Showing 1 words to 3000 words out of 88300 words

Chapter 1 - ABDULMAJEED BOOK by Meryam Abdul.doc

09 Oct 2025

1572

??ࡱ?>?? ? ????????????? ? ????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? ?

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F? WordDocument????1?0Table?????????Data
???????????????????? P?ڛKSKS?1???????????????????<)? ?????????Q?>??????????A??A???A????? ?V`??VNormal $a$1$$CJKHmH sH nHtHOJPJQJPA`???PDefault Paragraph Font OJPJQJ???? ?5AL?_(k?w4????????^?.???????@?`
?! 8?G?N\qֆʋ@?b?V?B??r????T,X4?E?Y?a?mނܗ???t???????p??^
,!"8ZC?[?o?x~??X?H?|?r?[6/28, 11:15 PM] =؄?Meryerm Abdool=؄?: =ؤ? ```ABDULMAJEED``` =ؤ?

(' *Servant of majesty*('


Na
=؄? _Meryerm Abdool_=؄?


? *Pure moment of life writers*
P.M.L=ت?
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__


```zanyi amfani da wannan damar nayiwa dukannin masoya da abokai da 'yan uwa musulmi murnan kammala Ramadan lafia, sannan nayi muku barka da sallah fatar Allah ya karb'i ibadunmu ameen```=?O?




=??? *Episode* 1? ?#5?




(3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE

Dukkan yabo da godiya su tabbata ga Allah mad'aukakin sarki, mamallaki sarkin iya halitta, tsira da aminci su tabbata ga Annabi Muhammad(S.A.W)
Tare da sahabbansa da iyalan gidansu da duk wad'anda sukabi tafarkinsa har zuwa ranar ceto


_Banyi niyyan rubuta wannan littafin don cin zarafi ko fuska ga wani ba, idan kuma yaci karo da halinka/ki saiki/ka gyara, a guji zargi._

*Ban yadda wani ko wata ya juyamin koda kalma d'aya ne sai tare da izinina*


Tukuici gareku ahalina ina alfahari daku a duk inda naje, Allah yabar kauna ya rayamu a musulunci damu da sauran musulmi baki daya. *ILYSMc'





*KADUNA STATE*

*kofar mashi*


Garden ne matsakaici mai cike da furanni masu fitar da daddad'an k'amshi da itatuwa ma'abota fruits, gurin yayi kore sharr sai wata sayyayar iska ke kadawa wacce kowane ma'aboci halitta zaiyi sha'awar ya shaka, gurin d'auke yake da resting chairs farare, ga wata k'orama a gefe tana gudana abin gwanin sha'awa da burgewa.

Na shagala da kallon gurin, inata baza idona abinka da bakauyiya, can gefe cikin daya daga cikin rest chair na hango wani matashi a kwance.

Daf dashi naje domin naji dad'in d'akko maku rahoto dakyau, idanuwansa a lumshe sanye da wani siririn farin glass da alama medical ne, amma hakan bai hanani gane cewa matashin ma'aboci golden eyes bane saboda yadda eyes balls nasa ya fito akan fatar idon, hancinsa ba dogo bane hasalima za'a kirasa da guntu in short, kalar fatarsa abin burgewace wato chocolate.

Kallon nai masa da sama har k'asa na fahimci baida tsayi sosai, baida jiki ko kad'an saidai yana da k'irar k'arfi, gashin kansa irin na hausawa ne amma kan yasha gyara yayi kyau ya kuwa kwanta ba laifi, yana da round face kamar mace wacce ke zageye da man pride, bakinsa mai matukar kyawu d'auke da soft red lip, ina cikin nazari banyi aune ba naga ya mik'e tare da sauko da k'afafunsa kan shoes nasa, mashaa Allah k'afarsa abin sha'awace kamar a rangada mata lalli.

Mik'ewa yayi tare da d'aukar phone masa da iPad nasa dake kan desk yayi, sanye yake da shirt orange da jean baki, idonsa na kalla saida k'irjina ya buga kwayar idon brown ce yayin da farin ya surka da pink, bansan time d'inda nace subhanallah ba, ban tab'a gani irin idonsa ba before.

Inacan duniyar mamaki sai ganin nayi yakai k'ofar fita daga garden d'in, hakan yasa na bisa a 150 saboda ci gaba da samo maku rahoto. Lolz

