Showing 1 words to 3000 words out of 26215 words

Chapter 1 - HADUWAR JINI BOOK 1 WRITING by AYESHA CRYSTAL PEN Maman Uwaisu.doc

29 Sep 2025

777

??ࡱ?>?? 5???????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????1????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F6WordDocument????B0Table????????
Data
???????????????????? P??RKSKS?BJ&???????ppuuuuEY??I?u?? ? ? ? ? ? ? ? ? $] ? *puu? ? uuuu? 9 ?Y9 ? Y? 9 Y? ? uY *HADUWAR JINI*

BY

AYESHA ( CRYSTAL PEN )
'?




=ت? *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*=ت?
'?
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.'?


Ina miki gaisuwata ga Aunty nah


*Tare da*
Aunty nah



Allah ya bar kaunad'?



_Ya Allah ka bani ikon Rubuta daidai a cikin littafin nan, kuma ya Allah kasa duk wanda ya karanta ya ?aru da darussan dake ciki kuma ya faWaku da sharrin ciki, Ameen >?2?

0?? 1??

Da sauri take tafiya kasancewar garin hada rine ya hadu da alama ruwa zai iya saukowa a koda yaushe
, k'ara saurin tafiyan ta yi domin ba ta son ruwan ya tab'a ta, tafiya ta yi mai dan nisa sosai kamin ta shiga wani lungu da ganin anguwan ba na masu k'arfi bane.


Yarinya ce wacce bata fi sha 15 ba, tana sanye da uniform a jikinta, wanda ko guga ba a yi musu ba, amma dai ba wani datti, sai kod'ewa da ta yi,launin coffee ne sai kuma rigan shima coffee ne sai layin fari akai.


tana shiga gidansu da
sallama a bakinta
tana cewa.

" Dada miwarti".

tana k'ok'arin shiga d'aki
ta ji ana magana a bayan ta.

" Dije zo ki ta ya ni d'aure akuyoyin nan".

Ba ta juyo ba ta yi shigewanta d'aki.



wata mata ce ta fito daga d'ayan d'akin tana cewa.

" Dije kina ina?".

amsawa ta yi daga cikin d'aki.

" Dada gani nan".


D' akin ta shiga ta same ta tana kokarin cire uniform na ta, zama matar ta yi tana cewa.

" Har kin dawo? ya makarantan naku?".


" Na dawo dada Alhamdulillah".



" Masha Allah,
amma baki ji inna na miki magana ba ne".


" Haba Dada yanzu fa na dawo so take na b'ata kaya na,
waifa cewa ta yi na je na ta ya ta daure akuyoyi".


" Toh mai ne a ciki kinga ta shi ki je bana son tsurutu,
abincin ki ya na ciki madafa ki je ki d'auka,
kinga yamma ta yi ga kuma hadari,
Yau dai babu zuwa d'iban ruwa".


Da Toh ta amsa ta ta shi ta wuce madafa,
da ya ke tsakiyan gidan ma dai daici ne, d'akuna hud,u ne a gidan sai bayan gida*


tana fita lokacin an fara yayyafi d'aukan abincin ta yi ta shiga d'aki ta rufe
Inna tana gama daure akuyoyin ta shiga d'aki"

K'ofan gidan aka bud'e Ya na sallama.

Amsa masa ta yi tana k'ok'arin fita zuwa waje.


Dottijo ne amma dai ba sosai ba kawai dai rashin kulane Amma shekarunsa bai kai tsufansa ba d'akin dake kusa da na Dije ya shiga da sallama a bakinsa.


amsa masa ta yi.

" Sannu da dawowa malam".

" Yawwa"

zama yayi kan tabarman dake kasan d'akin wanda da shi da babu duk d'aya ne.

ruwa ta je ta d'ebo masa,
ta kawo masa abincin,
ta samu guri ta zauna"
,
kwanon ya bud'e, tuwon dawane sai miyan kub'ewa.

