje ,, kiyo alwala muyi nafila kinga ankusa asuba,,,tace to nan sukayi toilet,, THANK YOU SO MUCH FOR COMMENTS AND SHARE muhadu a gobe insha [26/10, 19:34] MRS. MU'UTASIM: https://chat.whatsapp.com/Gu2Mxr0SRlx8Da4tv0J2AR 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 *13—14* Basu,jima ba sukq fito, tayar da nafila sukayi "suna gamawa,,aka kira "'salatul fajir ""nan ameer yace,,Ameera bari naje masallaci,, fuskar tausayi tayi tace,,nidai yaya banaso,, kafita ""wani abu yasameka,,, Zama yayi akusa da ita hannun ta yakama yace ,My wife ki kwantar da hankalin ki babu abinda zai sameni kinji,,bana son, kina saka damuwa a ranki,,, Kallon sa tayi Murmushi ya saka mata mai saka nutsuwa,,, Itama ta mayar masa"" tace to insha Allah ya Allah ga bawanka,,, Allah dan sunayenka,, tsarkaka ya rabbi ka kiyaye min shi,,, duk inda yaje, Dadi ne yakama ameer yace amin ya Allah my heart dina,,,nan ya fice daga dakin,,, yayi kasa daddy ne yafito,,suka tafi 7AM su Fatima suka fito daga dakinsu suka gaishe da su mom amsawa sukayi,,cike da kulawa murmushi daddy yayi ya kalli Fatima yace,, auta abokiyar dramar taki bata tashiba"" Murmushi tayi tace daddy kila suntashi,,saukowa ce basuyi ba mom tace gasu nan ma Karasowa sukayi cikin falon,,,Ameera tace good morning daddy and mom ""amsawa sukayi da morning my daughter,, Ameer ma ya gaishe su shima suka,, amsa mishi nan aka soma cin abinci "" satar kallon juna sukeyi,, mom na murmushi tace to kuyi sauri kuci abincin mana Kunya ce takama ameer ya juya, Ita kuwa ameera so take yabata da kanshi , tayi kicin kicin,, da fuska kamar zatayi "'kuka Daddy ya kula da hakan,, yace " daughter yadai ? Kallon ameer tayi Daddy yace,,, to kai ameer mai ka mata,? Da mamaki yake kallon daddy yace wllh babu abinda namata ,,, Ita kuwa ameera jin yace haka ,,,aikuwa sai hawaye suka soma zarya kan fuskar ta,, Cikin damuwa mom tace ameera lfy ? kuka ta saka Ameer ya janyota jikinsa bako kunyar su dad da mom saida tagama Mom tasake tambayar ta wajan mommy takoma tana kwanciya kan kafadar mom bubuga bayanta ,,, take har ta dena kukan dagowa tayi tace mom "amsawa tace da na'am daughter ,,Ameera tace bana son, surabani da yaya,,cikin kuka take maganar, ,ita kuwa abokiyar dramarta wato Fatima ,,itama tuni tasoma kuka,,saboda tana son ameera,, shiyasa data soma kuka itama tasoma nata kukan Mommy tace waye zai rabaku nan ameera ta fada mata mafarkin da takeyi harda motar da take binsu kwana biyun nan, Salati mom da dad suke,,kallon su suka maida ga ameer, Dad yace son da gaske ne ana binku,,idan kunfita Ameer yace eh daddy ,, amma bansan waye ba Daddy yace,,,zankai,,report,,wajan yan sanda suke "' saka ido akanku,,, nan suka tashi ameera tayi sama Anass ne ya kira abokin nasa ,,yace hello my friend Dariya ameer yayi yace na'am ,yakake yace alhamdulillah,,, Ameer yace aboki inason ganinku inason muyi magana,,"wata matsala ce ta taso Anass yace to shikenan,,nan sukayi sallama,,, haka yakira , Bilal yace zasuyi, magana "shima yace to ,,su hadu a gidan, su ameer Yau sun fito,,, daga cikin aji Salim yace ameera wai jiya yaushe,,,kika dena kuka"" yana murmushi,, ya idar,, da maganar shi Ameera tace ai nadena Nafeesa tace wllh bestie jiya kinsaka mu,cikin damuwa, da harnace 'idan baki zoba zan je gidan ku, Dariya tayi tace ' babu komai kada kudamu,,suna a haka direba yazo daukar ta nan sukayi sallama, ta yi wajan direban ta gaishe sa nan suka bar wajan Su ameer da anass da bilal,,zauna suna gaisawa suka ce mishi ya akayi,, Ajiyar zuciya ameer" yasauke yace wasu mutane ke bibiyar ,rayuwar mu Atare sukace ,, what?? Anass yace suwaye ke binku "" Bilal ma tashin hankali yashiga,yana tunanin to waye ke wa, abokin nasa barazana,,, da rayuwa,,,nan suka shiga jajantawa"" Suna nan ameera yashigo gidan a,, firgice,,sama tayo tana cewa,,yayaaa ina kake,,,waiyo ni ameera nashiga uku na,,tana kuka ,,ta haya samar,," kara kiran sunan sa tayi da cewa yayana,,shikenan sun daukemin shi "" Da sauri ameer yayi falo jin tana sambatu,,,wajan ta yazo daga bayanta dafata yayi,,da sauri ta mike ganin ameer ne yasa tasake rufe idonta, dan tabbatar wa shi din ne dai da sauri ta zagaya inda yake ta rungume shi yana kuka, tace alhamdulillah Allah nagode maka daba'a sacemin,,,yaya ba Tausayi tabashi,,yace menene ? Sake shigewa tayi jikin sa,, Su Bilal ne suka fito shikuwa Bilal ganin ameera yasa yaji sanyi aranshi dan yanzu ba karamin,,, so " yake mata ba sai kuma tabashi tausayi ganin yadda take kuka da gaske,,, Anass yace aboki lfy wai,,, Kallon sa ameer yayi da fuskar tausayi ,yace nima bansan me tagani ba najiyo muryar tadai,,tana cewa wai ta shiga uku ansace,,ni,, Cikin damuwa Bilal yace ameera please maiya faru a school din ,,, Dagowa tayi tana k'are musu kallo,, da tazo kan Bilal ta aika mishi harara ,,, dariya ma tabasu""murmushi sukayi yace to shikenan,,, fada mana kinji yar kanwarmu ajiyar zuciya ta sauke tace,, Alokacin da muka taso daga,,school na fito bakin get ""sainaga wani,,mutum babba kamar irin na tv,,, yana kallo na sainaga yaciro waya,,, yana magana kasa kasa bansan mai yace,,ba na fice na siyo buskota na,, najuya kadan, "sainaji yace eh oga kaganta,,nan tafito amma wajan,,, akwai mutane sosai bazan iya sace taba,,, bansan ""mai na wayar yaceba sai,,yace oga saidai mubisu,,,abaya idan suhau,,, kan titi ,,saimu kwamushe ta kaga idan ameer yaga haka zai zo da kansa wajanmu saimu kashe shege ita kuma mukaiwa oga,, ko Ban tsaya jin sauran ba maganar ba nayi sauri nacewa,,baba direba yayi,, sauri ""mutafi,, nan muka taho"" tinda mukayi nisa nake kiran wayar,,,ka baka dauka,,, hankali na ya tashi sbd bana,, samunka,, bamu jima ba mutanen nan,, suka biyo mu abaya nacewa,,baba binmu akeyi yakara gudu suma suka,,,gudu da sukaga haka shine suka harbi motar mu amma basu same,,mu ba,, ana haka cikin,, ikon Allah wata babbar mota tashiga tsakanin mu dasu,, shine baba yayi sauri muka karaso,,gida, takai karshe maganar. tana sake komawa jikin ameer tasaki wani,,, sabon kukan mai taba zuciyar mai karatu Anass yace dole naje office nasaka yara na su binciko,, wannan mugayen mutanen ,Bilal ma yace nima zan tayaku bincike sosai sukayi,, ta alhinin,, lamarin tukun suka tafi gida har waje ameer yaraka su Ameera na makale dashi wajan, baba direba yaje ya tambayesa abinda ameera tafada mishi haka shima yafada mishi duk abinda ameera tafada mishi Komawa ciki dukayi sama sukayi don ya kwantar mata da hankali,,tadena damuwar Koda su Bilal suka fita kowa da tunanin dayake sakawa a ransa Bilal na mamakin, waye wannan ke takurawa ameera,, Shikuwa Anass tunanin yadda zasu bullowa lamarin,, yake (saboda,,shi, anass police ne kuma babba shine D,P, O a cikinsu ) Suna zuwa ya zaunar,,da ita ya dauko ruwa,, yabata tasha taji sanyi kuma,, kirjinta "yadena mata zafi ""kayan school din ya cire mata ya cire takalman,,, tukun ya sauya mata wasu toilet yayi,, yahada mata ruwa,,, yace tashi kije,,,kiyi wanka tashi ""tayi, taga ya zauna tace muje kayimin,,, Ameer yace to nan sukayi toilet,,, bayan sun fito,, bata jimaba bacci yadauke ta shikuwa zama yayi,,yana kallon ta cike da so,, da kauna dakuma tausayin,,halin da take ciki,, Ameer ne yasamu daddy da zancen abinda ameera ta fada miki "da kuma tashin hankalin, data shiga ,, Damuwa ce kwance,, akan fuska daddy and mom,, mommy tace wai ni na rasa,, waye yake,, neman rabaku da nutsuwar ku, ,daddy yace,, ai yanzu na kira Anass nake fada,, mishi nan ya shedamin,, cewa,,suna nan lokacin da ameera tashigo,, gida a firgice,, Mom tace ina take ameer yace tana sama,, basu rufe baki ba ta sauko fuskar nan ta kunbura,, idon ta yayi ja saboda kuka Mommy tace zonan daughter Ahankali taje wajan,,mommy tasaki kuka tace mom wai mai muka musu ne suke damun rayuwar mu,, Rarrashin ta ' mom take saida tayi shuru mom tace kiyi shuru ai yanzu mun sanar wa da yan sanda komai insha Allah babu abinda zai faru Da dare bayan anci abinci to dama gobe ba school suma,, su fatima da fauziya,, sunji ""komai gashi ameera takasa cin abinci sai kuka duk inda ameer yayi tana,, makale da shi kowa agidan yana cikin damuwa,,, Cen fatima ta je wajan ameer tace yaya ahankali dan kar ajita tace yanzu zan saka anty ameera farin ciki,, ya kalle ta yace to tayaya fatima ?, Tace kaidai bari kagani,, idan kaga ta warware,, to kace muyi kafce irin film kai zaka dauke mune a wayar ka,,, murmushi yayi yace to Duk abinda sukeyi,,su mom najinsu "'kuma sunji dadi da fatima zata saka ameera farin ciki,,, Fatima taje daf,,da ameera tace antyna wai kin manta gobe,, week ne kin manta ""da damben mu Tashi ameera tayi kowa kallon ta yake tace kinga na manta to gobe mai zamuyi idan mukazo yin damben Dariya,,Fatima tayi tace ""yanzu zamu soma ne Ameera tace,,da gaske Fatima tace eh yau kafcen film zamuyi nice matar gida,,, kece mijin "' Dariya tayi,, tace to shikenan amma na kauye zamuyi ganin tana dariya yasa ameer cewa,, eh a kafta mana,, na kauye suma su mom sukace eh,, muna so Ameera taje dakin su fatima ""da dauko kayan kwalli tayiwa fatima,, itama tayi,, na kauye "" Su fatima ansha bakin baki da wata gira kamar zamiyar zakara,, Dariya duka falon sukeyi Ameer yafiddo wayar shi yace idan na kirga uku saiku soma sukace to,, nan yace,, daya ""biyu ""ukku... Ameera ce ta nada wani mayafin ta akai wato alamar malam,, ita kuwa Fatima ta yafa wani zani itace matar gidan zama tayi tana daukar kwanon gabanta tace,, Kai nima Allah yahadani da miji mai shegen rowa,,, kalli fa wannan dan amincin ,, to ko ni bazai,, isa ba na koshi,, bare yaran nan da suke ""dab da dawowa ""daga islamiya, Ameera ce ta bude ta fito daga inda ta rufe kanta da labule,,tayi gyaran murya,,, Fatima ta banka mata,, harara,, tace haba malam wai ni kai wani irin wulakanci ne wannan,, Ameera ta kalli fatima tace, ban gane ba kefa Wllh jummala bakida godiyar,,,Allah kullin sai kinyi masifa duk makota na jinki sai zaginki,,,ake yi a anguwa Mikewa Fatima tayi tayi tsukiya da zanin data yi lullubi dashi,,,tana jijjiga tace, Iyee to sannu malam nace sannu bakin munafuki,,,algungumi kennan zuwa,, kake kana bazani "a gari ko to wllh yau bamai rabamu nidakai Ameera tace,,kinji dai dashi masifaffiyar,,, mata kawai kullin idan zan shigo gida har gabana faduwa yake yi saboda fitinarki,, Fatima tace to,, baka isa kaci abinci agidan ba Ameera tace wannan kuma ya rage naki,, sakarya kawai,, aure ma zan kara na huta dake,, Fatima ta cakumi rigar ameera ,, tace wllh kayi kadan baka isaba,, kayi min kishiya... Dariya suka kwashe ,, dashi har su mom da dad fauziya kuwa dama ba'a magana Ameer ne,,, yace wannan kafce yayi kuzo mugani nan aka zauna gani sai dariya sukeyi,, hamdala kowa,, yayi "' ganin ameera ta dena damuwa Hhhh bari dai na hau mota naje na gano hajiya inna ikon Allah,, Inna ce zaune ita da abbu sai fada take kamar ba gobe ,, tace bukari,,wllh kakaini kano yau ko na tafi dakaina,, Abbu yace kiyi hakuri inna ai ameera takusa zuwa hutu,,, fir inna tace batasan zancen ba Umma dataji taje bata baki tass,, ta wake ta da ruwan masifa tace wai ni sadiya wllh daba a hannuna kika haifi ameera ba sainace bake ce uwar ba,, yoto inba shirme ma ba hadda zuwa bani baki to bazan jiba Abbu ya ce to inna fito mutafi da murna taje ta musu sallama hajara ma tace saita je Inna tace yauwa zo mutafi ba yadda umma ta iya tabar hajara suka tafi sai kano tadabo.... MUHADU a gobe insha Allah domin taryar hajiya inna zata je birni Kuyi comments da share [26/10, 20:11] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 15—16 Daddy ne,,,zaune shida mom sauran yan gidan duk suna daki "" Abbu ne ya kira daddy,,,a waya yana,,shida mishi zuwan"" hajiya inna,, murmushi daddy yayi yace ,, eh lalle Abubakar ""kace yau munada manya,, baki agidan nan" dariya shima abbu yayi yace wllh tinda,,, su ameera suka "" koma kullin inna saita zageni tass 'tace naje nakawo mata diyar ta wai munsiyar ,, mata jika Dariya daddy "" yayi yace,,,to muna kallon hanya bari mutanadi tuwo da miyar"" saboda kar a sauke mana gajiyar,,hanya, ahaka sukayi sallama Su ameera kuwa,,ana kurya "adaki sai dariya take saboda video su na jiya da suke kallo,, ita da ameer ,,,tace yaya , kallon ta yayi ya mata murmushi,,, tace wllh video nan yaban nishadi,,, musamman ma "" inda fatima take cewa wai ban isaba na mata kishiya Shima dariyar yayi dan yaji dadin ganin yadda take cikin jin dadi ,,, yace nikuwa kinsan ina yake bar dariya,,, tace a a ""yace inda kike cewa fatima masifaffiyar mata kawai,, aure ma zan kara na huta,, da masifar ki "" Dariya sukayi a tare ,,, kiran wayar shi ne ya katse musu hirar dasuke ,,, ganin mom ne yasa yayi saurin tashi daga kwanciyar da suke ,, ita kuwa mage lafewa tayi ajikin sa dan ita dai,,, a rayuwar ta tanason"" kwanciya,, a jikin ""yayan nata,, kuma mijin ta,, Ameer yace, hello mom sai kuma yace, batayi ba,,, yace ok gamunan,, sauka,, nan yakashe "" kallon shi tayi tace yaya wanene,, yake kiran ka ,, kumatun,, ta yaja yace "my wife mom tace mu sauka zata mana albishir, mai dadi da sauri ta mike tace to muje yaya nan suka sauka Anass ne zaune,, a office yana tunanin ""ta ina zai fara wannan bincike,, kofar ce aka,, buga "" nan yace yes come in ,, wani dan sanda,,, ne yashigo"" yace good morning sir,, amsawa yayi da morning " Anass ya tsuke fuska kamar bai taba dariya ba yace ;,, ishaq, ina son ka binciko min sashen Camara bakin babban titin,, dazai sadaka da unguwar nasarawa J. R.A. yace yes sir ya kame,, tukun yabar wajan Hajiya inna ikon kennan,,kakar, *AMEER DA AMEERA*,,, ankaraso kano""ta dabo ,, sai raba ido take,, tace kai "" Rabe to amma,, dai baka kaine gidan Muhammadu,, din ba ko Murmushi ,, rabe yayi yace kai inda kin ,, cika surutu,, ai gamu a anguwa,, mun zo gidan ne "' dai bamu karasowa, caraf inna ta,, amshe zancen,, da cewa ""saidai in uwarka ce ladidi,, mai surutu,, gaka nan kagirma "kazama gardi ba ,, aure ai wllh su ladidin su suka kyaleka,, yoto,, dama wacce '" yarinya zata soka a haka garjejen basamude,, ai dole ""mata suke tsoronka,,, dan iska,, marar mutumci,,,wllh yanzu ""sai infita,, in kakkarya maka,, kafafu,, hadda cewa,, wai nacika,, surutu,,, Shikuwa ""dariya yakewa inna wai shi, zata karya,, hadda kiransa,, da basamude, kai tsohuwan,, tacika neman masifa,, Suna zuwa wajan,, mom suka zauna a falo ""nan mom take sheda musu,, cewa inna tana hanya ""dan har ta saka mai aikinsu tayi Mata,,tuwo da miya ,, aikuwa ameera kamar tayi waje ta taro inna haka take ji Shikuwa ameer bata fuska yayi sbd yasan halin inna yanzu nan zata ce ameera awajan ta zatake kwana shikuma bazai iya kwana a daki ba batare da ameera Karar mota ne yasa,,Fatima da ameera fitowa,,, da gudu domin tarbar inna,,,ita kuwa inna fitowa tayi tana karewa gidan kallo nan sukayo kanta, suna oyoyo granny,, kallon su tayi taga Fatima da ameera ,, itama murna tayi ""na ganin ameera nan sukayi cikin gidan da sallama suka shiga ciki,, Mom ce ta tashi tana yiwa inna sannu dazuwa nan aka kai kayan inna dakinsu,, fatima ta hada mata ruwan wanka Bayan tayi wanka ne ta zo falo daddy yafito yana,,murnar ganin inna,,""Inna tace ai nadauka siyar min da jika kukayi,,ashe tana nan lfy Dariya sukayi"'ita kuwa ameera tana zaune kusa da inna sai dariya take tace kai inna nafa ce miki,, babu wanda yasiyar dani ina nan Ameer ne yashigo yace ,, kaka sannu da zuwa tace yauwa ameeru Bata,, fuska yayi yace haba inna ""meye kuma ameeru Harara ta aika mishi"" tace bansani ba dan butar uwa,, Dariya yayi yace su kaka anga birni filo ta jefa mishi,, tace ""eh angani din ai dai gidan danane,, dariya sukayi dukkansu Ameera ta baro kusa da inna tadawo ga ameer,, shikuwa ya janyo ta jikinsa,, ko a gwalar rigar yana mata zance da rada Inna kuwa salati tasaka,, tasanarwa""Allah tace a ni maryama,,wannan lalacewa har haka takai wato ka koya mata iskanci ko Dariya sukayi ameera tace inna aiba komai Inna, tasoma,, fada tashi sukayi "'asace suka gudu sama Binciken da ishaq yayi ne ya shigo office din,,yace sir,, Anass ya kallesa yace yaya andace ,,, ishaq yace sir gashi "'nan yaduba computer yaga,,wasu mutane ne guda hudu har wajan da suke biyosu ameera,, amma abun damuwar shine,, basuga fuskokin suba Anass yayi iya kokarin sa dan gano "fuskokin mutanen,,,nan yace jeka zan nemeka nan yayi gaba abinsa Su bilal kuwa masu ciwon son hauka yau a zaune yake ya rike waya a hannun shi da alama,, bai jima da gaba waya,, ba,, Ammin sa,, ce tashigo tasameshi ya juyo tace magana zamuyi,, Ganin ba wasa ""a fuskar ta yasa ya tattaro hankalin shi baki daya,, akanta"" tace son yakamata,, kayi aure nan ya tsuke,,fuska ""yace haba ammi na "',nifa yanzu ina cikin,,tashin hankali "" Ammi tace maiya faru,, nan yafada mata,, matsalar su ameera da ameer "'ya kai karshen zancen da cewa, ammi wai kinsan"'ma meye abin daure kan , tace a a saika fada yace ankasa gano ,, ko suwaye ke bibiyar 'su ameer musamman ma ,, ameera narasa maita,, tsare musu suke binta har school ammi Ajiyar zuciya ta sauke tace ,,, lalle abin nan akwai rikitar wa to kun tambayi shi ameer din bashida abokin fada,, Bilal yace gaskiya babu,, mun tambaye sa yace shi bashida abokin fada,, Ammi tace Allah yakiyaye su daga shirrin ko waye da ameen Bilal ya duk,, ranshi babu dadi sbd ganin abinda ke faruwa ,, da abokin nasa,,, nan ammi ta fito daga sashen sa Wani gari ne babba amma ba sosai,, ba (wani babban gida na shiga dan kawo muku rahoto ) mutane ne sosai a wani daki,, baka jin komai sai kukan,, mutanen dake "" wajan kutsawa nayi wata mace nagani matashiya wadda batafi 22years ba a, kwance ga jaririya,, a gefen ta sai wani namiji da dan karamin yaro sun,, rungume,, matar suna kuka,, mai ""sosa zuciya wato, da alama mutuwa tayi ,, yaron ne yace mommy please kitashi,,, yana kuka duk wajan yabasu tausayi sosai ""namiji dake rungume da ita yace haba jenifer maiyasa zaki tafi kibarmu please ki taimake ni ki tashi kiga yaran mu gasu nan a kusa dake ,,, amma ko motsi bata yiba wata tsohuwa ce tace my son,, comedown mana please,, itama kukan take dan ba karamin rashin suruka tayi ba ,,, Dagowa yayi yace mama kice mata ta shi karta barni janyeshi tayi tace jesus,, ya albarkace ki jenifer ,, nan aka dauke ta sai aka sakata a cikin akwatin karfe sukayi wajan botarsu da gawar ta suna ta surutai irin nasu kai da gani kasan ba musulmai,, bane shikuwa mijin nata,,babyn dake kwance ya dauka tana kallon sa yanzu tadena kukan sai kalle kalle da takeyi hawaye,, yashare yace little baby,,, ni nasan maman ki bata mutu ba wata rana zata dawo garemu,,, shiyasa suka hanani,, tafiya ya kara goge hawayen fuskar shi akaro,, na ba ""adadi abin gwanin ban tausayi Inna ansamu hutu tace aikuwa,,, bazata koma kauye ameer yace,, dama ai ""kece gardama,, saida daddy yace kidawo,,, nan amma kika,,, kiyarda" 'tace to ina ruwanka,, ka shigo maganar daba taka ba yace Allah yabaki hakuri nan yabar falon yayi sama yau ameera,,,cikin fargaba take shiryawa gabanta sai faduwa yakeyi sosai ta rasa nutsuwar ta,, ahaka ameer yabata baki yace babu abinda zai sameshi hakuri kawai tayi ta danne zuciyar ta tafito,,, shi da kanshi yaja su zuwa school din daga cen zaikai,, takardun sa na neman ""aikin likita dan shine abinda ya karanta kennan Suna isowa school din su nafeesa suka taresu suka gaisa Salim yace yayan mu yanzu,, kuma kabar school "dinmu Dariya ameer yayi ,,, yace,, eh mana dan kanina"" yanzu ma zanje,, yin aikin ne nan sukayi sallama ameera taje tamiki kiss a mukatu yace mutane fa na kallon mu dariya,,, tayi tace to shikenan Allah yabada saa yaya ameer yace ameen wife na nan yafice Yaron goje ne yaga,,, fitar "" ameer yace oga yaran nan fa yanzu yakawo ameera school,,, din kuma yatafi "" ogan yace to ka tsaya a tashi idan ta fito kafin yazo ku dauko min ita,, yace to oga angama yau ai nasara tamuce nan ya kashe wayar yakoma kauye yazauna Anass ne ,, yasamu ameer a waya yace frend idan ba damuwa kadawo daga internet din kazo inason baka wani abu yace to ,,, bai jima ba sai gashi yazo nan,, yanuna masa mutanen ""daya saka akamishi bincike amma ankasa gano fuskar su Cikin damuwa ameer yace to yanxu menene abin yi ameera na school,, Da sauri Anass yace what? Ameer kana da hankali kuwa maiyasa kabari taje school Cikin kidima yace aboki da matsala ne yace babba makuwa ai yanzu ishaq yacemin yaga wani daga cikinsu a bakin get din school cikin tashin hankali,,Ameer yace to bari nayi saurin zuwa daukota yanzu saura minti 10 su tashi da sauri anass yadauki bindigar sa yasaka a cikin aljuhunsa da alburusai yace let's go nan sukayi waje shima ishaq binsu yayi suka fita su uku Bilal kuwa yana zaune agida kawai saiya kejin kamar akwai abinda zai faru da abokin nasa bai gama zancen zuciya ba,,, Anass yakira cikin sauri yadauka,, yace frend tell me naji kamar akwai matsala,, Anass yace babba makuwa ,, kabar komai kataho school din su,, ameera tinda kafi kusa da school din yace to Ita kuwa ameera bayan sun fito da frend din nata yau she suka rigata tafiya ga kuma ta kashe wayar ta ameer na kira amma a kashe kamar zaiyi hauka yace wayar a kashe take Tana nan zauna da school back din ta a bayan ta sai cika take tana batsewa saboda yunwa da takeji fitowa tayi waje tana waige waige a tsorace take batayi auneba aka shafa mata wani dan kyelle a fuska nan take ta zubai a kasa shikuwa yana ganin haka yayi maza ya dauketa yasaka ta a mota babu wanda ya lura dashi ya fice abinshi Yana barin layin su Anass a tare suka iso da bilal school din suka gani har anrufe babbar kofar Ameer yazube a kasa yasaki wani kara yace,, no ameera no no kada kibarni Anass ne ya tashe sa yace bari mu tambayi mai gadin ko tana ciki bacci take ne MUHADU a gobe insha and kuyi comments da share din labarin mu [26/10, 20:37] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙣𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍ 17—18 Ciki,suka shiga suka tambayi, " mai gadin ,, cewa baiga ameera ba ,,, Yace gaskiya yallabai"" Ameera tajima da fita ita da kawarta,, da wani namiji ,,, Anass yace baba bakaga ko ta dawo ba yace a a gaskiya nan suka yi mishi sallama. Suka tafi gida,, Suna tafiya dukkan su,, bamai magana acikinsu,, kowa da abinda, yake sakawa aransa ga tashin hankalin. Dasuka shiga. suna shiga daddy,, ya tarosu"" yana tambayar su,,ko sunganta,, ne sukace bamu ganta ba gaskiya Daddy tashin hankali Sosai sukashiga, zama sukayi a falon,, Mommy tafito itama hankali a tashetake tambayar su ameer nan suka,, mata bayani share hawaye takeyi tace ,, ya Allah katona duk wanda. Yake. Da sahannun,, sa aciki sukace ameen. Inna ce tafito tana hura hanci. Tace kai ameeru ina ameera. Ne , ,kallon ta ameer yayi sai kuma Sadda,,kai sai ya fashe" da kuka,, Inna tace ,, kai jama'a ni maryama,,, to kaikuwa,, wllh ankai ragwon banza. Ameer yace inna ansace min matata. Itace farin ciki na,,, Mom ce tadawo kusa da shi tana shafa"""bayansa Inna tace nashiga uku ni. Maryama,,, waye yasace"' min jikata,,, Anass ne yace daddy bari naje nakai rahoto gidan radio daddy yace to yafice daga gidan,,, nan inna ta fashe da kuka mai ban tausayi su dukansu"" kowa a cikin damuwa yake ,, ,Ameer yace mom zuciya ta kasa yazamo ya daura kansa a a cinyar,, mom tana shafa kanshi yace,, Mom mutuwa. zanyi idan suka tabamin "matata itace farin ciki na ameera tana min soyayyar da babu abinda,, zai tabamin"" itaba mommy,, kirjina zafi yakemin inajin kamar, zuciya ta. zata faso kirjina ta fito ,,, kokarin tashi yakeyi "" kawai saiya zube akasa nan sukawo kansa amma babu,,, numfashin a jikinsa a kidime"" sukayi waje sai asibiti Bude idonta,, tayi " taganta, a wani daki,, nan ta tuna da binda. Yafaru da ita. ""Tsoro ne yakamata tace ku suwaye da kuke neman saka rayuwa ta a matsala ,,kwashewa,, yayi da dariya yace ni bani bane oga na ne zaizo,,,, bai gama bata. Bata amsa ba wani matashi yashiga shikuwa Yaficce adakin ,, dagowa ameera tayi zaro ido tayi ,,tace kaine dama, ,, zama yayi ""yana mata murmushin mugunta yace,,, eh fa nidai ,, kina bani wahala Harara ameera ta aika mishi tace mai kuka,,, yiwa yayana,, Kallon ta yayi,, yace idan kinason,, kikoma wajan sa to kiyarda,, nahuta dake wani,, kallon,, sakarai"" ameera tayi masa,, tace iyee to sannu munafuki. Nace sannu,, to "wllh ashir dinka baka isa ba kataba jikina,,, Haushi,, yaji nan yayo"" kanta aikuwa da sauri ta goce,,, suka kama tsere adakin yace idan baki tsaya ba zan kashe,, yayanki cak ta tsaya yazo zaikai,, hannun shi kanta sai yaji ana buga kofar ,,, cikin jin haushi. yace. waye yaron nasa. Yace ,, oga daddyn kane yake kiranka awaye saurin fita yayi,, tabar dakin, Suna isa hospital din emergency room,,,akayi dashi ' aka shiga bashi taimakon gaggawa,, su mommy sai safa da,, marwa sukeyi. Tana share hawaye,, sunfi awa daya kafin sukayi nasarar saita ,mishi numfashin sa wani. Dr. Ne yafito,,, daga cikin dakin da sauri,, sukayo kanshi suna tambayar,,, ya mai jikin yace,, kubiyo ne office dina Bilal yace mom nizanje,, gida ""anjima wajan magarib zan dawo ,,, suka ce mishi to nan ya tafi Dr ne yagama,, rubuce rubucensa"" tukun yadago kai yace , gaskiya yallabai yaron nan yana cikin babbar damuwa ,,, saboda a lokaci daya zuciyar sa ta buga da karfin. Gaske ,, daddy yace DR. Wani mummunan,, abune yafaru nan yabashi labarin,, komai ""jinjina kai DR. Keyi yace to ranka yadade kunkai rahoto ne yace eh nan yace. Gaskiya,, ahalin "" Yanzu ameer saiya yi kwana biyu tukun ya farka,, dan haka kuyi kokarin ""nemo masa matar sa nan su sukamishi,, godiya sosai ""san nan suka fito daga office din Anass yana, shiga office dinsa "' yabasu member ameera,, yace su duba masa a inda take ya shige office dinsa,,, yazauna duk ransa a jagule yake saboda wannan. Abu kamar almara,, turo ""kofar akayi nan mai binciken yace,,sir gaskiya. munduba wayar,, akashe take amsar computer yayi yaga kuwa haka,, zancen "" yake ,,nan yabasu suka fice daga office din yacewa ishaq yakai rahoto gidan. Radio yayi sauri nan yace to yafice shima,, gida yanufa Su ameera. jiki yayi sanyi ganin,, har yanxu sunki,,, fidda ta daga cikin wannan bakin dakin mai tsaron ta ,, yashigo a tsorace take kallon sa ,, yace babu abinda,, zan miki nazo ne nace miki zakici abinci, tace eh,, fita yayi yakawo mata ,, tace dan Allah bawan Allah,, kafidda ni daga,, nan yace hakika ""yarinya dana,, ga ankawo ki"na tausaya miki ,, saboda ogan mu bashida mutumci ""amma kibari anjima,,idan yatafi zan fitar take sbd kina bani,, tausayi,, share. hawaye. tayi yace ngd murmushi,, yamata ya fice daga dakin Bilal ma. Allah ne,, kadai yakaishi"" gida ummi shi yasamu,, afalo tayi tagumi ""ahankali ya iso kusa,, da ita yadafa,, kafadar ta,, da sauri ta dago tana kallon sa tace,,, son lfy naganka haka naje sashenka,,, mai aiki,, take. cemin ,taganka kafita hankali tashi maiya faru ne?? Shuru yayi sbd zuciyar sa zafi,, take masa sosai. Ganin. halin da abokin nasa ,, y3ake ciki ""Ammi tace son magana fa nakeyi ,dagowa yayi yana kallon ta yace,,, ammi na sun dauke ta ,, sun sace mishi ita ,, Cikin damuwa tace,, son wacece aka,, dauke"kayimin bayani yace,, Ameera mana yanxu haka ameer yasuma,,, yana asibiti bansan ""wani hali yake cikiba,,,,salati ammi tayi tana share hawaye tace,, wai suwaye keson takurawa,,,, rayuwar sune wai ""mai tayi musu haka,, dazafi ya Allah ,, katona asirin duk wanda yakeda hannu,, acikin wannan lamari,, ameen Bilal yace yamike;;:yace bari,, naje nayi wanka anjima saina zo mutafi ki dubashi tace to daddy yafada wa abba cewa,, ansace,,ameera tashin hankali yashiga,,, ya kira abbu yafada mishi,, nan sukayo gida abba da kyer,, yasamu karfin"' gwiwar fadama umma aikuwa tasha kuka,, kamar ance mata ameera mutuwa,,, tayi tace abbansu,, mutafi kano din yace yanzu kinga dare yagaba to kibari gobe saimu tafi muduba ameer,, da jiki saida,, abba yasha fama,, kafin umma ta yadda sai gobe Bangaren. abbu. ma haka ne saboda mama,, itama cewa,, tayi sutafi ""kano yace sai gobe, Ameera tagaji da zaman tana,, kaiwa""da komowa taji anbude,,kofar mai gadin ta yashigo da leda,, a hannun,, shi mika mata,, yayi yace kicire,,kayan naki ga wannan,, nakawo miki ga kuma abinci amshi,, wannan keys din ki kulle kofar koda,, oga yazo kada kibude ga toilet nan ,, har an yi isha'i nan, ta amsa tayi,, mishi godiya yafita daga,, dakin taje. takulle toilet. ta. nufa tadauro alwala tayi sallar isha'i tukun tayi shafa'i da wutiri tana lazimi bacci. Yayi gaba da ita Bilal ne suka zo,, shida""Ammin sa nan,, suka gaisa dasu,, mom sun jima tukun,, suka musu sallama suka tafi gida,, Sai 7AM ameera ta farka taga hasken rana yafito da sauri tayi toilet ta dauro alwala ta tayar da salla,, Su mommy ne suka karaso asibitin,, suna gaisawa da inna da idon ta ya kumbura,, saboda,, kuka sukayi. jugum DR. Ne ya fito daga dakin da aka kai,, ameer,, karasowa yayi suka gaisa da shi yace,, musu numfashin,,,ameer yasoma daidai ""ta nan sukayi hamdala Ameera ce ta. Tuna da,, wayar ta"'Da sauri ta mike taje,, tabude jakar ta budewa,, tayi taga akwai caji,, hamdala tayi tashiga kira nember,, ameer amma tafi,, sau ashirin baa dagawa fashewa tayi da kuka tace,, haba yaya please,, mana ka daga shuru,, tayi jin ana kokarin bude,,, kofar maza tayi taboye wayar abayan,, ta ,,shine yashigo,, yana murmushin ""mugunta ganin ameera,, na kuka yace baby kibani hadin,, kai kawai "'idan kinason tafiya gida kallon banza,, ta aika masa kanta,, yayo da gudu,, tabar wajan shikuwa yabita suka ringa zagaye,,, dakin harya,, damko,, hannun ta,, yana kokarin,, hadata da ""jikinsa ta saka mishi hakori, a hannu,, aikuwa yasaki kara wani gigitaccen mari yamata,,amma saboda dama,, tasaba,,,wajan ""tarike ,, tace daka ketamin mutumci gyara kayita marina,, buge mata baki yayi,,ta matsa ya bar daki,, yace zakisan kin cijeni' Fauziya ce taciro,, wayar ameer mikewa,, tayi tana cewa "" ameera kowa kallon ta yakeyi,, harsu abba da abbu da sukazo,, yanzu mom tace, kirata lokacin data,, kira ameera tana ta kuka,, kafin fauziya tayi,,,magana Ameera tace,, haba yaya inata kiran ka baka,,, dauka "" ina katafi please yaya ,, ka taimakeni,, kazo kafidda ni agidan,, nan gashi nan yazo zai ketamin mutumci na,, tasake wani kukan,, Inna ce ta amshe wayar tace,,Ameera babu abinda zai faru kinji yanzu zasuje,, su daukoki ,,,kinji kukan tasake saki. tace innata,, kuzo ku daukeni kasheni ""zaiyi ,,, Anass ne yakaraso,,, jin maganar "da akeyi ya mashe wayar yace,, ameera,,kishiga WhatsApp,, kituromin location,,din gidan kuma"'ki boye wayar karki kashe datar,, tace to" nan takashe , ta tura,, miki location din nan yafita,,da wayar ,, ishaq yakira yace maza su hada musu kayan aiki , yace to nan,, suka hau hanya wayar na. nuna musu hanya Kuka take sosai ""ganin mutum tayi yashigo dagashi,, sai wando bakin gwiwa da sauri tayi baya yana,, binta har takai bangon daki yaje zai fada mata kai,, tayi saurin mikewa,, yabita kuka take sosai tana kiran yaya ameer kazo kaceceni,, kada yaketa min mutumci na ga shi tagaji,, shikuwa mugun dariya yakeyi,, MUHADU A GOBE INSHA kuyi comments da share Ban dayawa ba banida lfy ne [26/10, 21:10] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍🏻 19—20 Su Anass suna bin duk inda na'urar tayi nan,, suke bi"" kuma yana,,ta kira ""akan akaro musu"" kayan aiki ""saboda, yaga. Inda , akakai ameera, kamar wajan ""garine" ya kira,, Bilal yace ,, maza yabiyo su wajan,, gari" da sauri² yake fita yace. Ammina Anass ne yakirani. Yace. Ameera takira yanxu suna hanyar zuwa,, ammi tace to Allah yabaku""saa yasa muyi nasara,, dafa kanshi,, Ammi tayi tasoma karanto mishi,,addu'ar neman tsari daga mugaye,, yake, amsawa"" da ameen my sweetheart ammina,,, Murmushi tayi nan yafice, kafin wani lokacin. Tuni harya tarar,, dasu,, Anass nan yashiga,, motarsu ,, yacewa direban "'nasu ya koma gida ,, nan yajuya. Umma kuwa. alwala,, tayi yasoma jera nafila tana, gamawa"" Tasoma jero,, addu'a kamar haka,,, ya Allah. Nayi, tawassali da sunayen ka tsarkaka,, nasan kafini sanin. Halin da ameera take ciki ,," ya Allah ka kare min ita daga sherin mutum da aljani da saura abin cutarwa nan tashafa,,,, ta share hawayen dake,, bin,, fuskar ta,, A asibiti. kuwa suna nan,, zaune kowa,, yayi "" jugum jugum,,, masu, kuka nayi masu kukan. zuci nayi,, inna kuwa baiwar Allah takoma,,, abin tausayi ko abinci "" takasa ci. Saboda,, tashin hankali '" datake ciki ,, Fatima ce tazo kusa da,, mommy,, tace mommy, ,kallon,, ta mommy tayi itama hawaye,, ne ke bin "fuskar ta Fatima,, tace, mom dan Allah idan ameera mutuwa , tayi kifada mana "bayanta ""mom take bubbuga wa alamar rarrashi,, tace auta ameera ba mutuwa,, tayiba " saceta akayi kuma yanzu haka su Anass, suntafi " su daukota ""kinji kidena kukan , , share hawayen ta tayi tace,, to shikenan ""mom nadena"'Allah,, yatsare ta daga sherin,,, mugaye"" " Mom tace ameen auta kowa na wajan,, tausayi tabasu "" Dr. Ne yafito wajan su daddy da su abbu yayo,, yace " ranka,, yadade"" Ameer ya farka,, amma yaki bude,, idonsa nayi ta"" fama yacemin,, shifa inba ameera ba,, bazai bude idoba"nan su,, mom,, suka je dakin,, Mom tafara"" zuwa, wajansa tace son kabude,, idonka,, nice, ""idon yabude ya sauke su akan mom dinsa,,, yinkurin, tashi yayi saiya kasa,, rikeshi "mom tayi tace zauna son, Kuka ya fashe da shi,,, harda ja numfashi,, kanshi mom tace shafawa,,, yace " mommy ina ameera ta ina suka,, kaimin"" ita mom,, kuce subar min matata,,, mom idan wani abu yasame ta,, nima mutuwa,, zanyi"" kowa, na wajan hawaye,, yake, Inna kuwa duk kukan da take dataga,,, Ameer sai yabata tausayi tadena,, kukan,, tazo,, kusa dashi tace,,, ameeru'"" kayi shuru, insha Allah, zata, dawo ""kaga yanzu takira,, ka ba"asan ta kiraba,, zabura,, yayi yatashi"" yace",, a ina tace, muku take Inna tace su abokin ka suntafi,, sukawo "" maka ita ,, sai alokacin,,ya zauna,, yasoma ""sauke ajiyar zuciya,, dr. Yace abashi,, ruwa" mai sanyi "" nan aka bashi ,,allura dr. Yamishi,, bai jimaba yana ambaton sunan ameera,, bacci yayi gaba dashi,, Ameera kuwa,,, ta gaji iya,, gajiya,,,amma saboda,, karfin, hali yasa take,, gudu tana zagaye ""dakin,, cikin sa'a ya cafkota,, kokowa,,, suka somayi"" yacire mata hijab din ,, kuka take tana zaginsa,, amma shi ko jikinsa,, rigar ta yakeson,,, cirewa,, yakasa cizonsa,, tayi amma. Dan jaraba irin tashi,, yayi banza da ita,, Su Anass sunzo gidan da aka kawo,, ameera,, suka,, rarrabu,, wasu,, tabaya wasu,, tagaba wasu kuma,, ciki, suka kutsa" kansu anass, ne da, Bilal sai ishaq, "' suka shiga, cikin gidan daret, Suna, masu saita, bundigarsu,, Ita kuwa ameera,,, ta saddakar,, wannan mugun mutumci ta zai keta,, ya yaga,, mata riga , Allah ma yasa tana da wata daga ciki karama,, wadda take hawadawa"' da kayan school,, yanason ya taba na fulanin ta amma,, yakasa,, saboda kaucewar datakeyi shiyasa,, har yanzu ""bai taba jikin. Taba illa hannun ta, kokowa,, suke sosai inda,, shiyakeson"" rungume ta itakuwa ta kiya,,, yanzu har tagaji,, da kukan,,, ma karfin hali,, kawai take tana anbaton sunan Allah Su, Anass da sukazo shiga ciki fadane ya kaure,, a tsakanin su sosai saboda yaran majiya karfi ,, ne saida suka dauki kunsan minti shabiyar, tukun Anass yayi. Nasarar zare bindigarsa"' ya harbe su nan suka suma yan bayansu,,, suka kaisu mota suka shiga. Ciki ,, daki daki suke bi ,, Bilal ne yayi,, wani lungu, nan yaji,,muryar ameera tana kuka,, da gudu,,yaje bakin kofar,, bankawa "'yayi da karfi nan kofar ta bude aikuwa. zare. ido yayi. Ganin wanda yake kokarin raba ameera ,, da kayan jikinta,, tana, jin 'an banko kofar,, , tayi,, saurin kwacewa daga rikon daya mata ganin, Bilal yasa tayi wajansa,, da gudu ,, tana cewa "" yaya bilal please ka taimakeni zai,, ketamin haddi Bilal. kuwa runtse idansa yayi jin ta saki kara. Yasa yayi,, saurin" bude,, idonsa, ganin shi yayi, ya riko, ameera yana son tabata,, wani irin,, bacin. Rai ne yaji aikuwa, yakai mishi naushi, suka,, kacame""da dambe bilal yayi saurin,, zaro bindigar,, yace wait,, ,munafuki,, ashe kaine " kasace ameera dan,, iska , Itakuwa, ameera da gudu,, taje ta fada, jikin bilal,, ta saki,, kuka runtse, idonsa,, yayi sai,, kuma ' yayi saurin,, bude idonsa ,, yana kokarin bugawa,, bilal wani karfe. yayi. saurin harbinsa,, a kafa kara yasaki ita kuwa,, ameera ta kankame,, shi "" sai kuka takeyi ""janyeta,, yakeson "yi amma takiya yace,, meera,, please mana dagowa tayi,, tace yaya Bilal please ka, kaini gida tasake rungume shi zaro ido,, yayi yana jin bugun zuciyar sa na,, karuwa ""sai kuma yaji,, nadama tazo mishi yasoma,, cewa ', astagafurullah,, yana maimaita,, wa janye,, yayi zata koma ""yace please ameera kinga fa,, ni abokin mijinki ne karki sake,, tabani,, tsayawa tayi tace to sorry ,,Anass ne yashigo yaga ameera Bilal kuma,, ya dauko mata,, hijab da jakar ta yabata tasaka,, nan aka dauke wannan saurayin,, Da mamaki,, Anass yake kallon shi yace duniya batada,, tabbas yanzu "kai,,Aliyu saboda rashin tsoron Allah ashe kai ne. Kasace. Ameera me, suka,, tsare maka ""zakayi bayani,, mugun aboki ,, kawai,, nan suka fice agidan,, waya Anass yayiwa daddy yace sunkama wanda, yasace "ameera,, aikuwa daddy,, yaringa saka musu albarka,, Mommy ce ta tambaye ,,, shi yace, ansamo,, ameera nan suka kama murna,, ba kamar inna ma ,, har sujjada,,, yayi. ta godiyar Allah suka zauna zaman jiransu,,, Ba'afi minti ashirin,,ba ameer ya farka,, nan sukayi dakin,, dukkansu,, suna shiga,, "su anass suka,, shigo cikin,, dakin "" suka shiga, ciki,, Wajan,, inna, ameera "" tayi ta rungume ta tana kuka duk jikinta ,a" kukkuje,, yake saboda,, kokowar dasukayi,,, itada,, Aliyu ,, sosai inna taji,, dadi"" ganin,, jikar tata,, nan,, tasake ta tayo kan mom ,, tace mommy,, ina yayana shikuwa,, ameer sai murmushi,, yakeyi ganin matar tasa,, , ganin mom takiyi,, mata magana Aikuwa,,Ameera tayi kasa,, zaman yan bori,, tayi tana daura hannun ta, akai""tasaki. sabon kuka,, mai. tsuma zuciya tace,, Waiyo Allah na ni ameera,,, nashiga uku,, waiyo yaya ameer please,, ina kake kardai "ace sun daukeshi, kamar 'yadda suka, saceni mommy dan Allah ina yaya ameer dina,, dan Allah kada kicemin,, mutuwa,, yayi ""idan kuwa,, hakane mina,, mutuwa. Zanyi Sariya tabasu,, harda shi ogan,, yanajin zafin,, zuciyar shi,, nasauka sosai,,, mom ce ta mike,,daga inda take,, zaune tazo wajan,,, ameera, tace daughter,,kalli cen,, "dagowa tayi aikuwa,, wa zata gani ""yayan ta mijin ta, ai,,da " sauri tamike,,, wajan sa, taje ta fada,, jikinsa,, tace alhamdulillah "'yaya kana lfy daiko,,, dagota,,, yayi yasakar mata,,, kiss a mukatu "" murmushi tayi mishi ,, Fatima ce ta turo baki gaba,, tana bankawa"' ameera,, harara tace iyeee sannunku,, masoyan,, duniyar Nigeria wato,,,ma har mu,, baki ganmu ba ko ameera, ,Dariya sukayi har ameera,,, tace" haba dai tom dina,, taya zan manta dake Kara daure fuska,,,tayi tace,,,, baga shi, nan,, ba kinyi hogging din yaya,,amma ni kinki ko kallona, sauka ameera tayi tazo ta rungume,, ta tana cewa,, haba dai abokiyar,, fada na ai kinsan,, kema nayi kewarki"" Sai lokacin ameera ta lura dasu abba da abbu da daddy tsalle,, tayi,, tace, waiyo abbu abba daddy,, wllh bansan kuna nan ba,, Abbu ne yayi dariya. Yace,, ina kuwa zakisan,,, muna nan sbd ga,,, mijinki rufe fuska tayi,, tana dariya,, tace "nifa ba haka,, bane abbu, na Kuma fa abokinsa ne yasace,, ni Ameer ne yace" zo nan, ameera wajan shi taje tkwantawa,, tayi akafadar,,shi yace,, my princess wanne abokina,, tace,, abokinka aliyu, mana shine yasa aka saceni,,, suka kaini,, wani,, gida a wajan gari Cike da mamaki yake kallon ta. Yace yanzu,, aliyu ne ya dauke ki maina masa ,,, haka,, da zafi"" Anass da Bilal,, sukace,, ai wllh muma,, kanmu abin yabamu,, mamaki"" sosai sbd,, wani lokacin dashi ""muke aikin nan,, ashe shine,, yasace"" Ameera,, nan kowa yashiga,, jajanta,, wannan mugun aboki,, ,, Ameera tace yaya kaga,,, duk ""yajimin ciwo", har rigata,, ya yagamin, ,wai zai ketamin,, mutumci, ,Zare,, ido. Yayi,, yace "what shi aliyu,, din ne yake neman,, taba min mutumci ki,, kokarin tashi,, yayi, daddy yace,, comedown ,, mana yanzu ai yana,, hannun, su Anass,, yanzu zasu,, mishi hukunci daidai,, da abinda,, ya aikata"' komawa yayi. Yazauna"" yana huci SHIN WAYE ALIYU??? Kubiyo maman Nusaiba domin sanin waye aliyu [26/10, 21:42] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ 𝙈𝙖𝙧𝙪𝙗𝙪𝙩𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙖𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙟𝙖𝙧𝙪𝙢𝙩𝙖 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙛𝙖𝙙𝙖𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙞𝙡𝙞𝙢𝙖𝙣𝙩𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙣𝙞𝙨𝙝𝙖𝙙𝙖𝙣𝙩𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙩𝙖𝙧𝙚 𝙙𝙖 𝙬𝙖'𝙖𝙯𝙖𝙣𝙩𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙜𝙖 𝙟𝙖𝙢𝙖'𝙖 𝙗𝙞𝙨𝙖 𝙝𝙖𝙧𝙨𝙝𝙚𝙣 𝙝𝙖𝙪𝙨𝙖💪🏻 💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫 21—22 𝙒𝙖𝙣𝙚𝙣𝙚 𝙖𝙡𝙞𝙮𝙪 ? Aliyu haidar alhaji hashim,, da' ne ga alhaji hashim dan gata mai jida kai, ga kudi, ga izza saidai bashida,, mutumci saboda ""shikadai ne namiji, a yaran Alhaji hashim, shiyasa yake kafta rashin, mutumcin son ransa", babansa, yadaure, masa gindi ,, saboda ""shi aganinsa, gata ne yakewa aliyu haidar dansa saidai kuma, ita mahaifiyarsa, batason wannan dabi'ar dayakeyi, irin ta azzalumai,, ko yan aikin,, gidan ma bai bariba, duk wadda, yadaga ido yagani acikin yan aikin gidansu, indai, yaganta, kyakkyawa ce komai , nata yaji, to saidai fa a ganta da cikinsa, idan kuma tace"shine sai a wulakanta ta itada, iyayenta" abata, musu suna ko a ina,, suke koda basa kasar ne sai anbinciko' su mom dinsa, kullin, cikin yimasa" addu'a take tana , neman masa shiriya, wajan, ubangijinsa""yanzu haka tana dauke, da hawan"" jini duk ta dalilin aliyu, ne sbd in ta kawo yan aiki shike keta musu, mutumci, idan tayi magana Alhaji hashim shima yamata rashin mutumci kullin cikin damuwa take da zubar, hawaye, akan aliyu yanzu haka basu, jimaba"" da kashe wani kees , yayiwa yar aikin su ciki ita kuma tayi, alwashin insha Allah saiya wulakanta, aduniya,,, Dalilin, zaman su abokai, shida ameer da anass da Bilal, a wata school suka hadu, ta kasar London, wadda gwamnati, tadauki nauyi, karatun" su sbd sune, wanda aka, dauki nauyin karatun su zuwa London anan, suka daura Friend su hudu, suke komai tare har suka dawo gida Nigeria, to bayan" sun dawone , gida wata rana bayan auren, 𝘼𝙢𝙚𝙚𝙧 𝙙𝙖 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧𝙖 , ne sunje wani ,, wajan shakatawa, anan suka hadu, da aliyu suka gaisa suna hira ne, Ameera tazo da gudu, ta haye cinyar, Ameer tace, washh" yaya nagaji kanta yasha6 yace my ameera to zauna, kihuta. ta lafe ajikin shi tana shakar,,, kamshin jikinsa,, , Tinda tazo,, Aliyu yake kallon ta yaga,, sunyi mugun kama, da ameer,yace friend wannan fa. beautiful baby girl. dinfa murmushi, Ameer yayi yace, she is my princess wife ,zaro ido yayi yace, kai friend bafa nason iskanci, wannan yarinya, yar shekara 14 zuwa 15years zakace, matarka, Ameer yace, sosai makuwa, kanwata ce diyar, yayan daddy dina, tinda tazo duniya, nake kaunar ta to yanzu zancen danake maka,, shekarar mu biyu da aure, tin tana, 13years aka daura, mana, aure , , jinjina kai yayi yace kai amma , abokina kayi dacen,, mata kaga kuwa yadda kuke, mugun kama dariya yayi , yace eh haka ne kowa kamar daddy ne yayo, , Ita kuwa ameera tuni tayi,, bacci tashinta yasomayi,, turo baki gaba tayi, tace ihimm please yaya bacci, tasake komawa, ta kwanta,, a jikin sa Wani mugun, yawu, aliyu ya hadiye, , yaji kamar shima ya rungume ta, bai gama dawowa ba yaga ameer,, ya sake daga ameera, yace my wife please kitashi, mutafi gida mana nanfa,, a waje muke idan munje gidan saimu kwanta ko ,, Bude idon tayi, tace yaya nidai chocolatier nakeso, tsuru, da ido aliyu yayi mata , Ameer yace to muje nasiya miki mutafi , sai lokacin ameera taga,, aliyu waro ido, tayi tace yaya wannan wanene, murmushi ameer, yayi yace dama, ina zaki sanshi kina wannan tabarar, Turo baki gaba, tayi, yace to sunansa, aliyu abokina, ne shi washe baki tayi tace la abokin yaya barka da warhaka, murmushi "yayi yace barka dai baby girl,, Harara, ta banka mishi tace niba sunana, ba baby girl, ameera ake cemin, amma yaya, yanacemin" my heart ko my wife, kama dena cemin baby girl, takai zancen,, tana murguda, baki ita ala dole, anmaidata,, karamar yarinya, dariya sukayi"" nan sukayi sallama da aliyu, tindaga, ranar aliyu, yayi alwashin saiya mallaki,, ameera ko ta halin yayane kullin da tunanin ta yake kwana yake tashi,,.... WANNAN SHINE TARISHIN ALIYU,,, MUNDAWO CINKIN LABARIN Ameer yace, please , DR. Kiduba min ita, yana nuna mata ameera,, hannun ameera takama tace, kanwata,, zomuje,, kallon ameer ameera tayi tace,, yaya " badai abinda zai sameka, nabita,, bazata, kaini wajan abokin kaba,, da yake son ketamin haddi, , Murmushi ameer,, yayi yace babu inda, zataje dake kawai zata wanke, miki ciwon dakikaji, ne, , jinjina,, kai tayi alamar tayadda, nan suka bar wajan, , DR. Din ne yayi murmushi, yace to, angon ameera, yanzu shikenan,, sai adena mana kuka ko, dacewa,, za'a mutu idan babu ameera,, Dariya suka kwashe da shi , shima ameer dariyar yayi yana mai godewa Allah daya dawo, mishi da,,matar shi, lfy lau,, DR. Yace yauwa ranka ya dade, muje nabaku, sallama,, daddy yace to,, mungode, sosai, nan suka fita"" Fatima ta matso kuda, da ameer, tana cika tana batsewa,, ita wai an bata, mata " rai, yace, yadai auta, turo baki gaba tayi tace yaya shine kuka manta daniko,, tana matso kwallar karya,, Janyota, yayi yana bubbuga , bayanta, yace haba dai, auta, ai bazamu. Manta da keba,,, tace to maiyasa, kashare ni dankaga anty ameera, dariya,, yayi yace to shikenan kiyi hakuri kinji,, rungume sa, tayi tace yauwa yayana , Ameera anmata, wanki raunikan, dake, jikinta, sai kuka take, tana yarfa,, hannu tace anty kibar min ciwo. nakeji murmushi tayi saboda ameera ta burgeta, sosai tace,, kiyi hakuri kanwata, ankusa gamawa,,tace to, nan aka gama mata, taga andauko, allura, aikuwa suka soma zagaye dakin, nusee din tana. Cewa kitsaya, namiki,, allurar zata kashe miki ciwon dakikeji sa'a akaci ameera tayi wajan kofa,, tana kuka, aguje, tanufi, dakin "da aka saka ameer nusee din nabinta, itama sai dariya take dan taga ameera tsoron allura ne yasa, take gudu banka ,, kofar tayi tana cewa waiyo Allah yaya karka bari,, tayimin. Allurar,, Da sauri ya sauko daga, kan gadon ya bude. mata hannu tana karasowa tashige jikinsa tana kuka tace, please yaya banason allurar kace kartamin,, nusee dince, takaso tace kaga taki,, yadda namata allura saboda takashe mata ciwon,, alama yamata datazo ta mata,, nan tazo ,, hannun ta,, ya mikawa, nusee din,, ta tsira mata,,allurar kara, tasaki jinzafin yashigeta,, ta kankame,, Ameer tana kuka aka mata allura biyu,, mom ce ta shigo nan ameera tasaki ameer tayo, kan mom,, Mom tace maiya faru,,daughter menene,, cikin kuka tace mom ba yaya bane yabari aka min allura har biyu,, nima ba ruwana dashi tinda, yabari akamin,, Murmushi tayi tace, ai dan kidena jin zafin jikinki turo baki tayi tace nidai ba ruwana dashi , daddy. suka shigo,, yace su hada kayansu,, zasu wuce gida nan suka gama komai, suka tafi gida, ita kuwa ameera ko kallon ameer batayi wai tayi fushi dashi Tinda aka kai aliyu police station,,, suke jubgarsa,, sunmishi " dukan tsiya ba kamar, Anass ba dayake jin haushin cin amanar dayawa ameer,, nan suka aikawa,, baban shi yazo cikin tashin hankali,, yanemi bailinsa amma anass yace baisan zancen ba , , dole a hukunta,, aliyu zasu kaishi kotu sun gama komai dan, haka, yace bazai bada bailinsa ba,, yace gobe su, hadu a kotu, sunshigar,,, da, kara, babu yadda Alhaji hashim ya iya saboda anas ya kekashe da kasa,, yace baisan maganar ba haka alhaji hashim yakoma,, gida, da wannan damuwar ganin gudan, jininsa a cikin wannan halin,,, yana zuwa, gida yashedawa mom din aliyu tashiga damuwa amma a zuciyar ta, hamdala takeyi,, ganin zaa hukunta,, aliyu, tana son akaishi gidan gyaran, hali, kila ya gyara halayensa,, tace Allah yakaimu goben insha Allah, haushi yaji ganin bata nuna damuwa,, ba akan kamawar, da akayiwa aliyu harara ya aika mata,, yace kedai,, Rukayya kinji, ciwon ranka, yanzu akama,, dan naki amma ko, kinuna"" damuwar, akai murmushi, tayi saboda,, bazata, iya masa, magana ba, saita mike tayi sama abinta, Su daddy suna, zuwa gida ana, kiran, sallar magarib,, ko shiga gidan, basuyi;ba suka fice su kuma suka shiga, ciki nan kowa yayi, dakinsa, ita kuma, ameera sama, tayi tayi salla tukun ta sauko kasa, lokacin harsu,, daddy sundawo,, kowa yana zaune, a falon kasa,,, ameer kuwa waigawa,,yakeyi,dan yaga ameera, amma, bata, nan, yaji saukowar, ta kallon ta yayi ta akaci, sa"a suka hada ido murguda, mishi baki tayi tana hararar, shi Murmushi, yamata yana, nuna kanshi " jinjina kai tayi, ta zauna ,,su abba sukace,, gobe da asuba zasu koma gida, ,Inna tace to nima jibi zamu, tafi nida ameera,, wani kallo ameer ya aikawa inna, yace tab lalle ma innar, nan babu inda zakijemin, da mata Inna tace kai ameeru butar ,,ubanka kaga nasaka dakai to wllh ka kiyaye ni murmushi yayi saboda,, so yake yatsokane ta yace why granny zaki, tafimin, da mata,, Hannu " Inna tadaura,, aka ta rushe da kuka tace innalilahi wa'inna ilaihin raju'un, a ni maryama, naga takaina kishiya tara rana daya, yanzu ameeru ni kake zagi ,, incedai " auren naku ma nina amince akayi to tinda hakane wllh anfasa , auren tinda harni zaka zaga,, dariya sukayi, daddy ne yace kiyi hakuri inna bafa zaginki yayiba ,,cewa yayi maiyasa zaki tafinmishi, da mata,, Inna tace ingo nan ameeru,,kallon ta yayi,,ta mishi dakuwa tace" bature ma yaci ubanshi,,dan kan uwa,, gunkima ubanshi,, nan ta ringa jerewa ameer zagi, kala kala tace kuma ana gama shari'a zata tafi, da ameera babu wanda, ya tanka mata ,, sai ameera tace nidai inna babu inda zanje ina wajan mommy Baki inna tasaki tace shikenan ya asircemin jiki yanzu ameera ni kike cewa bazaki biniba , shikenan ai. Dariya su fatima sukayi, aikuwa inna har bacci yasoma daukar ta tana masifa,, nan kowa yayi makwancinsa ,, ameera kuwa da tajema, saman kinyiwa,, Ameer magana tayi,, shi kuma duk yadamu dan so yake yaji dumin jikin ta mai sakashi nutsuwa, tafito daga wanka, daure da towel wajan mirow din taje tazauna tana duba wajan da aka mata allura sai turo, baki gaba takeyi, ita ala dole fushi takeyi ji tayi antaba ta banza tamishi yace ,, wife duk fushin ne,, nan ma shuru tayi masa,, daukota yayi yakawo ta saman gado kwantar,, da ita yayi,, yace haba ameera wai miye na fushi tashi, tayi zaune baiyi auneba yaji ta fado jikinsa tasaki kuka,, rungume ta yayi yana shafa bayanta, yace am sorry nine,, nabari aka miki allura, to bazan sake bari ba, sake shigewa "" tayi jikinsa shikuwa dama, abinda yakeso yashiga aika mata da zafafan,, kiss lamo, tayi ajikin sa, tana amsar sakonninsa,,jin yana taba na shanunta,, numfashi ta dauke taja ajiyar zuciya,, jinta,, a wani yanayi,, ganin yahaukace, mata gashi kuma ,dama ba kaya bane ajikinta matseta yayi kamar zai maidata ciki,,, zafin matsar taji yasa ta saki kuka, jin haka yasa ameer bude idanunsa, yana kallon ta yace meye , tace yaya zafi jikina yake kuma shine ka bugemin, janyota yayi jikinsa, yace, to shikenan nadena,, zo kiyi bacci kwantawa tayi a jikinsa, baa jimaba bacci yayi, gaba da ita shikuwa ameer kasa bacci yayi yana kallon yadda take bacci ajikinsa, yace, gaskiya bazan iya jurewa, ba tinda matata, ce aiba haramun, bane zan dai barita warke nan da wasu kwanakin, Muhadu a gobe insha Allah muyi comments da share [26/10, 22:41] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 *RUBUTAWA DA TSARAWA* 𝐍𝐀 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍️ 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* Follow this link to join my WhatsApp group::https://chat.whatsapp.com/Gu2Mxr0SRlx8Da4tv0J2AR 23—24 Ahaka bacci barawo,, ya yi gaba dashi, cike da mafarkai,, kala-kala, kiran salatul farij ne, yatashi,, Ameer, da kyar, yamike "saboda mugun ciwon da mararsa take mishi kamar zata rabe,, biyu "" Ameera ya kalla bacci ta takeyi, hankali kwance, a jikinsa, iska, yasoma "hura mata, a fuska, a hankali tasoma bud'e idonta, ta koma bude su akan Ameer, turo baki gaba tayi tace,, Yaya, bakada, lfy ne murmushin yake ya yi mata, ya ce lfy lau nake, babu abinda yasameni, ,tashi ankira sallar asuba mika tayi, dan ita tama manta babu ko pant, ajikinta,,saida tagama"tashi ne taganta, babu komai maza, tayi takoma jikinsa tasaka,, kuka janyota ya yi sosai ta shige jikinsa saboda zafi sosai jikinsa, yake zazzabi ne, ajikinsa,, Murya cen kasa tace "Yaya,, zazzabi ne,, ajikinka" shuru, ya yi ,itakuwa jin ya yi, shuru takara " sakin kuka, tace "nidai, yaya katashi,, muje mom tabaka magani "" shafa gashin kanta yayi mai santsi da tsayi sai kamshi yake zubawa,,, yace , to shikenan bari nasauka, kasa idan nadawo daga sallah sainasha,, ahaka ta yadda ya dauketa, yakaita toilet, sukawo alwala ya jasu raka'a tainun farij,, suna, gamawa, yasauko kasa , da sauri, dan " su daddy sunbarshi,, ,,itama ameera sallar ta, tayi bayan " tagama ne tayi azkar din safiya, tana idarwa yashigo,, Dagowa, tayi tace "good morning my sweet yaya,, murmushi yayi, yana zama bakin gadon, yace morning wife na dafatan kintashi,, lafiya,, itama murmushin ta mayar mishi tace alhamdulillah, mungode wa Allah, yace to, zo mu kwanta,, kafin karfe,, goma tayi mutafi kotu, ,kayan, sallar tacire,, taje tasaka riga bakin gwiwa, tazo suka haye gadon,, nan yaja musu bargo, A gidansu, Aliyu kuwa tin jiya Alhaji hashim baiyi bacci ba sabida tashin hankalin, dayake , ciki ganin dan gwal din nashi a hannun yan sanda, kuma gashi, D.P.O. , Anass yace, bazai bada belinsa, ba , yakasa koda cin abinci da, yunwa, ya kwana' yanzu ma yakira, lauyansa, ne yana fada, mishi komai "" bayan yagama ya dasa, aya, daga, cikin wayar aka ce ranka yadade karka, damu, ai, babu wanda ya isa yataba, aAliyu, yazauna lfy, murmushi alhaji hashim ya yi, yace ai nasan idan inadakai,, bazaka bari wani yaci galaba akaina ba yace haka ne yallabai,, nan sukayi sallama, itakuwa mama tana jinsa amma tayi, kamar, batajinsa,, taci gaba da karatun, ta, bayan " tagama ne, yace kishirya, "anjima zamuje,, kotu, wajan shri'ar su aAliyu fatiha ta shafa tace to Allah yakaimu anjima din nan tafice a , dakin tana jinjina, hali irin na mijin nata, shi baisan damuwar kowaba, inba tashiba, data dansa ba, haka tashige dakinta bayan ta gaisa da masu, aikin gidan tashige dakinta A gidansu,, Ameer kowa yashirya sun fito, falon gidan harda, hajiya inna sai cika take tana, batsewa wai jiya Ameer ya zageta, shikuwa, ko, a" ajikinsa, dan babu wanda zai tafin masa da mata wani kauye,, su , abbane sukace zasutafi, nan daddy yace subari adawo daga kotu inyaso shesu tafi gidan, da haka suka fita zuwa kotun saboda,, 10AM za'a saurari kararsu, Bangaren Anass ma da ,, Bilal suma cikin shiri suka, fito kamar hadin baki, atare sukayi fakin bakin,, felin kotun, nan suka shiga gaisawa, nan , suka shiga, ciki ,, kowa ya zauna kotun tacika bak'il, da mutane,, nan aka kawo Aliyu, duk jikinsa ya yi bak'i kamar bashi , bane Aliyu , dan gata maiji, da izza yayi zuru-zuru,, bayan alkali, ya zaune aka soma gabatar,, ta kara,, saboda akwai wani karar,, kafin nasu ,, bayan angama ne mai gabatar,, da kara yatashi yasoma, da A yaune ranar alhamis zamu saurari karar,,Ameer Muhammed da kuma Aliyu Haidar alhj hashim, akan zarginsa,, dayake yasace masa mata yana kokarin keta mata haddi, ,nan kotun tayi shuru jin sunan dan wanda ake kara,, yaron da baya ganin mutumcin kowa agarin nan alkali, yace lauyoyin, masu kara da wanda ake kara,,nan, wani yatashi , yace"" ranka ya dade ni sunana ,, barrister mansoor usman, nine lauyen wanda yake kara,, tukun ya zauna,, wani yatashi,, yace ranka "yadad'e ni sunana,,, barrister mustapha kamal, nine lauyen wanda ake tuhuma ,, shima, yakoma ya zauna, alkali yayi rubutu kafin, yadago yace ko lauyen wanda yake kara, yana da magana barrister mansoor Usman, yamike yace eh, inadashi ranka yadade yamike nan yayi wajan Aliyu , ya gyara,, tsayuwarsa,, kafin yace,, kozaka fada, wanene kai, ,,Aliyu yasaita, kanshi yace, Sunana Aliyu haidar alhj hashim, anhaifeni,, a karin kano anguwar, nasarawa, J R A , , barrister mansoor yace, masha Allah, kozamu iya sanin menene alak'arka da, Ameer, Mohammed , aliyu yace abokina ne munyi, karatu dashi, a London, anan muka daura, abota,,,barrister mansoor yace to menene yasa, kasace mishi yar, uwa kuma mata, , yace saboda, inasonta, Kowa na wajan sai kuskus, akeyi lauyan,, Aliyu ne zai tashi yin korafi, akaci sa'a Aliyu yana kallon shi yadaga mishi hannu, alama, bayason, lauyan, nasa yayi magana , saiya koma yazauna shikuwa Alhaji hashim sai zufa yake sharcewa, kamar, wanda yayi gudun tsere ita kuwa mom dinsa sadda,,kai tayi, saboda"" ciwon ta yanason tashi, barrister mansoor yace to daka saceta mai zaka mata,, ba tsoro aliyu yace , tin lokacin dana ganta nakamu da so da kaunarta, kullin sonta, kara shigata yake, gashi ,,afarkon haduwarmu,, abokina, yace matar sa ce ni kuma ban yadda ba da zancen sa danaga,, nakasa samun haduwa, da ita shine nasa, aka satomin ita amma sai taki yadda dani ,, shine nace tabani kanta,, amma ta kiya ina shiga inda take,, zata fara gudu ,, lokacin,"" da naso yimata fady ina kokarin mata, saiga police " sunzo shine suka kamani,, wannan shine abinda yafaru, yakai karshen zancen yana share hawayen fuskar shi saboda, yanajin, nadama "" na kara shigarshi, barrister mansoor, yace, Dama kataba yiwa wata kokarin, fady ko kuwa Ameera ce farko, Aliyu yace, ba ita kadai bace wata yar aiki gidan mu harda, cikina ajikinta, amma yanzu bata gidan dan daddy na yakoreta,, saboda tace nine namata cikin shine daddy yakoreta, yace tana min sherri ,ita kuma dazata fita tace min insha Allah saika wulakanta saika tozarta a duniya kafin ka mutu, kuma sai duniya baki daya, tasan kai tantirin dan iska ne ,, banza namata saboda alokacin ko a jikina sbd daddy na shiya dauremin gindi nake duk abinda nakeso a garin mutum ko wayeshi, idan yashiga gonata, zan kafta mishi rashin mutumci, komin shekarun sa sbd babana ya nunamin cewa babu abinda ,zan nema na rasa, yanzu kuma naji tsoron Allah yashigeni, nayi nadamar abubuwan danake aikata mahaifiyata,, kullin cikin koka halina, take amma sainake cemata,, ita bata sona kamar daddy " sai tace aliyu wannan fa ba soyayya,, bace babanka yake nuna ma idan kaci gaba da wannan dabi'ar to wllh karshenka bazaiyi kyau , idan tabafadi haka daddy na zai rufeta da fada,, na fadawa kotu gaskiya ne saboda karna bata wahalar Shari'a alhalin nasan komai,, kuma nayi nadamar abinda na aikata,, yana kaiwa karshe ya rushe da kuka mai tsuma zuciyar mai karatu Alkali yayi rubuce rubuce kafin ya dago yace ko lauyan wanda ake kara yana da magana,, saboda karfin hali,, barrister mustapha, yamike yace eh inada ita, alkali yace to zaka iya tambayar ka barrister mustapha yace inason kotu takira mana, 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧 𝙙𝙖 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧𝙖 , juyawa akayi mai kira yace kotu tana neman ameer da ameera,, nan ameer yamike ameera, na manne ajikinsa, yace mata babu abinda aliyu zai mata tinda gashi amma taki yarda, sai kuka take, ahaka suka je kusa da aliyu sake kankame ameer tayi tace yaya kada kabari yataba,, ni please tsoron sa nake ji rungume ta, yayi yanajin kunyar mutanen dake wajan yace , babu komai please kinutsu, tambaya zaa miki,, tukun ta dena kukan Barrister mustapha yazo kusa dasu yace kozamu iya sanin cikekken sunanka, , Ameer yace sunana ameer Muhammed,, an haifeni a garin kano a anguwar nasarawa J R A,, amma babana dan asalin jahar katsina ne barrister mustapha yace menene alak'arka da Aliyu ,, Ameer yace abokina ne shi munhadu a London wajan karatu ,, barrister mustapha, yacewa, ameera yarinya, ko zamuji cikekken sunanki "" dagowa, dayi,, daga jikin ameer tace sunana ameera Ahmed,, anhaifeni a garin kankara jahar katsina, , barrister mustapha yace kokinsan,, wannan yanuna mata aliyu ,, da sauri takoma jikin ameer kamar zata koma cikinsa ,, tana kuka tace shine, yasa aka, saceni"" zai ketamin mutumci na danaki yarda, shine yace zaisa akashemin, yaya ranar, da yazo yafi karfina har rigata ya yagamin,, da hijab dina, alokacin harna saddakar mutuwa zanyi saiga, yaya bilal ya banko kofa nan naje wajan sa shine suka kamashi,, ta dago ,tana kallon aliyu tace azzalumi macuci dan iska fasik'i, ,, sai Allah yasaka min raunikan, daka min da kataba jikina ban yafe makaba ,, shine, bayan nadawo gida yaya yace ayimin wankin ciwon har akamin allura,, yanzu ma hannuna ciwo yake,, duk kai kasa yaya yace sumin allura to wllh kaci wuta balbal,, ta kai karshen magana tana murguda,, baki mutanen wajan sai dariya suke saboda ameera tabasu dariya, Nan akace sukoma sukoma wajan zamansu suka. zauna ,, alkali yayi gyaran murya, yace bisaga yadda wannan kara yakaya kuma wanda, ake zargi yace, ya aikata, kuma yafadi gaskiya,, batare daya baiwa kotu wahala ba,, alkali yace,, kotu ta,, yanke,, mishi hukuncin ,,, aliyu yayi kasa dakai,, yana sonjin wani hukunci zaa yanke mishi ,, alkali yace anyanke mishi hukunci shekara biyar agidan yari,,tareda aikin horo mai tsanani, nan alkali yabuka, gudumarsa aka mike kowa yafita, waje mahaifiyar aliyu ce taje wajan su mommy,, da sallama takarasa, nan suka amsa, mata, tashiga basu hakuri tana kuka mommy,, tace babu komai sun yafe mata tukun ta fice aliyu kuwa yana ganin babansa na mishi magana amma yayi saurin shigewa, motar police kowa yabar wajan Suna zuwa gida,, daddy yakira su Anass yayita saka musu albarka shida Bilal, tukun yakashe, wayar su abba sunci yanzu, zasu wuce gida , bayan sallar azuhar, su daddy suka musu, rakiya, abbu yace, yar gidan, Inna bakice, agaishe miki dasu umman kiba rufe fuska tayi tace abbu kace,, ina gaishesu " idan aka bamu hutu zanje musu,, Abbu yace to shikenan, tukun suka fice agidan, kowa yazo falo,, yazauna " ita kuwa ameera tana nan manne da ameer dinta,, Inna ce tajuyo taga ameer yana saka kanshi tsakanin wuyar ameera da kafadunta,, Salati inna tayi tana tafa, hannu, tace a ni maryama,, wannan iskanci, dame yayi kama kai, ameeru,, haka dama kake ban saniba,, banza yayi da ita su fatima kuwa sai dariya,, suke kasa kasa,, dankar inna taji tasauke musu ruwan masifa,, Inna tace to wllh gobe zan tafi da ameera,, itakuwa""" Ameera ta lafe ajikin shi sai shakar kamshi mai sanyin dadi take,, tace yaya, dagowa yayi yana kallon ta yace,, my wife,, menene, shagwabe fuska tayi, tace nidai bacci nakeji mutafi,, daki,, murmushi yamata yace to shikenan,, muje na kwantarki,,, kuka inna tasaka tace yau naga takaina shikenan ya asircemin jika, su mommy tuni, sukabar falon, shesu ameer bai kula taba ya dauki ameera kamar,, jariri yayi sama da ita yabar inna na fada tana zaginsa,,, wai ya iskanta ameera,, NAGODE DA COMMENTS AND SHARE DINKU FANS INAYINKU, SOSAI [26/10, 22:57] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 💫💫 JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ https://chat.whatsapp.com/Gu2Mxr0SRlx8Da4tv0J2AR MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪 💫(J. W.A)💫 Follow this link to join my WhatsApp group::https://chat.whatsapp.com/Gu2Mxr0SRlx8Da4tv0J2AR 25—26 Hajiya inna ikon Allah kennan,, tana wannan masifar "" har bacci barawo, yayi gaba,, da ita,, su ameera suna, shiga daki, tace yaya,, kallon ta yayi,, cike da so da kauna,, da kuma soyayyar jinin, yan uwantaka" dake yawo,, yajikinsu,, itama-" shidin take kallon tana jin wani,, irin yanayi, nashigarta tako wani kofa " na jikin ta,, sannan tasake cewa yaya " yace