Wata 'yar k'aramar k'ofa naga yabi sai kawai na gammu '' cikin wani matsakaicin parlour wanda yaji kayan more rayuwa dai2 irin na masu rufin asiri, wata matace zaune wacce i k'iyasce zatayi shekara arba'in da d'ori, a fizge tana kama da matashin, husnul musleem rik'e a hannunta tana dubawa.

Sai wata yarinya dake kwance gefenta tana barci a kalla zatayi ten year, sai yaro a k'asa sai faman zane yake a littafi sa'an wacce ke bacci da alama ma twins saboda kamar da sukeyi.

Zama matashin yayi kan 1seat bayan yayi sallama sannan YACE.

"Maamii sannu da gida."shima yaron yace " welcome ya Abdool. "

"Yawwa big boy me akeyine?"

"Homework ne."

"Ok a bada himma."

Itama Cikin kulawa bayan ta ansa sallamarsa tare da aje husnul musleem tace "yawwa Abdool dama ba fita kayi ba kenan?"

"Eh Maamii nad'an garden ne."

"A toh madalla, toya maganan horsemanship naka?"

"Eh Maamii inshaa Allah 2/3 week dai zasu kiramu."

"Sokoton dai koh" ta fad'a tare da kallonsa.

Shafa kansa yayi yace "itace Maamii."

"Nikam Abdool bansan meyasa ka nace sai Sokoto ba duk hospital d'inda ke Kaduna da zagaye ba wacce tai maka ne ko meye?"

Smiling yayi yace "ba haka bane Maamii inadai son naje gidane nayi wa garina hidima, kuma kinga zan k'ara sabo da 'yan uwana."

Nisawa tayi tasan abinda d'an nata ya gad'a gaskiya km hakan dazaiyi yayi dai2 saidai batason tayi nisa dashi ko kad'an.

Yaron da ke drawing jin yayan nasa na maganan tafiya yasa ya aje book d'in yaje kusa da yayansa yace "yace Ya Abdool da gaske tafia zakayi ka barmu?"

Shafa kansa yayi yace "Ajb ba dad'ewa zanyi ba, kuma zan ringa zuwa ina dubaku kaji my boy."

Girgiza kai yayi yace "nidai zan bika Yaya" ya fad'a yana narkewa jikinsa.

"To karatunfa Ajb?"

"Nayi a can."

Murmushi yayi yace "Ajb rigima, ita Husna tayi nata homework d'in?"dan ya d'auke masa hankali.

"Aa headache takeyi."

Mik'ewa yayi tare da zuga gaban seat ya dafa goshinta yace "Subhanallah tasha magani kuwa?"

"Aa batasha ba tai bacci."

Cikin nuna damuwa ya mik'e zuwa d'akinsa dan d'akko mata magani, Maamii kuwa sai kallonsa take tana k'ara godewa daya had'a mata kan 'yayanta suke tausayawa juna da k'aunar juna, sosai Abdool ke nuna kulawarsa akan kannensa ga saukin kai, yakan wasa dasu sosai sannan ya tsawatar musu idan sukayi ba dai2 ba( _shine gaskiyar rayuwa_).



^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^




*SOKOTO STATE*
*Garin kilgori dake*


"Laure! Laure!! Laure!!!" Firgigit ta juyo tare da baro tagar ajin tazo gun mai kiranta tace "Delu ahe kece ina zakina halan?"

"Kekam Laure bakijin maganar Iya Hari, hi yassa kullum taka bugunki kaman ganga tase bataso kiyi boko, missa kika dagewa sai keyi, wane dadi agga boko?"

Dafa kafad'ar Delu tayi tace "Delu bansan missa Allah ya jarabceni dason boko ba, kullum inaji cikin raina zanyi boko kuma nayi alfahari dahi, amma bansan sai yauhe ba, duk ni gitto ta makaranta ji nikai kamar an damremin kafwa inji hena tsaya naji kara2" ta K'arashe maganar tare da zubar da hawaye.

Cikin tausayawa k'awar tata ta share mata hawaye tare da rungumota jikinta tace "kiyi hank'uri Laure da nuhar Allah zakiyi boko wata rana, yanzu ki d'auko turenki mu wuce gida tun kafin ki husata Iyaa Hari ta jibgeki tunda ba mutunci gareta ba."

Haka taje bakin tagar daga k'asa ta d'akko tiren gyad'arta, suka bar makarntar mai d'auke da 'yan ajijuwa da basu wuce biyar ba, suka doshi cikin gari.......



_Tirkashi to ma'abota karanta novel d'in Meryerm ko biyoni a sannu kuji da wanne salon nazo wannan karon_ love u friends=؞?










=؄?Meryerm Abdool=؄?
[6/30, 6:44 PM] =؄?Meryerm Abdool=؄?: =ؤ? ```ABDULMAJEED``` =ؤ?

(' *Servant of Majesty* ('



Na
=؄? _Meryerm Abdool_ =؄?


? *Pure moment of life writers*
P.M.L=ت?