Hannu ya wanke

yayi Bismillah ya fara ci tana zaune har ya gama ci ta kwashe komai ta kai wa je ta dawo.

" Ina mamana?".


" Tana d'aki".


" Ya makarantan nasu, ba dai matsala koh?".

" Ah ba komai, sai dai kasan cewa zasu fara rubuta jarabawa".


" Ma sha Allah d'azu ma na je na biya mata kud'in makaranta, da yake an samu an seyi akuyan".

" Haba mallam yanzu akuyan ka saida?".

"Toh ya za ayi wallahi ni abun da ya ke d'aga min hankali shi ne in ta ta shi aure da me zan aurar da ita, ga shi banda komai".

shiru ta yi


" Allah dai ya rufa mana asiri malam, amma ko ni abun ya na da muna, sai dai fa ita har yanzu babu wanda take tsayawa da shi, duk samarin k'auyen nan ba ta kula kowa,
ga shi har an kawo kud'in auren wannan k'awar ta ta, yar gidan malam sani Allah kenan, Allah dai ya shige mana gaba".

" Ameen".
" Ya amsa ma ta yayi shiru ya hau gado ya k'wanta Ni kinga ma bacci nakeji yau ma gaji da yawa kasuwan ya cika sosai"


Horn a kayi a bakin wani gida, mai gadi ya je ya bud'e,

Masha Allah gidan ya had'u, kaman ba Nigeria ba ya ke shiga mai motan ya yi ya samu gurin parking lot ya yi kamin ya bud'e kofan motan,

Wow wani matashin saurayi ne yafi to da gani hutu ya zauna mai a jiki, Masha Allah mai gadin ne ya zo ya na mai kirari.

" Allah ya yataimaki ubangida na Allah h ya tsare gabanka da bayan ka, uban marayu mai taimakon bayin Allah Wanda ya Tara kud'in shi don taimakon Al,umma".

D'aga mai hannu ya yi ya wuce.

" Sai ka yi uban gida na".

Bude k'ofan ya yi ya na shiga tsakiyan palor ya tadda hajiyan shi na zauna da kanwar shi sai kuma wata yar uwarshi, zama ya yi kan sofa da ke palorn.

" Barka da yamma Ammi".

" Yawwa my son ya aikin?".


" Alhamdulillah".


" Sannu da dawowa yaya".



" Yawwa sannu".

a yan gance ta mai sannu da zuwa ya amsa Ma ta.

" Ammie Abbi fa?".

" Bai dawo ba nake gani".


" Okey".

ta shi yayi ya na yin magana.

" Bari na shiga ciki na kwanta na huta".

" Haba my son da yamma nan kwanciya kuma".


" Ina zuwa ammi".

Ya haura sama ba tare da ya sake magana ba don bayan son ganinta a kusa da shi ta fiye shishigi shi kuma irin mazan nan ne masu aji sam ita ba ta da aji kaman ba mace ba.



da ido ta bi shi ita dai Allah ya d'aura ma ta son dan uwanta shi kuma kaman ma bai San ta nayi ba.


katse mata tunani Ummul ta yi ta na cewa.

" Ya dai sister lafiya dai ko naga kin canja?".


Wayancewa tayi ta ce.

" Ba komai sister so na ke na wuce gida kinga dare ya yi".


" Okey ba matsala sai muje idi direba ya Kai ki".


" Haba dai sister nazo da mota fa".

" Okey ya yi kyau".


ammi ce ta katse musu zance ta na cewa.

" Kinga na d'auka kinzo mu kwana ne tun da yau weekend ne zuwa gobe da yamma sai ki koma ya fi Ai".


Shiru ta yi.

" Ammi ban sanarwa Mami ba ce Mata nayi wuni zan yi zuwa yamma zan koma".


Ammi dai ta gane komai tasan sarafina ta kamu da son d'an ta ne amman ba ta ga fuska ba da za ta baiyana mi shi akan tana sonsa.

" A,a bari zan kira ta yanzu na fad'a ma ta nasan za ta a mince".