na'am wife tace, yaya inajin ajikina,, kamar za'asake nisantani dakai ,, wani wajan Cike da mamaki, Ameer yake kallon ta yace haba ameera waye kuma zai rabamu cikin, kuka tace Jiya nayi irin mafarkin dana saba yi a kwanakin baya,, wannan mutanen "" na rike dakai suna son daukeka amma kasan me , girgiza kanshi, yayi alama,, a a,,, tace kana kirana,, sunayin,, baya dani saiga, wata mata da fararen kayanta ina kallon ta ta yimin murmushi,, nan ta kashe masu son rabamu dakazo,, wajena kai baka ganinta amma ni ina ganinta, dataga,, ka rungume, ni sai naga " tana share hawayen fuskar ta tana kuka,, amma, bata cemin kaomai ba sai hade hanayenta,,, da take min alama rokona,, dai take,, amma "" kuma batacemin komai ba nake kallon ta saina zare ido kasan maina gani yace a a Tace naga muna mugun kama da ita kamar ita tahaifeni inason mata, magana sainaga ta matso kusa da ni tace,, min ya ke kanwata kisani cewa nan da wani lokacin " zaku rabu da mijinki amma idan zaku rabu zaki,, tafi da cikinsa ne ajikinki,, zaki dauki dan lokaci mai tsayi kafin kusake haduwa, cikin kunnena, take fada, maganar, amma kai bakajin abinda take fada,, ina juya kaina,, naga style dai kukan take sosai,, saita bani tausayi,, duk da, bansan wacece ba kawai naga,, tabace kamar bata, bayyana, a wajan ba tana kai karshen, magana tasaki kuka ,mai rabashi da nutsuwar sa, sama yayi yana nazartar magana ameera,, To wacece wannan mata kuma, mai take nufi da haka,,, tayama za'ace "" rabasa da matar sa, jin ameera takara sautin, kukan ta yasashi dawowa daga duniyar tunanin nasa, hannu ya ware mata alama tazo, aikuwa, dama kamar jira takeyi nan tashige , jikinsa, Lumshe idonsa yayi yana kara shiga da ita, jikinsa, yace wife dagowa tayi tana kallon,, yace kikeyin addu'a idan zaki kwanta, tace yaya bana bacci sainayi,,,, addu'a sosai, tukun kwantawa,, sukayi yaja musu bargo,, yana shafa kanta tasauke, ajiyar zuciya, baa jimaba, yaji saukar numfashin ta a kirjinsa,,shima bacci yasoma, amma kana gani kasan bayajin dadin baccin. Zaune yake yafada duniyar, tunanin "" nadama , da damuwa,, tayi masa. Yawa, cikin, Kwana daya yarame, yafada yana neman gafarar ubangijinsa""yanzu Allah, yanufesa da shiriya kuma yayi alkawarin,, insha Allah yadena son ameera saboda,, itadin matar, abokinsa ce amma ,, saidai yanajin ta ajinin jikinsa,, yace to mai hakan yake nufi , fesar, da iska yayi mai zafin gaske daga, bakinsa " yace istagafurullah, Allah kayafe min zunufaina, insha Allah bazan sake saba maka,, ba Ammi ce tashigo,, tun dazun, take kanshi amma tayi maganar duniyar nan, amma yayi shuru she sauke tagwayen ajiyar zuciya yakeyi,, dafa kafadar shi tayi tadan,, bubbuga, bayansa " afirgice, yajuya dan ganin waye, Ammin sa yagani, kawai saiya fada jikinta, yasaki kuka mai tsuma zuciya, Mamaki ne kwance samar fuskar,, Ammi bata hanashi kuka ba saida yayi mai isar shi kafin tazuba, ruwa mai sanyi, tadago, kanshi, ya kasa mishi cof din abaki,, baiyi muso ba yashanye,, ruwan tass,, ajere yake sauke ajiyar zuciya, kara, shigewa yayi jikin ammi itakuwa ammi tunani takeyi, maiya saka dan nata kuka tinda ya girma bata, taba ganin kukan, saba ahankali da dagoshi,, ganin muguwar ramar,, daya yi tace, Son yanzu har akwai abinda zai hanaka sukoni, bazaka fadamin ba a matsayina na wadda ta haifeka, sake komawa, yayi jikinta, yasaki wani kukan harda,, jan zuciya, yace ammi narasa, ta ina sonta ina kaunarta,, ina jinta a cikin jinin jikina, dagosa, tayi, tace wacece karasa,, a ina take, Bilal yace ammi bazan taba samunta taba, saboda, tayi aure nacire ta daga zuciya ta amma inajin ta acikin jinin jikina, yanzu bana mata soyayyar aure inajin, kamar itadin, jininace, amma, na rasa ta inda,, muka yi gamin jini, Cike da tausayi take kallon dan nata sosai yabata tausayi, tace masa, son kayi hakuri, duk abinda kakeso baka samesa, ba to " ka kaddara a ranka cewa dama ba alkhairi bane agareka, idan kuma rabonka, ne ko wani irin juyi, zaayi to saika mallaki, wannan, abun, kayi hakuri da rashinta kaji insha Allah zaka samu wacce tafita ,, haka ammi tayi tayiwa, Bilal nasiha har , bacci yayi gaba dashi, kwantar, dashi tayi tarufe, tafice a dakin, tana jin tausayin dan nata A falo zuke a zauna dukkansu, Inna kuwa tana bankawa ameer da ameera harara ganin, daddy yasa tace, yauwa Muhammadu,, dan albarka dama, jiranka nake kusa, da inna yazauna yace gani inna,, kallon sa tayi tace gobe zantafi, gida, daddy yace haba inna kiyi hakuri kizauna damu anan, mana cendin ma ai ' duk,, daya, ne " inna tace, a a wllh bazan iya zama da sallamenmu, ba wllh, daddy ya danne dariyar sa yace to suwaye kuma sallamenmu, tace gasu cen yan kan uba she iskanci suke yi agidan nan amma kayi, shuru, daddy yace to kiyi hakuri,, zan tsawatar, musu baki inna tawashe tace yauwa ' dan albarka nagode, kallon su ameer yayi, wanda suke kallo ameera har tayi bacci ajikin sa daddy yace, son maza kutafi, part dinku, da to ameer ya amsa nan yayi gaba, da matar sa Daki yayi, da ita yana kwantar da ita zai mike tayi saurin,, saka hannun ta a wiyanshi, tace please yaya, kallon ta yake yi, saboda baccin ta takeyi,"komawa yayi ya kwanta, tashige, jikinsa, tana shakar kamshim jikinsa,, sai kara cusa kanta tayi a kirjinsa,, rintse ido, yayi saboda wani mugun murdawa da mararsa tayi , sunayen Allah yake, karantowa, da duk addu'ar datazo, bakinsa"" a hankali, kuma tabude idonta, wanda bacci ne a cikinsa,, yace Ihimm nidai, kallon ta yayi "yace kedai me tace, zafi nakeji,, mikewa yayi ya kunna, AC din dakin, fuska ta kwabe kamar, zatayi kuka, tace yaya please, yace mekike so kayan jikinta ta nuna mishi zuwa, yayi yadagota " kayan nata ya cire mata, yadauko,, wata yar rigar bacci yasaka ""mata yace to sleep ,wife Nan suka kwanta, cikin bacci taji, Ameer yana ta juyi, sai juya kanshi yakeyi, a kafadarta,,mude ido tayi, cikin tashin hankali,,Ameera tace, yaya!yaya! ,, shuru yayi saboda ahalin dayake ciki bazai iya amsawa ba, kusa, dashi ta matso " tace yaya meke damunka, bude idonsa yayi wanda yayi sauya kala saboda, tsananin azaba " yace ameera mutuwa, zanyi kuka, tasaka tace please yaya banason,, wannan zancen mutuwar dagowa, yayi yace, wife ai maganin yana wajan ki zaki, iya taimakon, mijinki, ya rage azabar,, da yake ji da sauri, tace eh yaya, Janyota yayi jikinsa yana hade bakinsu yana bata kiss mai zafi tana jinsa, yake ta shafeta na shanunta ya kama, shuru, tayi Jin yayan nata na kokarin, wuce gona, da iri yasa tarike hannunsa tace yaya kabari mana baima san tana yi ba saida yasamu nutsuwa yana romantic dinta tukun yabari shima yaso ace yau tabashi hakkinsa da aure amma, kukan datake, yasa shi, barinta, yana, sauke ajiyar zuciya, janyota yayi,, yace sorry wife, yaya ne yataba miki kirji, rufe fuska tayi tana dariya,, jan hancinta, yayi yace to muje muyi wanka tace"" yaya menene, sunan wannan abinda, dakake min" yace wannan sirrinmu ne dagani saike sai mahaliccinmu', kada koda,, wasa kifadama kowa 'tace to, yaya nan sukayi toilet, sukayi wanka kafin, suka, dauro alwala"" suka ringa nafila dan, ameer da ameera akwai ibada sosai Yau ameer yace zasuje, shan iska sosai ameera take murna, nan suka, yiwa su mom sallama har sunje bakin kofa, Inna, tace gantalallu a haka dai kuke yan iskan banza kuma wllh kasake kadirka mata, ciki a wannan kananun "" shekarun nata to saina kaika kara kotu, jarababbe yo inba jaraba ba, ace kullin kuna like kamar wanda kukazo duniya atare toko tagwaye bazasuyi ""' wannan dan banzan shirmen ba kunyace takama,, ameer ya kama hannun, ameera da, Fatima sukabar, gidan D.P.O. , Anass kuwa anmishi karin girma ga kuma kyauta daga, gwamnati saboda yayi, namijin kokari daya kama aliyu yaron, daya addabi mutane,, yayi farin ciki sosai,, su mommy ma da su ameer, sunzo tayashi murna , ameer ya kalli,, Anass yace my dear frend,,murmushi Anass yayi ameer yace congratulations dan uwa nayi farin ciki sosai Allah yakara daukaka,, cikin jin dadi, Anass yace ameen my friend,, Ameer yace sauran, aure ko dan ware ido Anass yayi yace, aini, matata, bata gama girma ba dariya, ameer yayi kafin yace,,, tab lalle kuwa, kilama, sai my ameera ta haifamin yara biyar,, zaka yi ko,, dukan wasa , yakai mishi yace to ahakama zan auri kayana, ameer yace wacece ita hankali kwance, yace Fatima mana,, dariya, ameer yake sosai dan ba karamin, bashi dariya, yayi"" wai Fatima yakeso bama fuziya ba Hade rai anass yayi yace kaifa dan iska ne kallonsa yayi yace ai kabani dariya ne kana ganin yadda nake fama da ameera amma kaima kace Fatima, kakeso anas yace, a haka Nakeson kayana basu idar,, da magana ba, saiga ameera da Fatima, jikinsa, suka shiga, shikuwa yakara bude musu hannu ameera daga gaba Fatima daga baya ,, Fatima tace, yaya muke ta nemanka, murmushi yayi yace gani ai, ameera tace, mama ce tabamu, cokotie hadda kayan kwalliya ameera tace eh yaya kuma munce mata mungode sosai, Murmushi yayi yace to naji dadi, tinda sukazo Anass yake kallon Fatima juyawa tayi suka hada ido wani bakon yanayi taji, duk da ita karama ce amma kawai sai taji tana kunyar, sa Anass yace Fatima duk baku ganni ba sai alokacin ameera da dago tace, la abokin yaya barka da warhaka, yace ykk tace lfy lau, nan suka koma ciki Anass yace zankai kokon barata,,ameer na murmushi yace badamuwa nan sukayi sallama suka tafi, gida, Zaune suke akan wasu kujeru, awani restaurant, tace, yaya " mai zakaci yace kefa tace, duk abinda kakeso yace to, nan mai kawo, abinci yace maiza'a kawo muku, ranka yadade, ameera yace wainar shinkafa da, miya, nan aka kawo musu,,tura mata nata, yayi saita,, kalleshi ganin, ya sunkuya " yana cin abinci yasa, tature, abinci nata,, kuka tasaki,, tana saukowa daga, saman, kujeran,, dura kafa, tasomayi ""tana rera kuka, da sauri,, ameer ya dago yana kallon inda yayi zaman yan bori tana kuka kusa ita,, yazo "yace menene,, yafaru, tuni hankalin mutanen wajan yayi kansu kowa na mamakin , abinda yasakata, kuka wata ce wanda take kuda dasu ameer ita da kawayen tace kai amma fa gayan nan ya hadu iya haduwa,"" daga ganinsa ya iya,, kula da mace,, dayar, tace wannan kuma kanwar shince,, takusan ta tace kila autarsu suce kalli yadda suke mugun kama dashi, daya, tace wllh inasonshi,,, kuma saina gabatar mishi da kaina, kar aje wata tayimin kwacen, sa basu gama zancen, ba sukaga yana tashinta Yace haba ameera menene yasameki,, shigewa tayi jikinsa tace nidai bazan, iya ciba kabani,, yar dariya, yayi yace to saboda hakane, kike wannan abun, wllh kincika" rigima, turo baki gaba tayi tace, toba kaine ba, bakin nata ya buge,, aikuwa tasake sakin sabon kuka shikuwa, murmushi yake yi,, yan matan nan suka maidasu ameer kamar tv, dayar tace kai gaskiya anyi hadaddan handsome boy anan, , Ameera kuwa juya mishi baya tayi saiya je wajan ta yakama kunnen sa harara, ta banka mishi,, murmushi yayi yace, haba wife na haba matar ameer farin cikin ameer dama rayuwar sa baki daya,, wani sanyi taji bude mata hannu yayi dama, abinda take so tashige abinta, mike, daya daga cikinsu tayi tace waiyo Allah ni jamila kardai,,,ace matarsa, ce wata tace haba,, jamila wannan hadaddan handsome din zakici matarsa, ce tama lalace, a wannan, kwailar, ajiyar zuciya yasauke, tace kinji, yace, wife, kuma yace itace farin cikin sa dama rayuwar,, gaskiya inajin tsoro, dan ba karamin. Ķsonshi, so nake mishiba, na taba ganinsa, a school, tace amma zanje, na gabatar mishi da kaina idan,, sungama"' dariya suka kwashe da shi sukace wata dai takamu, da soyayya,, banza tamusu suma shuru sukayi, suna kallon yadda ake zuba zallar soyayyar gaskiya,,, Sukuwa basuma san sunayi ba,, , dan, ameer ya, zaunar da ameera akan cinyarsa, yana, bata abinci,, sai shagwaba take zuba " mishi yana biye mata,, " ahaka suka gama yabiya kudin nan yamike,, Ameera ta makale sa,, wai saiya dauketa,, bazata iya tafiya,, ba dariya yayi, yace lalle "yau yan rigimar ne akanki, kuka tasoma tana rungume shi, tabaya""dariya kawai yake mata dan yagano yau dai, da rigima ta tashi,, suna ahaka, sukaji ance, Assalam alaikum juyawa ameer yayi yace amin wa'alaikum salam,, jamila tace,please zan iya magana dakai,, kallon daya yamata "" yadauke kai yace inajinki,, tace wllh tin ranar, dana fara ganinka, nakamu dasonka,, "'ina ta nemanka sai yau Allah yahadamu , Ameera tajuyo tagaban ameer ta kwanta ajikinsa kafin tace, yaya mitake cewa, murmushi yayi wanda yasa jamila lumshe idonta,, yace my wife wai cewa tayi, tana sona,, da sauri""ameera ta dago daga, jikin Ameer tace to yaya kai mai kace mata,, yace bance komai ba,, ita kuwa jamila,, ganin ameera ajikin ameer yasa taji wani bakin ciki, ya rufeta, Ameer yace kiyi hakuri baiwar Allah ni, ina da mata""kuma ita kadai nakeda, burin rayuwa a duniya ta,, da karfi zuciyar jamila tabuga,, tace to ina matar taka ne,, yace gata kina,,, ganinta ita matata,, girgiza kai jamila tayi tace haba dai,,, taya zakace kanwarka ciki daya kace matarka ce, ko fuskar ku aka kulla ai ansan,, kanwarka ce murmushi,, yayi yacewa, ameera my wife, fada mata ni waye, agareki ""dagowa ameera tayi suka hada ido da jamila taji wani zafi a zuciyar ta tace shidin mijina ne kuma yayana ne shidin jinina dan haka kada, kiyi mamakin " kaman ninmu domin jininane,, shi,, shuru jamila,, tayi tace, ban yadda ba,, ita kuwa ameera haushi "" taji tace yaya please zafi nakeji muje gida,, kayimin wanka,, saimuyi bacci,,Ameer yace to ,, ya kalli jamila yace ina mai kara baki hakuri, ni inada, mata 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧 𝙙𝙖 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧𝙖 miji da mata ne,, nan yakama hannun ameera sukabar, wajan Kamar wacce kwai yamace a ciki tayi wajan,, kawayen nata,, tace wai yace matar sace kuma bashida burin, kara, aure ita, kadaice "' zuciyar sa keso tausayi tabasu, saboda akwai ciwo kaso wanda baya sonka,, ahankali tace zanci,, gaba da addu'a idan harshi,, mijina ne to insha Allah, zai aure ni nan itama tabar wajan Bawan Allah, Bilal sosai yakejin jiki har asibiti aka kaishi, dr. yace yarage, damuwa, da, tunani daddyn sa kuwa nasiha yashi yimasa mai ratsa jiki ahaka har, yafara rage damuwa,, , Yau ma suna bacci cikin tsakiyar dare,, tasoma bafarkin, , ganin matar tayi tasake zuwa inda take yanzu kuma a wani karkashen,, bishiya suke,, zaune ita da ameera,, matar tace yar uwa ta dan Allah ki taimakeni kije ki ceto ahalina daga cikin duhu kikawosu haske wanda zai zame musu dalilin shiga aljana ameera ta kalli matar dasuke tsananin kama da ita tace anty ina ne garinkun naje inason na taimaka wa ahalin naki saboda naji ina sonki shafa kan ameera tayi tace ba yanzu ba zaki sani sai kinzama cikakkiyar mace,, tace to yasunan antyna murmushi tayi tace,, a garinmu da jenifer aka sanni amma,, lokacin dana kusa mutuwa sunana karima, dagowa tayi taga ta bacce,, da sauri tamike tace anty karima please come in,, da karfi kuma tace anty karima, da sauri ameer ya tashi yaga ameera tana tirje tirje tana kiran , anty karima,, janyota yayi,,yana tofa mata addu'a cen tabude,, idonta "" ta kalli ameera tace yaya,, naganta tace naje na taimaki ahalinta,,, nafiddasu daga hudu zuwa haske,, , bata ida maganar ba marar ta tayi wani murdawa,, mukewa tayi ajikinsa cikin jin azaba tace yaya mutuwa,, zanyi cikina kaina marata duka ciwo suke cikin tashin hankali,,Ameer ya dauketa yayi kasa,, Thank you for comments and share inayinku FAN'S [27/10, 19:10] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀✍ 💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA, NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪 💫(J.W.A)💫 27—28 Da sauri yake tafiya, kamar, wani " zaucecce, kofar, dakin " mom yake bugawa,, da karfi, yana mom daddy please, come in ' cikin bacci mom " taji karar bugun kofa a firgice, ta mike ' tasaka,,doguwar rigar ta, daddy ma yamike mom,, kamar muryar"" Ameer nakeji mom tace muje, mugani ",suna mude,,, kofar ameer, sukagani " yana durkushe,, ameera kuwa sai mika takeyi, tana cewa yaya mutuwa zanyi please,, kakaini,, wajan mom,, da sauri "" mom ta amsheta tana cewa maiyasa meta,, daddy yace,, maza muje, hospital " waje suka fita da sauri,, daddy yaje wajan,, dakin baba mai gadi,, yace baba fito budemana,, kofa,yi sauri, da gudu gudu, yaje, yabude, ""daddy ya,, fige motar a guje, sikabar gidan, gudu yake sharara wa "dan tuni ameera tayi suma yakai sau uku " saboda azaba , suna, isa akayi emergency room da ita, " su daddy sai kaiwa da komowa sukeyi, ba kamar ameer ma da yake tunano maganar ameera da tace mishi ance za'a rabasu girgiza kai yakeyi Mom kuwa, ita a tunanin ta " Ameer yayiwa ameera aika aika ne, gabanta sai faduwa yakeyi, da zullimi tayi tagumi tana tausayawa,, Ameera Cen kuwa inda suka shiga da ameera kokarin saita mata numfashi, suke saida suka kwashe awa daya kafin numfashin ta yadawo nomal, nan suka mata allurori da karin ruwa,, Wani doctor ne yafara fitowa, da alama shine babba nan sukayi wajan sa suna rige rigen tambayar sa, glass din idonsa, yacire yakare musu kallon ,, kafin yayi magana ameer yace please doctor maiya samu ameera ta idan har tamutu nima binta, zanyi dafa kafadar doctor yayi yace comedown mana abokina bata mutu ba tana nan lfy kubiyoni office nan suka rankaya, DR. Yace waye baban yarinyar Daddy yace nine Dr. yace yarinyar ku, ciwon ciki ne take fama dashi mai tsanani period ne yazo mata, yace amma wannan shine yinta na farko ko ? mom tace eh DR. Na farkone Dr. yace to idan da hali , nan da wani lokaci kuyi mata aure, saboda inba yimata, aure da wuri ba hakan kullin zatake yi idan lokacin period dinta yazo,, da sauri mom tace to dr. Mungode, sosai yanzu zamu iya ganin ta yace eh zaku iya, ganinta,, nan suka fita " Tin , daga nesa ameer yake kare mata kallon ta rame sosai tayi haske kamar ta jima tana cutar, suka isa basu jimaba daddy yace, wa ameer su je maseejit dan ansoma kiran sallar asuba, badan, ranshi yasoba, suka fice a dakin,, Yana kwance sai juya kai, yake yi ganinta yayi kwace ta rike cikinta,, da alama ciwon mai tsanani ne, cen kuma yaga tadena motsi , kafin yazo wajan da karfi yace please ameera kada kimutu kibar, abokina kece farin cikin sa, a firgice ya farka, daga baccin da yake, sai zufa yake sharewa, yace tabbas akwai abinda yasamu, ameera inajin ajikina, karar buga kofa yaji ammi ce tace my son ankira salla katashi, katafi salla, daga zaunan yace to ammi na, yamike yayo alwala yafito, suka tafi maseejit da babansa, koda aka gama sallar,, tunani yake koya kira ameer ne yaji ameera tana lfy nan dai yace anjima zai kira shi da haka ya koma gida Bayan angama,, salla suka dawo hospital din a zaune suka samu ameera mom na gyara mata riga da alama bata jima da tashiba gaishe da mom ameer yayi kafin ameera ta kalle shi tace morning daddy cikin, kulawa ya amsa yace ya saukin, jikin tace naji sauki yace masha Allah,, juyawa tayi kan ameer tace yaya barka da safiya,, yana murmushi yace yauwa ameera barka dai ya jikin naki tace naji sauki yace to alhamdulillah,, Dr. dinne, yashigo yacewa daddy za'a rubuta,, musu sallama, Ameer yabishi, suka biya kudin da, aka rubuta "" musu tukun yadawo , suka fita zasu,, shiga mota wayar ameer tayi kara yana dubawa yaga, Bilal yadauka yace assalam alaikum,, ameer ya amsa da amin wa'alaikum salam, suka gaisa,, ameer yake sheda mishi suna asibiti,, cikin damuwa yace, wanene ba lfy yace ameera,, amma yanzu mundawo gida Bilal yace Allah yakara sauki,, Ameer yace ameen frend, nan suka aje waya suma suka tafi gida, Acen gida kuwa inna ce tafito bataga daddy yadawo,, daga salla ba, yaje gaisheta kamar yadda,, yasaba mata tana nan zaune, tana,, cewa kai wannan ai renin hankali ne kila ba Matar tashiba tahanshi , zuwa gaisheni, ga wannan futsararrun yaran nan na gidan nan,, tana haka su fatima suka, fito, suna gaishe da inna kallon su tayi tsab kafin ta turo dan kwalinta, gaba ta kunto goron ta tasaka abaki kafin, tace da bankwana ba zaku,, ganni ne wai ina, iyayen naku ne, Fatima, tace to inna muma ina muka sani su a haka suka shigo, gidan da sallama,, Da ido suke binsu, nan suka zauna ameera kuwa na kwance jikin ameer sai damke baki take saboda ciwon da takeji suka gaishe da inna, Harara ta aika musu tace ina kuka je banganku ba mom tace inna, kusan asuba mukabar gidan nan,, saboda ameera ta farka, da ciwon ciki mai tsanani,, Da sauri inna tamike tace shine, baku tasheni, ba yanxu da mutuwa"" tayi saidai naga gawarta, kunkawo min, ita ,, tace zo nan ameera, , Itakuwa batajin zata iya barin jikin ameer saboda dumi takeji tayi lamo sai lumshe ido, tayi , tace inna bacci nakeji,, Idan natashi zanzo dakinki, mukwana, baki a washe tace to, Mom tace wai laraba bata gama, breakfast ba,, Fatima tace kila tana kichen ta kuya tana kallon ameera tace tom Jerry yajikin naki, murmushi, ameera tayi tace zan kamaki ne yarinya, dariya fatima tayi tace kiyi,, mugani mana,, hade rai ameera tayi tace yaya bacci nakeji,, dago kanshi yayi yaga mom da dad basa nan mikewa yayi ganin yamike , zai fice ameera tasaka kuka kallon ta duka sukayi, inna tace ke kuma lfy Dagoda kanta tayi taga ameer yajuya mata baya sai danne dariyar sa yakeyi,,, Ameera tace, yaya please daukeni shuru yayi aikuwa tasake sakin sabon kuka Fatima da fauziya dariya suka kwashe dashi A hankali, ta mike tana runtse ido , kusa dashi ta karasa a bayansa ta kwanta tace, please yaya Salati inna tasaka tana cewa kai wannan yara Allah yashirye ku ban taba ganin tantirai sallamenmu irin kuba , dariya fatima da fauziya sukayi fatima tace kefa, inna bakisan soyayya, ba ashe,, Kuka , Inna tasoma tace yanzu fadima ni kika zaga wai bansan soyayya to soyayyar ma taci ubanta juyowa,, Ameer yayi yana share mata hawaye yace sorry abinci fa zan dauko mana shine na tashi Shagwabe fuska tayi tace please kaje dani yace to, nan ya sunkuce ta sukayi kictchen inna sai zazzaga masifa take, fadan nata dai yana da manufa yunwa takeji sosai shiyasa , masifa ke cinta, Suna shiga suka gaishe da laraba,, cikin kulawa take amsawa tace a a yar, lelen ameer waya tabaki, kike kuka murmushi ameer yayi yace baba laraba,, rigima ce takeji,, shafa kanta laraba tayi tace wai hakane yar lele,, turo baki gaba tayi tace baba laraba ba haka, bane ' banida lfy,, bana iya tafiya "" shine yaki daukana,, dariya baba laraba tayi tace to kiyi hakuri kinji yar lele,, Ameera tace to shikenan na hakura kara shafa kanta,, tayi saboda itadai,, tana son kasancewar,,*AMEER DA AMEERA* nan suka fice da abinci sama goyata "yayi suka yi sama inna na zaginsu amma basu kula taba Suna zuwa ya sauke ya yakaita toilet ya wanke mata jikinta suka fito yashiga bata,, abinci tana ci sai mita take mishi shikuwa yana rarrashinta haka suka kasance kafin ya kwantar da ita nan bacci yayi gaba da ita Washe gari da yamma Bilal ne da anass sukazo duba jikin ameera,, suka gaisa da yan gidan,, Bilal ne yasaci kallon ameera sai kuma yace istagafurullah,, ya kauda shedan basu jima ba suka bar gidan BAYAN SHEKARA DAYA Yanxu su ameera angirma sosai,, idan ka ganta bazaka ce 16years gareta ba, tayi saukar alqur'ani mai girma yanxu tana Jss 2 saboda ilinminta,, sosai take maida hankalin ta kan karatun ta ga kuma kulawar da take samu awajan yayan nata dakuma, yan uwan nata, kuma har yanzu babu abinda yashiga tsakanin su saidai,, idan ameer yajin bukatar mace zai rage zafi da ameera saboda tausayinta yakeji , sosai,, Jamila kuwa, tayi bincike an tabbatar mata da ameer da ameera miji da mata, ne kuma yan" uwane, amma bata hakura ba kawayen ta na bata shawarar zasu kaita wajan,, boka a kashe ameera daga nan ai dole ya aureta,, da suka fada mata "" haka tamusu rashin mutumci tace saboda soyayya bazan kai kaina wuta ba,, nasabawa Allah,, saboda da son zuciya ta bazan taba aikata sab'o ba dan wani biyan bukata naba,,, ko kinsan cewa idan kuka je wajan boka ,, sallar ku takwana arba'in da kukayi,, bakuda ladanta,,kuma sai kunyi kwana arba'in kuna salla, Allah bai karba ba,, ta wannan hanyar kuke tunanin,, sakani ashe ku ba kawayen,, gaskiya bane "" badan Allah kukeso na ba dan kudi kukeso na,, kowa shuru yayi sai daya daga cikinsu, ""tace ai dama na fada miki badan Allah suke, sonki ba Jamila tace ai sai yau nagane,, samira ke kadai ke fadamin maganar gaskiya,, nan ta koresu tace ko a hanya kada su nuna sun santa,, hakuri suka,, soma bata amma ta kiya nan suka bar wajan Wani sabon mlm ne aka kawo school dinsu ameera tinda ya daura idonshi akan ameera yaji yana sonta yana tambayar wani dalibi yace gaskiya ameera tana da aure kuma mijinta likita ne,,bai yarda ba saida wata rana ameer yazo daukar ameera,, da gudu tayo wajan ameer,, "bude mata hannu yayi tana zuwa ta shige jikinsa shafa kanta yayi yana yar, dariya yace babyn yayan ta,, ya karatun dagowa, tayi tace alhamdulillah yaya muna shan karatu,, yace to naji dadin hakan sosai my wife,, Duk abinda sukeyi bashir malamin su ameera yana kallon su,,amma bai yarda ba saboda yadda yaga suna kama sosai ""bai gama tunanin ba yaga ameer yana sumbatar kumatun ta da koshim ta itama mayar masa tayi nan ya dauke ta cak yasaka,,a motarshi, nafeesa ce ta karaso tace yaya barka da warhaka da "" murmushi ya kalli,, nafeesa yace, yauwa feena yakike, tace alhamdulillah "yace to masha Allah nan ta leka tace meera beyy saimunyi waya nan su ameer suka fita daga school din,, Nafeesa na komawa yakira ta yace wai da gaske wannan shine mijin ameera,, , murmushi nafeesa tayi tace,, eh mijin tane jinjina kai yayi'" yace to shikenan jeki,, Yau ma kamar, kullin bacci tasoma,, kawai saita ganta a inda suke, haduwa ' da anty karima,,tana nan tsaye taji tace assalam alaikum yake kanwata,, da sauri mike tana murmushi ta rungume ta tace anty karima kwana biyu tace alhamdulillah ai naga kina busy ne shiyasa,, banzo ba nan suka zauna tace anty kince zaki fadamin sunan garinku da kuma taimakon na kike so na yiwa ahalinki anty karima tace yanzu kuwa WACECE KARIMA ni yar cikin wani daji ne wanda yake cikin jahar legos,,, garinmu ba musulmai bane suna bautawa gunki ne wanda ake kira da, balbu,, ni sunana jenifer kafin nakoma karima kullin ake zuwa wajan bautar,, amma ni haka, kawai bana son, zuwa,, kullin idan anje Wanjan bautar ni banayi, haka kawai naji na tsani balbu abin bautar mu,,, ahaka har muka kalla soyayya da joshow yana mugun sona kamar mai nima naji ""ina kaunarshi,,, dan uwana ne ahaka har mukakai,,, lokacin "'aure bayan aurenmu da shekara uku,, nasamu ciki murna,, wajan joshow kamar yamaidani cikinsa shida,, danginsa"" suna sona,, sosai ""ranar dana haihu,, kamar, a danginsu baa taba haihuwa ba,, haka suka ringa farin ciki, sosai nake samun kuluwa,,, saboda kawai na kasa samun nutsuwa da abin bautar mu,,kullin ina tunanin bayan addininmu,,akwai wani addini mai tsaki,, haka kullin naketa tunani ahaka har yarona ya shekara uku ,,ina kokarin komawa school ne aka kawo mana wani malamin karanta wanda na lura ba irin addinin mu yake ba Wata rana na ganshi yana kai fuskar shi kasa,, naji yana zano wasu yare "wanda ban sanshi ba haka kawai, naji ina samun nutsuwa da wannan yaren nashi,, kullin nake rabewa idan muntashi daga school saina je inda yake,, wannan yaren nashi,, ina karatun nasamu ciki na biyu,, , shima mijina yasha murna da yan uwan sa,, inason tambayar malamin nan namu nako sunanshi nakasa rikewa amma ina tsoro wata rana nace zanje namishi tambayar Ina zuwa nasameshi da wani,, littafi yana karantawa,,inaji naji duk nutsuwa tazomin saida yagama kafin na tambaye shi shin wani addini yakeyi,, yace min jenifer kennan addinin gaskiya nake mai tsaki mai tsabta mai cike da farin ciki da nutsuwar zuciya dama duniya da lahira nace,, menene ita lahirar yace lahira gari ne wanda idan aka je ba'a dawowa nan ne inda ake auna aiki dan adam inda zaa saka,, mutum ""awuta ne ko aljanna,,cike da tsoro nace dama,, bayan"" wannan rayuwar akwai wata idan mutum ya mutu,, yace sosai makuwa,, rayuwa ce wanda ba tsufa ba mutuwa a cikinta Dana koma gida kullin cikin tunani da damuwa nake akan nima wutan zaa sakani, haka na kasance kullin sainaje yana ta yimin nasiha har wata Rana nace,, inason musulinta,, cikin farin ciki yabani kalamar shahada na amsa yafada min,, yadda zanyi komai a haka yake kowa min karatu kuma idan zanyi salla boyewa nakeyi sbd kar mijina yagani wata rana yayi tafiya,,nasamu,,damar ci gaba da addini na mlm na koyamin addu'a,in kare kaina,, kuma cikin ikon Allah nake haddacewa,, tinda na musulinta na tsabi sunan karima dashi yake kirana,,,, wata rana ashe abin bautar garin sungano ina bautawa Allah daya,,shine suketa aikamin da aljanu da abubuwan tsoro,,amma ina addu'a bazasu iya cutar daniba Lokacin dana haihu ne bana salla alokacin sukaci galaba akaina,,suka kasheni ta hanyar shanyemin jinin jikina,,miji na yaji haihu ta kafin yazo ciwon mutuwa yamani na mutu,, , hauka ne baiyiba saboda tsananin kaunata dayakeyi,, inason zuwa, masa a mafarki amma banason ya zauce ne,,kece hasken garinmu ameera kece zaki yi jahadin musulintar da ahalina,, amma sai kaddara ta rabaki,, da mijin ki na dan wani lokaci ,, ,tana kaiwa karshen magana idonta yayo ja saboda kukan da takeyi,, Numfasawa ameera tayi,, tace to anty ta wani hanya zan je garin karima tace nima ban sani amma zaki je garinmu tabbas amma ina rokon kada kifadawa koda mijin ne wannan maganar kinji,, zatayi magana taga karima ta bace nan tafarka tana tunanin labarin Karima,, tamike tayi toilet ta dauro alwala tafara jera nafila, Thank you for comments and share ina yinku [27/10, 19:29] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍ 💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA, NISHADA'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪 💫(J.W.A.)💫 29—30 Tana idarwa,, aka kira sallar, asuba nan,, Ameer shima yatashi, , ganin ameera yayi tana,, jan tasbaha, murmishi yayi, saboda yasan matar tashi,, badai ibada, ba da bayan ta "" ya kwanto murmishi tayi ta shafo kanshi tana,, cewa katashi,, yace eh my wife,, natashi,, nan yatafi toilet yayo alwala,, yagabatar da nafila tukun yasauko,, kasa suka fice shida daddy, Ita kuwa ameera tashiga tunanin taya zataje,, garin su anty karima, kuma wata irin kaddara ce zata rabata da mijinta,, haka dai takari tunanin ta bata gano komai ba nan tashiga wanka dan tana da lecture karfe 10:00 AM, da sauri take shiryawa ta gama shiryawa,, Ameer yashigo, da sallama,,"amsawa tayi ""bata dago ta kalle shiba,, tace yaya Fatima tafito,, yace eh ke suke jira nan ta mike,, daga "balla takalmin da take,, tace to muje "" Kallon ta ya tsaya yi, tasha kyau sosai kayan sun amsheta kamar asaceta agudu,, hannun shi ta kama jin shuru yasa ta shige jikinsa tana, cewa yaya nidai, "" muje "sai alokacin yadawo daga,, duniyar tunanin yace to muje nan sukayo kasa A falo suka samu inna ameera tazo wajan,, ta tace inna ta ya kike kin tashi lfy saita kwanta a cinyar ta shafa, kanta " Inna tayi tace, lfy ameera ameer yace antashi lfy inna saida ta banka mishi, harara tukun tace daban kwana ba zaka ganni,, jin haka yasa ameera tace kai inna yaya ne fa ,, ta mike daga " jikin inna ta koma ta rungume ameer tace yaya muje,, Muhammad rasulullahi (s .a.w.) a ni maryama,, wannan yara wllh kun isheni,, Ameer yace to kice daddy yabani matata saimu koma,, gidanmu ""tagumi inna tayi, tace, hmm, dariya "" su Fatima sukayi,, nan subar inna tana fada,, Nafeesa ce tafito itada ameer har da salim suna hira,, saiga jamila, tazo wajansu,, tace musu assalam alaikum,, juyowa sukayi a tare suka amsa mata,, wajan ameera tazo,, daure fuska,, murmishi tayi tace haba kanwata "" lefin me namiki, murguda baki ameera tayi tace,, ba ruwana,, dake ,, Jamila tace to kiyi hakuri,, bazan kuma ba "" sakin fuska tayi suka gaisa da jamila,, tace tabata member wayar ta shesuke gaisawa,, nan tabata, suna nan zaune saiga ameer yazo,, yana baking da gudu ameera tayo wajanshi, Mude mata hannu yayi tashige,, dariya sukayi tace yaya i miss you dagota yayi yace,, sure tace yes su salim ne,, suka ""karaso wajan jamila tace kaga,, masoyan asali,,da sauri ya kalleta,, sai ya daure"" fuska yace lfy murmishi tayi tace ba komai ya kawoni ba nima anan nake koyarwa,, kuma sainaga ameera,, shine muka gaisa,, tace"" kayi hakuri, da waccen lokacin, sai a lokacin yasaki ranshi yace,, shikenan nafice,, nan suka musu sallama,, suka tafi gida"" Yau ameer duk murna yakeyi yakosa dare yayi dan yadda yakajin sa babu abinda hanasa amsar hakkinsa,,, a falo yasamesu,, ganinsu yayi duk cikin shiri. Da mamaki,, yake kallosu "yace to mom ina zakuje,, Fatima tace wai kauye zasuje, Inna ce tace kozaka hanamu zuwane gatalalle,, murmishi yayi na jin dadi wato yau zaiyi bidirinsa ba babba agidan,,, yace,, haba inna nina isa, nace zan hanaku tafiya kauye" Inna tace da ameera zamu tafi maza,, jeka kira min ita "" tana zancen ameera tafito,, tace gaskiya babu inda zanje sai anbamu hutu,, baki sake;;; inna take kallon ameera tace dama ai nace ya asircemin ke amma baku dauki,, zancena " da muhimman ciba,, kowa shuru yayi ya kyaleta,, Mikewa sukayi nan su ameer suka musu,, rakiya" har bakin mota anbar Fatima da ameera da ameer banyan suntafi su kuma suka dawo ciki, Bayan isha"i suna zaune fatima da ameera suna jikinsa fatima ce ta soma bacci,, tashin,, ameera yayi yace zaikai Fatima dakin su nan ta zauna bayan,, yadawo yace mata my wife, kije kidauko hijab dinki muje wajen shakatawa, kafin goma tayi,, da gudun tayi sama sai murna takeyi,, yana nan zaune har tadawo tsalle tayi ta haye, bayanshi"" suka fita Wajan yatsaru sosai ya birge ameera,, sai dariya take " yi yana zagaya,, ameer shikuwa yana zaune,, sai murmishi yake,, tana haka,,, a hango "" Jamila ai da sauri tayi wajansu,,ita kuwa jamila bata ganta ba,, saiji tayi " an rungume ta tabaya,, da sauri "ta juya,, wazata gani ameera "' itama da murna da rungume ta tace,, iyee kaga yar gatan ameera,, kedawa""kukazo tace nida yaya ne,, da hannu ta nuna mata shi,, ameer kuwa jin shuru,, yasa yayi saurin "" juyawa amma baiganta ba,, hankali "" atashe yake ,, kiran sunan ya hango yayi, itada, Jamila "" murmishi yayi kawai, Su kuwa kawayen,, ameera wata mai gajen hakuri ,, tace kai amma anyi kyakyawa anan,, masha Allah, dayar, tace,"" wannan fa matar wanda jamila keso ce amma kalli yadda suka,,, rungume juna "' daya tace jamila fa yanzu ta hakura da, waccen gayen,, suna haka,, ameer yakaraso,, da sallama "" barin jikin, Jamila tayi ta isa ga ameer ta shige cikinsa,, shafa kanta yayi yace,,, har kinsa hankalina yatashi,, ashe keda "' antyn nakine, baki a sake suke kallon su ameera, daya tace kai gaskiya wannan soyayya tasu "" tana burgeni sosai, dayar tace,, wllh kuwa,, "" murmishi jamila tayi tace ayya Allah sarki,, ai ganoni,, tayi shiyasa,, tazo, murmishin shima ya mata, yace to muzamu koma, gida Jamila tace da wuri haka haba dai yace eh, kinsan, kanwar taki "" shegen bacci ne da ita da wuri, turo baki gaba,,tayi"" tace anty jamila kina jinsa ko dariya tayi tace,,ai dama " nasan bakiyin , bacci da wuri. Gyada kai tayi,, Ameer yace to beyy da sauri,, Jamila tace dan tsaya kadan chocolate,, ta dauko"" a leda dayawa tabawa "" Ameera tace kanwata ga wannan da,,, murna ta amsa,, yana jin dadi "" nan suka musu sallama,,, Ameera na dagawa jamila hannu itama tana daga mata hannu, Saida sukayi nisa tukun,, kawar jamila tace,, ikon Allah,, kinga yarinya kamar kun shekara,,goma,, murmishi tayi,, tace"" ai yarinyar akwai shiga rai Tin kafin sukai gida ya siya musu kaji " guda uku nan , sukayo,, gida;; bacci tayi sai daukota,,, yayi suka shiga"" ciki bai tsaya ko ina da itaba,, sai a kan gado, saida yaje yahada musu ruwa mai dumi tukun yadawo,, tashinta,, yasoma "" turo baki tayi tace plus yaya bacci murmishi yayi,, yace zanyi maganin bakin wannan,, daukarta yayi ya kai toilet Jinta tayi,, a ruwa bude,, idonta "' tayi, kamar zatayi kuka tace,, yaya ruwan akwai , zafi " yace am sorry ahaka suka yi wankan cikin,, wayo yake shafeta,,bayan sungama,, sukayo ' alwala bayan "" sun fito, suka tada salla,, , Suna idarwa da kyer ameer sukaci kazar,, wanke hannun su sukayi sukayo brush,, suna hawa gado,, ya janyota jikinsa,,, ita kuwa sarkin son jiki ,, tashige abinta,, Kiss yasoma ,, bata mai rikita tunanin ta,, ji tayi abun yana neman,, wuce tunanin ta " kuka tasaka,, amma ameer baima San tanayiba,,, dan yafita daga haiyacinsa,,,Ameera kuwa duk dangin ta babu wanda bata kira ba har,, da,, kakansu"" baffa, nalahirashima,,,yasha kira,,, Inna kuwa da umma kiransu,, da ameera. ,, take,, yafi sau dari ,( ni kuwa ina ganin wannan lamari na dauki takalmina a hannu,, ya fita ) Duk wata soyayyar da yake mata tin,, daga" jaririyar " ta har,, zuwa yanzu " saida yasauke,, mata ita ,, su ameera fa baki yamutu,, ko magana takasa"" sai hawaye da takeyi,, har azabar " da takeji yasa tayi suma ""yafi sau biyar,, saboda azabar da ameer yake gana mata,, Sai bayan awa ,, daya da rabi,, nagano su ameera,,, kamar gawa "" da sauri ameer ya janyota,, jikinsa,, yana saka "mata albarka,, yana shafa kanta,, jin shuru "" yasa,, yadagata yakira,, sunan ta amma yaji shuru,, saurin mude ido yayi,""yaga ameera kamar gawa,, nan ya rikice kamar wani mahaukaci "" ya rasa,, inda zaibi shi yama manta shi doctor ne,, Da gudu yayi toile yahada ruwan zafi ya dauko ta,, jin ta tayi zafi yana ratsa ta wani kara tasaki ,, tana son" mikewa amma,, ya riketa ""saida ya mata ruwa yafi sau biyar,, yana gasata "" har bacci yadauke ta,, a cikin ruwa tukun,, yamata "wanka tsaki ya nadauta a,, towel kamar wata jaririya"" ita kuwa tuni tayi bacci,, abinta Shikuwa ameer kasa komawa,, bacci yayi farin cikin, da yake ' ciki bazai musalta shiba, yana tunanin wai yau shine ameera ta dauke nauyinsa,, ya sauke duk wani abinda ke damunsa,, ,, tin yana dan 20years yake bama,,, da ciwon mara amma dake Allah ya tsiratar,,, dashi;; har yayi rayuwar london bai taba tunanin kasancewa,,, da mace ba inba,, Ameera saba, Da asuba da wuri,, ameer ya farka kasa yaje,, yatashi "" Fatima,, tayi salla,,, nan, yadawo "" kusa da ita, yadawo " soma tashinta yasoma yi,, ahankali tasoma bude, ganin shine yasa,, ta saki kuku,, dan bata manta abinda yamata ""ba rungume ta yayi yana bubbuga bayan ta,, yace am so sorry my wife Allah"" yamiki albarka,,, yadda kika faranta min rai Allah ya faranta,, miki, Allah yabarmu,, tare, yasa fada,, mata ""zafafan kalaman soyayya,, Su hajiya, Ameera kuwa anji zallar,, kalaman soyayya,, saima ta manta da ciwon amma tsoron yayan nata takeyi,, yace yaya amma bazaka,,, sake " yimin irin,, wannan abin mai ciwo ba ko ""murmishi yayi yace eh bazan sake ba,, yace to shikenan"" nan yayi mata wanka yazo,, kwantar, da ita yayi, yace zai duba "ta batayi muso ba dan yanzu bata jin ciwo,,,, sosai "" dubata yayi,, yaga aika aikar,, daya yi "" cike da tausayi yake kallon ta,, nan yabata shayi mai zafi tasha "" tasha magani,, yamata allurar bacci,, shima saida,, sukasha kokowa kafin yamata tana kuka har,, tayi bacci. Zaman gadin,, ta yayi ahaka shima bacci ya daukeshi,, Kwanan ta uku tasamu sauki,,, su mom kuwa tana cen kauye "" daga cen zasu wuce ummara,, Inna sai washe baki akeyi,, yauma suna zaune zazzabi ya rufeta,,, gasu nafeesa sun rigata tafiya gida,,,tana tsoron yayan nata sbd jiyama,, bai barta "" tayi bacci ba,, tana nan,, zaune saiga,, Jamila ,, tafito"" A hankali take tafiya saboda muguwar gajiyar,, data yi jamila tana tsaye ita da mlm basheer,, sai ji tayi an rungume ta ansaki,,kuka""" mamaki ne,, yakama jamila,, shikuwa mlm basheer tuni yaga ameera,, ce amma ya rasa maiya sakata, kuka"" juyawa, jamila tayi tace,, Ameera lfy,,sake shigewa tayi jikinta tace,, anty mutuwa,, zanyi da sauri ta dagota tace,, subhanallah,, ameera mutuwa,, kuma,,taba jikinta "tayi taji, zafi sosai kamar,,wuta da sauri,,,tace ai zazzabi ne,, ajikinta"" Jamila tace mlm basheer sorry fa,, bari ' nakai kanwata ""asibiti yace to,, nan ta kamata"" suka bar wajan, suna shiga mota sunbar wajan saiga ameer yayi faking,, nan yaga bata;; nan tambayar wani student yayi yace,, shine "" yaganta tana kuka, amma yaga ta tashi baisa ina ta tafiba,,, Mlm basheer ne,, yagano shi, da sauri yagarasa "" wajan ameer yayi masa, sallama "" nan ya amsa duk,, hankalin sa a tashe yake,,yace kaine "" Ameer yayan ameera yace,,,eh eh nine, mlm basheer yace yanzu tazo,, wajan malama jamila,, cikin tsananin "" zazzabi,,, da sauri yace please,, dan allah ina suke, yace suntafi;; asibiti,, ameer yace ya sunan asibiti mlm,,, yace gaskiya bansan ina zasuje ba,, nan ya mishi sallama,, yakoma ,, hospital dinshi,, ga marassa,, lfy nan amma ya kasa dubasu,, ya kira ameera yafi "" sau goma ba'a dauka, gashi bashida member jamila,, abin duniya "" ya taru, yamishi yawa , gashi,, yana son kasancewa, da matar ' shi amma bata nan,, duk ya hada gumi kwanci yayi a offer dinshi kanshi sai,, saramishi"" yakeyi Thank you for comments and share my fans [27/10, 20:19] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍ 💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA, NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪 💫(J.W A.) 31—32 Su inna fa yau ansauka,, kasar mu " saudi Arabia, a madina, aka sauke su, suna zuwa, ziyara" sosai inna takewa ameera addu'a yau kuma,, zasu fice makkah "" domin yin ummura suna,, isa daddy yakama;; musu hotel daki, da biyu,, bayan, sun gama hutawa suka fito,, domin zuwa harami, Suna zuwa,, Inna na ganin mutane wanda basuda, iyaka "" duk inda tajuya taga mutane ne,,,, tin kafin taje,, gindin ka'aba kawai sai ta tsaya suna tafiya,, ita dasu mom,, ta tsaya hannu biyu ta daura, akai ta rusa kuka, kamar anturo mata mutuwa, mutanen wajen saii,, kallon ta sukeyi " Mom ce ta juya. taga inna tana kuka,, da sauri tadawo,, inda take tace inna, lfy, sharce hawaye, inna tayi ta face majina tace,,, wai kuwa ni yar nan, anya ba tashin kiyama bane akeyi,, murmishi mom tayi tace,,a a inna taron yan ummura"" ne tace Allah sarki ameera inna mutu ina zakije. Mom tace kiyi hakuri inna,, bafa mutuwa zakiyi ba, saida '"" tasha fama,, kafin inna,, ta yarda ba, tashin kiyama, bane akeyi " mutane, sai kallon su suke,, suna dariya, Kofar,, aka buga ko kallon,, inda kofar take baiyiba saboda yanzu abu goma da ashirin,, yataru, ya mishi yawa, har aka gama buga kofar amma yayi shiru ga zuciyar sa na mishi zafi yanzu , ina ameera " wani hali take ciki Su jamila na tafiya,, hospital takai,, ameera inda yayan ta,, ke aiki "" kafin taje , ameera har ta suma cikin tashin hankali,, Jamila"" ta daukota,, daga motar," tana kiran, yayan nata,, yaya kabeer! Yaya kabeer,, wata nosee ce tayi saurin,, shiga offer din, dr. Kabeer a tare , suka fito,, yana ganin kanwar tashi da sauri yazo ganin wata yarinya yayi ahannun ta kallon ta yasoma,, cikin kuka jamila tace please yaya,,, kaduba min ita da sau,, yabada izini aka amsheta,, Tin daga school,, anty karima ke,, binsu ganin namiji,, zaiyi aikin " saitaji ba dadi,,dan haka,, karima ta baiyana,, da kayan likitoci,,, ajikinta "" tayi dakin har kabeer. zai taba,, Ameera da sauri tace dakata, dr. kabeer da sauri"" yajuya ganin wata,, matashiya dr. yayi ba musu yabata waje " tace duk su fita,, haka suke fita bako muso " Jamila na ganin, yayan nata tace yaya ya,, jikin ameera " kallon ta yayi yace ana dubata zo muje,, nan suka tafi,, office din sa Bayan kowa, tafita,, ajiyar zuciya ta sauke kafin, , ta shafa"' kan ameera nunfashin ta,, yadawo, kara hannu tayi a kirjin ameera ta bude,, ido, cike da mamaki take kallon anty karima, murmishi,, tayiwa ameera tana share hawayen fuskar ta , Ameera tace anty yaushe kikazo,, karima tace tin,, lokacin dakike"" a school,, nake tare dake,, yanzu dai kwanta ki huta,, zan kira yayan ki sai,, yazo kutafi,, riko,, hannun,, karima tayi, tana zubda kwalla, " tace anty, banason zuwa wajan yaya,, bacci yake,, hanani koda yaushe Dagota, karima tayi,, tace kiyi hakuri ameera haka,, aure yake sai kina jurewa,, rungume,, karima tayi "" tace jikina ciwo yake min idan nabishi,, zai hanani hutawa shafa kanta tayi tace haba,, Ameera kefa jaruma,,, ce kada kizama "" mace mai raki mana,, idan kika saba bazaki sakejin ciwo ko gajiya ba , gyada,, kai tayi " tace to anty,, zanyi hakan inasonki,, murmishi tayi tace nima ina sonki Ameera,, tace, bari na kira miki ameer din ko tace to Yana zaune ya kasa sukoni,, yaji ana kira da har yayi,, kamar bazai dauka "" saiya duba,, da sauri,, ya dauke,, yace ,he hello,, wifi kina ina ne,, wata murya yaji tace ba ita bace ameera gata nan a kwance,, bata da lfy"" da sauri yace ina ne, nan tafada mishi,, sunan asibitin,, Bayan takashe ne,, tace wa,, to ameera, sai gani na biyu"" nan , sukayi sallama,, tana, fitowa " taga jamila,, da sauri tazo wajan karima,, tace dr. Ya jikin kanwata,, murmishi,, karima "" tayi tace Alhamdulillah taji sauki zaki iya shiga,, nan tashige,, taga ameera,,, a kwance da sauri tazo inda,,, take dagota tayi, tace sannu,, sister murmishi,, tayi mata,, Ita kuwa karima,, tana fita harabar,, asibitin taga ameer yayi faking,, tsayawa "" tayi tana kallon shi cike da tausayi,, ita abinda yake bata,, mamaki,, yadda suke kama " ita da ameer da ameera,,, kuma "" tana jinsu har cikin zuciyar. Ta,, nan ta bace abinta Ameera ce tace anty yunwa,, nakeji,, Jamila tace yaya zai kawo miki abinci,, bata kai karshen maganar ba,, sukaji,, an bude,, kofa " dr. kabeer ne yashigo da sallama sai kallon,, ameera yakeyi "" ita kuwa tana mishi,, kallo daya ta daukai,, tasan dai " yayan tane,, ahankali yace beauty sannu, ya jikin,, kai akasa tace da Sauki murmishi,, yayi yace sister ga tea kibata,, amsa,, tayi tace mungode "brother zama,, yayi anan yana kallon su, Dagoda,, Ameera,, tayi, ta soma,, bata "" kwabe fuska tayi,, tace anty,, sai kuma ta turo, baki gaba" Murmishi jamila, tayi tace sister badai,, rigima ba"" Shima kabeer dariya,, yayi yace kai wannan " kanwar taki akwai shagwaba, Harara ta aikawa,,, Kabeer,, tace kaidai baruwanka,, ai antyna nace tana murguda,, mishi baki " Dariya yayi saboda tayi mugun tafiya,, da imaninsa"" Jamila tace,, menene kanwata,, kuka,, ameera tasaki,, ta sauko daga kan gadon na marassa lfy Wajan jamila,, ta isa ta fada jikin ta,, rungume ta Jamila " tace waya taba yar lelen Ameer, ne cikin kuka ,, tace ba yaya bane baizo ba,, kuma yunwa nakeji "" Dariya tayi, tace to nima ai zan baki abinci,, tace,, ai ba irin nashiba"" murmishi jamila tayi tace to bari,, na kirashi kawo wayar ki "" dagowa tayi tace ai anty karima takirashi yana hanya,, jamila tace oh "" wannan dr. Din gyada kai tayi, shikuwa,, dr. kabeer sai kallon ameera yakeyi,, yace gaskiya yarinyar nan ta hadu, sosai,, zan bari sister saita shigar dani,, Suna a haka suka ji an bude,, kofar da sallama, jin muryar yayan nata yasa,, ta dago daga jikin,, Jamila,, mikewa tayi,, da dan gudun,, ta ta fada jikinsa "" ta saki kuka,, Ajiyar zuciya yasauke,, yana shafa bayan ta ,, dagowa tayi tace,, yaya shine kaki zuwa da wuri,, Murmishi,, yayi yace,, am so sorry wife na,, suka karasa "" bakin gado, zama yayi tana bakale,, dashi Murmishi jamila tayi tace, sannu,, da zuwa shima murmishin ya mata yace yauwa,, jamila thank you very much,,, Allah, yasaka da alkhairi"" jamila tace,, ai basai kayimin godiya ba,, nima kanwata ce,, , tace ga yayana,, ku gaisa kabeer kuwa ganin,, yadda suke mugun kama ne da ameera,, yabashi mamaki,, kuma yaji " yace mata wife,, nan suka gaisa da kabeer Kuka tasake saki,, ta kara,, shigewa jikinsa shikuwa, dama dauriya " yakeyi, kabeer kuwa yama rasa shin ameera sister dinsa ce ko kuwa matarsa ce,, Ahankali ta dago tace yaya yunwa da sauri,, ya mike yace bari,, nakawo miki jamila,, tace gashifa yaya nakawo,, ya amsa "" ya soma bata,, abaki ita kuwa,, jamila tana jinjina, soyayya irin wannan,, ,, ahaka har,, takoshi "" Sallama suka musu,, kafin suka tafi gida,, suna zuwa, Fatima tazo da gudu tana fadawa jikin ameer tace,, yaya kuka barni ni kadai a gida ,, baba laraba " ta jima da fita,, dagota yayi yace kiyi hakuri kanwata,, Ameera ce ba lfy shiyasa, da sauri tasakeshi,, tayo kan ameera tace sister yajikin naki "" murmishi ameera tayi tace, ai naji sauki sosai "" nan suka zauna,, An soma kiran salla ameer yace suje suyi salla shima,, yafita bayan yadawo ne,, yake ce musu,, su mom gobe zasu dawo,,, aikuwa suka kama murna,,, sosai basu jimaba yace suje suyi,, bacci saida yakai fatima, daki,, yace tayo alwala tayo bayan tafito,, ta kwanta yamata,, addu'a "" sosai yaja mata barko tafita,, Yana fitowa bai samu ameera a falo ba sama, shima ya haura,, , yana shiga room din yaji karar,, ruwa,, shima yacire kayansa,,, yashiga, toilet din,, tana wanka "" ji tayi an rungume ta murmishi tayi,, tace yaya, kissing din ta yayi,, nan sukayo wanka suka,, fito ,, nafila suka gabata kafin,, suka koma gado, ita dai Ameera tana shan wahala,, awajan ameer baya raga mata,, da tanayin,, kuka amma,, tinda karima ta karfafa mata gwiwa,, jurewa, takeyi, koda kuwa wani lokaci zasu dauka Tinda asuba ,, basu komaba " bacci saboda murnar,, su inna zasu dawo ameer ne yake shirya ameera,, sai mita,, take mishi wai bai iyaba,, murmishi yayi,, yace ai zan koya;; nan suka sauko,, Fatima itama cikin doguwar riga,, take, ta atamfa blue da mayafinta,, shima haka,, ita kuwa ameera riga da sket ne,, ajikinya nan suka fita,, Suna nan jirgin su,, inna yasauka,, a felin,, girjin,, ,daddy yafara fitowa sai inna da mom,, fauziya ce karshe nan sukazo wajan su,, ameer ,,, Ameera taje wajan daddy da gudu ta rungume shi,, tace oyoyo daddy,, shafa,,, kanta, yayi yace my daughter munsame ku lfy,, tace lfy lau, Wajan mom tazo itama ta mata welcome back,, tukun inna, ,ameera tace oyoyo inna ta,, nayi kewar ki murmishi inna tayi,,, tace nima haka yar albarka,, Ameer ne ya zo wajan,, su inna yace welcome back inna,, shima rungume shi tayi tace yauwa ameeru,,, nan suka "" rankaya,, sai gida Bayan sun hutane,, aka soma raba,, tsaraba,, sarka mom tasiyowa,, ameera mai kyau,,murna kuwa wajan ameera baa magana,, shikuwa daddy, lefenta, ya hado mata,,Inna kuwa,, dogayen riguna,, tasiyo wa su,,, ameera da darduma,, hadda ta karmi,, sosai gidan ya kacame da surutu,, ajiyar zuciya ameer yasauke,, yace lalle "" jama'a ma rahama ne Yau su inna kwana nansu,, goma,,da dawowa "" sosai mom taga cenji daga ameera,, bata yawan, shirmen magana,, ita har mamaki,,, takeyi,, Yauma suna zaune a falo sai hira akeyi, ,Inna tace yar albarka,, ai insha Allah asirin da wannan,, gantalallen,,, yamiki,, namiki addu'a sosai,, kinma rabu da sihirin,, daya miki,, dariyar su suka danne,, dan kar inna asoma,, masifa, Da dare suna zaune basu wani jima ba ameer yace musu saida safe nan ameera ta,,mike suka tafi,, inna kuwa cewa tayi andai ji kunya Thank you for comments [27/10, 20:35] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈 𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 33—34 Suna zuwa,, tin kafin su, karasa" cikin room din ameera,, tasoma tafiya ' a hankali saboda muguwar "" gajiyar datayi,, suna zuwa, ta zube akan bed din, Tace wash yaya wllh nagaji jikina ciwo yake, kusa, da ita yadawo ya kalleta, da tausayawa yace ayya sannu wife,, murmishi tamishi " saboda maganar ma bazata iyaba Janyota yayi zuwa jikinsa,, yaji zafi sosai zazzabi ne ajikin ta,,, ita kuwa ameera dama,, abinda takeso kenan " ta kara rungume shi,, murmishi yayi tace,, wife badai son jiki ba itama murmishin tayi,, tace yaya Allah kwanciya ajikinka,, akwai dadi sosai,, ina jin dadin baccina idan na kwanta,, ajikinka "" gashin kanta, ya shafa, yace nima haka wife,, na Ina samun nutsuwa idan ina tare dake,, yace yanzu dai " tashi muje muyi nafila sai mu kwanta,, tashi tayi daga jikinsa,, suka, shiga toilet "sosai takejin zazzabin,, amma haka ta daure suka yi nafila,, Bayan sun gama ne,,, suka koma gado" da sauri,, ta shige jikin ameer shi dariya ma tabashi,, yace kai ameera kamar kinajin,, tsoro, kasa da murya tayi tace sanyi ne,, nakeji,, Kallon ta yayi, yaga yadda take fitar da numfashi,, mai zafi, dagota yayi yatashi wani waje abude acikin,, dakin inda kayan sa na hospital ,yake aciki allura yadauko,, yazo " idonta a rufe bata budeba,, janyota yayi ya matseta,, Batayi aune ba , taji an cira mata,, allura,, kuka ta saki,,, tanason " ta gudu,, amma ya rike ta,, sosai, kuka tasoma yi,, rarrashin ta yayi,, yace wife dago kai tayi,, yace please kiji dani, mana kallonsa tayi tace da mai,, yace yau a dan,, barni huta " kozan samu nutsuwa "" murmishi tayi, taboye fuskar ta,, wai taji"" dariya yayi,, yace please,,, mana wife wllh ina cutuwa, kwana biyun,, bai gama ba yaji,, saukar numfashin ta,,, yace to har bacci ne haka ya hakura,, amma yaji ciwon mara ya soma taso mishi,, saboda ameera da take yamutsa shi,, tana bacci Afalo,, kuwa, , Inna sai masifa takeyi tace,, wannan yara,, nidai bansan "" wasu aljanune suka shigesu,, ba a to nidai baruwana, "badai na fada muku gaskiya ba kunki to shikenan,,,, ai dama "" baku daukeni a matsayin babba ba,,, tana fadan,, batasan duk sun barta,, a falo ba,, saida ta juya taga ba kowa,,, daki nufa itama, Yau da sauri,, yake shiryawa,, ya, sauko kasaa ko break bai yiba,, ya fice agidan,, saboda ankira shi da asuba,, akan akwai emergency"" wadda take,,, bukatar taimakon gaggawa,, a hospital dinshi,,, yana zuwa,, da sauri wata nosee "" tace good morning sir,, amsawa yayi,, yace maza kije,, kihada kayan aiki ganinan zuwa "" da to,, ta amsa, shima yayi office dinsa,,, " bai jima ba,, ya shigo emergency room din turus yayi ganin marar lfy A hankali ya karasa,,, baki na rawa yace,, Bilal,, dagowa bilal yayi yana murmishi,, saboda tsananin ciwon , dayake" ji da sauri ameer,, ya hada,, kayan " aiki suka soma masa "" allurar, kashe ciwo , sosai yake mamakin,,, to minene,, yasa abokin nasa accident,, haryaji,, raunika haka,, "" saida suka gama,, yadawo,, kuda dashi, yazauna "" akan kujera, Yace abokina,,, maiya saka yin accident, ahankali bilal yadago yace,,, wllh kawai " da fito daga,, wajan aiki ne, zanje,,, gida da acen zan kwana ma kawai sainaji "" bazan iya ba shine fa nataho,, ahanya, mukayi karo,, da wata mota,, shine naji,, raunika " Numfashi ameer,, yasauke " yace Allah yakiyaye gaba bari na kira,, Ammi nafada mata,, nan yakira hankali,, tashe ammi tace gata nan zuwa Yana fita office dinsa,, ya nufa"" wata,, mata,, yagani, a zaune da, alama"" shi take jira,, tana ganinsa tace welcome back doctor ameer,, kallon ta,, yayi yace yauwa suka gaisa yace mata,, meke damunta murmishi tayi,, tace rashin,, haihuwa,, dagowa "yayi ya kalleta,, yace kamar yaya,, Kallon sa,, tayi idonta,, ya kawo ruwa,, tana "' hawaye tace yau shekara,, goma sha shida,,, Keenan da aurena,,,amma ban,, haihuba ba dangin mijina duk sun tsaneni,,, mijina kadai kesona" yanzu haka,, auren dayayi,,, yafi goma amma "" baa dace,, ba kuma lafiya lau muke,,, kawai ,, haihuwa ce,, taki zuwa "" nima inason,, na haihu "" nasamu yara,, jinina,, babu likitocin da bamuje ba amma sunce,,, bamu da matsala,, komai,, amma dangin,, mijina,,, sunkasa ganewa,, lokacin haihuwar ne bai zoba,,tana, kaiwa nan ta rushe da kuka wanda,, kanajinsa"' kasan daga zuciyar ta yake fitowa dan kana ganinta,,, kasan tana cikin damuwa,, marar,, musaltuwa, Abin goge fuska,, yabata ta goge, hawayen ta"" Ameer yace kiyi hakuri hajiya su,, mutane dama,, haka " suke ba'a iya musu sai Allah,, yanzu da ace duk shekara za kike haihuwa cewa,, zasuyi "" kincika gida da diya, amma ki sharesu,,, kawai kiyi " harka gabanki,, tinda mijinki,, nasonki, Dagowa,, tayi ta kalle shi tace,, kanina bakasan "" irin ciwon danake jiba,, idan anamin gorin haihuwar nan,, yace kiyi hakuri,, yanzu ya sunanki,, tace "" sunana,, Ikram sulaiman,, ni matar,, dan majalisa ce, Alhaji Abubakar Abdullah,, da mamaki ya,, kalle ta yace kece,,, matarshi,,eh tace,, dan Allah kanina,, ka taimake ni koda kasan wani malami,,, na addini "" mai aiki da alqur"ani, kozai bani wata addu'a,, Dagowa yayi,, ya kalleta,, yace "" eh gaskiya wannan lamarin naki,, yakamata,, ki gwada " addu'o'i buga kofar,, akayi, a hankali yace, yes come in,,, Da sauri, Ameera ta turo kofar,, da sallama,, juyawa,, Ikram tayi tana kallon ameera,,, wanda ta kwabe fuska kamar,, zatayi, kuka tsayawa,, tayi a bakin,, kofar,, mamaki ne,, yakama Ikram, saboda ganin taki karasowa,,,, kuma tana kuka yanzu ,, murmishi taga ameer yayi "" sauka yayi daga,, kan kujerar,, yakoma wajan hutu,, ya zaune,, kuka ameera ta rushe dashi,, ita dai ikram tana ganin ikon,, Allah Hannu,, ya bude mata da sauri ameera,, taje wajan sa fadawa,, jikinsa,, tana kuka bayanta yake bubbugawa, yana murmishi,, dagota,, yayi yace""haba wife kefa kincika rigima,, kinga fa bakuwa nayi,,, ko gaisawa bakuyi,,, tace, yaya kallon ta yayi,, yace na'am waya taba,, min yar lelen yaya,, turo baki tayi" tace ba kaine ba,, Baki ya, rike yace, to ni kuma,, menayi,, kwanciya tayi,, ya gyara mata kwanciyar,,, ajikinsa,, tace ina,, bacci katafi kabarni, ko school baka,, kaini ba"" kuma yunwa nakeji,, murmishi yayi yace to kiyi hakuri aikin gaggawa, ne yasa" nazo da wuri,, tace to shikenan, Ita dai, Ikram yau tana kallon ikon Allah,, sai taji suna,, burgeta"" taji yace wife matarsa,, ce ita kuma,, daga gani auren gida ne aka musu,, Ameer yace to tashi ku gaisa da bakuwa dagowa tayi,,, tasauka daga jikinsa"" taje inda ikram take,, tace hajiya barka da warhaka,, murmishi ikram tayi. tace,,, yauwa ya'ta ykk tace Alhamdulillah,, kafin tadawo,, wajan ameer,, Ammi ce tazo,, hospital din ta kira, ameer tace ina ne dakin da,, Bilal yake nan ya fada,, mata ta kashe wayar ta shiga ciki,, Kallon ikram,, Ameer yayi yace,,, zan baki addu'a yanzu kike yinta zaki,,, kwanta ki shafe jikinki,,idan kintashi da safe haka zaki sake yi,,, cikin farin ciki tace to kanina,,,nan yabata, yace, ga member wayarshi,, idan bata haddaceba,, zai mata voice ta,, WhatsApp godiya take mishi,,,, sosai hadda hawayen ta,,, zata tafi tace ameera,, babu,, bey bey "" kusa da ita ameera tazo ta rungume ta,, itama ikram rungume ameera tayi sosai tana kara jin dadi,, kafin,, ameera tace ""bey bey momsy,, wani dadi ne ya ziyarci, Ikram jin ance mata momsy,, kissing din, ameera tayi tace beyy baby sai anjima,,, kici abincin kinji,, to ameera tace kafin,, ta fice a office din,, Ameera tace yaya,, itama bayada lfy,, ne yace eh Yace muje ki gaishe da bilal,, bashida, lfy "nan suka fita zuwa dakin,, inda aka kwantar da Bilal,, da sallama suka shiga,, da sauri ameera tayo wajen ammi tace ammi na,, kwana biyu,,murmishi , ammi tayi tace, Alhamdulillah ameera yau,, dake akazo aikin, Murmishi ameer yayi yace,, Ammi rigimar tadai,, turo baki gaba tayi tace,, nidai bana rigima,,Ammi kinji yaya, ko dariya tayi tace,, kada kasake fada mata,, ,, ameera ta kalle bilal, tana turo baki tace""yaya bilal sannu ya jikin, murmishi yayi yace Alhamdulillah ,, tace Allah yakara sauki,, basu jima ba,, suka fita,, Ganin ikram sukayi da, mamaki suke kallon ta,, ameera tace,, momsy baki tafiba,, hannu ta mikawa,, Aneera tace zo baby, nan ta karasa " wata leda ' tabata tace baby wa wannan kinji, bani member ki, Ameera waya ta fiddo ta bata, nan suka tafi itama, tashiga motar ta ta fice a wajan Kullin su ameera ke zuwa,, ganin bilal har aka sallamesu ,, Ammi tace wa, Ameer idan,,, su Fatima sunyi hutu akai mata su ita da ameera,, Sosai, Ameera ta saba da, Ikram suna waya, kullin " kuma tana aiko mata da kayan dadi,, ita kuwa dama ameera abinda take so , kenan,, yau ma ta, kira ta tace ,, hello baby ga direba nan a waje kito, gashi nan dayar,,, ledar kibawa" fatima da murna ameera tace,, yauwa momsy na,,, ina sonki,, daga wayar,, itama Ikram " tace nima ina sonki baby maza,, jeki, nan ta kashe wayar,, Tana, fitowa nan yabata, da sauri, tayo gidan tace,,Fatima zo ki amsa, da sauri, Fatima ta zo wajan ameera,, ta amshi ledar " tsalle ameera tayi tace yauwa nawa dayawa,, ne ledar ameera bude nan , taga " dambun nama, ne dayawa" nan sukayi ta murna Itama,,, Ikram tace wa ameer idan ameera,,, tayi hutu,, akai mata ita,, to shidai "" Ameer ya rasa wazai kawai,,, sai yafadawa mom, Mom tace to tinda haka ne suje, ko ina suyi sati nan ameer ya mince da shawarar mom "" su Fatima murna sukeyi zasuje week har,, gida biyu, yau saura"" kwana hudu,, abasu hutun;; Suna kwance ,, yace ni sai wani shareni kikeyi, ,, tayi tace haba dai yaya ni na isa,, na shareka, ai bazan iyaba " yace to meyasa yau kusan sati kin,, hanani jin dadi,, boye fuskar tayi,, tace, to na hana kane bare kace ma,, nice da lefi kallon ta yayi yana yana zancen zuciya, yace kaji wai bata; hanani ba kamar ba ita bace kullin take kwana da zazzabi idan,,, yasauka "" saidai tayi ta juyi akanshi, tofa yau,, hakurin shi' ya kare Fuskar shi ta shafa tace,,, yaya kallon ta yayi,, yace to yau nace abani hakkina,, turo baki gaba tayi tana son yin korafi, saita " tuna da maganar karima,, tace kada kikewa mijin ki korafi idan yana bukatar ki,, shigewa tayi,, jikinsa " tace yaya kayi duk abinda, kakeso ni takace,, da sauri ya rufesu da bargo,, Yana zaune yaran,, nasa sunyi bacci ajikinsa,, ajiyar zuciya " yasauke,, yace jenifer"" yaushe zaki dawo ne yaranki na bukatar ganinki,, , ta bayansa yaji " ance masoyi da sauri ya juya jin muryar jenifer,, amma baiga kowa ba,, ita kuwa karima tana ganinsa,, sai kuka take,, ganin baby girl dinta " ta warware,,, sosai ga yaron ta,, duka bacci sukeyi ajikin,, baban nasu, Joshow yace jenifer kece dama ai nace baki mutu ba,, amma " suna daukata a mahaukaci,,,, kusa dashi tazo,,, ta sha kan yaran nata tana musu addu'a sosai,,, Tace masoyi ka kara,,, hakuri mai ceton ku na nan zuwa,, ina jin ajikina,, kamar zan kuma yin,, rayuwar irin tabaya,, , ko kasan cewa baa binne ni ba,, masu gidan abin bauta suka,, shanye,, jini na lokacin da akace na mutu,, suka dauke ni,, suka kaini wani waje mai,, duhu " anan suka ajiye ni amma sun hanani,,, komai ruhina ne " kawai basuyi,,nasarar daukewa ba,, saboda karfin addu'a Cikin kuka take masa bayani shima,, kukan " take saboda yana ganin ta hannu tasa ta shafi fuskar shi tace ina jin ajikina,,, nakusa dawowa gareku,, insha Allah sai hasken musulinci,, ya bayyana "" agareku tukun hannu joshow ya mikawa karima yace please jenifer,, kada kitafi kibarmu "" yana kuka mai taba zuciya dan ba karamin so yake mata ba,, kai ta girgiza tace kayi hakuri mijina,,, sai wani lokacin zan dawo gareku,, tana fadin hakan ta face,, kuka yaje sosai yana,, cewa no jenifer no please come in kada ki barmu "" haka yayi ta kuka kamar yanzu yake ganin jenifer a kwance Yau fa su,, Ameera za a tafi visitation,, sun hada kayansu ,, sallama sukayiwa mom da inna fuziya kuwa itama ta tafi,, gidan kawar su daddy, Mufeeda, Suna zuwa,, ammi ta taresu sosai taji dadin zuwansu bayan sun huta,, ameer yatafi gida,, " yabarsu cike da kewar,, matar sa,, Thank you for comments fans [27/10, 20:45] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄✍🏻 35—36 Tinda sukazo,, suke ta wa ammi surutu,, kamar aku "" itadai ammi sai dariya take yi tace to kuje kuyi wanka kuzo muci abinci tinda yayan naku yaki zuwa da to suka amsa suka nufi dakin da aka saukesu wanka sukayi suka lokacin,, ana kiran sallar azuhar " saida sukay salla,, kafin suka dawo,, lokacin bilal ma yadawo,, yace a a kaga yaran,,mom yaushe kuka zo,, Fatima tace yaya munjima , da zuwa nan suka koma wajan cin abinci Shi kuwa ameer duk yazama abin tausayi yak'i sakewa saboda babu sahibar tashi a kusa dashi,, dayaje aikin ma bai wani jimaba, yadawo gida har dare yana,, nan ko abinci yakasa ci,, kiran ta yayi Itama ameera sai,, yanzu takijin kewar mijin nata duk ta kasa bacci ,, karar wayar ta ne,, ya katse mata tunanin da takeyi, Dauka tayi tace assalam alaikum ya yaya,, amsawa yayi da amin wa'alaikum salam wife,, wllh nakasa bacci,, kuka tasaka