Showing 39001 words to 42000 words out of 45050 words

Chapter 14 - Kulsum Part 1 Complete Hausa Novel By Sumayya Takori.txt

ya yayyafa mata, firgigit ta farfado tare da rike shi gam tana kuka, "ya tallafo ta jikin sa yana lallashin ta, tace yaya 4 d sake of our baby plz don't leave me again, u knw I luv yhu alot n I cnt live witawt yhu...."shsss ya daura finger dinsa kan lips dinta yace calm down 4 d sake of our baby, banaso ki tada hankali, i'll 4eva b wit yhu, " tay murmushi tare da kara shigewa jikin shi, dama da gangan tayi sumar karya...."shiru yay yana tunanin Kursum, gaba daya yakasa sukuni, fatan shi bai wuce ya ganta gobe ba




Washe gari

Tun safe umma ta gama shirin ta tsaf, ta dau car key ta fito, yana tsaye rike da hanifa bakin mota, ganin ta fito ya karasa wajanta da fara'arsa yace umma bari muje da mota ta, ta balla mai harara, ina ruwanka da inda xani, "haba umma gurin dauta xan rakaki, " tace banso kaje ka kula mai ciki...."bacci take yanxu..
"tace bazaka bini ba, idan kuma ka biyoni ban yafe ba...ta raba ta gefe ta shiga mota taja..." turus yay yabi motar da kallo harta fice



Prison

Tsaye suke suna bakwana, lady tay hugging dinta tace pretty kar dai ki manta dani, nan da 5years I'll b release, I hop zaki taimake ni kaman yadda namiki, "Kursum dake sharar kwalla tace lady na dauke ki tamkar family da banda shi, kin kula dani tamkar little sis dinki, nayi alkawari kasan cewa tare dake har karshen rayuwata.....suka dan koka daga bisani police woman (kofo) ta kirata tabata kayanta ta canxa suka fito ta iske umma zaune harta amso release papers tana jiran ta, " da gudu ta karasa ta rungumeta, tace yau gani ga ummatah👯👯 umma tay daria tace lailai Kursum kin canxa ba kadan ba, dakyar nagane ki...madam dake tsaye tace nagama aikina, nizan koma ciki, "umma tace ai kinyi kokari mungode sosai, ta masu bye ta koma ciki
" ita da Kursum suka shiga mota, tace muje gida ki cire kayan nan, kiyi wanka ki huta....dumm gaban kursum ya buga, sam bata da niyyan koma wa gidan umma dan ta tabbata zee na gidan,"dakyar tace umma kimin hakuri bazan iya zuwa can ba, banason wani tashin hankali plz ki kaini gidan inna sadiya, hankali xaifi kwanciya...."jikin sanyaye umma tace nasan u need some space, karki damu xan kaiki gidan inna, "tace nagode...." shiru umma tay batace komai ba
"tace umma ya labarin hajiya ance min tay tafia, bata dawo bane ??? uhmm hajiya fa labarin ta, nikaina kusan wata uku banganta ba, ko gidan kaje baa bari ashiga cox gimbiya ta bada order....." akidime tace sumtin is fishy, duk abunda aka hada da gimbiya ba gaskia ciki, Allah yasa dai lapia, "umma tace dnt worry na tabbata she ix okay tunda shehu na gidan...." toh kawai tace amma jikinta na bata sumtn is not ryt.


"Suna isowa gidan ta shiga makota ta amso mukulli, "karamin gidane mai dauke da daki daya hade da toilet da falo, komai tsatsaf, suka zaune,
"Umma tace barin je gida in kwaso miki kayanki, ta fiddo yan dubu dubu ta bata tace ki rike 4 incase har naje nadawo....tace toh umma ma regardz to hanifa, "daria tayi tace dawa kuma ??
" tai murmushi tace da abba☺....."tayi dariya ta fice😂😂



Qwas qwas👠👠 tazo tasa key ta bude kofan afusace, yana nan daure tun jiya agalabaice, ruwa masu sanyi gaske ta watsa mai tare da cizge salitif din bakinsa "afirgice ya bude idanu, tace shehu ina kudin suke ?? yay banza da ita....tay murmushi mugunta ta ijiye poison din kusa dashi,ta fiddo syringe ta xuke poison din ciki tace idan na tsira ma mutuwa xakayi, so am asking yhu 4 d last tym ina kudin suke ??? " duk ya tsure yace inada 3.9 trillion under bed oda papers na company da gidan basa hannu na suna wajan Kursum.... "da sauri ta leka ta cire katon briefcase dake wajan, ta bude taga makudan kudi, tay shewa tace woww am rich, " yace kin samu kudin, ina kika kai hajiya ?? ta wurga mai harara, hajiya ta dade da mutuwa kaima yanxu xaka mutu, "yace haba gimbiya kar muyi haka dake, u are my wife bai kamata kimin haka ba, " hhh aure na dakai is over, ta dau syringe din ta soka mai awuya....."wani irin kara ya saki agigice ga jini ta baki, hanci da kunne na tsiya ya, sai uban tari yake...."ta kyalkyale da daria sannan tadau briefcase din ta fice da sauri...