" Toh Ammi".

wayanta ta d'auka ta danna lambar hajiya Amina, ringing biyu aka d'auka.


sallama a kayi.

" Wa alaikum Salam hajiya ya kike ya gida?".


" Lafiya lau Ammin yara, ya gidan kowa lafiya yasu Ummul da my son?".

" Duk lafiya lau, wata alfarma muke nema ayi mana".


" Haba dai Ammi ke kuwa wacce alfarma ce haka?".


" Akan sarafina ne".


" Toh wani abun tayi ne?, ai ammi sarafina yar kice komai kika yi daidai ne".


" Daman so muke ta kwana zuwa gobe da yamma zansa a kawo ta har gida, kinga dare ya yi yanzu".


" Ba komai Ammin yara ai can dinma gida ne". bari nasa direba yazo ya dauki motar tata


" Toh na gode sosai Mami".


su kayi sallama ta kashe kiran.


" Kinji ta ce ki kwana zuwa goben".


" Toh Ammie".

" Ummul ta shi mu shiga lokacin sallah ya yi".


" Okey sister ta shi ta yi suka haura sama, d'akuna uku ne a jere na biyu. suka shiga.




Dada ne ta bud'e d'akin da take kwance, ganin ta yi ta na bacci girgiza kai ta yi ta shi ga ciki a bakin gadon ta tsaya tana kallon ta ko Karin ta shin ta ta yi tana cewa.

" Dije ta shi lokacin sallah ya yi".

Mik'a ta yi ta sake gyara kwanciya, duka Dada ta naka ma ta a gadon bayanta.

" ke dai kin shiga uku da wannan baccin naki".

taji shiru da ta ga ji da tsayuwa taga ba alaman Dije zata ta shi ta kama hanyan fita tafiya ta yi tabarta ita kuma bacci Takoma ko a jikinta.



Asuba kiran farko a kunnensa ya ji ta shi ya yi yana addu,a yawuce toilet ya yi alwala yafi to jallabiya yasa fari sol yafesa turare yafi to zuwa masallaci lokacin ana kokarin tada sallah.


Tun da suka shiga d'aki ta baje akan gadon,

Ummul ce ta ce ma ta.

" Sister ta shi mana lokacin sallah ya yi kika kwana".

numfasawa ta yi ta ce..

" in na tashi zan hada ke dai kije kiyi na ki mana".


Shiru ta yi inda sabo ta Saba da halin
Sarafina na rashin yin sallah akan lokaci, toilet ta wuce abin ta ta barta tana kwance tana danna waya da alama chatting take yi.



TAKU HAR KULLUM

*AISHA MOHAMMED*

* Mrs Excel*

* MAMAN. UWAISU (Jr)*



d'?Allah yabar kauna >?2?

*SAKON GODIYA TA GA YAN KUNGIYAR*

JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION =ت?
'?
( J" W" A" )

MAMAN IHSAN
PENDING QUEEN
LELE LADY
MARYAM ANAS BRANDO
KHAIRAT
SAKINA ISMA"IL CAMEROON
NUSAIBA MOHAMMED IBRAHIM


ALLAH YA KARA MUKU BASIRA AMEEN >?2?>?2?




Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JWHderlOBro5xNW5zGvMFU

BY AYESHA ( CRYSTAL PEN)
'?
'?


*>?x? *HADUWAR JINI* >?x?*

*BY AYESHA (CRYSTAL PEN)
'?*


Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JWHderlOBro5xNW5zGvMFU


=ت? *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*=ت?
'?
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.'?


=??? Ina mi?a gaisuwa ta na musamman ga:

Tare da


Allah ya bar kauna.


*Da sunan Allah Mai Rahma Mai Jin?ai.*
Yabo da godiya sun tabbata ga Allah, Mai komai da komai.
_ Ya Allah ka bani ikon rubuta daidai. Amin. _


0?? 2??

