Showing 3001 words to 6000 words out of 17284 words
Chapter 2 - DAN ACABA Book Complete By Mrs Sadauki.txt
tambayar juna lafiyarsu,sai kasuwanci.
Ta ɗan sunkuya ta aje ruwan da ke cikin moɗar ƙarfe mai murfi, Basheer kuwa sai kallon ƙasa-ƙasa ya ke yi mata musamman albarkatun ƙirjinta wanda suke cike dam.
Kasancewar gidan babu wutar lantarki ya saka sam Badiya ba ta lura da yanayin Basheer ba,hirar su dai kawai suke ita kuwa sokuwa sai dariya ta ke.
Muryar sa tuni ta ɗan fara shaƙewa tsabar jaraba,yayinda gaban wandonsa tuni ya kumbura.
Yayi ɗan gyaran murya yace "Bad_baby anya ba gida zan je ba"ta ɓata fuska tace "yanzu sabida Allah har ka fara jin barci?Ni kuwa in ina tare da kai sam ban jin sa,ji na ke kamar na kwana a nan" Basheer ya zaro ido yace "ai kuwa yarinya da na saka ki kuka dan ba zan jure ba balle na ƙyale ki"
Abun ka da mai yawon tallar abinci tasha tuni ta gane mi take nufi,cikin rairaye murya tace "ai Kuwa dai da mun sa juna kuka bari ganin ka ƙato sai ka ga na fi ƙarfin ka" yanayin yadda tayi magana ya saka wutsiyarsa wani irin halbawa da ƙarfi yayinda ya ke jin wani abu zirrr ya na yawo a ciki kamar tsutsa.
Da sauri Basheer ya miƙe ya na jin marar sa na ƙullewa ita kuwa Badiya ta riko hannunsa da sauri har ta na buge ƙafa da kujera tace "Yayana dan Allah...."ba ta ƙarasa ba ya ɗora bakinsa kan laɓanta.....
*Masu tambayar nawa ne kuɗin book 200₦ kacal duk wanda bai karanta ƊAN ACAƁA 🪶 ba an bar sa wannan ya sa na saka kuɗi kaɗan ,ƴan uwana ƴan Niger a bar ƙorafin haka ku turo carte airtel ta 200f shikenan ko😂*
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 08066268951
[16/07 à 10:54] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶
```romantic story```
*MRS SADAUKI 💫✍🏻*
*☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
________________________________________
🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴
BONNUS
DUK MAI SON LITTAFINA NA KUƊI YA ZO AN YI ARAHA AN HANA BASHI,ZAN YI RAGI DA DUK WANDA ZAI SAYI BIYU LOKACI ƊAYA LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA : *KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, TUZURU, MATAR MAHAUKACI, SADAM, ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, ƘADANGARUN BARIKI, KABEWAR KAN KABARI* ƳAN NIGER BOOK BIYU ZA KU SAME SHI A 500F KACAL WANDA YA SHIRYA YA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP +22795045822
*PAGE 5_6*
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 08066268951
A hankali ya lalabo halshenta ya fara tsutsa yayinda ya riƙe ƙugunta da hannu guda,yawun bakinta ya ke sha ya na fitar da wani sauti kamar tsotsar romo😆 Ita kuwa Badiya banda rawar jiki babu abinda ta ke.
Tuni pampon Basheer ya fara ɗiga a sannu ya ke ɗan jin sha'awar sa ta lafa,ya cire bakinsa ya na mai sakin ta.Da sauri Badiya ta nufi can cikin gida dama cikin soro ne suke,Basheer ya shafi ƙirjin sa kafin ya fito ya nufi na su gidan.
Ya na isa ya tarar tuni Inna tayi barci,ɗakin sa ya wuce direct ya ƙaga sakata.Kayan jikinsa ya rage sai murmushi ya ke ya na jin wani nishaɗi yayinda wutsiyarsa ita ma ke na ta bidiri,da sauri ya zare gajeren wandon ya fara biya ma kansa buƙata sai kuma yaji sam wannan bai yi masa ba.