mishi,, da sauri yace " maiya faru ne tace yaya,, nima nakasa bacci murmishin jin dadi yayi ashe matar tashi,, tana kewarshi "" yace to ko naje gobe na daukoku ne,, a hankali tace a a hira sukasha, sosai kafin,, bacci yayi gaba da ameera "" saida yaji saukar numfashin ta tukun yakashe wayar, yatashi yadauro alwala ya soma jero nafila "" bayan,,ya gama ne yadauki alqur"ani mai girma,, yasoma karatu,, har kusan, harfe ukun dare tukun bacci yadauke shi Yau suna fitowa ammi tace zasuje shan iska da yamma rungume juna sukayi ameera da Fatima sukace, yauwa ummi mu ,, dariya tayi tace kudai bakuda dama,, Ikram ce tafito daga,, sashenta kitchen ta nufa,, ko karasa wa, batayi ba warin abinda ake dafawa tacika mata hanci,, da gudu tayi toilet din falon tasoma kwara amai,, tin daga, nesa mijin nata yakeji,, karar nishinta " da sauri yashigo toilet din yace, subhanallah ikram maiyasa meki,, bata masa magana ba wanke mata jikinta,, yayi suka dawo,, falo " kwantowa tayi a jikinsa tana lumshe ido tace,,dear banason,, warin wannan abincin da sauri ya kira yar aikin yace ta dena girkin,, ,, family doctor dinsu, yakira ba'afi minti goma ba sai gashi yazo nan yasoma dubata,, da murmishi ya dago yace albishirinku,, a tare sukace goro yace sai anbani tukun nan mijin Ikram yaciro kudi yabshi Doctor yace congratulation sir madam tana da juna biyu harna wata,, uku, " baki abude yake kallon doctor din yace ka tabbata yace sosai makuwa nan, yajuya ya kalli, Ikram wadda itama shi take kallo,, farin cikin da suka shiga baa musaltashi , Ikram tace batason yafada wa mutane abari sugani da kansu badan yasoba ya hakura sai nan nan yakeyi da ita ,, ita kuwa godiya takewa Allah har sujjadar godiya ga ubangiji sukayi, nan take fadawa mijin nata,, ai wani doctor ne yabata addu'o'i takeyi safe da dare, yace koda sihiri ajikinta zata rabu dashi,, kuma insha Allah zata haihu, Da sauri yace kinga kuwa duk neman maganin damukeyi, bamu nemi ilimin alqur"ani ba amma,, yanzu gashi da taimakon Allah da addu'ar da bawan Allah nan yabaki yanzu gashi Allah yaji rokon mu kai, gaskiya ina cikin farin ciki murmishi tayi tace na manta ban fadaa ma ba saura kwana biyu baby zatazo hutu yace to shikenan Allah yakaimu,, Ikram tace dear ko kasan babyn danake fada matar wannan likitan ce,, yarinya ce yar karama gata da shiga rai sosai,, murmishi yayi yace to ashe bakuwar ta mu ta musamman ce, tace sosai makuwa,, Ameer ta kira tafada miki tasamu ciki,, farin ciki shima ya nuna sosai dan yaji dadi yace congratulation anty Ikram,, Allah yaraba lfy tace to ameen kanina,, ni harna kagu ka kawomin, baby murmishi yayi tace,, baby ko rigima yanzu tagama yimin kuka wai bazan kaita gidan momsy ba,, nace saura kwana biyu,, saida nasha fama tukun "" tabari sai jibin dariya,, Ikram tayi tace oh ni baby,, gaskiya kana shagwaba ta murmishi yayi yace ba dole,, ba Tace ga mijina,, ku gaisa nan" mijinta ya amsa yanayi wa ameer godiya yace bakomai nan sukayi sallama "" Yau su ameera zasuje gidan,, Ikram ammi ta musu tsaraba mai yawa " hadda Bilal ma yasuyo musu kayan sakawa,, harda takalmi da jaka " sosai suke murna " suna nan zaune suna yima ammi surutu,, Ameer yayi sallama,, agidan " da sauri sukazo a tare suka rungume,, suna cewa oyoyo yaya shima hadasu,, yayi ya rungume yana shan numfashi Ciki yakarasa,, yace ammi sannu da hutawa murmishi tayi, tace yauwa son kazo,, ka daukemin yarana "" dariya yayi yace to ammi ayi hakuri, nan suka taba yar hira,, tukun suka musu rakiya har bakin muta *Anan zan dakata* [27/10, 21:01] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍️ 💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪 💫(J.W.A.) follow this link to join me my WhatsApp group:https://chat.whatsapp.com/KMuyxRBLx5iI93EEYIGlVX 37—38 Gidan ikram suka, nufa ,, da murna ikram ta taresu,, ta fito daga,, cikin gidan zuwa inda motar su, take yana faking da gudu sukayo wajan ikram,, ita kuwa tana cewa oyoyo,, yarana ,,hannu ta bude musu suna zuwa suka rungume ta a tare,, yar dariya tayi tace iye yaran nawa ashe sun girma haka ,, dariya sukayi ameer ne ya karaso "" yace to maguna kardai ku gajiyar ta harara ameera ta aika mishi tace lalle ma yaya mune,, kuma maguna,, momsy kina jin yaya,, ko yana ce mana,, maguna"" murmishi tayi tace , kyalesa ai dai ba jikinsa,, suka taba ba " dariya sukayi tukun,, ikram ta musu izinin shiga ciki Suna zuwa zama sukayi" nan takira yar aikin ta tace takai kayansu ameera ciki dakin da aka gyara musu ,, tare suka tafi,, Ameer sai kallon ameera yakeyi cike da so da kauna ga kuma ,, yana bukatar " kasancewa da ita saidai babu dama " ajiyar zuciya ya sauke , duk abinda yakeyi ikram na lura dashi yace to anty zan wuce kallon sa tayi tace yadai kanina kanshi ya saddar kasa,, dan bazai iya kallon " taba Tsab ta ganosa tace kodai kewar baby kake ne,, murmishi yayi yashafa sajansa wanda yake , kara masa " kyau da kwarjini,, yace aikuwa "" anty kamar,, kinsani, murmishi "tayi tace kada kadamu idan kanason ganinta, kullin sai,, kake zuwa sosa kansa yayi,, yace ai anty zan iya jurewa " dariya tayi tace to bari akira maka ita kuyi,, sallama, mai aikin gidan ta kira tace takai ,, Ameer masaukin baki taje sashenta takira ameera,, nan suka fice,, Da sallama tashiga,,, dagowa yayi yana kallon ta hannu yabude mata "" noke kafada,, tayi kira daya ya daga mata,,, da hannu yamata,, alama da tazo " hade rai tayi wai ita ala dole,, yabata mata rai,, dariya ma taso bashi " yace wife please mana kizo,, ahankali,, ta karaso"" inda yake janyota, yayi jikinsa,, a tare suka yi ajiyar zuciya,, yace yau kuma,, babyn momsy ni,, kike gudu Murguda baki tayi tasake shigewa,, jikinsa tace ,, bakai bane " ta shagwabe fuskar kamar zatayi kuka, kiss yamata,, a koshi,, lumshe ido saboda,,, yadda taji kiss din yasheta "" murmishi yayi yace Wai bazaayi min magana, ba turo baki gaba tayi tace ,,,ai maguna kace mana dazu "" murmishi yayi yace to shikenan sorry bazan,, kuma ba kallon sa,,, tayi " taga yadan rame kuma kamar yana cikin damuwa,,, saidai yarinta tahanata,, tagane ita yake bukata, tace yaya ,, amsawa yayi tace"" bakada lfy ne Girgiza mata, kai yayi sbd bazai iya magana ba ,, a wannan time din,, kara rungume ta, yayi yace " wife please ki dan barni,, na rage zafi "" kallon sa tayi tace yaya menene shi rage zafin,, rauni kayine" ko zafi kakeji a karawa AC gudu,, kallon ta yayi yace ,,lalle bata fashimci komai ba tace "" eh yay..... Bata kai karshen, sunan ba , ya hade bakinsu " yana kissing din ta sosai,, kamar zai maida ta ciki " sai nunfarfashi yake saukewa,,, kamar Wanda yadawo daga,, gasar tsere, jin yana neman " wuce gona da yasa ameera,, tureshi,,, " amma takasa kuka tasa amma yayi banza da ita Da karfi ta tureshi dayake yakai gabar rashi karfi saita kwace,, idonshi a lunshe yace, no wife,, babu abinda zan miki fa inason nasamu "' yar nutsuwa ne zanyi iya aiki yau,, tausayi yabata saita,, matsa kusan shi, ta kwanta ajikinsa, saida yasaita kanshi,, tukun ya saketa,, luf tayi a jikinsa,, kamar wata jaririya"" tace yaya rage,, zafin,, naka akwai dadi,,ba kamar irin na gida ba "" tace yaya menene sunan na gida wanda. kakemin,, amma wannan yafi dadi,,, mamaki yakama,shi ,yace tab lalle wife " da sauran ta ashe wato duk wannan abubuwan da mukeyi batasan sunan su ba,, ajiyar zuciya ya sauke,, yace shi waccen mai sunanshi,,,akwai wahala,, " wannan kuma,, sunan shi rage,, zafi,, Murmishi tayi tace yaya idan mukaje gida zakake minshi kullin yace mai,, zai hana, hira sukayi sosai ameera na ta zuba shirman zance,, wata maganar ma shi sai ya rasa " daga ina take antayota,, yana bata labari saijin 'saukar numfashin ta,, yayi " yace bacci kikayi daukar yayi yafito falon nan yaga ikram na zaune tana ganinsu,, tace ""kaga ,AMEER AND AMEERA,, murmishi yayi yana sadde kanshi kasa , ikram tace to bacci ne tayi yace eh muna hira kawai naga,, tayi bacci,, Ikram tace kawota "" nanya kwantar da ameera a kujerar da ikram take kai,, kanta "ta saura, akan ciyar ikram,, ta turo baki gaba,, tace,, ihimm yaya bacci,, dariya ikram tayi tace lalle wannan kauna haka Murmishi,, Ameer yayi yace, anty ai ameera tin tana jaririya nake sonta""itama da sona ta tashi, saboda kaunar " damukewa juna,, tin tana yar 12years zuwa 13years,, aka mana, aure da mamaki ikram take kallon shi, tace eh lalle gaskiya soyayyar ku,, acikin jininku "" take ba a zuciya ba yar dariya,,,Ameer yayi yace to nidai bari na wuce nan,, sukayi sallama"" yabar gidan,, Yauma,, kamar kullin yana zaune yasaka yaranshi gaba,,, yashiga duniyar tunani ,, yana tunano,, maganar da,, jenifer ta fada mishi,, yanzu kenan abun bautarsu "" shine ya yasauke masa matarsa,,ake tunanin ta mutu,, yanzu dai tana,, cen ita ba rayayya ba ita ba gawa,, ba "" wani ,, irin ciwo, yakeji,, a zuciyar sa; bazai iya jure rashin,, jenifer ba,, " yana so yaga ranar da zata dawo agaresa,,,ajiyar zuciya yasauke,, mai nauyi tare da fitar da iska daga bakinsa mai zafi,, juyawa " yayi ya kalli mahaifiyar tashi,, Cike da tausayi take kallon dan nata,, zama tayi,, tace joshow wai,,yanzu kai bazaka,, dena wannan tunanin ba,,,why kake haka ne,, kanshi,, yadaura akan kafadar,, shi yace,, Mama ya zanyi,, nakasa dena tunanin " daurewa itama takeyi tace kayi aure kasamu wadda zatake,, rike maka yaran nan girgiza kai,, yayi yace " yace bazan iya aure ba mama,, please kidena,, wannan " maganar bana bukatar ta,,, shafa kanshi ""tayi tace,,, to shikenan nadena,,, amma kadena yace to,, mama tana tafiya, yasoma hawaye taya ma, zaa ce wai yadena,, tunanin matar shi " wannan ma ai bazai yiyuba,, haka kullin yake fama da,, kuka da tunanin,,idan kasanshi,,abaya bazakace shi bane, ,, saboda bashida komai,, sai tunanin damuwa "" tahanashi,, sukoni ga baya cin abin,, sai kuka,, Ameer ne zaune office dinsa,, yana rubuce rubuce,, kofar aka yi noking,, izini yabada,, aka turo, kofar ganin jamila yayi,, da sallama tashiga,,amsa mata "" yayi yace barka da zuwa,,, yau kece agidan namu "' murmishi jamila tayi tace eh nice fa ainaga kirkin nakune yayi yawa, shyasa nima nazo da kaina,, murmishi ameer yayi nan yakawo mata ruwa,, Bayan tasha ruwan,, tace waini ina kanwata,,, naga daga bada hutu nadena "" ganinta,, shiyasa nazo na ganta,, Ameer yace ayya ai kanwarki wllh nima kewarta nakeyi,,, sunje visit ne,, murmishi tayi tace to,, Allah yakawo su lfy yace ameen nan, sukaji ana,, noking,,Ameer yace yes come in,, ,, shigowa,, yayi da sallama amsa mishi sukayi,, idanshi, ne yasauka akan jamila,, wadda takewa,, Ameer murmishi "" Shi kuwa ameer,, abokin nashi yake, kallo dan dama yanason yayi wannan hadin saigashi,, Allah yahadasu 'gyaran murya ameer yayi yace to kashigo,, mana, gemunsa,, Bilal yashafa yana,, murmishi ya karasa ciki,, gaisawa ""sukayi jamila ta gaishe sa tukun,, tamike tace " to kabani,, nember wayar "" Ameer yace to ba matsala nan yasa mata,,a wayarta tukun tace masa,,, sallama,, har taje bakin kofa taji sautin murya bilal nacewa,,bari,, nazo nakaiki gidan " ,, girgiza kai tayi tace no ka,, barshi ngd "' nan ta fita a office din ajiyar zuciya Bilal ya sauke,,, Dariya sosai ameer keyi, harara bilal ya aikawa,, Ameer yace kai kuma,, lfy , cikin dariya yace "" a wani dai ya kamu,,murmishi yayi, yace wllh kuwa abokina,, yarinyar ta hadu,, murmishi ameer yayi,, yace to kake kirana " da yaya, kayi kamun kafa dani,, dariya shima bilal din yayi yace,, please friend wllh inason ta,,, ka gabatar dani " awajan ta ameer yace to shikenan ba damuwa,, dama " kaina yiwa kamunta,, , sai gashi yau,, kun hadu,, murmishi yayi yace Allah yabar mu tare, Yace wai shi anass har yanzu bashida,, budurwa ne,, saida,, Ameer yayi dariya sosai kafin yace "" ai wannan tuni ya gabatar da kanshi,, a wajena,, Bilal yace ban ganeba ,, dariya yasake yi yace Fatima yakeso "' shima Bilal din dariyar yayi, yace eh lalle kace mun kusa shan biki,, ashe " Ameer yace sosai makuwa, haka suke ci gaba da hira tukun bilal ya yiwa, ameer sallama,, yatafi cike,, da kewar " Jamila Su ameera, ansamu,, waje sai " katobarar su sukeyi son,, babu mai hanasu idan ikram zatayi" girki haka take jansu, suje suna, ta mata surutu, "tana koya musu girki da dubara,, Ikram kullin tana gyara,, Ameera saboda taga mijin nata ba sauki,, shiyasa take gyareta,, ciki da waje,, wani lokacin ma sai tana kuka ikram ke,, bata maguguna wanda ita take hadawa,, da kanta,, shiyasa yanzu,, Ameera tayi kyau kamar kasaceta,, ka gudu tayi qiba ta haska masha Allah,,da ita,, Yau ma suna,, zaune saiga wata mata,, ta shigo tare " da wata budurwa na binta "" a baya da sallama suka shigo,, da fara'a ikram " ta taresu,, amma sai matar nan take bankawa, ikram harara ""murmishi tayi tace anty haleema barka,, da zuwa ya gida,,, ko ci kanki bata ceba "" bare tasa ran zata amsa,, sudai su ameera na kallon ikon Allah,, " Anty haleema tace wllh ko mutum zai mutu,,dan uwana dai saina masa, aure,, da wannan tsaleliyar budurwar da,, kike gani " yar kawata ce,,, ita zata haifawa, kanina abubakar,, yara, ba irin kiba " juya shekara goma sha shida,, amma " shuru kamar an aiki bawa garinsu " saidai kici kisha kiyi mika,, ki kwanta, kiyi kashi,, " shine abinda kika iya "baki iya haihuwa,, itadai ikram murmishi,,, takeyi da Allah yabata ciki kuma zataci gaba da addu'ar da ameer,, yabata " Ikram tace,, ai anty indai wannan ne banida, matsala " Allah yakaimu lokacin bikin, wani kallon ta aikawa ikram tace,, to munafuka " makira,, kunnukus,, lunbu lunbu wutar kaikayi,, to bari kiji in fada miki " duk bin bokayanki,,da malaman ki bakifi uwar,, wannan yarinya dan "" haka kashinki yabushe ,,a gidan nan,, yar mutsiyata,,,yar talakawa, ,, to wllh ashir dinki kuma bazan "" tafi ba sai gobe zamu tafi ,, sai yazo,, shi Abubakar din yaga,, sabuwar matar sa ba guzuma ba ,, irin ki,, Ameera da fatima sunfa shaka sosai ran ameera,, a bace yake "" ganin hakan yasa ikram tace baby kuje daki ganinan zuwa,, badan tasoba suka"" tafi nan anty haleema tagama yinwa" ikram rashin mutumci son ranta,,, ita kuma yarinyar sai wani yauki takeyi,,, wai zata auro babban mutum"" sai wani iyayi take,, koda Abubakar yazo "" yaji haushin zuwa yayar tashi,, yasan kullin ba alkhairi,, yake kawota ba,, amma ikram ta bashi baki,, Da dare su ameera sunkasa " bacci ameera ta tashi "" tace Fatima wllh zuciya ta zafi takemin,, saboda cin mutumcin da akayiwa,,, momsy na,,mikewa fatima tayi " tace koni bacci ma ya gagare ni,, ameera tace gaskiya inba,, ramawa,, momsy nayi bazan iya " bacci ba,, ashe haka rashin haihuwa yake mutane,, aketa cinmaka "mutumci babu,, abinda kayi,, Fatima ta dago,, ltace Allah yabamu da,, rashin haihuwa,, Ameera tace amen nan ameera tace,, kawo kunnan ki,, jiki " tana mikawa,, dariya Fatima tayi,, tace " yau zamu more,,nan sukayi falo Wata wayar,, tv suka,, samu nan suka nufi kitchen suka,, shafa fulawa,,a fuskar su,, tukun suka saka fararen kaya,, sukayi dakin dasu anty haleema suke,, Ahankali suka shiga ganinsu sukayi suna ta sharar bacci,, Ameera kuwa,,wani karfi taji yazo mata "jikin labulaye,, suka boye da karfi suka ,, zabga musu wannan wayar,, afirgice suka tashi,, a tare to dama duhu,,ne da dakin,, aikuwa sukayi ta jibgar su,,, gashi " kofar tasu idan aka rufe,, baa jin mai naciki yake fada " ga tsoro da sukeji, shi yahana su koda motsine,, , saida,, suka gaji dan kansu tukun saikayi lallab suka bar,, dakin dariya ameera take sosai yau ta tuna da kauyensu,, nan suka kwanta,, da farin ciki,, tinda sun ramawa ikram cin zarafin da aka mata Comments and share,, comments dinku shine kwarin gwiwar mu fan,, [27/10, 22:20] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍️ 💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪 💫(J.W.A.)💫 39—40 Yau ikram ta, riga, kowa tashi , agidan dakin " su ameera ta nufa,, da sallama ta shiga ganinsu "tayi a jikin madubi suna kwalliya,, bama kamar " ameera tayi wata zabgegiyar,, gira kamar kura " ga digon da tayi afuska "" dariya ikram tayi tace kai haba baby yau,,, kuma kauye kika tuna " Juyowa ameera tayi tana kunbura,,, baki tace " momsy yanzu banyi kyau ba,, Dariya fatima tayi tace, tab kalleki kamar wata kura wllh irin,, kurayen nan masu neman abin nan ko sunga nama,, Hade rai ameera tayi, tace " momsy kinga fatima ko dariya itama ikram keyi dan ameera kwalliyar datayi "" ko a kauyen ma sai ita,, Ikram tace kyaleta baby, wasa take miki Fatima tace Allah momsy bata, iya kwalliya ba koni nafita iyawa,, kalleta " kamar inna idan tana masifar nan,, dariya ikram takuma "" yi tana cewa yaran nan koda, mutum nada hawan jini,, idan kuna tare dashi,, zai sauka,, Ita kuwa ameera tacika taci fam kamar fulawa,, sai huci takeyi,,Fatima tace,, "" waima ahaka yaya ke cewa babu wata sai ke to wllh nizan,, mishi budurwa " kima kama kanki,, yarinya,,kafin ikram tayi,, magana, tuni ameera tayo kan Fatima Aguje, suka fito falo mijin ikram abubakar na zaman jiransu suzo, ayi break amma yagansu suna tsere,, dayake fatima jiki gareta,, amma ba sosai ba,, nan da nan ameera tacin mata,, ta shaketa,, shidai Abubakar yana ganin ikon Allah yace tab lalle yaran, nan basa rabuwa da rigima , dambe suka kamayi "ameera nakai duka,, amma kuka takeyi " tana cewa uban waye zakiyiwa,, kishiyar kinma " isa mu biyu kadai zamuyi rayuwar mu,, Fatima tace sai anyi din ,, masifaffiya,, kawai,, sake binta tayi, suka kama zagaye,, a falon Ikram ce tafito tana dariya,, ganin har yanzu suna "" fadan yasa,, tayo wajansu "" da sauri takama hannu ameera tace haba baby,, meye haka kefa babba " aike yayar tace,, tinda kin auri,, yayanta,,jikin ikram tafada ' ta saki kuka, tace momsy wai kinji tace,, wai zata min kishiya "" dariyar ta ta danne tace " babu wanda "" zai miki kishiya,,Fatima tace ba dole ba mata hudu, yaya zaiyi "" aikuwa ameera tabar jikin,, ikram tabi fatima " da sauri fatima taje bayan Abubakar ta boye tace,, please 'uncle kada, kabari tadakeni "" masifa gareta,, irin ta inna,, da sauri takaraso,, inda suke tace,, ni kika cewa masifaffiya to saina fadama yaya,, saita kuma sakin kukan "tana so ta kamo,, Fatima Abubakar yace haba,, baby ki kyaleta ai kinfita ita, da bata da mijin,, ma Jin haka yasa ameera, dena kuka tace da gaske uncle nafita,, murmishi yayi yace sosai makuwa kinfita,, wajan ikram tadawo " da daura kanta a kafadar ikram tace momsy,,, aidai nafi Fatima ko,, tinda ina da miji"" shafa kanta ikram tayi tace eh mana kidena kukan,," fitowa fatima tayi "daga bayan Abubakar taje wajan ameera,, itama daura,, kanta tayi a kafadar ikram dayar "" dadi ikram takeji sai ta kallesu takuma kalli mijin,, nata, shima murmishi yayi, mata, fatima tace kiyi hakuri anty ameera,,nifa tsokanar kifa ' nakeyi yama,, zanso ayima " yar uwata kishiya,, dayake,,, Ameera bata rike fushi sakin fuskar ta tayi nan suka rungume ikram,, tace yauwa ko kufa amma kuna ta fada kamar kaji,, dariya sukayi,, Abubakar yace to kuzo muci abinci,, Bayan sun zauna,, ne Abubakar yace waiko su anty haleema sunfito kuwa,,, ameera tace uncle kila basu tashi ba,, nan yace jeki kirasu,, kinji baby,, Ameer tace to mintsinin Fatima tayi,, nan ta kalleta "a kunnen ta ta rada mata,, cewa ke bakiga wannan kwalliyar zanje nasake tsoratasu,, Fatima tace to jeki,, nan tamike,, babu wanda yajisu, daga ikram har Abubakar Tana zuwa kofar ta buga nan taji ,, shuru turawa tayi, shiga ganinsu tayi acure a waje daya,, ,, dariya tayi ta rufo kofar, nan ta yo wajansu,,, anty haleema ce tafara daga kai,, ganin mace kamar,, aljana yasata " bakale yarinyar data kawo,, Kusa dasu,, ameera takaraso tace" wato ke gaki mai kani ko to wllh kika kuskura,,kika ce zakiyiwa, uncle aure,,abinda yasameki,, jiya saikinga ninkishi idan baki janye,, wannan maganar ba ,, ko harara kika yiwa momsy na "'zakiji a jikinki,, da sauri anty haleema tace ai daga yau ma bazan sake zuwa ba,, nadena Ameera tace takidai ta ragemiki,, tace uncle na nemanku,, idan kukace kinga wani abu " to zan karya miki wannan kafar nan ta fice a dakin Basu jimaba suka zo nan Abubakar da ikram sukace anty ina kwana antashi,, lfy da sauri tace lfy Abubakar yakuke suka ce Alhamdulillah,,,kallon ta yayi yace anty yamaganar aure,, da sauri,,anty haleema tace,, ina ai nafasa baka ita, nayi bincike, naga yarinyar " batada kamun kai,, murmishi Abubakar yayi,, yace to shikenan,, nan suka ce gida zasu tafi,, ikram tace dawuri ,, anty haleema tace eh da abinda zanyi nan suka musu sallama,,bandir din budu guda biyu yabasu nan suka mishi godiya suka bar gidan,, Ameer na zaune yana,,,duba wasu takardu wayarshi,, ce tayi kara sunan, bilal yagani dauka,, yayi,,nan suka gaisa ameera yace friend please muje kakaini wajan ta wllh jiya banyi bacci ba,,murmishi ameer yayi yace wai gidan suwa, Tsoki bilal,, yayi yace,, jamila muje na gabatar, dakaina,, dariya ameer yayi yace iye lalle,, wani yakamu da ciwon so,,, haushi ne, yakama, bilal yace, eh anji din,, nidai kakaini,,, Ameer yace ok to shikenan saikazo mutafi ko, nan sukayi sallama Yana saukowa kasa yagansu,, zaune kusada inna,, yazauna yace granny andena" tafiya kauyen,, ko kallon sa batayi,, tace kaga ameeru ka kiyayeni,, meye kuma grady,, dariya ce ta subcewa ameer,, Yace kai inna bafa haka ake cewa,, ba ,, cen kuma yace kinga inna da ina da,, aboki bature,, zan kawo miki shi nan yagaisheki ,,, Inna kuwa kallon tara saura kwata tayiwa "Ameer ta kunto goron ta,, ajikin zaninta,, ta rabashi a biyu, ta saka daya,, a baki ta maida,,dayan ta daure abinta,, duk suna kallon ta hade kira inna tayi tace Kace zaka kawomin,,, abokinka ? Ameer yace eh inna,, Harara ta banka mishi tace,, Postom ma yaci ubanshi,, shine ai shugabansu " ja"iri mai tsayi kamar nakumi,, sakaran hanza to kafita,, harka ta konama " wankin babban bargo,, ni zaka kalla kace wai abokin ka bature,, sangangamin banza mai kirar samudawa,, mai hankalin mutanen farko,, kallon ta yayi tace,, dena kallona "" hanci kamar karass,, shiyasa nace,, daga kai har ameera babu wani mai hankali,, ka maidata "" irinka,, takai karshen maganar tana hararar shi Dariya ameer yayi aikuwa inna,, tace kayiwa ubanka dariya gashinan,, a zaune " yasake wata dariya,, tace wannan " kuma uwarka fadila kayiwa,,, gata nan a zaune,, kai bari kaji,,, idanfa " kadameni,, saina nakada maka dan banzan duka agidan nan na karya kafar,, naga ta yawon , ,Ameer yace Allah yabaki hakuri,, Inna tace da hakurin yamutu sadakar nawa kabada,, kyaleta yayi " yamike saboda tin dazun Bilal yashigo inna,, nata masifa " gaishe dasu mom yayi tukun,, suka bar gidan inna "' na rakasu da zagi Unguwar jan bilo Gidansu jamila suka,,nufa " sai dariyar inna sukayi suna tunano ba"ar da takewa,, ameer,, har suka isa ameer yakira jamila yace sunkaraso,, nan tafito,, daga gidan zuwa inda suke da sallama ta iso amsawa,, sukayi " nan tagaisu,, tukun tamusu jagorar shiga ciki,, Gidan su jamila yatsaru sosai,, part hudu ne agidan,,daya ba mamanta,, daya nata daya na baki,, daya na dr. kabeer,, nan tayi,, dakin baki dasu " suka zauna,, kara gaisawa sukayi,, Jamila duk sai sadde kai takeyi sbd kallon da,, bilal ke mata,, " nan ameer yace kanwata bari,, nabaku guri " kudan zanta "" nan yafice a room din Bayan fitar,,Ameer, finsu minti Goma tukun bilal yace beauty yakike,, tana murmishi ta amsa mishi da lfy yagida yasu ammi,, murmishi yayi shima yace lfy lau nan suka sake yin shuru,, cen bilal yace A gaskiya jiya, nafara ganinki amma naji kin kwanta min,, a zuciya naji ina sonki,, soyayya ta gaskiya ,, shiyasa " na matsawa abokina yakawoni,, na gabatar dakaina a wajanki da wajan " su baba,, ,, Jamila inason mukasance a cikin inuwa daya ma'ana muraya sunnar annabi Muhammad (S.A.W.) ,, jamila ta karasa fadin haka,, Ajiyar zuciya tasauke tace,, na amince dakai,, dan nasan " yaya ameer bazai yimin abinda,,, zai cutar dani ba kuma yayimin, bayanin komai,, kuma na fashimta,, cike da farin ciki,, yace Alhamdulillah beauty inason ki,, rufe fuskar ta tayi,, tana yar dariya,, basu jima sosai ba " yace muje na kira ameer ki mana iso,, wajan su mama ko da to, ta amsa suka " fita ita tayi part din mama shi kuma ya fita waje Yana fita yaga ameer shida dr. kabeer suna magana nan,,, yakarasa " wajansu suka gaisa da dr. kabeer tukun shiga gidan,, mama taji dadi,,da taga, abokin ameer ne yakeson jamila,, nan suka fito daga gidan, har bakin get ta rakosu " tana daga musu hannu dama sunyi,, masanyar member ita da bilal,, sai murna take tasamu saurayi hadadden gaye " kamar ameer Bayan sallar isha"i zaune suke sunata dariya,, ikram tace waiku lfy kuke wani "gaman ido kuma dariya,, Fatima tace momsy ai munyi,, maganin yan iska ne,, Ameera tace momsy,, ikram tace,, baby "wasu yan iska kuma,, suna dariya suka bata labarin komai,,, cike da al'ajabi da mamaki take, kallon, su tace haba koda najifa "" anty haleema bata amsa gaisuwa ta yau naga ta amsa,, ashe kune kuka,, rikita su " Ameera tace wllh momsy " munkasa bacci ne,, saboda rashin mutumcin da,, tayimiki ""shine muka mata kashedi tace har abada bazata sake yiwa uncle aureba "" dariya ikram tayi tace,, yaran nan gaskiya bakuda dama,, haka suka ringa hira har bacci yasoma daukar,, Fatima ikram tace, suje su kwanta,, Yau zasu tafi gida duk sun hada kayansu suna jiran ameer,, Ikram tace zanyi kewar ku sukace muma haka momsy,,ai zamuke, zuwa duk week murmishi,, tayi tace to, ana yin la'asar saiga,, Ameer yazo daukar su,, da gudu suka karawa inda yake suka rungume shi a tare,,, yace iyee kaga yaran,, momsy " dariya sukayi tukun suka shiga,, ciki,, gaisawa sukayi suka taba yar hira tukun suka fito,, zuwa waje "da kayansu da tsarabar,, tuni ansaka musu,, ita a mota,, suna dagawa,, ikram hannu har suka fita Ikram harda hawayen ta saboda sati dayan nan ba karamin sabo sunkayi, ba nan takoma ciki,, NA GODE DA COMMENTS DINKU [27/10, 22:39] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍️ 💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪 💫(J.W.A.)💫 41—42 Suna, isa gida da sauri su ameera suka,, fito daga motar " sukayi,, gidan , mommy , mommy suke cewa,, da sauri,, suka rungume,, ta suna dariya " sukace, i miss you mom,, kara rungume su tayi tace , miss you too,, sakinta,, sukayi sukayo,, wajan inna,, da take kallon su , kwanciya "" sukayi ,Ameera tace , Inna ta nayi kewarki,,, murmishi, Inna tace nima haka, yakuke, nan suka tashi ajikinta suka tafi wanka ameera tayi sama Fatima tayi dakinsu Ameer ne yashigo da sallama ,, amsawa mom tayi, tace sannu, da zuwa yace yauwa,, mom sannu da gida, kayansu aka kawo mai gadi ya, yashigo,, dasu Baki mom tarike tace wai, Ameer duk wannan kayan fa,, murmishi ameer yayi yace anty ikram ce fa mom, nace , sunyi yawa amma tace bata rageba " murmishi mom tayi, tace to Allah yayi albarka,, ameen yace nan ya zo wajan inna,, yace barka da warhaka inna ' dangware, mishi goshi tayi yace wash,, kai inna wllh akwai zafi fa, yar dariya inna tayi tace " sallamenme,, to ba yarda badai zanyi ka, kawo mana abokin ka bature gidan nan ba, Dariya yayi, yace kefa inna baki mantuwa,, ai tinda, bakiso bazan kawoshi ba nan yamike yayi sama Yana shiga,, tana fitowa daga wanka,, suna hada ido murmishi tasakar,, mishi shima murmishi,, ya mayar mata,, kusa da ita yazo " man ya amsa yace oyaa,, zauna nashafa miki, ba musu ta zauna, , tace yaya kallon ta " yayi ta cikin madubin tace nayi kewar ka, murmishi yayi yace,, aina fiki,, tace anya kuwa yaya,, yace sosai makuwa,, tace to shikenan ,,yagama shirya ta cikin doguwar riga suka sauko kasa,, Su bilal soyayya ake zubawa shida jamila,, sosai suka saba da juna, hakan yasa, Bilal fadawa ammi ,, cike da farin ciki take saka mishi albarka,, tace da zarar babansa yadawo zata fada mishi don aje nema mishi auren ta sosai,, yaji dadi " da maganar ammin nashi, Haka kuwa akayi, daddyn bilal,, daya dawowa ammi ta sanar dashi komai ,, shima da farin ciki yace,, zan kira Alhaji Muhammed,, sai muje da abban anass,, ammi tace to Allah yakaimu lokacin ,, yace ameen Bayan kwana biyu, aka je tambaya wa bilal auren,, jamila baban jamila babu wani,, gardama " yabada ta,, aka saka biki, wata biyu masu zuwa ,, nan suka dawo " gidan cike da farin ciki , aka shedawa, dangi bikin bilal nan da wata biyu masu zuwa,, sosai kowa ke nuna farin cikin sa Da sauri ameera, ke saukowa daga,, kan bainan,, Fatima ce tafito itada fauziya " suka gaisheda,, mom inna tana dakinta,, komai cikin sauri suke saboda yau islamiya ,, zasu tafi malamin su yace, kowacce zata,, amsa mishi tambayoyi dazai,, wa duk daliba,, acikin su,, basu ci na kirki ba suka tafi,, mom na musu addu'ar samun nasara ,, direba yakaisu yau saboda,, ameer shima tin da 6:30am yabar gidan Kowa yazauna cikin aji suna,, yar hira nafeesa,, tacewa ameera besty, Allah yasa dai ayi mana tambaya,, marar wahala,, dariya ameera tayi tace to amen dai ke uwar " yan tsoro itama dariyar tayi tace bazaki ganeba bane besty shiyasa,, basu gama magana malamin yashigo cikin ajin kowa,, yayi shuru yana sauraron jawabinsa,, Gyaran murya, malamin yayi yace " yau zamu bada tambayoyi daga cikin abinda ake muku,, zaku amsa yace ,,Ameera Ahmed ki fada mana shika—shikan musulinci guda nawa ne?? , muna jinki Mikewa ameera tayi tace assalam alaikum yan uwa,, kamar yadda,, yake acikin littafin kawa'idi,,shika—shikan musulinci guda biyar ne gasu kamar haka باب قواعد ا لإسلام: وأما قواعد ألإسلام فخمسة،أولها: شهادة أن لا إله الا الله وحده لا شريك له و شهادة أن الحمدا أعبده و رسوله، وبعده ألصيلاة،والصيام، والزكاة،وحخ بيت الله لمن استطاع إليه سبيلا. ومن لا يعرف هذه ا لاشياء لا تجوز شهادته ولا إمامته ومن صل خلفه يعيد ابدا،هكذا روي عن سعبد بن المسيب ءاخر المتقدمين.::wato ma'ana Babin shaka—shikan musulinci: Amma shika-shikan musulinci guda biyar ne,,,na farkonsu: Shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai babu abokin tarayya a gare shi, Da shaidawa cewa annabi Muhammadu bawansa ne kuma manzonsa ne Bayansa sai sallah da azumi da zakka da ziyartar dakin Allah ga wanda yasami ikon zuwa duk wanda bai san wadannan abubuwan ba, to yin shaidarsa ba t halatta ba ko limancinsa, kuma duk wanda ya bi shi sallah ya sake sallar har abada haka aka rawaito an sa"iidi bnil musayyibi,aakhiril mutakaddimiinia. Ameera takai karshen jawabin ta tana sauke,, ajiyar zuciya, Murmishi malamin nasu yayi yace barakallahu fikii ya ameera Allah yakara basira da ilimi mai anfani ta ameen mlm nagode,, Sauran yan ajin sukace allahu akbar ,, Tukun aka soma, bin ko wanne ana tambayar sa, wani yafadi,, daidai wani yayi " ba daidai ba, ahaka har suka tashi, Ameer ne yazo yadauke su suka tafi gida Haka rayuwa gidan ta kasance musu, cikin farin ciki ,, saidai yanzu ameera ta soma nutsuwa, amma ko yanzu shirman zancen yazo saita yi,, mijinta kuwa, basu da wata matsala da ameera duk abinda yakeso shi take mana,, A bangaren gidansu Bilal, kuwa shirye shiryen biki suke yi sosai,, saura kwana goma yanzu bikinsu,, su ameer abokan ango suma , suna nasu shirin Ameera kuwa duk week sai taje gidan ikram, ta yini sai yamma akawota gida har gidan su jamila take zuwa,, saboda bikin ya matso kusa su uku suke zuwa,, ameera fatima nafeesa, sosai suka shaku da juna Yau anass yace shima zai fadawa,, dadyn sa ya tambayo mishi auren Fatima,, dariya su bilal ke mishi sucemishi mijin yarinya,, haushi yake kamashi ya kyalesu dan yagaji da wannan abun nasu yana zuwa gida yafadawa mom dinsa tafadawa dad dinsa , babu bata lokaci aka je gidan su fatima neman auren , ta bayan sunyiwa daddy bayani, murmishi yayi yace haba dai,, yanzu saboda,, wannan ne kuke neman izini na , ai kawai kusaka rana , dadyn anass yace ai dole, ne a matsayinka na mahaifi "" daddy yace to nabashi fatima nan suka tsaida ranar bikin fatima,, wata daya kadai, Daddy daya, samu mom da maganar,, bataso hakan " ba tace yanzu dadyn su sai ayiwa fatima aure alhalin,, Fauziya batayi ba, murmishi daddy yayi yace fadila, kada kidamu ai shi aure lokaci gareshi ita nata lokacin ne bai zoba shiyasa kikaga, hakan ta kasance " tace hakane to Allah yakaimu yayi musu albarka,, yace ameen, Ameera ce ta kalli,, mom tace mom kallon ta mom tayi " gwabe fuska tayi murmishi mom tayi tace to yau kuma yan rigimar ne my daughter,, turo baki gaba tayi tace to nima yaushe zaa saka ranar bikina ayi irin nasu fatima,, dariya tabasu,, daddy yace tare zaa muku ai daughter,, da murna tadawo wajan daddy tace da gaske dad gyada mata kai yayi,, yace insha Allah daughter,, Ameer na jinsu bacci a idonshi,, ya mike yace to saida safe Mikewa ameera tayi,, tabishi suka yi sama, toilet yanufa,, ruwa ya hada musu "yazo yakama hanun ta suka shiga,, sukayo wanka " da alwala nafila sukayi kamar yadda suka saba,, tukun suka dawo,, gado,, " addu'a yayi musu sosai tukun,, yashafesu da ita suna,, kwanci ya janyota jikinsa,, da sauri ta kara rungume sa,, yaja musu bango Thank you for comments fans [27/10, 23:07] MRS. MU'UTASIM: 🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀 🌟 𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮 𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍️ 💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️ MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪 43—44 Yau tinda farar, safiya inna tafito, daga dakin ta,, tazo falo tana son taga wanda zai fara fitowa ta sauke, mishi masifar ta,, kuma ameer takeson yiwa Yar aikin su mom tayi sallama,, amsawa inna tayi tace ke kuma daga ina,, Kasa dakai baba laraba tayi tace,, nazo aiki antashi lfy , Harara inna ta aika mata, tace ashe dama kece mai girki amma kika ki zuwa da wuri, tin kafin asuba nakejin yunwa,, to bazai yiyuba kike makara mutane,, sunajin "yunwa, takai magana tana gyara daurin dan kwalin ta Baba laraba tace kiyi hakuri, Inna yau din ne na tashi bana jin dadi, Inna tace to shikenan kinci darajar fadila da saina saka an koreki,, ko bakisan Muhammadu din,, nina haifeshi ba to tashi kije maza kidaura sanwa yunwa nakeji Baba laraba tace, to inna nan ta shiga kitchen din tana dariya tace, kai inna badai masifa ba da farar safiyar nan amma ki sauke min fada, koda yake da yunwa ma Yana zaune sai murmishi yake,, yace,, beauty ya kike ya tunani na nayi missing dinki sosai jiya muna ta,, zirga zirga ban samu nakira kiba, Jamila tace lfy lau nake ina fatan habiby na ya tashi cikin koshin lfy,, kasan nafika kewar ka jiya kadai dabamu yi magana Murmishi bilal yayi yace haka dai,, kikace amma nasan nafiki, ankusa kawomin ke muzauna a gida daya daki daya muci abinci a kwano,, muyi bacci a gado daya mu rufa da bargo daya yakai karshen maganar yana murmishi Kunya ce takama jamila,, kamar yana ganin ta, ta rufe fuska tace, kai habiby wannan, zaro batu haka,, ai wllh harnaji kunya,,,, Dariya yayi yace to shikenan kinga anass da ameer suna nan dana fada miki wata magana, Itama dariyar tayi ,,, tayi saurin kashe wayar ta tana jin dadin samun bilal a matsayin mijin dazata,, aura Shikuwa, Bilal yana kashe wayar dukan wasa, Anass yakai mishi yana cewa kaifa, wllh dan iska ne, indai soyayya ce munga *ameer da ameera* ma ba kai ba Dariya bilal yayi yace to kaima kayi mana, inka isa,, haushi, ne yakama, shi yace to shikenan, bari kaga video call ma zan kira Fatima,, Wayar shi ya fiddo daga aljihun,, sa yana kiran member,, Fatima,, lokacin tayi wanka ta saka kaya tana kwalliya, ganin kiran anass da sauro ta dauka tace hello yaya anass, yakake Lumshe ido, yayi jin muryan sahibar tashi yace lfy lau Fatima yakika tashi tace lfy lau Tace wai kasan me yaya, yana murmishi yace a a saikin fada, dariya " tayi tace kaga kwalliya nakeyi, kallon wayar yayi,, yaga tamishi kyau " shagwabe fuska tayi, tace yaya wai bazaka zo kakaini,, shan iska ba ,, Anass yace to shikenan zanzo anjima,, " cikin farin ciki ta, yiwa wayar kissing, har sau uku,, Anass cewa yayi wow my dear wannan duk nawane,, tace eh yaya maza kazo karka ki, zuwa yace, to badole nazoba " nan ya kashe wayar, yana kallon, su Dariya ameer yayi yace,, aikin banza duk kanku baku,, iya soyayya ba kowa acikinku yasan neni oganku,, Har haden baki suke anass da bilal suna cewa haba dai malam,, waya fada maka,, banza ya musu cen kuma yace ai dai nafiku,, my wife kwana nan zakuga ta haifa min twins mace da namiji, dariya sukayi bilal yace, kilama,, sai beauty na ta riga haifamin nawa babyn,, kyalesu yayi dan ya lura suna son sakashi yin magana dayawa yace,, banzaye kawai,, sai kuyi ai dariya suka sakeyi yace wato kun maidani kakan ku ko, to kutashi mutafi nan suka fita wajan, Masu iya magana sukace, rana bata karya saidai uwar diya taji kunya, yau ne ranar daurin auren, Jamila da , Bilal gidajen biyu, kowa sai shirye shirye suke mazan sun tafi wajan daurin aure matan kuma zasuje,, dinner Su ameera ansha kyau mai kwalliya ammi ta dauko har gida aka musu ameera da Fatima da nafeesa, sai yayyun bilal mata, zarah da khalisat,, dan haka sai yauk'i akeyi su nafeesa ,, Bayan anyi sallar jumma'a,, aka daura auren bilal da jamila,, akan sadaki naira dubu hamsin, masu shedawa suka soma sanar wa,, Amarya tasha kyau kamar ka saceta ka gudu sai murmishi take zubawa,, sosai saboda anass ya turo mata messenger ta dauki,, wayar, ta soma karanta sakon kamar haka, Assalam alaikum Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah,, Alhamdulillahil lazi bini"imatihi tatimu salihati,, dukan yabo da godiya sun tabbata ga allah tsarki ya tabbata ga Allah , Allah nagode maka daka nuna min wannan rana mai albarka mai cike da farin ciki daa annashuwa,,, Habibty na ina godewa Allah daya bani ke a matsayin mata Allah yabar mu tare Allah yabamu zaman lfy da zuri'a dayyaba, my beauty na ina sonki ina kaunar ki, daga mijin uban ya"yan ki masoyin ki bilal Allah yamiki albarka mrs. Bilal,, tana kai karshen karanta messenger din taji wani farin ciki ya mamaye ta Dariya ce ta subce mata,, su samira sukace ke kuma,, lafiya ,, kike dariya "Jamila tace ba komai nan ta,, kalli wayar tashiga wajan,, messenger din ta soma rubutu kamar haka:, Mijina ina addu'ar Allah ya albarkaci auren mu yabamu zaman lafiya " mai daurewa na har abada, ina cikin farin ciki da Allah yabani kai a amatsayin miji "Alhamdulillah ala ni"imatullah tana kai nan ta tura mishi ta kashe wayar Lokacin dayaga sakon,, da karfi yace yessss my habibty na,, baisan lokacin dana rungume anass ba dariya ameer " yakeyi harda rike ciki yace anass kasan fa farin shiga soyayya " kamar zararru,, suke komawa " dariya anass yayi yace eh ai naga alama,, dan iska kawai ni cika ni kawani makaleni,, kamar nine jamila " Allah dai yasoni da nima zanyi auren nan wani kwanakin,, Ido lumshe bilal yace friends baza ku gane bane,, habibty na ta daban ce,, kyaleshi sukayi , Anass yace malam katashi kashirya kasan,, ana yin la"asar zamu tafi dinner party yau ko kayi kashirya,, " nan ya tashi yashiga,, toilet Su ameera,, ansha kyau" kayan ankon su zasu saka ,, breziya zata balla amma hannun ta ya kasa kaiwa,, wajan Fatima ta nufa tace please ballamin,, wannan tana nuna mata breziyar hannun ta "", banza ta mata, kusan minti uku tukun,, tace kije yaya ya balla miki,, bazan iya ba " fuskar tausayi tayi tace haba sister nice please ballamin,,, tace a kuma sai kiyi ai juyawa,,, ameera tayi " ta rasa ya zatayi kuka tasoma , duk Fatima najin ta ta shareta, hijab dinta ta saka ta nufi part din bilal tana kuka Tana tafiya kuma bata dena kukan ba,,zarah ce ta ganta,, zata fice tace ameera lfy kike kuka batayi magana ba sai kara sautin kukan ta da tayi da mamaki zarah ke kallon ta tace kiyi magana,, mana sai a lokacin tace ni wajan yaya zanje " murmishi tayi tace to shine kuma na kuka jeki to nan ta fice tana rera kukan ta duk wanda yamata magana,, bata kulashi har ta kai part din bilal " Kofar sukaji ana bugawa,, ga kuma sautin kuka " saurarawa ameer yayi da sauri yamike yace wannan wife ce kowa yatabo rigima, bude kofar yayi Kamar tana jiran shi take da sauri ta fada jikinshi tana kuka,, rungume ta yayi yace,, waya taba min ke ne yanzu yaga hukunci,, dagowa tayi tana kallon shi Tace yaya ba fatima bace jin haka anass yace kar ayima sweetie na sharri turo baki gaba tayi tace wllh yaya anass babu wani shiri ameer yace kyaleshi muje wancen dakin kifada min ,, nan suka tafi anass yace kundai jidashi iyayen rigima kyaleshi ameer , yayi yace banida " lokacin ka ta matata ", nakeyi nan yabi bayan ameera Suna shiga yace zo nan,, ba musu ta karasa,, inda yake zaune janyota yayi jikinsa,, yace menene fatima tayimiki "" shagwabe fuska tayi tace ,, wai nace ta ballamin breziya na shine fa tace bata mun saidai " nazo kayimin,, murmishi yayi yace to yanzu ina breziyar "" shijabin ta cire tace gata,, ajikina amma na kasa ballawa "" da sauri ya cafko na fulanin ta,, a tare suka ja numfashi Cikin kasa da da murya yace,, wife please na rage zafi yau kwana uku fa baki kula dani. Kinzo gidan ammi kin tare,, Luf tayi ajikinsa,, bata ce komai ba dan ,, itama tana kewar mijin nata,, a hankali tace,, indai zai faranta maka rai ka yi yay " bata kai karshen maganar ba ,, ya hade bakinsu "" duk abinda yamata saita maida mishi , sosai ta taimaka mishi,, sunfi minti,, ashirin kafin ya saketa,, suna maida numfashi saida yasaita kanshi,, kafin ya balla mata,, ya gyara mata sket dinta, " Yace wifi na Allah, yamiki albarka,, tace ameen yaya rungume ta,, yayi kafin yasaketa, ya kama hanun ta suka fito, Suna fitowa suka ga su bilal dariya anass yayi yace kaga nasoyan asali " boyewa tayi a bayan,, Ameer tace yaya nidai ka kaini falo,, hannun ta yakama suka, tafi su bilal na musu dariya, Anass yace shege abokina yasamu yar karamar,, yarinya sai sheke ayarshi" yakeyi, dariya sukayi nan suka fita Suna fita sauran abokansu,, suka zo kowa da motarshi,, gidan su amarya,, jamila suka nufa ", suna zuwa nan aka soma daukar kawayen amarya ana kaisu hotel din da za'a dinner party din Bayan kowa ya tafi sai ameer da bilal , ameer ne zai dravin dinsu,, suna nan zaune,, aka fito da amarya,, Ameera ce agaba sai su samira a bayan amarya,, nan suka saka Jamila cikin motar,, tana zuba kamshi mai sanyaya zuciya,, cikin kwalliyar ta na blue din Les mai daukar, hankali Ameera ta zagaya zata shiga wata kawar jamila tace. Ke yarinya ni zan shiga gaba kallon bakida hankali ameera tayi mata tace ban gane ba ,, wannan ai babu mai ikon zama anan sai ni a kufule,, matar tayo,, kan ameera,,, ta wanke ameera Da mari tana huci tace ke har kin isa ina magana kina maidamin,, ta juya kenan zata dawo tashiga taji itama an wanke ta da mari har hudu ko ina biyu²,, a gigice ta dago tana,, neman wanda ya mare ta,, kai ta daga taga,, Ameer yana huci kamar wani maciji Ameer yace wllh kinci darajar jamila da saina miki dukan da ko wani,, yace miki ki maran mini mata bazaki kalleshi ba ke har kin isa na zauna waje daya dake kucaka kawai bagidajiya,, to wllh ki kula babu wanda ya isa taba jikin ameera yazauna lfy yana kai karshen maganar tasa ya matsa kusa da ameera Bude mata hannu, yayi fadawa jikinsa tayi tana kuka bubuga,, bayanta yayi " yana rarrashin ta kafin tayi shuru yace na rama miki maza Wacce aka mara kuwa haushi da kunya da danasani ne yakamata,, ashe dama matar shice kuma sai taga,, suna mugun kama,, tace wannan kila auren gida ne a kunyace,, ta shiga wata motar,, Bilal da jamila basuji dadin abinda ya faruba,, haka suka bar gidan sukayi hotel din da ake dinner party din Abokin ango ne suka tsaya,, a waje saida DJ yasoma kiran amarya da ango da abokan su zasu shigo kowa yashirya nan kowa ya zuba idonshi akan kofar shigowa,, Jeruwa sukayi bilal da jamila agaba ameer da ameera a bayansu, Anass da fatima abayan su ameer ,, tukun saura mutane suma suka jera ,, nan aka soma shiga,, kida aka kunna " na soyayya,, nan suka shigo, kowa sai kus kus yake yi wasu kuwa, sun dauka ameer da ameera ne,, amarya da angon,, saboda yadda sukayi kyau sosai ga kamannin su da suke da juna Nan ango da amarya suka zauna,, tukun abokai,, Nan aka bukaci abokin ango yatashi yabada dan takaitaccen tarihin ango,,, Ameer yakalli anass yace kaje kai kabada, Anass yace kai yafi dacewa kabada ba niba Ameer yace nifa natsani wai bada wannan tarihin banaso,, Anass yace ka daure mana ,, nan ya mike Ganin hakan yasa ameera ta mike tace,, yaya zanje wata daga cen tace kai kalli wannan yarinyar duk inda gayen nan yayi sheta bishi dayar tace yayan tane fa ko bakiga suna kama ba,, tace eh kuma hakane da alama ita autarsu ce Hannun ta yakama,, nan suka je wajan da ake DJ din yabawa, Ameer spika yasoma,, bada tarihin ango,, amma gajeren bayani yabada saboda shifa ya tsani yazo biki yaji ana bada wannan tarihin na banza da wofi,,yana gama wa " ya kama hannun ameera suka koma,, inda suka tashe Mutane sai kallo su sukeyi yan matan kuwa kowacce sai kallon shi takeyi Su ammi da mommy da mama da momsy ikram suna wajan murmishi ikram tayi tace kai ina sonku dariya tabawa su mommy,, ammi tace ai nima suna burgeni ameer da ameera,, Ikram tace ga batada wuyar sabo nan suka soma yar hirar su Haka aka bukaci kawar amarya tabada story din amarya,, nan samira ta tashi " ta bada tarihin amarya,, Haka akaci gaba da shagali, har aka tashi kusan magarib gidan ammi aka yi da amarya gobe,zaa yi walima ta mata kawai Yau da misalin karfe 4:00PM na yamma aka soma gabatar da wa"azi na mata sosai malamar take jan hankali akan zaman aure kowa,, yayi shuru yana sauraron ta a haka aka gama walimar kowa ya tashi Da dare aka kai amarya gidan ta,,, Wanda yake gida dayane amma part uku ne daya na bilal daya na anass daya na ameer,, a gida daya sukayi gininsu dan sunci suna son karfafa zumincin, su hakan kuma yayiwa iyayen nasu dadi sosai Karfe 10:00PM aka rako ango dakin amarya daga ita sai ameera sai fatima sai samira ,, nan samira tace abasu kudin siyan baki,, babu bata lokacin suka basu nan suka musu sallama,, har bakin kofa bilal ya rakasu,, kuda bilal ameer yazo wajan, kunan shi yace kabin min kanwata dai ahankali,, nasan bakada kirki dukan wasa yakai mishi suna, dariya nan suka tafi shiam yakoma cikin wajan jamila Salla dukayi da addu'o'i sukaci kazar su tukun suka rufo kofa,, (nima nace ango da amarya asha soyayya lfy) Saida suka fara ajiye samira tukun anass shima yamusu sallama suka nufo gida, kowa makwancinsa yanufa su ameera sukayi sama,, Fatima tayi dakinsu!! Anan zan dakata [27/10, 23:22] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* *💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *Marubuta masu aiki da jarumta jarumta domin wa'azartarwa ilimantarwa nishad'antarwa tare da fad'arkawa da jama'a bisa harshen hausa 💪* *💫(J.W.A.)💫* *45—46* Suna shiga a daddafe ameera, tayi wanka ta dauro alwala suka yi salla tukun sukabi lafiyar gado Yau ameera tayi last din zuwa school gashi yau, malamin nasu mai tsauri ne baya karbar uziri idan ka makara bakazo ba da wuri inhar yarigaka, to lecture din shi tabarka Nafeesa ta mata text message tace besty wllh yau , mlm musa ne kuma harya shiga dan haka anbarki, tana karantawa ta kalli ameer tace, waiyo Allah yaya kallon ta yayi yace meya faru , fuskar tausayi tayi tace to yaya please ka rakani ciki, wllh mlm musa ne bazai barni na shiga ba , yace to saboda me tace please yaya kazo ka kaini idan, yaga dakai zaibari nashiga " Ameer yace to muje nan suka fita a motar suka nufi class din su ameera Suna zuwa bakin kofar noking yayi mlm musa, yace yes come in shiga ameer yayi amma daga bakin kofa ya tsaya kowa kallon yayi, mlm musa yataso yazo wajan ameer " yace, assalam alaikum amsawa mlm musa yayi suka yi musabaha ameera na makale abayan sa,, janyota yayi gabanshi yace, please sorry yau ansamu akasi ameera tayi last din zuwa school kuma lefina ne nine ban kawota da wuri a mata uziri Mlm musa na murmishi yace amma kanwarka ce ko shima murmishi yayi yace mai kagani yace tsananin kamarku,, Ameer yace eh kanwata ce kuma matata,, da mamaki yace sure yace yes am sure , mlm musa yace ameera zoki shiga , nan ta kalli ameer tace yaya kadawo fa ka daukeni, da wuri ,gidan momsy zanje kuncinta yaja yace to wife mata jeki,, murmishi mlm musa yayi yace iyee masoya kenan,, yar dariya yayi yace thank you mlm musa yace ba komai nan yafito ita kuma ta shiga ciki Tana shiga, duk idonsu, akanta mamaki yakamata,, tace to ikon Allah ku kuma lfy kuke kallon ko na cenja kaman ni ne wata yar ajin su ameera tace eh ba dole kalle kiba munga yadda kuke kama da yayanki,, murmishi yayi yace to ai dama jini daya ba wasa bane yan mata " wata tace ni wllh dakin min kamu harnaji ina sonshi " nan da nan ameera ta hade , rai tace yayan nawa kikeso tace eh wllh sister,, please ki gabatar dani a wajansa kozan samu shiga " harara ameera ta banka mata " tace to wannan yafi karfin ki ,, tace kamar yaya ameera tace shidin mawane ni kadai *ameer na ameera* domin mijina ne da mamaki tace na gaske to Allah yabaki hakuri kinji ameera karkiyi kishi dani sakin fuskar ta tayi tace to shikenan nan tayi gaba Wajan nafeesa tazo da zauna tace hello besty itama ameera tace heyy,,Mlm musa ne yashigo nan kowa yayi shuru yasoma gabatar da lecture din sa kowa ya nutsu dan bayason wasa ko reni Bari muleka gidan amare bilal na hango a kitchen yana soya dankalin turawa da kwai duk yayi kaca kaca da kitchen din nan yahada komai yayi shayi gama komai yafito,, sama haura ,, wani daki yanufa " yashiga jamila na kwance tana baccin wahala,, " duk idonta sun kumbura saboda,, kuka " fuskar ta duk,, abin hawaye ne a bushe,, " kusa da ita yazo ya zauna Fuskar ta yashafa,, yasoma hura,, mata iska a fuskar,, a hankali tabude, tana ganin shine da sauri ta rufe idonta ta juya mishi baya , tana rufe fuska Kallon ta yayicike da so da kauna yace habibty na tashi mana nayimiki,, wanka bacci ya isa haka yanzu 11AM da sauri ta tashi tace da gaske jinjina, kai yayi yace, sosai Mike tayi da sauri takoma sai hawaye,, kallon ta yayi cike da tausayi yace zo nan hannu, yabude Mata,, shigewa tayi jikinsa ya dauke yakai toilet,, ruwa mai zafi sosai ya hada mata saida yaji zata iya shiga , ya dauko ta idon a lumshe Jinta tayi acikin ruwa mai zafi,, da sauri ta mike yayi saurin maidata yace please mana habibty zaki dena jin ciwon,, idan kika shiga, zama tayi tana kuka ,, tace nidai kafidda ni akwai zafi sosai lallashinta yakeyi har ,, ya mata cajin ruwa sau uku , tukun da fiddota daga ruwan, towel yasaka yanadeta, kamar baby nan yakai ta, gado Mai yadauko yazo kusa,, da ita she sunne kai takeyi, bata son su hada ido dan wani mugun kunyarshi takeji,, jashi duk yawani like mata,, sai surutu yake, cikata dashi " Towel din ya fidda yana kallon ta yana murmishi , da sauri tarufe fuskar tana sakin kuka tace,, nidai ka dauko min kayana nasaka sai wani kallo na yakeyi babu kyau fa, ganin mutum ba,, Dariya bilal yayi yace ,, to meye ban ganiba a jikin banza ta mishi ta kwace towel din ta rufe jikinta Shayi yakawo mata mai zafi a hankali yake bata harta shanye,, tana gamawa yabata magani,, tasha kayan ta ya dauko yasaka mata,, ya busar mata da gashinta,,, ya daureshi,, yace habibty kallo kigani na iya,, daure gashi dagowa tayi tana kallon madubi,, tace aikuwa ka iya sosai ,, yace da gaske tace eh,, rungume ta yayi,,yasoma kissing din ta,, badan tasoba yake maida mishi martani,, ganin yana neman,, zuge mata jib din rigarta,, yasa ta rike hannun shi tace,, habiby ka bari mana,, baima san tana yiba,, dan yama, manta da wahalar daya bata jiya da dare Kuka tasa amma yayi banza da ita,, saida yaki ta kara sautin kukan ,, tukun ya rabu da ita,, janyota yayi jikinsa " yace sorry habibty na,,, idan ina tare dake bana sanin komai,,, yace muje kasa an kawo abinci muci " ahankali take tafiyar,, danba karamin zozi takeji ba a kasan ta,, harta dan rame saboda wahalar,, data ci yace zai kira ameer yaturo mishi nosee ta dubata,, Ameer suna zaune suna hira ameera ta sauko daga sama,, cikin shiri tace yaya muje " Fatima tace ina zakije kibarni tace gidan,, momsy da sauri tace zanje shine baki fada minba,, da gudu Fatima, , tashiga dakinsu ta dauko mayafinta, Mom tace,, kema zuwan zakiyi ni kadai zaku bari agidan " Fatima tace please mana mom,, bazamu dade ba zamu dawo,,, mom tace Allah yakiyaye hanya ku gaishemin da. Ikram din,, sukace to, Ji sukayi,, ance la'ilaha ilallahu muhammad rasulullahi, (s .a .w .) Juyawa sukayi,, Ameera tace, menene inna ' tagumi,, inna tayi tace " ku yanzu inbanda Allah yahadaku, da galtalallen,, yaya ace kullin kuna yawo to nidai ", babu ruwana idan aka sace kuma,, uwar ita tayi,, badai kun biyewa,,Ameeru ba to saiya saidaku" dariya sukayi , ameera tace kai kedai baki rabuwa da neman fada menene na siyarmu,, gidan momsy zamuje fa Inna tace ingo nan ameera juyawa ameera tayi dakuwa,, ta mata tace uwarki,, Sadiya itace mai,, fadan sa ahamedu " ni zakicewa,, wai ina neman fada ai nasan dama bayin,, kanki bane,,wannan mai tsayin ne kamar bishiya "" yamiki asiri,, kuma saina karshi haba shiyasa ,, kike fitsara,, ashe asirin bai karye ba Tace kai kuma,,mai kama da buzaye ko fulani,, karka sake,, na kama ka, a hannun dama " Dariya ameer yayi yace,, Allah yabaki hakuri hajiya inna ikon Allah kenan ta baffa kakar *AMEER DA AMEERA* pilo ta dauka ta jefa mishi,, tace kaci kan uban ka,, kenan ku kadai ne jikoki na,, dan duk sauran bandasu,, sai kuma tayi murmishi ta maida dan kwalinta gefe daya, ta daura,, kafa daya kan daya " tace,, amma tinda ka kira sunan mijina,, ai shikenan kutafi abinku tana karkada kafa tana murmishi *(ni kuwa nace a su inna ciwon so yatashi kenan anki sunan baffa)* Mom ta danne dariyar ta tace son, maza kuje nan suka tafi Suna hanya sai surutu suke,, zuba mishi yana dariya " karar wayashi ne ya tsaida shi daga dariyar da yakeyi,, sunan bilal yagani,, faking yayi yace hello,,daga cen bilal yace aboki yakake dariya,, Ameer yayi yace ina lfy kaga gidan anty ikram zamuje,, murmishi bilal yayi yace please to katuro,, min nosee taduba, min habibty,, Ameer yace dan iska kardai ka illata min, kanwa,,, Bilal yace to indai wannan ne iskanci,, ai kai kafara yi " munafiki ko ji kake bansani,, wannan fresh din dakayi,,Ameer yace banza kawai ni banida lokacin ka muna hanya bari na kira maka nosee din, nan yakashe wayashi suka karasa,, gidan ikram " Hon suka yi mai gadin,, yazo da sauri yana ganin su da yabude musu,, suka shigo ko faking kirki bai yiba,, suka yi saurin " fitowa da gudu shiga ciki,, Ikram ta fito daga part dinta,,, da cikinta yazama babba masha Allah kamar yanzu zata haihu sallama taji anayi kafin,, ta kara taku saiganin,, su ameera " tayi da mamaki tace baby Fatima,, kune sukace eh, , kissing din ta suka yi dan babu damar rumguma,, Tace waya kawo ku sukace yaya ne yace agaisheki,, anjima zaizo daukarmu " tace maiyasa bazai shigoba " Ameera tayi saurin kama zancen tace hospital zaije, tace to Allah yakawoshi,, lfy anjima din, Zama sukayi suna mata,, hira tana murmishi ameera momsy idan kika haifi mace kisa mata,,, sunana Fatima ma tace nima idan biyu,, asa nawa sunan yar dariya ikram tayi tace to insha Allah nan suka ringa matsa mata kafafuwan ta sai lumshe ido takeyi,,saboda dama sun mata nauyi ga shi Abubakar baya nan haka suka yini har bayan isha"i tukun ameer yaje,, daukosu Shiga yayi suka, gaisa da ikram tukun suka nufo gida Lokacin bikin Fatima,, yayi sai gyara sukesha sosai ita da ameera,, anyi musu kitso da kunshi,, kamar basu ba *anan zan dakata* *ngd da comments dimku sosai ina yinku over* [27/10, 23:35] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* *💫💫JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantarwa ilimantarwa nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪* *💫(J.W.A.)💫* *47—48* Yaufa mutanen, kauye matan bakinsu daya manya da yara duka suka tafo , dan daddy yace kada awage kowa agidan mota biyu akayi manya mota daya yara, mota daya , suna tafiya ahanya hajara ta raka guda har uku, dan ita akwai hancin guda har, zuwa ake ana kiran ta tazo tayi guda , Rashida ta kalleta, tace" haba hajara duk kin cika mana mota ihu ,, murguda mata baki tayi,, tace to ina ruwanki ince dai nice kawar amarya ,, dariya rashida tayi tace hmmm,, kece kawar amarya lalle "" Hajara tace eh ai finkafin bikin yaya safiyan ya kira daddy da aka bani wayar tacemin nice kawar, amarya da to rashida ta amsa dan batason kara magana yanzu saita mata rashin kunya ba karamin aikin tabane " Gidan biki yacika da mutane sosai dangin mom dana daddy hadda autar daddy mufeeda tazo wajan bikin " da yaran ta biyar inna kamar ta goya ta dan murna sosai takajin dadin ganin autar ta,,, ta rabonta da ita yanzu shekara goma kenan ,, sai murna take yau gata ga mufeeda dinta,, itama mufeeda taji dadin samun family nata lfy lau babu wata matsala ga inna tadawo birni dazama Hon sukayi,, mai gadi yabude musu " nan motar su hajara tashigo ana budewa da sauri suka sauka ", hajara ciki tayi da gudun dan jiya ameera tace ,, mata diyar inna ta Dubai tazo,,,, tana shiga taga mufeeda a falo wajan ta tayi,, tace ummi ,, mufeeda ta rungume hajara tace,, kaga hajara har kunzo be tace eh ummi inasu umar ne da jalal,, mufeeda tace suna wajan ameer ne ,, tace to ina auta ne tace tana cen wajan yara ,,, haka tayi tayiwa mufeeda ita kuma sai murmishi take, tace kinga inda,, su ameera suke maza jeki ,, da dauri " ta mike tace to nan ta tafi abinta ita kuma mufeeda tace gaskiya idan angama bikin nan zan tambaya yaya yabani hajara dan yarinyar ,, akwai wayo Su ameera na daki angama wa,, ameera itama fatima ankusa gama mata sallamar hajara sukaji,, da sauri ta karaso tace kawata " amarya kitso ne ake miki murmishi ,, fatima tayi tace eh yanzu kukazo, tace, eh kusa da ameera taje ta kwanta a ciyar ameera,,, tana rungume ta " dariya ameera tayi tace ,,,masifatu " yaushe kikazo fuskar tausayi tayi tace haba,, anty ameera ", nafa yi kewarki yaushe rabon dana ganki " shine yanzu kike cemin masifatu """ shafa kanta ameera tayi tace wasa fa nake miki yar umma ,, yakike inasu rashida su Ibrahim da usman duk kunzo duka,, da sauri ta mike zaune" tace anty albishirinki, Ameera tace goro " Hajara tace to bani,, dariya ameera tayi tace to bari inna tazo saina amsa nabaki "", tace da khadija mukazo fa umma tace naje gidansu,,, ta hada kayanta muzo biki dan taganki Sa sauri ameera ta mike tace da gaske kanwata " tace eh anty ,,, bata gama maganar ba saiga khadija tayi,, sallama da sauri ,, ameera takarasa ta rungume khadija suna dariya,, Fatima tace to masu kawa " harara ta aikawa Fatima tace to kema baga taki nan ba hadda wani nuna iyayi,, murmishi " Fatima tayi tace eh anji din Karasowa sukayi suka zauna,, basu jima ba saiga ikram tashigo dakin da sallama ,, mikewa fatima tayi ta karasa wajan ikram ta amshi "" kayan hannun ta tace hannu momsy ki kadai kika riko,, wannan kaya danki wahala harara ikram tayi wa , Fatima tace,, wannan tambayar fa kinma bari na zauna ko " murmishi fatima tayi tace Allah yabaki momsy yan kannena,, Ikram tace suwaye kannanki cikinta fatima ta nuna tace gasu nan " banza ta mata tasamu waje ta zauna Ameera tace momsy na sannu da zuwa ikram tace yauwa baby wannan fa wacece mai kamarki,, tin kafin ameera tabada amsa hajara tace ,, iyee tab lalle ma ,, nidin ce baki sani ba harma tambaya,, kike to kanwar,,, Ameera ce buge mata baki ameera tayi ,, tace ke wllh kada ki mata " rashin kunya futsararriya,,, masifatu " kuka hajara tasaki tace, to ai bance mata komai ba Ikram ta shafa kan hajara tace yi hakuri zan rama miki kinji dagowa yayi tayi tace to ,, nan sukaci gaba da hira har dare ikram tana nan sai magani take basu ko basaso,, hade rai takeyi dole susha,, koda zasuyi kuka ne shesunsha, Washe , tinda ameer yafita,, baidawo yana cen gidansu anass dagashi, har bilal sai bayan magarib,, yabaro gidansu,,, Anass kafin yakaraso, ya ji ana kiran sallar isha"i " nan yatsaya,, yagabatar da sallar shi tukun ya ,, nufi gida bai wuce dakinsa ba sai wajan goma yana,, cen ' su yaya safiyan sun tsareshi ga yara sai hira sukeyi,, gwanin ba sha'awa Yana shiga sama ya batare, da kowa yaganshi ba ya shiga dakinshi wanka yayi " yayi nafila tukun yazauna wayar shi yadauka,, yakira ameera Lokacin itama tafito daga wankan,, tana goge jikinta taji wayarta na neman agajin gaggawa,, dauka tayi ganin mijin nata yasa,, tayi murmishi tace assalam alaikum, saida ya lumshe kafin ya amsa da amin wa'alaikum salam wife na Duk kin yadani kindena kula dani yaufa kwana hudu bangan ki maiyasa bazaa tausayawa bawan Allah ba,, ajiyar zuciya tasauke tace am so sorry yaya,, " wllh mom ta hanani zuwa wajanka tace harsai angama bikin fatima saimu koma cen gidan mu baki daya " Ameer yace to yanzu saboda Allah harsai jibi fa kinga gobe,, daurin aure da dinner jibi kuma walima,, tukun akai amarya , sake bashi hakuri tayi,, tace nima banajin dadin kwana anan ,, nakeyi ba duk atakure nake,, kwana Ameer yace to please kizo mu gaisa kinji kibiyo ta kofar baya kamar zatayi " kuka tace yaya wllh bazan iya fita ba su mom na falo hadda, Inna ummi mufeeda kuma,, tana cen ta kofar bayan,, tana waya da daddyn su umar,, Ameer yace to shikenan karki,, saboda karna sa kiji kunya awajan su, ga kuma inna inta ganmu ai mai rabamu sai Allah ,, dariya ameera tayi tace to shikenan bacci nakeji zan kwanta nan sukayi sallama ta,, kashe wayar " tana tuna mijin Allah yagani batajin dadin kwana anan dakin dole ce kawai tasa,, zata take kwana har lokacin tafiyar su gidansu A yau ne misalin karfe 4:PM aka sheda daurin auren Fatima da anass , akan sadaki naira dubu dari,, wajan yacika sosai mutane ne tako ina,,, saboda dukkan bagaren biyu farkon yin bikin agidashi ne , shiyasa suka gaiyaci,, abokan kasuwancin su da yan anguwa da yan uwansu,, duk inda ka kalla a anguwar motoci ne Lokacin da aka sheda auren anass ne,, yamata text message yace Alhamdulillah Allah yabin godiya ina farin cikin riskar wannan rana mai tarin albarka yau fatima kinzama tawa nazama ke kinzama ni,, Allah yabamu zaman lfy da zuri'a dayyiba , tana gama karantawa sai taji tama rasa mai zatayi kuka yakamata tayi ko dariya ko farin ciki zatayi ne duk ta rude ga gabanta da yake faduwa zuciyar ta nabugawa tana cikin hakan ikram da jamila suka shigo ,, wajan " Ikram ta nufa kanta ta dauka a kafadar ikram ,, ta tasaki kuka mai tsuma zuciya idan ka kalleta gwanin ban tausayi bubuga bayanta take yi tace haba Fatima wannan ai ranar farin ciki ne bata kuka ba kiyi hakuri kowa da haka,, yake barin ahalinshi yakoma,, wata " sabuwar rayuwar a wani gidan Ita kuma jamila ta tagumi,, tana kallon su tausayi fatima ne yakama ta saboda,,, daren farko ko fatima wani kalar, wahalar zata ji bazata "" taba manta daren farkon taba irin zabar datasha a hannun,, Bilal " saida aka dinketa kamar gwarya dinki aka mata ciki da waje saboda bilal bada wasa ya mata saida " tayi sati bata iya komai saiya mata" to a wai ita tana yar shekara 25years bare,, fatima yar karama,, wadda batafi 15years zuwa 16years ba tana fatan dai Allah yabata ikon jurewa Tabata,, Ikram tayi tace mrs. bilal mekike tunani,, ajiyar zuciya tasauke tace ba komai nan ameera tashigo,, agaba suka sakasu suna,, musu nasiha mai ratsa jikin, da nuna musu,, hadarin kinbin umarnin miji,, sosai suka nutsu suna daukar darasi Bayan sallar la'asar aka soma kai mutane wajan dinner party din daza"ayi su ameera da Fatima kowa yasha atamfar ango amarya tasha kyau sosai kayansu iri daya da,, angonta haka ma ameera da jamila,, duka irin daya da mazajensu,, nan aka fidda amarya waje,, inda mota biyu na jiransu,, daya ango da amarya Bilal ne agaba shida jamila dayar kuma ameer ne da ameera,, sai ikram abaya da khadija da nafeesa,, sauran duk suntafi suna gama shiga suka bar gidan zuwa hotel din da za ayi dinner din Inna ma tace baza abarta abaya ba,, saida mufeeda tace kar taje,, amma tace batasan zancen "ba nan suka tafi hadda maman mom Wajan ya tsaru sosai aciki kuwa DJ ne yace amarya da ango da abokansu zasu shigo nan kowa ya mika idonshi akan kofa Acen waje,, kuwa bude motar su Fatima ameera tayi tafito shima anass yafito,, nan suka jeru maza da mata, ita kuma ikram ciki tashiga,, ta barsu " su kuma suka jera amarya da ango agaba, bayansu sai " bilal da jamila agefensa bayansu sai ameer da ameera agefensa bayan su kuma su khadija ne da nafeesa da sauran kawayen su,, da school " nan aka saka kidan tarbar amarya da "ango da tawagarsu Suna shigowa,, kowa tabakin shi yake fada wasu nacewa sunyi kyau wasu suce ai,, amaryar yarinya cema ahaka dai suka karasa " wajan da aka tanadar musu " daumin zama Babu bata lokacin aka soma,,, neman abokin ango yatashi yabada story ango " Bilal yatashi yaje yabada tarishin ango a takaice ,, yakoma yazauna ,, nan aka nemi kawar amarya tazo itama tabada tarishin amarya " ameera ta kalli " tace yaya naje kallon mutanen wajan yayi sai kuma ya danne zuciyar sa yace jeki nan tamike " ta fara bada tarihin amarya tana,, gamawa "" ta koma wajan ameer ta zauna nan aka fara yin abinda ya tarasu Inna taso taje ta ballo musu ruwa, amma mufeeda tayi saurin hanata zuwa tace inna karkije "", kiyi magana kinga waccen dan sandar idan kika yi magana harbeki zaiyi mukuma " muna sonki bama son rasaki ,,,a rayuwar mu, jin haka yasa inna ta kame a kan kujera tsoro duk yakamata,, saboda tana dagowa suka hada ido da wani babban dan sanda,, da sauri ta maida kanta kasa " tace dama binzoba "" murmishi mufeeda tayi, tace ai ina tare dake, babu abinda zaimiki,, ahaka inna take a takure har aka tashi ni kuwa nace su inna ashe duk wannan masifar tsoron dan sanda kikeyi Gidan mama aka nufa da fatima ,sai gobe za'a kaita gidan ta suma su ameera acen zasu kwana Washe gari,, da wuri akayi walima aka gabatar,,, da wa'azin mata da zamantakewar aure bayan angama aka tashi nan aka soma shirin kai amarya gidan ta Cikin adonta mai matukar kyau,, aka shiryata cikin doguwa riga na lessin masha,, Allah Allah tasha kyau nan suka shiga mota sunsha nasiha sosai wajan mommy da ammi da mama da umma da ummi mufeeda da ikram "" sosai Fatima ke kuka,, ahaka suka tafi gidansu,, Rabuwa sukayi abiyu wasu ,, suka" akai ameera sashenta wasu suka kai fatima " bayan sallar isha"i aka suka zo suka sallami kawayen amarya aka maidasu gida Ameera ko ajikinta,, babu wani kukan data yi " tana nan zaune ameer yashigo,, wajan ya karasa suka yo alwala,, suka cin abinci kafin sukabi kwanta,, kamar jira ameer yake nan ya rungume ameera,, ya hade bakinsu ,, jikinshi har rawa yake saboda rabonshi da matarshi kusan sati kenan ga tasha gyara,, dan haka " bai bar ameera tayi bacci ba yana bakale da ita har wajan asuba "" Ameera kuwa batayi kuka ba amma taji ajikinta,, dan babu sasauci a wannan bangaren indai ameer ne Su fatima kan ,, da kyer anass ya bata baki,, tayi. shuru ya, janyota jikinsa ya rungume ta a tare suka saki ajiyar zuciya saida yaga tadena rawar jiki tukun ya,, mikar da ita ya cire mata doguwar rigar yace suje yamata,, wanka kunya, ce takama ", har zatace bazata jeba,, saita tuna da nasihar ikram tace kada mijin ki yace kiyi abu kice bazakiyiba,, nan tadawo daga tunanin ,, tace. to Hannun ta yakama,, suka shiga " toilet din ruwan yahada nan yazuba turaruka masu kamshi kafin ya juya yacire pan din da breziyar,, da sauri fatima ta rufe idonta ,, dariya tabashi ", yana kallon duk ilahirin jikinta saboda komai nata yacika kamar ba yarinya karama ba,, ajiyar zuciya yasauke yasakata aruwan shima yacire,, kayanshi yashiga yamata wanka,, shima yayi duk abinda yake,, fatima koda wasa " bata taba bude idonta ba,, har ya mata alwala suka fito suka tada salla , bayan sungama " yamata tambayoyi,, akan addini tabashi amsa daidai,, nan sukaci, kazarsu " bayan sun gama suka wanke hannun su "sukabi lafiyar gado Cen cikin ,,bacci ,, fatima taji ana shafa mata na fulanin ta da sauri ta yunkura zata tashi amma takasa,, saboda " Anass yasauke mata nauyinsa,, akanta " kuka tasoma yayi saurin ,, rufe mata baki da nashi bakin " mutsu mutsu take,, tana hawaye har ta gaji ta saddakar,, yau mutuwa ce tazo ba yadda take jin muguwar azaba bazata iya musalta a wata duniyar take ba Shikuwa anass, baisan tana yiba lamarinsa takeyi,, burinsa yakai inda yake son zuwa,, Saida yasamu,, nutsuwa tukun yadawo hayyacinsa,, da sauri yadaugota,, ji yayi tasaki jiki kamar ta mutu,, rudewa yayi " duk ya rasa ina zaije,, yayi bakin kofa yadawo yayi wajan,, sai cen tukun ya tuna da sauri yashiga,, toilet yahada,, ruwa mai zafi da sauri yadawo " yadauke yana shiga cikin ruwan , yasaka ta " jinta a ruwan yasa ta sauke nannauyar ajiyar,, zuciya sai kuka taji zafi " da sauri ta mike maidata yayi tana kuka ahaka yagasa ta sosai sai kuma taji batajin zafi sosai,,zanin gadon yafidda,, ya kai toilet yasaka cikin injin wanki,, tukun yasaka wani agadon nan ya kwantar da ita ka lullube ta,, Babu jimawa bacci yayi gaba da ita shikuwa zaman gadin ta yayi yanajin kamar ya hadiyeta saboda kaunarta,, kwanciya shima yayi ya janyota jikinsa bacci yayi dashi Haka rayuwar ma'auratan uku ta kasance cike da farin ciki da zaman lfy Ameera ce zaune tana tunanin anty karima yanzu rabonta da karima ankai wata biyu,, Allah yasa dai lfy tace tana,, mike ta gyara dakin ta,, Wayar ta tayi ringing nan. tadauka , ganin ikram yasa ta daga tace momsy na kin shareni ko nemana bakiyi,, muryar abubakar taji yace baby,, anmiki kannuwa har biyu tsalle tayi , tace waiyo dadi uncle yanzu ina momsy din yace,, bacci takeyi muna hospital ameera " tace lfy lau dai take,, yace babu komai baby tana lfy nan sukayi sallama gidan fatima tanufa hijab dinta ahannu saboda tsabar farin ciki *ana zan tsaya* *Ina godiya agareku fans masu karanta novel dina Allah yabar mu tare* [27/10, 23:59] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *JARIMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantarwa ilimantarwa nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa 💪* *💫(J.W.A.)