Dije ba ta farka ba sai kusan 8:30 Da ta tashi, ta fito waje in da ta samu Dada tana zaune akan tabarma, yayin da Baba ke jin rediyo kamar yadda ya saba.

Ba tare da ce wa kowa komai ba, Dije ta wuce bandaki. Tana fitowa, ta Wauro alwala, tana kokarin shiga Waki kenan sai ta ji muryar Inna na faWin:

"Yanzu sallah ma ado ce a wurinku? Wannan sakarcin zamanin nan dai... mutum sai yayi ta bacci, duk sanda ya farka sai ya yi sallah? Allah ya shiryeki Dije"

"Dije bata tanka ba, ta murguWa baki kawai ta wuce Waki"

"Hmmm Malam, lamarin yarinyar nan gaba yake ga abin da ta yi ma Inna"
Baba ya amsa cikin sau?in murya:

"Zata daina in sha Allah. Yarinta ce kawai ke damunta"

Sai Dada ta jinjina kai, tana faWin:

"To, ina yarinta anan mutum na da shekaru 15"

" Ta na shiga ta shimfiWa sallaya, ta tsaya sallar Isha i"

Bayan ta idar da sallah Isha'i, Dije ta koma bisa gadonta. Ta ja bargo ta lullube jikinta gaba Waya, tana ?o?arin kawar da duk wani tunani a zuciyarta. Ta san halin Inna, idan ta ci gaba da magana da ita yanzu, sai ta kwana da bacin rai. Saboda haka ta yanke shawarar yin shiru kawai.
Tsohuwar akwai ta ne man magana"

"Gidan ya Wauki shiru, sai ?arar rediyon Baba da ke ta karanto labarai ruwan da akayi yau yasa gaba daya layin ma ya yi shiru"
A hankali. Dije ta runtse idon ta bacci mai nauyi ya Wauketa, har ba ta ji lokacin da Inna ta kashe rediyo ba"

*A Sangaren su Ummul kuwa*

Ummul tana fitowa daga toilet tana sharar ruwa a fuskarta, ta zuba ido ga Sarafina da har yanzu ke kwance cikin lallausar bargo tana murmushi ga waya. A hannunta daga farkawa ta dauki waya

Ta nufi wajen sallah ta shimfida dadduma, ta fara kabbarar harama.

***

Bayan ta idar da sallah, Ummul ta juyo da murmushi mai Wan sanyi, ta ce:

*"Sarafina, Allah ya shirye mu gaba Waya. Wani lokaci muna jin duniya tana daWi, amma gaskiya tana da cin amana."*

Sarafina ta daga kai kadan, ta ce:

"Ai ni fa ban manta da sallah ba, kawai ina jiran in samu nutsuwa ne baki ga yanzu na farka ba bari rana yadan fito mana"

Ummul ta yi murmushi mai Wauke da tausayi, ta ce:

"Sallah ba sai mun samu nutsuwa kafin mu yi ba, ita ce ke kawo nutsuwa. Mu ro?i Allah ya sa mu dace."

"Ta juya ta tashi domin canza kaya ta koma ta kwanta so take ta tashi take ta taya
Ammi aikin breakfast
Haka nakeyi Wuk ransa babu school tare muke aikin gida"

"Yayin da Sarafina ta ajiye wayarta a hankali, zuciyarta na Wan karyewa da nadama"

"Wurin asuba yana fara haske. Sarafina ta mi?e a hankali, tana jinkirin tashi. Ta nufi toilet ta yi alwala, bayan nan ta fito daure da tawul, sannan ta saka doguwar riga. Sai da ta shimfiWa dadduma sannan ta tsaya sallah, zuciyarta cike da nauyi.
 Ya Allah, ka yafe min duk jinkirin da nake yi a ibada&  * ta furta cikin ranta, tana mai nadama. Magagganun Ummu ya shige ta sosai"

"Bayan ta idar da sallah, Sarafina ta kwanta kadan domin hutu. Amma kafin ta lumshe ido, kiran wayarta ya shigo Halima ce.

