Showing 150001 words to 153000 words out of 180103 words

Chapter 51 - NAGA TAKAINA COMPLET BOOK by Sadnaf.txt

Sadnaf   

17 Sep 2025

2469

da kudi zata tafi asibiti Yan fashi ne suka duro.musu jiya Suka musu shegen duka har hakorinta Suka cire Mata.

Sosai matar Alhaji Saad ta tausayawa Safiyya ta shige d'akinta ta daukowa Safiyya kudin aikinta har da kari Tana mik'a Mata Alhaji Saad ya dawo shima ya d'auko kudi Mai yawa ya Bata sosai taji dadin alherin da suka Mata ta ringa musu godiya.

tana zuwa gida cikin had'e Rai tacewa Hajara ta shirya Kayanta asubar fari zasu bar garin Kano Dan sun Gama zaman kano ba yanda za'ayi sai ta samu cikar burinta 'yan sanda suzo su Kara Kama su

Hajara sosai taji dadin barinsu garin kano daza suyi Dan ta tsorata da kashedin da 'yan Sanda suka musu akan Naeema

da Asubar fari kuwa suka dau hanyar calabar
suka sauka a gidan Lami.

tunda suka Isa Safiyya ta ba zama nemo musu gidan Haya Dan kudin da su Alhaji Saad suka Bata zai Isa su Kama haya

sati daya sukayi a gidan Lami kafin Safiyya ta samo musu gidan Haya nesa da cikin gari Dan a wajen gari ta samo musu gidan Haya Dan Bata San kowa yasan Inda suke Kar ma ta Samu cikar burinta Naseer ko Naeema su zo nemansu.

rufewar da idonta yayi da San ta ga bayan Naeema yasa suna koma gidan Haya ta hau neman bokan da zai Mata mugun aiki Akan Naseer da Naeema Dan sai ta samu cikar burinta zata samu kwanciyar hankali abinda ke Kara tunzurata da San ganin Bayan Naeema Bai wuce yanda Bashir danta ke jawo Mata magana da mugun satan da ko ita da Hajara Basu tsira daga wajensa ba Wanda dudu du Bai wani shekaru ne dashi ba ga mugun taurin Kai da rashin ji.

ganin Dole sai ta samu kudi zata samu cikar burinta yasa ta nemi aikatau a wani gidan abinci da matafiya ke tsyawa su siyi abinci

sai data samu wata uku kafin ta samu irin kudin da take so

tuni ta cigaba da neman Mai Mata aikin Inda ta Dace da had'uwa da wani kungurmin boka arnen kan dutse da ya kasance bayarabe da ake Kira Oban ya azabar kwarewa akan mugunta Dan tsabar bakin mugunta idan yaso.yana iya maka aiki idan ka samu cikar burinka kafin ka biyashi kudin aikinsa

Safiyya kamar ta taka rawa a lokacin da ya hasko Mata Naseer a Abuja wajen da yake aiki Naeema Kuma a gida tana girki Zahira data kwallafa yiwa mugunta a Aji suna rubutu

Oban kuwa ya Kara da Gaya Mata abubuwa akan su Naeema
cikin zallar mugunta da farin ciki Safiyya ta hau Gaya masa abinda take so ya Mata "Ina so Naseeru ya Zama kungurmin barawo inaso yayiwa wanan uban gidan nasa satar fitar hankali da zai saka Mai gidansa ya Kama shi ya kulleshi ya Kare rayuwarsa a gidan yari.

ita Kuma Naeema Yarta Zahira Nan nakeso ayiwa turen bakakken Aljannun masu k'ona jiki da zasu ringa azabtar da ita suna zautar da ita su canja mata hallita daga na mutum zuwa wani siffa Mai ban tsoro Naeema ta Sha mugun wahala akanta duk Inda ta Kai da neman magani Kar ta Dace marasa Imani nakeso a tura jikin yarnya da har zai Kai ta ga Rasa ranta naso Naeema nayiwa Amma nasan nayiwa yarta na rabata da kwanciyar hankali kenan"

wani mugun dariya Oban ya kwashe dashi yace aikin yafi komai sauki wani mudubi ya d'auko ya Bawa safiyya Yana "idan Kika je gida karfe dayan dare kiyi tsirara ki fito waje ki kalli mudubin ki Kira sunan Naseeru Sau uku.kina Gama Kiran sunan Naseeru Sau uku sai ki fasa mudubin karki yarda mudubin ya fashe sai daya Daren kinyi yanda na saka ki idan ya fashe Kan danki Bashir aikin zai koma"