💫* *49—50* Tin kafin ta shiga, ciki take " kwala wa fatima kira " fatima" fatima " fatima " ina kike fito kiji labari mai dadin Da sauri fatima ta fito tana cewa maiya faru ,, kike kirana haka " saboda bacci ne take,, kuma tana jin dadin baccin " ta Kallon ta , ameera tayi " tana haki kamar wadda tayi gudu tace yarinya,, momsy ta haihu kuma biyu " tsalle fatima tayi ta rumguma "" Ameera tace waiyo momsy mun, ta haifa mana,, kannuwa " har biyu Ameera,, tace suna asibiti kinga,, in akayi la'asar " saimu tafi gidan ko yanzu mu kira mom mufada " mata Fatima tayi kiran mom tafada " mata tayi murna sosai " nan sukayi sallama Zama sukayi suna,, tsara mai zasu siyawa " baby's din Fatima tace ,, musiya musu " kayan sawa, dana wasa " da takalma,, na jinjirai " haka yayi ko? Eh haka yayi inji, ameera,, nan tawa fatima sallama tadawo " gidanta sai murna takeyi " ta matsu ameer yazo sukaisu gidan momsy Su ameer basu,, shigo gidanba sai bayan la'asar ,, su duka uku,, Ameer da bilal da anass Anass daga,, daga police station dinshi Ameer daga hospital dinshi Bilal daga bank dan acen yake aiki A tare suka fito daga motar, nan suka gaisa tukun kowa yayi sashensa Ameer na tunkarar, falo dama ameera taganshi " rakubewa tayi cikin la bule Da sallama yashigo,, amma yaji shuru lekawa,, kitchen yayi amma baiganta ba kiranta,, yayi ji yayi an rungume shi murmishi yayi yace to yau kuma hadda, boyewa " janyota yayi zuwa gabanshi,, nan suka zauna akan kujerar falon zaunar ta yayi " akan cinyarshi yace tell me wannan,, dan bakin nasan " akwai bayani Turo shi bakin tayi gaba, , tace nidai kadena cemin bakina " karami ne ai irin naka ne Shafa bakin yayi yace , to naji " wife maiya faru Dagowa tayi tace yaya albishirinka,, yace goro shi a tunanin shi, zaiji ameera, tace tana da ciki Ameera tace momsy na ta haihu,, har biyu Ameer yace kai haba da gaske ko wasa Ameera tace wllh yaya yace to aikuwa " zama bai kama muba, tashi ki, shirya " kafin kifito naci abinci Mikewa tayi takawo mushi abincin "da komai duka ta ajiye mishi tukun tabar falon, Bangaren,, su fatima ma hakan ne itama " da murna ta tari " Anass tana fada miki shi , cewar ikram ta haihu yan biyu Murna yayi shima yace Allah yasa wataran,, namu ne " kika haifa min yana murmishi Boye fuskar ta tayi , tana dariya dan taji dadi kuma, taji kunyar shi Anass yace to kije ki shirya saimu tafi ko To, tace mishi nan tayi room dinsu na bacci domin yin, wanka Itama jamila,, Bilal tafadawa,, Ikram ta haihu saboda ameera tafada " mata a waya Shima farin ciki yayi, yace tashirya suje, su duka " saboda yaji labarin ta a wajan ameera,, tajima bata haihu ba Dukkansu, kowa yafito, nan suka shiga " mota sai gidan ikram Tin a hanya ameera ta bude data,, kamar kuwa " jira take nan " tashiga WhatsApp taga " momsy dinta ta turo mata baby's din,, da sauri t daurasu a status " tana mai rubuta musu addu'a ajikin pictures din tukun ta turawa,, fatima da jamila Basu jima ba suka karaso,, gidan ikram " hon sukayi mai gadin yaleko " ganin motar ameer ce yasa yabude " suka shiga ciki suka faking da sauri ameera da Fatima suka fito,,sukayi cikin " gidan jamila na binsu abaya, sai dariya take musu Da sallama suka shiga falon " amsa musu akayi ganin basusan " kowa ba yasa suka wuce part din ta, Wata ce acikin " yan uwan ikram tace ku bayin Allah ina, zakuje Da mamaki ameera ke kallon matar tace kamar yaya dakin momsy zamuje , ko wani abu ne Matar tace bazaku " shiga ba tinda ba gidan ubanku bane Ran ameera a matukar bace take kallon matar tace, ina ganin girman ki kuma wllh kinci darajar momsy da uncle,, da saina nuna miki ni ameera " ba kanwan lasa bace " Matar tace yanzu, zansa security su fidda, ku Ameera zatayi magana ikram ta fito jin hayani Ikram tace lafiya kuke daga murya haka, bata " lura dasu ameera ba " tana karaso wa kusan su nan ameera ta fada jikin ikram tasaki kuka Da mamaki ikram ke kallon ameera,, tace baby wani mai " tsautsayin ne ya taba min ke yar lelen ameer da momsy ta,, tana bubuga bayan ta, Fatima da jamila suka karaso wajan su,, nan ikram tace kai amma ina da amare agidan nan " Ameera ta dago tana turo baki gaba kamar zata sake , fashewa da kuka tace momsy ba waccen bace ta zageni wai zan zanje " room dinki Ikram kallon inda take nuna mata "" tayi kanwar ta sumayya tagani, tace ke sumayya " waye yace ki zageta " kinsan ko su waye su,, kinsan wani matsayi garesu a wajena " amma har kike zaginta to kishiga,, hankalin ki " duk wanda yakeson zaman lfy to karya tabamin baby Baki asake sumayya take, kallon antyn ,, nata tace to ai ni bansan itace " babyn da kike fada ba Banza ikram tayi mata,, ta jasu suka zauna " nan suka gaisa tana tambayar " ina mazajen nasu Fatima tace ai momsy suna waje " sunce sunason gaisawa " dake Ikram tace to bari na kira ameer ,, nace suje dakin baki " zan tarar dasu Mutanen falon kuwa sai kallon su ameera sukeyi " suna cewa wai a ina, ikram tasamu kyakkyawan yara " haka Ikram tace mama " ga baby wadda nake baki labarin ta " Wadda aka kira da mama ta washe, baki tace kuzo nan dukan ku,, Kusan ta suka matsa nan suka gaisheta ,, tukun suka koma,, inda suka tashi nan aka kawo musu baby's din Mace da namiji ne, ameera ji tayi kamar ta hadiyesu, saboda sosai sun shiga ranta Fatima ma rumgume namijin tayi,, tana murmishi Macen ameera tabawa,, jamila kallon babyn jamila ,, tayi tana cewa muma wataran " mune muka haifi namu " Ikram taje sun gaisa dasu,, Ameer kuma taji dadi harda su bilal Sai bayan isha"i tukun su ameera akazo daukarsu Kullin Haka suke zuwa su yini, gidan ikram har lokacin suna yayi nan sukayo siyayya tagani tafada su ukun, hadda mazajen su Ranar suna yara,, sukaci sunan *AMEER DA AMEERA* aikuwa lokacin,, su ameera kamar ,, tayi ihu dan dadi ansaka " sunan ta dana mijinta kai amma momsy tabiya su Haka shima ameer,, yayi farin ciki marar musaltuwa, jin ansaka,, sunan shi dana wife dinshi Haka akasha suna,, kamar aure ne ake gidan yacika dam Su anty haleema anzo suna tana ganin ameera nan da nan ta rude,, ita a tunanin ta ameera aljana ce ba mutum,, ba saida, taga dai mutum ce tukun tasaki jikinta,, amma bataso suhada ido da ameera Su ameera kirjin biki,, ansha kwalliya ita da Fatima da jamila ,, ga kayan da suka kawo,,Ikram kamar ta goyasu saboda murna Haka akayi suna taro yatashi lfy,, aka bar mai jego da jariran ta *BAYAN SATI BIYU* Yau ne ummi mufeeda zata,, koma dubai su ameera sunzo rakiya " suna zaune a falo hajara tafito, Da mamaki ameera tace hajara dama,, kina nan dariya tayi tace "tace ina, nan ai Dubai zamu tafi,, nida ummi mufeeda Ameera tace, wai ummi da gaske zaku " tafi dubai da hajara Mufeeda tace eh, ameera da ita zantafi,, bayan angama bikin ku, ne na samu " yaya ahmed da ,, zancen abani "" Hajara babu muso " yace yabani ita Cike da farin ciki ameera "tace to yayi kyau,, gaskiya, naji dadi Nan aka soma fiddo da, kayansu waje ana zubawa ", a mota Hajara mike,, kamar wani abu zatayi tace ", tace to jama'a mu zamutafi,, kasar turai sai adarul samalu tana koma ta zauna Dariya su mom sukayi,, sosai Mom tace hajara kinsan ina ne kuwa darul samalu kike cewa, sai acen Tace, ina nufin sai wani lokacin dan saina zama injiniyar computer,, Ameera tace to lahira cedai darul salamu ba wani wajeba,, ko idan kika koma,, dubai din bazamu,, zake ganin kiba Da sauri hajara, ta koma jikin,, ummi mufeeda tace " a a gaskiya inason na sake ganinku,, mana Dariya suka mata,, nan suka " fita kowa yahau mota " suka nufi airport suna zuwa,, babu jimawa" jirginsu,, ya yazo nan aka soma kara " babu bata lokaci suka shiga saida su mom sukaga tashinsu " tukun suka dawo gida su ameera ,, sukayi gidan su Suna zuwa tayi kitchen ta daura,, musu abinci " dawowa tayi falon taga ameer " yana nan kusa, dashi tadawo tace yaya gobe fa zamu koma school da islamiya,, hutun,, mu ya kare Kallon ta yakeyi yace, yanzu kenan gobe sai, school da islamiya ko Tace eh yaya insha Allah Yace to Allah yakaimu goben insha Allah Tace amen yaya bari naje magama girkin kar yunwa, takama min, kai Ameer yace to bari na kwanta , kafin kigama tace to Nan tamike tayi kitchen Da dare,, suna " zaune bayan,, salla " isha"i saiga fatima tashigo da sallama amsa mata sukayi,, nan ta karaso,, zama tayi tana gaishe su suka amsa mata Fatima tace, anty ameera momsy ta kira tace nahada, ku video call nan ta danna,, kiran Babu jimawa", Ikram ta daga kiran tana cewa hello Fatima ina baby take,, tin dazun nake kiran ta bata dagawa Saurin, matsowa " Ameera tayi tace waiyo Allah yau nayiwa,, momsy na lefi " wayar ce a room take na saka ta a caji ne, ni kuma ina falo " ga yaya Murmishi ikram tayi,, tace ina yake,, wayar suka , gyara suka saka ,, Ameer a tsakiya " nan ya gaishe ta Ameera tace , momsy ina takwara,, da mijina suke bangansu ba ko suna wajan uncle ne Ikram tace ,, a a gasu nan ta rungumosu, tana gyara " musu kwanciya ajikinsu,, suna tsaye basuyi bacci ba Ameer yace anty kinga wife tashi kyau, kalli har dariya takemin taga mijinta,, Ameera ta harare shi ta kallo wayar, tace momsy wllh mijina yafi kyau kinganshi hadadden,,, gaye dashi saima yagirma,, Fatima tace,, dukkansu,, suna da kyau " sosai Dariya ikram tayi jin yadda suke muso ,, tace duka suna da kyau kamar ku, kunga fa sunan ku garesu,, saboda suyi kamanni "" kamar ku yasa nasaka musu,,, sunanku dan haka kubari,,, su girma tukun sai,, a tantance" Ameera tace to shikenan momsy Haka sukaci gaba da hira , har wajan taran dare,, tukun suka kashe kiran " fatima, ta koma sashenta Washe gari duk sun, fito mazan,, zasuje wajan aiki matan kuma,, school " haka suka fita su dukansu,, Suna tashi,, daga school din gida suka nufo,, bayan sallar la'asar sukayi shirin islamiya,, dan yau akwai , taron malamai a islamiyar, tasu kuma,, za ake daukar dalibi daya acikin,, aji yayi wa'azi ko wani jawabin mai kyau ko labari sahabbai ko na innabawa ,, da sauransu, Tin kafin su kai islamiyar,, Nafeesa ta, kira ameera tace besty maza,, kizo nan da minti goma zaa fara program din ,, Ameera tace gani nan zamu shiga ciki nan ta kashe kiran suka fita,, a motar wajan program din suka nufa, suka zauna Babu bata lokaci aka soma gabatar da program din , malaman suka fara jawabi ,, sai suka gama tukun aka soma kiran dalibai Nafeesa,, aka kira,, aka ce tazo ta bada tarihin annabawa,, ko wata kissa Nafeesa ta to ta amshi,, spikar tace assalam alaikum suka amsa mata da amin wa'alaikum salam ,, Nafeesa tace yan uwana masu albarka da kuma,, iyayenmu laman mu ina mana barka da wannan lokacin da fatan,, duk kuna lfy Allah , yasa duk wanda yazo taron nan lfy yakaishi, gidan sa lfy,, suka amsa da ameen Nafeesa tace wata rana, wani sahabi ya tambayi manzon,, Allah (S.A.W .) Yace wani aiki ne Allah yafi so acikin aiyukan, musulinci wannene yafi Sai annabi Muhammad (S.A.W) yace (tud'u" imun d'a"ama) kaciyar ga mai jin yunwa ka taimakawa marar shi (watta q'ara"u salama ala man arabta waman lam"arifu) kuma kayi sallama, ga mutum koka sanshi ko baka sanshi ba ,,wannan hadisin ya koya mana mashimmancin, bayar da gudun mawa ta abinci Ko kayi kunu ,, ko kayi tuwo ko kabada ruwa sanyi,, ko kayi kosai duk zaka iya basai kace,, sai abinci mai tsada ba ,, a a koda ruwan sanyi ne kabawa mai jin kishirwa, to ka taimakesa,, kuma zaka samu ladan sa Dan haka yan uwa mu taimaka wa marayu,, masu bukatar taimako ko wanda suke kasan mu Nagode nafeesa ta fada tana ajiye abin,, maganar Mutanen wajan, sukace ce Allahu akbar Nan malamin ya yace masha Allah nafeesa mungode da tunatarwa,, Allah yasa ka da alkhairi Yanzu muna kiran ameera, tazo tadan bamu wata kissar, ko labarin sahabbai, nan ameera tamike " tazo ta amshi,, abin maganar Tace assalam alaikum yan uwan mu da iyayen mu malaman mu " ina fatan kuna lfy ,, Allah yasa,, yadda kowa yazo wajan, nan lfy Allah yamaida" kowa gidan shi lfy Amsa mata sallamar,, sukayi har da gaisuwar, Tace wata rana antaba, tambayar mala"ikan mutuwa azara"ilu Ka taba dariya Na taba dariya sau daya Kataba tausayi yace na taba tausayi sau daya Kataba mamaki Yace na taba mamaki sai daya To yaushe kayi dariya ya mala'ikan mutuwa azara'ilu Yace wata rana nazo kabar ran wanii bawan Allah minti daya in karbi ranshi, shikuwa alokacin yabada dinki takalmin sa fadi yake kasamin fata wanda zai shekara goma ina anfani dashi bai lalaci ba , azara'ilu yace wannan maganar tasani dariya Tausayin kuwa shine wata rana nazo daukar wata mata,, atsakiyar daji ga ciki tana cikin halin nakuda ga wurin babu kowa,, haka na zare ran baiwar Allah nan nabar jaririn yana kuka Mamakin kuwa shine wata rana, nazo daukar ran wani bawan Allah sainaga kawashi tana shaske da kamshi ga wasu mala"ikun rahama zunzo tafiya da ranshi saboda tsabar,, aikin sa na alkhairi sai aka fadamin cewa, jaririn nan ne ya girma yake aikin alkhairi To kunga wannan yana muna nuni da mutuwa bata shawara,, dakowa idan lokacin ta yayi,, saidai kaga mala"iku a gabanka, dan haka yaku yan uwana musumai " mukasance masu aikata alkhairi koda yaushe saboda,, mutuwa ba shawara take ba,, Tana kaiwa nan ta ajiye abin maganar takoma ta zauna Mutanen wajan sukace Allahu akbar nan malamin yace masha Allah tabarakallah malama,, ameera mungode sosai da tunatarwa Allah yabamu ikon aikata alkhairi ,, suka amsa da ameen haka aka ci gaba da program,, din har aka tashi , su ameera suka dawo gida a gajiye Suna zaune,, a falo sai hira sukeyi,, ameer yabude wata leda,, yace, ga turaren " na siyo miki nan ta amsa da murna,, Fesawa tayi a hannunta tin kafin takai hancin ta amai ya tafo mata, da gudu tashiga toilet din falon,, ta ringa kwara " amai kamar zata amayar da kayan cikin ta Shi kuwa ameer , duk ya rude yana rike, da ita har,, tagama ya wanke mata " bakinta suka,, dawo falon done hancin ta tayi tace please yaya banason warin sa ka dauke shi Da sauri ya rufe shi yana mamakin ita fa ta tace tanaso amma yanzu tace batason, warinsa cen kuma saiya shiga inda yake ajiye, kayan aikinsa na hospital daukowa,, yayi yazo yafara gwadata,, Babu bata lokaci yagano ciki ne da ameera harna wata daya,, da murna,, ya rungume,, ta sai kuma yasake ta yayi sujjada,, yana godewa,, Allah Yace wife munsamu,, karuwa ciki ne dake, da sauri ta tashi daga jikinsa,,, tana cewa da gaske,, nima zan zama mom " ko yaya,, yana dariya yace eh, Nan yakira mom yafada mata su bilal su ikram kowa yayi farin ciki Shi kuwa, ameera kamar ya, maidata cikinsa yana son cikin yayi kwari saiya mata scanning yaga menene acikin Haka taci gaba da samun kulawa,, kowa sai tarayyar ta yakeyi bata komai, saboda cikin yana sakata amai bata iya cin abinci *bayan kwana biyu* Yau tinda ta tashi, takejin faduwar gaba, ga zuciyar ta da take bugawa da karfi idan ta kalli ameer kuma sai taji yana bata tausayi,, sai kawai tasaki kuka ,, juyawa,, ameer yayi " yana janyota jikinsa Yace haba wife menene kike wa kuka ko wani abu ke damunki, shagwabe fuska tayi tace yaya gabana faduwa yake yi zuciya ta bugawa take,, da karfin gaske Ameer yace kiyi addu'a insha Allah alkhairi ne kada ki daga hankalin,, ki maza saka hijab din mutafi gidan mom Da to ta amsa badan ta yadda ba babu abinda zai sameta Fitowa sukayi suka, shiga mota hanyar gidan su mommy suna tafiya yana rarrashin ta ,, bai ankare ba kawai yakaiwa wata babbar mota, karo ji kake kiiii sai kuma motar su ameer ,, ta fada dajin gefen,, hanyar tana juyawa ,, Mutanen wajan sai fada sukeyi innalillahi wa inna ilaihin raju'un ,, wannan fa kila ya mutu,, ambulance ce ta karaso wajan nan suka zaro ameer a motar,, shi kadai babu,, ameera acikin motar,, saka ameer akayi a ambulance din suka nufi asibiti [28/10, 00:03] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *MARUBUTA MARU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪* *💫(J.W.A.)💫* *51—52* Da sauri aka , kawo gado,, daukar marar sa lfy aka daura ameer,, kamar gawa " emergency room suka dashi domin, bashi taimakon gaggawa, Wata nosee ce taga an dauko ameer cikin jini , cike da faduwar kaga tace innalillahi wa inna ilaihin raju'un wannan ba dr. Ameer bane accident ne yayi, da sauri ta dauki wayar ta ta kira anass , saboda tasan abokinsa ne kuma dan sanda,, ne Lokacin anass zai fita,, amma Fatima ta hana,, shi sai kukan shagwaba " take mishi yabiye mata, karar wayar shi ya kaitse, ganin kiran taimakon gaggawa ne yasa ya daga yace hello Nosee din tace dan Allah kayi sauri, kazo hospital din,, kabeer yayan , matar bilal,, naga yanzu ankawo ameer cikin jini inaga gaskiya kila ya, mutu Wayar tace tafadi , fatima ta kalle shi yace lfy daiko,, zama yayi a kasa yace innalillahi wa inna ilaihin raju'un, Fatima maza " dauko hijab dinki, mutafi tace yaya lfy yace kedai dauko ,, kiyi sauri kisameni a mota da to,,, ta amsa tanufi dakin tana hadawa da gudu, saboda jin datayi gabanta na faduwa Yana shiga motarshi ya,, ya kira mom tana zaune haka kawai take jin gabanta na faduwa ,, ga bugun zuciyar ta ,, sai karuwa yakeyi ganin,, kiran anass " yasa takara jin bugun zuciyar ta na kara tsananta,, jiki a sanyaye ta daga kiran tace assalam alaikum anas yace mom maza kuzo hospital din kabeer yayan jamila kusame,, ni Mikewa,, tsaye mom tayi tace ,, innalillahi wa inna ilaihin raju'un anass waye, ba lfy fatima ce ko ameera Anass yace ba lokaci please mom, come in nan yakashe kiran fatima ta karaso suka fita,, a hanya ya kira bilal yace maza suzo shida jamila suna hospital din kabeer,, nan yakashe wayar,, Hankali a tashe mom take,, fadawa dad tayake,, shirin fita yace to muje " ina inna take " Inna tace gani Muhammadu maiya faru daddy yace muje asibiti inna muma bamu sani ba nan tayafa mayafinta,, suka shiga mota suka tafi Bilal shima ,, hankalin shi a matukar tashe yake tuka motarshi,, Jamila na tambayar shi ina zasuje yace,, asibitin yayan ta anas ne yakira yace min muje cen ,, kirji jamila tadafe tace Allah yasa dai lfy bai ce mata komai ba sukaci gaba da tafiya Zaune yake yana,, yiwa babyn shi wasa gefenshi,, kuma yayanta,, ne suna zaune, kamar an tsikareshi yamike yakai yara,, wajan wasa yafita cikin dajin yana tafiya kamar wani zararre Ameera tinda motarsu,, ta karu da babbar mota, ta suma bayan sun shiga dajin gefen titin,, mufin motar sashenta,, ya balle,, saita mirgina, har takai jikin wata , mishiya kanta ne yabugu sosai daga , takara,, suma dama gangare ne wajan kawai ta fada ruwa,, take tafiya da ita Dukkansu, a tare suka iso asibitin, suna ta zillumi,, akan waye ba lfy Suna shiga ciki,, anass yakira nosee din yace ina kike mun karaso,, tace naganku,, ganinan zuwa " dama tana kusa karasowa tayi wajansu kallon ta suke kowa,, da alama tambaya yake kallon ta Anass yace ina aka shiga dashi,, tace wannan room din emergency ne yanzu bazaku ganshi,, dan gaskiya halin danaga,, dr. Ameer, yabani tsoro saboda ko motsi bayayi,, dukkan jikinsa jini ne yawanke shi Dafe kai anass,, yayi yace to mungode zaki iya tafiya Mom, kuwa sumar tsaye,, tayi kamar gunki takoma saboda jin wannan mummunan labarin,, jamila ce tayi karfin halin, taba mom taji kamar gunki Da sauri jamila tace innalillahi mom nan suka juya ,, gareta ,, zaunar da ita sukayi " ruwan sanyi bilal ya shafa mata afuska ko gizo batayi,,, saida ya zube mata suka ruwan tukun tasauke,, nannauyar ,, ajiyar zuciya,, bude idon tayi, ta kallesu tace ina son dina "" Anass kafada mun gaskiya ,, ina yake Anass yace comedown mom,, yana ciki ana,, dubashi Mom tace to ina ameera take,, sai lokacin ma suka tuna da ita,, fatima na kuka tace tare suka tafi,, sunce gidanki zasuje daga nan suje gidan momsy, ta karashe maganar tana fashewa da kuka mai taba zuciya Babu abinda kakeji a wajan,, sai furta kalamar innalillahi wa inna ilaihin raju'un kawai sukeyi Jamila tace to ita ameera ina take ne baa kawosu ,, tare bane ki kuwa wannan,, bakar rana itama ta saki kuka Bilal yace anass kara nosee din ka tambaya mana ita ,, bataga ankawo su su biyu ba Numfashi anass yaja ya kirata tazo yace sister wai ameer kadai kika ga sunakawo,, babu wani tace gaskiya shi daya ne suka zo dashi , yace to zaki kaine inda sukayi accident din tace eh muje,, nan suka cewa daddy,, zasuje su duba " Ameera acen nan suka tafi Da sauri yakaraso,, bakin kogin yazauna kamar mai jiran wani abu cen yaga wani jan abu kamar mutum da farko tsoro yaji ganin,, abin ba nacewa yayi yasashi,, tashi yashiga ruwan " yana karasawa ya dauke ta ya sabata a kafadar shi yafito, ya kwantar da ita a gefen kogin suman zaune yayi ganin fuskar ta Da sauri yace je ' je jenifer ,, Dama ai nace, baki mutu ba ,, danna cikinta yasoma yi amma shuru kirjinta ya danna nan,, ta ja numfashi " mai karfi sai kuma tasoma mai din,, ruwan data shaka yana rungume da ita, idon ta a rufe yake bata budeba,, tace yaya ! Kallon ta yayi yace jenifer na,, sannu dama nace ai kina raye muje gida kiga babynki ta girma komawa tayi jikinsa ta kara suma,, da sauri ya dauketa yayi hanyar hospital ta ita yana kisan a taimaka mishi matarshi,, karta mutu,, nan suka amsheta suka kanta domin ceto ranta Shi kuwa sai safa da marwa,,, yakeyi yama rasa mai , zaiyi farin cikin ganin matarshi ko halin datake,, ciki nan yakira mamanshi,, yace yagafa jenifer tace joshow bakada,, hankali ", wanda ya mutu yana dawowa ne, joshow yace da gaske kizo asibiti zaki ganta mama please kizo dasu baby nan yakashe wayar Su anass ya isa,, wajan da su ameera sukayi accident dubawa suka ringayi "" amma babu ameera babu labarin ta ,, nember dinta suka kira,, nan sukaji karar wayar, a cikin motar , dauko ta bilal,, yayi ko ina sun suba amma babu ko alamar ameera haka suka koma jiki a sanyaye gidan radio suka fice,, nan suka bada cigiyar ameera suka,, koma asibitin Ikram ce take kiran,, ameera amma baa dauka ta mata kira yakai,, biyar sai ana,, shida " bilal ya lura duba wayar yayi nan yaga suna momsy na"" kallon su yayi mom tace wanene , bilal yace anty ikram ce tin dazun " take kira mom tace daga muji nan ya dauka Ikram tace , haba baby ina kika je ina ta kiran ki baki dauka, kinga, ,, Ameer da ameera kuka suke yimin,, na rasa yazanyi,, so suke kizo ko zasuyi shuru,, jin shuru yasa tace baby wai lfy kika yin magana ina ta zuba Ajiyar zuciya yasauke,, dama yabude sautin wayar,, Fatima ce ta amshe wayar daga hannun bilal tace momsy cikin kuka Da sauri ikram ta dafe kirji tace fatima,, maiya faru da baby menene yake damunta data kasa yin magana Sautin kuka fatima ta kara cikin kuka tace momsy kizo asibitin yayan anty jamila " muna nan,, su yaya sunyi accident takai karshen maganar tana fadawa , jikin anass rungume, ta yayi ,, babu kunyar su mom ya zauna ,, yana rarrashin ta Ikram kuwa ,, tana wannan mummunan labarin,, sakin wayar tayi,, Abubakar dake kusanta yayi saurin ,, riketa yana cewa lfy dai maman ameera ,, Ikram tace babu lfy abban ameera su ameer ne da baby sukayi accident ,, suna asibiti da sauri Abubakar , yace to maza dauko ameera mu tafi cen din nan ta dauki ameera shi,, yadauki ameer suka tafi asibitin ,, Joshow na zaune yama rasa,, mai zaiyi kuka zaiyi na halin da jenifer shi ke ciki,, ko kuwa farin ciki zaiyi da ganin jenifer dinshi Yana haka maman shi takaraso,, tace joshow are you ok kallon ta yayi kawai saiya ,, rungume ta yace mama dama nace,, miki jenifer ta bata mutu ba ,, amma kuna min kallon mahaukaci " to yaudai na samo ta jenifer tana ciki ana dubata Da sauri mama tace my son da gaske kakeyi jenifer mu yana cikin nan joshow yace eh mama suna haka dr. Din yafito, da sauri joshow yakara wajan doctor din yace dr. Ya jikin matata Dr. Yacire glass din idonshi,, ya kalleshi, yace kubiyo ni office nan suka rankawa zuwa office din dr din Ikram ce suka karaso,, inda su mom suke,, ta nufa tana kallon su tuni taci kuka idon yayi ja kamar gauta,, saboda kuka tana zuwa wajan taje jamila ta amshi ameera Ikram tace mom yanzu ina su baby suke ne ,, wani hali suke ciki Mom ta rike hannun ikram zatayi magana aka bude kofar dakin da aka saka ameer,, da sauri suka karasa " kowa sai tambayar shi yake likita yajikin nashi Kallon su kabeer yayi shesuka bashi tausayi yace muje office ko nan ikram da bilal da anass da mom suka bishi office dinsa Daddy kuwa yakasa,, magana saboda tsananin tashin hankalin da yake ciki Inna ce tace wai kuna ta magana nifa ban ganeba ina ameera take sai maganar ameer kukeyi, Fatima tadawo kunsan inna,, tace inna kiyi hakuri ameer tare sukayi accident da yaya amma ita baa ganta ba anduba ko ina bata nan Da sauri inna tamike tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un ni maryama,, ina ameera tashige " yanzu a wani hali take tana fadin hakan ta zube a sume , da sauri daddy ya dagota " ruwa suka yayyafa mata,,, ta sauke ajiyar zuciya ,, sai kuma ta soma kuka tana fadin kuje ku nemo min ameera ta wllh bazan yadda ba idan ma mutuwa tayi kuka boyemin,, kufada min zan iya jurewa tinda,, dama ba dauwama ba zamuyi a duniya dukan mai rai ,, mamaci ne ta kara rushewa sa sabon kuka,, Daddy ne yace kiyi hakuri inna mubada cigiyar ta insha Allah zaa sameta karki damu,, haka inna ta zauna tana kuka gwanin ban tausayi idan ka kalleta kaima saika yi kuka Suna shiga cikin office din ,, Ikram tace doctor wani hali suke cikine,, kallon ikram yayi da duk ta rude tafita haiyacin ta ,, yace kuyi hakuri Da sauri anass ya kalle shi yace kamar yaya kabeer yace yayi doguwar suma ne gaskiya kozai tashi sai nan da sati biyu,, saboda raunikan daya ji ga kuma zuciyar data buga,, a lokaci da da karfin gaske da kyer muka saita mishi numfashin sa dan haka bazai tashi da wuri ba sai nan da sati biyu Ikram tace to ita ameera dinba,, kallon ta yayi yace a a nan shi kadai aka kawo ma,, hajiya da alamar tambaya take kallon su bilal t mike tace ,, anass kada kayimin,, karya ina baby " take Sunkuyar da kai anass yayi yace am so sorry anty wllh ameera munje har inda,, sukayi accident din amma bamu ganta ba ko ina mun duba amma babu ita amma munje gidan radio mun fada cigiyar ta Tin kafin ya karasa,, Ikram ta sume da sauri mom tayo kanta, tana kiran sunan ta kabeer ne yakira nosee suka zo suka fito da ikram domin bata taimakon gaggawa Su daddy ganin ikram a shimfide kamar , gawa yasa suka yo kanta su Bilal ma fitowa sukayi nan suka fadawa su daddy ikram suma ne tayi jin ance,, an rasa ameera ,, nan suka kara shiga halin damuwa Acen bangaren su joshow kuwa dr din suka bi,, suna sonjin maizai,, ce musu Joshow yace doctor what happened kallon shi doctor din yayi yace gaskiya yarinyar nan ta bugu sosai a kanta dalilin haka yasa ta manta komai na rayuwar na baya yanzu komai saikun kowa mata ,, magana, yadda zataci , abinci sunayen mutane Ajiyar zuciya suka sauke,, a tare mama tace thank you yanzu,, zamu iya ganinta doctor yace kushiga,, ku ganta amma zatayi kamar sati haka anan saboda , rauninkan na kanta suka mishi godiya suka fita zuwa room din da ameera take ciki Suna shiga,, da sauri sukayo, wajan ta,, mama tace ashe son da gaske kake jenifer dinmu ce tana matsowa kuda ameera ta shafa fuskar ta Shima joshow kunsan ameera ya matsa yana rike hannun ta,, yace please jenifer fa kitashi,, gani mijinki ga kuma yaranmu da kullin " suke neman ki Motsa hannun ta ameera tayi da sauri joshow yace mama ta motsa hannun ta Bude idon ta tayi tarr akan joshow kallon shi take kamar wani TV,, yana mata murmishi yace kingane ni batace mishi komai ba sai juyawa tayi tana kallon mama,, Da sauri joshow yatafi yakira doctor sai gasu sunzo nan aka dubata,, yace bata da matsalar komai sai wannan raunin da kanta, yasamu shima nan da kwana biyu ko hudu zata warke Joshow matso yace jenifer nine mijin ki Wanda kika aura muna yara biyu murmishi ,, ameera tamishi tace mijin yaranmu,, da murna joshow ya yace eh Mama tace daughter nice maman ki surukanki,, maman ki agaba zatazo,, kallon mama, ameera tayi tana turo baki gaba tace mama Amsawa mama tayi tana shafa fuskar ta rumguma ta mama ta tayi tana darin cikin ganin jenifer tadawo garesu Anan kuwa kano taimako aka shiga,, baiwa ikram nan tadawo nomal fitowa sukayi, nan su suakce likita yajikin nata,, yace ba matsalar komai nan sukayi dakin,, Ganinta sukayi, kamar mai bacci mom ce takaraso,, kusan gadon ta zauna bude idonta ikram tayi tana kallon su kuka ikram tasa tana fadin mom, dan Allah kice mafarki nake kutasheni daga wannan , kaddararren bacci mom tace kiyi hakuri ikram anbada cigiyar ta insha Allah zaa sameta haka ta ringa kuka tana surutai, akan anemo mata babyn ta su mom har mamaki sukeyi saboda, yadda ikram tashaku,, da ameera Haka wannan family suka shiga,, tsananin damuwa,,, kullin ana haska photon ameera a gidan talabijin amma babu wanda yace yaga mai kama da ameera hakan na kara karya musu zuciya Su umma dasuka samu wannan bakin labarin babu abinda umma keyi sai kuka tana kuma kai ga Allah daya tsare mata ameera duk inda take Allah yasa tafada hannu nagari kullin haka take kwana batayi baccin dare ba tana nafila tana kuka Haka su mommy kullin cikin addu'ar Allah yabayyana ameera kafin lokacin da ameer zai farka Fatima bata iya baccin kirki duk tabi ta rame sosai sai kuka kullin take musamman ma idan, ta kalli sashen su ameer saita kara shiga damuwa Ikram kam baa magana ,, dan shayarwa ma gagarar ta tayi saboda,, rashin kuzari duk inda take zaune photon ameera ne take kallo tana kuka saboda har ga Allah tana son ,, ameera tana kaunar ta kamar jinin ta Acen kuwa yau ne aka tashi su ameera ,, gida suka tafi tin kafin suje,, gidan yacika da dangi sosai suna isa,, gidan maman anty karima ,, tayo wajansu,,, tana kuka tace jenifer na ashe da gaske joshow yake baki mutu ba muke karya ta shi,, zata rungume ameera da sauri ameera ta boye a bayan mama tace mamana ,, murmishi mama tayi tace maman jenifer kidata mu zauna tukun ,, ayi bayani dakatawar maman anty karima tayi suka karasa suka zauna kowa so yake jenifer tamishi magana Ita kuwa ameera tana rike da hannun mama ta rike gam kamar zaa rabasu zama sukayi,, kowa yazauna,, sai kallon ameera suke suna hawaye wasu na dariya Mama tace maman jenifer yanzu jenifer bata gane kowa saboda ta manta duk rayuwar ta na baya saboda buguwar da kanta yayi,, shiyasa ta manta komai yanzu bata san kowa ba sai nida joshow dan haka a hankali zata ganeku Numfashi maman anty karima taja tace to shikenan maman joshow balbu yabata lfy kowa na wajan haka yake cewa Joshow ne ya kawo yaran wajan ameera ta daura mata macen akan cinyarta namijin kuma yazauna gefen ta Joshow yace jenifer wannan baby mu ne kinganta ta girma kinga ga marus nan shima ya girma Kallon yaran tayi tana dubasu kamar wani abu ya tabasu sai ta kalli mama murmishi mama tayi mata tace this is my daughter and son jenifer rungume baby tayi ta janyo marus shima ta hada dashi,, tana jin sonsu a ranta Mama tace jenifer daga kai, Ameera tayi tana kallon mama tace kinga wannan itace mamanki ni kinga son dina ta nuna mata joshow ajiye baby tayi gefe ta matsa kunsan maman anty karima ta kwanta ajikin maman anty karima tace mama na sai maman anty karima ,, ta rungume ta tana kuka tace,, daughter ina sonki munshiga,, halin damuwa " da baki tare damu,, kallon ta ameera tayi dan batasan mai kalmar take nufi ba Yaune, Ameer yacika sati biyu yau kuma zai tashi,, su mom sai safa da marwa sukeyi dan kowa halin da ameer zaishiga suke yi,, suna haka wata nosee tace kuzo ya farka dukkansu suka yi dakin,, turus sukayi ganin...... *to ko wani hali ameer zai kasance idan aka cemishi an rasa ameera yazaiji wannan amsar saiku biyo maman nusy domin jin yadda zai kasance* Ina godiya da comments din ku da addu'o'i ku agareni Allah yabar mu tare nidaku [28/10, 00:24] MRS. MU'UTASIM: *🌟MAEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA*. *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪* *53—54* A bakin kofa suka tsaya, ganin ameer yasauko daga kan gadon ya zauna a kasa Da sauri bilal yakaraso inda yake zaunen dagoshi bilal yayi yace sannu ya jikin yanzu ina ke maka ciwo Dagowa ameer yayi yana kallon su sai kuma ya kalli su mom yaga suna hawaye dukkansu yace mom manene kuke ina ameera ta take kukaini inda aka kaita Mom takaraso ta kama hannun shi takaishi bakin gadon tasoma kallon shi cike da tausayi Ameer yace wai ina tambayar ku ina ameera take inason , ganinta,, Anass ne yakalli mom yace mom mufada mishi gaskiya rashin fada mishi gaskiya matsala ne Jinjina kai mom tayi tace son kayi hakuri kasan ko, wani bawa ' da irin tashi kaddarar ku taku haka tazo muku inason ka kara imani da Allah yakara imani da kaddara mai kyau ko,, akasin ' haka ameera ta bata tin lokacin kukayi accident annemeta ba'a ganta,, ba nan ta fada mishi komai A razane ya mike yana cakumo wiyan bilal yace no no bana son jin wannan,, maganar impossible ma tace,, ameera bata wannan wajan Bilal ina ameera ta kuje kunemo min ameera ta Rikeshi bilal yayi yace am so sorry my friend gaskiya muka fada maka ba karya ba ameera ta bata yanzu haka ko ina munbada cigiyar ta har garuruwan nakeza gayen duk munbada ,, pictures dinta kayi hakuri insha Allah zata fito Ko karshen maganar baiji ba yasaki bilal yafadi akasa a sume, da sauri bilal yayo kanshi,, shida anass Fatima ce ta bude sautin kuka tana fadin waiyo Allah yaya nashiga uku dan Allah Allah yaya karka mutu kabar mu kada, kaima " katafi kabarmu " muna sonka yaya idan ka mutu nima binka zanyi please ,, yaya dan Allah katashi kaji tana maganar tana kuka sosai har rawar sanyi jikinta ,, keyi saboda tashin hankali Anass ne yayo baya yakoma wajan Fatima, hannun ta yakama jin anass ne yasa ta shige jikin sa tana kara kankame shi,, rarrashin ta yake yana shafa kanta da dubara yake busa mata iska a kanne ,, duk dan tayi shuru ko tayi bacci dan yaga bacci a idon dan jiya kasa bacci tayi saboda ance mata yau ameer zai tashi,, bata jimaba yaji tana sauke numfashi a hankali kallon fuskar ta " yaga tayi tace bacci saiya rungume ta yazauna yana tausayawa abokin nashi sosai Mom tace bilal bani ruwan sanyi mai kyau nan bilal yakawo mata,, addu'o'i sosai mom tayi kafin tashafa mishi a fuska baiyi motsi ba rabin ruwan ta " juye mishi a fuska ajiyar zuciya yasauke yana bude" idonshi,, kallon su yake sai kuma yatashi ya jingina da jikin mom ya daura kanshi a kafadar mom Mom tace sha wannan ba muso,, ya bude baki tabashi ya shanye tas sai numfashi yake fiddawa mai zafi yana juya kanshi wanda ke masa ciwo kamar Zai tsage Ameer yace ya Allah ka bayyana min ameera ta ya rabbi kasa tana hannu nagari suka ce mishi ameen Yace bakusan abinda nakeji ba ameera batada lfy ga cikin jikinta,, wanda yake hanata sukoni bata iya cin abinci sai da lallami nake bata,, kullin kuka takeyi tana cewa,, na amshi cikin itama tahuta haka nake rarrashin ta sbd yarinya ce,, bata " san komai ba ko bacci bata iya yi na kirki sai ajikina shima ina mata addu'a a haka take bacci to yanzu wazai mata haka,, " wazai bata kulawa,,, yadda yadace gashi baa san inda take tana kai karshen maganar yana fashe da kuka mai ban tausayi Mom tace kayi hakuri son insha Allah zaa sameta kaji son Suna a haka kabeer yashigo,, yabasu sallama nan suka shiga mota sai gida Shi kuwa ameer duk ya rasa ina zai saka kanshi yaji dadi saboda tashin hankalin dayake ciki Zaune take tana game a waya,, da gudu yashigo falon,, yana fadin mommy! Mommy! Mommy ki boyeni kada kibari,, yadake ni Dagowa ameera tayi tana kallon dan nata,, murmishi tayi tana bude mishi hannu ,, da sauri yashiga jikin ameera yana haki da alama dai yaci gudu Ameera tace my boy waye zai dakeka kake wannan ,, gudu haka kaji kirjinka kuwa kadena irin wannan kaji boy Dagowa yayi yace mommy,, dukana zaiyi ameera tace,, wanene nuna mata shi yayi inda yake nunawa take kallon wani yaro ne daidai marus zaiyi sa'anin juna dashi Kallon shi ameera tayi tace zo da sauri yaron ya karasa yana goge hawayen fuskar shi Ameera tace meya hadaku kuke fada kudena kunji kufa abokai kaji kada kubari wani yahadaku fada, gyada kai sukayi tace to ku shirya nan marus yatashi daga jikin ameera yazo gun abokin nashi suna rungume juna,, suna dariya murmishi tayi tace to kuje waje wasa nan suka fita Suna tafiya ameera tana binsu murmishi tana jin son yaron nata har kasan zuciyar ta Shikuwa joshow sai kallon ameera yake yana jin dadi saboda yadda take kula da yaransu , yace my jenifer ina sonki Ita kuwa batama san yanayi ba,, game dinta takeso bude kofa taji anyi kallon wajan tayi murmishi tayi ganin yar ta ce ta tashi daga bacci Yarinyar tana ganin ameera saita gwabe fuska kamar zatayi, kuka tace mommy, yar dariya ameera tayi " ganin yadda takeyi ameera tace ,, na'am beauty kintashi to zo nan Karasawa yarinyar tayi ganin ameera ta dauki wayar ta soma game dinta ai kawai saita saki kuka , da sauri ta ajiye waya " tana janyota jikin ta tace menene kuma beauty Kallon ta tayi tace mom, yunwa ameera tace to muje nabaki,, nan sukayi dinning ta zuba mata abincin tana bata abaki she surutu take mata da hausar ta wadda bata isheta ba Duk abin sukeyi joshow na kallon su soyake yaje ya rungume jenifer amma bayason bata rai dan mama tace kada ya taba ta tinda bata haiyacinta A kauye kuwa su umma suna nan sunyin jimami ba kamar,, Khadija ma duk ta rame sosai bata iya cin abinci tin lokacin da aka ce musu ameera ta bata Ummi mufeeda da farko bataji labarin ba daddy bai fada mata ba,, ganin dai ameera bata fito ba yasa yafada mata komai " tashin hankali data shiga baya faduwa,,, ko bacci kasa yi tayi saboda tuna halin da ameer zai shiga da kyer tayi bacci Hajara ma dataji kwana tayi tana kuka sosai saboda ina son yayar ta kuma tana tausayawa ameer Da safe da wuri suka zo airport suka shiga jirgin Nigeria suna,, sauka dama ', daddy yaturo musu dureba nan suka shiga sai gida Suna isowa suka fito da sallama suka shiga cikin falon mikewa ameer yayi saboda ganin hajara dayayi,, saiyake ganin ameera ce tadawo ganin yadda suke kama sak da ameera gashi takara kyau da jiki kamar ba ita ba shiyasa ya kasa tantance ameera da hajara, Ita kuwa hajara ganin yana kallon ta yasa tasoma hawaye yabata tausayi taga duk ya rame sosai kamar ba shiba Suma su mom tausayi yanasu da sukaga hajara yadda kamannin ta da ameera yafito sosai Ummi mufeeda tace wa hajara daughter ameera fa kallon ameera yake miki jeki wajanshi hajara na hawaye takara jin tausayin ameer Wajan sa ta nufa ta saki jakar ta bude mata hannu yayi ta sauri ta fada jikinsa ta saki kuka shima ameer hawayen yakeyi ja da baya yayi suka zauna a kan kujerar sai kara rungume ta yayi ke ya lumshe idonshi yana murmishi Baki asake suke kallon su mom tacewa ummi mufeeda wannan ba a hankalin shi yake ciba shi yanzu a ,, haukan shi " Ameera ce tadawo ummi mufeeda tace ,, mu bari muhuta nasan zai gane ba ameera bace Ameer yace wife ina kikaje, kika barni ni kadai nazama maraya barar gata,, yanzu dama dubai aka kaiki da bakida lfy shine yasa baa fadamin aka kawomin ke,, da bazata Hajara tace yaya hajara cefa ba anty ameera ba nice fa ko ka manta lokacin bayan binkinku muka tafi nida ummi mufeeda Idonshi a rufe,, yace naki wayon Kallon su mom tayi tace mom kumishi bayani,, ummi mufeeda tace daughter kyaleshi anjima zai gane yanzu bacci zaiyi ki rakashi dakinshi saiki dawa Badan ranta yasoba tace yaya tashi muje daki kayi bacci idonshi arufe asaketa hannu ya mika mata takama sukayi sama Ajiyar zuciya suka sauke daddy yace ,, idan yatashi daga bacci zai gane ba ameera bace mom tace insha Allah nan suka soma hira Suna shiga gado yakaishi tace kwanta to girgiza mata kai yayi yace no kizo muyi bacci anjima saimu sauka, Zaro ido hajara tayi gashi yaki bude idon shi batayi aune ba taji ya janyota,, jikinsa runtse ido tayi,, tana hawaye Shi kuwa ko a jikinsa ya rungume ta ajikinsa yace please wife bacci ,, shuru hajara tayi tana kallon ikon Allah Tana haka addu'ar Allah yasa yayi bacci da wuri tana ta tunanin ko wani hali ,, yar uwar ta ke ciki gashi mijin yayar ta ta tana mata kallon yayar ta jin yasaki jiki yasa ,, tagane " bacci yayi gaba dashi ,, ahankali ta zare jikin ta tayi saurin saka mishi pilow rungume wa yayi ,, kallon take cike da tausayin dan uwan nata nan ta sauko kasa,, Ummi mufeeda tace yayi bacci ne tace eh,,, nan tashiga dakin su fatima tana goge hawayen fuskar ta Mayafi take yafawa,,, tace my boy ina beauty kallon ta yayi yace mommy ,, beauty tana wajan daddy tace to je kace tazo mutafi gidan granny da gudun sa yayi dakin baban nashi Yana shiga suna fitowa karo sukayi yadafe goshi yace ash daddy da zafi, kallon joshow yayi yace ina zakaje , yace mommy " tace na kira beauty mutafi gidan granny yace to muje " nan suka fito falon Tin kan ya karaso,, yake binta da kallon so da kauna " ita kuma beauty take kallon wadda take mika mata ", hannu karasowa sukayi " sauke ta yayi Ameera ta ce gidan mama zamuje ,, murmishi yamata yace jenifer ai bakida matsala da wannan kuje abinku nima zan wuce wajan aiki itama murmishin tamishi tace to shikenan ,, saika dawo Hannun ta yarike yace jenifer nima kike tausayi na mana ,, kina kulawa dani ,, baki kula dani she yaranki "" kika wa komai ni baki min nifa mijin kine Kallon shi tayi ,, tace to naji zanyi sakeni mutafi,, rana yayi Joshow yace to shikenan kiss me Zaro ido tayi tace menene kuma kiss me Dariya tabashi yace bakisan shiba Tace eh bansan shiba Hannun ta yakai kusan bakin sa zai mata kiss beauty tayi kara da sauri suka juya Ameera ta rungume ta tace beauty menene turo baki tayi tace mommy nima kiss me ,, dariya tabasu ameera tace ban iya shiba Marus yace mommy , tsaya na koya miki ,, tace to kusa da ita ya matsa ya mata kiss a kumatu daya a goshi daya bakin ta hadda su ido hanci ko ina ba fuskar ameera,, saida marus yamata kiss ita kuwa sai dariya takeyi tace wannan ne ,, shima yana dariya yace eh mommy nima ,, rama min Beauty tace a a ni mommy zakiwa,, yimata tayi tukun tawa,, Marus Shi kuwa kallon su yake yi cike da farin ciki yace nifa Ameera tace kai daddy ne kayi babba dayawa dariya yayi yace to shikenan muje kar rana tayi nan suka fita A nesa da gidan yasauke su,, nan suka fito yabasu kudin dazasu,, dawo yace musu bazai samu damar " zuwa daukar suba " nan suka mishi beyy beyy ya tafi Wasu yan mata ne guda biyu ke tafowa , daya tace ke Rihanna kalli jenifer yanzu joshow yadauke ta ,, wadda aka kira rihanna ta kalli "inda kawar ta mata nuni Aikuwa gata cen mayyar sainaga bayanta,, da dade ina mugun son joshow amma shi baya sona ita yake mai za'ayi ,, sainaga bayanta ance ta mutu ,, amma saida yadawo da ita kinsan risa na tsani jenifer saboda,, ta auran min wanda nake so Risa tace nidai babu ruwana ,, ke wai wata irin mutum ce ina ruwanki,, dasu haka kawai,,, tinda yace baya sonki ki kyaleshi " mana tinda baya sonki Suna haka jenifer tazo kusa dasu tareta rohanna tayi tace ,,, ke mayya banza ameera ta mata baka kalle taba bare tasa ran zata tanka,, mata Risa tace rohanna wai meye haka,, kibata waje ta fice rohanna tace bata isaba,, kafin ameera tayi magana rohanna ta ,, wanke ameera " da mari A razane ameera take kallon ta,, tace mena miki kike marina ni banma sanki ba meye hadina dake kike marina Rohanna tace kema kin sani munafuka sainaga bayanki,, batakai karshen maganar ba,, taji an kifeta da maruka har biyu ,, tasake dagowa " taga mai marin ta aka sake kifa mata wasu marukan har uku Gigicewa rohanna tayi sai cen ra bude idon ta taga waye Kanin anty karima ne yafito yaga rohanna ta marar masa yaya shine yama mata mari har biyar Yace jenifer zo mutafi yakama hannun ta yajuyo yace koda wasa nake ganin kin tabamin yayata saina karya miki hannu sukayi gaba Risa tace kinga abinda,, nake fada miki ko yanzu kinjawa kanki mari har biyar,, akan kinyi daya "" ta fice ta barta anan Ita kuwa rohanna tayi alwashin saita rama abinda kanin anty karima,, yamata nan tayi gaba abinta Ameer sai da yatashi daga bacci yaga ,, shi daya kasa yasauko " duk suna falon " cen ya hango hajara kwance a kusa da ummi mufeeda ,, wajansu yazo ya zaune yace ummi bacci ne tayi Da kallo suke binshi na tausayi ummi mufeeda tace,, eh bacci takeyi yace to bari nakaita daki Ummi mufeeda tace kabari anjima zata tashi,,, idan ka taba ta tashi zata " Ameer yace to shikenan Fuskar ta ya juyo ta taba murmishi yayi ganin ta turo baki gaba , sai kuma ta yatsina fuska Su daddy dai suna ganin ikon Allah kowa tunani yakeyi kodai ameer ya yasamu tabin kwakwalwa ne basu sani ba Tana nan kusa,, da ita har ta bude idonta akanshi,, ta sauke da sauri ta koma jikin , ummi mufeeda tayi,,kasa murya " tace ummi kiboyeni,, karya matse ni irin na dazu ummi mufeeda tace babu abinda zai miki,, kinji " baya cikin hankalin shine shiyasa yakasa gane ki Matsowa yayi yace babyn momsy ,, zakije nakaiki anjima " da ido ummi mufeeda ta mata alama tace sai gobe yanzu ,, nagaji " yace to shikenan kihuta Sai kuma yace muje na nuna miki wani abu ,, kuka hajara tasoma tace ummi nidai tsoro nakeji , tace mata kada kiji tsoro babu abinda zaimiki Tashi tayi tace yaya kabari yanzu jikina,, ciwo yakeyi,, gobe saika nunamin "" idan kuma kanason nayi fushi dakai to Da sauri yakama hannun ta yace na bari wife tinda bakiso daddy ne yace gaskiya yaron nan inaga yasamu tabuwa a kwakwalwa shi mom tace nima haka nek gani,, Inna tace to amaidashi yadubashi nan sukace nan da kwana, biyu idan mai gane hajara " ba zasu maidashi da haka sukabar maganar Yau ameera sunfito daga gidan maman anty karima,, kanin anty karima yace anty jenifer ,, yaushe zaki sake dawowa " murmishi ameera tayi tace sai nan da kwana biyu yace to shikenan " nima bari na wuce nan suka tafi sun hango joshow a dan nesa dasu,, Suna tafiya ameera batayi aune ba taji an rufe mata ido kafin tajuya aka rufeta da duka, tako ina duka aka mata aciki wani gigitaccen kara,, tasaki da sauri joshow yadago da kanshi saboda shi yasunkuya ne kuma yana cikin mota Da gudu ya tafo yana jenifer! Jenifer kafin , yakaraso mutanen da suka daketa sun gudu,, yana zuwa ya dago ameera yana fadin no no jenifer kitashi jin,, yataba " damshi kamar ruwa yasashi kallon hannun shi,, ihu yayi saboda ganin jinin dake ta kwarara a jikinta,, da sauri yadauke ta ya kaita mota,, yaran suan suna ta kuka jansu yayi yasaka su a mota sai asibiti..... *to yaya ameera take ko cikin yazube ko yana nan* *Ko ameer da gaske ne yasamu tabin hankali tinda yakasa banbance tsakanin ameera da hajara (duk wannan amsa kiniyoni agobe insha Allah domin muji yadda zata kaya)* *Ina godiya da addu'o'i ku agareni Allah yasaka da alkhairi* *please fans yakamata kuke karfafamin gwiwa ta hanyar comments sisters idan bakuyin comments sayaya mana gwiwa kuke* [28/10, 14:01] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE* 💫💫 *JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪* *💫(J.W.A.)💫* Sakon gaisuwa ta agareku yan uwa kuma masoya ina jinjina muku,, sosai ina yinku, Allah yabar mu tare *Ummu shukhura* *antyn mu kenan ina yinki* *Umma amsad* *addarmu ikon Allah Allah yabar mana ke* *zee sardonar yar uwa ta gari kihuta abinki* *miss Haja my daughter Allah ya albarkace ki* *55—56* Da mugun gudu yake ,, dravin , kamar motar zata kifa " cikin tashin hankali lokacin ,, daya isa " asibitin da sauri ,, ya daukota,, yana kiran doctor " wata nosee ce takawo,, gadon daukar ,, marassa lfy ,, aka daura ameera suka shiga " emergency room da ita Lokacin da ameera tayi ,, wannan karar, ameer yana,, bacci " a razane ya mike yana " kalle kalle ,, yace ameera dubawa yasoma,, yi baiganta ba,, nan yasauka kasa Su mom na zaune ,, suna zancen gobe zasu kai, Ameer hospital a duba mishi ,,, kwakwalwa shi koya,, samu matsala ne Ganinshi sukayi yafito kamar wanda aka tsorata,, wajan mom yazo yace mommy ,, ina wife take ne baku barta ta fita ba ko,, ina jin ajikina akwai,, abinda yasame ta Kallon shi sukeyi mom ce tayi kafin,, halin fadin eh son tana nan Ameer yace , to ina take Mommy tace gata cen tana nuna mishi hajara ,, data juya musu,, baya tana waya " da auta dasu jalal Da sauri yazo kusan ta ,, yace wife babu" binda yasameki ko yana,, taba hannun ta da " wuyan ta Saurin kashe wayar tayi ,,, tana juyawa,, ganinshi tayi,, a firgice " kamar mai tsoro tace eh, yaya babu abinda yasameni "" murmishi yayi mata,, yaja kuncin ta yace yauwa,, zomu je mu zauna da,, ido take binshi tace to cikani,, mana " samu tafi sakin hannun ta yayi suka jera ,, suna tafiya Kallon su yan falon keyi ita kuma sai share hawayen fuskar ta takeyi saboda,, karya soma tambayar ta Zama sukayi zai,, rungume ta ,, tace please yaya kalli,, fa su mommy bakajin kunyarsu ne Dagowa yayi yana murmishi yace to ni,, ina ruwana dasu " ba matata bace na kama Shuru hajara tayi,, tana kallon shi,, ya zauna kusanta sai wani shigewa yakeyi,, jikin ta , ita kuma tana nokewa Acen asibiti kuwa ,, likitoci ne,, suka rufu akan ameera,, suna kokarin " tsada cikin jikinta ga jinin,, yaki tsayawa ,, sunyi nasarar " tsada cikin amma jinin yaki tsayawa , gashi jinin jikinta,, yakare "" she suma take suma mata karin numfashi Wani doctor ne yafito,, yana sharce zufar take karyo mishi " da sauri joshow yakarasa " inda yake ,, yace doctor ya jikin matata Kallon sa doctor din yayi yace,, munason jini nata yakare saboda zubar dayake yi,, joshow yace to muje ka gwada nawa ,, kozaiyi dai dai doctor din yace ok muje nan suka yi wajan daukar " jini Suna gwada nashi baiyi,, daidai dana ameera ba doctor yace jinin gaggawa mukeso dan idan ba'a saka mata ba zata iya rasa ranta Da sauri joshow yace zan kiran yan uwanta nan yafita da sauri Bai wuce ko ina ba sai wajan motashi,, ya dauko wayar,, yaran yagani sunyi baccin wahala ,, kallon su yayi ya kunna musu A C cikin motar ya gyara musu kwanciya, nan ya fice Kiran mama yayi yafada mata komai,, nan takira kanin anty karima yafada mishi , hankali atashe,, yake cewa gamunan nan yakashe wayar Suna zuwa aka soma , musu gwajin jini aka dauka ana ,, jikin kanin anty karima mai suna babayo nan suka shiga aka saka, mata shi suka ci gaba da kokarin tsada,, jinin Da kyer suka tsaidashi,,, sunfi awa biyu suna fama da abu daya, tukun suka ci nasara,, fitowa sukayi, dunkansu Nan sukayi gareshi suna doctor ya jikin Kallon yayi kafin yace, where is husband? Da sauri ,, joshow yace I am husband jenifer Doctor yace ok come in my office Joshow yace ok doctor Nan suka tafi da mama yace sauran su tsaya,, nan suka zauna Ciki suka shiga zama sukayi,, nan yaduba wasu takardu kafin ya,, kallesu yace ", friend ,, dawa tayi fada har ya taka mata ciki saura,, kadan cikin jikin ta yazube Da mamaki suke,, kallon shi joshow yace ciki,, doctor yace yes bakasan bada ciki ba harna tsayon, 4 months Joshow ya kalli mama,, da alamar tambaya Ganin doctor namusu kallon tuhuma yasa,, Joshow yayi control din kanshi Yace bana gari ne shiyasa ban gane ba,, doctor yace akiyaye,, Joshow yace ok doctor zamu kiyaye Nan ya rubuta musu magani yace ko yanzu inta farka " zaku iya tafiya , godiya suka mishi suka fito,, jiki a sanyaye Maman anty karima ce ta taresu,,, tace maman joshow " ina dai babu wata matsala ko, murmishin yake ,, tayi tace babu matsala komai,, munsamu k'aruwa,, cikine da jenifer Washe baki ,, mama tayi,, tace abin bauta balbu ya albarkace ku,, nan suka karasa,, ciki dakin da aka kwantar "" Ameera Sai yanzu joshow ya tuna yaranshi,,, da sauri yafita bude motar ' yayi lokacin har suntashi,, beauty tasoma kuka,, nan yadauko su yashigo cikin " dakin Sauke su yayi yana murmishi ganin , ameera ta farka tana zaune, da gudu murus yatafi wajan ta,, yana gwab'e fuska kamar,, zaiyi kuka Yace mommy na , kallon shi ameera tayi murmishi tamishi " ya karasa yahau kan gadon,, Ita kuwa beauty kuka tasaka tana mikawa ameera hannu,, tace mommy,, kallon ta ameera tayi tace beauty " menene zo gani maza kizo Da gudun ta,,, ta karasa,, wajan gado mama ce ta daurata,, Ameera na murmishi Rungume ta sukayi suna kuka,, shafa kansu takeyi tace to kuyi shuru mana gani fa babu inda naje ,, marus ya dago yace mommy kifada wa daddy yarama miki ,, dukanki da ta miki Cike da mamaki suke kallon shi joshow ya matso kusa dasu yace my boy wacece ta takata,,, Marus ya kallon baban nashi yace daddy rohanna ce ita da kanwarta " da sauri joshow ,, yace da gaske son kakeyi,,, itace ta daki jenifer marus eh daddy kaje ka rama mata , Idan kuma bazaka, rama mata ba ni zanje ,,, na ramawa mommy " yana bata rai kamar wani babba Joshow kuwa ranshi yayi mugun baci ,, wato wannan yarinyar ta addabeshi ,, zai dauki mataki " tinda har take taba mishi, lafiyar mata,, Ita dai ameera batace komai ba,, sai kara, rungume ,, beauty tayi " joshow yace sutafi gida,, nan suka fito aka basu,, sallama " suka nufi gida Koda ya ajiyesu,, bai zauna ba ya wuce police station ,, yakai karar rohanna,, da yar uwarta " babu bata lokaci aka kamosu,,, Nan aka fara tambayar su amma,, rohanna tace batasan,,, maganar ba shikuwa joshow yasan d'anshi bazai fada,, mishi abinda bai gani ba ,, Aka soma dukansu,, shegasu sunce sune,, nan aka tambayesu " meye yasa suka dukan mishi mata Kanwar rohanna tace,, saboda tana sonshi, ,, shi kuma baya sonta,, matar shi yakeso, dan sanda " yace to dan baya sonta shine kuka dakar mishi ,, mata ko shuru sukayi,, nan aka daura musu tarar " dubu dari da hamsin,,, akan dukan da suka,, mata " har takai ga kusan zubewar ,, cikinta suna kuka sukace basu, dashi kudi,, aka ce musu saii anbiya zasu fita nan ,aka kaisu sel Yau ankai ameer hospital,, din kabeer anduba,, ance babu abinda yake, damunshi " amma kadan yarage, kwakwalwa shi ta tabu,, amma tinda sukawo shi zata daura, Ameer akan magani amma ,, ake miahi abinda yakeso " kada ake yawan bata mishi,, rai Da to suka amsa shi suna godiya ga Allah da Allah ya taimakesu,, bai kamu da ciwon " hauka ba nan suka koma gida aka ci gaba da bashi,, magani " Ummi mufeeda tace,, baza su tafiba,, shesunga yadda jikin,, ameer yake tukun nan suka yi zaman su Haka rayuwar bangaren biyu taci gaba da,, wasu na cikin,, farin ciki wasu "na cikin damuwa Ahankali ameera ,, yasoma gane wannan ba,, Ameera shi bace inda,, itace " tana saurin kuka kuma baya iya fita ba tare,, da ita ba baya bacci batare,, da ita ba"" sai yaga wannan baya mishi duk wannan abubuwan ,, shiyasa yagane ba ameera bace har yadawo nomal,, saidai "' yana cikin damuwa marar musaltuwa,, haka yake yini kallon photon, Ameera,, idan yanaso yaga,, motsinta,, " video da yake mata shi yake kunna wa yayi kallon yana murmishi,, wani wajan yayi kuka,, yazama kamar,,, kurma baya son magana,, dama dama ma yana yiwa " Hajara sbd idan ya kalle ta,, yana jin sanyi Su ameera ma haka suka kasance,, cikin farin ciki , ga kulawar,,,da su mama ke bata sosai take jin dadin saidai tana,, jin kamar ta taba " zama a wani wajan,, Idan ta kalli kanta ta kalli ,, saitaga ' wai wannan ita haifesu,, harda wani cikin ajikin ta to yaushe duk hakan ta,, kasance " babu mai bata amsa saita rungumi yaranta tana kula dasu, *bayan wata biyar* Ameera ce ta fito,, da tantsamemen cikin ta ,, ya kereta ' sosai yakai,, lokacin haihuwa, da kyer take tashi,, Shikuwa,, Marus murna yakeyi ankusa haifa musu baby Yace mommy inkika,, haifa mana baby sai,, muzama mu uku ko,,murmishi ameera tayi tace eh boy beauty tace mommy sai muke zuwa school tare ko, tace eh, nan suka fita gidan mama sukaji ,, Joshow yace sai anjima zai zo daukar su nan yabarsu,, Su mommy da daddy sun gaji,, da neman ameera, nan sukace,,, gara , ayi mata sadaka " kar aje kota mutu ,, basu sani ba tinda daji ne,, ta fada,,, Ameer kuwa badan yasoba,, yarda shidai yana jin ajikinsa "" Ameera bata mutu ba Yasan komai daren dadewa,,, zata dawo garesu, insha Allah kullin addu'a yake sadaka yake , akan Allah yakare mishi ameera dinshi sa babyn shi a duk inda suke,, Da abba yafadawa,, umma batace,, komai ba itama sai addu'a tayiwa ameera amma itadai tana jin ajikinta,, Ameera bata mutu ba Su ameera ne zasu dawo,, gida sun tsaya abakin " hanya kafin joshow yakaraso,, basu jima ba,, yazo suka nufo gida,, Suna isa gida je wajan mama,, ta zauna,, duk ranta babu,, dadi dakinta takoma,, tana, zama Tunanuka takeyi barkatai,, ita ta rasa,, wani irin yanayi ne yasameta,, yau din nan, sai takeji kamar ta taba zama a wani wajan ba nan ba tana,, tunanin kamar,, ba anan tayi wayo,, idan ta kalli,,su marus da beauty,, sai taga tayi yarinya,,, data haifesu " haka kasance tana abu daya,, ta rasa mai bata amsar tambayoyin dake ranta, *to fans ga dai,,, ameera ko zaku iya bata amsar tambayar da takeyiwa kanta??* *thank you very much for comments fans Allah yabar kauna ina godiya* *yau zanje ziyara ban sani ba ko gobe zanyi babu tabbas gaskiya* [28/10, 14:05] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA 💪* *💫(J.W.A.)