Sabulun wankansa da yayi ɗan laushi ya yi ma huda kafin ya kamo hajiyarsa ya rinƙa sakawa tamkar mai yin sex,wani nishi ya ke fitarwa tare da ɗan sauti ya na cewa "Badi.. Badiya yauwa an babyta yes!yes!"ji ya ke tamkar da Badiya ya ke having sex kafin wani lokaci sabulu ya rabe gida biyu saboda yadda ya ke shigar da da sauri ya na son ya rinƙa jin hajiyarsa na shiga ta na fitowa.
Ya zubar da guntayen sabulun ya cigaba da hannu,can ya fara fitar da sperm ( a cikin littafin ABINCIN WANI GUBAR WANI mun faɗi kalolin mata guda huɗu MAI ƊAN DABINO,ƳAR TSAKA, GAME DUKA,ƳAR TSAKA da yadda siffar su ta mata take yadda namiji zai iya ya gamsar da ita ,🤔 to shi kuma namiji fa ?maza kala nawa ne ta yaya mace za ta gane irin mijin ta?🥲 ina son ji a comments Please *ga masu son jin labarin siffofin mata 4 za su iya tuntuɓa ta)
Jikinsa ne yayi sanyi ƙafafunsa suka gaza ɗaukar sa,dakyar ya samu ya kwanta ya jin cinyoyinsa kamar ba na sa ba,tsawon lokaci kafin magudanar jininsa ta fara aiki.
Ya ja doguwar ajiyar zuciya ya na sakin murmushi,karon farko a rayuwar sa da ya taɓa jikin mace har ma yayi kissing nata.A zuciyarsa kuma tunani ya ke ta yadda abun zai kasance in daga kwance ne ba'a tsaye ba,ya shafi jijiyarsa yace "kai Badiya za ki sha daɗi irin abar da mata ke so ke Allah ya hore maki miji mai irin ta,Allah sa ke ma ki na da ruwa sosai kamar ƙorama na shiga nayi facakali hhh"sai kuma ya sauka daga gadon ya saka jallabiya a hankali ya buɗe ɗakin yaje yayi wanka.
Washegari
Tun da safe Basheer ya nufi kasuwa kasancewar ogansu yace ya basa hutun kwana uku sai kuma wata talata shi da komawa aikin gini.
Kasancewar Basheer bai da girman kai haka yayi aron baro ya fara yin dakon siminti da duk wasu kayan nauyi wanda mutum ba zai iya ɗauka ba,sosai ya samu kuɗi kuwa.Shagon inda ake sayar da waya ya nufa,ya zaɓi ta 5k sannan ya sayi sabon layi sai da ya tafi gida yayi wanka ya kaiwa Inna ɗan abun da ba'a rasa ba sannan ya nufi gidansu Badiya .
Daga ɗan nesa ta ke ƙare masa kallo,sanye ya ke da riga fara irin ta cikin gwanjo sai wani koɗaɗen jeans bleu amman sosai kayan suka yi masa kyau saboda yadda suke fes babu datti.
Ya saki murmushi yace "ƙaraso mana An Babyna ko tsorona kike ji"ta girgiza kai kafin ta iso gun sa "ina wuni Yayana?" Cewar Badiya ,Basheer ya washe baki yace "lafiya lau Badbaby ya kike ya su Mama?" "Duk lafiyar mu lau"ta amsa masa wayar da ke cikin kwali ya miƙa mata,ta kalle sa kafin ta karɓa ta na jiran bayani.
Ɗan matsowa yayi daf da ita yace "waya ce na sawo maki dan na rinƙa jin muryar ki jiya da kika tafi kika bar ni kamar nayi kuka"ya kwaɓe baki a shagwaɓe,ita kuwa murmushi tayi sannan ta ɗan ja baya kaɗan tace "Ya Basheer wai miyasa kake barin gemun ka haka dayawa?" Ya shafi sajen kafin yace "in ba ki so ai sai naje a cire min"cikin jin daɗi tace "Allah kuwa da sai kafi kyau" Basheer kuwa jin kamar yanayin sa zai canza ya saka shi yi mata sallama tare da alƙawarin zai kira ta.
_______ADS
UNIVERSITY MARYAM ABACHA shahararriyar Jami'a wacce ta haɗa students ɗin ƙasashe da dama,Jami'a ce ta ƴan gayu da ƴaƴan masu kuɗi.