cikin murnar cikar burinta ta ce Masa zata kiyaye tana so ma ya taimaka ya Mata aiki akan Bashir din ya warke take ya d'auko ruwa ya Bata akan ta dafawa Bashir shayi dashi indai ya Sha zai daina satar

kamar ta Masa Sujjada Dan murna

ya Kara da "ita Kuma Zahira da kaina Zan tura Mata amintattun Aljannuna da sukemin aiki karfe dayan dare kafin Nan ki tashi ki Shiga d'akin duhun can ki tub'e gabadaya Aljannu zasu Miki aiki"

Safiyya da fari taji tsoro Amma rufewar idon San ganin Bayan Naeema yasa ta nufi bakin kofar daya nuna Mata ta tub'e ta shige

Oban kuwa yabi bayanta Dan Dama ba Kaya yake sawa ba da ganye ya rufe tsiraicinsa

sosai yaci uban Safiyya dataji Kamar wuka ake.zurmuka Mata ahaka ta daure ya Gama ya fito ta fito kafarta a warware.

ta zub'e Masa kudin daya cajeta ta dauki ruwa da mudubin ta nufi gida

a k'ofar gida ta samu Hajara na soya kosai Dan kudin da ta samo a wajen Lami ta yanke siyar da kosai tunda Yana Dan shigo Mata da canji Dan indai ta dogara da Safiyya sai ta mutu da yunwa ahaka a kamfai dinta take boye kudin cinikinta Amma a banza indai Bashir yaso ya sata sai ya sace kudin karshenta idan ta gayawa Safiyya sai dai suyita fada.

Bata cewa Hajara komai ba ta Shige gidan ta Dora ruwan zafi ta ringa gasa jikinta ba wani sauki taji ba murnar samun cikar burinta yasa taji bama tajin zafin a cikin farin ciki take sosai hakane yasa ko abinci Bata iya ci ba


Hajara na shigowa bayan ta gama siyar da kosai

ta tareta da labarin duk yanda sukayi da bokan cikin farinciki tare da nuna Mata mudubin

cikin tashin hankali Hajara ta mik'e tana "Kina da hankali kuwa Safiyya kanki daya kuwa Mai Naseeru ya Miki da kike San ya Kare rayuwarsa a kulle karki manta fa Yayanki ne Kuma Dana Naeema da yarta muke San ganin bayansu ba Naseeru ba idan dai da Raina bazan yarda kiyiwa Naseeru komai ba duka kawai ya Miki na Kuma Baki hakuri kefa karki manta gidansa Kika siyar Masa da Raina wlh bazan Bari ki cutar min da D'a ba Amma indai Naeema ce Kam Nima sai Inda karfina ya Kare.

murmushi Safiyya tayi ta fara k'ok'arin boye mudubin tana idan na tashi ki hanani

cikin zafin nama Hajara ta kwace mudubin batayi wata wata ba tayi wurgi dashi

Safiyya ta saki wani mugun karan tashin hankali tayi Kan Hajara Kamar ba uwarta ba suka hau dambe suna k'ok'awa.

Hajara sai tsine Mata take Safiyya tafi.krfinta Haka ne yasa taci karfin Hajara ta Mata shegen duka ko a jikinta ta wurgo Hajaran waje

da kayanta tana "wlh sai kin barmin gida sabida tsinannen danki Kika watsawa Dana rayuwa kin cuceni yanzu Bashir ne xaiyi satar da xaa kulleshi"

"sai kin wulakanta Safiyya sai kin tozarta har na koma ga Allah adduar masifa da balai xan ringa Miki "

Hajara tace tare da d'aukar Kayanta tayi gaba

Safiyya kuwa cikin tashin hankali kafa ba takalmi ta yanka daji wajen Oban da zuwanta ta zub'e ya hau girgiza Mata Kai Akan ba abinda zai iya Yi akai sai wani shekarar zai duba

kuka wiwi wiwi Haka Safiyya ta ringa Yi tana yiwa Hajara Allah ya Isa

Hajara kuwa gidan Lami ta nufa sai data kwana biyu ta nufi tsohon unguwar su gidan da ta taso wato gidan iyayenta

da suka rasu mugun halinta yasa ta watsar da kowa nata tasan yayanta ya rasu.