💫* Dubun gaisuwa da fatan alkhairi agareku fans masoya na Allah yabar kauna 🥰🥰🥰 Masoya ina mai gaiyataku da kuje ku karanta , novel's din marubuta masu,, aiki da jaruma,, *umma ammara by maman julaibibi* kada kubari abaku labari *Najmat abiy by miss hajo* Ina muku fatan alkhairi my antys dina *Ummu shukhura antyn mu*🥰🥰 *Umma amsad addana* ina yinki *57—58* Haka dai ameera ,, ta karashi tunanin ta,, amma bata samu amsa ba " saita koma ta kwanta Nafeesa ce tashigo,, gidan su ameera hannun ta biyu aka tana rusa kuka " kamar an aiko mata mutuwa,, Saboda bata, nan duk wannan abubuwan ke faruwa idan takira,, member ameera sai taki shiga, shiyasa,, tace saitazo taji,, mom dinta bata taba fada mata ba gudun karta tashin hankali " sai bayan tazo gida ,, tacewa mom dinta zataje wajan ameera,, nan aka fada mata komai,, shine tashigo tana kuka Da sauri fuziya ta " tareta tana fadin,, Nafee lfy daiko Kallon ta nafeesa tayi tace ,, sai kin tambaye nima ashe ameera,, ta kusa shekara da bata amma babu Wanda ya fadamin ,, banji lfy ba ko kadan,, sai yanzu waiyo Allah ni nafeesa na shiga uku besty na ina kike ya Allah ka bayyana " mana ita Ameer ne yasauko shida hajara Mom ma tafito,, daga dakinta tana fadin ke fuziya waye " yake kuke haka tin daga daki nakejin kukan Nafeesa ta karasa wajan ta tana kuka rungume ta mom ,, tayi tace a a kunta nafee,, yaushe kikazo " Cikin kuka nafeesa tace dazun nazo " yanzu mom besty na saita,, bata amma akasa fadamin"" ko a waya ne ina cen ina ta siyayya kaya,, nida ameera,, ashe takusa shekara bata nan Dagota " mom tayi tace kiyi hakuri nafeesa ko wani bawa,, da kallar tashi kaddarar ,, mudai basan ameera tana raye " kota mutu Allah masanin gaibu Runtse ido ameer yayi jin kalaman,, mommy " sai yaji kamar ta tarwatsa mishi rayuwa,, Hajara tana ganin hakan " saita kama hannun shi " suka zauna tana kuka itama saboda,, anfama mata ciwon dake ranta Zama sukayi anan nafeesa ta yini sai wajan magarib aka dauketa " aka madaita gida tana tausayawa " ameer matuka Maman anty karima ce ta kawowa,, Ameera ziyara saboda cikin nata yanzu baya barin ta rayi yawo shiyasa bata fita " zama intayi sai maman ta taimaka mata ta mike Mama ta kalli ameera tace jenifer wannan cikin naki yakamata muje amiki scanning agani wannan kamar,, yafi daya cikin nan Da mamaki take kallon mama tace menene kuma scanning din idan aka yi mai ake gani Murmishi mama tayi tace scanning yana mufin aduba abinda yake cikin ki agani baby nawane, idan ma,, kwanciyar su baa dai dai take ba zaa gyara shi Murmishi itama ameera ,, din tayi tace " to shikenan bari baban beauty yazo samu tafi bata rufe bakin taba yashigo gidan yana kada key din motarshi " Kallon su yayi yace what happened,, mama Mama tace muje hospital ayi scanning aga cikin nan Joshow yace nima ina tunanin hakan,, nan suka mike aka tashi " Ameera suka fita waje motar suka nufa nan suka shiga " sai asibiti Babu bata lokaci suka isa,, asibitin nan suka kai ameera sashen masu ciki,, mutanen wajan sai kallon ta suke cike da tausayi Zama sukayi " har layin yazo kansu nan suka shiga ciki Doctor din suka,, gani mace ce ba namiji ba " nan suka zaunar a ameera Kallon ameera tayi tace ,, sannu madam tana kallon ta cike da tausayi Kuka ameera tasaka " dama tin daga gida takejin kukan , dama so takeyi a mata magana , ta yisa Da sauri joshow ,, ya matso kusan,, ta " yana rike hannun ta yace Jenifer lfy ko wani wajan ke miki ciwone Duk yajera,,, mata wannan tambayoyin,, Zai rungume ta saita kwace hannun ta ta rufe fuska taci gaba,, da kuka Duk joshow ya rude sosai ganin ameera yana kara sautin kukan ta,, Doctor din tace,, karka damu babu wata matsala yanayin ciki haka yake Mama ce tashigo " tana fadin son lfy take kuka Hannun ameera ta mikawa mama da sauri mama ta karaso insa ameera take,, Rungume ta mama,, tayi tana shafa kanta " tace comedown mana jenifer " waye yabata miki rai Turo baki gaba tayi tace mama,, ba wannan bace take cemin madam ta nuna doctor din Dariya tabasu doctor din tace to yo hakuri Nan ameera ta share hawayen fuskar ta ta gyara zama Gado aka nuna mata,, nan suka taimaka mata tahau nan aka mata scanning nan kuwa akaga yan biyu ba daya ba murna wajan su joshow kamar me Ikram ce zaune tayi tagumi" sai hawaye takeyi , Abubakar ne yashigo ,, ganin bata amsa mishi sallamar ba yakaraso ciki Cire hannun ta yayi ya janyota jikinsa ,, yana bubuga bayanta . Ajiyar take saukewa tana kara lafewa ,, ajikin sa Kallon ta yayi yace haba mana ikram wannan kukan ya,, isa haka kike addu'a Allah yafiddo ,, ta lfy amma ba kuka za kike yi ba" kinji Dagowa tayi tana kallon shi,, sosai kafin tace kayi hakuri wllh na kasa dena kukan ne ,,, saboda yanzu bansan wani hali " baby take ciki ba Rarrashin ta yasoma yi juyawa yayi bayanshi,,, yadauko alqur"ani mai yabata yace kike karanta,, wannan harsai " kinji zuciyar ki tadena zaki Karba tayi " tasoma karanta wa tin batajin dadin karatun har taji " zuciyar ta tadena zafi Shikuwa kallon ta yakeyi sosai yana tausaya mata Yanzu ameer yakara,, nutsuwa sosai " yagane dai hajara ce wannan ba ameera ba " tuni yadawo gida da zama yabar gidansu " haka yakoma,, bakin aikin shi duk yazama,, wanii iri Hankali komai,, ke tafiya na rayuwa wani lokacin da dadi wani " lokacin da wahala Yau ameera na zaune a falo yana cenja " channel dan kallo takeson yi yau tasha freedom radio Tazo sunn kare nuna photon ta sai dai taj sunce Ga duk wanda yaga ameera Ahmed to yatintibe mu ta wannan nember koya yaji labarinta Shuru tayi lokacin data fice tashar tade a ko wacece wannan ta bata Ameer ne , a asibiti an kawo emergency,, na wata mata da ciki, alamar dai haihuwa ce sai tausayin ta yakama shi, ya tuna da ameera shi yanzu yasan,, a duk inda take itama cikin,,ta yakai haihuwa sai ya share hawayen fuskar shi Tin dazun aka,, kawota amma " matan sun kasa saboda ,, bazata iya haihu ba" da kanta sai an mata c s amma " Ameer yakasa tashi saboda mugun sanyin da jikinsa yayi " ganin wannan,,, na nakuda Hajara dake kusan shi,, tasan maiya ji dayaga wannan mai cikin dafa kafadar shi tayi " tace yaya kazama jarumi " kada kazama ragon namji " nasan abinda kakeji,, amma ka daure ko ni injin " yar uwa ta bata mutu " ba kuma insha Allah , sai ta dawo garemu kaidai kake mata addu'a Allah " yakare mana ita aduk inda take ,, da abinda yake cikinta,, dan haka katashi " kaje ka taimaki wannan matar Kaji sunce su,, sunkasa kaine zaka iya dan haka ka taimaka mata ,, saboda darajan manzon Allah (s. a.w.) dan soyayyar da kake mishi da ta yar uwa ta kaje, Wani karfi,, ne yaxowa ameer jin an hadashi ,, da manzon Allah ( S.A.W) da ,, kuma matar shi mikewa yayi ya zo kusan hajara tana " zaune tana kallon shi Ji tayi ja rungume ta ,, yace thank you kanwata ,, ina godiya da karfafamin,, gwiwa da kikeyi,, shiyasa nake zuwa hospital dake,, dan kina taimaka min da kalaman ", ki masu ma'ana bari nayi sauri " naje Murmishi tayi mishi tace Allah yabada saa nan yafice daga office din nashi Hajara sai godiya take wa Allah dayasa,, Ameer yanzu, yagane itaba ameera bace Wannan lamari,, na damun ameera " wannan suna dataji a tv ta kasa manta wa sai taji kamar tasan sunan , ganin ba sarki sai Allah yasa tayi watsi da wannan tunanin taci gaba da kula da yaranta,, amma a kasan " ranta tana jin babu dadi " duk tabi ta takurawa " kanta da tunanin Yauma kamar kullin tana " zaune tayi tagumi " tana aikin nata Beauty ce tashigo,, ganin mahaifiyar "ta a haka kuma,, sai surutu " takewa maman nata,,, amma shuru hannun nata " tacire daga tagumin datayi " share mata hawayen "" tayi tace mommy, na A sanyaye ameera ta dago tana kallon yarta , ta iska ta fesar daga bakinta,, mai zafi ,, murmishin yake tayi mata tace beauty na maiyasa faru Fuskar tausayi " Beauty tayi tace, mommy ina miki magana shine,, kika kyaleni Janyota tayi , jikinta tace to yi hakuri ,, ban jikiba ne Joshow ne yashigo yana wakar turanci kallon su yayi yace maman beauty " kuna zaune Murmishi ameera tayi mishi tace eh muna zaune Karasowa,, yayi yazauna a kusan,, Ameera yana murmishi yace haba jenifer kalli yadda kika dawo fa duk kin hana ,, kanki sukoni " wai tunanin mai kike Kuka ameera tasaka,, kamar dama ,, jira yi A rude joshow yake kallon ta yace my jeny lfy yana kama hannun ta ,, so yake ya rungume ta ya rarrashe ta,, kozaiji dadi a ranshi " saboda wannan kukan nata har kasan ranshi, yakejinsa Beauty ce ta shiga tsakanin su,, tace daddy ka bari na rarrashe ta da kaina Dariya taso bashi saiya matsa ta zauna akusan ameera tace,, mommy kidena kuka ko wani ne ya miki wani abun Kallon ta ameera tayi ,, saita rungume beauty kuwa na ta bata hakuri kamar wata,, babba Shikuwa joshow mamaki,, ne yakama shi ganin yadda beauty ke ta bawa " ameera baki akan tayi shuru, Ameera ta dago tana kallon joshow ,, tace kayi hakuri baban beauty ,, nima bansan meke damuna ba,, na kasa nutsuwa Ina jin ajikina kamar na,, taba yin rayuwar a wasu " mutanen bayan ku amma nakasa,, tuna komai,, da nayi watsi da kamai, amma a kasan raina na kasa mantawa , ina jin ajikina kamar badaku,,, nayi rayuwa ba abaya ina kuma mamakin,, yadda akayi harna "haifi wannan yaran har gani da cikin na uku, abin nabani mamaki " akan hakan Murmishi joshow yayi yace haba jenifer,, menene yasa " kike damun kanki da wannan tunanikan haka,, nine mijinki Munyi aure shekaru,, takwas da suka fice,, marus ne babban danmu bayan auren mu da shekara daya kika haifa min shi,, bayan haihuwar shi da shekara uku kika haifi beauty ,, to daga nan kikayi,, doguwar " suma wanda aka ce kin mutu ni kuma ban yadda ba ,, shiyasa kullin nake cikin damuwa Shekara uku na dauka ni kadai,, sai yaranmu tin beauty na jaririya kika tafi ban sake ganin kiba kullin ina,, kuka da irin halin da nake ciki gashi kullin marus cewa yakeyi na kaishi wajan mommy sa tinda yagane mama ba ita haifeshi,, ba bakuma maman ki ta haifeshi ba Sai wannan lokacin naje kogi naganki,, a cikin ruwa shine nafiddo ki naga,, kece tuni,, nakaiki asibiti, nan ake cemin kin manta komai na rayuwar ki da kikayi,, abaya saboda,, buguwa da kikayi akanki,, na, shiga tashin hankali saboda,, baki ganeni ba,, komai saida aka koya miki , magana " tafiya " cin abinci wanka, saka kaya, da dai sauransu, amma nasan wani, lokacin zaki tuna rayuwar damukayi,, abaya Da mamaki ameera ke kallon shi tace yanzu, duk ni nayi wannan " abubuwan kuma Yar dariya yayi yace sosai makuwa, jenifer kedai idan kika dawo nomal zaki gane mai nake nufi daga haka ya mike yashiga dakinsa Baki sake ameera ke binshi da kallon harya shige dakinsa da girgiza kai tace kai nidai bansan komai, ba inason na dawo nomal din daya fada,, nagane komai Yau ,, Ameer baya jin zai je asibiti ya zauna yana,, harya soma tunanin ameera sai,, kuma yamike " yadauko alqur"ani mai girma yasoma karanta wa, Hajara ce tafito, cikin shigar ta na riga da sket tayi kyau sosai da saka,, hijab dinta har wucin gwiwar ta ta rataya, Jakarta ,, tana jiran ameer yafito,, su tafi hospital ,, dan kullin ita ke rakashi tana debe mishi kewa" Ganin shuru bai fito ba,, ta gaji da jira " saita mike,, ta hau sama don taga meya hana " ameer fitowa da wuri tura kofar " tayi da sallama tashiga tsayawa,, tayi tana kallon shi Shikuwa ameer karatun shi yakeyi,, a nutse abin sha"awa yana bawa ko wani harafi hakkinsa, Murmishi hajara keyi, tana kallon shi sai taji sanyi sosai a ranta,, ganin yayan nata,, yana karanta alqur"ani mai girma,, ga dadin saurare Saida yagama,, kafin ya shafa fatiha ya juyo yana kallon ta da murmishi akan fuskashi Yace kanwata, yadai naganki kamar zakije biki Kunbura baki, tayi tana kallon shi tace to yaya " na shirya naga kai ko wanka bakayi ba Ameer yace,, yau bazan je hospital ba hutawa zanyi kuma inason komawa hadda,, so nake nakara,,, hadda ne kinga kuwa sai nake samun lokacin zuwa wajan malami na nake hadda Cikin jin dadi hajara ta sauko kasa,, kuda da ameer ta dafa kafadar shi Tace yaya ina goyon bayanka,, dari bisa dari,, kaje ka kara, hadda " gaskiya naji dadin wannan shawarar, daka yanke " Allah ya taimaka Hannun ta yakama ya dawo da ita gabanshi ta zauna suna fuskantan juna,, kissing din ta yayi ,, a goshi yace, nagode kanwata da kike karfafamin gwiwa " ina alfahari dake Allah yabaki miji nagari,, mai kaunar ki Rufe fuska tayi tana, dariya tace a a nidai yaya ai nidin yarinya ce saina girma Yar dariya shima yayi yace to shikenan Allah yasa muga girman naki " lfy Tace ameeen yaya Allah yafiddo mana da ameera Yace ameen kafin sukaci gaba da hira Yau maman anty karima ,, tazo gidan su ameera " tace wa mama tanason,, ta tafi da jenifer gida don ta haihu acen " saboda ta kula da ita Mama tace haba maman jenifer yanzu kina ganin ni bazan iya kula da jenifer ba kenan,, kinason nunamin ke kika haifi ta,, ba niba kinsan kuwa yadda nake son jenifer a raina,, kuwa Maman anty karima ,, tace kiyi hakuri maman joshow ,, ba haka nake nufi ba inason dai mutafi Mama tace shikenan,, nan suka fito da kayan ameera domin tafiya gida,, Su mama da joshow ne suka fito har bakin titi saboda doctor yace,, take mutso jiki shiyasa suka taka har bakin hanya Wasu mutoci ne ke tseren gudu , dayar tazo da gudu ta kari dayar Ita kuwa ameera ganin haka duk sai ta rude ji tayi,, kanta yayi mata " wani mugun sarawa , kafafunta ne ya kasa dauke ta,, durkusawa tayi kafin su mama su juyo har ya kai kasa a sume Cikin tashin hankali ,, sukayo kanta suna kiran, sunan ta daukar ta sukayi sai gida suka koma ,, nan aka shinfide ta,, a falo aka kunna A c ruwa mama ta dauko aka shafa,, mata a fuska , Numfashi taja,, da karfi kafin ta soma fadin,, yaya kalli gabanka " zamuyi accident ga mota nan gaban mu Waiyo Allah yaya innalillahi wa inna ilaihin raju'un , shikenan mun mutu inna ta Cike da mamaki suke kallon ta kuma taki bude idon ta,, sai sunbatu take yi, Joshow yace,, Jenifer Bude idon ta ameera tayi kallon su take yi daya bayan daya,, amma bataga su mom ba ko Fatima, tace bayin Allah a ina nake ku su wanene,, maiya kawoni wajanku *to wannan lamari dai gashi nan ,, ameera tadawo nomal , gashi dukkansu bamai gane kalaman ta , shin ko zaku bata amsa* Ina godiya da karfafamin gwiwa takuke da comments dinku fans , Allah yabarmu tare Allah yabar kauna [28/10, 14:07] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* Fatan alkhairi agareku anty's dina *Ummu shukhura* antyn mu mai kara mana kwarin gwiwa 💃🏻💃🏻💃🏻Allah yabar mana ke *umma amsad* addana ni kadai ki dade kiyi q'arko irin na dabino *miss hajo* my daughter Allah Allah yabar kauna *Umma julaididi* ina yinki *Fatima A. A* kiji dadinki sister Kada ku bari abaku labari novel's din mu *NAJMAT ABIY* BY miss hajo *59—60* Cike da mamaki,, suke kallon ta don su a tunanin su idan ta dawo nomal , zata rungume su ta nemi diyan ta da mijin " amma she sukaga sabanin,, hakan " abin yayi matukar girgiza su musamman,, ma joshow , dan yaji tace su din suwaye, Ahankali joshow ya matso kunsan ,, Ameera yace my jenifer yaya mukaji kina irin wata magana wacece inna yana,, kama hannun ta Sake bude idonta tayi taga,, yakama mata hannu da sauri ta kwace,, kayanta tana kokarin tashi,, za taimaka mata ta tashi ,, da dan karfi ta stop mana please Mama ce ta karaso inda ,, suke ta kamata ta zauna A razane ameera take kallon cikin ta tace kai ,, yaushe ciki na ya girma haka kodai banida lfy , tana shafa cikin tace please tin yaushe nake tare daku Mama tace,, 8 mother Keenan hadda wasu , kwana kin kika dawo garemu jenifer , ashe dama ba " mutuwa kikayi ba ina kike tsayin shekara uku bamu " ganki ba Baki a sake ameera take kallon ,, mama tace amma wani abu yasame ni ko shiyasa bansan inda ,, nake ba Mama tace kinyi luzing din memory din ki ne shiyasa baki gane muba " amma gashi kindawo nomal,, kina cewa mu suwaye haba jenifer manta mu kikayi ne Ameera tace mama,, niba jenifer bace sunana ameera ,, ba jenifer ba A razane mama da joshow ,, suke kallon ta saboda tsabar kidima,, har neman faduwa joshow yakeyi yana zare ido Maman anty karima tace ,, my jeny yanzu nima baki gane niba nice fa maman ki tana kama hannun ameera Ameera tace kuyi hakuri mama diba jenifer bace ameera sunana, muna tafiya a mota ne,, mukayi,, accident nida mijina " wata mota tazo ta bugi tamu,, shine muka gangara " gefen dajin hanya ashe ni mun ramu da mijina nasan dai lokacin " da na bigi wata mishi kaina yayi wani irin juyamin,, to daga nan bansan " inda nake ba sai yanzu Tace amma ya akayi kuka tsinto ni,, nan naga kamar ku " ba hausawa bane , yarabawa ne da inyamurai , amma wannan tayi kama dani kuma " kuma bakiyi kama da yarabawa ba ko inyamurai ,, tana nuna maman anty karima Joshow ne yace wata rana ina zaune ,, sainaji kamar ana kirana " da sauri natashi na fita " naje bakin kogi anan naganki,, shine na kawoki " asibiti nan yabata ,, labarin komai har izuwa yanzu , Rike kai ameera tayi tace ,, waiyo Allah yaya yanzu ko awani hali yake,, ciki ko yana raye ko ya mutu Allah masanin gaibu ya Allah ka kareni daga shirin,, masu sheri Su kan yau sunaga ikon,, Allah a nan Maman anty karima ce ta matso kunsan,, Ameera tace daughter kina nufin kece mana keba jenifer ta bace,, indai har hakan ne to gaskiya kuna mugun kamanni da jenifer ,, wanda ko dani bamu kai kama haka ba Ameera tace mama ita jenifer ,, ina take ne wani waje ,, ta tafine bata dawo ba Mama tace no daughter mutu wa tayi amma duk zuciyoyin mu,, basu aminta ta mutu ba Nan mama ta bata tarishin su har zuwa lokacin da jenifer ta,, mutu Runtse ido ameera tace to jenifer ,, a ina na taba jin sunan,, cen ta daga kai kamar ,, mai tunani " da sauri ta bude iko tace Wace joshow a nan Da sauri joshow yace nine joshow Kallon shi tayi tace tabbas haka anty karima tayimin kwatancen shi Kafin tace ina baby da boy suke Cike da mamaki mama ta " fita waje ta dauko su she kuke sukeyi ganin maman nasu a shinfide ta shigo dasu Da gudu sukayo kanta suna fadin mommy mu,, suna kara sautin kukan su Kallon ameera takeyi ,, taga yadda suke kamannin da yaran ,a zuciyar ta tace lalle wannan babu,, wanda zaice bani na haifesu ba Kasowa sukayi,, suna rungume ta beauty tace mommy , shine kika fadi yanzu aka shigo dake, daki kuka barmu awaje Shafa kanta tayi tace am so baby kinji,, turo baki tayi, tace to bazamu je gidan granny ba ameera tace sai anjima zamuje, Marus yace " mommy yaushe zaki haifa mana,, baby's dinmu Waro ido ameera tayi tace ba yau ba yace to mommy sai yaushe tace ba lokaci boy Ameera ta dago tana kallon su tace wannan,, ina ganin nasan ke maman " anty karima ce wanda kuke kira da jenifer Kai kuma mijin tane,, Wannan kuma maman ka,, Duk suka amsa da eh Ameera tace yanzu karfe nawa ne,, Kallon agogon shi joshow yayi yace 1:30 PM ne A daddafe, ameera ta mike tace kubari nayi sallar zan baku labari na,, da kuma yadda na hadu da jenifer din ,, da kuke kirana da ita Joshow yace dama ke ubangiji daya kike bautawa,, Ameera tace eh , yanzu kubari nagama nadawo nabaku labarin komai Nan suka zauna suna jiranta Ameer ne yafito , cikin shirin sa na jallabi da alqur"ani dinsa,, a hannun sa , yana isowa falon yaga su mom nan ya gaishe su yana zama Mom tace son sai ina haka,, da shiga mai burgewa," aikuwa kayi kyau Shafa kanshi yayi yana aiyanawa a ranshi ina ma ace ameera ce ta fada mishi wannan kalamar da yasan sai tafi haka dadi Tabashi mom tayi Da sauri yadawo daga tunanin da yakeyi Mommy tace son kake " rage tunanuka a ranka please na rokeka ' kaji son bana son kake wannan damuwar ,, kar kaje kasawa kanka cuta Ajiyar zuciya yasauke, yace insha Allah mom zan dena na barwa Allah komai, nawa Murmishi mom tayi ,, tace very good haka nakeson ji daga gareka tace ina zakaje ne haka Yace mom wannan mlm Ahmed zanje so nake na kara yin hadda,, saboda zai ragemin zaman kadaicin da nake ciki Mom tace to shikenan adawo lfy yace ameen mom Harya juya yadawo yace am mom ina hajara ne Mom tace tana daki ai tinda kuka dawo daga hospital tashiga " bata fitoba tana ciki Ameer yace bari naje na ganta,, nan yayi dakin su Fatima A zaune ya ganta ta juyawa, kofar dakin baya " a hankali yake tafiya harya karaso hannu yasa ya rufe mata,, idon Da sauri ta rike " hannun tana fadin waye ne tana taba hannun shi amma, takasa gane wa , ai kawai saita saka kuka tana fadin , waiyo mommy " ga barawo yazo zai saceni " nima inna kuzo zai tafi dani Dariya ce takama ,, Ameer jin yadda ta tsorata , shi mamaki ma tabashi " dama haka take da tsoro jin ta soma rawar jiki yasa shi sakinta yana dariya Juyawa, tayi tana kallon shi tace dama kaine ka tsorata ni to wllh saina rama nan tayo kanshi , tana kara sautin kukan ta Ko motsawa baiyi ba yana kallon yaga mai zata mishi Tsalle tasoma yi wai zata kamo fuskar , shi itama ta rufe mishi idonshi sai faman haki takeyi, kamar tayi gudu Tsayawa yayi yana kallon ikon Allah Ganin dai bazata iyaba yasa, ta fada jikinsa tana kuka Yar dariya yayi yana rungume ta yace ke yanzu in banda rigima , irin taki kanwata " kalle kifa yar guntuwa dake ko cikina baki kaiba,, amma kice zaki taba fuska ta Duka takai mishi ya rike hannun ,, kiciniya, tasoma yi ta kwace hannun amma takasa" sai ta koma ta kwanta a jikinsa , Bayan ta yasoma bubbugawa alamar tayi shuru, jansu yayi suka zauna bakin gadon tana kara shigewa jikinsa saboda bacci da takeji , dan jiya dare ta raba tana kuka da nafila Sai cen anjima yaji tayi bacci dagota yayi,, tana kallon fuskar ta kamar kace ameera ta amsa ,, ya kwantar da ita sake kallon yayi Yana zancen zuci , yace yanzu da ameera ce shima zai kwanta a gefen ta ne " ya janyota jikinsa suyi bacci mai dadi da annashuwa ", saidai ba ita bace Hawaye ne ya tarun mishi, a ido yana kallon hajara sai sauke ajiyar zuciya takeyi saboda kukan data ci Bai ankare ba yaj,,hawayen na bin kuncinsa " goge wa yayi yana dafe satin zuciyar shi " a haka ya mike ya fita waje Mom na zaune ganin ameer bai dawo yasa tayi tunanin ko , hira suka kama, saitaga ameer ya daura hannun shi akan saitin ", zuciyar shi da sauri mom tayo wajanshi " tana tambayar shi lfy Baice mata komai ba " zaunar dashi tayi ruwa mai sanyi tabashi yasha sosai Yana sha yaji , zuciyar shi tayi sanyi " tashi yayi yace mom zan fice Cike da tausayi take kallon shi tace to son Allah yakiyaye hanya adawo lfy Yace ameen ya Allah mom love you yayi murmishi zai fita Har yakai bakin kofa tace son tsayawa yayi " ya juyo ya dawo Zama yayi " kusan ta yace mom gani Mom tace son a kullin ina kara fada maka ,, kayi hakuri , da duk abinda yasameka a rayuwa " ita rayuwa haka take yau kaji dadi gobe akasin hakan"" shi ba ruwansa yakan jarabceka akan " abinda kake so ,, yarabaka dashi yaga zaka mishi biyayya zaka jure rashin abinda " kakeso idan baya tare dakai , to ina mai maka nasiha " daka dage da addu'a,, ka mika lamuran ka, ga Allah komai zaizo daidai insha Allah Numfashi ameen yaja kafin ya rungume mom ,, yace ina alfahari " dake mahaifiya ta ina yiwa Allah godiya daya bani ke a matsayin uwa mai share, mini kukana " mai nuna min hanyar Allah idan kuma,, kika ganni a damuwa kina " yimin nasiha mai ratsa zuciya da samun nutsuwa " lalle kin cika uwa ta gari,, wanda manzon Allah (s .a. w .) Ya fadi siffofinta,, da halayyar ta to Alhamdulillah mahaifiya ta kin kasance mai wannan halayyar da siffofin , Alhamdulillah Allah na gode maka " daka yoni musulmi dakuma samun family na gari , ya Allah ka bayyana min ameera ta " yana kai karshen maganar ya sunbaci koshin mom ya fice a falon Murmishi mom tayi ,, itama taji dadin maganar dan nata tace Allah yamuku albarka yarana Su joshow suna zaune " har ameera tayi sallar azuhar suna kallon ta kamar sunn,, samu tv tana gamawa tadawo wajan su Zama tayi tana kallon su tace mama kuzauna zan baku labarina da kuma ya akayi nasan jenifer Zama sukayi ,, mama tace muna jinki daughter " Ameera tace ni sunana , Ameera Ahmed nan tabasu labarin ta har auren ta,, Tadago,, tace dalilin dayasa " nasan jenifer ,, tin a mafarki " take zuwan mini tana kuka akan nazo na taimaki ahalinta,, na fiddasu daga duhu zuwa haske Kuri suka mata da ido suna jin bayanin ta joshow yace to kin taba ganin ta a fili ne Ameera tace eh na taba ganin ta sau daya ,, lokacin banida " lfy ne har suma nayi ina daga idona na ganta akusa dani,, da kayan likitoci,, a jikinta ita ta kira mijina ta fada mishi inda nake,, to daga nan ban sake ganin taba Amma tace min insha Allah zanzo garinsu kuma zan ceceku " daga wannan halin,, amma tacemin batasan ta wacce hanya zanzo ba , kuma tace saina samu ciki zan rabu da mijina " ashe maganar ta gaskiya ne gashi narabu,, da ahalina kuma saida na samu cikin kamar yadda tace" gashi yanzu bata zuwan mini a mafarkin ma takai karshen maganar tana fashewa da kuka A sanyaye, suke kallon ta cike da tausaya mata Ameera tace,, yanzu ko kallona kukayi " ai kunsan bankai jenifer shekaru ba amma kun kasa gane hakan,, saboda son da kukewa jenifer Joshow yace " tabbas nima jenifer ta taba zuwa min tace min bata mutu ba amma tana tsakanin " mutuwa da rayuwa amma akwai wadda zata zo ta fiddo ta, daga inda aka boyeta,, muma zata " fiddamu daga duhu zuwa haske Ameera tace to nice wadda zan fidda ku tabbas jenifer bata mutu ba tana raye saidai " suna azabtar da gangar jikinta tana cikin ciwo Ameera ta dago idonta " yayi kamar gauta,, saboda kukan da takeyi , ganin Allah yakawo ta cikin arna dole ne ta zama jaruma amma saita haihu zata yi wannan yakin " tace ko kunsan cewa jenifer tana bauwata Allah daya " dalilin addu'ar da takeyi yasa take samun " sassauci, da azabar da suke mata A matukar razane " suke kallon ta joshow yace na tuna tace min malaman majami'a, ne suka yi tsafi da jinin ta,, na tuna yanzu Zaman yan bori maman anty karima tayi tace yo jenifer wani abu kika yiwa malaman majami'a suka tsafemin ke ne , lalle na gama musu biyayya " tinda suka yimin tsafi dake kuma ko mai za'ayi saina" fiddoki Suma su " mama sai jimami suke da al'ajabin wannan lamari ashe dama jenifer ba mutuwa tayi ba Ameera tace wannan yakin sai na haihu zamuyi shi amma fa sai kunyi abu daya idan kuna ra"ayinsa Kallon ta sukayi joshow yace menene shi abun munason,, mujishi ya ake samunsa Ameera tace idan kuna son mu yaki karya to saifa kun zama irin wato ma'ana kun musulunta" shine zai kara mana karfin yakar ,, wannan azzalumai" amma shi musulinci ,, baa tirsasa mutum,, ace dole saiya shiga ko dan wata bukatar shine yake son shiga " to baa haka a musulinci , kuma baa shiga a fita , daga cikinsa Shi addini ne mai sauki , kuma ba kudi ake biya ba don a shigeshi , kawai kalma zaa fada maka ka maimaita " Addinin Allah mai tsaki da samun nutsuwa da kwanciyar hankali , da zaman lfy Ka so Allah da annabi Muhammad (S.A.W) son da baka taba yiwa wata,, halitta a duniya ba , ka nuna soyayyar ga manzon Allah (S.A.W) domin samun rabauta ranar gobe kiyama takai karshen maganar tana sauke numfashi Kafin tace kuje kuyi tunani " kada waninku yace zai shiga musulinci dan wani abu idan zaka shiga kafara tsakake zuciyar ka, tukun kuma kasa aranka zaka " shiga musulinci da zuciya daya bada wata manufa ba nan ta kwanta ta juya musu baya Duk jikinsu yayi sanyi da bayanin ta ,, dan haka maman anty karima ka tafi gida cike da tunanuka barkatai, koda taje gida dan ta ta fadawa,, shima dai mamaki da " al'ajabi yakeyi,, Joshow da mama , kuwa suma zama sukayi,, suna ta tunani,, akan maganar ameera Ameer ne zaune gaban malam Ahmed yana daukar karatu , sosai ya maida hankalimshi kan abinda ake koya mishi kuma yana jin dadi sosai bayan sun gama Malam Ahmed yace masha Allah mlm ameer kana kokari sosai kuma naji dadi daka dawo domin yin hadda, Allah yakara basira da hadaza Kan ameer a kasa, yace ai nine da jin dadi mlm saboda ina jin dadi sosai ina samun nutsuwa Malam Ahmed yace to yayi kyau yanzu gyara ne za ake maka insha Allah kana kokari Ameer yace to mlm Allah yasaka da alkhairi yajinkan magabata, ai dan mutum yayi sauka bashi yake nuni da cewa ya iya dukkan karatu cike ba ko ya karanta wani wajan baiyi kuskure ba shiyasa nazo hadda dan habaka karatu Murmishi malam Ahmed yayi yace to Alhamdulillah yanzu kuma sai ranar lahadi, insha Allah Ameer yace Allah yakaimu mlm nan sukayi sallama yatafi gida Wani babban mutum " ne yana tsaye jikinsa da bakaken kaya " wani ne ya karaso " kamar an koroshi , yana fadin shugaba !shugaba ' shugaba , akwai matsala fa Da sauri ya juyo, yace kamar yaya " raju kaxo kamar an tsorata ka Wanda aka kira da raju yace shugaba wannan yarinyar mai kamar jenifer ta dawo nomal , yau da kwana biyu , kuma mai bautar ubangiji daya ce " tana yiwa yan gidan tayi shiga addinin ta " kuma yanzu sun san jenifer bata mutu ba mune muka saceta " tana wajan mu A matukar razane " yake kallon shi yace wai kana nufin wannan yarinyar tadawo nomal kuma ba abu " daya muke bautawa ba " Raju tace wannan haka yake kuma yanzu idan muka fadawa mutane wannan ba jenifer bace " bazasu yadda ba kuma zasu zarge mu ne Shugaba yace" dole ne itama ta mutu ko muyi tsafi da ita mubawa dodo jinin ta bata isa tazo " ta tuguza mana cikar burukan mu ba dole musan abunyi Raju yace ai takusa haihuwa sai mu mata irin na jenifer kaga shikenan mun gama da ita dan dole mucika burin mu na zaman manyan masu kudi a Nigeria Shugaba yace wannan haka yake raju su sun dauka,, haka zamuke zama muna musu hidima a banza basusan duk muke kashe yaransu ba mubawa dodo jinin yabamu kudi,, ao dole ma mu kashe wannan bakuwa nan suka tafa suna dariyar keta suna shiga cikin majami'ar Daddy ne da mommy suna zaune da ummi mufeeda suna hira,, ummi mufeeda tace yauwa yaya dama ina da wata magana Daddy yace ina jinki mufeeda Ummi mufeeda tace maizai hana a hada hajara da ameer aure tinda naga yanzu sun shaku kaga hakan zai sakashi dena tunanin ameera dayawa " tinda kaga suna kama koya kace Numfashi dad yaja yace to banki takiba " wannan ma shawarar tayi kyau " zan fadawa yaya,, Ahmed wannan maganar da Abubakar Mom tace hakane gyara amusu auren saboda kullin ameer cikin damuwa yake Allah ma yasa yanzu yana zuwa hadda Ameer ne da hajara suka shigo, da sallama amsa musu sukayi suna kallon su Karasowa sukayi zama sukayi,, mom sukace musu sannun ku da aiki Hajara tace yauwa ta kalli, Ameer kamar zatayi kuka tace yaya nafa gaji wllh bazan rakaka ba wajan karatu anjima " tana hade rai Yar dariya yayi yace to yarinya baki isaba dole muje dake " kona ki siyo min takalmin da kikace kina so Fuskar tausayi tayi ta kalli mom tace mom kinga yaya ko kice mishi nagaji banzan iya fitaba " bacci zanyi Murmishi mom tayi tace bazaki jeba kuma dole yasiya miki, tinda tare kuke aikin Gwalo hajara tayiwa " Ameer harara ya aika mata yana mata nuni da zai kama ta tashi tayi ta shiga ciki dan tagajin da gaske Shima ameer yace yayi sama sai ajima zai sauko yaci abinci Ummi mufeeda tace wllh yaya gyara ayi hadin nan daddy yace to insha Allah ai naga sun shaku nan sukaci gaba da hira Yau " tinda safe ameera ke jin ciwon baya da marar ta amma saita yu shuru Mama na lura da ita data tambaye ta saita ce ba komai Ciwo yaci karfinta saboda wani irin juyi da cikin yayi da karfi tace innalillahi wa inna ilaihin raju'un wai mama na mutu mama kizo Da sauri mama tashiga tana fadin wannan haihuwa ce bari na dauki keys mutafi asibiti , Joshow ne yashigo gidan jin karar ameera yasa yayi dakin da gudu " mama tace maza dauko kayan baby mutafi asibiti haihuwa ne da gudu yafita ya kai kayan mota yakoma suka dauko ameera aka kaita cikin motar,, duk ya rikice ganin idon ameera na juyewa bakin idonta na sama " Ameera kuwa tsananin azaba ne ya mata yawa tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un , la'ilaha' illallahu Muhammad rasulullahi , salallahu alaihi wasallam, " saita saki jiki ta duf Cikin tashin hankali mama tace ameera ! Ameera ! Ameera ! Kada kitafi kibar mu irin na jenifer please karki mutu kitashi ki fidda mu daga duhun da jenifer tace Joshow kam kusan haukacewa yayi da mugun gudu take dravin ,, kafin kace mai sunzo asibiti da sauri aka dauki ameera kamar dai ta mutu su mama ke gani...... *tofa tirkashi shin ameera ta mutu ne ko tana raye shin ameer zai aminta da auren hajara ko ita zata hajara zata yadda shin malaman majami'a zasu ci nasara akan ameera ko kuwa to wannan amsar saiku biyo (maman nusy ) domin jin yadda zata kaya* Ina godiya da comments din Allah yabar kauna [28/10, 14:22] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *61—62* Cikin sauri , aka yi emergency room da ameera " numfashin ta na sama da kasa kamar na fitar rai Mama da joshow " kana ganinsu kasan suna cikin tsananin tashin hankali sai safa da marwa suke ,, duk hankalin su baya jikinsu Marus da beauty kam,, sai kuka suke sun rungume suna beauty ta kwanta a jikin marus dukkansu suna rera kuka " gwanin ban tausayi " ba kamar beauty ma har shidewa,, takeyi ganin maman nasu kamar gawa Mama ce ta karaso inda suke ta kallesu sai ta share hawaye " saboda mugun tausayin dasuke bata gashi ,, a haka ma basusan ameera ba ita ta haifesu ba Tace kuyi shuru,, kunji maman ku zata samu lfy yanzu za'a fito da ita Marus ne ya juya yana kallon mama " yace ,, mama please kice mommy tafito mutafi gida,, naga sun kaita daki sun rufeta,, in lefi ta musu mama ki basu hakuri " karsu yiwa mommy wani abun please mama yana kara sautin kukan shi Danne kukan ta mama tayi,, tana rarrashin su tace marus kayi hakuri maman ku haihuwa ce zatayi ko bakuson babyn ne Da sauri marus yace muna so kenan mommy brothers ko sisters zata haifa mana ,, muke zuwa school tare Mama tayi ajiyar zuciya tace, eh anjima zaa fiddota Beauty ta,, tashi daga jikin dan uwan nata tace mama sister mommy zata mini ko nida marus muke, masu wasa ko Murmishin yake " tayi tace eh Joshow kuwa ya kasa zama sai yayi wajan dakin ameera yadawo yazo wajan su mama,, duk ya rasa nutsuwar sa ko ganin, kirki baya yi saboda tashin hankalin Jin ameera tana ihu tana kiran sunan Allah dana yayanta ,, hadda su inna " kowa dangin ta a wannan lokacin ameera saida ta kira shi saboda tsananin azaba Ameer ne zaune shida hajara " tana bashi labarin dariya duk dan ta hanashi " tunanin da yakeyi Dafe saitin zuciyar shi yayi da hannu " ya runtse idonshi saboda bugun da zuciyar shi keyi , da sauri ya mike tsaye Itama hajara mikewa " tayi yana fadin yaya lfy ko wani abun yake damunka ne ,, bai amsa mata ba " kama hannun shi tayi ta zaunar dashi " akan kujerar tana fadin wai menene yafaru yaya kayi magana mana Shuru baice, komai ba" kuma bai mude idonshi ba Ganin yasa hajara fashewa da kuka tana fadin please yaya tell me what happened ne Ganin bazai ce mata komai yasa ta kama hannun shi , ta nufi ciki dashi tana taimaka,, mishi suka shiga ciki " basu tarar da kowa ba, a falon nan sukayi sama Cikin room din,, takai shi har bakin gado " har yanzu baiyi magana ba har ta zaunar dashi Zama tayi gefenshi " tana share hawayen ta " tace yaya kamar zata sake sakin wani kukan " tana yin fuskar tausayi Bude idon shi yayi " yana kallon hajara Hajara tace maiya faru kafada min kaji yaya Numfashi ya sauke kafin yaji wasu zafafan hawaye na bin kuncinsa " sai kallon hajara, yakeyi Girgiza kai takeyi , kafin tasa hannu " tana share mishi hawayen fuskar shi tace, wai menene yaya maiyasa kake kuka na maka tambaya tafi biyar " amma kaki bani amsa haba so kake nima nayi kukan Janyota yayi jikinsa ,, ya rungume ta yana sauke ajiyar zuciya , wasu hawayen na fitowa ,, yace kiyi hakuri kanwata wllh nakasa magana ne ina jin ajikina ameera ta bata lfy " kodai haihuwa ne zatayi ko kuma wani abun ne yasameta marar kyau ina jin ajikina nabani,, tabbas tana cikin mawuyacin hali yana kara rungume ta Itama rungume shin tayi ,, tace kayi hakuri yaya ba kuka ya kamata kayiba,, addu'a take bukata, shine gatan da zamuyi mata,, kaji yaya Dagowa yayi yana kallon hajara yace nagode kanwata,, Allah yamiki albarka ina alfahari dake kanwata Murmishi, Hajara tayi "tace ba komai yanzu tashi kayi alwala nima sainayi muyi,, Sallar tare Sakinta yayi yana murmishi ya shiga toilet din yayo alwala nan itama tashiga tayo suka tada nafila suna tokawa ,,Ameera kariyar Allah aduk inda, ta tsinci kanta Kusan awa daya suka shafe ana abu daya ,, sai kan baby tafo kamar zai fito saya koma ", su kansu sun tausaya wa ameera saboda karfinta yagama karewa gabaki daya tayi lakwas bata iya komai ,, dan haka babbar doctor din , ta fita waje domin tacewa,, su mama ", Ameera bazata iya haihuwa da kanta ba sai an bata c.s. nan tafito waje tana tunkarar wajansu mas Da sauri sukayo wajan ta suna daha baki wajan fadin , doctor ya jikin nata ta haihu ' Numfasawa,,, Doctor din tayi tace a a gaskiya bazata iya haihuwa da kanta ba sai an mata c.s . Dan yaran sun girma a cikinta Da sauri joshow yace in akayi c.s din babu abinda zai faru Doctor tace gaskiya ban saniba muje kasa,, hannu saboda tana jin jiki Har sun juya zasu tafi wata nosee , tafito da sauri tace ma kizo sauri baby yatafo Da gudu gudu doctor din tayo room din " ta rufe kofar Joshow kam ya tsorata sosai sai,, kashe kunne yakeyi " yaji kukan baby A cikin room din kuwa ameera tana hada sauran kafinta tana kiran sunan Allah ya kawo mata dauki Daidai lokacin kuma umma,, tagama nafila tana addu'a wa ameera Allah ya kareta ya taimake ta aduk halin da take ciki ta shafa fatiha Suma su ameer da hajara a lokacin suna mata addu'a hajara hadda kukan ta suka shafa fatiha A lokacin kuma ameera ta haifo danta qato dashi tana haifoshi aka , daukeshi " suka bawa wata nosee ta gyara shi Wani sabon ciwon ya zowa" Ameera wannan karan da karfi a jikinta tana addu'a suna fadin ta yi nishi Da karfi tayi nishi sai ga yarta mace ta fado suka dauke itama aka gyara ta Su mama na daga waje sukejin kukan baby's murna suka kama yi sosai suna jiran a fito musu da baby's din Saida aka gyara ameera,, suka mata wanka sosai suka gasata " saboda taji dadin jikinta,, kafin suka gyara wajan tsam kamar " baa yi wani ,, abu ba a wajan " nan suka fiddo ameera da yaran ta Da sauri joshow ya karaso " wajansu mika mishi babyn akayi aka bawa mama daya , nan akayi gaba da ameera zuwa,, dakin hutu Kukan baby's dinne ya tashi su marus da beauty ,, aikuwa suna hada ido da baby's din,, da gudu kowa yayi wajan daya suna dariya Marus yace yauwa,, naji dadi mommy ta haifo min brother ,, mai kama dani Beauty ma tace,, nima kaga sister na sai nake mata kwalliya , mai kyau nima mai kama dani Kallon baby's din mama da joshow sukayi " suna ta al'ajabin wannan kamanni,, haka Joshow ya kalli macen yana kura mata ido babu abinda yaraba ta da jenifer har farar fatar,, kamar jenifer ce tayi kaki yana shafa fuskar babyn , yace beautiful ,, kina kamar jenifer na Mama , ma kallon su tayi tace kamar ma ,, harta baci sosai suke kamanni da jenifer Wata nosee ce tafito,, daga inda aka kai ameera nan sukayi wajan ta sukace doctor zamu iya ganinta", tace eh kushiga ta kusa tashima nan suka nufi dakin A kwance ", suka sameta karasawa sukayi beauty zata tasheta, joshow yace no kibari zata farka ne nan tayi baya ta zauna suna jiran tashin ameera Baa fi minti goma ba " tasoma motsa hannun ta mama,, tadawo kusa da ita , ta rike hannun ta Bude idon ta tayi akan mama, tana kallon kowa Murmishi ta wa su marus nan sukayo wajan ta suna fadin mommy sannu kintashi saimu tafi gida,, ko Mama ta taimaka mata " ta zauna tana kallon su Joshow ma murmishi yakewa ameera ganin yaran data haifo amma lfy lau take Mama ta mike ta hado mata tea mai zafi ta matso kusan ameera tace,, amshi kisha wannan kinji daughter ,, zakiji " dadin jikinki ma muso ta amsa tashanye duka sai zufa take hadawa" Joshow ne yakaro wa A.C. karfi dan taji sanyi sosai Yaran mama ta mika mata,, suna jin hannun mahaifiyar su suka tashi , nan suka soma kuka kallon ameera keyi,, itama tana hawayen , tana ganin yadda namijin ke kama da ameer rai da rai Su mama kam mamaki ne yakamasu, ganin tana kuka Mama tace daughter lfy daiko kike kuka keda, zakiyi farin ciki da samun kyawawan diya haka gasu , kamar ba twins ba Ameera tace mama kuna da ruwan zam zam ne Mama tace a kasuwa dai naga suna siyarwa masu irin addinin ki Ameera tace a kira min doctor din Nan joshow yafita kiran doctor babu bata lokaci suka shigo tare, Ameera ta kalli matar ta mika mata hannu alamar ta karaso ,, matsowa tayi ameera tace,, anty kina da waya Doctor din tace eh tace please bani zan duba wani abu ne Ba muso ta bata Nan ameera ta tubuta sunan zamzam nan yafito gasu nan a jere kafin ta kuma rubuta dabino nanma,,, yafito ta nuna mata tace tana son akawo,, mata su Doctor din tace muna dashi anan kafin tace amma ke Muslim ce Ameera tace eh ni musulma, ce inason bawa wannan yaran kafin susha nono Doctor din tace nima Muslim ce har mijina da yarana bari,, na kira yarona yazo dasu saiya " rada musu suna ya misu kiran salla Cikin jin dadi ameera ta rungume doctor tace thank you nagode sosai Nan doctor ta kira yaronta yazo dasu aka bashi yaran Kiran salla ya fara musu a ko wani kunen kafin ya tauna dabinon nan ya diga musu " a baki aikuwa suka tsotse tas dan yunwa sukeji " kafin yabasu zamzam din sukasha Dagowa yayi yana murmishi yace wani suna za'a saka musu Ameera tace macen inason a kasa ,, mata ikram Namiji sai kuma tace ya sunan ka kai Yace ni sunana Muhammed Ameera tace to kasa mishi Muhammed sunanka,, dama sunan kakansu ne Cike da farin ciki yace to sister godiya nake nan ya rada musu nan , Muhammed da ikram yana jin dadi an mishi takwara, Su kuwa su mama kallon ikon Allah sukeyi dama idan musulmi ya haihu haka ake saka suna ,, lalle kam musulinci da ban yake Doctor din tace kina da waya kibani nember ki Ameera tace eh amma yana gida kawo nasa miki nember ,, idan na je gida zanga kiran Mika mata tayi " sata mata kafin ta mike sukabar dakin Mama ta matso kusan ameera tace daughter haka ake saka suna idan mai addinin ku ya haihu Murmishi ameera tayi tace haka akeyi mama Mama tace mu sai anje wajan abin bauta ankai yaron , yayi kwana biyu acen ana mishi addu'a tukun sai asa mishi suna Da mamaki ameera ke kallon mama tace tab lalle kuna, wahalar da kanku mama Sallama aka basu suka yo gida Haka aka yita hidima da ameera da yaran ta sosai takajin dadi ,, ganin yadda dangin joshow dana anty karima suke kaunar yara Gasu lafiyayyu masha Allah da kuzarinsu gwanin burgewa , a haka har akayi suna Joshow ya tambayi ameera yaya akeyin sunan a garinsu nan tafada mishi komai ,, ya nemo Muhammed ,, suka kai kayan suna gidan su Muhammed su uku suka yi fatihar sunan twins , kafin joshow yadawo gida Kayan baby's kam ameera tashasu sosai dangi ko kawo kyautar,, shi ta kaya ko kudi Su ameera baki yaki rufuwa tana jin dadi sai ta kuma yi tunani wai wannan a cikin bare ne take,, ake mata wannan hidimar ,, to inda a wajan dangin tane ya zai kasance " girgiza kai tayi ta maida hawayen ta,, tana fadin ke zuciya ki nutsuwa " wannan ameera bata da,,, bace kizama " jaruma dan akwai aiki ja agaban ki, Cikin wannan satin, Ameer cikin farin ciki yake duk inda yayi sai murmishi ita kanta hajara , taji tana cikin,, farin ciki sai godiya sukewa Allah ameer kam "dayaje wajan mlm Ahmed har,, kudi yaringa yarabawa mutane,, sosai sukaji dadin ganinshi haka Dan kullin cikin damuwa yake shiyasa suka tayashi farin ciki duk da basusan meyasaka shi farin ciki Mom ma taga ameer na farin cikin hankalin ta yasoma kwanciya ganin dan nata na cikin fara'a Suna zaune da daddy da mom daddy yace gobe zaije kauye, saboda a saka ranar bikin hajara da ameer sai an saka zasu fada mishi nan mom tayi na'am da shawarar da daddy ya yanke Raju, ne shida shugaban nasa,, suna tsafinsu " so sukeyi a daren nan su aikawa ameera bakaken aljanu su zuke mata jini daga baya kuma su dauketa " su maidata irin na anty karima ", Sai hado kan aljanun suke suna fada musu yadda zasu kamar yadda sukabi suka dauka na anty karima ana gama musu jawabi nan suka bace,, sai gidan su joshow Ameera na zaune tana bawa ikram nono ganin gilmawar,, wani bakin abu tayi Bata ankare ba taji kamar an tsikara mata allura ,, runtse ido tayi tana fadin la'ilaha ilallahu Muhammad (S.A.W) Da sauri joshow yakaraso inda take kafin yazo harta kai kasa da karfi yace ,Ameeraaaaa...... *ina godiya da karfafamin gwiwa dakuke da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna masoya ina yinku over* [28/10, 14:23] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *ina alfahari daku masoyana* Ina mai gayyatarku kuje ku karanta novel's din mu kamar haka, *Najmat abiy* : by miss hajo *umma ammara*:by ummu julaididi *Juyin kaddara*: by fanan A. A *IKLAS*: BY lovely momma My anty's : *ummu shukhura* and *umma amsad* ina yinki ku🥰🥰 *63—64* Da gudu ya karaso, wajan ameera baby ikram tasoma kuka daukar ikram yayi ya " kwantar ya nufi " Ameera Dagota yayi ", yace ameera please kada kimin haka ,, kitashi,, mu rayu dake kece farin cikin mu ameera idan kika mutu bansan yasu marus yasuyi ba yana kara rungume ta Ameera kuwa,, kam wannan bakaken aljanun suna gefe suna tsora ta ,, ta kasa magana " sai addu'a take yi daga cikin zuciyar ta ga wannan mugayen ", halittun na bata tsoro ita kuwa ta dake kawai ,, bakin tane suka rufe mata Joshow daukar ameera yayi ,, yana kuka yana fadi mama please kizo ameera zata tafi, tabarmu Da sauri mama tayo dakin ameera nan ta ga ameera shinfide kamar gawa,, Mama naganin haka ta rusa kuka tace haba ameera please kitashi kada kibar mu muna sonki kinji amma shuru kakeji bata " magana kuma idon ta arufe Numfashin tane dake fita zaka gane tana raye Joshow yace mama mukaita asibiti ko wani wajan taji ciwo Mama tace to muje Joshow ya dauko ameera yasaka ta a mota ya koma ya dauko ikram da muhammed yakaisu mota Mama tafito dasu marus Zasu shiga saiga maman anty karima taxo ita da kanin anty karima Da sauri suka karasa suka fadin lfy Mama na kuka tace ameera ce kalle ta Dubawa mami tayi tace ameera baiyasa meta haka tace maza muje asibi Nan suka tafi da sauri yake gudu dan shikan joshow ya tsorata sosai saboda lokacin da jenifer zata barsu mama tace haka rayi ,, shiyasa yake tunanin kodai yan gidan abin bauta ne " suka aiko mata wani abu " Asibitin suka shiga nan aka shigar da ameera aka soma mata gwaji amma abin mamakin basuga komai ba Haka suka fito sukace, su basuga wata cuta ajikin taba " Mamaki ne yakama su mama nan aka fiddo musu ameera kamar gawa suka tafi da ita gida kowa yayi shuru ga su ikram na kuka " saboda yunwar dasuke ji Su beauty ma kuka suke marus na fadin mommy kitashi " brother na yunwa yakeji ga sister ikram ma yuwar takeji Maman anty karima tace wannan anya ba " tsafi bane aka mata tinda kinga " a asibiti sunce basuga komai ba Mama tace,, nima haka nake tunani yanzu mukai ta wajan bokan na dutse ko zamu dace,, Maman anty karima " tace to muje cen din Joshow yajuya kan motarshi sukayi gidan boka na dutse dayake kusa ne basu jimaba "sukazo nan sukayi faking Dauko ta sukayi suka shiga cikin gidan Wani shirgegen namji ne kamar masamude " sai muzurai yakeyi yana wani yare " yana karkada wani tsumma dake hannun shi Mama ce tace boka na nutse gagara badau kayi taka kayi ta wasu bokanmu mai share mana kukan mu " ka taimake mu dan inna yar mairo " ga yarinyar ta batada,, lfy Wata mahaukaciyar dariya bokan yakece ta ita "kafin ya hade,, rai kamar bashi yayi dariyar ba yasoma " zane a kasa Su mama zama " sukayi suna jiran mai zaice musu Sai cen ya kallesu yace bakaken aljanu ne " sukazo zasu zuke jinin ta amma dalilin " wata kalma data fada shiyasa " suka kasa aiwatar da aikinsu " akanta Dake kirji "" su mama suna fadin boka to yanzu menene abinyi Boka yace gaskiya sunfi karfina saboda wannan aljanun karfafa ne Saidai mai irin addinin ta zai iya warkar ta " amma ni sunfi kafina dan haka ' kurashi,, kubar nan Jiki a sanyaye suka dauki ameera "aka sakata a mota sukayo gida Abu kamar wasa jikin ameera sai tsanan ta yake yi , ga yaran kullin muka sukeyi Su mama babu inda basuje ba saboda neman magani duk, bokan dasuka" sani a wannan yakin nasu shesunje,, wajan sa amma ko ina maganar daya ce " wato dai abin yafi karfin su Joshow kam duk yarame saboda " damuwa tamishi yawa ga yaran kullin kuka suke sai madara ake basu , dan babu ruwan nono ajikin ameera da take shinfide kamar gawa Duk abinda ,, sukeyi tana jinsu amma bata iya magana kuma idonta arufe yake koda yaushe addu'a take yi a cikin zuciyar ta bata gajiya wa Tana maganar zuci tana fadin , Allah sarki yarana,, kuyi hakuri nasan wannan itace kaddarar mu " da Allah yadaura mana saboda ya jarraba imanina " Alhamdulillah Allah ina godiya , a gareka duk halin dana tsinci ,, kaina ya albangiji " kana tare dani Allah ka kareni " daga sharrin mahassada,,, ka kare min yarana " aduk inda suke , Hawaye ne yake zubowa daga idonta da yake a rufe , saboda tana tausayawa " kanta da yaran ta Ga tsananin zafin, da takeji a cikin jikin ta dan ma tana addu'a shike rage mata zafin jikinta ,, A yau ranar Tuesday , daddy ya isa kauyen su " yan uwansa sunji dadin ganinsa , sosai nan aka kawo ,, masa abinci da ruwa da sauransu Bayan sundawo daga sallar ", azuhar suka zauna " dukkansu Abba , daddy abbu suka zauna suna sonjin " meke tafe da dan uwan nasu Gyaran murya ,, daddy yayi yace yauwa " yan uwana dama wata babbar magana ce , takawo ni " shiyasa nazo dan na fada muku Abba da abbu suka kalli daddy,, sukace to muhammed muna ' jinka Allah. Yasa muji alkhairi Daddy yayi ajiyar zuciya saboda " nauyin magana dan gaskiya , duk da hajara yana da iko da ita " amma bayason ,, ya shiga hakkin dan uwan nasa Abbu yace yaya muhammed kaifa muke sauraro " kuma kayi shuru Daddy yace,, am dama " jiya ne mufeeda tazo min da wata magana " shine nace saina fada muku naji ta bakin ku Abba yace to muna jinka,, Daddy yace,, mufeeda tacemin " tana son a hada auren hajara da ameer , saboda yana ganin kamar ameera ce kuma zai riketa kamar ameera,,, to ni ban yadda da zancen,, ba nace saina fada muku naji ta bakinku " tukun Abba baice komai ba ,, dan shima dauriya yakeyi "saboda a duk diyanshi yafi son ameera saboda " yadda suke tsananin kama dashi sai hajara " yaya safiyan da, Ibrahim masu kamar umma Abbu yace to ai wannan ba wani abu bane " saita maye gurbin yar uwan ta ko ya kace " yaya Ahmed Abba yace to abubakar " Ameer da hajara yaranka ne mu babu , abinda zamuce kai da mufeeda " zaku yanke hukunci Abbu yace kuma haka to " shikenan na hadasu aure ameer da hajara amma " sai bayan shekara daya saboda ta kara girma sai a daura auren Abba yace hakan ma yayi " Allah yakaimu " lokacin Suka amsa da ameen Ana yin la'asar daddy ", yadawo gida Yau ma wani ,, mai magani aka kawo " dan yaduba ameera " Wani dan gajere,, ne baki wulik dashi , idon shi kamar gauta,, yashigo da baya tana wasu yarukan tsafi " ,, yana girgiza abin dake ,, hannun shi Fito da ameera akayi " suka shinfide ta akan kujerar falon ,, nan yashigo Zagayata yasoma yi yana kallon fuskar ta yace a kawo mishi garwashi a kasko " suka ce to Mama ta fito ,, ta kawo garwashin "nan ya karba Wani bakin bagani ", ya zuba ,nan da nan hayaki ya turnike falon Duk ameera najinsu jin hayaki yasa ta ringa ambaton sunan Allah daya ", kawo mata dauki Wajan minti ashirin " amma ameera ko tari batayi ba Mamaki ne yakama mai maganin yace maman joshow " gaskiya wannan yarinyar bakaken aljanu ne suka saka mata ,,dafi ajikinta " Kuma wannan aljanun na wajan abin bauta,, ne balbu " suke suka mata wannan danyen aikin " inba suba ba wanda zai karya wannan tsafin Wani tukuqin bakin,, cikine ", ya rufe joshow tabbas wannan mutane mugaye,, ne " dan haka ya tsaneshi har abada " bazai sake bauta mishi ba Mama kuka ta ringa yi tana rungume marus,, beauty ikram " muhammed ,, duka suna jikin ta " duk sunyi bacci Mai ganin na fadar ,, haka yafice " agidan Suna zaune a falo daddy inna ummi mufeeda mommy ,, Daddy ya kallesu yace " inna inason na fada miki wata magana Inna tace to ina jinka dan nan Daddy yace dama,, mun yanke shawarar " hada auren ameer da hajara nan da shekara daya Inna ta nisa , kafin tace to shikenan Allah yasanya alkhairi " hakan ma zai hana shi ameeru damuwa " Allah yanuna mana lokacin amma kabari muje ta bakin su tukun Su ameer ne suka " shigo da sallama ,, amsa musu akayi " suka shigo " zama sukayi Hajara ta kalle tace a a inna lfy naga kuna " kallon mu hajara ce fa da yaya ameer ba wasu ba Filow inna ", ta jefawa hajara tace uwarki ce sadiya " muke kallo Dariya hajara tayi tana tashi ,, takoma kusan ameer ta daura kanta a kafadar shi ", tace haba inna daga yawo fa muke " shine zaki dakeni ,, to yaya kada kasiyo mata goro tinda,, tana dakar , ma kanwa Shafa fuskar ameer yayi yace , kyaleta mana tinda ta tabamin "ke to bazata ci goro ba yau Inna tace yo,, idan baka siya min ba ma sai " dan iska itama bata ta zakayi " irin na ameera ,, kuke rishin kunya " a tare Ameer yace eh mana kedai ba ruwanki ki kyalemu " nida kanwata Banza inna ta musu kafin tace kuje kuyi wanka kuzo muyi magana mai " mahimmanci " kunji diyan albarka Hajara ta fara, tashi tace yauwa inna bari naje nayi wanka Allah yasa,, muji alkhairi Shima ameer mikewa yayi yafice Inna tace kunga wannan bazasuyi,, mana muso ba daga gani suna son juna, Ummi mufeeda tace ,, hakane,, inna mubari suzo Su raju ne zaune shida , shugaban shi sai tsafe tsafe ,, sukeyi " Joe wanne idonshi arufe yake suna zano wasu yaruka Cen suka bude " idonsu a tare Raju yace shugaba wannan yarinyar fa sun kasa tsuko mana jinin ta kuma sa alama,, jinin nata irin, mai kawo kudi sosai amma sun kasa tun gubar,, dasuka " zuba mata " basu sake nasara a jikin taba " wannan kalaman da take fada,, su suke hanasu " zuwa gareta Shugaba yace ,, nima haka nake gani amma bari, mu roki,, yar mairo " ta karo mana tawagar aljanu dansu,, kawo mana,, jinin ta Raju yace , yauwa shugaba wannan yayi kyau ,, mubari sai bayan sati biyu saboda yanzu yar mairo fushi,, takeyi damu Shugaba yace hakane to shikenan balbu ya taimake mu Nan suka koma wajan zama,, suna dariya Ameera na kwance,, mama na kusa da ita tana yima su ikram wasa suna dariya Wayar ameera ce tayi ringing , mama ta dauka tana , fadin hello ' Daga cen bangaren doctor aisha , tace hello ameera yau " kwana biyu ina ta kiran member ki baki dauka Allah yasa dai lfy Kuka mama ta saki tana fadin doctor ce ameera bata da lfy,, kinganta nan kamar gawa a kwance ,, please kizo ki ganta Hankali a tashe doctor aisha tace turomin addres din gidan " gani nan zuwa Mama tace to nan ta kashe ta tura mata address din Babu jimawa doctor aisha tace ita da muhammed ", duk hankalin su a tashe yake Joshow yamusu izinin ,, shiga nan suka shiga Turass doctor aisha tayi ganin yadda ameera tadawo kamar ba cutar H.I.V. nan ta karasa inda take,, tace ameera kece kika koma haka Maiya faru dake ne haka , bamusani tana dagota Muhammed ya karaso yana karewa,, ameera kallon yace asaka mata,, mayafi Tashi mama tayi,, ta dauko ta saka mata Muhammed yace , mommy wannan fa aljanu bakake a jikinta ,, Alhamdulillah tinda nazo da alqur"ani mai girma ,, zanyu zan toya ", yan iska idan sukayi min taurin kai Mama tace babu inda bamu jeba wajan magana amma ko ina cewa sukeyi " yafi karfinzu "" Muhammed , yace to ni basufi , karfina ba da izinin Allah Doctor Aisha ts rike ameera sosai Bude alqur"ani yayi yacewa mama ta kawo ruwa a kwano Da sauri mama takawo,, Addu'a sosai yayi kafin ya dauki ruwan ,, ya watsa a fuskar ameera Wani uban ihu , Ameera tayi zata kwace daga jikin doctor aisha ,, dayake doctor aisha,, tana da jiki sosai yasa " ta saka ameera a tsakanin kafafunta,, ta matse ta Ruwan ya kara watsa mata yace daga ina aka turo ku , kuka zo zaku kashe " ta alhalin bata muku komai ba,, Ameera tace mu turomu akayi,, kuma ance mu zuke jinin ta,, mukai Muhammed yace to waya ,, turo ku Sukace daga majami'a ne shugaban majami'a ya turomu ", Muhammed yace to ku fita a jikin tin kafin na kashe ku,, na kashe banza ,, ku yanzu baku tausayawa " iyalanku idan aka kashe ku wani hali zasu shiga ", amma kunzo jikin baiwar Allah kuna azabtar da ita " banzaye kararkaru,, da bakusan ciwon kanku ba " to kufita kafin na shuka muku rashin mutumci Baki na rawa wani yace,, nidai ban jima da aure ba zanso na mutu ba na fita sauran ma sukace sun fita,, baza su sake ,zuwan mata ba Muhammed yace ta hanci """ nakeson kufita bata wani wajeba Nan ameera ta kama atishawa,, har sau bakwai , Kafin,, tayi lub sai bacci Sauran ruwan aka shafe mata jiki dashi,, kafin aka kwantar da ita Sallama sukayiwa,, su mama sukace gobe zasu dawo Su mama kuwa tsananin mamaki ne ,, yakamasu duk yawon da sukayi ,, basu daceba,, amma gashi lokacin daya ameera tasamu lfy Kowa ya zauna su ameer suna sauraran maganar da za'a fada musu sun kashe kunne Daddy yace yauwa yarana dama maganar ", itace munason "" zamu hadaku aure nan da shekara daya insha Allah A razane suka dago suna kallon su mom girgiza kai ameer yasoma ,, yi Hajara kuwa mikewa tayi,, ta isa wajan ameer Ameer ganin yadda hajara tafishi shiga tashin,, hankali kuma,, tayo wajan shi " bude mata hannu yayi da sauri ta fada jikinsa t saki kuka mai tsuma zuciya Shuru su mom sukayi,, suna kallon ikon Allah Hajara ta kara shigewa,, jikin ameer tana kuka harda shidewa Bubbuga bayanta ameer yake yace kiyi shuru mana kinji Dagowa tayi tana kallon su tace ,, kuyi hakuri daddy ,, bana ki bin umarnin ku ba , ne gaskiya bazan iya zama da yaya a matsayin mijin naba " hakan idan nayi naci amanar ameera ta , Mom tace babu cin amana hajara ai dan uwanki ne kuma koda ameera ta mutu zaa iya aura miki ameer Ameera tace ,, haba mom taya zan zauna da yaya a matsayin mijin aure ni kallon yaya safiyan nake mishi ,, bana sonshi irin na aure a zuciya ta,, son yan uwantaka,, nake mishi bana aure ba Please yaya dan Allah kada,, kabari su hadamu auren na wllh mutuwa " zanyi idan akayi Janyota yayi ya rungume tace to ya isa haka hajara ba mai miki dole kinji gyada kai ,, tayi takoma ta kwanta " a jikinsa Ameer yace daddy wai kun manta ,, da cewa,, hajara tasha nonon mommy ne ko kun manta " ne babu aure a tsakanin mu fa,, kuma koda bata shaba ni hajara kallon fatima,, nake mata Rike kai daddy yayi shi sai yanzu ma ya tuna da hajara tasha nonon mommy,, Su mom ma sai yanzu suka tuna *ina godiya da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna* [28/10, 14:26] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *Wannan shafin na sadaukar gareki dear sister 🥰🥰zee sardorna* Kada kubari abarku a baya novel's din mu kamar haka *IKHLAS* :; BY LOVELY MOMMA *NAJMAT ABIY*::by MISS HAJO *DIYYA AND MURADI* : BY ZEE SARDORNEE My anty's:*UMMU MASAD AND UMMA SHUKHURA* Allah yabar kauna *65—66* Ajiyar zuciya mommy tasauke , tace kai Allah " mungode maka , da ka bayyana mana ,, wannan lamarin " da muka manta yanzu damun aikata haramun " son Allah yamaka albarka daka tunatar damu Ummi mufeeda tace wllh kaga ,, yaya sai yanzu natuna ' ashe hajara , babu aure tsakanin ta da ameer Inna tace gaskiya duk sai ,, yanzu muka tuna "Alhamdulillah da ameeru ka tuna mana damun tabka kuskure, a rayuwa Fuziya kam tayi shuru saboda damuwar dake cin , mata rai sosai tinda aka soma maganar ,, aure tayi tagumi ,, ganin an aurar da kannuwan,, nata amma ita har yanzu ko mashinhini bata dashi , yanzu , tana 26years ace bata da aure "abin na damun ta Ummi mufeeda ce ,, ta fashimci hakan tace fuziya lafiya kikayi ,, tagumi ' maike damunki ne Kusan ta fuziya ta matso, tasa kuka sosai Rungume ta ummi mufeeda tayi ,, tana mamakin maiya,, sameta haka Suma su mom kallon ta sukeyi " dan su basuga dalilin kuka ba , dan basuyi " maganar da zata sa mutum kuka, Inna tace faziya meya faru,, kike kuka ko mun fadi abinda ranki baya sone Dagowa " tayi tana kallon su,, tace ummi inna, mommy daddy yaya ameer shin , ku baku tausayi " ne agidan nan ko Kallon ta sukayi suna hada baki,, wajan fadin " memuka miki,, ne fuziya Fuziya ,, tace ni ban taba ji kunyi ,, zancen aure naba babu wanda ya tambaye ni ko in ,, da saurayi " ko banida,, babu wanda,, taba zuwa yace tana sona " koda wasa ne, shin bazan damu ba, gashi duk kanne na ,, anyi musu " aure amma ni ko zancen,, ku hadani da wani bakuyi " sai ta su fatima kukeyi,, maiyasa bazan damuba iyee,, ku fada, min ummi,, ta karashe maganar , tana kara saka wani,, kukan Tausayin tane yakama,, su mommy sosai ta taba musu zuciya, , dan sai yanzu,, abin suna ya dawo musu Ameer,, yace zo nan " Fuziya Tashi tayi ta zo kusanshi, janyota, yayi ta daura kanta a kafadar shi,, Rarrashin ta yayi sosai yace fauziya, kisani cewa shi aure nufine na Allah , insha Allah ,, mijin ki yakusa zuwa kinji yar kanwata " kisa aranki lokacin auren nakine baizoba ,, kiyi addu'a kawai Allah yanuna miki lokacin auren ki,, kinji tashi,, kije ki kwanta kihuta, karki kuma zaka ranki a damuwa " komai zaizo cikin sauki insha Allah Wani sanyi fauziya taji ,, tace " thank you yaya ina godiya agareka , dan uwana mai "bani shawara ta gari Allah yacika maka burinka na alkhairi Murmishi ameer yayi yace ameen yar ,, kanwata Nan ta mike tayi dakinta Da kallon tausayi suna bita, dukkansu Daddy sauke ajiyar zuciya , yana fadin ,, Alhamdulillah nasan " ko kasa ta rufe idona,, Ameer zai kulla da yan uwan shi, ya zame musu " garkuwa Tashi sukayi , suka bar falon kowa,, ya nufi dakinshi aka bar ameer da hajara, a falon Bubbuga bayanta yayi yace ,, kanwata tashi muje ki kwanta Bude idon ta tayi cikin magagin" bacci dan baccin yamata dadi, turo baki gaba tayi tace yaya please bacci Murmishi yayi ya mike,, da sauri ta koma jikin sa ta lafe, Ameer yace cutie nima bacci nakeji,, ki bari nakai ki kaanta,, nima naje na kwanta Fuskar tausayi ,, tayi tace yaya nidai , Kyaleta yayi saiya dauketa, sukayi sama " dakinsa yakaita ta kwanta, a dauko " mata filow,, yasa mata " ta rungume ,, da sauri Dariya yace wannan kinfi wife na son jiki,, sai iyayi Kayan jikinsa yacire ya hayo kan, gadon,, tana bismilla dan kar ,, Hajara ta matso kusanshi,, kafin ma ya ida kwanciya ta mirgino ,, ta kwanta jikinsa,, Shuru yayi yana kallon ta ,, yana maganar,, zuciya yace to wannan yarinyar " ko shekara zatayi ajikina babu abinda ,, zanji " dan bana jin feeling akan ta ko,, daya Sake rungume shi tayi,, tana yatsina fuska kallon ta yayi yana murmishi ,, shafa kanta yasoma yi , ahankali Ita kuwa tayi luf dan itama ba baya bace indai son jikine,, shiyasa , take likewa ameer don baya hanata " kwanciya a jikinsa , Suna a haka bacci ya dauke hajara ,, gyara mata kwanciyar ,, yayi ya daure mata gashin kanta,, daya rufe mata fuska nan shima ya gyara , babu jimawa bacci yayi gaba dashi Yau ameera ta bude idon ta,, har magana tasoma "" amma ta rame sosai Joshow ne yashigo dauke da ikram muhammed yana,, hannun marus " suka shigo a tare Murmishi ameera , tayi musu saboda,, ganin yadda suke kaunar yaran nata sosai taji dadi Marus ne ,, yace yauwa brother sauko ga mommy , tabaka abinci , sai nama wanka " ko muyi bacci yana daukesa Muhammed ,, ana saukeshi yasaka kuka yana mikawa marus hannu Dariya marus yayi yace mommy kinga brother yafi,, kowa sona agidan nan shiyasa baya son rabuwa dani, , yana daukar shi Ameera tace eh ai naga alama,, kawoshi " namishi wanka sai " kuyi baccin, ko Ikram kuwa hannun take mikawa ameera kamar zatayi kuka Joshow na dariya yace maman ikram wannan yarinyar,, ta ganeki sosai ba kamar muhammed, ba ,, da sai boy yakeso ya tabashi , Ameera tace aiko ni ,, baya so kamar boy shiyasa kosun fita bana damuwa nan ta karbi ikram ,,, ita kuwa ikram ganin tazo wajan maman ta sai tasoma ,,, dariya " tana janyo rigar ameera , alama yunwa takeji ,, dariya ameera tayi tace kaji ja'iran yarinya,, da kanki ,, zaki fiddo ko Murmishi joshow yayi yafita a dakin, dan ameera tace " mishi haramun ne a addinin su yaga nonon ta ,, koda ace shima din " musulmi ne , ba kristan ba ,, shiyasa idan " yaga hakan yake fita Su raju ne zaune sunje " wajan yar mairo suna durkushe,, sai kikari sukeyi " mata sosai suna mata bayanin , abinda sukeso Wani mitsiyacin,,, kallon yar mairo take musu ,, tana kara zare idon ta kamar mujiya,, sai kuma ta kwashe da wani mahaukaciyar dariya Kallon ta su raju sukayi ,, da mamaki dan bata taba musu haka , ba idan suna mata bayanin abinda sukeso tabasu Shugaba ne yakasa,, daurewa yace ,, yar mairo ya muna miki bayani " kuma kinki yin magana kina,, dariya , ko akwai matsala ne Harara yar mairo ta watsa mishi tace, sai yanzu nagane kai dakiki ne,, marar hankali " ance maka wannan yarinyar kamar jenifer take ne To bari kaji wannan yarinyar ,, iyayen ta da mijin da yar uwar ta aduk family ,, dinta, " suna nema ,, mata kariya daga sherin masu sherin ,, shiyasa baku cin nasara akan ta kuma tafi karfin,, gaba daya ma takusa kawo tsafinku,,, karshe don yanzu maganar da nake muku " ta samu lfy aljanun da kuka tura mata,, har ansoma toyasu " sosai ajikinsu, dan ma basuyi taurin kai ba suka tafi daga,, jikin ta da kuma sai an karya ,, abinda kuke takama dashi Dan haka ni bazan iya komai ba,, akan wannan lamarin dakun nemi shawara ta ,, danace karkuje " dan tafi karfin ku domin ita Allah daya take bautawa""ba gunki ba , dan haka mutashi " ku bacemin da waje tinda har kuka hukunci,, baku nemeni ba gashi