Tana nan zaune inda umma ta barta, tay shiru, gabadaya hankalinta ya koma kan hajiya, wani irin bugun gaba take ji....kaman an tsigareta ta mike tsaya da sauri, yau dole taje gidan koda xaa hanata shiga, Jikin ta yabata sumtn is wrong, ta fita tasamu taxi yakaita gidan....

"Gidan bude ko mai gadi babu, ta turo kofan palon ta shiga, ta karewa palon kallon babu komai ciki, duk kayan alatun an kwashe, ko tv babu.....ta haura sama, direct dakin hajiya ta wuce, ta murda, bude yake, ta shiga babu kowa ciki, ta tsaya dube dube, ta hango wani karamin kit, ta dauko, tana budewa picx suka zubo, taduba taga picx dinta ne tana jaririya, ta kwashe tana mamaki, aranta tace mayb gimbiya ta kawo su nan....ta fito ta shiga dakinta, komai hargitse ta ganshi, tace kome ake naima anan kuma ohooo, tasan dai kayanta na gidan umma..

" ta fito xata tafi, tace bari dai na leka dakin baba shehu, ta tura kofan ahankali ta shiga.... "ganin shi cikin mugun yanayi yasata saki kara afirgice😱😱😱😱😱


*cute Xarah*👌


[10/15, 11:01 AM] ‪+234 706 332 8523‬: [11/10 9:01 pm] Cute xarah✍🏻: *KURSUM*

By ~ xarah bukær


7⃣3⃣✨


Aguje ta karasa cikin dakin, ta tallafo shi tare da kokarin sunce shi, ga jini ta ko ina na dalala, "dakyar yace kursum ki yafemin mutuwa xanyi, gimbiya ta kashe ni
" fashewa tay da kuka tare da cewa baba ba xaka mutu ba, kome kayi na yafe...."numfashi sama sama murya na rawa yace ki nemo hajiya itace mamannn......bai iya karasa magana nan ba ya fadi kasa wanwas ba rai, "razanan nan ihu ta saki tare da mi kewa tsaye atsorace, shikenan baba ya mutu take furtawa agigice, ta hango waya kan gado ta dauka da sauri tay dialling no din Dr.Malik...buga daya ya dauka tamai bayanin komai, yace nan da 2mins xai turo ambulance, "tace toh, zama tayi tana zubda hawaye...
" suna zuwa asibiti aka wuce dashi emergency, "ta fiddo wayan tasa no din
tay dialing,

" tana daki tana hada kaya taji wayarta na ringing, ta dauka jin murya Kursum araunane yasa ta tsorata, tace miya faru ? "hankali tashe ta tsara mata komai, umma tace calm down ganin nan zuwa asibitin



Suna zaune a dinning yana feeding dinta, sai yastine take tana xuba shagwaba, umma ta fito tace ku tashi muje asibiti shehu ba lapia, "tsaki zee tayi, nidai wlh ana bakin cikin kebewa ta da mijina, dan baba baida lapia dole sai mun kwashi jiki munje....tsawa yazid ya daka mata tay shiru ba shiri....umma tace kyaleta ai ubanta ne ba nawa ba, tayi fuu tay waje...." ya kira mai aiki ta kula da hanifa yanxu xasu je su dawo, "koda suka fito umma taja mota ta wuce, Allah yasa keys dinsa na tare dashi, suka shiga mota yaja su..


zaune take tayi tagumi, " tunanin Kalaman baba shehu take, maman wace hajiya ? ta tambayi kanta...dole ta binciko duk inda take, "ganin umma na tahowa yasa ta karasa wajanta da sauri, umma tace ya ake ciki ?? Mi doctor yace ?? xata kara magana suka ga Dr malik yafito daga dakin, " hankali tashe kursum tace Dr. Allah sa bai mutu ba, ya sauke numfashi yace anci saan kawo shi dawuri, da poison din daya sha ya kashe shi...."akidime umma tace poison kuma, hw cms ?? Hop dai he is okay ??
"Dr yace he is fyn, saidai poison din yay affecting dinshi ba kadan ba, yasamu temporary paralysis daga bangaran jikin sa na dama....innalillahi wa inna'ilaihi raji'un kursum ta furta, yanxu Dr ba wani treatment da xaku iya yi ?? yace irin wanna ana treatment sai dai ba farat daya xai warke ba amma with tym xai warke tunda temporal ne, " okay toh muna iya ganin shi yanxu ??? "Yace a'a sai nan da 4hrs tukun....toh sukace tare da samun GU da xama..