Amma Bata San Inda Hassan da usaini kannenta suke ba su take so taji labari a kansu ko zasu iya taimaka Mata
Haka ta karaci yawonta Bata samu labarinsu ba sai data shafe wata a gidan Lami kafin ta samu labarin zuwan Usaini da yayi aure Yana Kuma cikin rufin asiri shagonsa yazo dubawa dake calabar Hajara ta nufi wajensa afujajun

Hassan da usaini suna sane da ita Sarai sun kuma San halinta hakane yasa Suka bar ma garin calaba gabadaya Dan sun San ko su Basu tsira daga wajenta ba

sai dai Hajara ta shammaci usaini

da zuwanta ta hau Masa koke koke akan sun watsar da ita a takaice dak'yar usaini ya iya Bata kudin da Bai taka Kara ya karya ba ya gudu Dan dayasan zai ganta ma bazai saka kafarsa a garin calaba ba shi a yanzu ma siyar da shagonsa zaiyi Bai zai Kara waiwaiyar garin ba sabida Hajara.

da Dan kudin data samu a wajen usaini ta Kama wani mitsitsin daki ta cigaba da Sana'ar kosai tana Shan alwashin ganin bayan Safiyya har da Naeema Bata da makiya Kuma yanzu data wuce Safiyya da Naeema.


kwana uku kenan Safiyya Bata saka bashir a idonta ba hakane yasa ta tashi hankalinta ta hau nemansa
a yau ma Haka ta dawo daga nemansa Sam ko bacci Bata iya yi Dan tana tsoron Bashir yayi satar da xaa kulleshi.
.duk da k'aramin yarone sai dai tana cikin tunanin taga an shigo da Bashir da ankwa a hannu da kafa an farfasa Masa jiki fuskarsa a kumbure.....