yanzu , an toya aljanuna ,, tana kai karshen maganar tana banka musu harara,, alamar ranta yayi mugun baci Raju ne yace haba yar,, mairo mudake ai bata baci , kimana uziri kinji Tsawa ta daka musu babu shiri suka fita da sauri dan ba karamin,, tsoro sukaji ba nan suka dawo gari Shugaba sai safa da marwa ,, yakeyi saboda yanaganin abu karami,, zai zame musu babba Raju yace shugaba ,, kada kadamu muke nafani da tsafin wajan mu tinda,, yar mairo tace,,, bazata kara taimaka mana ba,,sai muyi da namu Girgiza kai shugaba yayi yace, , da matsala raju idan yar mairo ta dauke mana bakaken aljanun da,, muke anfani dasu " to fa,, wannan yarinyar zataci galaba akanmu Raju yace to shikenan shugaba yanzu sai mukeyi ,,, da namu shikenan kafin ta huce Shugaba yace to shikenan nan , sukayi wajan tukunyar tsafinsu,, Fatima, kwance,, a falo sai numfashi take sauke wa one by one " ga duk tarame " sosai sai kuka take amma bamai sauti ba ,, danko hawaye ne ke bin kuncinta,, tana rawar sanyi ,sosai takejin zazzabin na kara ruruwa " ajikin ta ga anass,,baya nan yau tin asuba yafita bai dawo ba gashi har anyi sallar isha"i , Da sallama yashigo,, sai yaji shuru ga kuma an kashe wutar falon,, yana karasowa kunna wutar yayi kafin yasoma fafin , Fatima!! Fatima!!! Ina kike zo yau nakawo miki , chocolaty din ki Sai yaji shuru mamaki ne yakama ,, Anass yace to ina Fatima tajene hakan dare yasoma Ita kuwa fatima maganar ce ta gagare ta,, sai hawaye takeyi shiyasa tayi shuru taga ya juya baya , a hankali ta mike tana tafiya Ji yayi an rungume shi ta baya , ansaka kuka " Da sauri yajuya jin,, jikin fatima da zafi sosai , kallon tayayi yaga wunin daya dabai ganta ba ta rame sosai Tace fatima bakida ,, lfy ne kuma kasa kirana " bazo nakai ki asibiti a duba ki Da gudu fatima tayi dakinsu na bacci ,tana rufe bakinta kar aman da,, takeji ya fito Da sauri yabita ciki jiyo aman ta yayi a toilet cike da tausayi ya riketa,, kamar zaiyi kuka Ita kuwa karfintane ta kare bata ita nishin aman sai durkushe tayi tana sonyin amai amma ,, babu karfin dazai fito , ida sulalewa tayi Da sauri anass ya dauko ya kawota kan gado,,, Da kyer fatima tace yaya kacire min kayana zafi nakeji " sosai Da sauri yacire mata doguwar rigar yabar ta daga ita sai fant finta dan ko breziya batada shi Shima cire kakin shi yayi , ya hauro kan gadon ya janyota jikinsa , yana jin yadda zafin jikinta ke shigar shi sosai kuma yana mishi dadi Itama da sauri ta shige jikin mijin nata tana lumshe ido Anass yace fatima , wai maiyasa meki haka yau daya kika rame sosai Saman shi takoma ta kwanta akanshi , kafin tace ba kaine ba Da mamaki yake kallon ta , ya nuna kanshi yace ni kuma,, maina yine haka Turo baki tayi tace ba kaine,, katafi ka barni ba kuma dama yau kwana uku kenan,, kullin sainayi,, zazzabi da amai mai wahala ,, shiyasa na rame gashi kai kuma inkazo,, baka tausaya min ", saika rufemu a bargo,, tana rufe fuskar ta saboda tayi,, kunya,, ita dai Allah yana gani,,Anass irin mazan ne da basa barin matan su , suhuta,, ko wanka , yayi idan yaga fatima " ta tube zatayi wanka tofa saidai tayi biyu Shiyasa har yanzu takasa sabawa,, da nacin anass baya barinta tayi bacci da dare,, amma bata nuna mishi ta gajiya duk da , tana da karancin ,, shekaru amma , jurewa takeyi saboda ", nasihar da ikram ke mata ,, shiyasa bata korafi koda kuwa yaushe zasukai yaune ma bakinta ya subuce mata ta fada,,, shima bata so ya fito ba Shafa bayan ta yayi yace,, kiyi hakuri dani matata,, kedin ce kike rikita ne da salon ki, nasan kina kokari amma ki kara akan wanda,, kikeyi haka Allah yayini " nasan kema wata rana zaki zama irina " am so sorry shiyasa kike zazzabi ko dan kwanan nan na takura miki,, to zan rage Dagowa tayi tana kallon shi tace da gaske , sweetheart, amma,, yau ninake nemanka " kaji yadda cikina ke motsi da kazo Dariya anass yayi yace to ikon Allah , yau kuma har nemana kikeyi to ai gani duk abinda kikeso,, zan miki Fatima tace nagode sweetheart,, dina " ta koma jikin shi Shafa cikin, nata yayi yace , wai anya kuwa banyi ajiya ba a wannan shafaffan cikin,, kilama,, baby nane keson ganawa " da babanshi Baki , da hanci fatima ta saki tana kallon mijin nata,, tace , menene kuma ajiya har kake wai baby ina yake babyn Hancinta yaja yace to bari na fito miki a mutum , ina nufin, nabaki ciki nayi ajiyar baby na anan yana,, shafo ,, marar ta Wani yanayi,, Fatima taji jin yadda yaje yawo da hanun shi,, a kan marar ta,, Shima haka yakeji danshi,, abu kadan yake daurashi akan hanya Da sauri fatima ta koma jikin sa tana sauke numfashi ,, tace sweetheart please mana Bude idon shi yayi yana saukesu,, akan ta,, harya soma cenja launi saboda tsabar jaraba irin ta anass ,, murya cen kasa yace menene mai kikeso namiki Fatima tace yunwa nakeji kuma banyi girki ba please kaje ka siyomin kaji Janyota yayi yace,, yanzu zan baki " zaki dena jin yunwa Kallon shi tayi tace to ina abincin ,,,, kanshi yanuna mata , yaja bargo ya rufesu Misalin karfe 1:00PM doctor aisha tazo gidan su ameera ita da, Muhammed Da murna ameera ta taresu tana oyoyo momma , Itama doctor aisha taji dadin ganin yadda jikin ameera ya warware sosai Nan suka zauna sosai suke hira doctor aisha tace kunga bamuzo ba sai yau wllh aiki ne yayi min yawa shiyasa kukajimu shuru Ameera tace ba komai momma ai irin aikin ku baa samun lokaci sosai , mama tace hakane daughter Joshow yace yauwa dama so nake kuzo,,, munason " nida mama da yarana zamu musulinta,, mu zama irin ku ,, zaman ameera agidan nan idan naji tana karanta wannan littafin naku sainaji nutsuwa ,, tazo min ina sha"awar shiga musulinci ,, da zuciya daya " kuma inason annabi Muhammad s.a.w. da zuciya daya duk muna sonshi nida family na ,, yakai karshen maganar yana kashewa " da kuka saboda ubangiji ,, ya saka mishi tsoron sa a ranshi Mama tace nima nayi imani da ubangiji daya , inason,, son annabi Muhammad s.a.w munason ,, musulinta nida dana da jikoki na Marus ma yace nima inason nashiga nakeyin irin na mommy na " Kabbara su ameera sukayi ,, Ameera tazo ta rungume mama tana hawayen , samun karuwar da musulinci yayi Muhammed yace,, Alhamdulillah masha Allah ,,Allah yabin godiya ,, munji dadi, sosai da Allah yasa kuna da rabon musulinci a duniya lalle ubangiji yana sonku da rahamar sa,, yanzu zan ke fadin kalmar shiga musulinci ,, duk abin na fada mu fada ,,, sukace to Zama Muhammed yayi yace soma ,, fada musu kalmar shahada da guda ,, guda har suka fadi " a daidai muhammed na murmishi namikawa,, joshow hannu yace assalam alaikum . Shima joshow yana dariya mai hade da kuka ya mikawa ,, Muhammed hannu yace amin wa'alaikum salam sukayi musabaha,, dama ya iya kalmar sallama shiyasa baiji wuyar amsawa, Muhammed sallamar " shiba Muhammed yasake mikawa marus hannu yace assalam alaikum ,, Marus yace amin wa'alaikum salam , nan sukayi musabaha Doctor aisha ma tacewa mama assalam alaikum ,, amsawa itama tayi kamar yadda taji sunayi Ameera sujjada tayi na godiya ga Allah tana yima Allah kirari Nutsuwa sukayi suna sauraron,, abinda muhammed yake fada musu akan musulinci ,, ya nuna musu yadda zasuyi wankan shiga musulinci ,, da yadda , zasuyi kuka tsarki da alwala da salla ,, nan yacewa yabishi gidansu ,, zaike koya mishi karatu acen zaiyi sati " danya koyi abubu ,, shida marus Ameera tace yauwa yanzu kowa ya zabi ,, sunan da yakeso asaka ", mishi Mama tace tana son sunan , zainab , Ameera tace masha Allah suna mai dadi Beauty tace mommy ,, ni kuma mufeeda nakeso,, Ameera na dariyar farin ciki tace sunan kanwar abbana ,, masha Allah mufeeda mai babban suna Marus yace ni kuma inason asakamin Abubakar sadeeq " suka masha Allah sunan sahabin annabi s a w kuma surukinsa Joshow yace ni kuma umar nake so ,, Muhammed yace masha Allah shima sunan sahabin innaba s a w Nan su doctor aisha suka yini har bayan isha"i muhammed yana munawa joshow da marus yadda ake salla wanda yanzu suka dawo umar da abubakar sadeeq Su ameera kuwa na nunawa su mama da beauty , Farin ciki sosai sukeyi ba kamar ameera ma haka ta kwana tana nafilfili,, na godiya ga Allah tana , addu'ar Allah ya taimaketa " akan wannan jahadin dake gabanta ,, da tana ganin ita kadai yanzu su bakwai ne,, dan haka ta kasa bacci daboda farin ciki Yau tinda wuri , Anass ya hirya fatima sukaje asibiti dan jiya kwana tayi ,, tana sheka mishi amai ajiki da tayi saita ce ,, mishi ruwa shikuwa " kawai saiya bata,, tana sha daga amjima zata maidoshi ", ya kamar , duk tayi laushi tafiyar ma bata iya yi Shi kuma duk yarude ganin fatima a wannan halin,, Suna zuwa babu bata lokaci aka kaisu dakin gwaji nan aka cemusu ciki ne da fatima harna wata uku,, amma yana bata,,wahala sosai dan haka ruwa za'a saka mata Farin ciki awajan anass kamar yazuba ruwa a kasa yasha fadi yake Alhamdulillah , nima nagirma zan zama baba Bayan awa daya ruwan,, yakare aka sallamesu " suka yo gidan maman anass. Yakira " ameer yafada mishi ,, sosai ameer ya tayashi farin ciki Saida yatuno lokacin shima haka yaji, yanzu gashi basa garesa, hawaye ne yazubo mishi yana , sharewa wasu na zubowa *thank you sosai masoya ina godiya da addu'o'i ku*🥰🥰 [28/10, 14:29] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *RUBUTAWA DA TSARAWA* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* *wannan shafin na sadaukar gareku .JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* ina alfahari daku 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *67—68* Gidan , mama suka je,, da murnan mama ta taresu, tana fadin oyoyo yarana Yar dariya anass yayi ganin mama ta rungume fatima, yace kai mama " ni baki ganni bane " kin wani shareni , sai fatima kika rungume Buge mishi baki mama " tana dariya tace anki a ayi hogging dinka mai zakayi ni ta ya' ta nake ba kaiba , q'ato dakai,, har kake wani ,, andena kulaka wai yaushe zaka girma,, ne anass Fatima tamishi gwalo tana boyewa ,, a bayan mama Mama taji jikin fatima da zafi da sauri ta juya ta riko ffatima takaita kan kujerar falon ta zaunar ta,, tana fadin yarinya ta maiyasa meki naji jikinki ,, zafi Boye fuskar ta fatima tayi tana yar dariya ,, dan kunyar mama takeji bataso a fada wa tana da ciki Dariya anass ,, yace mama ai , wannan zafin jikin nata jikanki ne yasata haka bakiga " duk ta rame ba ,, jiya ko bacci bamuyi " kwana tayi tana kwararamin,, ajikina bakiji duk karnin amai muke " yana kallon fatima data ,, kara shigewa bayan mama Da farin ciki kwance afuska mama tace , wai anass kana nufin kace fatima ciki da ita kai Alhamdulillah ,, Allah abin godiya " sannu fatima Allah yaraba, lfy kinji Shi kam anass ko a kwalar rigarshi " sai kallon fatima yake " yana lumshe ido , saboda rajabar tashi ta motsa, so da yake mama ta tafi ,, ya dauke matar shi su shiga ,,daga ciki ya rage zafi Fatima kam kuka tasa,, jin anass na zaro zancen,, kamar an jonashi ga kunyar mama da takeji " ga anass na tona mata asiri Juyota mama tayi tace , a a fatima menene " na kuka keda zakiyi godiya ga Allah daya baki ,, kyauta " amma kike kuka Cusa kanta tayi a cinyar mama tana kara sautin kuka tace mama,, ba yaya bane take cewa wai najikashi da amai " kuma wai " ina karnin amai Shafa kanta mama tayi tace to shikenan kiyi hakuri kinji,, zan rama miki ne yanzu " mai kikeso kici na dafa miki Dagowa tayi tana , kallon anass suna hada ido,, ya aika mata da kyakkyawan murmishi ,, mai sakata a wata duniyar, ta kara kallon shi ,, a karo na biyu " taga har idonshi ya cenja,, dage mata gira daya yayi " da hannu yake rokonta ta tafi dakinsa ta kwanta Ba yadda ta iya haka , ta kalli mama tace,, mama bacci nakeji " idan natashi zanci , tuwo da miyar kuka yaji daddawa ,, da barkono shi bakeso " Murmishi mama tayi tace to yarinya ta kije dakina ki kwanta Kallon anass fatima tayi Fuskar tausayi yayi kamar zaiyi kuka, Duk abinda sukeyi " mama na kallon su tana danne dariyar ta , tana fadin wato yaran nan ,, basuda dama wai magana suke da ido , a ni zulaihat ,, Allah dai yamuku albarka , tana sauke ajiyar zuciya ,, saboda maganar da takeyi , a zuciyar tane takeyi Fatima kwanciya tayi,, kan cinyar mama, Kallon anass mama tayi tace son ka kaita tayi bacci gaji kuma karka ,, tashe ta ba"a son ana tashin mai ciki daga bacci ka gane,, sauran naji ka sakata kuka Murmishin jin dadi anass yayi yace to mama, nan ya dauki , Fatima yayi dakinshi da ita Mama tamike,, tayi kitchen dan daurawa,, Fatima tuwon da miya Dakin yakaita suna shiga ta bude " idon ta Dariya sukayi a tare Fatima tace wllh sweetheart ka iya, bariki kaji yadda kasani baccin karya ", dan mu gudo Murmishi ya mata , ta kaita,, gadon ya kwantar, ya cire kayanshi itama " yacire mata nata, dukaja kofar nan suka kwanta,, *(nima na dawo wajan su ameera)* Yau tin ,, safe umar yafita , wato joshow wajan muhammed yatafi daukar karatu, dan yanzu , sosai yakejin nutsuwa a jikinsa " da sanyin zuciya idan yaje baya dawowa,, sai bayan isha"i yake dawowa Ameera ma na koyawa,, su mama kuma sosai suka maida hankalin su " suna daukar duk abinda take koya musu,, kama daga kan, alqur"ani ka'ida kawa'idi ahalari, hadisi da dai sauransu " kuma suna fashimta hakan yasa ameera ke kara kaiminta " wajan ganin sun haddace komai ,, saboda zasu gina islamiya ,, a bakin gidansu Yauma kamar kullin, maman anty karima ce ,, sukazo ita da danta Da murna mama ,, take musu oyoyo nan suka karaso , cikin falon suka zauna Maman anty karima ikram ta dauka , tana mamakin girman yaran kamar , yan shekara , da haihu Beauty tazo ta gudu " tana fadin mommy !! Mommy !!, ina kike , kizo ki karamin karatuna " na rike wanda kika koya min Ameera tace tafito tasha kyau , sosai kamannin ta da anty karima ,, sun bayyana , inba kayi mata kallon ,, sani ba ", da kuma ita batakai karima ,, shekaru ba to bazaka ce ba karima bace ba Kallon ta maman anty karima take , tana share hawayen tausayin,, su, Abubakar sadeeq wato marus dan babu wanda zaice ba, jenifer dinta bace Karasowa ameera tayi,, tana fadin oyoyo mamana , yaushe kukazo " bangan ji maganar kuba Murmishi tayi tace daughter ,, yanzu muka zo ina muhammed ne naga sai ikram " a falon Zama ameera tayi kusan maman nata tace mamana , ai muhammed yanzu bamai tabashi sai Abubakar Umar da Abubakar, ne suka shigo , wato joshow da marus,, ga muhammed " a hannun shi a tare suka ce , assalam alaikum mutan gidan nan , Mama da ameera da beauty suka amsa da :Amin wa'alaikum salam sanunku da zuwa Baki asake su maman anty karima ke kallon su joshow da suka kara kyau da kwarjini, Ameera tace abubakar maza ,, kawoshi ka huta yaya umar na hada muku ruwan wanka ,, idan kun gama kuzo muci abinci , tana murmishi Umar ya kalle ta yace yauwa my kanwa,, Allah yamiki albarka Ameera tace ameen nan abubakar yabata muhammed Umar zai shiga yaga, maman anty karima da sauri ya dawo , ya durkusa yace good afternoon mama , yakuke, ai ban lura kuna falon ba Mamaki ne ,, yakara kashe maman anty karima , tace yauwa son ya gida ya su marus da beauty Umar yace no mama yanzu marus yakoma abubakar sadeeq , ni kuma umar , mun musulinta , yanzu Maman anty karima tace ,, muma ai zuwa mukayi ,, muji nawa zamu bayar " mushiga, nida son Murmishin jin dadi umar yayi yace mama addinin musulinci , bada kudi ake shigar saba, kawai kalmar shahada zaa fada, miki ki biya shikenan kinzama,, musulma kamar mu sai kuma anuna miki yadda zakiyi wankan, shiga musulinci kafin ,, asoma koya miki salla da karatun salla dadai sauransu Hannu biyu, maman anty karima ta daura ,, akai tana fashewa da kuka , sosai harda sharce majina, Mamaki ne yakama , su ameera , saboda kunta Ameera tace mama lfy kike kuka,, ko wani abun muka miki, Share hawayen ta tayi ,, tace tin lokacin,, da wannan yaron ya karanta miki rubutun littafin ku , kika warke,, abun yashiga raina " sosai naji inason nashiga wannan addinin ,wanda ake bautawa Allah daya to bayan kwana biyu ,, munyi tafiya ne haihuwa akayi ,, kawata ta " mukaje suna shiyasa bandawo ba,, sai jiya shine nace zanzo naji nawa ake biya nashiga wannan addinin naku mai ,, cike da abin al'ajabi , da kuma nutsuwar,, zuciya munason musulinta,, nida dana da " mijina ku fada mana ' abinda ake fada muma muzama " irin ku , A tare suka ce allahu akbar ,, Ameera tace ,, bari na kira mai sunan daddy, yabaku kalmar shahada ,, nan tashiga daki da gudu,, Wayar,, ta dauka tana kiran muhammed Suna zaune sai hira ,, sukeyi doctor aisha da mijinta da muhammed,, karar wayar shice ta katse su dauka yayi ,, ganin ameera ce sai yayi murmishi yace assalam alaikum kanwata Daga cen bangaren ameera " tace amin wa'alaikum salam,, barka da warhaka yaya mai sunan daddy na yakake yagida , yasu momma na da daddy Yar dariya yayi yace kai kanwata wannan jero tambaya ,, haka kuma naji,, bakinki na motsi , nasan akwai magana to mommy gata nan, ita da daddy suna soyayya ,, abinsu Kwashewa tayi da dariya ,, tace kai yaya wllh mommy saita zaneka ,tace yauwa kazo gidan mu yanzu akwai mutum uku zasu musulinta , Mikewa,, yayi baki a washe yace kai haba dan Allah da gaske ,, kikeyi kanwata , Ameera tace sosai makuwa kuzo harsu mommy , Muhammed yace to gamunan zuwa nan yakashe kiran yajuya gasu mommy dake,, kallon shi Doctor Aisha tace muhammed ,, wanene ya kira kake wannan fara'ar Yar dariya yayi yace mommy albishirinku Doctor aisha tace goro fari tas tana murmishi Muhammed yace ,, yanzu yarki takira ni tace muje gidansu " mutane uku zasu musulinta, shine nake farin, ciki Su doctor aisha sukace Alhamdulillah to maza muje nan suka tashi doctor aisha ta dauko hijab tasaka suka fita , zuwa gidan su ameera Babu bata lokaci , suka iso da sallama,, suka shiga cikin gidan, amsawa akayi suka shiga Da gudu ameera tazo tayi hogging din doctor aisha tana, fadin waiyo momma na, nayi kewar ki sosai Kanta doctor aisha tashafa tace nima haka ,, ameera na,, ina mai gida yake da kishiya Ameera tace mai sunan daddy yana wajan abubakar , ita kuma ikram tana wajan mufeeda Doctor aisha tace masha Allah nan suka zauna saida sukasha ,, ruwa kafin aka soma zancen su maman anty karima Maman anty karima ta kira mijin ta ta fada mishi yazo gidan jenifer nan shima yazo , Zama sukayi,, Muhammed ya gyara , zama yace kunyi imani da Allah ,da mala'ikun Allah kunyi, imani da , annabin rahama , kunyi da kaddara mai kyau ko akasin haka, kunyi imani da littafin Allah mai tsaki , kunyi imani da ranar alkiyama Nan suka amsa da eh dukkansu,, munyi imani dasu Muhammed , yace masha Allah " Alhamdulillah Kafin yace rukunnan , musulinci , guda biyar " na farko, kusheda babu abin " bautawa da gaskiya sai Allah "" Kun sheda cewa annabi muhammadu , bawan Allah ne" kuma manzon sa ne ,, bayan nan, sai salla ,, azumi,,, zakkah , da ziyartar " dakin Allah ga wanda Allah ya nufa da zuwa , duk kun amince da wannan Nan suka ce duka mun,, yadda dasu " kuma munason manzon Allah (S.A.W) Muhammed,, yace Alhamdulillah ,, to yanzu duk abinda na fada ku maimaita ,, Nan sukace ,, to Babu bata lokaci muhmmed yabasu kalmar, , shahada , cikin ikon Allah ,, suka maimaita ,, babu matsalar komai ko tangarda ,, hakan yawa kowa dadi, musamman ma ameera Kabbara sukayi , ameera ,, da mama suka rungume maman anty karima suna dariya , Ameera tace Alhamdulillah " Allah nagode maka Shima, Muhammed da baban shi sukayi musabaha da baban karima da " kaninta,, Muhammed yamusu bayanin yadda zasuyi wanka,, da alwala yace yanzu su bishi, zai koyamusu ", suratul fatiha kafin gobe ,, sukace to Muhammed yace to yanzu ,, kunzama mu munzama ku wani suna,, kukeso asaka muku, Baban karima yace, ni inason usman Muhammed yace masha Allah usman suna mai dadi Kanin karima yace ni, inason, Nazeer sunan yana burgeni shinake so Muhammed yace masha Allah nazeer suna mai dadi Maman anty karima tace , ni ina son maryam,, sunan yayata " ne bayan ta musulinta ,, yanzu ban sani ba tana raye kota mutu , kullin ina tunanin yanzu a wani hali take ciki " yar uwa ta ina sonta matuka, tana saka kuka ,, dan abin nacin " mata rai na rashin yayar ta tsayin shekaru,, tun suna yara, iyayensu suka,, koreta " saboda ta musulinta , Muhammed yace masha Allah maryama,, uwar , Isa alaihissalam ,,kidena kuka insha Allah " zakiga yar uwar taki insha Allah har tana raye a duniyar nan zaki ganta wata rana Share hawaye mama karima tayi ,, tace to insha Allah Shima mijin nata, kallon ta yake cike da tausayi ,, dan shima bayajin,, dadin ganin matar tashi a wannan yanayi Kusanta ameera tazo tace,, mama kidena kuka,, kinji insha Allah zakiga maryam yayar ki, indai tana raye, indai kin daukeni kamar anty karima , to kidena kuka ", zan koya miki addu'ar reman sauki " insha Allah komai zaizo cikin sauki Rungume ameera tayi tana share hawayen ta tace nagode sosai daughter " wllh idan ina ganin ki sainaga sak , yama sunan nata yake,, na musulmai Ameera tayi murmishi tace , sunan ta karima Mama tace kamar ku daya da karima ta,, inason wata rana,, kuga juna " zaki gaskata maganar ,, mu dan komai naku iri daya ne ,, har hasken , kawai karima shekaru ne zata muna miki Ameera tace insha Allah nakusa haduwa da , yar uwa ta , Sun jima suna hira sosai kamar,, sun shekara " da ganin juna, haka suke haka aka ringa koyawa su mama , alwala tsarki wanka ,, da,, tsada salla, da karatun suratul fatiha dan shi,, farillah ne ga wanda yazo,, yin salla da sauran abubuwan daya shafi addu'a,, wa'azi mai yatsa jiki da nutsuwa muhammed ,, ke wa mazan yana ,, nuna fada musu abinda mutum " inyayi ake sakashi wuta da launinkan azabar,, da za'awa mutum " idan ya aikata mummunan hali Yana jaddada, musu yadda aikin alkhairi yake kai mutum aljanna da kuma yadda gidan aljanna yake da suffofin sa da rayuwar shi mai dadi ta abadan da'iman bata,, karewa Muhammed yakara sa cewa ina mai jan hankalin ku " kada kusake zuwa wajan boka ,, idan kuna da bukata ku daga ,, hannaye ku roki " Allah abin bauta , saiya biya muku mukatar,, insha Allah Kuka sosai sukeyi musamman ma , baban karima,,, dan yasan rayuwar ,, da sukayi ashesu basu sani ba " asarar lokacin su na duniya suke basu gane b kai Alhamdulillah , Allah yakarawa musulinci,, daraja sa daukaka Suka amsa da ameen Muhammed yace mazan suke zuwa ,, wajan sa daukar karatu matan kuma,, wajan ameera Suka amsa da to Ameera ta share hawayen farin ciki, tace yaya dama ,, inason zamu bude islamiya , a jikin gidan mu,, muke karatu mazan sukeyi dakai Murmishi,, Muhammed yayi yace wannan kinyi tunani mai kyau , sai asoma gobe insha Allah , Nan masu tafiya sukata ,, tashi su ameera har bakin get suka ,, rakasu suna musu bey bey Yau takama , Monday ,, ranar aiki kenen,, Ameer ne yafito,, sanye da inform din likitoci ,, tana sauri , Inna ya samu ita da su fatima fauziya hajara ummi mufeeda,, mommy and daddy ,, basu fito ba Karasowa yayi yace good morning ummi na yana isa gareta , yamata kiss a goshinta Itama,, kiss ta mishi tana murmishi tace morning my son katashi ,, zaa fita aikin ne Ameer yace eh Su fauziya ne suka gaishe shi, ya amsa suna rungume shi shi, kuma yana dan bubbuga bayansu,,,. Hajara kuwa,, turo baki tayi " ta juya mishi baya Su Fatima suka mata dariya ,, Fatima sarkin ,, tsokana tace,, shagwababbar yaya ,, ai nasan dama yaya kayi " lefi jiya ,, na ganta tana kuka kamar ance mata inna ce ta mutu " kaga yadda ta ringa,, jan zuciya " ni wllh jinake ma zaneta kayi wai ashe korota ne kayi daga dakinka Inna kuwa an soso mata inda yake mata kaikayi ,dama ta kwana biyu batayi masifa,, shiyasa yanzu har bakin ta rawa yake saboda masifa Ubanki ne, Muhammadu zai mutu banida, yar jakar uba, ni kikewa fatan mutuwa to wllh ashir dinki , yar banza mai,, kama da kodadden,, takarda " dama ai na kauna ta kuka ba kida ameeru ,, gyarama shi dake , yar butar uwa,, taci gaba da masifa kamar ta ari baki, Dariya suke mata Ameer yacewa hajara my kanwaty, zo nan kinji Tashi hajara tayi dama tana son kuka ta rike ne saboda , babu mai rarrashin ta akusa ,, yanzu data samu da sauri ta fada jikinsa,, tana sakin kuka Ameer yace haba mana hajara wanene,, yataba min ke ne agidan nan yau na karya,, mishi kafa Dagowa tayi tace ba kaine ba ka koreni jiya Murmishi yayi yace to am sorry bazan,, kuma ba kinji kanwata, Sake kallon shi tayi tace yaya what happened in room,,, jiya kake karota ,, na ganka da computer Ameer yace ,, jiya am no happy ne kuma ina busy ne ,, shiyasa dan kar kizo ki hanani nace,, kifita ,, amma kiyi hakuri Sake cewa tayi yaya what happened , ka fadamin Inna tayi caraf tace ke jaruruwa (wato hajara) kankanbobo,, mai gashin baki da turanci naci kan ubanshi, baturen ma daya,, kirkiro, turancin buhun,, ubanshi " dan uwaki kema yanzu ameeru yakoya mishi ", yaran arna ko to wllh bada niba a , gidan nan a to idan ma zagina kuke " yanzu sai inyi tsukiya,, mu fidda reni ", futsararrun banza da wofi,, wllh ni lokacin ina yarinya kamar ku,, bakuga yadda nakeba jaruma ce ni nan tacigaba da ruwan masifar , har kunfar baki takeyi ,,, su kuwa na mata dariya *nima nace bari na fece na huta da masifar inna* [28/10, 14:30] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA🌟* *STORY AND WRITER BY* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* *wannan shafin na sadaukar gareku masoyana fans din ,AMEER AND AMEERA* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *69—70* Ameer ,, ya kalli inna yace kefa tsohuwar ,, nan kin cika masifa " naga kwana biyu bakiyiba, shiyasa duk yau kika damemu da ,, fada da wannan farar safiyar Harara inna ta banka " mishi tace ubanka, Muhammadu shine mai masifar kai nifa " idan kadameni " saina maka dukar kawo wuka " wllh kafita idona " dogon banza dogon wufi,, mai kirar " samudawa " wllh wannan da a mutanen ,, farko kazo to bazaka ganu ba " futsararren banza,, ni zakake " yiwa turanci uban postom ma shugaban,, krista dan uwarshi " kai nifa banki mu bugu ma marar mutumci,, wllh da ba a hannuna aka haifeka ka " sai nace musanya ka ,, akayi a asibiti dan iska to tashi katafi " kona canja maka kamanni , hanci kamar karass ,, Dariya ummi mufeeda takeyi ,, harda rike ciki tana fadin wai dama inna,, masifar nan ta inna tana nan ashe,, saima karuwa datayi Ameer yace,, kanwata tashi mutafi kar inna,, ta zanemu wllh Mikewa hajara tayi tana, dariya tace to su inna masifatu " bari mubar miki gidan kicinye duka Flow inna ta dauka to jefa musu tace kuje, sallamenmu,,, wllh idan kuka dawo,, ko sannu da zuwa bazan muku ba yan kan uba kai Ummi mufeeda , ce tace son daughter maza kutafi,, Hajara tace, yaya please mana Kallon ta yayi yace please for what, Tace inason ,, na dauko hijab dina ne Yace to maza ki dauko, yar lukutar,, ummi mufeeda,, dariya tayi tace, to nadaiji tinda yau anyi gadon inna " bari nadauko nan ta dauko tafito sukayiwa, yan gidan sallama suka fita Inna tarakasu da zagi, Su ameera sungina ,, islamiya, su da kansu ,sukeyin karatun alqur"ani mai girma da hadisai da sauran litattafan,, addini yan ajin sune Maman joshow wato a yanzu Maman anty karima wato maryam a yanzu Kanin anty karima wato nazeer a yanzu Marus wato abubakar sadeeq , a yanzu Beauty wato mufeeda a yanzu Baban anty karima usman a yanzu Joshow wato umar a yanzu Da ameera da muhammed,, shike koyar dasu,, kuma Alhamdulillah suna dauka sosai ,, ba kamar abubakar sadeeq ma akwai kokari sosai ,, Ameera nason yaron saboda yana da basira Yauma suna,, karatu kamar yadda suka saba wani,, magidanci ne yashigo " shida matar shi da yaransu bakwai , Da kallo suka bisu tsayawa namijin yayi yace am so na katseku Muhammed yace ba komai meke tafe daku ne " Yace tin ba ,, yau ba mukejin wannan karatun naku yana mana dadin sauraro nida matata ,, wannan yar autar muce,, tinda aka haifeta ,, batada lfy " amma jin wani karatu da kuka dauki lokaci mai tsayi kunayi " yasa aljanun ,, jikin ta magana ,, suna ce mata ai tin ' tana ciki suke sonta mun kasa ganewa,, shine nacewa matata idan mu fara saimuzo,, ko kuna da maganin ciwon wannan yarinyar dawa, Murmishi muhammed ,, yayi yace sosai makuwa ai mukeda magani " insha Allah indai aljani ne yau saiya barta" koshi waye,, kawota mugani,, Janyota yayi tana tirjewa,, tinda sukazo take boyewa , abayan maman ta suna hada ido da muhammed " ta firgice shiyasa yanzu ,, takiya saida babanta ya dauketa cak ya ,, direta gaban muhammed Kallon ta yayi da sunne kai,, yar dariya yayi yace dago ki kalleni " inkin isa , banza munafukai , mugaye ki dago mana ki kalleni ,, kunzo kun zauna ,, ajikin yarinya ,, kuna bata wahala Kin dagowa tayi tace kaidai babu ruwanka damu,, katafi wajan musulmai yan uwanka " kabar mana gari Murmishi muhammed yayi yace " kanwata to nan Tashi ameera tayi ta zo nuna mata,, yarinyar yayi yace rikemin ita ki danne ta karki bari ta kwace,, Ameera tace to yaya ,, nan yamike yadauko alqur"ani da ruwa acikin " kwano yadawo ya zauna Ita kuwa yarinyar sai mutsu mutsu takeyi,, amma takasa " kwacewa shyasa tayi shuru tana kallon mamanta,, tana girgiza kai,, share hawaye maman " nata tayi tana kaucewa daga kallon ta Addu'o'I yayi sosai ya matso kusanta " yace ingo sha wannan kinji Banka mishi harara tayi tace bamusha,, ni kasakeni natafi gida,, Ganin tasoma fin karfin ameera yasa muhammed ,cewa baban yarinyar yazo yarike ta " nan ya matso ya riketa sosai Ruwan ya watsa mata a fuska yana kara kafin karatunsa,, cikin suratul yaseen Ihu ta ringa yi tana fadin zanyi,, magana adakata karku kasheni zanyi magana Dakatawa,, yayi yana fadin,, daga ina kuka shige jikin ta Tace mu daga school , muka hadu saboda shigar da takeyi yasa,, muka shiga jikinta,, kuma ni inasonta " har munyi aure yanzu haka yaranmu biyu A razane baban yarinyar yake kallon diyar,, tashi wadda batafi shekara 14 ba amma wai ta haifi yara biyu,, to ta ina " wannan abu yafaru, Mamanta da yan uwanta ma haka suka kallon ta,,, sabanin su ameera ta sunan akwai junnul ashaq mai wannan aikin Muhammed yace ashaq,,, wai kai wani irin junnu ne mai bakar zuciya da mugunta,, yanzu wannan yarinyar " itace abin aure to ko kafita kona konaka ,, shashasha kawai " Dariya tayi tace bazan fita ba ai matata ce kuma ga yaranmu nan " awajena Muhammed yace ka rike " kayanka ni kuma zan kashe ka inyaso,, yaran naku saikabar iyayenka, Ashaq dai yace , bazai fita ajikin matar shiba " Aikuwa " Muhammed yasoma karanto suratul yassen tana bude sautin muryasa, , ya rike kanta, Bisgewa tasonyi,, tagudu amma baban nata ya rike ta gam Bayan wani lokaci " tasoma jera atishawa,, saida tayi biyar,, kafin ta koma jikin baban ta tayi lakwas kamar ta mutu Da sauri baban nata yace, yadai tayi,, haka " kota mutu ne Murmishi muhammed , yayi yace aljanun sun fitane " wannan bacin gajiya ne zatayi kada kutashe ta saita farka da kanta " zata tashi rass ba ciwon komai ajikinta,, Da sauri mamanta tazo ta zube agaban muhammed yana fadin " thank you very much thank you yaron kirki muna godiya fa,, da hausar ta wanda bata iyaba sosai Muhammed yace ba komai mu , addinin mu babu cutar da batada magani " saidai cutar mutuwa itace batada magani ,,Allah shine abin bauta ba wanin saba,, shiya bani ikon karanta littafin sa mai tsarki " yarinyar ta warke Kallon shi sukayi, kafin suce to shi littafin ,, naku yaya ake karanta shi " kuma wanne abune ake bautawa , Murmishi yayi yace ubangiji daya shi,, muke bautawa " har makocinka da surukansa " duk shi muke bautawa, kuma baa karanta littafin Allah,, har sai ana cikin addininsa " Baban yace to nawa ake biya ashiga Muhammed yace baa miyan komai, idan zaa shiga cikin sa,, saidai afada maka kalmar shahada shikenan kashiga,,musulinci Wani nutsuwa tashigesu,, sosai suka aminta da wannan " addini yace munason musulinta mukoma ,, irinku muke karatu tare daku, Cike da farin ciki, Ameera da muhammed ke kallon su " su mama suma sunji " dadi sosai suna karuwa Kamar shahada yabasu, nan kowa yazabi sunan da yake so Muhammed yace suke zuwa kullin, kuma matan ", sudena irin wannan shigar su saka irin na ameera kayan Sosai suke murna saboda sun musulinta " kuma sunji dadi sosai nan sukace to kafin suka tafi Muhammed, ya kalli ameera tace kanwata kinga ikon Allah ko kai Alhamdulillah Ameera tace gaskiya munji,, dadi sosai nan sukayi addu'a suka tafi gida Bilal ne yafito da sauri, yana gyaran glass din dake manne a fuskar shi yasha kyau sosai sai zuba kamshi yakeyi, sosai ,, jamila ce ta fito, duk tayi sanyi amma takara cika tazama babbar mace, hogging dinka yayi yace,, to ni zan fita ko ", akwai abinda ke damunki ne, Murmishi tamishi tace no kawai banajin " karfin jikina ne janyota yayi jikinsa yana kara shigar da ita jikinsa " ita kuma jin tasamu jikin ta kara menne miki, Shafa bayanta ,, yayi yace,, koda, nazama dad ne " naga sai girma kikeyi wai meye sirrin ne Tana daga jikinsa,, tace kaine sirri mijina,, abin alfahari na " Yar dariya yayi yace eh ashe hakane,, kina samuna ,, komai zam zam " yake shiyasa kike Channing,, ko Rufe mishi baki tayi tace ,,ina zuwa nan ta nufi daki , wata takarda " mika mishi tace ingo habiby Amsa yayi yaduba , waro ido yayi,, yana karanta abinda yagani yace habibty wai abinda nake gani gaske ne " kina ciki two months,, Rufe fuska tayi tana murmishi Wajan ta yayi , yana fadin Alhamdulillah, ala kulli hal " Allah abin godiya nan yasoma , bata right kiss,, da kyer ts kwace tace kaje mana " ko sokake later ne Kallon ta yakeyi cike da kauna da farin ciki aikuwa yasoma kiran ameera yafada miki, ameer kamar, yayi me dan murna " kafin yakira ammi,, ya fada mata nan tace maza komai yake yakawo jalima, gida , bdan yasoba haka suka tafi gidan ammi " Ameer da hajara ne,, zasu tafi gida sun tashi a aiki Wata nosee ce tazo a guje tana fadin ,, sir " please taimakon gaggawa gamai haihuwa ,, cen rai ahannun Allah bazata iya haihuwa da kanta ba sai an mata c s ,,please muje Kallon shi hajara tayi tace kaje mana yaya,, nizan jiraka,, kugama ,, murmishi yayi ya dauko ,,, kayan aiki yacewa,, Nosee din, maza kikai kayan , aiki wanda zamuyi " aikin kice suzama redy,, banason jira ,, da sauri tace ok sir nan suka tafi Ba"afi minti biyar , da tafiyar ameer ba wani saurayi yazo wajan hajara ji tayi ance Assalam alaikum Juyawa tayi domin taga waye nan ta amsa mishi Yace yan mata sannu , dan Allah doctor ameer fa Saida ta harareshi kafin tace maizai baka Yace nazo gaishe shine Hajara ta murguda mishi baki taje tayi,, banga banga a " bakin kofar,, shiga tace,, baka isaba ka shigar wa yayana office dinsa, Kuri mata,, da ido yace Allah sarki wannan acting dinta kamar ameera,,tabbas wannan kanwar tace " murmishi yayi yace ,, ke nifa kanin yaya ameer ne fa,, idan bayanan,, saimin bayani ", ok Hajara tace yana dakin tiyata,, bazai fito yanzu ba Yace ni sunana , salim idan yafito kicemai salim yazo yatafi Dan murmishi tayi tace to shikenan ,, zan fada masa,, Nan yatafi yana murmishi dan ba karamin burgeshi hajara tayiba Yau yan gidan, abin bauta su raju, suka shirya kashe ameera,, nan suka kira wani ", bawan su Raju yanuna mishi photon ameera ,, da address din gidansu,, Raju yace tana fitowa, ka kasheta " Saurayin ya amsa yayi gaisuwar,, ban girma ya fice zuwa gidan su ameera Ameera tafito,,sanye da hijab " kasuwa zasuje dan bata taba zuwaba,, shiyasa yau mama da umar, dukkansu yan gidan. Zasu tafi Ita ta fara fitowa, saboda murna Tana Kallon fitowar,, ya lallaba " da sauri ,, Tana gyara hijab dinta taji an soka mata wuka, a hakarkari,, Wani gigitaccen kara tayi,, tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un,, ta juya taga wanda yasoke ya kafin tasoma yin kasa Abubakar ne yafito shida beauty suna dariya turuss suka tsaya ganin ameera acikin jini Da karfi beauty tace ,mommy ,, mommy na,, daddy wani yakashe min mommy na please kazo Aguje Dukkansu " suka fito daga gidan,, Suna isa gareta mama ta fasa kuka,, tace innalillahi wa inna ilaihin raju'un nashiga ,, uku ameera wani azzalumi " ne yamiki wannan zalincin ,, shikenan sunkashe ta, umar kalli idonta sai fari bata numfashi , waiyo Allah ni zainab naga takaina *nima nace bari na gudu kar amin irin na ameera* *Maman nusaiba ce ✍️* [28/10, 14:31] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *STORY AND WRITER BY:* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *71—72* Karasawa,, sukayi wajan ameera ,, da take kwance kamar gawa,, jini na malala ta gefen,, cikinta,, da sauri, umar ya dauketa yasaka ta a mota ,, suka shiga sai hospital ,, tin kafin su isa,, Umar yakira , Muhammed yana fadamishi " gasunan zasuje asibitin su,, Ameera ba lfy wani ya tsoka mata wuka A rikice , Muhammed yasoma fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un,, garin yaya hakan tafaru, to shikenan ganinan zuwa , Yana kashe wayar yakira,, mommy sa ringing uku ta dauka Tace hello son yadai Da sauri yake magana har bakinsa rawa yakeyi,, yace mommy ,, makiya sunyo kan ameera,, yanzu umar yacemin an soke ameera da wuka,, gasunan zuwa asibitin, A razane ta mike tana fadin me...me....mekace son ameera ce,,aka soka da wuka to saikazo dan tarosu,, bakin kofa nan ta kashe wayar Da sauri yayi backing, ya sauka,, bude gidan baya yayi ya dauko ameera ,, tana fadin doctor please come in , Da gudu suka kawo gadon ya daura ta,, nan aka tafi da ameera emergency room, Zaunar da yaran sukayi abubakar da beauty,, sai kuka sukeyi,, ganin maman nasu " a wannan halin su ikram kuwa,,, wasansu suka kamayi,, ita da muhammed suna zagaye su umar shida mama Kallon mama tayi tace Allah sarki ,, yarinya kenan ba ruwansu wasan su sukeyi, umar yace eh basuda damuwa Ameer na cikin yin aikinsa,, yaji gabansa yayi mummunan faduwa,, dafe saitin " zuciyar shi yayi yace my wife Allah yakareki " aduk inda kike nasan yanzu akwai abinda yasameki,, Nosee din kusanshi ce tace ranka ya Dade,, yika dinke wanjan kar iska tashiga , Da sauri yadawo daga duniyar tunanin dayakeyi,,, nan yayi sauri ya gaba yafito Hajara kuwa na bakin kofar office ,,din ameer itama taji gabanta ya fadi,, runtse ido tayi tana karanto addu'o'i sosai ,, saida taji sauki kafin ta bude idon,, amma taji duk jikinta ba dadi , tana wannan halin ta hango ameer na tafowa jiki,, a sayaye " yake tafiya da sauri ta dauki,, jakar tashi da ta ,ta nan tanufosa,, Wanda suka kawo mai haihuwar,,ne suka mike suna fadin lokita,, yamai jikin saboda sun ganshi,, jiki a sanyaye Kallon su yayi yace Alhamdulillah anyi nasara, anjima zaku ganta ma,,, Godiya suka soma mishi ,, da dan gudu hajara tazo ta, fada jikinsa tana,, kuka sosai Baki suka saki suna kallon hajara, ,, wata takasa daurewa tace doctor amma wannan kanwarka,, ce naga kuna kama sosai Murmishi yayi yace eh kanwata ce hajiya Wasu yan mata,, dake gefe kallon su ameer sukeyi " kamar sun samu tv Gefen yan mata yasamu wasu,, kujeru ya zauna hajara na tsaye,, tana kuka tana banka wa ameer harara,, saboda ya rabata da jikinsa Yar dariya yayi " ya bude mata hannu,, da sauri tashige jikinsa,, bubbuga bayanta yake, saida tayi shuru,,tukun yadagota " yace, maiyafaru ne kike kuka keda nabarki lfy nashiga emergency Turo baki gaba tayi tace,, yaya ina zaune naji faduwar gaba " shine nayita addu'a shine naji,, banajin dadi Murmishi yayi yace,, nima naji hakan amma nayi addu'a kitashi mutafi,, gida yunwa nakeji,, Tashi tayi akanshi,,tace to mutafi ,,yaya so nake muje naga inna " dariya yayi yace to nidai ba ruwana bacci zanyi idan naje, , hajara tace to shikenan Harsun,, dan wuce wajan yan matan,, nan wata tace Hello ameera Cak suka tsaya " Hajara tajuyo tana kallon ta,, Mikewa budurwar tayi,, tace kai ameera wannan kallon fa kamar baki taba ganina ba,, nice yar ajinku "dana taba cewa inason ameer ,, kika cemin mijinki ne,, nabaki hakuri,, kin tunani ko,, tana kama hannun hajara Hawaye ,, hajara ta share tace,, niba ameera bace Da sauri ta kalle ta tace haba ameera,, dan kinga nazo gaban ameer dinki " shine kike cewa bake bace, Hajara tace, da gaske nake bani bace,, Ameera nan tabata " labari batan ameera yanzu shekara biyu da rabi kenan,, da batan ameera Kuka take sosai,, tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un waiyo Allah ameera,, gaskiya natayaka jimami " yaya ameer ,, Allah yabayyana ,, mana ita A tare sukace,, ameen Tace ni sunana ,Rabi'atu ni friend din ameera ce,, Allah yabayyana ta " ban taba jin labarin batan ameera ba sai,, yanzu Nan suka yi sallama , Kawar ,, Rabi'atu tace, wai dama kinsan sune Rabi'atu tace nasan yayan ta ashe wai ta jima da bata matar wannan doctor dince ,, kuma wllh inkika ganta kamar an tsaga kara da ameera da ameer da wannan kanwar tasu,, Allah ya bayyana tadai ,, tace ameen nan suka tafi ,, Su mama sunkasa tsaye sunkasa, zaune, ' har sukafi awa biyu ,, awajan baa bude,, kofar dakin da aka saka ameera,, har muhammed yazo shima duk a kidime yake Bawan minti kamar arba'in aka bude kofar, doctor aisha ce tafito,, tana share gumin dake goshinta,, Da sauri suka yo wajan ta muhammed yace mommy,, ya jikin ameera ", Kallon shi tayi tace Alhamdulillah mun tsaida jinin,, insha Allah zata samu lfy ,,a tare suka " sauke ajiyar zuciya nan suka zauna Doctor aisha ta matso kusan su ikram,, tace baby da murna ikram tayo wajan doctor aisha daukar ta tayi tana mata wasa,, shikuwa muhammed yana bakale jikin abubakar,, ,, ko kallon inda su ikram suke bayiba yayi kwanciyar shi Umar yace zai koma gida ya dauko , kayan abinci da,, dana sawar ameera nan ya tafi Fatima ce zaune ,, tana rusar kuka " hadda jan majina takeyi da sauri anass nazo,, yana fadin lfy sweetheart Kallon shi tayi kawai sai taji,, wata masifar fada nacinta " A masifamce,, ta mike tana banka mishi harara,, kamar idonta zai fadi kasa tace,, to ruwanka dani dama kake tambaya " ta konace kazo inda nake mutum sai naci ,, wllh kafita idona,, kona shuka maka rashin mutumci,,, a gidan nan har zakake kallona kace min wai lfy to meye naka aciki " iyee nace meye naka " da kake tambaya ta,, kamar wani ,, minkarin da walakiri " ko a kabari nake da zakake tambaya ta " nifa banason damuwa kafita idona na rufe wllh kuma kazo ka kaini gidan mama kona tafi da kafata,, eehee Baki da ido,, yabude yana kallon fatima namishi masifa " da kashe shi da mamaki ,, wai shi takewa fada to danya,, tambayi dalilin kukan nata, shine " take wannan fadan " kodai akwai wanda yataba ne kafin yazo Ita kuwa, Fatima ganin yana kallon ta kamar yasamu tv yasa ta karasa,, inda yake tana dafe cikinta daya mata kyau sosai , tace magana fa nake kawani,, saki baki kana kallo na kamar wata tv Dawowa,, yayi daga tunanin sa, yace muje Nan tasaka,, hijab din ta tayi gaba abinta ko kallon shi batayi ba Anass kuwa,, har yanzu mamaki ne akan ,, fuskar shi " yana tunanin anya fatima batada aljanu nan yafita yashiga motar suka tafi gidan mama Su hajara na " isa gida inna suka samu a falo ita kadai, tayi ture kaga tsiya,, tana taunar " goron ta Da sallama suka shiga amsa musu " Inna tayi dacewa Amin wa'alaikum salam badan halinku,, ba futsararru " kundawo, kenan Dariya hajara tayi tana sakin hannun ameer " tace eh mundawo hajiya inna mai duniya Harara ta,, aikawa hajara tace a kinga mararsa kunya kunzo yanzu zaki soma ko to wllh karrr nake ganinki " kamar,, takarda,, ja'ira ,, kawai Murmishi sukayi kowa yabar mata falon ganin inna ta soma fada,, suka barta ' anan tana zaginsu Ameer na shiga dakinsa ,, ya zauna " yana rike kanshi wanda take miki ciwo sosai ,, ruwa mai sanyi ya dauko daga yar kawamar,, frijj, dinsa ,, ya kafa abaki " saida ya shanye tass kafin ya ajiye gorar ruwan,, Kwanciya yayi yana tunanin ameera yanzu ko wani hali take,, koya labarin cikin sa dake jikinta,, kota haifa , kome ta haifa mace ko namiji, , mirginawa " yayi yace Allah sarki wife na, na kina kusa dani bazan zama maraya ba marar gata,, nasan duk daren dadewa " insha Allah zaki dawo gareni ina jin hakan a jikina, , ganin bamai bashi amsa yasa ya hakura a haka bacci yayi gaba dashi Su fatima,, na isa gidan mama,, ko baking bai,, gabayi ba tabude motar tafito,, tana hura hanci Anass ko yana ga ikon Allah yaudai ga fatima sa yakasa gane kanta ,, shima ciki yanufa Da sallama,, tashiga kafin mama ta amsa tarusa kuka, tana karasowa,, wajan mama Mama tamike tana fadin lfy fatima kedawa , rungume ta mama tayi tana rarrashin ta,,saiga anass yashigo " duk fuskar tanuna damuwa Zama yayi ya kallesu ,, yace mama barka da gida Amsa mishi tayi tace mekamata,, tashigo tana kuka, son Cike da damuwa yake kallon mama yace wllh babu " abin namata,, dawowa ta kenan daga aiki na ganta tana kuka sosai ,, shinefa na tambayeta lfy,, kawai ta rufeni da masifa, kamar zata sakeni,, hakan bai mata ba " tace saina kawo gidanki ko tazo da kafar ta ,,,bakiga ko uniform ban cireba,, tasakanii agaba saida mukazo Ran fatima ne yakara baci,, ta dago tace to, ina ruwanka dani hadda tambaya ta,, ni dan wake nakeso mama zanci yunwa nakeji Yar dariya mama tayi tace ,, yanzu kuwa zan miki,, yarinya maza kije dakin son ki kwanta " kinji Mikewa tayi tabi ta kusan anass saida ta mika hannu ta mintsine shi a wuya har sau uku,, Anass yana jin ta,, yayi shuru kuma , yaji zafi sosai a wuyansa Mama na kallon sai dariya take kasa kasa ta danne dan kar su gani Ficewa fatima tayi hallau saita waiwayo,, aikuwa akaci sa'a anass na, kallon ta, harara ta banka mishi , ta soma kuka tace waiyo Allah mama,, kin yana min gwalo ko " wllh anjima zan rama,, Mama tace yi tafiyarki daughter kyaleshi ni zan rama miki,,, nan fatima ta tafi Anass ko kallon mama, yakeyi sai dariya take mishi ,, mama tace amma mai gidan nawa sai,, saka min yarinya fada yakeyi,, Anass yace mama kamar yaya,, nifa nakasa gane kan fatima kodai aljanu gareta,, ban saniba Mama tace babu wani aljanu,, cikin jikin tane ke sakata,, yin wannan fadan Da mamaki yake kallon mama yace,, to dama mama ciki nasaka wannan abun Mama tace sosai makuwa,, ai halaye dayawa zakake gane awajan mace mai ciki " Wata yasaka Rashin magana Wata fitana Wata haka kawai sai kaga tana masifar fada Wata kuma batason jin kamshin turaren mijinta Wata kuma idan tasamu ciki sai yawan cin abinci kamar gara Wata rashin cin abinci, Wata bacci Gasu nan dai dadai sauransu, ,, to ita fatima nata fada yasakata,, dan haka idan kaji tana wannan fada, bata hakuri ka rarrashe ta,, shikenan saiku daidaita Ajiyar zuciya yasauke yace, tab lalle Allah yasaka muku iyaye da gidan aljana ,, tin daga ciki kukasha kahala,, damu har girmanmu,, har auren mu, Ameen mama tace,, tana mikewa tace bari namata,, dan wanken inyaso " saiku tafi Anass yace to nan yamike yanufi dakinshi,, yana zuwa yaganta tana bacci hankali kwance ,, murmishi yayi yace Allah yasaukeki lfy sweetheart dina,, nan shima ya hau gadon ya janyota jikinsa suka kwanta Yau satin ameera biyu ,a asibiti sosai take samun kulawa " wajan doctor aisha ,, Alhamdulillah yanzu jiki yayi sauki dinkin da aka mata ya warke saidai rashin kwarin jiki " nan aka basu sallama,, Mama ta kira " Umar yazo yakaisu gida an sallamesu Da murna suka shigo asibitin Su bubakar " suka tafi dakin da gudu, suna mommy mu ta warke, yeee zamu tafi gida yau Murmishi ameera tayi ganin , sun shigo yaran su hudu,, kowa sai mommy yake cewa ,,,hannu tabude musu nan sukayo kanta,, suna rungume ta,,,,, beauty tace sannu mommy Kallon ameera tayi shesuka bata tausayi yandda suka lafewa ajikin ta,, tace,, to kutashi muje gida kunji yaran albarka, ,, mikewa sukayi tasauko,, koya kama hannun ta, tana tsallen murna Doctor aisha ce tashigo tace to ,she gidako " Allah yakiyaye gaba, ikram tasaki hannun ameera ta kama na doctor aisha,, Murmishi tayi tace,, a a ikram ko mutafi gidana dake,, hannu ta daga, tana fadin umbo,, mommy, ,dariya tayi tace wai ameera wannan bagwariyar,, yar taki mai take cewa, Kallon su ameera tayi, tace idan tace umbo,,, wato tana nufin ki dauketa, idan kuma tace aiya , to ku zauna take nufi,, idan tace, mamo kuma bacci take nufi kai wani yaren nata nima ,, kasa ganewa nakeyi idan tanayi ", saidai in tana nunamin da hannu zam gane abinci take nufi Dariya sukayi su duka,, Umar yace ai akwai yaruka akan ikram wani abun intana jagalgwawa ,, sai ka kasa gane ina ta dosa , Doctor aisha tace,, gaskiya naga alama zo mutafi ,,gidana nan ta dauketa ", ita kuwa sai murna takeyi, antafi da ita,,,suma tafiya gida sukayi Ikram ce zaune a falo,, yauma aikin tunanin ameera takeyi,, abu kamar wasa ameera har tayi shekara biyu da rabi ,, da bata yanzu a ina take Su ameer da ameera ne suka shigo Jikinta suka fada firgigit tadawo daga,, tunanin tace harkun dawo,, ina daddyn ku yake Ameer ne yace mom " daddy yace mushigo shiya koma ,wai meeting gareshi, Tace to muje namuku wanka nan sukayi daki Ameera ce,, kwance cikin dare sai juya kanta takeyi, tana yatsina fuska, kamar mai ciwon,, junnu a razane ta farka " har jike tayi sharkab,, kamar an zuba mata ruwa, , addu'a ta ringa yi,, , yashafa,, tanason komawa bacci amma ya gagareta " tana tunano abinda tagani a mafarkin ta..... *ko meye ameera tagani a mafarki oho* *thank you my fans ina godiya da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna* [30/10, 17:51] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA🌟* *STORY AND WRITER* *BY* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *73—74* Tagumi ameera tayi tana tunano abinda tagani a mafarkin nata ,, anty karima ce tagani wasu mutane najanta ,, tana kiran sunan ameera kizo ki ceceni kada kibari sutafi dani " please ameera....ta fada da karfi Da gudu ameera tabisu harta kama anty karima zasu gudu wani daga cikinsu ya bige ta akai nan tafadi,, ihu anty karima keyi saboda ganin abuge ameera tana jijjiga,, ta nan sukazo suka dauke anty karima " wani daki suka sakata,,, ajiyar zuciya tasauke bayan tadawo daga tunanin mafarkin data yi sosai jikinta yayi sanyi tashi tayi tashiga toilet , tayo alwala nan ta soma jero nafila Umar ma , yadda ameera tayi mafarkin shima haka yayi,, da sauri yadiro daga kan gadon yana safa da marwa ,, shi yakasa gane wannan dakin acikin gidan bauta a wani waje yake babu inda bai sani ba gidan bauta amma wannan dakin baisan shiba kai dasake lokaci yayi da zai je gidan bauta yaduba lungu da sako saiya gano wannan dakin ,, yaga ko karima na ciki ganin hakan ba mafita bane yasa shi tashi yayo alwala yasoma nafila ,, yanakai kukansa wajan Allah daya bayyana mishi matar shi ya kareta aduk inda take Su bilal abin nema yasamu sai nan nan ake da jamila ita har mamaki ma yake bata in yanayin wani abun, ,, da wuri yake dawowa daga wajan aiki yazo " yayi tawa cikin jamila magana wai yana magana da babyn shi Dariya jamila keyi duk lokacin daya soma wannan abun Yauma suna zaune ya kara kunnanshi ajikin cikin , dagowa yayi yace habibty wllh baby yana motsi ,, yasan babanshi na kusa dashi Kallon shi tayi tana murmishi tace, eh nima naji yana motsi " kasan dani zaiyi kama bada kaiba Harara ya aika mata yace, tab wllh baki isaba dani zaiyo kama yarinya ,, nasha wahalar samar dashi amma kice dake zaiyi kama, ninefa nafi yin aiki wajan samunsa Dariya sosai jamila tayi tace habiby wannan maganar haka bakajin kunya,, to naji yayi kama dakai shikenan Murmishi yayi yace ai dole ma kibar min maganar insha Allah dani zaiyi kama Tace ameen Shafa cikin yayi yace waida watan shi nawa cikin nan Bakwai ta bashi amsa Yace kai ashe nakusa zama daddy wllh Allah yamiki albarka habibty Allah yasaukeki lfy Tace ameen habiby. ,,Fatima kuwa haihuwa ko yai ko gobe insha Allah Bilal yace eh wllh bakiga yadda cikin ya keretaba idan kika ganta abin tausayi ,, kai Allah yasakawa iyayenmu da Alkhairi ,, Jamila tace ameen ya Allah ,nan sukaci gaba da hirarsu ta masoya Fatima ce tafito , tana tafiya da kyer anass ne ya taimaka mata,, ta zauna ahankali Kallon ta yake cike da tausayi yana matukar tausaya mata ,, yadda cikin ya hanata komai amma duk da haka,, bata hanashi hakkin sa " gaskiya yana jinjina wa fatima kukan tane yadawo dashi da sauri yarike ta yace yadai Kwantar da kanta, tayi a kafadar shi tace sweetheart Juyowa yayi yana kallon ta yace na'am meke miki ciwo ne Kwabe fuska tayi tace , cikin nan yahanani zama irin nakowa, ko bacci ban iyayi na kirki ,ga bayana namin mugun ciwo ,, dana fadawa mom cemin tayi wai idan mace ' ta kusan haihuwa haka take fama da wannan ciwon bayan " har ta haihu ,, nidai wllh nagaji da ciwo nan please ka amsa nima nahuta,, kona sati biyu ne kayi sweetheart yana kai karshen maganar tana dagowa daga kafadarshi Danne dariyar shi yayi tana rarrashin ta,, har bacci yayi gaba da ita yace fatima rigima kenan inbanda abinki ina maza ke daukar ciki, ai sai mata Allah Allah yasaukeki lfy,, nan yaringa matsa mata kafafunta dasukayi,, kumburi yana murmishi,, yakusa zama daddy Alhamdulillah yau ameera takoma islamiya,, kuma taji dadi makotansun nan suma suna zuwa sosai , lokacin da aka ce musu an doki ameera ,, mai gidan saida yakai reported wajan sanda amma aka kasa gano mutumin " haka suka hakura amma yace duk lokacin da suka ganoshi, su fada mishi ' shiyasa yau da umar yace musu zatazo suke ta murna Assalam alaikum ameera tace lokacin datazo bakin kofar shiga Amin wa'alaikum salam suka amsa mata matan da sauri sukayo wajan ameera ' suna nuna farin cikin su da ganinta Murmishi tayi tace, kuna lfy daiko ,, a tare suka amsa mata da lfy lau,, ya saukin naki '' Ameera tace Alhamdulillah,, nan suka zauna aka kama karatu Bayan antashi kowa yatafi gida,, Ameera ta dauko jakarta, har taje bakin kofa saita dawo,, wajan muhammed Kallon ta muhammed yayi , yace kanwata yadai,,, ko kewar ikram kike ne Yar dariya tayi,,tace tab kewa fa aiko shekara zatayi bazanyi kewarta ba haba yarinya sai rashin jin tsiya Murmishi yayi yace to shikenan kibamu ita kyauta " dama bamuda mace agidanmu , shikenan Ameera tace to nabaku ai inda ikram ce gata gaku, asha zama lfy Tace am dama inason muyi wata magana ne Muhammed yace ina jinki kanwata Numfashi ameera taja tace wllh yayana wani mafarki nayi mai ban tsoro kuma nakasa samun nutsuwa Muhammed yace subhanallah to mai kikagani acikin mafarkin naki kanwata Tuni har ameera tasoma kuka tace matar yaya umar nagani acikin wani hali tana kirana amma wasu suka bugeni nafadi nakasa manta abinne Muhammed yace ban ganeba ameera dama umar yana da mata shin dama su abubakar sadeeq da mufeeda ba ke kika haifesuba ,, kaina fa yakulle kanwata kiyimin bayani ta yadda zan gane Ciki kuka ameera tace,, yayana niba matar sa bace bakaga sai wannan shekarar suka musulinta ba su din kaddarar rayuwa tane,, shiyasa Allah yajefoni cikinsu bansan suba anty karima kadai nasani itama a mafarki nake ganin ta sau daya naganta afili sanye da kayan likitoci Zama muhammed yayi yana dafe kai yace to kanwata " kince su kaddarar rayuwar kine to kuma naga su abubakar suna tsananin kama dake " babu wanda zaice bakece mamansu " ba duk da ana samun masu kamanni amma basuda,, hadin dangi haka Allah yakeyinsu kama daya " amma naga shakuwar da kukayi da yaran abin yana bani mamaki ,, kanwata shin ke wacece daga ina kikazo nan " da ciki ajikinki ina baban yaran da kika haifa please kiyimin bayani Share hawaye tayi " tace hakane yaya muhammed nima abin yana bani mamaki sosai yadda muke kama da yaran har mamansu , ita munfi kama sosai. Nan tabashi tarishin rayuwar ta da yadda akayi aurenta da lokacin da anty karima " take zuwar mata a mafarki, da kalaman datake mata har zuwa rabuwar dasukayi ita da ameer din ta da yadda " tayi luzing din memory dinta " har zuwa yanzu tana saka kuka mai taba zuciya " saboda ta tuna yadda ameer ke sonta na riritata kamar jaririya da kulawar shi,, amma yanzu gashi kaddarar rayuwa ta rabasu. Tace ninasan yanzu sun dauka na mutu kawai yanzu shekara biyu da rabi ,,kenan rabona da family na Baki da hanci muhammed yasaki yana kallon ameera " da tagama bashi tarishin wannan rikitaccen,, lamarin ,share zufar dake karyo mishi yayi yace kai amma kanwata na tausaya miki " insha Allah kinkusa komawa wajan mijinki,, wannan mafarkin yana nunin ,, muje cen gidan abin bautar tasu,, mu bincika mu fiddota " kisamu ki koma ahalinki " ki kara hakuri kinji kuma kici gaba da addu'a zan tayaki,, dani zamuje amma mubari sai dare mutafi muduba Dagowa, tayi tana kallon shi tana dariya da kuka a hade, tace nagode sosai yaya Allah yasaka da alkhairi Ameen sukaji ance daga bakin kofar " da sauri suka juya ,, Umar suka gani yana share hawaye karasowa " yayi ciki Zama yayi yace tabbas hakane nima nayi wannan mafarkin jiya ashe kema kinyi to mubari gobe insha Allah da dare lokacin babu kowa agidan abin bauta " saimu je amma fa muje da shirinmu dan akwai masu tsaro Jinjina kai sukayi ameera tace insha Allah hakan zamuyi nan sukafito daga cikin islamiyar,, Muhammed yayi gida suma suka shiga gida Fatima tafito daga daki tayi fayawo,, abinta , sai k'aton cikin dake rinjayar ta a hankali take tafiya harta karaso cikin falon ,, Anass ne ya kamata ta zauna Wayar tace tayi kara dubawa tayi ganin sunan yasa tayi murmishi tace momsy,, Allah yasa su ameer ne, dagawa tayi tana fadin assalam alaikum Daga cen bangaren ikram sai taji,, su ameera ne ameer yace hello anty fati ", mommy mu tace zaki haifa mata baby ni mace nakeso sai muke kwana tare " anty fati aidai mace zaki haifamin muke wasa ko Dariya fatima tayi tace ,, kai dama nasan kune kuka kira yan rigima kawai , to nima dai ban san mai zan haifaba idan na haifa saina kai muku shi gidanku, Kwace wayar ameer yayi yace anty fatima brother " nake so ki haifa mini kinji sai muke zuwa wajan wasa dashi daddy,, zaike kaimu ko ??? Fatima dai dariya take musu jin ansoma fada tsakanin ameer da ameera " yasa tayi saurin fadin ameer ameera ku tsaya ,, kuji yan uku zan haifa muku kunji saina dauki daya nabaku biyu Ihun murna sukasa suna fadin yee muma zamuyi sister and brother , mommy zoga anty fatima kuyi magana tace uku zata haifa tabamu biyu tadau guda Dariya ikram tayi tace , to naji iyayen surutu maza kuje kuci abinci saimu gaisa da fatima , wayar ta dauka tana fadin hello fatima Fatima tace ina yini momsy yagida ya uncle dinmu Murmishi ikram tayi tace lfy lau ya jan kafa uncle dinki bayanan, yafita sai anjima zai dawo Fatima tace to Allah yakawosu lfy suna hira fatima " tasoma jin ciwo, da sauri tace momsy , sai anjima nan sukayi sallama Duk abinda takeyi anass na kula da motsinta , matsowa yayi yace , yadai fatima wani wajan yake miki ciwo ne kifadamin Kafin ma yataba ta cikin ta yayi mata wani mugun murdawa,, kara tasaka tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un " yaya mutuwa zanyi A rikice yafauketa yasaka mata hijab ya yi waje da ita " a mato yasaka ta ya koma yadauko bakullin " motar har zai shiga saiga bilal da jamila zasu fita Da sauri sukayo " kansu suna fadin lfy anass ganinshi a rikice da sauri yace fatima batada lfy " Da sauri jamila tashiga baya bilal da anass suka shiga gaba ,, nan sukabar gidan Tin kafin suje bilal yakira ameer a waya Ameer yafito yasha kyau sosai sajan fuskar shi yakara mishi kyau " yana fadin kanwata maza kizo mutafi karmuyi last ,, Da gudu gudu tafito tana fadin ganifa yaya hijab zansa Kallon ta yayi yace kinyi kyau , Harara ta aika mishi , tace eh dama nayi kyau kasan ko a family dinmu nida yaya jalal da munfiku kyau,, Dariya yayi yace tab " kaji zubaida jalal din ne mai kyau tab, jin wayarshi na kara yasa duba wa ganin bilal ne dahar bazai daga ba zai maida aljihunsa Hajara tace ka daga mana yaya Dauka yayi yana fadin ,, hello bilal yadai Da sauri Bilal yace, ,bro maza maza idan baka zo hospital ba kayi sauri kazo Hankali a tashe yace lfy bilal jamila ce ba lfy kowa Bilal yace fatima ce kafadawa, su mommy kayi sauri kazo mun kusa zuwa Da sauri yace gamu nan Hajara tace yadai yaya Cike da damuwa yace fatima ce ba lfy maza muje Da karfi yace mommy Fitowa mommy tayi tace lfy kakemin wannan kira haka Ameer yace maza muje asibiti ankai fatima Da sauri tasaka mayafi ta kira inna suka tafi Da sauri bilal ke gudu Allah ne kawai yagansu " da gudu Bilal yashiga ciki " yana kiran nosee da sauri sukayo waje suka dauki fatima ,, akayi ciki da ita Su ameer ne suka karaso ko gaisawa basuyi ba " Ameer yayi sauri yashiga office dinsa ya saka safar hannu yafito ya shiga inda fatima, take Tin bayan isha"i , Ameera takasa bacci ta q'agu gobe tayi dare yayi ,, su tafi gidan ,, bauta Su fidda anty karima ,, addu'a taringa yi Umar ma hakan take agareshi ,, addu'a yakewa " Karima Allah yasa goben insunje su ganta , harda kukan shi Muhammed ma, haka yakeyi sosai suka dukufa da addu'a Kusan awa uku fatima na cikin dakin " babu Wanda yafito a likitocin ,tinda suka rufe kofar Cen anjima saiga ameer yafito fuskar shi na nuna damuwa sosai Da sauri mommy , da mama sukace ameer yadai ta haihu ne Kallon su yayi yace gaskiya bazata iya haihuwa da kanta ba sai an mata c s , karfinta yakare " kusa hannu amata, Anass yace maza kuje kuyi ,, basai nasa hannu please ameer Ameer yace dole ne saika sa hannun nan yamika mishi takarda " yasa hannu kafin ameer yakoma ciki Bayan minti hamsin " wata nosee ta fito da baby tana murmishi Da sauri ,,Bilal ya amsa yana fadin Alhamdulillah " masha Allah mai aka samu , Nosee din tace ansamu baby girl Kowa sai murna suke shi kuwa anass ko kallon babyn baiyiba, shi ta fatima yakeyi ,, yace ya ita uwar , tace mishi yanzu zaa fiddota zuwa wani dakin Fiddo da fatima akayi,, tana kallon su da murmishi aka kaita wani daki daban,, Ameer yafito yace zasu sati daya anan kafin abasu sallama , nan suka amsa da to Muhammed ne ,, yazo gidansu ameera yabuga nan aka bude mishi , su ameera yagani dukkansu " suna cikin shiri Umar yake dama kai muke jira muje , nan suka tafi su uku ,a gefen titi suka faka motar , suka nufi majami'ar,, suna ambaton sunan Allah .... *Nima nasoma ambaton sunan Allah " ina binsu abaya duk maison zuwa tazo muje* [30/10, 17:54] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *STORY AND WRITER BY:* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* Follow me my WhatsApp group:https://chat.whatsapp.com/KMuyxRBLx5iI93EEYIGlVX *Wannan fage na sadaukar gareku addana ,, ummu amsad , and ummu shukhura, kudade kuyi karko kamar dabino 💃🏻💃🏻* *75—76* A hankali suke tafiya, saboda duhun wajan , ko takalmin su ahannu suka rike , haka suke tafiya , kamar barayi d'akuna uku suka , gani umar yace , yanzu mubi dakuna dakuna " dan mugano awani dakine Muhammed yace ok mufara da wannan na kusan mu , nan suka shiga ciki " haskawa sukayi nan sukaga , masu gadin dakunan gidan bautar ne suke bacci hadda, munshari , Umar yace kar wanda yayi magana ko motsi dayawa, Wucesu sukayi nan suka shiga dayan dakin , kowanne dauke da addu'a abakinsa Suna shiga suka haska ihu ameera zatayi saboda ganin kwarangwal din jikin mutane , da alama dai wani abu aka yi da naman jikinsu da sauri umar ya rufe mata baki , yace , haba mana ihu kuma kizama jaruma mana " karki sake kokarin yin ihu , gyada kanta tayi alamar to , Gaba sukayi haka suka ringa bin dakunan amma basuga ,, komai ba haka suka hakura zasu tafi " Harsun juya ameera ta haska wani bangare , nan taga kamar kofa ce na gidan kasa , da sauri tace yaya umar kuzo kuga Dawowa sukayi ta nuna musu, Muhammed yace mu bude mugani Nan suka fara kiciniyar budewa , amma sun kasa saboda nauyin kofar Iamar ance umar ya kalli gefensa nan yaga wani dan karfe , da sauri ya mika hannun shi yadauko bakinsa dauke da addu'a Yace muhammed wannan kamar shine bakullin , inda mu gwada mugani kozai bude, Muhammed yace inda kawo mugani nan suka saka karfen , aikuwa yabude Cike da murna ameera tace to mushiga , Muhammed yace umar zai shiga tsaka ke abayanshi " ni abayanki kar aje ki sa mana ihu , Turo baki ameera tayi , tace ai dai banida tsoro , yace to naji muje nan suka shiga da hasken , wayarsu suke ganin hanya har suka shiga ciki Babu komai a ciki feline kawai ko ina suke kallon saboda , wajan akwai hasken wata wuta a cikin wani kasko , shiyasa basu ganin duhu , Sun dade basuga komai ba suka kari dubawarsu basuga koda wani alama acikin felin ba, Wata abu ameera ta hango