```Jinjinar ban girma gareku zak'ak'uran marubuta, da girman kujerarku manyan mata masu duniya, gareku members of pure moment of life writers, d' more Greece 2 ur shinning elbow=ت?



=??? *Episode* 6? ?#=??



Da d'an jayawa kafin a isa cikin garin tafe suke k'awar tata naci gaba da bata shawara da k'arfafa mata gwiwa.

Gari wanda za'a kirasa k'auye kuma garin fulani kai tsaye duba da yanayin gine-ginenda ke cikin garin, amma da alama manoma ne kuma makiyaya dan ko'ina ka duba shukace tun daga dajin garin har zuwa cikin garin, kama da gero, Masara, maiwa, albasa, tomatur, ata, tattasai kai har noman taba sunayi, ga kuma dabbobin na ciwo, a takaice dai da alama ba talauci a garin.

Dai-dai k'ofar wani gida Wanda zance duk garin ba irinsa naga sun tsaya, nan k'awarta tace "to Laure ni zan isa gida saike hito anjima Dandali" ta fad'a tare da tafiya.

"Tau Delu ki gaida Gwaggo" cewar Laure tare da sanya kanta a soron gidan, amma kuma fuskar taf tashin hankali k'irjinta sai bugawa yake dan batasan yau kuma wane kalan zagi zata samu ba.

Wata dattijuwace zaune tsakar gidan tana tunka tsawo, bakace mai tsamuraren jiki, ba laifi fuskarta irin ta fulanice saidai ta tamure itama, ga taba ta k'unsa a bakinta redio gefenta tana jin wakar *Barmani toge* cikin sanyin murya tayi sallama.

Dagowa tsohuwar tayi ba tare da ansa sallama ba tace "to gantalalliya sai yanzu kikk'are gantalin naki, keman Laure anyi tambad'add'iyar yarinya yanzu tun abun Hantsi sai yanzu kika dawo mini."

"Subhanallah, haba Hari wanga bacin k'are dangi da kikai ma diyanga marainiyar Allah dami yayyi kama? Hari wai mi diyanga tayyi miki da baki tab'a nuharta da alheri ba se sheri?" Wani farin dattijo ya fad'a yana aje buta fitowarsa kenan daga bayi.

"Haba Ardo wai missa kullum kurkiiyarga tayyi min laihi baka gani? Saima nawa kaka gani sannan ka bini da ganin laifi, koni kabar yimin irin haka ai sai kasa ta hwandare dama yaya lahiyar kura bale tayi hauka" ta fad'a cikin nuna bacin rai.

Girgiza kai kawai yayi tare da cewa "Allah ya kyauta" inda sabo ya saba da halin Hari Sam batason gaskiya.

"Ramlatuna shiga daga ciki ki aje turen saiki kawomana ruwan alwala garka kejina 'yar Albarka" ya fad'a tare da ficewa daga gidan cike da tausayinta.

Matse hawaye tayi tare da shigewa d'aki ta adon aje tiren, da harara ta rakata tare da banka tsaki tace.

"Munahuka dangin mayyu tai ki dawo ki iskoni saike hwadamin inda kittsaya."...........



_tofa meye sanadin wannan k'yayyar? Nida Ku mubi a sannu harmu gano bakin zaren_>??=??