comment
: Uhmm wlh kuwa koni sis ni kam kwata kwata na kasa kata6u's a ciki 6allai nayi sharhi wlh Allah seriously nake gqya miki jiki,na har rawa yake hannu,na kuwa har karkarwa yakeyi wajen karanta,sa na rantse miki jiya har kuka nayi sssi jin sheheka,na yasa Ammy,na sukayi saurin xuwa gun tambaya'ta lfy anan nake 6asu lbr abun d yasani kuka sai ga Ammy,na ita ma d yinsa wlh d yayyu,na maxa har dasu a kuka muma lbrn ya tuno muna d ni d yayyu,na d Ammy,na lbrn 6akar wuyar d muma mu kasha 6abu kalar axa6ar d 6a'a gwada muna 6a har na talauci a ka ixo muna d 6akin jini sai daii Allah yanda y tsara rayuwa da6an domin kuw sa6anin 6akin jini sae farin jini d Allah y sako munq gami d saurin shiga rae Allah ba ya6on kaii ba d ni d yayyu na akaga hakn 6aiyu yu 6a wlh Allah kunji na rantse muku kunajin ana fadar duk wandq yaga aljanu asifarsu 6a'a koma kwana a duniy tom ni wlh nagqnsu ko ince mungansu dani d yayyu,na d Ammy mu ko Abbun mu yana ganinsu sai daii shi 6a kasafae ba sa6od shi matafiyi,ne aiki gwamnati yakeyi 6ai wancan gari bai wannan garin a cikin garuruwq afin ixaca Abuj toh idan yana a Abj 6a'a basa tsoro shi kum d xaran a kaga yayi tafiya tom'f a ranar, babu kalar tsoron d 6a'a bamu xamuga sun fito a mummunar halitarsu a6un xar tsoron ganin d uwayen jajjayen idonsu d hakoransu xat tsoron gani hakn xasu fito d sharbebiyar wukarsu wae ran mu daii d akace su dauka musmmm na Ammy mu shi suka xo su dauka ko ta halin kakaa wlh idan 6asu ci nasarar kaii muna wukar b sa6od maman mu 6ata wasa d addu'@ tom'f hakn xasuna ta dukan mu cike d mugunta d axa6a hakn camuna addu'a ga axaba bakin Ammy,mu ko bai ra6o d addu'o'e d karatun qur'ani a bakinta sannan'f idan sunji wuyaar addu'o'e su daii,na duk d a lokacin ina little girl sssi a cikin yan'uwa,na nite karama a cikinsu domn wani axa6ar nake iya tunowa wani ko 6ana iya tunosa sa6od qankanta ta sai daii su din anty's ko sun fada nake tunowa ke mu'f har takai ta kawo ko bayi ma wlh gagarar mu shiga yakeyi sa6od muna shiga wasu 6akaken halittta xamuna gani ko kum kaga mussoshi waton mage 6akake kiriin dasu d jajjayen idonsu kum sanye d kacha a kafafu nan su suna muna dry d gwalo ido su ko wani sa'in 6akin su na fidda wutaa jawur kum duk a 6ayi kum idan kin jiyo ki fita ba hali sa6od ga wasu nan sun tare kofar 6ayi diin uhmm addu'a,ce kawae ke fidda ke 😭😭😭😭 kum sis ko a6unci ba mu d ikon ci a waje ko a daki hakn xakiga magen nan suna ta watso muna kasa a ciki suna muna rawa d kachar su abun d bamu ta6a gani 6a wae mage d kacha humm kum wlh irin aljanunan d a ka turowa xahira hkn ne a ka turowa anty,nasu itama daga shigarta 6an daki shikenan sai kararta a kaji miyagun nan dakyar suka fice ta itama sai kinganta a6un tausayi Ammy,mu tasha wuyaa akan hakn ita ma duk ta rami dakyar dae suka fice ta sa6od ita ma Ashe tana d iska 6asu dai bayana 6a saii d wayan nan miyagun arna nq shige'ta su suka kwazga dacu d rokon Allah dakyar suka fice'ta 6ayan dukiyq tasha kashi ke muma'f har d sunannakin mi aka saka a laya dn mu tagayara damu har maman mu Allah 6ai nufa ba y tona asiri maman mu tagani d kanta miyagun aljannun d a ka ixomuna ne a gid sun gwada muna bane kaii har takaii ta kawo wlh kinsan tsarin nan d akeyi a gida a ke sawa na tsari har dashi a kasa Abbun mu yayi Ammn wlh miyagun nan marassa imani ke ciro,sa su aje masa abun sa a kofar daki ke fa ko daki xaki shiga idan basu so 6a cewa suke karki shiga dakin nan in kuw kishiga sai sunci u6anki ko su,ce karki rufe daki tom'f kikayi wlh sai kin ya bawa aya xakin'ta hmm duk yanda xan baku lbr nan xaka,na daukar kamr ba gaske,bane mu kadae mu kasan me muka gani ko mukaji wlh sis har dakansu d suke kina iya jiyowa gashi xamanin 6a'a san wani tayi'ss ba simuntin,ne akeyi iriin me sulmin,nan tom har dashi xakaji yana Amsa kuw sa6od dakansu a lokacin Abbun mu bayi 2 yayi d rixabuya maman,mu daii tasan lfy qlau ta kwanta can cikin 6accin ta taji an tsokale cikinta y dinga murda mata gashi 6ata son tadda mu 'ya'yan ta sa6od murnar ta mun samu yau an barmu munyi bacci d kum qarfin addu'a kingamu kamr wayand nasamu yan ci fitowa dagq wani kurkutu sin samu yan,ci hakn ne gun mu domn musamu munyi bacci sssi Ashe ace bakuwa xakuyi sa ba domn hakn suka sakowa mamn mu ciyon ciki gadan gadan a hankali ta dore bakinta sa6od kukan d yaxo mata na axa6a karta tadamu hakn cikin sanda tafito daki ta nufi bayi nan'f taga gari na juya mata hakn take kada kafarta tana axa kafa a 6ayin ana yanke 6ayin yana rusgawa ita dae 6ata d xato taji anfisgo'ta sae gata a gefen daki shikenan har rixa6uwar mu sae da ta rusga mukuwa tsawar ta taddamu gashi nice qarama a cikin su sssi sae er qanwa'ta dake bimun tagoyi jin wannan tsawar d aka 6uga,ne ta firgita mu muka kurma ihuu Allah sarki uwa mance ciyon d ke damunta tayi a guje tayo daki kanmu da addu'a lokacn Abban mu baya garI sannan kiji tsitss har d anty,na akaso kashewa 😭😭😭 hmmm