kamar akwati kamar frij , tace yaya kalli cen Kallon inda take nuna musu sukayi, da umar da , Muhammed suka karasa , wajan Muhammed yace wa umar yabude suga meye aciki nan ya soma budewa amma kyerma dayake , yasa yakasa Amsa muhammed yayi yabude, zaro ido yayi ganin mace aciki , saboda sanyin akwatin ta sandare , da kankara , ahankali yace umar leko kagani Da sauri yaleka , da sauri yake cewa it...it..ita...itace , karima ce maza mu fiddo ta Ameera ta matso jin abinda, Umar yake nan ta leka dafe kirji tayi ganin anty karima , fadi take,, anty karima Muhammed yace , dasu babu lokaci maza mutafi musamu " mufita daga wannan wajan nan , suka fito daga gidan kasar Ahankali yanzu ma suke tafiya har sukabar majami'ar , nan suka yi wajan motarsu " aka saka karima abaya , umar ya zaune kusanta Muhammed da ameera agaba nan sukayi gidan su muhammed Yanzu fatima tana samun sauki sosai , ga baby girl din masha Allah , lafiyayya da ita " Inna kuwa koda yaushe tana rungume ' da baby din ta hana kowa dauka , komai ita kewa babyn ,, Ameer ne da hajara sukazo hospital din suka shiga cikin dakin, da fatima ke ciki da sallama suka shiga ciki , Inna ce ta amsa musu ,,Fatima na kan gado tana cin wuton dawa da miyar kubewa,, yasha man shanu sai kamshi yakeyi Hajara tayi wajan inna take kawo babyn mugani inna Harara ta aikawa hajara tace , to ke taya ma kika iya rike jariri abaki kije ki , targada musu yarinya Bata fuskar hajara tayi tace kai inna hadda cin fuska a alamar na yau , kuma kike cewa ban iya rike jariri ba kokin manta ni nayi renon, Ibrahim shine, kikemin gori Inna tace bazan bayar badai " koma meye futsararriya,, kawai kitashi kiban waje kona make ki, Ameer yace haba inna kibata " mana tagani tasa mata albarka Inna tace kai kuyi tafiyar ku wajan aikinku " karku damemu dan banza, to ance baza'a bataba Hajara kamar zatayi kuka tace please yaya kace , tabani naganta , Ameer yace zo nan kyaleta idan anty ikram tazo saiki ganta tashi mutafi , office ,mikewa tayi tana kunbura baki nan suka fita Tinda su muhammed suka dauko karima, mommy sa yakira tana bacci ,, dauka tayi ganin danta ne yasa ta tashi da sauri Tace hello , son lfy kake kirana sa asubar nan Muhammed yace mommy kitashi , zamuzo nida umar da ameera , kice abude mana kofa Mommy tace to to saikun zo , tana ajiye wayar fita tayi tana " cewa mai gadinsu ,idan anyi Hon ya bude kofa,, ya amsa mata da to nan takoma gida Doctor aisha mamaki take, to kodai wani abu yafaru da safiyar nan muhammed yake gidan su ameera , bata gama tunanin ba taji shigowarsu Da sauri tasa hijab ta fita tana tsaye har suka fito Baya suka bude nan suka fito da karima da mamaki take kallon su Wajan ta sukayo ameera tace please momma ba lokaci muje ki duba mana ita Bunsu tayi ciki kamar rakumi da akala , a falo suka shimfide ta , Ruwa yasoma diga daga jikin alamar kankarar tasoma narkewa , Muhammed ya kalle ta yace mommy ki dubata mugani tana da rai Kayan aikin ta ta dauko tashiga auna karima tajima tana aunawa , kafin ta dago tace tana da rai zuciyar ta na mugawa ,,amma tana mugatar " karin numfashi saboda nata yamata kadan , kuma dole sai an ringa gasa mata jikinta da ruwa mai zafi sosai saboda kankarar jikinta, ta fita kozata samu damar motsawa da kanta Muhammed yace to ,mommy muje hospital din , karmuyi jinkiri , kayanta ta hada , umar yadauki karima nan suka shiga mota sai hospital din mommy Suna karasawa , doctor aisha tashiga office dinta,, ta saka kayan aiki tukun tafito ,, nosee nabinta abaya Karin numfashi aka sakawa karima shima da kyer aka samu aka saka mata saboda duk ilahirin jikinta yayi tauri , Umar ko yama rasa mai zaiyi shida , ameera ,, kuka ameera tayi rusa kamar ance karima ta rasu ,, Umar na bata baki akan tayi shuru amma kamar kara mata karfin kukan yake,, haka ya hakura yazuba mata ido Cen kuma saiya kira mama , ringing daya ta dauka , dama tana kokarin kiransa ne saigashi ya kirata dan taleka dakinsa sai, Abubakar tagani na ameera kuma sai muhammed , yana bacci nida mufeeda Mama tace hello umar wai ina kuka tafine na leka banga ameera ba kaima banganka , ba sai yara suna bacci Ajiyar zuciya yasauke yace mama ki kira , maman karima dukkanku , kuzo hospital din doctor aisha , idan kukazo zakuji komai Cike da tashin hankali ,Mama tace na shiga uku hallau wani abunne yasamu ameera din Umar yace no ba ita bace kudaizo nan ya kashe wayar yana kallon ameera da har yanzu take kuka abinta Ameera ko kukan farin ciki ne takeyi, saboda tacikawa karima burinta gashi kuma sun fiddo ta daga cikin inda aka boyeta ,, shiyasa take kukan farin ciki saboda ,, takusa komawa wajan mijinta da danginta , duk wani nauyin da zuciyar ta kemata kullin yau tana kukan , yana fita , tana haka su mama sukazo Doctor Aisha ce tafito kallon muhammed tayi tace son , kaje gida ka wanki ikram saikuzo idan kunyi break , , ya amsa da to nan yatafi baima ,, tsaya sun gaisa da su mama ba , ta tafi Doctor aisha tace, zaku iya ganin ta kafin asoma shirye shiyen mata aikin nan da sati biyu , Ameera na ganin mama da sauri ta fada jikin ta tana kuka ,, Mama tace wai lfy kike kuma shi kuma sai murmishi yake " ku fada mana Dagowa ameera tayi tace mama mun samo anty karima , Kallon mama tayi da sauri tace ke ameera bana son wasa " kinsan me mike cewa kuwa Cikin kuka ameera tace , eh mama kuzo muje kugani , nan suka nufi dakin da aka kai karima, Cike da mamaki suke kallon karima da take kamar gawa a kwance , maman ta ta karasa wajan da take tana kallon ta tace tabbas wannan karima ce " wannan kayan dashi ajikinta , akace ta mutu kowa Umar ne yamusu bayanin komai da dakota da abinda doctor aisha tafada Mama tace Alhamdulillah Allah mungode maka ,sai ta kalli ameera wanda take share hawaye , tace lalle ameera ke haske ce agaremu,, alkairan ki yana dayawa " agaremu Allah yasaka miki da alkhairi yadda kikayi sanadiyar, fitar damu daga duhu Allah yarabaki da duhun kabari, Allah yamiki albarka Ameera tace ameen mama , nima ai yarki ce , yanzu dai mubari , muga tashin antyna Nazeer ma kukan yake share hawayen sa yayi yana murmishi ,, yace kaji masu anty to sannu ko Harara ameera ta banka mishi tace ,eh anji din tuzuru kawai Dariya sukayi , Nazeer yace oho dai yarinya ai nima zanyi auren na huta da gorin dakike min ,,, nan suka fita daga dakin Yau ne ake bikin ,sunan babyn fatima , sosai aka cika gidan maman anass da dangin mommy hadda yan kauye sunzo Umma tacewa khadija tabiyosu , amma tace bazata zoba tin babu ameera , haka ta hakura ta kyaleta Yarinya taci sunan mommy fadila za ana kiranta da ,Iman , masha Allah anyi suna abin burgewa, anyi taro lfy , (*cen* *nagano* *fans din ameer da ameera* *musamman* *ma* *mrs*. *Sadeeq *wato kawas 💃🏻da ,Queen farida su asna maman sudes ,dadai sauran fans kowa na cashewa*) Haka akayi taro lfy kowa yatafi gidanshi , aka bar mai jego da baby iman ,mama tacewa anass fatima gida zataje wanka Aikuwa takafe shi babu inda za'a kai mishi mata ta tsare gida yahana , ganin abun da anass yake gaske ne yasa mama hade rai Tace anass ,, jin takira sunanshi ful yasan babu wasa , saiya zauna Kallon shi tayi tace wannan tafiyar dole, Fatima taje gidansu wanka haihuwar fari haka akeyi tin asali,, kai dan kaine shugaban marassa kunya kace , bazata tafiba " naji kara fadin bazata tafiba saika hadu da fushina , haba yaran zamani sai shegen rashin kunya tana, rankwashin sa aka Dafe kanshi yayi yace ,washh mama wllh akwai ciwo sosai ,, shikenan naji sutafi Inna dake jinsu tin dazun tace,, ka anaru kake ko anu , to ka kiyaye wllh " in banda ma ku futsararru ne,, hadda cewa bazata jeba " ni yanzu saina hada maka jini da majina dan butar uwa kake wani sunne kai kamar tsohon munafiki,,, kai nifa baa kawomin reni ko rashin kunya yanzu saina saita maka hanya " dan kwal uba , uwar taka na maka magana , kana tankawa, yo inbanda ma karfina yadan ragu da tuni na dauki sandar nan " na mammake ka da , ai dakai da ameeru ,,duk tafiyarku daya,,, dogayen banza kawai masu hankalin,, rakuma duk wanda yake rashin kunya acikin ku , dukanku zan bubbuge ja'irai ,, tana kai karshen maganar tana , gyara daurin dan kwalinta ,, ta turoshi gaba Mama na dariya tace yauwa inna , ai gyara ki mana maganin su wllh basuda kunya Anass ma dariyar yake yace yi hakuri inna nadena ,, kutafi Inna na aika mishi kallon tara saura kwata tace, kobaka fadaba tafiya zamuyi dan kan uba ,baki kamar tukunyar daddawa, Dariya sukayi mama tace inna , kyaleshi muje muhada kayan , nan suka shiga dakin fatima,, aka hada kayan suka fito dan tuni direba yazo daukarsu Fatima na kallon anass saidai ba damar tamishi magana ,, inna ta balbale ta da masifa yasa ta daga mai hannu fuskar ta cike da damuwa, na rashin barinta da inna takiyi tayi sallama da mijinta , Da hannu anass ke mata nuni zasuyi waya ta kula mishi da iman , nan sukatafi har mama Yau su raju suka shigo cikin Majami'ar , da farin ciki suka shiga nan suka yi dakin kasa wajan akwatin suka nufa,, budewa sukayi amma me??? Shesuka ga babu karima aciki da sauri raju yafito yana kiran masy tsaron dakin Tambayar su yayi ina ajiyarsu ta cikin akwati ,, amma kowa yace bai gani ba , cike da tashin hankali suke zarya shugaba yace ,shikenan karyar mu takare , lalle bana tantama,, wannan yarinyar ce tagano inda take shiyasa tazo ta dauketa Amma taya zata iya zuwa nan ,, babu mai basu amsa nan suka fita sai wajan bokansu dan yar mairo ta koresu Yau saura kwana daya afara wa karima aiki,, amma matsalar tata tafi karfin doctor aisha ,, Nan takira umar da muhammed ta fada musu , cewa bazata iya aikin nan ba yafi karfin ta , amma akwai wani doctor ,,kwararren likita ne ana kiranshi da doctor ameer , shi zata kira yanzu ta fada mishi ,, yazo suyi aikin tare,, Umar yace ba matsala kirashi muji, nan ta dauki wayar t...... *anan zan dakata dan Allah kukeyin comments fans* *idan kinsan bazakiyi min comments ko sharhi ba karki karanta min littafi* [30/10, 19:17] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *STORY AND WRITER BY:* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *wannan shafin na sadaukar gareki my daughter na , miss hajo* ina yinki over Allah yayiwa rayuwar ki albarka *77—78* Doctor aisha , tasoma duba contact din wayarta , sai cen tukun taga nember din ameer , Kira ta danna , nan tasoma ringing Lokacin ameer , yana tsokanar inna tana sauke mishi ruwan masifa , shi kuma sai dariya yake "jin ana kiran shi ya ciro wayar daga " aljihunsa da mamaki yake kallon mai ", yace ikon Allah doctor aisha kuma , bari nadaga nan tayi faking, yace assalam alaikum , Daga cen bangaren doctor aisha , taji ajiyar zuciya , tana abdallah da , yadauki kiran "tace amin wa'alaikum salam doctor ameer likitoci bokan turai , barka da warhaka Murmishi ameer yayi yace , yau kuma " harda tsokana lfy lau yagida ya aikin yasu mai sunan daddy na Doctor aisha tace kaga da yana nan a zaune , amma yanzu ya tashi ta kun gaisa ,, yau ameer dan Allah wani taimako ,konace alfarma nake nema , agareka " Allah yasa zaka amince Ameer yace haba dai, kakata kodan mai sunan daddy , zan miki komai " barema kinfi karfin haka agareni ki fadi " bukatar ki insha Allah indai baifi karfina ba , zan miki shi komai " wahalar shi Murmishin , jin dadi doctor , aisha tayi tace gaskiya jikallena " yauwa ameer dama inason , kazo inda nake aiki akwai wata , zaa yi mata aiki ne to ni bazan iya aikin ni daya ba shiyasa na kira , ka taimaka kaxo muyi tare Ameer yace ok to ba damuwa gobe insha Allah zanbi jirgin zuwa legos , daga legos din " saina karasa cikin garin da kike Doctor aisha tace, gaskiya na gode sosai Allah yabar zuminci Ameer yace ameen ya bari naje ina da aiyuka zan gama, su yau saboda batafi da wuri, kinsan inda kike akwai nisa sosai Doctor aisha tace to shikenan , sai anjima ka gaishemin , da inna ta Dariya ameer yayi yace , kinganta nan sai masifa takemin "kamar nayi lefi Doctor aisha tace rashin kunya dai kake mata shiyasa , to sai anjima beyy ,, nan sukayi sallama Umar ya kalleta yace momma dafatan dai , anyi nasara zaizo ko Murmishi tayi tace , eh yacema gobe insha Allah zaizo dan haka kufara shiri , ku tanadi kudin aikinku , indai har yazo ba jan rai zaiyi abinda yakawo shine, Cike da farin ciki umar yace , ai indai kudi bakuda matsala momma fatanmu " dai Allah yabawa karima lfy ,, suka amsa da ameen " nan yamata sallama yafita zuwa gida Saina yabiya yaga karima,, sosai yake tausaya mata " saboda yadda sanyi ya ratsa mata jijiyoyin jiki sa kwakwalwa , shiyasa bata ko motsi duk komai najikinta sanyi yagama kashe mishi karfi ,, girgiza kai yayi yafita , ya tafi gida Ameera ko karin , mutane tasamu , wanda suka musulinta " shiyasa batajeba hospital duba karima " to dama idan tajema saidai tayi ta kuka , har sai taji kanta yana ciwo , tukun tabari , shiyasa , umar yace karta kuma zuwa hospital " tinda babu abinda takeyi sai kuka , tazauna take koyawa , yan islamiyar su karatu harsai ,, Karima ta warke , tabude idonta ,, tinda bataso ta ganta kamar gawa Ameera ko badan ranta yaso ba , sai dan tabi umarnin yayan nata , wanda yanzu take musu kallon wani , bangare na rayuwar ta , Zaune suke a falo " ana ta hira sosai ameer ne tashigo " gidan da sallama amsa mishi sukayi nan yasamu guri ya zauna Kallon shi fuziya tayi " tace yaya sannu da zuwa " yanaga kamar kana cikin nishadi tana karasawa wajansa ta zauna ta kama hannun shi Murmishi yayi yace , yarinya gobe zanje jahar legos , cikin wani gari dake kewayan ,, legos din wani aiki zai kaini ,, kuma haka kawai nakejin farin ciki , Yar dariya fauziya tayi tace to , yaya ko bayerabiya ,zaka samo mana , ne Dukan wasa yakai , mata yace kefa kina da matsala wllh , toko a matan hausa fulanin Nigeria , banga matar datamin ba bare " yarabawa tab kinma renani dayawa ,, to kafin ki aurar dani , ni na miki miji Da sauri ta kalleshi tace, da gaske yaya , Banza ya mata , ya kalli mommy da daddy yace gobe insha " zanje jahar legos , wani gari nama manta sunan garin ,, to akwai wata doctor ana kiranta " da doctor aisha , ta kirani da safe tace , naje zamuyi wani aiki nida ita , jibi zaayi aikin ni kuma gobe nakeson " xuwa danna huta kafin muje , Mommy tace Allah yakaimu lokacin insha Allah , Allah yakaika lfy yadawo dakai lfy , Allah yasa ayi nasara , ita kuma mai ciwon Allah yabata lfy Ameen ameer yace , yana jin dadi addu'ar mahaifiyar tashi Daddy ma haka yamishi ,, addu'o'i sosai , kafin yace , naji kana cewa kasamowa fauziya miji " da gaske ne ko karya kake Yar dariya ameer yayi yace , to kaji daddy amma dama , jira kuke mijin yazo Daddy yace amshi nan , naci gidanku, yana mishi dak'uwa , yace nasan dai akwai bayani kafada mana kawai muji Kallon yan falon yayi , yace to kutashi kubamu , waje magulmata,, yana dangware, kan hajara da fatima,, Inna ko dama a shake take dashi,, yau yace mata wai kanta duk furfura kamar gashin tinkiya " shiyasa ko magana batawa , Ameer ba Tashi sukayi ,,Hajara da fatima na k'unk'uni fauziya ko, faduwar gaba taringa , ji tin lokacin da ameer yace , yamata miji , Daddy yace to fada mana, tinda ka koresu Shafa kanta yayi , yace daddy dama , yaya safiyan ne , yace yana son fauziya ,, yanzu zai dawo nan kano da zama " saboda yasamu aiki Cike da farin ciki daddy yace Alhamdulillah kai wannan abu yayi kyau son Allah yamuku albarka, ,,gaskiya naji dadi sosai , yanzu zamuyi magana dasu yaya Ahmed da Abubakar , sai mu saka ranar bikin , Mom ma tace hakan yayi kyau gaskiya , Allah yakara dankon zuminci ,,,suka amsa da ameen Daddy yajuya yana kallon inna yace " Inna kinji wani abin farin ciki yasamu Gyara zama inna tayi , tace naji , Muhammadu kuma naji dadi sosai ", da kuke hada yaranku aure dan kara karkin zuminci Allah ya albarkaci rayuwar ku da yaranku Ameen sukace , nan akaci gaba da hira Ameer yayi dariya ganin inna tayi shuru kamar tunanin takeyi , yace hajiya inna mai duniya , koda ana tuna baffa ne,, dan yau naga " a soyayya kike Wani irin kallo " Inna tawa ameer tace , a a kakan uban ubanka nake tunawa " kaifa dama bakasan a shake nake dakai ba Ameer yace to nikuwa mai nayi ake min wannan dogon zagin , Inna tace kai ameeru , kafita harka ta kona cin maka mutumci ,, nifa banason futsara , antuna baffan , sai me fitinanne, marar kunya , Dariya sukayi kafin ameer yatashi ya nufi sama dakinsa , haka kawai yakejin farin ciki , Sau, tinda ameera tashirya,, zataje ganin anty karima ,, dafarko umar yace bazata jeba " tinda kuka take kotaje rokonshi tayi , hadda dan kukanta, yabar taje takara gano karima " saida su mama sukasa baki tukun yabarta , yace amma kina zuwa karki jima, , maza kidawo gida " bana son kike fita ke kadai, Da sauri ameera tashirya cikin farin ciki , doguwar riga tasaka , yellow da, hijab din ta shima yellow " sai jaka da takalminta farare,,, tayi kyau sosai , nan tafito Umar naganin ta fito yaga tayi kwalliya , daure fuska yayi , yace wato harma da kwalliya ,, ko saboda kin samu nabarki " zaki fita to maza jeki wanke , wannan kwalliyar ki kuma saka niqab ,, idan kuma ba haka ba ,, bazaki jeba " yana komawa yazauna Ameera kamar zatayi kuka ta kalli mama,,tace mama kice yaya umar yabarni naje haka , Mama tace kinga , daughter kije kiyi abinda yace ,, ai ni bana shiga tsakanin ku kunfi kusa, Ajiye Jakarta tayi , ta koma dakin ta ta goge ta , dauko niqab din tukun,, ta fito tana turo baki , ita wai an bata mata rai Umar danne dariyar shi yayi ,, yana kallon ta ,,amma dole saida ya dara , yace yauwa ,, jikar inna maza muje Jin ankira inna ameera saita , saki ranta nan suka tafi sai asibiti Tinda ameer yatashi sallar asuba , bai koma ,, bacci , kayanshi ,, dama tin jiya ya hada , yana shiryawa yafito , a falo yasamu " su mommy suna jira fitowarshi " ayi break Gaishesu ,, yayi kafin su fatima suka gaishe shi,, ya amsa yana fadin ,, matar anass ina iman , ne kobata tshiba Kallon fatima tayi tace kai yaya hadda wani cewa matar anass ,, , Iman na bacci , bata tashiba , Murmishi ,, yayi yace to a ce mata uncle ,, zaiyi tafiya sai jibi zan dawo , , suna gama cin abinci , yamike " Hajara ta mike tace,, zamuyi rakiya zuwa airport , muje , kace jirgin , karfe 11:00 am , zakabi , yanzu kuwa 10: 30 am Kallon agogon ,, hannun yayi yace, eh hakane to muje Masu rakiya hajara da fauziya sai daddy , , Fatima ma nason zuwa amma ,, Inna ta hanata , Nan suka tafi Airport suka ,, sauka , suna zuwa ko minti goma basuyi ba ,, jirginsu ameer yasauka , Kallon su yayi yaga hajara harta soma kuka ,, murmishi yayi yace kaji mai arhar kuka,, ke baki gajiya da kukane ko to zo muyi sallama Da sauri hajara ta rungume ameer tana , kuka Bubbuga bayanta , yayi yana fadin to kukan ya isa haka , jeku shiga mota , Fauziya itama tazo ta rungume shi tace yaya Allah yakiyaye, hanya adawo lfy , , yace ameen , Wajan mommy yace yamata kiss a goshinta da kumatun ta, yace saina dawo ,, mommy na "" murmishi tayi ta sumbaceshi tace adawo lfy ,, nan yajuya yashiga jirgen , suna nan tsaye har suka tashi tukun suka shiga mota suka tafi gida Jirgin su yasauka a legos,, motar taxi yafauka drob " har zuwa garin Su ameera na zuwa hospital din , dakin da karima take ciki " suka shiga , aikuwa kamar jira ameera takeyi " tasoma gadon nata kuka,, kusan karima taje tana rungume ta , kamar daga sama taji karima ta damke hannun ta Da sauri ta kalli hannun ,tace anty karima " please kibude idonki ki ganni ameera ce Motse karima tasoma yi ,, amma bata mude idonta ba , Umar yakaraso yana murmishi ,, yace karima ,, bude idonki nine mijinki , Bata mude idonba amma tana jinsu Da gudu ameera tafita tana, fadin momma kizo kiga antyna tasoma motsi , biyota doctor aisha tayi tana ,, fadin Alhamdulillah ,,, nan suka shiga taga , karima na motse hannun ta Murmishi tayi tace to kiyi hakuri mana ameera ki kyale ,, muje waje doctor dazaizo yana hanya inaga aikin dare ma zaa mata , Fita zukayi , waje suka zauna amma ameera taki dena kukan ,, kallon umar keyi ,, cike da tausayi " yace muje gida idan tasamu sauki saiki zo ", dama saida nace bazakizo ba saboda , wannan kukan naki maza shige muje gida yana mikewa Doctor aisha ce tafito tana kallon su tace ,, to bata dena kukan ba , umar yace inafa gida zan kaita " da dare zan dawo Kin binshi tayi , juyowa yayi yace wai ameera ina wasa dake ne nace kishige muje gida ,, yanzu saboda wannan kukan saiki jawa kanki ciwo , to muje Binshi tayi suka tafi suna , , fitowa daga hospital din motar su ameer na sayo kai , Ameera taji gabanta ya fadi kallon motar tayi , har suka shiga ciki ,, su kuma sukayi gida Ana sauke ameer ,, ya fito yabiya mai motar kudin shi , kafin yayi cikin hospital din Da farin ciki doctor aisha ta ,, tareshi tana fadin oyoyo jikana , gaskiya kunyi sauri Murmishi yayi yana gaishe ta , amsawa tayi nan sukayi office din ta Saida yadan huta tukun,, yace muje naga marar lfyr , nan sukayo dakin da karima ke ciki Shiga suka , baki sake ameer ke kallon fuskar karima " yace kakata ,, kinga abinda nagani kuwa Kallon shi tayi kafin ta kalli karima , itama sai yanzu taga yadda suke tsananin kama da karima , tace ikon Allah wllh kamar ku daya Allah buwayi gagara musali , Ameer yace gaskiya , Allah mai iko , nan yadauki kayan aiki yaduba ta nan yaga dai sanyi ne ya tsayar mata daduk wasu abubuwan dake mutsi ajikin dan adam, , kallon doctor aisha yayi yace gaskiya wannan akaita dakin da ake gashin basu shanyayyen ,, jiki a mata gashi kuma yau da dare saboda sanyi yashigeta , sosai , yanzu zanje hotel , na huta bayan sallar isha"i " sainazo muyi aikin Doctor aisha tace to shikenan ,, Allah yakaimu daren lfy nan suka fita Ameer ya wuce hotel nan yakama daki ya shiga wanka yafara yi kafin yabatar da sallar isha"i karfe 9:00 PM dai dai tamishi a cikin hospital ,, dama tuni doctor aisha tazo shi take jira ,, nan aka turo karima zuwa dakin da za'a mata aiki Koda su ameera sukaje gida sai tunanin motar data gani takeyi , ganin abin zai bata wahala yasa tayi watsi da tunanin ,, ta dauko alqur"ani mai girma taringa karantawa,, saida tasoma jin bacci tukun ta ajiye , tayi addu'a ta kwanta , Su ameer nashiga,, nan aka zonawa karima kayan aiki tukun suka soma ,, aikinsu , Umar da muhammed na waje ,, sai zarya sukeyi suna addu'ar Allah yasa ayi a sa'a Bayan awa uku aka bude kofar,, da sauri suka kalli kofar ameer ne yafito , doctor aisha na biye , dashi ,, tsayawa sukayi a wajansu umar Umar ko kallon ameer yakeyi kamar yasamu tv , yace doctor wllh kana kama da matata Murmishi ameer yayi yace ,,haka ne nima nagani wllh haka Allah yake mutane ,, masu kama daya Umar yace hakane ya jikin ,, doctor aisha tace Alhamdulillah munyi nasara ", insha Allah tana tashi nomal zata tashi Cike da murna ,, sosai umar ke musu godiya , hadda dan kukan shi , Ameer yace tinda angama aikin,, ni gobe insha Allah zan koma kano idan ta tashi saiki ,, dubata " doctor aisha tace ,, ok amma gobe zaka tafi baka barin zuwa jibi sai ka tafi Ameer yace no inada aiyukane sosai agabana barinsu nayi nazo to tinda angama ,, saina koma gida ko Doctor aisha tace to shikenan Allah yakaimu goben , amma kabiyo tanan kafin katafi ,,,Ameer yace to insha Allah nan ya tafi zuwa hotel din daya kama mamakin " wannan kamanni daya gani sunayi shida karima ,, ahaka har bacci yayi gaba dashi Umar ko cike yake da farin ciki yana dawowa yafadawa mama da ameera ,,anyi aikin lfy gobe zata tashi ,,dan haka da karfe goma sutafi su duka asibitin , Ameera ko kan murna har sujjada tayi na mika godiyar ,, ta ga Allah sosai taji dadi zata ga anty karima dinta Doctor aisha ma tayi farin cikin samun nasarar ,, dasukayi na aikin nasu Washe gari tin karfe 8:30 am , ameer yabar hotel din yaje hospital din ,, yana zuwa yaga muhammed ,, a zaune wata yarinya na kuka a gaban shi yana , rarrashin " ta amma taki dena kukan Sallama yawa muhammed ,, ya amsa nan suka gaisa Kallon " yarinyar yayi yace, Muhammed wannan mai kama dani , dinfa Kallon shi yayi ya kalli ikram yace , gaskiya kuna tsananin kama ,, wllh wannan diyar sister din karima ce Ameer yace , eh gashima suna kama da karima din , yace zo nan baby tana mikawa ikram hannu Dena kukan tayi ta dago tana , kallon ameer dake mata murmishi sai kuma ta kalli muhammed ,, tace daddy mommy tana nuna dakin da doctor aisha tashiga,, Dagota muhammed yayi yace , to kiyi shuru mommy yanzu zata fito kije uncle na kiranki , yana nuna mata ameer Sauka tayi daga jikin shi ta nufi ameer , tana bata fuska kamar zatayi kuka ,, ,hannu ameer ya bude mata , tana zuwa ta shige jikin sa , ta kuka tace daddy Wani sanyi ameer yaji na ratse shi daya rungume ikram , yana jin yadda sonta ke shigar shi,, wai shine ake kira da daddy ,, yanzu da ameera , na nan tashima ta haifa mishi ,, masu cemishi daddy ,, jin takara saka kuka ,, ya ce yi shuru baby yanzu zatazo " suna a haka saiga doctor aisha ta fito , tana nufosu , Murmishi tayi tace , yarinya ta ce zo inji waya taba min ke Makale kafada tayi tana kara kwanciya jikin ameer Dariya doctor aisha tayi tace ,, to kai ameer kasamu diya , takizuwa Murmishi ameer yayi yace dan Allah kibani ita yarinya tashiga raina ,, doctor tace tab , aikuwa bazaka samu ba " muma rikonta aka bani , mamanta ", kanwar wannan marar lfy ce Ameer yace eh muhammed ya fadamin to ni zan wuce ,, sai kuma wani lokacin yana ,, mike ganin ikram ta sauka akanshi Ikram ko na ganin yamike ", takama hannun shi tana fadin daddy , daddy , daddy Dariya sukayi jin tana kiranshi kamar waka , doctor aisha , tace to anturo kudin zan turama ta account bank dinka ,, Ameer yace no basai anbiyani , kyauta na mata nizan wuce, kar jirgin mu , ya sauka banje ba Da kyer aka raba ameer da ikram tana kuka tana mika mishi hannu fadi take daddy ,,Ameer ko ji yayi kamar ya sace yarinyar sutafo yadda take, kuka har cikin zuciyar shi yakejin kukan nata haka dai yatafi gida Ikram ko tana kuka har tayi bacci , rungume ta muhammed ,, yayi yace kaji yarinya yar nema ,, kamar ta taba ganinshi ta ringa kuka irin wannan , Su ameera ne suka shigo ,, zama sukayi aka gaisa suna jira karima ta tashi Wata nosee tafito tana fadin ranki yadade ,, marar lfyr mu ta tashi Da sauri suka shiga ciki , ameera ta rigasu shiga tana son karima ta fara tozali ta ita , ganin karima ,, a zaune da sauri ta isa " tace anty na tana rungume ta Itama karima sai kuka takeyi tana fadin kanwata ,, kece dagowa ameera , tayi tace eh anty nice gani Zama tayi kusanta tana fadin kin gani ,, mafarkin naki danakeyi gashi yazama ,, gaskiya nazo garinku danginki sun musulinta ,, ga kuma yaranmu Da sauri karima ta kalli ameera jinjina , kai ameera tayi alamar , da gaske take Abubakar da mufeeda , ko wajan su suka matso , Abubakar " yace mommy wannan wacece mai kamarki , ko sister dinki ce " mufeeda ma kallon Karima tayi sai kuma ta kalli ameera ,, tace to mommy wannan tana kama dake , sister kine ko Karima ko kallon su take sosai tana hawaye tace nima mommy dinkuce kuzo Makale kafada abubakar , yayi yace a a ga mommy nan " saidai muce miki anty ,, mommy kinji tace itama mother , dinmu , ne wai Murmishi ameera tayi tace eh mommy dinku ce ,, ita ta haifeku , kuje inda take Zuwa sukayi ta rungume su sosai , take kuka umar ne yakaraso , shima rungume shi tayi tana godiya ga Allah daya kawota ahalinta , Su mama ma rungume ta sukayi sosai suke farin ciki ,, doctor ko tasha godiya sosai wajan su mama da umar har ameera , nan aka basu sallama sukayo gida Sosai mutanen garin ke al"ajabin wannan lamari ,,wai ashe yan gidan abin bauta ne suka dauke karima sosai ake zuwa ganin karima,, Yanxu karima na samun sauki sosai , Dan haka suka shirya tafiya kano kai ameera gida Doctor aisha ma tace itama zataje nan sukaje kasuwa akaiwa su ameera sayayya sosai sai yamma suka dawo gida , da dare ko kusan kwana sukayi suna hira dan gobe zasubi jirgin safiya zuwa kano Washe gari da wuri kowa yashirya ,, aka shiga mota zuwa legos ,, nan da nan sukaje ,, basu jimaba jirgin kano yazo nan suka shiga, babu bata lokaci jirginsu yadaga ,, zuwa kano ta dabo tumbin giwa , * *nima nace bari muje taro ameera 💃🏻💃🏻💃🏻inda mai zuwa fans saikunzo* [30/10, 19:18] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *STORY AND WRITER* *BY* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* Wannan shafin na sadaukar gareku yan amana :::*MRS. SADEEQ KAWAS KIJI DADINKI* *QUEEN FARIDA* *KIHUTA ABINKI* ina jin dadin sharhin ku sosai inayinku💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *79—80* tinda jirgin , su ameera yatashi "Ameera take jin farin ciki na ziyar tata , shekara uku ba kadan ràbonta da kano , wajan ahalinta ,, sosai take jin dadi , Karima ma haka ta kasance agareta tanawa Allah godiya , tanawa ameera godiya lalle , ita haske ce agaresu , Babu jimawa jirgin su yasauka a kano , fitowa suka " fara yi daya bayan daya , har suka gama fito Wani sassanyan iska ameera ,, tashaka lumshe ido tayi " tana murmishi ,,, Karima ta taba ameera tace my kanwaty na abin alfahari ,, yau dai gashi Allah yayi munzo kano Hannun ta ta daura a kafadar karima tace gaskiya ne antyna ,, ai inason nayi zuwan bazata ,, Motar haya suka shiga , ameera ta fada mishi anguwar 'J.R.A. zai kaisu nan suka kama hanya , kwantace ameera taringa wa , direban har sukazo kofar gidan Zazzaune , suke sai hira sukeyi " ana labarin auren fauziya sa yaya safiyan kowa na zancen watan da yakeso asa na bikin Ameer dabai jima da dawowa daga ,, aiki ba yana kallon su sosai gabanshi ke faduwa " sai kuma yakejin farin ciki ,, haka kawai yake murmishi Sosai suka cika gidan da sautin murya su ba kamar fatima da hajara ma ,,sunfi kowa zakewa,, Ameera ta sauko ta buga kofar ,, baba mai gadi ya leko yace waye , Ameera tace bakine ' baba bai ganeta ba saboda niqaf din dake fuskar ta Budewa baba mai gadi yayi yaga suna da dama ,, yace bayin Allah daga ina haka Mama tace kafadawa , basu gidan sunyi baki ,, baba mai gadi yace to nan suka , shigo ,, yace kutsaya naje na sanar damasu , gidan "", sukace to nan yatafi Da sallama yashiga , amsawa sukayi , nan ya rusuna yace alhaji kunyi , baki su dayawa ne sunce nafada maka Daddy yace cesu shigo ,nan yafita ,, wajansu yaje yace ance kushiga nan sukayi bakin kofar shiga Tsayawa ameera tayi tace anty karima ta fara shiga ita dasu ,, ikram ,, nan suka tsaya waje Kowa na cike da farin ciki so suke suga yadda family ameera zasuyi , idan suka ganta Da sallama karima ,, tashiga cikin falon da yaran su hudu , amsa mata sukayi Ai kowa mikewa yayi ,, tsaye suna kallon ta , Fatima tace yaya tashi kaga mai kama da ameera ", Da sauri yabude idonshi , ya sauke shi akan karima ,,da sauri ya mike yace karima kice " masha Allah lfy tasamu ashe Murmishi karima tayi tace, nice a ina kasanni ,ne ,,, Ameer yace nine namiki aiki ,, baccin dakikayi shiyasa baki ganni ba Mommy tace ikon Allah kaga kamanni ,, Allah kenan , Inna tsura wa karima ido tayi tace ,, gaskiya yarinyar nan kina kama da ameera ta , Ameer yace kunaji wannan itace wadda naje jahar legos nawa aiki ,, kunganta harta samu lfy " takawo mana ziyara m... Mai karasaa maganar da yake son idarwa ba, , Ikram da dan gudun , ta tace oyoyo daddy daddy tana tsalle ya dauketa Kowa na falon kallon yarinyar sukeyi ,, Hajara ce ta karasa wajan ameera ,, tana fadin heyy baby zo nan Kallon ta ,, Ikram tayi saba baki tayi tana daga kai ta kalli ameer ,, hannu ta daga tana fadin daddy sai tasa kuka , ,, da sauri ya dauketa ya rungume ,, sosai yakejin farin ciki " daya dauke ta Karima tace doctor ameer ,, a ina ikram tasanka haka har takema kuka ,, da sauri ameer yajuyo yana kallon , Karima yace kina nufin kicemin ,, baby sunan ta ikram " Jinjina kai karima tayi tace kwarai kuwa , haka sunan ta yake , Ameer yace ranar dazan dawo na ganta a wajan , Muhammed da kyer muka rabu tana kuka , shiyasa kikaga tagane ni Murmishi , karima tayi tace am ina tare da mama na ta baba da miji wannan , biyun yarana ne wannan kuma na kanwata , ne suna waje Inna tace haba yar nan zaki bar mutane , awaje ai saiki bayani kinzo da mutane ,, ce su shugo Lekowa tayi tace ,,ku shigo ,, nan suka tafo , ameera ce agaba nazeer na binta maman umar a bayanshi ,sai umar , bayanshi baban anty karima ,, nan suka shiga da sallama Ameera na ganin ameer yanawa ikram wasa , daga bakin kofar take kallon su ,, hawaye ne ke bin kuncinta Su mommy kam kallon ikon Allah suke mace tashigo tana zubar da hawaye ,, wajan ameer sukaga ta nufa da gudu Baki asake , su mommy ke kallon ta , ta nufi ameer Ameer ko, yadaiji sallamar su amma ,, baiji dahowar ameera ba sai ji yayi ,an rungume ,,da karfi Kuka ameera tasa tana fadin yaya A razane yadago jin muryar da bazai taba ,, mantawa ba juyo da ita yayi , kawai ya rungume ta sosai yana fadin Alhamdulillah , Alhamdulillah , Alhamdulillah Allah abin godiya , Inna tace kai ameeru ,, bakada hankali ka rungume matar mutane kana ,, cewa Alhamdulillah , ko kasha giya ne Dagota yayi ya juyo sa fuskar ta ta yadda zasu ganta idan yacire niqaf din , cire niqaf din yayi ,,yana dariya hade da kuka yace ,Inna kin ganta wife na ce tadawo garemu dama ,, nace ba mutuwa tayi ba Da sauri ,inna yayo wajansu tana kuka sosai tace allahu akbar ,, yarinya ta dama kina raye bamu sani ba , Ameera ina kike duk wannan tsayin, lokacin ,, sakin ameer tayi ta rungume inna ,, suna kukan farin ciki ,, abin tausayi Sakin inna tayi taje wajan daddy ta rungume shi tana kuka ,, tace daddy kun dauka na mutu ko , ,, rungume daddy yayi yana share hawaye ,, yace daughter ,, ai bamu yadda kin mutu , ba kawai , dai mun barwa Allah komai ne Sakin daddy tayi ,,tazo wajan mommy ta rungume ,, kuka mommy tasa sosai tana fadin Alhamdulillah ,, Allah mungode maka daka dawo mana da yar garemu Sakin mommy tayi da gudu hajara tazo ta rungume ameera ,,, tana kukan itama tace anty ameera ta ,, dama nasan yar uwata baki mutu ba kina nan " a raye Alhamdulillah Ameera ta gaskiya ne kanwata gani ,, nadawo ahlina Sakin hajara tayi taje ta rungume Fatima da fauziya a dare ,, sosai fatima ke kuka Tace yar uwa ta dama kina raye ashe kai Alhamdulillah Allah nagode maka ,, Maman anty karima ko , Inna ce tajuyo aikuwa da karfi tace maryame ,,, da sauri inna ta kalli inda aka kirata ,,, cike da al'ajabi tace , ingozi Maman anty karima da sauri tazo ta rungume inna nan sabon kuka yatashi mama sai shafa inna takeyi tana fadin ,, yar uwa ta dama kina raye ashe nayi kuka harna gaji ,,da zubar da hawayen rashinki Dagota inna tayi tace ingozi ina nan a raye ashe kema kina nan suka sake rungume juna suna kuka Nan fa kallon yakoma kansu ,, Fatima ce takasa hakuri tace inna wannan din yar uwanki ce ,, naga kuna kama sosai Dagowa inna tayi tana share hawaye tace " eh wannan labarine mai tsayi yar uwa ta ce uwa daya uba daya Baban anty ma ganin yasashi zumar tsaye sai cen , yadawo daga hankalin yace maryame ,, ina shareef , ina dan uwana Da sauri inna ta kalle shi tace papa , kaine Baban karima yace eh maryame nine ,, yanzu duk mun cenja wannan sunan sunana, Usman ugozi kuwa,, sunanki gare ta ina shareef maryame,, Share hawaye inna ,tayi tace ai ya dade ta rasuwa tin ameera tana yar shekara uku ya ,rasu ,, kullin zancen shi papa da gaye , harya mutu Mama ce ta matso kusan Usman tace ,,wai usman kana nufin shareef ,dan uwanku ,, shine mijin maryame , kuma kakan ameera Jinjina kai yayi yace sosai makuwa ,, Su daddy kam abin al'ajabi ,, da mamaki da komai sukewa su inna Daddy yace , wai ina kina nufin kice mana wannan duka dangin mune da , naki dana " baffa ne Inna ta bace majina tace , eh muhammadu wannan sune ahalinmu nida bananku Sai alokacin ameer ya kalli doctor aisha da suma ,, suke kallon ikon Allah ,, Ameer yace a a kakata wai dama harda ku akazo Muhammed yace eh tare mukazo " ashe kaine mijin na ameera ,, a lokacin dazaka dawo kano kana tafiya sukazo " da alokacin zaku hadu Doctor aisha tace kai masha Allah dama ameera matarka ce Murmishi ameer yayi yace eh kakata kowa ya zauna tukun Zazzanawa , sukayi farima tace wai ameera ,, ina cikin da kika tafi dashi Kallon Fatima ameera tayi , sai kuma tayi murmishi ,,ta dago da muhammed,, ta kama hannun ikram tace ,, wannan sune ckin dana tafi dashi " yan biyu na haifa , sunan daddy da sunan momsy na ,, garesu Ai kafin kowa ya taba su ameer , ya yace kuzo nan yaran albarka , Ikram dama ita so take yace tazo da dan gudun su suka nufi ameer Saukowa yayi daga kan kujerar , y durkusa ,, bude musu hannu yayi suka shige jikin sa,, Ikram tace daddy cike da murna ameer yace na'am my daughter ,, na ashe dai ,, ke jinina ce shiyasa ganin farko " kika makale min , nima kamar na sace ta naji ,a lokacin ashe jinina ce Doctor aisha tace ,, haba koda naji fa yarinya daga ganinka ,,taki yarda ku rabu ashe ita dumin babanta taji Sakinsu yayi yace kuje mommy na kiranku ,, wajan mommy muhammed ,, yayi yana dariya ganin suma dariyar sukeyi , Ikram ko tana jikin ameer , ko matsi batayi ba " itadai ,daga anjima tace daddy shikuwa ,, Ameer yabiye mata sai yaketa amsawa Daukar muhammed mommy tayi , tana fadin mai gida oyoyo ,,nan kowa yayi ta daukarshi ,, Ikram kuwa ko kallon inda suke bata yiba ,, tayi kwanciyar ta , jikin babanta ,, duk wanda yace zo ikram "" bata fuska takeyi tace daddy ta dago ta kalli ameer ,, shafa kanta yake yace daughter ,,kwanta abinki " idan kika huta sun ganki Hajara ko murna kamar tayi rawa haka takeji sai rungume ,ameera takeyi tana shafa fuskar ta Murmishi ameera tayi tace , to mage ashe dai baki dena son jiki ba ,, yar dariya hajara tayi tace ,ai kinfini ingaya miki , Doctor aisha ce ta kalli ikram tace babyn mommy zo mutafi mana kinsan anbani rikonki " tin kina jaririya to yanzu munzo gun babanki ban saniba kozai banike Murmishi ameer yayi , yace ai indai nine " bakida matsala ,,dago da ikram yayi yace daughter , maza jeki wajan kaka , Kallon shi tayi zatayi kuka muhammed ,, yace babyn mommy ,,zo nan juyowa tayi,, ganin muhammed ne yasa ta sauka daga kan ameer ta tafi inda muhammed yake,, tace daddy , daukarta yayi yace kinga mommy na kallon ki maza jeki wajan ta , mikawa doctor aisha hannu tayi " daukar tayi ta rungume tana shafa kanta har bacci ya dauketa , Baba laraba ce tashigo gidan ,da sallama daga,, kasuwa take ,niki niki da kaya ganin falon cike da mutane,, tace sannunku baki , ,, dagowa tayi zata wuce bazata ga ", da sauri ajiye kayan hannun ta ,, tace hajiya koda gizon ne dana saba yi ameera nake gani ", mommy tace babu gizo itace Wulli baba laraba tayi da c, kayan hannun ta ta nufi ,Ameer tana kuka ,,, itama ameera mikewa " ta taro baba laraba , rungume ta sosai Baba laraba tace ya'ta kece ashe , ba gizo bane ashe zan sake, ganinki yar lelen ameer ' waiyo Allah Alhamdulillah , Share hawaye ameera tayi , tace nice baba laraba " gani nadawo gareku ba mutuwa nayi ba ,,, ina raye Sakinta baba laraba tayi, tana dariya sosai najin dadin dawowar " Ameera cikinsu ,, mommy tace baba laraba ki mana girki dayawa ga hajara ,nan zata tayaki da fauziya " Baba laraba tace to hajiya nan tayi kitchen din don , daura girkin Daddy ne ya kalli ,, Inna yace inna ashe dai ameera tana wajan danginta ,, to amma daughter ya akayi suka tsince ki , keda kukayi accident ,a kan hanyar ku ta zuwa nan Zama ameera ta gyara , tace daddy lokacin da motar mu , tashiga dajin dake gefen titi , kawai gangara wa nake ina daga kwance , wata bishiya " na buga daga bansan inda nake ba, ashe lokacin dana buga kaina cikin wani kogin dake " gindin bishiyar na fada yayi ta tafiya dani har kogin su yaya umar na bayan gari " anan ya tsinceni ,,,da farko sun dauka ni anty karima ce " saboda na manta komai na rayuwa ta na baya , shiyasa saida " nadawo haiyacina , tukun nace bani bace karima ,, nan ta kwashe labarin komai tabasu har cututtukan datashayi ,, da sokar ta da akayi da wuka " da mutanen garin da sunfi rabi duk sun musulinta , Su mommy sai kuka ,, suke jin abubuwan da ameera ta fuskanta , amma Alhamdulillah tinda har mutanen garin sun musulinta , kadan ne basu musulinta ba Sake rungume ta , Inna tayi tace Alhamdulillah jikata Allah yakara daukaka musulinci akan kafirci , ashe kece hasken ahalina , Allahu akbar Allah mai girma Allah Allah yakarawa annabi daraja s.a.w. ,,,, yan falon sukace ameen Mommy tace inna zamuso ,, kibamu tarishin ku na rayuwar ku dakukayi a baya kuma ya akayi kuka baro garinku kuka dawo jahar katsina ,,da zama Zama inna ta gyara tace , kozan baku labarina ,, sai kowa yazo dan kowa yaji ni da babanku suwaye mu Da sallama tashigo falon ,,hijab din a hannu har dan kwalinta ,, tana fadin babyn momsy baby ina kike Kowa kallon ta yake cike da tausayin yadda take kuke Da gudu ameera , ta nufi ikram tana " fadin waiyo momsy na ,, momsy na rungume juna sukayi ikram ta rungume ameera sosai ,, saida suka jima sosai , a haka kafin suka zauna Ameera tace momsy na , waya fada miki ,, nazo " Ikram tace Fatima ta kirani , ta fadamin wai nazo kindawo , kamar almara " naji kawai nace bari nazo nasan fatima ,, bazata min wasa ba ashe da gaske ne,,, baby ina kike a wannan tsayin lokacin ,,,, Ameera ta bata labari bayan accident din su " sosai ikram tayi kukan tausayin ameera ,, ta kumayi madallah da Allah Allah yasa , mutane da dama sun musulinta , taji dadi sosai Ameera tace , Momsy ina kannuwa na Murmishi ikram tayi tace , gasunan a kusanki Juyowa ameera tayi ,, tace kai momsy haka takwara da mijina suka girma " masha Allah kuzo nan kannuwa na ,, wajan ameera sukazo ta zauna dasu a gefenta ,, tace kusanni Ameer yayi caraf yace mommy kullin ,, tana dauko photonki sai take kuka tana kallon photon ,, tace ke sister dinmu ce Murmishi tayi tace eh kunga,, gani nadawo nice sister dinku ,, takwara bakiyin magana ta kalli ameera Turo baki ameera tayi ,,tace anty meyasa ,, Ameer yayi magana ni banyi yake ta magana ,,, murmishi ameera tayi tace , haba yar kanwata ai yanzu tare zamuje yawo dake ,,, fuskanta tasaki tace da gaske anty "" Ameera tace sosai makuwa Ikram tace baby , cikin jikin ki ,, ko zubewa yayi " ?? Yar dariya ameera tayi tace gasucen mai sunanki ,, da mai sunan daddy na Da sauri ikram tace , ina take mai sunan nawa " doctor aisha tace gata nan bacci takeyi tana mikawa " Ikram ,,yarinyar , amsa tayi tana Allah sarki yaran albarka ,, Muhammed , ya karaso wansu shima ikram ta hadasu ta rungume , sosai Su jamila ne suka shigo da gidan da cikin ta da kyer take jan kafa ,, Ameera na ganinsu ta mike tana fadin anty jamila , itama , jamila dariya take hade da kuka tana fadin kanwata kece ashe zan sake ganinki , a rayuwa ta ,, kamata ameera tayi takaita kan kujera taimaka mata , tayi suka zauna " Jamila ta rungume ameera tana fadin Alhamdulillah " ashedai kina raye kanwata munyi kukan rashinki ,, a tare damu , yanzu gashi kindawo garemu Alhamdulillah Murmishi ameera tayi tace ,, kina gani anty jamila , ga yaranki nan tana nuna mata muhammed da ikram Sosai jamila tayi murna ganin yaran nan tayita rungume su ikram ko dama bacci takeyi Hira sukeyi sosai ,, yaudai wannan family kana ganinsu kasan suna cikin farin ciki sosai hakan ,, ya nuna a fuskokinsu dama zuciyoyinsu ,, bayan sallar azuhar , aka gama girki daddy yakai ,, mazan sashen baki matan kuma suna zauna a falo " aka fara cin abinci bayan angama cin abinci ,, doctor aisha tace zasu tafi gidan sister dinta Mommy tace ta tsaya su zauna anan amma tace a a zasu dawo gobe in ana son ganin ikram ,zata kawota Ikram tace naso abani takwara amma tinda ke kika dauka duk dayane Doctor aisha tace Allah Allah yasaka da alkhairi wllh harna fara fargabar ,, zaku kwacemin ,Ikram yarinya tashiga rena sosai shiyasa tin acen nace abani ita Murmishi mommy tayi tace , ai bakomai da nakowa ne indai ikram karama ce munbaki ita har abada Sosai doctor aisha taji dadi harda hawayen ta na jin dadin amvata ikram dama batada mace muhammed ,, shi kadaine danta , shiyasa ta kwallafa rai akan ikram , Sallama suka musu sukatafi , Daddy na murna yace bari na kira yaya Ahmed da Abubakar ,, na fada musu dawowar daughter ,,nan ya yadanna kiran abba ,, tana ringing daya yadauka " da sallama ,, amsawa yayi suka gaisa kafin ,yake sheda mishi ameera ta dawo kuma da alhalin inna da baffa Abba yace kai nuhammed nasan dai bakamin irin wannan wasan,, da gaske ne Daddy yace wllh yaya da gaske yaba ameera wayar Jin muryar ameera yayi yace abbana nice gani Allah yadawo dani gida,, Abba kace kaga sister din inna da anty karima mai kama dani Abba sujjadar godiya ga Allah yayi tana tasbihi ga Allah ,, dake jin komai itama hamdala tayi ,, sosai suka shiga farin ciki , abba yace gasunan gobe insha Allah Yana kashewa ya fadawa abbu sosai gidan yacika da farin cikin dawowar ameera kowa ya matsu gobe tayi dan yaje yaga ameera ,, Khadija ko baa magana kusan kwana tayi a zaune Washe gari sun karfe 2: pm na rana sukazo kowa so yake yaga ameera har turayya suke , ita kuwa ameera sai dariya takeyi, bayan sun gama ganinta ta nufi wannan umma da yaya safiyan Ameera tace umma na abbana , tana kukan ganin su ... [30/10, 19:20] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *STORY AND WRITER BY:* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *81—82* Ameera tayo inda , umma take da sauri tashige jikin umma tana kuka " Umma dinma hawaye takeyi sosai , tace yar inna kindawo garemu Alhamdulillah Ameera tace umma nadawo dama kaddarar rayuwar dangina ce akaina ,, shiyasa nabar gareku , Umma ga dangin su inna ce da baffa Dagoda ita tayi tace , to gaske kinga dangin inna Murmishi tayi tace , eh umma kuje ku gaisa dasu mama da mama , anty karima , yaya umar , da nazeer da kaka usman , muje kigansu Ciki suka karaso , nan ta zauna , suka gaisa sosai kafin ameera ta gabatar mata da su karima Sosai umma ke kallon karima " tace lalle jini daya ba wasa bane wannan kama haka yanzu dai , acikin wannan family ku ukun ,, nan kunfi kama ameer da ameera da karima , ga yaranku ma duk masu kama daku Dariya karima tayi tace , haka ne umma iri baya karya gaskiya ne wannan nan sukaci gaba da hira Nafeesa ce tashigo gidan tana fadin besty na ina kike shin da gaske ne kindawo Da sauri ameera ta mike tana nufar nafeesa tace oyoyo besty me welcome back , besty gani nice nadawo ,, rungume juna sukayi , sosai nafeesa ke kuka Tace besty na ina kike duk wannan tsayin lokacin ,, gaskiya naji dadin dawowar ki garemu Bubuga bayanta ameera take alamar hararrashi ,, tace kiyi hakuri haka ya isa haka , muzauna kinji Zama sukayi nafeesa tace , besty ina cikin da kika tafi dashi ko , yazube ne lokacin da kikayi accident Murmishi tayi tace gasu cen ta nuna mata muhammed Nafeesa taje ta daukoshi ta rungume ,shi kuwa sai kallon ta yake yana shafa fuskar ta yace mommy ,,, murmishi nafeesa tace na'am my son Su khadija sai yanzu suka karaso , ita da rashida ,, rashin gurine a motar yasa aka barsu agida saida aka kawo su umma ,, tukun aka koma aka daukosu Da sallama suka shigo cikin falon Khadija na baza ido taga inda ameera zata fito ji tayi an rungume ta tabaya Juyowa tayi wa zata gani, Ameera da sauri ta rungume ameera tace waiyo Allah kawata ,, kece ashe da rabon zamu sake ganin juna Murmishi ameera tayi tace ,, wllh kuwa gani aminiya ta ,,yasu baba ya mutanen kauye Khadija na dariya tace suna nan lfy wllh yabayan rabuwa aminiya ta Lfy lau ameera tace nan suka zauna Muhammed ne yashigo da sallama dauke da ikram karama ,, tayi luf abinta Murmishi ameera tayi tace , baban momsy na barka da zuwa Harara ya aika mata yace kefa na lura , kin maidani kakan ki ko ,, ai yanzu ni yayan ikram ne yar mommy , kanwata ce Dariya ikram tayi tace , tab wayagama yaya to ai shikenan Muhammed yace,, dama mommy tace na kawo kanwata , akwai wanda zasu ganta Inna tace muhammadu kai ne agidan , namu ina maman taka , bazata zoba da zauna ita kadai, Zama muhammed yayi awajan inna yace eh tace hutawa " zatayi zatazo gobe kila Flow inna ta wurgawa ,, Muhammed tace dan kan uba " makaryaci yo to inba karya ba yaushe tacema goben ma kila ne " a ina tama wannan magana sangangamin " banza kaima ina ganinka ,, yan kirki ashe kaidin dan uwan ameeru ne to kafita idona Dariya suka yan falon sukayi ,, Muhammed ,, yace kai inna to mainayi " kike min baa haka ,, da nace dake zanyi maleji nayi wuff dake to ,, tinda naga alama fada gareki ,, bazan aureki na hakuri dama budurwa nake nema kinga sainaje na , aureta Ameer ne yafito gaishesu yayi , san nan ya dawo wajan muhammed ,, suka yi musabaha Kallon ikram yayi datayi luf abinta ko mutsin kirki batayi , tayi shuru ,,murmishi yayi yace babyn kaka ,, bako magana ma , taho mugaisa Kallon ikram tayi , saida tagama mishi kallon tass tukun ta sauko kamar zataje wajanshi " sai ta kalli muhammed tace ,, daddy wannan tana nuna ameer Dariya Muhammed yayi yace shima daddy kinefa kije ,bak'e kafada , tayi alamar bazata jeba muhammed yace haba ,ke kuwa yar mommy kije Murmishi ameer yayi yace,, harta manta ni ne lalle yarinyar nan ,Mika hannu ,, yayi zai dauketa Ita kuwa ikram ,, ganin zai taba ta da sauri ta shige jikin muhammed tasa kuka tace daddy wannan ,, ta nuna ameer da hannu Dariya sukayi mommy tace tab ,,kaji yarinya yar nema wai uban nakinne wannan Muhammed yace ,,ai mommy ta manta shine , shiyasa ma take kinsa Ameer ya kalli ,, Inna yace hajiya inna mai duniya ,, yadai naga sai wani cika kike kina batsewa , Muhammed yace wai dan nace nadena auren ta ne fa shine take fushi Hannu ta daura a kanta tasaka kuka ,,tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un Da sauri su maman karima tayo wajan ta , tace yaya maryame lfy Ameer ya kalli maman anty karima yace babu wani abu rigimar tace ta motsa ba wani abu bane yafaru Inna tace ,, kai ameeru uwarka kakewa wannan futsarar,, dan iska marar mutumci ,, dama nasan aiba kaunata kakeyi ba babu ruwana dakai dan banza kawai Dariya sukayi mata ,,Ameer yace Allah yabaki hakuri inna mu ,, keda zamu baki ikon diya idan wife ta haifo wasu Inna ta washe baki tace a to shikenan yanzu nadena fushi dakai Yauma haka suaksha hira abbu ne bai zoba yayi tafiya zuwa abuja inna tace bazata basu labarin ba indai har abbu bai zoba dan , kar ayi babu shi ,, hakura sukayi sai abbu yadawo din ,,suji story din inna da baffa Bayan sallar isha"i ,su Muhammed suka shigo gidan , ikram na ganin muhammed ta nufesa ,, tana kuka fadi take daddy wannan ,,, da sauri yakarasa yace kai yar mommy waye yatabamin ,, ke har yasakaki kuka Mama tace babu wanda yataba " ba kawai rigima ce irin ta ta ,,kamar wanda zamu cinyeta danye ,,, kana tafi sallar isha"i tin lokacin take kuka ,, sai da taganka tadena yi wannan rigimar ta ,ai saikai Daukarta yayi yace haba dai mama kodai kun Mata ,, abinda bata sone shiyasa take wannan kukan , nasan yar mommy akwai rigima amma ,, wannan kuka haka Hararar shi inna tayi tace ,, kai Muhammed yo mizamu mata ne , yarinya sai shegen kuka to kutafiyar kuma kubar mana gida duk ta ishemu , da kukan ta Ameer yace haba inna kiyi hakuri dama gidan zasu tafi basai kin fadaba Banza inna tayi mishi batako kalleshiba ,tayi gaba abinta Muhammed na ganin inna zata shiga daki yace saida safe inna idan muka tafi sai abbu yadawo zamu zo da ikram dina yaganta ,, yar tsohuwa mai ran karfe Juyowa inna tayi tace kai dai kazama sallamanme , yanzu dakin ma dazanje bazaka barni natafiba ,, to ina ruwana ma da tafiyar ku dan butar ubanka idan kunje karku dawo ko Abubakar dinma yace ni kaga tafiya ta ,, hutawa zanyi duk kun hanani wali yara kamar haihuwar rana to bazan dauka ba na wuce ,, ta shige dakinta Dariya suakyi ,ameer yace inna badai masifa ba ,, ai Allah Allah nake abbu yadawo cikin satin nan ,, dan naji story din inna nasan zamusha dariya sosai Muhammed yace to Allah yakawo shi lfy mu zamu wuce gida Ameera ta taso tazo inda suke hannu tamika tace yar momma zomuyi sallama ma ,,, mak'alewa ikram tayi ajikin muhammed tace daddy mommy Murmishi yayi yace to tace bazata zoba ko ana dole ne mayya Dariya ameera tayi tace ,, asauka lfy ni dama , bandeba tana dangware wa ikram kai Hannun ta ameer yabuge yace iyee hadda duka haka wife aikuwa zaku bata da kaka wllh ba ruwana Muhammed ko dariya yayi yace , kunga saida safe , karku sakamin kanwa kuka , nan tafi A hanya yaga hajara ta labe , fitowa tayi tabi bayanshi saida yace har bayan mota " tukun tace yaya muhammed ,,, bani ikram nagani Da sauri yajuyo yana kallon ta badan ba ,, yasanta to zaice ameera ce ,, saidai tafi ameera jiki kuma bata kai su ameera farin fataba ,, Hajara ko ganin ya tsura mata ido ko k'iftawa babu , yasa ta murguda mishi baki tace ,, hala kai baka taba ganina ba kake wani kallona kamar wani tsohon maye ,, tana aika mishi harara Ajiyar zuciya yasauke yace , a Allah yabaki hakuri sarki fada naga kinmin kyaune fa, Rufe fuska hajara tayi tana dariya wai taji kunya ance tana da kyau Murmishi yayi yace to ikram bacci take kibari sai abbu yazo zan kawota insha Allah kwana ma zatayi Hajara ta leka motar tawa ikram kiss a goshinta tukun ta mishi sallama tayi ciki , shima ya shiga motarshi " yana murmishi sai tuna rashin kunya da hajara tamishi yake yana dariya yace kai wannan fa tayo gadon inna , amma fa ta hadu gaskiya Basu jima ba suna hira kowa yayi makwancinsa ,, ameer da ameera ma sama suka yi dakin ameer Shiga sukayi ameera tace a Allah sarki yaya rabona da dakin nan shekara uku ba kadan Janyota yayi jikinsa yace ,, ai lokacin kullin a kusan zaune nake kwana har ciwon hauka yaso samuna ,to Allah yataimaka akwai hajara sai nake ganinta kamar ke ,, shiyasa damuwar batayi yawa sosai ,, amma duk lokacin dazaki shiga damuwa nida hajara mukanji ajikinmu ,ne,, muka shaku sosai har aure akaso hadani da hajara A razane ameera tadago tana kallon ameer tace to ya akayi aka fasa ashe su daddy zasu iya aura maka hajara dan bana nan , sun dauka na mutu neko ,, takai karshen maganar da tamabaya Murmishi ameer yayi yace haba ai bazai yiyuba ke kadaice , a fadar ameer , nan yabata labarin komai ,duk abinda yafaru bata nan sai ikram data kwanta ciwo Kuka ameera keyi ,, tace Allah sarki nima ina cen ina kukan rashinku ,, danma nasamu kulawa sosai ,, ina sonka mijina ina kaunarka , yaya Allah Allah yabarmu har aljanna Ameen yace yana sakinta yace muje muyi salla ko ,,nan sukayi toilet bayan sun gama salla suka dawo gado , kunsan basai nayi bayani ba , masoyan sunyi missing din juna A daren nan ameer saida ya fanshe duk wani missing din dayayi na kwanciya da matarshi ,, dan ba wasa Kwance tashi ba wuya wajan Allah yaudai abbu ya iso , kano bayan an gaisa ya , huta kowa ya hallara a falo manya da yara Inna ta kallesu tace yau zanbaku labarina nida baffan ku A shekarun da suka gabata n... *Anan zan dakata* [30/10, 19:22] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA🌟* *STORY AND WRITER BY* *MAMAN NUSAIBA CE ✍️* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *83—84* Inna ta gyara zama tukun tayi gyaran murya , tace a shekarun da suka gabata ,,cen baya , nida baffan ku mun kasance ya'yan makotan juna , kuma iyayen mu abokai ne daga mazan har matan ,, mahaifina ya kasance ,, shine father ,, na gidan abin bautar balbu , shi kuma mahaifin shareef , shine mataimakin babana , suna da kusanci sosai a tsakanin su bamai jin kansu ,shiyasa muma muke jin dadin zaman mu Lokacin da papa ya auri mamana sunfi shekara goma , basu haihu ba kullin mamana kuka take koda yaushe na rashin haihuwa , papa kuma yana kokarin kwantar mata da hankali , yana ce mata , haba anisha , wannan fa ba abin damuwa bane ,,kike hakuri abin bauta zai bamu haihuwa ,, idan yamata dadin baki sai taji dadi takama harkokin gabanta A haka rayuwa taci gaba da tafiya har abokin papa yayi aure , watan matar sa goma da yin aurensu , ta haifi danta namiji kyakkyawa dashi ,, mamana ta dauki son duniya tadaurawa ,,wannan yaro Ranar sunanshi aka samishi suna yohun ,, sosai yake samun kulawa daga mutane hudu papa da mama da iyayensa ,a kwana a tashi har yohun yakai shekara shida , amma mamana bata samu haihuwa ba , a lokacin ta cire rai da samun haihuwa Wata rana anisha ta tashi da zazzabi sosai papa yashiga tashin hankali. Ganin yadda takeyin amai ba sauki hakan yasa aka kaita hospital , suna zuwa bayan an gama gwaji aka basu result ,,doctor yace anisha nada ciki harna wata uku Sosai papa da anisha sukayi farin ciki barar musaltuwa dan har party papa ya hadawa anisha na murna , aka gaiyato abokai da yan uwa akasha shagali ,har dare tukun kowa yatafi gidanshi Haka sukaci gaba da renon cikin cike da so da kauna ,, shi kuma yohun yana jin ance anisha zata haifi baby saboda ,murnar zaa haifamishi sister ko brother yakoma cen da zama Kayan jarirai tu kafin cikin yakai lokacin haihuwa ake cika daki da kayan baby da kayan wasa wani kayan ma har jaririn ko yaririyar tagama rayuwar yarinta bazai kareba , kullin sai papa yasiyo kayan wasa duk inda sukaje taron su na masu mukami , idan yaga kayan yara tofa saiya siyo yakawo Idan yazo gida sai anisha tayi ta fada tana cewa , yacika gida da kayan yara wannan ma sun isa Ida anisha ta fadi haka kamar ta kara zuga " papa ne danshi farin cikin da yakeji da kaunar babyn a ganinshi babu abinda bazai siya mata ba saidai inbai zoba , kasuwa ,, koda a kasar wajene saiya sanya an kawo mishi Anisha ta kasance masifaffiyar mace ,, amma tana da dadin kai bata iya rike mutum a rai koda kuwa yabata mata rai , idan mutum ya bata mata rai takan rufeshi da masifa bata barin bashi ko daya ,, shiyasa papa yake lallaba ta , idan yamata lefi ko har zukewa take tace kawai suba hamata iska itada papa Shi kuwa papa idan ta fadi hakan saidai yayi ta dariya , ita kuma ita taga haka sai tayi ta fada , ko tace zata bar mishi gidan ,in yaki tanka mata tana fada Sai tagama sai ya zaunar da ita yabata ruwa mai sanyi saboda zufar da take hadawa intasha , sai yace kinsan idan kina yin wannan fadan mugun burgeni kike wani sishirtaccen kyau kike kamar yar shabakwai haka kike koma gaskiya ina sonki Idan papa ya fada mata haka sai tayi ta dariya daga nan ,,shesu shirya haka suke rayuwar mai tsabta Wata lahadi anisha ta tashi da nakuda , nan sukayi asibiti tasha wahala kafin ta haifi yarta mace kyakkyawa ,, kamar babanta Ana fitowa da babyn papa ya masa shida baban yohun har shima yohun din da mamanshi , sosai sukayi murna ,, na samun karuwa , tinda yohu yaga babyn din nan ya dauki son duniya ya daura mata ,, a hospital din ma shi ya rungume ta har aka fito da anisha zuwa dakin hutu Kwanan anisha daya aka sallamesu ,, suka koma gida ,sosai ake taya papa da anisha murna kullin gidan , nasu a cike yake da dangi sosai , duk da cika mutanen dake gidan amma yohun yana makale da jaririyar nan baya zuwa nan da nan ko yan , barka ma insunzo baya bari abasu sai yace , bazai bada sister dinshi ba a tafin mishi a ita Idan yafadi haka saidai anisha da mamansa su mishi dariya a haka har aka zo suna , Papa yace a saka mata maryame wato dai ,sunan mahaifiyar , annabii isa a.s.m.wanda ake kira da jesius ,saboda su papa littafin suke aiki dashi da kuma balbu gunkinsu , Haka aka saka mata sunan maryame wanda musulmai , suke Kira da (nana maryam , ko maryama) ba kowa bace wannan jaririyar nice , wannan yaron kuma shine baffan ku , Ameera na dariya tace iyee ashe inna gado mukayi granny din su daddy akwai fada Inna tace ai bakiji komai ba kiyi shuru na gama Inna tacigaba da fadin Tin wannan lokacin yohun shike kula da maryame ,, sosai yake sonta hakan kuwa ba karamin dadi yawa su papa ba , Maryame nada shekara daya maman yohun ta haihu shima namiji ne ansha murna sosai shima , amma yohun yace shifa bazai koma gidansu ba anan, zai zauna ,, babansa yace , shikenan duka ai dayane,, aka kawo masa kayansa duka sosai anisha tayi murnan barin mata yohun da akayi ,, nan taci gaba da kula dasu Bayan maryame takai shekara uku , anisha itama sake haifan wata mace ,aka saka mata suna ingozi wato maman karima Haka suka tashi cikin so da kaunar iyayensu kamar yaran mutum daya haka suke Yohun ya takura akan shifa saiyakai , Maryame sa school haka tasa papa yace ya saka maryame a school , hakan yayiwa yohun dadi ,,dan dama kullin idan yazo school sai kajun yana da kanwa ahima yar uwanshi mai kyau ce idan yafadi haka sai sumishi dariya , banza yakeyi dasu , yace to saiya kawota ,shiyasa ya nace sai ansaka maryame a school A tare suke zuwa ,shi yake mata wanka ya shirya ta , Anisha batada damuwa da shirin su zuwa school shi yake shiryasu su tafi abinsu , shakuwa sosai tashiga tsakanin maryame da yohun , kamar ciki daya suka fito ba kowa na school din bane yasan ba, yaya da kanwa bane maryame da yohun ,,haka suke rayuwar su yohun nabawa maryame kulawa ta musammen Bayan wani lokacin maman yohun tasake haifan wani namijin aka saka mishi suna papa wato sunan ma haifina ,, yanzu mun kasance mu biyar ne maza uku mata biyu Hakan yasa ingozi ta koma wajan maman yohun nan muka dawo mu biyu a wajan anisha mahaifiya ta Haka mukaci gaba da rayuwa har muka girma alokacin yohun nada 25years ni kuma ina da 18years , banju dana 17years , ingozi nada 15years papa shine karamin mu yanada shekara 12years , haka muke kanmu a hade sosai iyayenmu ke jin dadi ,, idan za'ayi taron wajan abin bauta yohun ne agaba ,tare dani duk inda yake nima ina nan ,,haka yasa sosai mai tsananin gaske tashiga tsakanin mu nida yohun Alokacin nima nayo gadon mama tace anisha bana barin bashi,, kullin muna fada a school akwai wata wadda tace tanason yohun , aikuwa abin yabata min rai ,,dama yar ajinmu ce , dan haka na kudurta araina sainayi maganin ta ,, baa tabani bama inayi bare aka shiga gonata ai abin nema yasamu ,, nan na kira ingozi na fada mata ,, itama dake tana da fadan sosai taringa cika tana batsewa ,,saidai fa duk fadan ingozi batakai ni ba ,, ni har nafice maman mu ma a masifar fada Mutanen gari sukance wanda ya auri maryame ya auri bala'i idan mutum yafada min haka toko yaro yaje gaban uwarsa saina bishi na, mishi duka ", idan kuma daidai nine sai mu yini muna dambe bana gajiya Ingozi nazuwa muka nufi haryar da yarinyar take zuwa , muka zauna zaman jiranta tazo muyi mata duka ,, cen sagata tazo Saida ta nufi wajan wani lungu na hanyar gidansu muka tare ta Cike da masifa nace ke dan ubanki , ni zaki kalla kice wai kinason yohun ,, ni sa' arki kice ko kinga ina wasa dakene Yarinyar tace oho so dai ina sonshi ,, kuma ko mutuwa zakiyi saina aureshi Jin haka yasa ingozi balla mata wani zazzafan mari har biyu tace ke yar uwan tawa kike fadawa magana to yau zanga mai kwatarki ,,,a wannan wajan Da sauri ta dago tanason ramawa ,, nima nakara mata biyu ai tuni ta gigice , nan tayo kan ingozi dambe aka kama ,, batasan munfi karfinta ba ,, nan muka mata duka har suma tayi amma bamu dena ,, dukanta ba dan alokacin raina daci nakejinsa idan ban karya mata kafa ba ,, saida mukagaji dan kanmu tukun muka barta mukayi harya gida A hanya ne muka hadu da baban yarinyar ,, bamu kalleshi ba muka fice ,, sai kawai yace ku wannan mafadatan yaran , kuzo nan dan ubanku marar kunya Wani bakin ciki ne yarufeni jin anzagi ubana ,,idan anason ganin zallar masifata to azagi papa nan ko kwana ,zaayi ana fada to bazan bari ba ,, dawowa mukayi kamar wasu na Allah ,, muna sumkuyar dakai mukace gamu Kallon mu yayi yace , ku bakuda kunya ko kuna ganin mutane bazzaku ce good morning ba saiku wuce ,gaba koda yake ai dama gidanku ba tarbiya ce daku ba sargantattu , , ne ku Ingozi ta yunkuro zata mishi rashin kunya na rike hannun ta ,, kaina a kasa nace kayi hakuri baba zamu gyara Harara ya banka mana yace ta ina zaku gyara kuda kuka taso gidan rashin tarbiya nan yajuya tafice , Da sauri nacewa ingozi maza dauko mana duwatsu daidai jifa da gudu tayi gefen hanya ta kwaso dayawa bayanshi mukabi , ganin munkusan kamoshi ,, aikuwa kuma soma jifanshi ba saurarawa Yana tafiya kawai yaji ana mishi ruwan duwatsu ,, yana juyowa ingozi ta aika mishi jifa sai a goshinsa