Duk inda ka wulga ƴan mata ne da samari tamkar a garin Turai saboda yanayin shigar su,babu wanda ya damu da wani kowa harakar gaban sa ya ke.
"Ameer ya kamata ka ɗana tarkon ka a kan tsuntsuwar can ta tsakiya,dube ta yadda ta ke ɓulɓul da ita tamkar kazar gidan gona wannan da ganin ta za ta yi mai"Fuddal ke faɗa ya na nunawa abokinsa wasu ƴan mata uku da suke tafiya su na hira cike da nishaɗi.
Wanda aka kira da Ameer ya ja wani ɗan iskan gemun sa na gayu kafin yace "ƴar cakwai da ita amman ban taɓa ganin ta ba sai yau" Fuddal yace "baƙuwa ce ƴar 1ère année (ajin farko) tun jiya na haɗu da ita lokacin da Babanta ya aje ta a mota ya na yi ma DG bayani" Ameer ya tashi tsaye ya na gyaran wandonsa na jeans da ke ƙasan ƙugu kamar zai zumbule kafin yace "ya kamata kam mu samu haɗuwa bari na tafi"ya nufe su ya na tafiyar gayu.
"Ƴan mata ji mana"ya faɗa duk suka yi tsaye sauran sai wani murmushi suke suna jin daɗi Ameer ya tsayar da su yayinda ɗayar ta kawar da kai ta na kallon sama.
Kafeta yayi da ido na wani ɗan lokaci kafin yace "halan ke baƙuwa ce?"ba ta ko waigo ba balle ta sa ran da ita ya ke,Farida ce ta ɗan zungureta tace "Sheera da ke fa ya ke"wacce aka kira da Sheera ta waigo ta zube dara-daran idonta irin na mage akan sa a take ta saki wani murmushi wanda ya bayyanar da fararen haƙoranta wanda suka jeru ras a tsakiya suka fitar da ƴar madaidaiciyar wushirya.Yadda dimple ɗinta ya lotsa shi ya fi tafiya da hankalin shi,ta nuna kanta tace "wai Ni?hhh "kafin kuma ya bata amsa tayi gaba ta na jujuya manyan hips ɗinta.
"Kayi haƙuri ba ta san ka ba ne amman zan yi mata bayani"cewar Farida ,Maryam ta ƙara da cewa "ka san baƙuwa ce jiya ta zo kuma har yanzu ba ta saki jikin ta ba" murmushi kawai yayi tare da jinjina masu kai.
Sheera na isa ɗakin su ta haye gadonta ta na mai latsa waya,ƙawayenta suka shigo dukansu a hasale.Farida wacce ta mutu tun tuni da ciwon son Ameer tace "Sheera lafiyar ki kuwa kin san waye shi?to ɗan gouverneur ne ki tsaya kawai ki ci arziki gun hadaɗen gaye"
Sheera ta tashi zaune tace "Ni ban buƙatar kuɗi amman in ku kuke da buƙata zan biya ku amman da sharaɗin za ku biya min buƙata ta"duk suka kalli juna,ita kuwa ta ɗaga gira ta na mai cigaba da cewa "Ni namiji bai taɓa burge ni ba,hasali ma ban sha'awar su amman ina son jin mace cikin ƙirjina ina matsa breast ɗinta washhh"ta ƙare ta na fitar da wani sauti haɗi da lasar baki.
Farida ta zaro tace "wai lesbian?to ai wannan ba matsala ba ne in dai za ki ban kuɗi dayawa ni dama budurcina ne ban so na rasa"jin haka ya saka Sheera yin tsalle ta rungume Farida kafin ta yi mata kiss a goshi, Maryam tace "nima zan yi amman ina tsoro an ce in an saba da wuya mutum ya iya bari" Sheera ta ja tsuki tace "duk ƙarya ce ai da zarar kun yi aure shikenan,nima ban taɓa yi ba kawai dai ina kallon video ɗin su ne tun shekaru biyu da suka wuce"
"To nawa za ki rinƙa ba mu?"cewar Farida , Maryam kuwa dariya tayi tace "to mayyar kuɗi" Sheera tace "kun ga mu je gidan mu zai fi a nan wani zai iya shigowa"duk suka fito direct wajen parking suka nufa suka shiga motar Sheera ,ba su wani jima ba suka iso ƙaton gidan.