kaii 6ari gsky komu munga rayuwa domn wani hakki sae inda Allah mu kam wacce taso ta Aure babqn mute tayi wannqn aiki ita d sauran makiya yan'uwanca masu 6akin cikin samun sa suka hada hannu d ita wurin ganin 6ayan mu dn ta Aure baban m dn acewarta baban mu yana sakarwa iyalinsa d ita yafi dacewq ba wamu ba d Ammy,mi 😭😭
[8/2, 3:53 PM] +234 810 713 7956: wlh ko wane dan adm d iriin tasa kalar rayuwar d rabbu y ru6uto


masa wlh sai daii maganinta d warakar'ta addu'a


CE domn kuw wayan nan d nayi muna hakn sunga karshen su tun anan duniyr kafi axo lahir wlh pg innan y tuno mina d namu qaddarr rayuwr d mu kayi mumq ta miyagu Allah

ka isar miki ke ma xahira dake d umm naema wlh Allah sai y saka muku tun anan duniyr sakaya ke kqmasu insh Allah ni nace miki sae sun girbi shairin su d hannu musmmnb hegiyar nan safy ita d 6akar uwa hajr u6angiji y dibar muku hakkin ku tun a duniyr kafi aje lahir yayi muku hisabi d sakaya dae dai abun d suka gir6a Allah ni'ematar d rayuwarku



advertisementUwargida da amarya harma da yanmata kuyi kokari kuma kumallaki sabulunnan daya tamkar dubu wato mg's herbal whitening black soap kunemi naku kujaraba kugani domin sabulun yayine bakarya Yana
Repairing damage skin
Ina Mai fama d pimples
Black spot
Sunburn
Stretch mark
Wrinkles
Black head
Dama dukwani matsala daya danganci fata wani abunma koda bakida komai you can still use the soap zai maida Miki fatanki luwai luwai kalar hutu😎 kunemi mg's kusha mamaki bazance komai b gani da ido ance yakoriji bama cika Baki jst gv it a try nd see for urself🥰 wise pupil nasan kunfahimci zncn👏
Amare Kuna Ina wnn🥰mg's yatanadarmuku soap nadaban duk wacce tayi using soap din Baku bukatar wani dilke kije aita dirjemiki jiki zakuga ynd skin dinki zaidinga haskawa Yana walwali😘

maiso yy mgn ta 08062991549
Call 08064532391

Muna maraba damasu siyan daya kosari maisokita glowing wani zncn dai sai kungani da idonku zaku sheda

Har ilayau munada humra da turaren al'ajab na tsugunno maiban mamaki yahanzarta before yj sold out🥰be part of the glow gang say no to skn prblms🤭DNT be left behind
Soap price:3k

Pls kayanmu bn bleaching bn organic ne zaifiddomuku d ainihin natural beauty dinkune bn bleaching bn ko bakida komai you can use the soap zaikara gogemiki jikine fatanki tayi fresh
Turare:3k
Humra:2500
Maiso should chat 08062991549

Team glow skin🧖🏻‍♀️?
8/19/21, 10:33 PM - My Mtn Number: *NAGA TA KAINA*

     *NA SADNAF*🌸🌸

®? *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
         _{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_

*Free Novel*

*Page 56*
  

    Safiyya daskarewa tayi a tsaye jikinta ya kwashi mugun rawa data ga manyan bindigogi da 'yan Sanda ke rik'e dasu.

Sunfi su goma kafin su karasa ma wajen Safiyya, Safiyya ta zub'e a kasa da kumburarren fuska Bashir ya nuna Safiyya Yana "ita na bawa Ajiya"

Cikin inina Safiyya ta zaro idonta cikin  fad'uwar gaba tana "Ajiyar me ka bani Bashir'?
Tsawan da aka daka Mata da mugun k'arfi daya kad'a mata yayan hanji ya sa ta kame bakinta da hannu

Daya daga cikin Yan sanda ya Bawa sauran umarni Yana "ku Shiga ku hargitsa d'akin da kyau indai aka samu gwal da kudin to tabbas ita aka bawa ajiya tafiya zamuyi da ita"

Safiyya ba damar magana sabida bindigar da aka Dora mata akai har fitsari ta saki a wando

Dan kayayyakinta aka watso su waje Ana ta neman gwal din da Bashir ya sato daga shagon wani Mai siyar da gwalagwalai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login