Kursum tace umma kinsan kuwa poison gimbiya taba shi, " kai haba dai....
"wlh kuwa shi baban ke gayamin, kuma yace en naimi hajiya maman watace, ni bangane ba gaskia..." umma tace Allah kadan yasan inda hajiya taje, ga shi ko samira ba labarin ta, "ohh da samira sukai tafiyan ?? tace eh nima shehu ke gayamin kwana ki
" Kursum tace lailai ko akwai wata kullalliya, aiko samira ta taba ban number mamansu kuma na rike, umma tace yauwa buga muji ko suna da labarin samirar, "tana bugawa aka dauka, suka gaisa lapia lau, tace mama dan Allah samira na nan ?? mama tace e tana nan, wake magana ?? tace kursum ce..."yar albarka zaki CE ai, samira na bani labarin ki sosai...
Tace inaso zuwa wajanku saidai na manta sunan unguwar taku ?? "mama tace aiko bata da wuyan gane wa, da kin xo tarauni wajan yan burodi kice anuna miki gidan mama mai masa shine gidan namu..." kursum tace nagode sosai mama ganin nan zuwa....sukai sallama ta kashe..."umma tace nasan layin tashi muje..."suna tashi ya yazid da zee suka iso, chak kursum ta tsaya kallon shi, ba karamin kyau da kwarjini yay mata ba, shima ya bita da wani irin azababban kallon so, nan take na sakar masu wakan "Teri meri kahani (Gabbar is back)" tofah 😳😳 love in d sky😂😂
"Umma kam dariya ma suka bata, zee kaman ta fashe dan haushi da takaici, tama lura sun manta inda suke, afusace ta ciro 6 inches hill dinta ta wurga mata, kiris ya rage bai bugi fuskan taba, "afusace ya yazid ya kalleta baki da hankali ne, da sauri ya karasa wajan kursum ya rikota yana mata sorry, hop baki ji ciwo ba, " tay banxa dashi tare da ture shi, umma dake gefe saida ranta ya sosu, "zee tace shegia, yar titi karuwa tun bai nemeki ba harkin kawo kanki gareshi, umma tace koma dai miye matar sace, kuma tafiki sau dubu awajane na," tay shewa tare da rike kugu, ai dole tafini tunda kina bakin cikin ciki da danki ya dirka minn....tas din kakkaywan mari taji ya yazid ya bata a kunci, yace kinci darajan cikin da kike dashi dayau na sake ki, wawayi marar hankali, ubanki baida lapia baki damuba sai haukan banza kike mana anan "ta fashe da kuka ni ka Mara ko, ai ubana ne baida lapia ba ubanka ba, wlh ban yafe ba, ta kalli kursum ke kuma mu xuba, shegia mayya...ta warce car keys dinsa ta fita waje......" umma tace yau naga ikon Allah, ta kalli kursum da jikinta yay sanyi, ita tausayin zee take ga baba shehu ba lapia sam bata damu ba, umma tace muje kar dare yay mana..... suna tafe yaja hannuta ta baya, ta balla mai harara, fuska tamke tace miye haka ?? yace naga kinyi banza dani, ko muna fada ne ?? aranta tace lailai namiji dan rainin wayo ne, afili tace bansani ba...."yace toh kiyi dariya banaso kina bonie face, "ta kara gimtse fuska, xai kara magana umma ta juyo tace ga keys dina ka kaimu, naga alama marar kunya nan ta wuce da motarka, " ya amsa tare da Sosa keya...suka shiga mota yaja su har gidan samira.... "Umma da kursum suka shiga da sallaman su, " samira dake wanki tazo da sauri ta gaida su sannan ta dauko masu tabarma suka zauna, mama ma ta fito suka gaisa....."kursum tace samira keda akace mana kunyi tapia tare da hajiya, ina kika bar hajiya ??
"samira ta nisa tace wlh karya akemin babu inda naje da hajiya, " umma tace mun shiga Tara, ina hajiya take ?? ke bakisan inda take ba ??? samira ta sauke ajiyan zuciya tace tabbas nasan inda take..."baki hade sukace tana ina ???? samira ta gyara xama tafara magana......