Ba kajin komi sai kukan tsuntsaye haɗi da ƙamshin furanni, lokacin da suka shiga falon tamkar ƙauyawa haka suka tsaya kallon kyawunsa gami da tsaruwar sa.
Can samen bene Sheera tayi masu iso wanda can ne ɗakin ta "ina Mamar ku ta ke?" Maryam ta tambaya,Sheera wacce ke cire kaya ta ɗaura towel tace "ta na wajen aiki mana ma'aikaciyar Bank ce"duk suka buɗe baki tace "Yes!shi kuwa Daddy ɗan kasuwa ne sannan kuma ya na aikin jarida" "kin ji daɗin ki Sheera mu Ubanin mu ƴan kasuwa ne amman kuɗin na su iya su suke cin su yanzu a haka wa zai ce mu ƴaƴan masu kuɗi ne" dariya kawai tayi kafin tace "zan shiga wanka ko mu shiga tare?"suka kalli juna kafin su miƙe su ma su yi fatali da kayan su.
Wanka suke amman ba ka jin komi sai ihun su da dariya,can suka fito.
Duk kan gado suka baje yayinda Sheera ta fara aikin tataɓe su ta na nishi,ita burin ta ya zamana ita ce za ta ɗauki rôle ɗin namijin.
Bayan sun gama shiƙar su suka yi wanka Sheera ta sallame su,kwanciya tayi ta na jin wani nishaɗi yau dai ta kasance da mace kamar yadda ta ke buri.Youtub ta shiga ta kamo shannel ɗin su ta ƴan lesbian an kuwa ɗora sabbin video,ta na kallo a haka har barci ya ɗauke ta.
A ɓangaren Basheer kuwa sosai wata irin shaƙuwa ta shiga tsakaninsu,Badiya kullum cikin lissafin kwanakin aurensu ta ke musamman yanzu da Basheer bai da aikin yi sai yi mata hirar sex wanda kusan kamar cikin jinin maza ya ke.
Sai shagwaɓa ta ke zuba masa shi kuwa ya riƙe wayar gam yayinda hannunsa ya ke aikin da ya saba na matsa da shafar 🍌 ji ya ke tamkar ya janyo Badiya ta wayar.
"Ranar farkon mu sai kin yi kukan daɗi dan sosai zan jiyar da ke daɗi na fita hankali"
"Yayana aka ce daren farko da zafi"
"Wa ya gaya maki?ai vaseline ake sawa yanzu kuma duniyar da ta waye har gel mai kama da sperm ɗin mata ake sayarwa kin ga sai na sawo na labta maki" ta turo baki tace "a'a ni da ruwa na"wani irin zirrr yaji ya gyara kwanciya gami da rage murya yace "dagaske babyta ki na da ruwan ni'ima sosai?"kunya tambayar taji sai kawai tace "uhum!" Shi kuwa har wani abu ya ke ji ya na masa yawo yace "please babyta gayamin zan shan in ƙoshi kenan?"cikin kunya tace "ka sha kuma?"yace "eh mana ko ba ki san ana shan caɓo ba hummmm!"ya lashe baki ya cigaba da cewa"ji na ke kamar na gan ki a gadona na gwale ƙafafun ki na kafa kaina"ƙittt ta kashe kiran ta na jin wata irin muguwar sha'awa,rasa inda za ta sa kanta tayi kawai ta shiga.....🥴
Basheer kuwa pilow ya rungume a ƙirji ya na huci gami da gurnanin masturbation...........
*Duk mai so tayi transfer ta 200 ta wannan account ɗin 0039161883 Bala Maryam Mikailu Starling Bank sai ki yi screenshot ki turo da shaidar biya ta WhatsApp* +22795045822 ko kuma katin MTN,ƴan Niger kuma carte airtel ta 200f.