^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^



*KADUNA STATE*



*3 weeks later....*


Gabadaya sun fito waje domin raka Abdool zai wuce Sokoto saboda an kirasu, sanye yake da jean blue da shirt purple yana sanye da glass nasa as usual, left and right nasa yana rungume da Husna da Ajb, momynsu na bayansa, sai k'anwarsa Nihal data dawo Hutu week before tana rataye da lodge nasa.

Bakin motarsa suka tsaya ana k'ara bankwana, su Husna sun lafe jikinsa Sam basaso ya tafi saidai ba yadda zasuyi saboda tafiya ta zama dole...

"Abdool ka kula sosai ka tsare mutuncinka da kimarka, ka kula da ibadarka ka rike Addu'a sannan ka sada zumunci da 'yan uwanka kada ka nuna musu komai sai Alkhairi, Allah ya kiyaye hanya, ya Baku sa'a da nasara akan abinda kukajeyi."

Ba kad'an yaji dad'in addu'ar Maamii tasa ba, yace "inshaa Allah Maamii zan kiyaye, aci gaba dayi mana Addu'a, Addu'arki itace silar cigabarmu."

"Addu'a ba fashi Abdool Allah ya k'ara shiryaku baki d'aya."

"Ameen Maamii" ya fad'a sannan yace "my guy missing u" yace tare da rungumesu, suma rungumesa sukayi sukace "missing u too bro.

Dak'ar suka rabu yaja car d'insa cike da kewar familyn ya d'auki hanyar birnin Shehu..........



_wasa farin girki muje zuwa friends_ @&





=؄? Meryerm Abdool =؄?
[7/2, 11:55 PM] =؄?Meryerm Abdool=؄?: =ؤ? ```ABDULMAJEED``` =ؤ?

(' *Servant of Majesty* ('



Na
=؄? _Meryerm Abdool_ =؄?