*cute xarah*👌
[10/15, 11:01 AM] ‪+234 706 332 8523‬: [11/10 10:31 PM] cute xarah👌: *KURSUM*

By ~ xarah bukær

7⃣4⃣✨


*Flashback*

Aranar da Umma tazo wajen hajiya suka Dade suna hira, bayan ta tafi misalin karfe sha biyun dare lokacin kowa ya kwanta, naji motsi ta bayan dakina, na tashi nafito waje ta baya, naga maigadi na kokarin kashe wani abu awajan, nace lapia me kakeyi anan, yace min ai gimbiya ce tace akwai macizai gurin inxo in kashe su, "nace toh Allah shi kyauta ita dai matan nan kini bibinta yay yawa....na fito xan koma cikin gida na hango haske torch light daga bakin gate, da sauri na karasa wajan, naga gimbiya da antee hinde reke da hajiya suna kokarin turata cikin boot, atsorace nace gimbiya ina xaku kaita ??? ta buga uban tsaki, yarinyan nan ta batamin plans, hinde tace shigo da ita kawai mu wuce, " haka gimbiya ta turani cikin motan, taja muka je wani asibitin mahaukata, suka kai hajiya wani daki sannan hinde ta sheidawa likitocin ai yayar tace, tasamu matsala kwakwalwa ne, ba shiri suka amsheta dayake hinde nurse CE a asibitin...."daga nan muka fito, muna zuwa babban doguwar titi, gimbiya ta fidda ni daga motan, ta ciro bindiga ta nuna ni dashi tace karna kuskura na koma gidan, duk randa ta ganni kashe ni xatai...."haka suka barni atitin nan ni daya, kusan awanni biu nayi tsaye ba motar data welka daga bisani wani dan albarka akan mashi ya taimake ni ya kawo ni gida...tun ranar ko fita ban karayiba gudun karta ganni ta kashe ni....

*Back 2 story*

Samira ta karasa labari tana sharbar hawaye, "umma tace zaki gane asibitin ?? kwarai kuwa xan gane saidai tsorona daya kar gimbiya ta kashe ni, " Kursum tace karki damu yanxu haka police naiman ta suke akan kashe Baba shehu datai niyyan yi, "samira tace kaico matan nan Sam bata da imani, muje nakai Ku asibitin, suka mike tare dayiwa mama sallama suka fice.


Zaune yake cikin mota ganin sun fito yasa ya fito da sauri ya bude mata kofar gaba, " kaman ta shareshi saidai ta daure ta shiga tare da hura hanci, yay murmushi ya koma mazaunin sa, umma da samira abaya.... Suna isa direct office din babban likita suka wuce, "hinde dake tahowa ta hangosu, ba shiri ta labe, duk ta kideme, shikenan asirin ta ya tonu...." suka ma doctor bayanin komai yace tabbas sunyi gwaje gwaje basuka alamun hauka tattare da patient dinba, mun dai lura she is depressed ko yaushe cikin kuka tare da kiran wata kursum, "umma da kursum suka kalli juna, " yazid yace tana ina yanxu ??? Dr yace special room muka ajiye ta, bana mahaukata bane..."Kursum tace yakamata Ku dau mataki, tunda nurse hinde kidnapping dinta tay ta kawota nan.... yace ba komai, daga yau mun sallame ta daga aiki, Ku kuma idan kunaso kwayi pressing charges against her, muje in kaiku wajanta....suka mike har dakin da hajiya take ya kaisu....tana kwance duk ta rame, harda tsufan dole, jin motsin mutane yasa ta mikewa zaune, ganin su yasa ta kara fashewa da kuka, "da sauri kursum ta karaso wajanta tace hajiya ki daina kuka munxo daukan kine, " araunane tace kursum ki yafeni nice mahaifiyar ki, tunda nayar dake ban samu sukuni ba, ga kuma tsanar dana miki aranshin sani dan Allah ki yafemin,
"hankali tashe ta dago ta kalli umma, dagaske ne kodai mafarki nake ??? " umma tace ba mafarki bane, hajiya itace mahaifiyar ki ta jini, dan Allah kiyi hakuri ki amshe ta, "yazid kam gabadaya sun sashi aduhu, shida yake ganin laifin Kursum na boyemai hanifa, ashe itama boye mata mahaifiya umma tayi, haushi kanshi yaji farat daya, balle inya tuna rashin m dayay mata, sai yanxu yasan some secret are kept for some reasons, "kuka kawai take ya karaso yay hugging dinta tare da lallashinta, yace plz 4give us mun miki laifi .....we are sorry, ahankali ta zame jikinta daga nashi, ta dago idanuwa ta da suka sauya launi tace no matter abunda mama na tamin i'll 4give her cox she is my mom, amma kai yhu are notin to me, i cnt forgive yhu, infact u are dead to me..... " dumm gaban umma yafadi excatly abunda yazid yace mata take maimaita mai......samira dake gefe itama kukan take, dan tasan ba karamin rashin mutunci da tsane hajiya tama kursum ba
"ta zauna tare da riko hannu hajiya tace mama na yafemiki, burina bai wuce inga uwata ba, yau naganta ai bazan kita ba, suka rungumi juna suna kuka, (ni kaina saida na zubda hawaye😭)....." suka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login