Masu tambayar VIP group duk mai so zai biya 1k haka mai buƙata a rinƙa basa ta PC 1k ne🥲
🚷DUK WACCE TA BIYA KUƊI TA GA BAN SA TA PAID GROUP BA TA MIN MAGANA
Jikar Rabo ce💫
[16/07 à 14:11] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶
```romantic story```
*MRS SADAUKI 💫✍🏻*
*☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
________________________________________
🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴
BONNUS
DUK MAI SON LITTAFINA NA KUƊI YA ZO AN YI ARAHA AN HANA BASHI,ZAN YI RAGI DA DUK WANDA ZAI SAYI BIYU LOKACI ƊAYA LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA : *KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, TUZURU, MATAR MAHAUKACI, SADAM, ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, ƘADANGARUN BARIKI, KABEWAR KAN KABARI* ƳAN NIGER BOOK BIYU ZA KU SAME SHI A 500F KACAL WANDA YA SHIRYA YA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP +22795045822
*PAGE 7_8*
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 08066268951
"Ya Basheer ka bari kar wani ya shigo" Badiya ta faɗa ta na ƙoƙarin janye hannun Basheer da ke son shiga ƙarƙashin hijab ɗinta,murya na ɗan rawa yace " Babyta babu wanda zai shigo, kuma kin ga akwai duhu sosai babu wanda zai gani juste taɓawa ne zan yi" ba dan ranta ya so ba ta barsa ya saka hannunsa cikin hijabin ta,sanyin tafin hannunsa ya ratsa fatar cikinta kafin taji dirar hannun sa kan na shannunta.Tamkar burodi haka ya ji su,a hankali ya fara matsawa kafin yayi ƙoƙarin fito da shi daga cikin riga,da sauri ta miƙe shi ma ya tashi ya na mai haɗa ta da bangon soron gidan su (jaraba wannan ya fi WALEED na cikin littafin TUZURU😂)hijabin ya ɗage tare da saka kansa ciki yayi caraf da nipple ɗinta,wata ƴar zabura tayi ta na mai danna kan Basheer😆
Hips ɗinta ya ke shafa kamar aikake,ita kuwa baiwar Allah sai zarar ido take duk yawon tashar da tayi ba ta taɓa shiga wannan yanayi ba.
Ya sake ta ya koma ya zauna ya na mayar da numfashi,sai yanzu ya ji kunyar abinda yayi bai san ko miyasa ba bai iya controling kansa.
"Wai saura kwana nawa bikin mu lissafi ya ɓace min?"ya tambaye ta,Badiya ta samu wuri ta zauna ta na mai basa amsa da "wata ɗaya da kwana bakwai" Basheer ya shafi gefen wuyansa yace "ina ga fa doli a jawo ranar bikin nan dan wlh ba zan iya haƙuri ba" Badiya ta waro ido tace "ka rufa min asiri har yanzu ba'a ida kayan ɗakina ba" "sai a kawo daga baya,in dai an ɗaura ko a tabarma ne za mu kwanta"
"Yayana wai saurin duk na miye?kayi haƙurin shekaru sai na ƴan kwanaki ba za ka iya ba?"duk da ya na cikin duhu bai hana Basheer hararenta ba kafin yace "ba ki ga irin halin da na ke ciki ba ne?Yanzu haka ji na ke kamar na haye ki nayi ta..."sai kuma ya ƙyale saboda nauyin kalmar,ta ja dogon numfashi tace "Allah to ya baka lafiya" a hasale yace "au !Marar lafiya ne Ni?ok yayi na gode"kawai ya tashi ya fita direct gidan su ya nufa ita kuwa Badiya sai ƙoƙarin kiransa ta ke amman ya na kashe kiran"
Da sallama ya shiga gidan,Inna ta amsa daga can ɗakin ta.Abinci ya zuba ya ci kafin yayi wanka ya ɗauki Alƙur'ani ya fara karatu,a sannu ya fara jin zuciyarsa na masa sauƙi.
_____ADS
Sanye ta ke cikin riga da wando iya cinya,kunnenta ɗauke da abun jin sauti sai gyaɗa kai take ta na mai watsa ma tantabaru abinci.
Iskan da ya fara kaɗawa ne ya sa baƙar suman kanta ta fara yin sama, Mamy da ke bayanta ta ƙaraso ta na mai cewa "Sheera ya kamata ki shiga ciki kin ga hadari ya taso kin san kuma fatar ki ba ta son ruwan sama yanzu ciwon ki zai tashi" Sheera ta juyo murmushi ɗauke da fuskarta tace