wani a bakinsa , nan da nan wajan yafashe , muna ganin yadda hakan muka gudu , Gida ingozi tashiga gidansu nima nashiga namu Kamar babu abinda mukayi haka kowa tashiga gida ,, ina zuwa nasamu yohun yayi tagumi,,,da sauri na karasa cikin dakinsa na zauna a kusanshi tabashi nayi Da sauri ya juyo yana ganin nice da sauri ya rungume ne yana sauke ajiyar zuciya ,, kamar wanda yaci kuka Dagowa nayi nace yohun yamafaru kake wannan ajiyar zuciya ,, ko wani yabata maka rai naje na rama maka ne Girgiza kai yayi yace naje school dinku daukarki banganki ba ance kintafo gida , nazo banga kowa ba mama ta tafi wajan biki sai ni daya a gida ,, banason naje gidansu papa duk shesu dameka da surutu Murmishi nayi nace to ai gani nadawo ,, gidan wata kawata naje " sai yanzu nadawo Mikar dani yayi yace ,, zomuje kici abinci kiyi wanka saimu kwanta nan muka fita , Abinci naci nan mukayi wanka ,, sai bacci Baban budurwar ,, yohun ko da kyer ya kai gida yana dafe da goshi da baki , nan yasamu wani tashin hankalin ,, sosai abin yabashi haushi jin , wai su maryame ne suka mata duka ,, nan sukayi, asibiti bayan sundawo , gida yatafi yakai kashen mu wajan papa Yana zuwa ya fadawa papa komai abinda muka mishi ,,hakuri sosai papa yabashi yadauko kudi masu yawa yabashi ,, tukun suka tafi Papa nazuwa gida ya kirani zai zaneshi " yamin bulala daya na saka ihun ai da gudu , yohun yafito Wajan papa yazo yace please am so sorry papa kadena dukar min kanwa Papa yace kabari na zaneta ,, wannan yarinyar bata ji nan yafada mishi duk abinda sukayi ,, hakuri yohun yabawa papa da kyer ya hakura Niko sai ihu nakeyi ina bayana shikenan sai jini yake ,, ganin hakan yohun ya dauke muka koma daki Ruwan zafi yayimin ya gasamin bayan tukun na kyale Haka mukaci gaba da rayuwa ,, duk yarinyar data ce tana son yohun tofa ,, zataji a jikin ta shiyasa yan mata ajinmu tsoron yiwa yohun magana sukeyi saboda namusu ,,iyaka dashi A sabuwar shekara ne aka kawo mana sabon headmaster a school dinmu ,,malamin yana da nutsuwa sosai ga fara'a duk abinda baka gane ba zai maka bayani sosai yasamu karbuwa a wajan daliban Saidai wani abu da bamu gane ba yana yin wani abu sai yake ta karanta wani littafin alokacin bamu ,san alqur"ani mai girma bane ,, saboda mu krista ne , hakan yasa inyana karanta wa nida yohun muke rakubewa muna jin karatun nashi Kullin haka mukeyi , ida yana karatu ,, saimuke labewa munaji , Su papa ganin soyayyar dake tsakanin mu ,, yasa suka saka ranar bikin mu nida yohun sosai muke murna nidashi Headmaster dinmu mukaje wajan sa fada mishi mukayi ,, ansaka mana ranar biki ,, sosai yataya mu murna tin daga wannan ranar , yazamana kullin sai munje hira wajan headmaster ,dinmu sosai muke jin dadin hirarsa ,, wani lokacin da dare ma muke zuwa yayi ta bamu labarai masu dadi da haka yasoma jan hankalin mu zuwa addinin sa Kullin saiya yita mana wa'azi mai ratsa zuciya yace , mudena rungume juna nida yohun ,, inba aure mukayiba Idan kuma munayin haka zanyi ciki Ai nan da nan muka dena amma ba dukaba in wani abin farin ciki yasamemu ,to saimun rungume junan mu ,,da haka da haka imani , yake shigar mu nida yohun ,,, sosai muke tuna irin azabar da za'awa masu mugun ,, hali hakan yasa na nutsu nadena jan mutane fada ko anja ni bana tankawa ,, kowa sosai mutane " suke mamakin cenjawa ta har su papa suna mamaki maman mu kuwa farin ciki taringa yi ,, tace ai naji dadi dana dena , fada da mutane , Haka mukaci,, gaba da rayuwa muna kara jin tsoron Allah a zuciyar mu Wata ranar wadda bazan taba manta wa da ita ba a tarishin rayuwar ta ,ta duniya ,, ranar dalilin rabuwar mu da iyayenmu ,, ranar shigarmu bakin ciki Da dare mukaje,,wajan headmaster mukace, munason musulinta , sosai headmaster ,,, yaji dadi nan yabamu kalmar shahada , mukayi cikin sa'a nan yace muzabi , suna , yohun yace shi yana son asamishi , Shareef headmaster yace masha Allah Kallona yayi yace yasunana nace maryame , murmishi yayi yace , ai ke kawai naki gyarawa zaayi ne yanzu kin koma maryam Sosai naji dadin sunan , haka muka dawo gida muna ta farin ciki Muke zuwa, muna daukar karatu sosai muke fashimta damu jin dadin karatun " Papa shi yafara ganowa mun shiga addinin musulinci ,, aikuwa sosai ranshi yabace nan yazo ya samemu , Ranar munga bacin rai awajan papa yace saidai muzaba ko addinin musulinci ko su Kallon juna mukeyi ,, nida shareef saida papa ya daka mana tsawa tukun muka dawo A tare mukace , gaskiya papa addinin mu mukeso na gaskiya Ran baba yayi mugun baci dan haka tashemu ya koramu ,, har waje yace mubar mishi gida Sosai maman mu ke kuka tana rokonshi yabarmu zata mana magana amma ya kiya Yara yatara yace su koramu mubar gari mushiga duniya Nan suka rakamu har bayan gari ,, wani acikinsu yazo kusan shareef yace kutafi kunji ,, karku yadda kudawo nan papa yace mukashe ku to amma ni bazan iya kashekuba ,,saboda kunada kirki Godiya muka mishi sosai nan shareef yakama hannu na muka soma tafiya Headmaster , ko yana zaune yana karanta alqur"ani mai girma ,, samarin garin suka far mishi saida suka kashe shi tukun suka barshi ,anan matacce Haka muka ringa tafiya har mukazo cikin garin legos na gaji sosai ga yunwa , nan na fadi sumanmiya ,, a bakin hanya Da gudu yayo kaina da karfi shareef yakira sunana maryam !!!! *anan zan dakata ✍️bana jin dadi* *Nagode sosai da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna🥰🥰* [30/10, 19:23] MRS. MU'UTASIM: *🌟AMEER DA AMEERA 🌟* *story and writing* *By* *MAMAN NUSAIBA CE ✍🏻* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* *85—86* Da gudu shareef yakaraso ,, inda nake kwance yana fadin maryame dan Allah kitashi karki tafi kibarni in kika mutu ina zan saka kaina ke kadai gareni a rayuwar yanzu banida kowa saike , nan ya sabani a kafadar shi yakawo bakin wata bishiya ya ajiye waige waige yasoyi ,,inda zaiga ruwa amma babu Gefensa ya kalla yaga wani shago da ake siyar da abinci da ruwa , da sauri mike yana duba aljihunsa ,, kudi ya fiddo , nan yazaro dubu daya ya nufi inda shagon yake har yana hadawa da gudu Da sauri yashiga yana fadin hello madam give me water Kallon shi matar tayi taga baya cikin hankalin sa tace what happened Nuna mata ni yayi inda nake kwance kamar gawa Da sauri ta dauko ruwan suka tafo tare Inda nake suna karasowa suka zubamin ruwan Sai cen tukun na farfado ina kiran sunan shareef ruwa zansha shareef yunwa nakeji shareef nagaji da tafiyar nan , Da sauri shareef ya janyoni jikinsa yace Alhamdulillah maryam tashi nabaku ruwan ga abinci saina siya miki ,, kinga kudin da aka bani na albashi na ciro dubu hamsi ashe suna aljihuna ki tashi na soya miki duk abinda kikeso Bude idona nayi ina kallon shi matar ta mikar dani daga jikinsa ,, tace muje nabaku abinci kuci nasan wannan ,,daga ganinku kuba yan garin nan bane Shiga kafadana tayi muka tafi zuwa shagonta ,muna zuwa ta nufi inda abinci yake ta zubo mana ta kawo mana Mika mana tayi tace maza kuci tana kallon mu cike da tausayi Tin kafin ta kai ga ajiyewa akasa na amshe abinci na soma loma ba k'akkautawa shi kuwa shareef sani yayi agaba yana kallo na sosai nabashi tausayi ,, yana jin yunwar shima amma yakasa cin abincin saboda ni ban goshi ba , Matar nan ta kuya gun costumes dinta tana sallamar su Saida na koshi nasha ruwa mai yawa kafin nayi hamdala ga Allah Sai alokacin na kalli shareef daya tsuramin ido A hankali nadawo kusanshi ina taba fuskar shi Da sauri yajuyo ,murmishi yayimin na maida miki nima namishi murmishi ,,yace kin koshi Eh nace ina gyara zamana Daukar sauran yayi nan yasoma cin abinci saida yacinye duka tukun yasha ruwa ,nan muka zauna kafin kame mai tuni bacci yayi gaba dani Matar nan tadawo inda muke tace ki bari ajima saina kaiku gidana zaku zauna a tare dani Da sauri shareef yace eh ma zamu zauna dake mungode sosai Allah yasaka da alkhairi Murmishi tayi tace ba damuwa , bari na hada kayan kai kuma kaji ana kiran salla idan kabi baya nan ga masallaci nan kaje kayi salla saikazo mutafi Mikewa yayi yaje yayo alwala yatafi nima ,toilet tanuna min nashiga nayo alwala nayi salla Bayan yadawo muka tafi gidan ma muna isa , muka shiga ciki,, gidan daki biyar ne da falo da toilet uku Daki daya daga cikin dakunan ta nuna mana tace ,, mushiga ciki ,, har mu juya ko mai ta tuna , sai tace kutsaya yarana , nan muka dawo inda take Kallon mu tayi tace am nace ba kudin ma'aurata ne ko yaya da kanwa ne Shareef yace a a ansaka mana ranar biki dai bamuyi aure ba Ma tace to ke zo muje dakina kai kuma jeka wacen dakin Godiya sosai shareef yamata nan muka shiga dakin mai kyau da tsaruwa Da dare tace muzo muci abinci bayan mungama muka koma falo ,, tace kusaki jikinku kunji ku dauki kamar nina haifeku , nasan soyayya ce ta kuka baro gida amma dai kufadimin,, menene yarabaky da iyayenku Nice nace ma soyayya annabi Muhammad S.A.W da sarkin talikai itace ta rabamu da iyayen mu Ma tace ban gane ba kuyimin yadda zangane Nace mata saboda munshiga musulinci ,, iyayen suka koremu daga gida ,, nan nabata labarin komai game da barin mu gida Sosai ta tausaya mana sosai tace mudauketa kamar ita ta haife mu zata zauna damu har abada Munji dadi sosai har mukayi itama tace saboda tashiga musulinci iyayen ta suka koreta daga Enugu cen ne garinsu , tace ku inane garinku Shareef yace mu a cikin daji muke sosai sunan garinmu mai daji saboda bamuda makotan gari shiyasa suna saka mishi suna mai daji , Ma tace to ku kwantar da hankalin ku nice maman ku kunji muje mu kwanta Nan muka tashi kowa yanufo daki muka kwanta Sosai mukejin dadin zama da ma dinmu dan da haka muke kiranta ma Shareef yasamu ma yakai mata kudinsa yace yanason soma sana'a yagaji da zama haka gashi bashida takardun sa na school dasaiya nemi aiki ma to babu su Ma tayi murna sosai daya zo mata da wannan shawarar shago tabude mishi ta kara mishi kari ya ringa siyar da kayan masarufi hakan ba karamin dadi mukajiba Ni kuma kullin ina gida idan nagaji da zaman gidan naje wajan ma na tayata siyar da abinci , taso ta maidani makaranta amma na nace mata kawai zanke tayata siyar da abinci ,, haka ta hakura ta kyaleni , naci gaba da siyar mata da abinci dan yanzu komai ni nakeyi kuma muna kara samun sabbin costumes hakan ba karamin dadi yayiwa ma ba she saka mana albarka takeyi mu kuma muna jin dadin zama da ita Wani lokacin nakanyi kukan rabuwata da ahalina ,, idan natunasu sainayi ta kuka ina tunanin ashe iyaye zasu iya rabuwa da diyansu akan wani ra'ayin banza da wofi ,, shesu zabi gunki akan mu yaransu ,, ganin ina neman sakawa kaina damuwa yasa nayi watsi da tunanin su papa nace , insha Allah bazan sake tunani akan su papa ba ,, tinda ba kaunar mu sukeyi ba harda zasu zabi wani abu akanmu Haka mukaci gaba da rayuwa a wajan ma sosai shareef yake samun kudi , hakan yasa yabude account bank na soma tara kudi Ma tace ya tara kudi yasiyo min kayan lefe sai yakawo sadaki a daura mana aure Shareef yaji dadi sosai nan yakara kaiminsa yana tara kudi Ranar da muka cika shekara a wajan ma shareef yahadamin lefe yakawo kudin sadakina dubu talatin , sosai ma tayi farin ciki nan ,,ya kaiwa wani malamin anguwar mu sadakin aka daura mana aure nida shareef Ranar munyi farin ciki sosai marar musaltuwa ma ta gaiyato kawayenta da abokan kasuwancin ta tace ,, tana yiwa yaranta biki Sosai mutane ke mamaki to ina tasamu yara bayan sun jima da sanin batada kowa ita kadai take Wata kawar ta ta tambayeta mu suwaye ,, sai ma tace ai mu yaranta ne da haka sukabar maganar Bayan ansha biki , ma da kanta takaine dakin shareef ,ta hadamu tamana nasiha mai ratsa zuciya tukun ta tafi Tana fita shareef ya matso kusana yace maryam kinga ikon Allah ko ashe iyayenmu bazata ga aurenmu ba ,, Allah Allah yasaka wa ma da gidan aljanna Na amsa da ameen nan mukayi sallar miga godiya ga Allah daya mallaka ,, mana juna tukun muka kwanta Haka mukaci gaba da rayuwar mu mai cike da farin ciki da jin dadi , Wata rana wadda bazan taba manta wa ba a cikin tarishin rayuwar mu ,,,,wani mutum yazo wajan ma yaci abinci ,, amma yahana ta kudi Aikuwa ma tace batasan ,zancen ba kullin saiyazo yaci abinci amma saiya gudu yau tace bai isaba saiya biyata kudinta Ganin tana neman tara mishi jama'a ya kwance rigarsa ta tafi aguje Ma tace kaci wuta bal bal nan tadawo kan abincin ta taci gaba da siyar wa Bayan mundawo gida mun kwanta cen cikin dare aka diro mana ta katanga ,, bamu ankara ba mukaji muryan ma tana basu hakuri Da gudu tayo dakinmu tana huce ta dauko card din bankinta ,, ta jefowa shareef tace maza kubi wannan kofar tabaya ku tsere banason su tabaku ,, ninasan kwanana yakare tana kuka Da sauri muka rungume ta muna kuka nace ma ina zamuje kece uwarmu kece ubanmu yanzu idan muka barki ina zamuje ,, kawai muma su kashemu Da sauri ta dagomu ta kalle mu tace wannan card dinane na banki idan kun tashi kuje kucire kudin duka dama bamai yawa bane na dauko jiya , tana fadin haka ta turamu ta wani kofa mai lungu ta kullemu Haka munaji muna gani suka kashe ma dan kurma ihu shareef yarufemun baki yana matseni ajikinsa ,, saida suka tafi tukun muka fito daga inda ma ta tura mu Ina ganinta cikin jini na fadi sumanmiya sosai hankalin shareef yatashi ganin wannan mugun aiki Baiyi wata wataba ya kira nember police ya fada musu yan fashi sunzo gidanmu sun kashe mana mahaifiya Yana kashewa ya dauko ruwa yazuba min ,, bayan na farfado , naringa kuka sainaje zan taba ma ,,sai shareef yace karna taba ta , idan akaga shatin hannu na zaace nina kasheta ,, inajin hakan na hakura Police suka kira shareef wacce anguwa suke nan yatura musu address din gidan ,,babu mata lokaci suka karaso Inda ma take suka nufa nan aka soma bincike munsha tambaya dan wani ma cewa yayi mune muka akshe ta Sosai naji tsoro saida akaga babu shatin hannun mu ajikinta tukun suka yadda bamu bane ,muka kashe ma ,, ga kukan da mukeyi nan akayi station damu Gari na wayewa aka kai ma gidanta na gaskiya nayi kuka tamkar ruwan idona zai kare kullin ina dakinta ina kuka , Anyi ta bincike amma ankasa gano wannan yan fashin hakan yasa shareef yace kawai abar maganar Allah zai isar mana Kullin ina cikin damuwa da kuka duk na rame nafita hayyacina ,,haka yasa shima yashiga damuwar halin danake ciki Ganin yashiga damuwa saina rage tawa ina danne ta haka mukaci gaba da rayuwa agidan ma har Allah ya azirtamu da samun ciki sosai mukayi murna , Shareef ko kullin hirarshi babyn dake cikina hakan ba karamin dadi yaminba muma zamu karu nace idan na haifi mace zan saka mata sunan ma , Shareef yace to nan mukaci gaba da renon cikin Cikina yanada wata biyar cikin dare wannan yan fashin suka sake dawowa gidanmu Inda ma ta boyemu nan muka shiga muka kulle daga ciki kamar ba kowa Shigowa dakinmu sukayi sunata dibe dibe Daya daga cikinsu yace oga nan gidan fa ba mutane nafada maka Ogan yace injiwa akwai yaran ta shiyasa taki bamu kudin ta duka kila sun tafi wani wajan mukoma falo mujira zuwansu ,,nan suka koma falo suka zauna kamar sun samu gidansu Shareef yafito yadauko wayarshi yakoma inda nake ina kyerma rikeni yayi ya kiran police ,, yace inda suka kashe ma sunzo zasu kashemu nan sukace gasunan zuwa Babu jimawa saiga kiransu yashigo wayar shareef , sukace kada mufito zasu shigo ahankali shesu kamasu ,, mukace to nan ya kashe wayar Muna nan cen sai muji ana harbe harben bindigu sosai na tsorata , bayan wani lokaci muka ji shuru bude kofar dakinmu dan sandan yayi ya kira wayar shareef ,, nan muka fito yana rike dani Barayin ankamasu nan nayi arba da wannan wanda sukayi fada da ma da sauri nace shine azzalimi ya kashemin mahaifiya ta dama kullin saiyazo yaci abinci yahanata kudi nan nabasu labarin fadansu ,, aka tasa keyarsu zuwa mota ,,ni kuma aka kaini asibiti saboda tsoron dana ji Wasa wasa saida nayi sati a asibiti , ina jinya nice harda karin jini Bayan an sallamemu ne ,, mukaje zaman kotu saida akayi sati ana shari'a tukun aka gama yanke musu hukuncin kisa ta hanyar harbi Sosai mukaji dadin wannan hukuncin ,, bayan mun fito mukaje mukawa loyanmu godiya shareef yabiyashi kudinsa amma yaki karba ,, yace ma tana da kima a wajan sa dan haka bazai amshi kudinmu ba nan muka mishi godiya zamu tafi Yace am shareef dazakuji shawara ta dakun siyar da gidan nan kubarma garin gaba daya saboda ,,wannan mutanen suna da diya zasu iya koma muku Godiya muka sake mishi nan muka dawo gida Bayan kwana biyu muka samu malamin anguwar mu muka cemishi zamu siyar da gidan , shima yace zai tashine yakoma kauyensu nan mukace zamu bishi cen kauyensu Sosai yaji dadi yace muje inda ake siyar da gidaje , nan suka tafi da shareef ni kuma nakoma gida Bayan kwana uku aka siyar da gidan million daya saboda wulakanci a haka ma wai mai siyan yace sai an rage mishi ,, mlm yace sam kawai yasiya ahaka , tukun yabda milion daya Haka muka tattara kayanmu na siyarwa muka siyar wanda zamu iya dauka muka dauko nan muka hau mutar katsina Musha tafiya sosai nagaji kafin azo katsina tinda sassafe muke tafiya har dare tukun mukazo katsina Shareef yakama bama dakin biyu a hotel din garin muka kwana Da safe yabiya kudin mukaci abinci tukun muka kama hayar k'ankara babu dadewa mukaje garin mai kyau da tsari Gidan malam Ahmed muka je matarshi ta tarbemu da murna ,,sosai ta nuna mana karamci ,hakan yamana dadi harda malam kanshi Ana mukaci gaba da renon cikin jikina har na haifi namiji sosai shareef yayi farin ciki da matar mlm ranar suna aka sakawa yaron ,Ahmad sunan mlm ne Malam yayi farin ciki da takwaran da aka mishi dan haka koda yaushe yana wajanshi bacci kawai ke rabasu Bayan shekara uku nasake haihuwa wani namiji yaci sunan muhammed , shima ansha biki sosai bayan wata shekara hudu nasake haifo namiji yaci sunan Abubakar sadeeq ,, amma ake kiransa da , Abubakar ko ace sadeeq amma Abubakar din yafi karfi Bayan haihuwar abubakar da shekara biyu na haifi mace ,, nasha murna dan sai wannan lokacin na haifi mace , nan na saka mata sunan ma wato mufeeda , tin daga kanta haihuwa ta tsaya min Haka muke rayuwar mu amma fadana yana nan yanzu nazama yar gari duk wanda ya tabamin mufeeda sai anyi fada dani sosai kowa na garin yagane halina Ahmed yana da shekara goma mlm ya rasu shida matar dalilin wata tafiya sukabar yaransu mata biyu sadiya da nana Mukaci gaba da zaman mu dukanku a wajena kuka taso Haka muke rayuwar har kowa ya girma a cikin ku Da kuka girma dagin matar mlm suka dauke su sadiya Banso hakan ba amma ba yadda na iya suka tafi Da suka girma bayan kun gama karatu aka aurawa Ahmed sadiya abubakar ya auri nana Hakan yayimin dadi sosai Muhammad kuma ya auri fadila diyar abokin baffan ku Wannan shine tarishinmu nida baffan ku Inna ta kalli maman anty karima tace kanwata ,, bayan muntafi wani hali kuka shiga Maman anty karima tace ,zan fada muku amma muje muyi salla mudawo aci abinci tukun Nan kowa yatashi yatafi salla Ameera ko bataso ta tashiba so take taji yadda kakan su daddy yayi lokacin daya kori su inna,,, amma akace sai anjima *Nima nace bari naje na huta kafin sudawo* [30/10, 19:24] MRS. MU'UTASIM: *🌟𝘼𝙈𝙀𝙀𝙍 𝘿𝘼 𝘼𝙈𝙀𝙀𝙍𝘼 🌟* *𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮* *𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙨𝙖𝙞𝙗𝙖* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* 𝐰𝐚𝐧𝐧𝐚𝐧 𝐬𝐡𝐚𝐟𝐢𝐧 𝐧𝐚 𝐬𝐚𝐝𝐚𝐮𝐤𝐚𝐫 𝐠𝐚𝐫𝐞𝐤𝐢 𝐚𝐝𝐝𝐚𝐧𝐚 🥰🥰💃🏼💃🏼𝐧𝐢𝐤𝐚𝐝𝐚𝐢 𝐛𝐚𝐝𝐚 𝐤𝐨𝐰𝐚 𝐛𝐚:::ummu amsad 𝐤𝐢𝐣𝐢 𝐝𝐚𝐝𝐢𝐧𝐤𝐢 𝐝𝐚 𝐰𝐚𝐧𝐧𝐚𝐧 𝐟𝐚𝐠𝐞 🌺🌺🌺🌺🌺🌺 *87—88* Suna tashi daga falon kowa ya nufi inda masaukinsa yake ameera ta nufi dakin su ita da ameer ta kyer take tafiya saboda ciwon da jikinta har wani jiri takeji saboda yayan nata jiya bai bari tayi bacci ba shiyasa yake take dafe kai Suna shiga ameer ya rikota yana shinhina wuyar ta da gashinta wanda yasha gyara sosai Ganin yana neman zufe mata jib din rigarta tayi sauri rike hannun shi tace , yaya cikani salla fa Idonshi a rufe yace wifey yunwa nakeji fa jiyama ban goshiba Kura mishi ido tayi wani tausayin shine yakama ta amma ta danne dan itadai ko ba zata koma wajan jin karashen labarin su inna ba tofa bazai yiyuba ta kuma hayeta saboda ko ina na jikinta ciwo yake mata Tace yaya please kayi hakuri wllh duk jikina ciwo yakeyi kasan bayana kamar zai fita bazan iya daukar nauyinka koda na yadda bazaka samu abinda kakeso ba kayi hakuri kuma kaga zamu ida jin labarin su mama dan haka kabari sai dare kafin lokacin nayi bacci na ware Rungume ta yayi yace shikenan na hakura muje muyi salla idan angama jin labarin saikiyi bacci Tashi sukayi toilet suka nufa da yin alwala bayan sun gama salla suka sauko Kowa yadawo nan baba laraba ta gabatar musu da abinci mazan suka tafi dakin baki matan ko suka zauna a falo nan aka soma cin abinci Ikram karama ce ta tashi daga bacci , waigawa tayi ko ina taga ba muhammed aikuwa ta soma kuka iya karfinta Da sauri suka juya ameera tace kai wllh yarinyar anyi ja'ira wllh fice kibamu waje duk kin damemu da ihun kuka tafiyar wajan uban naki Fatima tace to ke ina ruwanki ,, yar iya bata tafiya nandin gidankine , bare amata gori kema tafi gidanki Hajara tace kedai bari wai hadda ta tafi to bata zuwa zonan ikram Ikram ko nufar hajara tayi tana fadin daddy mommy daddy Dariya sukayi mommy tace wannan yarinyar tayo gadon uwarta wllh Mama tace da alama kuwa Umma tace tashi hajara ki kaita wajanshi wannan ba shuru zatayi ba inbata Ganshi ba Mikewa hajara tayi tana fadin to umma nan ta dauketa suka nufi dakin baki Takusa isa shima muhammed ya fito dan yana tunanin kar ikram ta tashi take nemanshi yasan halin rigimar ta Karo suka kusanyi da hajara ta tsaya tace a tureni zakayi Zaro ido yayi sai kuma yayi murmishi yace banganki bane yar kanwata Ikram na ganinshi ta soma dariya tana daddy daddy Hannu yamika mata yace yar kanwata dama yanzu nake tunanin kintashi ashe hakane Mika mishi ita hajara tayi tace yanzufa da anty ameera ta zaneta kamar zata daketa Da sauri yace tab yar mommy din ce zata daka lalle data ga police a gidanta dan bamai tabamin kanwa ta Murmishi tamishi tace to shikenan nina tafi Muhammed yace am sai kuma yayi shuru Hajara tace magana kakeyi ne ,, da sauri yace a a ba komai nan tayi gaba abinta Muhammed yace kash maiyasa ban fada mata ba ,amma ba komai wani lokacin zan fada Ameer ne yafito yace to yar mommy harta tashi daga bacci ne Muhammed yace eh yanzu hajara takawota wajena Ameer yace lalle wannan anyo gadon su yar inna ,,,dariya sukayi tukun sauran suka fito nan aka nufi falo Matan ma sungama cin abinci har an gyara wajan tsaf Zama kowa yayi aka nutsu ana sauraron mama maryam Mama ta gyara murya tace ,, lokacin da papa ya koreku munsha kuka sosai nida yan uwana sosai muka shiga damuwa maman mu tafi sati a hospital tana kwance ba lafiya Maman yohun itama haka abin yadameta kowa na family mu yashiga damuwa harma su papa da daddy haka suka shiga damuwa Sosai granny mu tayiwa papa fada tace akan me zai kore ku ba gyara a kori headmaster din ba yakoma garinsu amma yanzu anyi biyu babu ba ku din ba headmaster din duk kowa baya garin Haka muka kasance muna jin kewarku maman mu ko abin ciwo yazame mata sosai ciwon zuciya yakama maman mu Maman su papa ko ita kawai dena magana ma tayi saidai take ta kallon mutane ko mai za'a mata na farin ciki to baza tayi dariya ba abin yayi ta damun su papa da daddy kullin ina bata labaran dariya amma abun ba sauki haka mukaci gaba da rayuwa me cike da k'unci BABAN SHEKARA BIYU Wata rana su papa da daddy suka tafi legos domin yin wani taro , nasu na manya Kwana biyu basu dawo ba sosai abin yabawa maman mu mamaki ganin basu taba irin wannan abun ba Muna gida munyi jugum jugum sai aka sanar wani nason ganin maman mu awaje fita mukayi tare Tashin hankalin da muka shiga alokacin da mukaga gawar papa da daddy a kwance jini yanata kwarara a jikin su Da gudu mukayi inda suke bude fuskar su papa maman mu tayi tana kuka sai jijjiga papa takeyi Maman su yohun ne tazo itama aguje tana kiran sunan mijinta kafin wani lokaci gidanmu yacika da mutanen garin kowa kukan mutuwar su papa sukeyi saboda sune manya garin ragamar komai a wajansu take Shiyasa suke ganinsu kamar iyayensu , haka munaji muna gani aka dauke, su papa aka binnesu Sosai muka sake shiga damuwa mutuwar iyayenmu maza sai kowa yayi sanyi har mutanen garin Bayan wata daya da mutuwar su papa aka rasa wadda zai gajesu ganin ga papa da banju sai akace su zasu maye gurbindu tinda su zama samari a lokacin Haka kuwa akayi Bayan cikar su papa shekara daya da mutuwa aka radasu , mai sunan papa shine ya maye gurbin papa banju ya maye gurbin daddy Mutanen garin sukace dole suyi aure tinda an basu mulki Hakan kuwa akayi dama muna soyayya da papa banju kuwa , lokacin bashida budurwa , sai wani dattijon garin namu yace ya bashi diyarshi ,,ai kuwa su maman mu sunji dadi sosai sukayi godiya har ya gida sukaje godiya Aka saka ranar bikinmu sati biyu kadai kacal saboda bikin na gaggawa ne shiyasa aka saka sati biyu kacal Banju da farko kin yarda yayi da auren yarinyar da aka bashi Jin haka papa ya yaringa kwantar mishi da hankali yana nuna mishi idan sukayi aure zai so ta da haka aka shawo kanshi ya amince Sati biyu nayi aka daura aurensu a majami'ar garin akayi shagali sosai harna kwana goma Bayan biki aka kaimu gidanmu a lokacin gida daya aka bamu Sosai nakejin dadin zama da kutta saboda tana hankali ga biyayya ta daukeni kamar yayar ta nima na dauketa kamar kanwata saboda banida yar uwa , Haka muke zuwa gidan su maman mu anan muke yini sosai sukejin dadin hadin kanmu Auren da wata biyar kutta tasamu ciki aikuwa munsha murna sosai ba kamar ni dan ina son yara Kutta takusa haihuwa surukar mu ta mutu wato maman su yohun munyi jimami sosai kafin mudawo nomal Su papa ko sosai suke kawo mana cigaba a garin mu hakan yayiwa mutanen garin dadi sosai Ranar asabar kutta ta haifi danta namiji ai kamar na maidashi cikina saboda tsananin son danakewa yaron Sosai nake kuda da ita komai ninake mata dan ko mamanta saidai ta kallemu nida ita kuma tanajin dadin zaman mu Ranar suna aka sakawa yaron suna joshow ,,sunan yayimin dadi sosai Bayan suna aka ce za'a tafi kutta aikuwa na haukace musu nace bansan zancen ba , na ringa kuka nace babu inda zataje ta barni ni kadai ba sosai nake kuka Gaban maman ta na zauna ina kama kafar ta nace tabarmin kutta zan kula da ita Kallona tayi sai taga nabata tausayi tayi murmishi tace shikenan ta bari Aikuwa da sauri naje na dauki joshow na goya na kama hannun kutta nace muje part dina acen zata zauna Dariya suke min ganin nazama kamar wata zararriya maman mu tace a su ingozi badai son yara ba ,,,ficewa nayi na bansu ban kula suba Haka naci gaba da kula dasu kutta da joshow , komai ninake mata Banju da papa ko ba karamin dadi sukaji ba yadda nake kula da yaron da soyayyar danake nuna musu Haka mukaci gaba da rayuwar mu mai dadi har kutta tayi wata uku tukun na mata lalle kitso duk mata saboda na iya sosai , na gyarata tukun papa yayo mata siyayya tashirya nida papa muka kaita part dinta ,muyi yar hira tukun muma muka dawo gidanmu Kullin joshow na hannu na ina lalenshi , har yakai shekara daya da rabi , nina yaye shi yadawo wajena gaba daya , saboda lokacin banju aka kira daga kasar America donyin wani aiki haka suka hada kayansu muka kaisu legos nan muka jirginsu ya sauka , Sallama mukayi muna kuka nida kutta su papa na mana dariya Jirgi yasoma kira nan muka rabu sai tafiya sukayi jirginsu ya daga zuwa America , nan muka dawo gida cike da kewarsu Naci gaba da kula da joshow wasa wasa su banju suka shafe shekara uku a America sau daya suka zo ganin gida amma muna waya dasu Da suka shirya dawowa nan banju ya kira papa yace zasu dawo gida gaba daya gashinan jirginsu zai tashi zuwa legos Murna nasoma nace zanbi papa legos yace a a namusu girki kawai nan yatafi ni kuma nayi girki na gyara joshow Papa na xuwa legos ya zauna jiran jirgin su banju yazo ,,, abu kamar wasa har yamma ba su zoba abin yabashi mamaki Yana zaune nan yaji ana magana a spika da sauri ya nutsu dan yaji mai ake cewa nan mai magana yasoma da fadin 𝗝𝗶𝗿𝗴𝗶𝗻 𝗱𝗮𝘆𝗮 𝘁𝗮𝗳𝗼 𝗱𝗮𝗴𝗮 𝗮𝗺𝗲𝗿𝗶𝗰𝗮 𝘇𝘂𝘄𝗮 𝗹𝗲𝗴𝗼𝘀 𝘆𝗮𝘆𝗶 𝗮𝗰𝗰𝗶𝗱𝗲𝗻𝘁 𝗺𝘂𝘁𝗮𝗻𝗲𝗻 𝗰𝗶𝗸𝗶 𝗱𝗮 𝘆𝗮𝘄𝗼𝗻𝘀𝘂 𝘀𝘂𝗻 𝗺𝘂𝘁𝘂 𝘄𝗮𝘀𝘂 𝗴𝗮𝘀𝘂𝗻𝗮𝗻 𝗮𝗰𝗶𝗸𝗶 𝗮𝗻𝗮 𝗱𝘂𝗯𝗮𝘀𝘂 𝗱𝗮𝗻 𝘀𝘂𝗻 𝘀𝘂𝗺𝗮 A razane papa ya mike yanufi inda aka fada wajan gawawwakin ya ke budewa yana dubawa ,cen yaga gawar banju da sauri yamatso yana fadin kanina dubawa yayi baiga kutta ba Wajan masu jinya yanufa yana dubawa nan yaganta tana kuka an nade mata kai da bandej da gudu yayo wajan ta Tana ganin shi ta sauko tace ina banju kasa mata magana yayi sai ya kama hannun ta suka fito nan yakaita inda gawarshi take Tana yin arba da shi yamutu nan ta yanke jiki ta fadi sumanmiya papa kusan haukacewa yayi saida ya dauko ruwa yazufa mata ta farfado , tana kuka sosai wani doctor yaxo yace kuna da wanda ya mutune papa yanuna mishi kanin sa Daukar shi yayi agadon nan suka fito aka sakashi a mato ya saka mutta da kyer yake dravin saboda zafin da zuciya take mishi Allah ne kadai yakawosu gida Suna shiga gida aguje na taresu ina oyoyo kanwata ga kanina ,turas nayi ganin kutta ta nufoni tana kuka sosai Abin yabani mamaki sosai kasa daurewa nayi nace kutta lfy kike kuka , ai murna zakiyi da kuka dawo gida lfy Papa ne yafito shima kukan yake sosai Hankali na yatashi ganin suna min kuka kuma bamai min magana nima na ringa yin kuka bamai rarrashin wani Papa ne yayi karfi hali yadena yace ingozi banju ya mutu accident sukayi na jirgi sai itace bata mutu ba A zabure nake kallon shi da dauri na bude motar nan na ganshi a shimfide Ihu na kurma ina shikenan family mu sai karewa sukeyi yanzu kaka da maman mu ne suka rage mana Aikuwa yan unguwa suka shigo dan ganin mai nakewa kuka ,mugun ganin da sukayi suma nan suka ringa kuka Kama kutta nayi muka shiga ciki akayi majami'a da banju cen suka binneshi Maman mu naji mutuwar banju ciwonta na zuciya ya tashi itama tace ga garinku nan Wannan lokacin hauka ma nayi nida kutta har kullemu ake a daki saboda da gudu muke fita kamar sabbin shiga hauka ,,haka muke Bayan sati daya na zauna saiga kutta da joshow suka shiga zama sukayi na share hawayen fuskar ta ina kallon su Kutta tace haba yakamata kidena kukan nan ya isa haka Kallon ta nayi sosai kafin nace taya bazanyi kuka ba kutta yanzu fa kaka kadai ta ragemin duk duniya sai ita duk suntafi sun barni Rungume juna mukayi muna kuka Haka mukaci gaba da rayuwa ba dadi amma har yanzu ban haihu ba , ban damu ba saboda mamanmu tace itama tadau shekaru bata haihuba shiyasa ban damu ba Joshow saida yacika shekara 12years tukun nasamu ciki ,, aikuwa sosai muke murna zamu karu Kutta ke aikin komai ta hanani koda daukar cop ne nakai kitchen haka nake zama na nida joshow idan yadawo daga school Wata rana na haihu ya' mace zo kuga murna wajan papa sosai yake farin ciki harmu da kaka Papa yace asa mata sunan mama na ,nace a a yasa duk wanda yakeso Papa sai yace to asa mata jenifer sunan kaka aikuwa kaka hadda kukan ta jin taji takwara Haka mukaci gaba da kula da yaranmu jenifer da joshow Jenifer shekara ta daya da rabi na haifi kaninta daga nan haihuwar ta tsaya , nan suka zama su uku sosai muke kula dasu Bayan wata shida kaka itama ta mutu munyi jimami kafin mudawo nomal Haka muke tare har yaran suka kai aure muka hada jenifer da joshow aure ganin suna son junansu *WANNAN SHINE ABINDA YA FARU LOKACIN DA KUKA. BAR GARIN DAJI* Inna ko kuka take sosai tace Allah sarki papa na su mamana duk sun rasu ashe Mama tace eh yaya maryame sunfa rasu sai gashi dalilin jikar mu ta hada familyn masha Allah kuma mundazama musulmai Alhamdulillah zamuce Daddy da abba da ubbu suka amsa da ameen gaskiya munji dadin haduwar wannan family ashe batan ameera alkhairi garemu masha Allah Muhammed ne ya mike yace to daddy zan tafi gida ga ikram nan bayan kwana biyu zanzo daukar ta Daddy yace baka tsayawa akira la'asar da yamma sanyin marece saika tafi Murmishi muhammed yayi yace a a zanje gida nayi wanka ne ko wanka banyiba nazo to zan wuce Inna tace dan kan uba shiyasa ashe nakejin falon yana tsami ashe kaine kazami , shiyasa ka kasa samun matar aure , yowama zai auri miji kazami ,saidai irinka kalle ka kamar wani dodo duk kayi baki kamar kayi birgima a toka tana banka mishi harara Dariya sukayi yan falon ameer yace kai inna ke yanzu wannan ranar ma bazaki hakura da masifar nanva koda yake anyo gado ai , yana rufe baki Inna ta hannu biyu aka ta innalillahi wa inna ilaihin raju'un Allah ameeru yau ni kake zaki shikenan yanzu Muhammadu kana ganinshi yake zagina , tana goge fuska da sharen zaninta Daddy yace yi hakuri ai yau bamai rabani dashi dukan kawo wuka zanmiki tinda ya tabaki , da hancin sa kamar karas irin na naki Inna tace kaima kaci bindin ubanka , nice mai hancin kamar karas to wllh na kare zama daku agidan ai Alhamdulillah tinda Allah yakawo min dangina , saimu koma asalina cen nazauna ana gama bikin fauziya da safiyanu zan tafi ,,badai ni kukewa baa ba zaku ga hukuncin dazan yanke Abbu ne yace yi hakuri inna bafa haka yake nufiba kiyi hakuri innar ameera Murmishi tayi tace kunci darajar ameera , saida tafi amma na fasa zanje dai ziyara Muhammed yasake cewa to sai anjima mommy natafi nayason hajara ta rakashi amma yana jin kunya Mommy tace to kabar mana ikram anan yace to gatanan , Harya kai bakin kofa ikram ta waiwayo ai da dan gudun ta ta bishi tasoma fadin daddy , nima daddy Dariya sukayi mommy tace a a mai sunan daddyn yara tafi da yarku ,wannan koka barta saidai ta duma mana gida da ihun kukanta Muhammed yace to mommy nima fa bafa zuciya ta ta yarda na barta ba kawai dai namuku kara Murmishi mommy tayi tace kuje bama so ma ka gaishe da doctor din ,yace to nan yadauke ikram tana dariya ganin ya dauke ta suka tafi gida Kowa tashi yayi inna taje aje ahuta da dare sai ayi hira nan kowa yabar falon Da sauri ameera ke taka stars din dan so take ta je tayi dan bacci kan ayi la'asar tana zuwa ta kwana ko numfashi bata kaiba ameer yashigo Yace wannan sauri haba wife na , ameera tace na gaji ne yaya bacci nakesonyi Murmishi yayi yazo bayanta ya kwanta janyota jikinsa yayi yaja musu blanket , nan bacci yayi gaba dasu *nima nace bacci nakeji bari naje wajan inna ta baffa* [30/10, 19:24] MRS. MU'UTASIM: *🌟𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑 𝐃𝐀 𝐀𝐌𝐄𝐄𝐑𝐀🌟* *𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙖𝙣𝙙 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙞𝙣𝙜 𝙗𝙮* *𝐌𝐀𝐌𝐀𝐍 𝐍𝐔𝐒𝐀𝐈𝐁𝐀 𝐂𝐄 ✍🏻* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* Wannan shafin na sadaukar gareki *ummu shukhura* antynmu kiji dadinki da wannan fage 🥰🥰🥰🥰 *89—90* Muhammed tinda yatafi yake ta tunanin hajara sai murmishi yake tayi yana dravin , Ikram na kiranshi baima jitaba saida tasa kuka da sauri yadawo daga tunanin dayake yi ,yace yar mommy maifaru ,,bata fuska tayi kamar zatayi kuka tace daddy wannan tana nuna mishi sweet din hannun ta takasa budewa ,amsa yayi yabude yabata takoma ta zauna tana dariya anbude mata ,nan sukaci gaba da tafiya Inna tafara fitowa falo tana zama kan kujera ,ganin baba laraba tana zarya tana gyaran inda suka zauna takeyi inna akace kai gaskiya kudi sunyi arayuwa kana zaune saidai a gyarama gida amaka girki ,ba ruwanka Baba laraba tana jinta ta girgiza kai taba murmishi tace kai tsohuwar nan badai neman magana ba Inna tace ke larai dani kike magana Baba laraba tayi tace saurin fadi a a inna badake nake ba Inna jin abinda ta fada sai tasoma tafa hannu tana fadin Muhammed rasulullahi S.A.W ni maryama a kai jama'a dama kema ciwon aljanu gareki bamu saniba saidai kike surutai idan abun yatashi a ni jikar mutum hudu gozoma ta biyar to bari Muhammad ya fito a samu yakaiki asibitin mahaukata ,ko zaki samu lfy acen wannan abu haka kike zance ke kadai , wannan kawai a abubuwan masu hauka ke dukane bakiyi ko? Mommy ce tafito daga sashansu ,tace inna lfy kike rafka salati haka ? Inna ta kalli mommy tace ba dole nayi salati ba fadila ashe wannan yarinyar tana da tab'in hankali ban sani yanzu fa ina fitowa naji tana surutai ,kamar wata zararriya na tambayeta tamin wai badani takeba naga dai dagani sai ita a falon ba kowa to daga anjima akaita asibiti adubata ko k'usar kanta daya ta kunce Inna na wannan zaro maganar sauran yan gidan suka fito kowa najin abinda inna ke fada saidai yayi dariya ya zauna Su ameera da ameer ma saukowa sukayi jin inna na daga murya Ameera tace kai inna daga yin sallar bazaki barmu mu hutaba kin wani damemu da surutu waya tabamin ke ne yau agidan nan yaga baccin ran jikar inna ta baffa ikon Allah tana danne dariyar ta Inna na murmishi tace yauwa yar albarka shiyasa nake sonki ba kadanba wannan yarinyar ku kaita asibiti tasamu tab'in hankali ne Yar dariya ameera tayi tace to shikenan gobe da wuri zamu kaita nida yaya sai adubata Inna na murmishi tace yauwa yar albarka nasan dama ke kadaice daki fashimceni nima zan rakaku goben insha Allah Ameera tace da safe tazumu tafi saidai inzamu sake komawa inna ta ,,da haka dai aka rufe bakin inna tadena cewa baba laraba tasamu hauka Suna hira anass ya kira fatima dauka tayi tana tashi daga falon tashiga dakinsu Tace hello sweetheart dina barka da yamma Lumshe ido anass yayi jin muryar fatima ta daki dodon kunanshi yace lfy lau sweetheart I miss you very very much fa wllh duk nazama maraya , kamar banida gata a duniyar nan inason zuwa wajanki amma ina tsoron inna tarufe da fada , ranar kutafima kinga maganar data ringa yab'amin Dariya Fatima tayi tace aikuwa yanzu aka gama a ita wai dole sai ankai baba laraba asibiti yasamu ciwon hauka ..murmishi yayi yace hajiya inna mai duniya kenan ai zanje gobe amma saina done kunne na kisan mai tacemin ranar? Fatima tace a a sweetheart saika fada Dariya yayi tunowa da maganar yace cemin tayifa wai kaci kan ubanka bak'i kamar tukunyar daddawa Dariya sosai fatima keyi tace ai jiyama tayiwa yaya muhammed dan yace zaije yayi wanka ,nan tafada mishi abinda tace miki Aikuwa anass yaringa dariya yace kai inna ta iya wulakanci wllh yanzu dai bari na kyaleki karta shigo tadauke min lodin zagi kishafa min kan iman dina Fatima tace to ga inna nan zata shigo bey yanzu saita hadamu nidakai , dariya yayi sukayi sallama ta kashe kiran WASHE GARI Ameera tafito daga toilet da alama wanka tayi , tana tsane jikinta da towel taji an rungume ta murmishi tayi tace yaya please ka bari na shafa mai mana gidan momsy zanje fa Kin sakinta yayi saima kara manne mata dayayi yana aika mata da sak'onni Ameera babu yadda ta iya ta saki jiki tana amsar sakonshi ,ganin zai wuce gona da iri ta rike hannun shi tace haba mana yaya kai baka gajiyane wai please , shiryawa zanyi fa Sakinta yayi yana dariya yace to shikenan bazanyi komai ba nida matata Murmishi tayi tacigaba da abinda takeyi karar wayar ta ya dakatar da ita Ganin mai kiran tace to anty jamila kuma da ranar nan dako tayi tana fadin hello anty jamila Daga cen bangaren bilal yace ba ita bace nine batada lfy munzo asibiti nayi ta kiran ameer baya dauka please kice yazo ,da sauri ameera tace to gamunan zuwa Kallon ta ameer yayi yace lfy , Ameera tace anty jamila ba lfy suna hospital din ka muje sauri Mikewa ameer yayi yana daukar wayoyinsa nan yaga kiran bilal yafi sau ashirin baijiba saboda wayar a silent take da sauri yahada kayan shi suka fita Ameera hijab din ta a hannu yake batama sakaba saboda gaggawa, k'asa suka sauko Mommy na zaune a falo tagansu duk suna saurin fice ta , tace son daughter lfy kuke sauri haka Ameera na saka hijab tace mommy anty jamila ba lfy suna hospital zamuje cen Mommy tace haihuwar ce to Allah yasauketa lfy sai munzo ,to ameera kawai tace suna fita Mota suka shiga da da mugun gudu ameer yafita a gidan ko a titin ma haka yaringa gudu Allah ne kawai yakaisu asibitin da sauri ameera tafito shima ameer yafito suka nufi ciki a tare Bilal suka gani shida ammi suna tsaye Da sauri ameera ta karaso tace ammi ina anty jamila Ammi tace tana ciki sunce bazasu iyaba sai ameer yazo Ameer wucesu yayi yashiga office dinsa yahada kayan aiki yatafi dakin da aka kai jamila ,bai jimaba yafito ,wajanshi sukayi suna tambayar shi Kallon su yayi yace zata haihu da kanta to bani zan karbi haihuwar ba kasan inba C.S bane bana shiga karban haihuwa ni ba mace bane yanzu zan kira doctor aisha zatazo ta karfi haihuwar saboda naga da sauran lokaci kan haihuwar tazo , Ammi tace to ba matsala kirata Kiranta ameer yayi tana dagawa yace kakata please kizo nan matar abokina na nak'uda zata haihu da akanta kizo ki karbi haihuwar Doctor aisha tace ok ganinan zuwa ta kashe wayar Ameer yace to yanzu zatazo kilama tana kusa Ameera da har tasoma kuka tace to yaya kace tayi sauri please Kallon ta yayi yace karki damu wife tana hanya Zama sukayi jugum jugum suna zaman jiran doctor aisha Da sauri tashigo ,Ameer ya mike yana fadin muje ga dakin cen Doctor aisha tace yarinya ta jeki wajan ameera zan fito , Ikram kuka tasa da kyer ammi ta riketa sukayi gaba Ameera ta bankawa ikram harara tace ke yimana shuru uwar yan rigima ana jimami ke kinawa mutane kuka Ammi tace ba ruwanki da ita aiba ke aka bawa ita ba Suna shiga ameer yafito ya nufi office dinsa ya kasa aikin sai tunanin yadda yaga jamila yakeyi sosai tabashi tausayi , ajiyar zuciya yasauke yace Allah yasaukeki lfy Sunfi awa biyu tukun aka bude kofar wata nosee tafito da baby a hannun ta Da sauri ameera ta amshe babyn tana fadin Alhamdulillah , mai muka samu ,murmishi doctor din tayi tace ansamu baby boy Mikawa bilal babyn ameera tayi ,nan suka cika da farin ciki Bilal yayiwa babyn k'uri da ido yana ganin yadda jaririn yake kama dashi Ameera takira mommy tafada musu ,bilal ma anass ya kira yafada mishi Ameera tace nosee ya jikin uwar ,Nosee tace tana cikin koshin lfy anjima zaku iya tafiya ,Ameera tace to Alhamdulillah Doctor aisha tafito daga dakin tana murmishi ammi tace mungode sosai doctor aisha Allah yasaka da alkhairi Murmishi ta kumayi tace ba komai ina yarinya ta kunsamu sabo kun manta min da yarinya Yar dariya bilal yayi yace doctor kinganta nan fa zaune sai yaren yarabawa takeyi ni banma san mai take fadaba Doctor aisha tace dama taya zaku sani yar mommy zomu tafi gida ,da murna ikram ta tashi tana rungume kafafun doctor aisha , daukarta tayi Ameer ne yafito yace to har tafiya ce ,Doctor aisha tace eh zamu wuce sai munzo barka Godiya sosai suka mata tukun ta tafi Ameer ya rubuta mata sallama suka tafo gida cike da farin cikin samun k'aruwa , Ameera ta kira ikram tafada mata jamila ta haihu bazata zoba ,,da murna sosai ikram tace magana Tace kai haba dan Allah baby kenan ta haihu to ganinan zuwa gidan nan ta kashe wayar Kafin wani lokacin gidan jamila yacika da danginta da dana bilal dasu anty karima kowa ka ganshi sai murna sukeyi Mai jego tana samun kulawa sosai tako wani bangare mommy tace ita zata mata wanka , sosai maman jamila taji dadin karamcin mommy , itama ammi dadi taji Haka akaci gaba da kulawa da baby da mamanshi Yau jamila kwanan ta shida da haihuwa hobe suna ,su umma yan kauye sunkoma gida , Ameera tace bayan sunan jamila zatazo kauye Mato ce tashigo gidan su ameera bude kofar akayi fitowa yayi fuskar shi dauke da murmishi yasha shidda blue tasha zubin zare dinkin ya amshi jikinsa sai zuba kamshi yakeyi , wayarshi ya ciro a aljihu ya danna kiran bilal yana dauka yace bilal kafito nazo Hajara ce ta fito sai waige waige takeyi kamar mai neman wani abu Yana ganinta yace drama Queen iyayen rigima Kuyowa tayi tana kallon shi wani sanyi taji zuciyar ta tayi dama tun dazun take ta tunanin shi sosai wankanshi yatafi da imaninta sai murmishi take Yar dariya yayi yace drama Queen zo mana , wurga mishi harara tayi tace anki din Murmishi yayi yace haba please kizo kinji , karasowa hajara tayi tace gani tana murguda baki Dariya yayi yace yakike yasu umma Dan sakin fuskar ta tayi tace lfy lau ina ikram karama bakuzo tareba ne, Muhammed yace no tana wajan mommy ta yau wayo na mata na gudo Hajara tace ayya ,gyara murya yayi yace yauwa kanwata dama inason muyi magana dake Allah yasa zaki karbi maganar tawa hannu biyu Murmishi hajara tayi tana addu'ar Allah yasa dai yacemata i love you , tace ina jinka Yace kanwata tun ranar dana fara yin arba dake na kamu da tsananin kuanarki nakasa fadamiki sai yau Allah yasa dai wani bai rigani ba Rufe fuska hajara tayi tana dariya zatayi magana ameer yashigo Wajan su yayo ,yana fadin a a aboki yadai naga kasa kanwata jin kunya ,ai da sauri hajara ta rungume ameer tana dariya Dagota yayi yace to maiyasa faru afadamin , Hajara na dariya tace yaya wai cewa yayi yana sona ni kuma kunya nakeji ,dariya ameer yayi yace to ke yakika gani kina sonshi ko Sake rufe fuskar ta tayi tace eh yaya nima ina sonshi tana sakin ameer da nufi ciki da gudu Ameer ya kalli Muhammed yace kai amma naji dadin wannan lamarin Allah yakaimu lokacin bikin insha Allah Muhammed yace ameen nagode sosai ai bazanyi wasa ba ina zuwa zan fadawa mommy azo tambaya Ameera yace hakan yayi gaskiya nan suka ahiga sashen su ameera dakin baki ameer yakaishi yayi waya aka kawo babyn Addu'a sosai muhammed yawa yaron kafin yatafi gida Yau take ranar suna tinda akayi sallar asuba ameera da tashi suka daura shinkafa da miya da kuma mai wake wasu suka daura tuwa da miyar kubewa , kafin karfe 8:00 am tayi sun gama komai Gidan suka gyara aka saka turaren wuta nan da nan gidan yadau kamshi sosai ,Ameera ta koma sashenta doyin wanka Jamila taci ado kamar sabuwar amarya tayi kyau sosai baby ma am mishi wanka da kaya masu kyau ajikinsa yana bacci Ameera tace suma fans din 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧 𝙙𝙖 𝙖𝙢𝙚𝙚𝙧𝙖 baza'a barsu abaya ba ta dinka musu anko riga da sket wasu doguwar riga wasu riga da zani ,ko wacce tasha adonta Ni kuma 𝙢𝙖𝙢𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙨𝙮 baa min ba😔 sai dikin salla na nasaka abina na koma kauye na rakube saboda banida anko Gidan suna yacika da yan uwa da abokan arziki ansha shagali sosai yarinya taci sunan ammi fa'iza bilal yace kar aboye mata suna a kirata da fa'iza ta Haka akayi taro aka tashi lfy mommy tace jamila gidanta zataje babu muso iyayen jamila suka amince , nan aka hada musu kaya suka tafi gidan mommy Haka akaci gaba da kula dasu jamila sosai kuma take jin dadin zamanta agidan BAYAN KWANA BAKWAI Yaune aka daure auren fauziya da yaya safiyan , akan sadaki naira dubu dari biyu abbu ne yabada sadakin ,Abba yace baza'a ayi wani shagali ba diner da walima kawai zaayi , Hakan kuwa akayi ba'ayi shagali sosai ba aka kaita gidanta dake unguwar kofar mazugal ,gidan ya tsaru sosai abba ne ya siyawa yaya safiyan gidan , sosai umma taji dadin wannan hadin kowa namusu fatan alkhairi agaresu , amarya fauziya Allah Allah yabda zaman lfy Haka rayuwar su yacigaba da tafiya cikin kwanciyar hankali a ko wani gida , anje tambayar auren hajara da muhammed daddy yaji dadin sosai yace gaskiya ina farin ciki da wannan lamarin Allah yabar zuminci Amsawa sukayi sa ameen an saka ranar bikin wata biyu masu zuwa dangin muhammed suka koma gida suna yaba halin kirki irin na daddy Wani dogon mutum ne ke tafiya a bakin hanya ,duk fuskar shi tacika da k'asunba ganin mutane na kallon shi yasaka shiramin kanshi ya rufe fuskar shi Ameer ya fito daga wani shago yana sauri yaji an kira sunanshi waigawa yayi da sauri , zare ido yayi ganin wanda yake kiranshi yace......✍🏻 To kowaye wannan wanda ameer yagani ? Idan kin karanta kidaure kiyi comments [30/10, 19:29] MRS. MU'UTASIM: *🌟𝗔𝗠𝗘𝗘𝗥 𝗗𝗔 𝗔𝗠𝗘𝗘𝗥𝗔🌟* *𝘴𝘵𝘰𝘳𝘺 𝘢𝘯𝘥 𝘸𝘳𝘪𝘵𝘪𝘯𝘨 𝘣𝘺* *𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙨𝙖𝙞𝙗𝙖 𝙘𝙚✍🏻* 💫💫 *🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️* https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl _*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_ *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* Wannan fagen na sadaukar ga k'ungiyarmu *JARUMAI WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* Bazan manta dakuba jarumai masu aiki da jarumta yan amana ta 💃🏼 ina yimkun sosai Ummu shukhura Umma amsad Ummu julaibibi Miss hajo Fanan A.A. Maryam Yusuf (ummu juwairiyah) Mujaheedah Lovely momma Zarah tukur Antyn muhsin Zee sardoner Kyauta daga Allah Princess sayyada Amina sulaiman *Dadai sauran wanda ban ambata ba* *THE END* Da sauri ameer ya kalli inda aka kirashi zaro ido yayi yace kaine yana nunashi da hannu. Mutumin yace eh nine wllh sai yanzu Allah yayi na nasamu y'anci a duniya. Ameer yace wai bakai bane yaron aliyu na ganeka kaine wanda ameera tabani labarin ka taimaketa alokacin da aka saceta Mutumin yace eh nine wllh ai nima agidan yari nake nataka sawun barawo,Ameer yace kamar yaya fa ? Mutum yace lokacin da aka gama shari'arku nadawo gida natuba ina zaune abakin kofar gidana kawai naga jaka a gefena ban ankara a itaba saida naji anrufeni da duka ana cemin mugu azzalimi dan mafiya nace bansan komai ba amma basu yadda daniba in takaicema labari dai karata sukayi akace nine nake sace yara saboda jakar kan mutum ne aciki ,banida mafita dan babu wanda ya yadda dani sai matata hakan tasa aka yankemin hukuncin daurin rai da rai agidan yari ,dayake Allah maji rokone ya karbi addu'a ta yaji tausayina sai gashi anwanke ni daga zargin da akemin ankama mai lefin shine aka fiddoni nida aliyu shiya tafi gidansu ni kuma natafo gida na biyo nan ne danna siyo kaya nasaka shine na ganka nace bari namaka magana kozaka ganeni Kallon ameer yakeyi cike da tausayin halin daya shiga yace ayya Allah sarki dan uwa gaskiya na tausaya maka Allah ya tsare gaba.Yace ameen Laluma aljihunsa yayi yaciro bandir din kudi yabashi yace kaje kasiyi kayan kayi cefane saika aske gashi nan katafi gida Allah yakiyaye gaba Murna sosai mutumin yayi yace nagode sosai dan uwa ameer gaskiya kai mutumin kirki ne ni sunana sulaiman ne Murmishi ameer yayi yace eh na tuna yanzu ameera ta taba fadamin sunanka to sai anjima ,nan sukayi sallama kowa yatafi Ameera na zaune sai cika take tana batsewa saboda ameer yaki dawowa da wuri kuma gashi ba kowa muhammed dinma yana wajan mommy tace a wajanta zai zauna Da sallama yashigo amsa mishi tayi tana kauda kanta gefe , murmishi ameer yayi dan yasan ta zauna zaman jirane Zama yayi kusa da ita yace wifey na bako sannu da zuwa ma ,banza ta mishi tana aika mishi da harara Yace wifey kinsan meya hanani zuwa da wuri ? Nan ma shareshi tayi yana karkada kafa sai wani cin magani takeyi Dariya ma tashi amma saiya danne yace yau na hadu da wannan mutumin daya taimakeki lokacin da aliyu ya daceki nan yabata labarin da sulaiman yabashi Da sauri ta juyo tana murmishi tace Allah Allah sarki shima kaddara tafada mishi to Alhamdulillah tinda yafito anwanke shi daga zargin da akemishi Murmishi yayi yace a wifey iyayen masifa koda yake anyo gado ba karanbani ba abin ajinin ki yake Filow ta dauka ta wurgo mishi , da sauri ya cafe yana dariya yace kefa dadina dake idan gadon hajiya inna mai duniya yatashi saifa a hankali Kuka ameera tasaka tana dira kafa gefe ta kalla aikuwa ta wata sanda yar siririya mai tsayi dauka tayi tana fadin ni kake cewa mai masifa wllh saina zaneka kuma sainayi yaji naje wajan inna , tana bishi da gudu Biye mata yayi suka ringa zaga falon tana kuka tana magana fadi take saifa tayi yaji taje wajan inna ko saitayi shekara Shikuwa ameer dariya yake mata , yace ai indai nine bazaki kamoni niba sai kin gajiyar da kanki tukun na tsaya Haka suka ringa zagaye falon saida ameera tagaji sosai faduwa tayi a kasa tana sakin sabon kuka , tsayawa ameer yayi ya koma inda take ya dagota Kamar jira takeyi dama tashige jikinsa tana kaimai duka a kafada Daukarta yayi suka zauna yace haba wifey wai duk kukan nan na miye daga magana yana kunshe dariyar shi dan yau ya lura yan rigimar ne akusa Sake shigewa tayi jikinsa tana shakar kamshin turansa mai sakata jin dadi tace ba kaine ba kake demin nayo gadon masifa , bubbuga bayanta yayi yace to kiyi hakuri muje natayaki girki yunwa nakeji fa Dagowa tayi tana dariya ta mike daga jikinsa tace yauwa muje nima ita nakeji A tare suka jera zuwa kitchen , jollof suka daura ameera na fata kwanika ameer yana wankewa bayan ta hada komai kafin yagama wanke kayan data bata ta goge saman da ajiye kayan tana daurayewa suka fito falo ameer yafara zama ameera ta haye cinyarsa tana dariya , hancinta yaja yace badai son jikiba to kwanta ko .kwanciya tayi nan sukaci gaba da hira Yau anass yazo ganin fatima da baby iman a falo ya zauna mommy tashigo ganin anass tace a a lale da dan sanda abokin kowa Kasa dakai anass yayi ya durkusa yace mommy ina yini nasameku lfy Amsawa mommy tayi ds lfy yasu ammi naka ,Anass yace suna lfy tace na gaisheku Mommy tace ina amsawa nan takoma dakinta Fatima ce ta karaso falon da baby iman a hannun ta ,Anass yamike ya amso iman suka zauna tare Kallon shi fatima tayi tace sweetheart yanaga karame ko bakada lfy ne Fuskar tausayi yayi yace ba gyara rashin lfy ba da wannan azabar da ake ganamin, dafe kirji fatima tayi tace nashiga uku azaba kuma sweetheart wayake gana maka azaba Anass yace ke mana kinki komawa gida kullin ni daya nake kwana babu mai bani abinci abaki bamai shiryani idan zanje office bamai tararraya ta idan nadawo daga aiki komai ninake ai dole na rame Ajiyar zuciya fatima tasauke tace wllh nadauka wani abunne yasameka, Anass yace awoo bakima damuba kenan ko Fatima tayi saurin fadin ba haka nake nufi ba ai gobe zamu ko ma nina daukama daukata kazoyi Washe baki anass yayi yace kai haba nifa wllh na manta kawanan ku nawa agidan nan ashe gobe zaku koma amma naji dadi Murmishi fatima tayi tace eh insha Allah Daga bayansu sukayi ana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un yauga yan iskan yara nizaku maida sakarya , a ni maryama yanzu ke fadimatu baki da kunya ashe kema wannan dununun ya koya mishi rashin kunya to wllh baku isaba Kai dan sandar uba waye yace kazo shine ka lallabo ka lalubeta ko to kafita a idona bazata koma ba sai yarta tayi kwari tukun Wato ku ga futsararru ku to zakuga abinda zanyi Anass dake dariya yace dama nasan za'a rina hajiya inna ai nazo da maganin ki , ledar hannun shi ya mikawa inna yace innar baffa ga kaji da lemo da goro na kawo mishi Ai da sauri inna ta karba tana washe hakora tabude kazar tagani gashashiya har biyu da goron ta ga lemo a gefe ,dagowa tayi tana kallon shi tace a a yaron kirki nagode sosai , kasan gobe ne fadimatu zata koma bari natafi dakina nan ta wuce Dariya sukayi fatima tace a sweetheart yau kayi maganin inna anrufe bakin Murmishi yayi yace aikuwa dan tabamu gurine Washe gari Aka kai fatima gidanta da babyn ta iman anass kamar zai maidasu ciki hakaa yakeji sai nan nan yakeyi dasu Yaune su karima zasu koma garinsu anhada musu goma ta arziki su daddy zasu kaisu airport idan sunsamu lokaci zasuke zuwa ziyara kowa yazo za'a tafi rakiya zuwa airport Ameera na saurin saka rigarta ameer yashigo yace wifey kefa nake jira sun shirya mu ake jira nace su wuce zamu samesu a airport din Ameera tace to muje nagama tana saka hijab din ta ya saka mata takalmi nan suka fito sai airport Suna zuwa suka angosu wajansu suka nufa karima na ganin ameera da sauri ta rungume ta Aikuwa ameera taringa kuka , Karima dinma na tayata Mama tace to kukan ya isa haka jirgi yace ansoma kira Sakin juna sukayi amma ameera ta rike hannun karima gam Abubaka da mufeeda da suka matso kusan su ameera Mufeeda tace mommy aimu babu inda zamuje muna tare take ko abubakar ? ta juya da tambayar shi Yace eh muna nan bazamu je dasu daddy ba Da sauri ameera ta saki hannun karima ta rungume su mufeeda tana kuka hade da dariya Dariya su fatima ke mata ,,Jamila tace a ni y'asu ameera wannan kuka kamar ance bazaki sake ganin anty karima dasu mama ba Murmishi baban karima yayi yace jikata kiyi hakuri zamu sake dawowa bikin hajara zamuje mu daura daga inda kuka tsaya ne Shara hawayen ta tayi tace to shikenan kakana nadena nima zanje wani lokacin bayan bikin hajara insha Allah Umar yace to yaya Muhammed yaranka sunce anan zasu zauna gasunan munbaku su har abada Wani farin ciki mommy da daddy sukaji inna kuwa kuka tasaka tana fadin Allahu akbar jikona jinina Dariya umar yayi yace inna ke nabawa mufeeda yaya muhammed kuma abubakar , rungume shi inna tayi tana saka mishi albarka haka suka tafi shiga jirgin sukayi suna daga musu hannu har jirgin ya tashi sama saida suka bacewa ganinsu tukun kowa yashiga mota Inna takama hannun mufeeda tace zo nan ya'ta zaki maye gurbin ameera ta Mufeeda na tsallan murna tace to inna ta nan kowa yashiga mota suka tafi gida Haka sukaci gaba da rayuwar su mai kyau da tsafta , Aliyu yazo gidan su ameer yabada hakuri yanemi gafarar ameera da ameer nan take suka yafe mishi ,, yana ganin hajara baiyi nauyin bakiba yace yana son hajara abashi aurenta ,,Daddy yace yayi hakuri ansaka mata ranar biki amma zai bashi wata Cike da farin ciki aliyu yayi godiya yace wa daddy yanason yaga yarinyar don yafada mata ko yamata zata iya aurenshi Daddy yace tana kauyensu amma za'ayi bikinsu lokaci daya dana su hajara Godiya sosai aliyu yayi tukun yatafi gida yana zuwa yafadawa mom dinsa taji dadin wannan karamcin nasu daddy mijinta nazuwa ta fada mishi shima yayi farin ciki yace gobe zaizo suje kauyen anemawa aliyu auren yarinyar Ameera ta kalli ameer tace kowa daddy zai aurawa aliyu ameer yace ina tunanin ko rashida ko kanwarta acikinsu daya zai aurawa Ameera tace tab ka manta rashida anmata miji kanwarta ko bata isa aure ba yanzu abinda zaayi na kira daddy nace mishi ya bashi khadija wannan shawarar tayi? Kallon ta ameer yayi yace gaskiya kwakwalwar ki naja wifey na wannan abun yayi kawai kirashi muji maixaice Cike da farin ciki ameera ta dauko wayarta daga caji ta shiga contact nember din daddy ta danna mishi kira ringing daya ana biyu ya dauka Yace assalam alaikum daughter kece da daren nan Gyara zama ameera tayi ta nutsu tace eh daddy ina yini ya gida Murmishi yayi yace lfy lau ya yaran naku, tace lfy lau am dama daddy wata magana nakeso muyi Daddy yace fadi kanki tsaye daughter ina jinki Ameera tace wacce yarinya zaka bawa aliyu a kauyen mu Murmishi daddy yayi yace eh bandai yanke hukunci ba da rashida zanbashi to ita ansaka nata bikin da dan mai gari , kanwarta bata isa aure ba , amma idan kina da wadda zaki bada saiki fada naji Yar dariya ameera tayi tace eh daddy akwai Daddy yace to ina jinki wacece Ameera tace daddy maizai hana kuje anema mishi auren khadija tinda ita baa mata mijin aure ba amma yaka gani? Daddy yace kai amma kin kawo shawara mai kyau nasan iyayen khadija zasu amince insha Allah baban aliyu yakirani zaizo gobe muje kauyen sai muje cen gidansu khadija Dan murna ameera cinyar ameer tadawo ta zauna tace Alhamdulillah daddy hakan yayi Allah yakaimu goben saiki muje yakukayi ,, nan takashe wayar Kallon ta ameera yayi yace wifey keta dabance halinkima na dabanne yana rungume ta jamusu blanket tayi ta rufesu Washe gari Alhaji hashim baban aliyu yazo wajan daddy nan suka kama hanyar kauye , suna zuwa bayan sun huta abbu da abba suka musu jagora zuwa gidansu khadija Baban khadija ya tarbesu da farin ciki ya shimfida musu taburma suka zauna aka gaisa sosai Daddy ne yafada mishi abinda yake tafe dasu ya nuna mishi alhaji hashim shine baban yaron da auri khadija Sosai baban khadija yanuna farin cikin sa yace to inbanda abinka muhammed ai khadija yarka ce dagacen ma dasaiku bashi basai kunzo neman izina ba khadija zatama jininku dama mu baki daya munzama yan uwan juna ba komai nabashi Khadija Sosai su daddy sukayi farin ciki daddy yace za'a hada bikin dana hajara , Baban khadija yace bashida damuwa hakan yayi nan suka mishi sallama sukayo gidan basuko zauna fa suka juya zuwa kano Suna zuwa gida bayan yahuta yafadawa su mommy komai itama ameera yakira yafada mata yadda sukayi Ameera da daddy yafada mata har sujjadar godiya ga Allah Allah tayi ,shidai ameer kallon ta yayi yana jin yadda sonta da kaunarta ya mamaye dukkan sassan jikinsa , shima yataya farin ciki Alhaji hashim na zuwa gida shima yafadawa mom din aliyu sosai tacika da farin ciki itada aliyu Yaune jamila tagama wanka ameera da fatima sukazo daukarta basu jimaba aka hada musu kayansu suka tafo gida baba direba yakawosu gida Ameera da fatima suka tayata gyaran gida jamila ta shirya kayansu ko ina suka gyara tsaf tukun suka mata sallama kowa yashiga part din sa Akwana a tashi yau ne bikin su hajara Ameera ce tafito da wani kofi a hannunta tana hade rai ta nufi dakin da amare suke Kallon su tayi tace kunsandai bana wasa da yaro ko to kowacce ta amsa tashanye tinkafin na kira inna tazo Da sauri khadija ta amsa tace nidai zansha aminiya ta basai kin kira inna ba ta kafa maganin abaki ta shanye tas Wurgawa Hajara harara ameera tayi tace uwar yan taurin kai ki karba kisha anjima za'a yi diner so kike ana miki shiri wanda bazaiyi kyau ba Kamar hajara zatayi kuka ta amsa tana runtse ido tashanye ta mikawa ameera kofin , murmishi ameera tayi tace ko kufa wannan fa gata nake muku amma kuna min wulakanci irin na amare , dariya sukayi tukun tafita ta rufo musu kofar Da misalin karfe 2:00 pm na ranar asabar aka daura auren *hajara ahmed da muhammed usama sai na khadija hambali da aliyu alhaji hashim* akan sadaki naira dubu dari biyu biyu , sosai anguwar tacika da mutane Anan aka fadawa yan gidan an daura auren hajara ko kuka takama yi , ita kuma khadija tagumi tayi tana kallon ta tace kefa garace hajara maimakon kiyi addu'a sai kike kuka Hajara tace kukan farin ciki ne nakeyi ,Khadija tace kinga ni banyi kukanba Hajara tace zakiyi aiba sosai kukayiba shiyasa bakiyi kukaba Shuru khadija tayi tana jin maganar hajara Da yamma aka shirya amare sunsha ado ga kyau kamar kasacesu ka gudu , fitowa sukayi a aka soma daukar kawayen amarya Ni kuma ina tsaye ina dube dube naga wata mota zan shiga sai naga tawagar *fans din ameer da ameera* ansha anko kowacce takashe nan aka shiga mota sai wajan diner Sai kusan magarib aka tashi kowa yayo gida Washe gari akayi walima da da dare aka kai amare gidansu nasiha sosai aka musu tukun kowacce aka barta da mijinta (to hajara da khadija Allah yabada zaman lfy) Bayan biki ameera da ameer hadda su umma duka dai family sukaje garinsu inna sosai ameera taga canji duk sun musulinta anyi masallaci da islamiya kowa kagani a garin abin burgewa hakan yakara faranta ran ameera da family ta Kwana su goma tukun suka dawo gida aka cigaba da rayuwa mai dadi BAYAN SHEKARA GOMA SHA BIYAR Wata na gano tana saurin fitowa daga wani part da bulala a hannun ta tana bin wata karamar yarinya Ita kuma yarinya taki tsayawa sai gudu takeyi Shigowa akayi da gidan ya tifo da sauri ya tareta ta dauke yace haba wifey wai ummin nawace zaki daka har kika sauri haka kuna tsare , hararar shi tayi tana fadin dama aikai kake daure mata gindi tana rashin ji to bazan daukaba Tajuya tashiga ciki binta yayi a falo yasameta tana kwashe kayan wasan data tara Sunkuyawa yayi suka kwashe kafin yazauna yace mamana mai kikawa mommy naki Yarinyar tace daddy wannan abun ne fa na zubar shine zata dakeni Shafa kanta yayi yace to shikenan kidena kinji ,da to ta amsa yace ina yayanki yake tace yana gidan granny dukansu dai kadai ce banje ba ,Ameer yace to jekiyi wasa zanyi wanka idan nadawo saimuje cen din ko Tana fadin ameer ya janyo ameera jikinsa yace duk fushin ne wifey na kefa yanzu kinzama babba kidena fushi Dukan wasa takai mishi tace amma ai duk girmana a wajan ka ni yarinya ce Kuncinta yaja yace hakane baby na muje kiyimin wanka ko , tasukayi , sukayi daki zan shiga ameer yace koma ki huta maman nusy Nace to Tammat bihamdulillah anan na kawo karshen littafin *ameer da ameera* Allah yasa muyi anfani da darasin dake cikinsa , kuskuren dana yi Allah ka yafemin Shin acikin wannan littafin wani guri yafi baki dariya Wani waje yafi burgeki Wani waje yafi baki haushi Wani waje yafi baki tuasayi Ina jiran amsar ku fans 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 Muhadu daku a sabon novel dina mai sunan *hafsat* *Takuce har kullin maman nusaiba ✍🏻* *Nan zan tsaya*