? *Pure moment of life writers*
P.M.L=ت?


```Manzon Allah (S.A.W) yace:-```
*Yana daga cikin kyawawan dabi'un musunci mutum yabar abinda bai shafesa ba.*

( _Tirmizih da wadansu suka ruwaitoshi, daga hadisai arba'in_ )






=??? *Episode* 1? 1? ?#1? 5?



Saida ya biya ta Unguwar Rimi ya d'auki friend d'insa Hakeem Wanda shima a Skk zaiyi horsemanship nashi saidai shi pharmacy ne, t'uki yayi cikin Jean vitae hankali suna tafe suna sauraren wak'ok'in larabawa na *Mishary Raseed Alfasy* dama Abdool ba rigima, tun Hakeem na mitar t'ukin har ya hak'ura dan ba yadda ya iya da mutumin nasa, gashi shi yace bazaiyi driving ba, dole ya bisa a yadda yakeso.

Basu suka isa ba sai after ishaa, direct family house nasu suka wuce, estate ne guda, mai d'auke da compartment 5 mafi girma daga ciki naga sun dosa, direct main parlour suka sauka.

Da sallama suka shiga, wani dattijone zaune kan kujera, ga wasu samari gefensa alaman magana suke dukkansu kusan tsaran Abdool ne, cikin farinciki suka juyo yare da ansa sallamar, tasowa sukayi suka rungume Abdool da Hakeem tare da fad'in.

"Ur highly welcome home bro" sannan sukayi musabaha, shima cikin murmushi, yace "fatar na sameku lafia?"

"Alhmdllh" suka fad'a tare da k'arasawa gurin dattijon gaba d'aya, fuskarka d'auke da murmushi ko ba'a tambaya ba kasan yana farinciki da zuwan jikan nasa.

Kan hannun kujerarsa Abdool ya zauna tare da rungumesa yace "tsoho mai ran k'arfe kaga jiya kaga yau."

"Zanga gobe da yardar Allah kuma, likkita bokan turai yau kaina a sakkwato?"

"Sharri kayan kwalba, sai yau ka saba ganina a sokoton?"

"Kai bature kada ka wayance yaushe rabonka da garin?"

Sudai samarin da Hakeem sai kallon drama suke suna dariya babu mai barin ta kwana cikinsu.

Saida suka gama rigimarsu sannan aka gaisa.

"Abdulmajeed ya Maman naku da kannenka duk kuna lahiya dai ko."

"Lafiya qlau Alhaji sunce a gaisheku sosai."

"Kai madallah, haka akason ji, kai sama'ila kuje dasu ciki sud'an huta, kasan halin likitoci basu son wahala" ya fad'a yana kallon Abdool.

Smiling yayi "haba tsoho nida nike sabon jini saidai kai daka kwana biyu jini yayi nisa."


"Ho dan nemanga tahi ka dawo ka taho mu gwada kaga aikin tsohon kashi"

Dariya yayi tare da bin bayan su Hakeem da suka fice suna dariya yace.

"Rufamin asiri dattijo A d'auri kashi ko a bata igiya" ya fad'a tare da ficewa.

Shima dattijon dariya yayi yana maijin dad'in ganin jikan nasa da aka kwana biyu ba'a had'u ba..............




^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^




Sumui-sumui ta shigo kamar munafuka taje bakin randa da niyyan d'aukar buta tayi alwala, taji muryar Iya Hari tace.

"Tau jikan mayyu, waje Musa ciki Fir'auna kinzo kina wani Abu kamat ta kwarai kewai ga musulma, ki gama gulmarki kizo ki sameni saike bani labarin ubanda kika d'auka a makarantar bokoko da ki k'wuk'wema zuwa dudda na hissheki ciki, ko wani salon karuwancin na a haka eye."

Itadai shiru bata motsa ba bare ta tanka, inda sabo ta sama da irin wad'annan cin fuskar da zagi daga Iya Hari, Sam bata ragamata ko k'adan akan laifin da ba ita ta aikatashi ba, amma kullum a Kanta take saukewa.

"Oho ina magana keyimini tsaye k'ik'am kamar icce niddasa ko, kedai anyi shegiyar yarinya mai bakin hali, maza ki aje butan nan ungu ki kaima Lanti saura ki wuce wurin gantalinki da kissaba."

Cikin sauri hadda hard'ewa ta amshi ledar tare da ficewa da sauri kamar mai jiran cas, da tsaki ta bita tare da cewa.

"Tai ki dawo ki iskoni kici na jaki, bak'ar iri."


Tafe take cikin nutsuwa idan ka ganta ba zakace 'yar kauye bace, saboda tafita daban dasu komai nata a natse kamar wata babbar mace duk kuwa da k'arancin shekarunta.

Daga sama taji ana kiranta, ko bata juyo ba tasan me kiran nata, tsayawa tayi ba tare data ansa ba kuma bata juyo ba.

Wani hargitsatsen matashi ne ya tsaya gabanta, kalar irin ta 'yan daban fulanin nan bakinsa bak'i k'irin irin na 'yan sha, ido jajir kamar gauta.

"Waike Laure minana abbusa kanki, walle keci azzikin ina sonki daba haka ba hmmm khattt...." Yayi kwafa.

Itakam kallo kawai ta bishi dashi ba tare da tace uffan ba.

"Ke halan icce kike ina magana sai kallona kikai ko nayi miki kyauna" ya fad'a yana wani k'wanbewa.

Sanin halinsa idan ba maganan tayi ba ba barinta zaiyi ta tafi ba yasa tace.

"Jauro daga ina haka?"

Wani dad'i yaji ya lullub'esa dan ba k'aramin so yakema Laure ba shiyasa yake daga mata k'afa lokuta da dama ita kadaice weak point nashi, ko Abu ya had'aku da kace don Laure tofa yanzu zai sarara maka, duk kuwa da tsagerancinsa dan duk garin kowa shakkunsa yake saboda dan Sara sukane kowanne lokaci yana tare da makami, ganin badan arziki bane yasa Iya Hari amincewa da soyayyarsu da Laure, saboda kawai ta musguna mata.

Ardo yaji duk abinda ake ciki amma bai nuna ya sani ba, ya barsu yaga iya gudun ruwansu, abinda kawai ya sani bazai taba Aurar da marainiyar Allah.

"Daga daji nike, kehwa INA zakina?"

"Hmm gidan Gwaggo Lanti" ta fad'a a takaice, tare da juyar da fuskarta ganin irin kallon da yake mata na k'urillah.

"To..toh mutai in rakaiki?"

Ganin no way 2 escape yasa ta yadda suna tafe yana mata hira,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login