"Hello Sarafina, lafiya kika tashi ya gida ya Mamie ?"

"Lapiya kalau ke kuma da sanyin asuba Win nan da kira inji dai lafiya"

"Kin manta zamu tafi makaranta muga notice board shine na Kira naji ko zakije."

"Ta tashi zaune da sauri tana goge idonta na manta wallahi Halima. kinga ba na gida ma ina gidan su Ummul nazo hutun weekend ne "
Amma zan shigo school din in sha Allah Suka yi sallama"

**

Bayan Kalil ya dawo daga masallaci, ya wuce kai tsaye zuwa dakin mahaifinsa don gaida su.

"Assalamu alaikum."

Ya sai ya a bakin kofa yana jiran a bashi umarnin shiga

"Wa alaikumus salam" shigo Mana"

"Bayan ya shiga ya gaishe da Ammin shi
Bayan sun gama gaisuwa,

"Ta ce muje daining ka yi breakfast" suka wuce daining table domin karin kumallo. Nan ta yi serving din kowa"

***
?angaren ?ije

Washegari da safe, bayan ta idar da sallar asuba, Dije ta zauna kan darduma tana jan carbi, zuciyarta cike da natsuwa. Sai bayan kusan minti ashirin ta mike, ta shiga bandaki, tayi wanka sannan ta shirya cikin uniform Winta"

Yau ce rana ta farko da za su fara jarrabawar zangon farko, kuma zuciyarta ba ?aramin nauyi take ji ba. ?uk da karatun da tayi"
Tana fitowa daga Waki ta tarar da Dada a tsakar gida

"Ina kwana Dada."

"Lafiya lau  yata" kin tashi"

"Eh ina Baba yake"

"Yana Waki kije ki gaishe Wa shi"

Ta wuce zuwa Wakin da Baba ya da sallama ta shiga
.
"Baba an tashi lapiya"

" Lafiya kalau Dijatu na ga shirin exam"

"Alhamdulillah Baba"

Allah ya taimaka ya baku sa,a kije karki makara"

"Na tashi na fita zuwa Wakin Inna samun ta nayi tana kwance da carbi a hannunta tana ja"

"Tsohuwa mai ran karfe ya ki ka tashi"

"Lafiya ta kalau" da ya son ran?i Ina nan sai na kai ki Wakin miji tukunna"

"Inna kenan ke za ki samomin miji kenan ni kinga tafiya ta karki ci Kani da tsurutu na manta karatunda nayi a banza"

"Ke kika san woni karatu Aure shi ya dace da ke mara kunyan kawai"

"Fita nayi na barta tana hiran ta ita kadai"

"Bayan na fito daga Waki ta tarar da Dada a tsakar gida tana haWa min kunu"

"kin shirya kenan?

"Eh Dada"

"Toh zo ki Webo, sai ki hanzarta kada ki makara."

Dije ta zauna a gefe, ta Webo koko da kosai kadan

"Dije na zaune tana lasar kunun da ta zuba a cup, zuciyarta na cikin natsuwa tana saurarar muryar rediyo da ke karade gidan. Bata daWe ba kawarta Nafisa ta shigo da sallama.

*"Assalamu Alaikum Dije!

"Wa Alaikumus Salam Nafisa,
Dije ta amsa tana murmushi.

*"Ke Waman san baki shirya ba ai Wama ban zoba nayi wuce ta kawai Amma ai kema kinga lokaci na tafiya."

"Ina ci ne kaWan, mu fita tare mana."

"Toh sai na tsaya."

"Nafisa ta zauna tana jiranta, suna hira kadan-kadan. Bayan ta gama cin abincin, "
Da sauri ta mike tana gyara hijab dinta, ta Wauki jakarta. suka sake sallama da Dada suka fice tare"

"Zuciyar Dije na Wan sanyi saboda kasancewar Nafisa tare da ita. Duk wani tsoro na jarrabawa sai ya ragu kadan"
"Wallahi kin yi kyau sosai yau Dije

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login