Showing 18001 words to 21000 words out of 25350 words

Chapter 7 - BANFARGA BA BOOK COMPLETE BY AISHA JB.doc

realizing a jikinta haka nada kyau Shan magani barkatai Yana da illa sosai dan Haka a kiyaye ko kuma kuna gama sex da Sai kisha panta Mara sanyi or ki jika masoro da zaran kun gama sex sai kisha Ko Kuma kije kiyi fitsari duk wanan hanyace na Hana d%??jukar ciki .)_

Haka ya ringa surutai Yana Buga kofarta har ya gaji ya zauna a kasa jingina yayi da kofar a Haka har barci ya d%??juke shi Minaty ta kasa zaune ta kasa tsaye duk Bata cikin hayyacinta tana shiga Gida d%??jkinta ta nufa Nan taga sabuwar wayarta gata Fara kyakyawa gwanin sha'awa harara ta balla Mata Lokacin da ta tuna maganar Yusrah sai da taji hawaye da sauri Yarinyar ta taso tare da fad%??jn %??money are u okay ?%??? Wani mugum kallo ta auna Mata cikin daka tsawa tace . %??mwar zuma d%??jn maza tattara kayanki Ki bar Nan kafin na illata ki %??? da sauri Yarinyar tace . %??messu Anya lafiyar ki kuwa madam ya Zaki kore ni bari na Kira Big Hajiya tazo %??? (matar Baban Minaty) kafin ta fita taji an wani fusgota da karfi tana juyowa Minaty ta watsa Mata mari %?ne ba Big Hajiya ba uwar ta Zaki Kira ita ta kawo ki%??? girgiza mata kai yarinyar tayi Cikin zafin Rai ta tunkud%??jta waje tare da watsa Mata jakar kayanta,

Kullun Sai Minaty taje Bata aiki sai buga kofar Yusrah ama Bata kulasu gashi yau kimanin wata biyu Kenna tana kulle a d%??jki anyi anyi kofar ya bud%??j yaki bud%??jwa Gabad%??jya Yusuf ya rame in ka gansa sai ka tausaya masa Kowa na gidan Babu mai cin Abinci barin ma Mimi domin tafi kowa shiga damuwa momy kuwa ba'a Magana dan nata yafi na kowa dan tana cikin tsananin tashin hankali yau da huri Minaty tazo Gidan haka ta Tarar Gabad'ayansu Suna bakin kofar Yusrah kaman kullun Suna had%??j ido da Yusuf ta watsa Masa wani irin mugum Kallo kawad da kansa yayi mutumin da suka shugo tare ne ta nuna Masa kofar Tare da bashi umurni ya balle aikuwa cikin mintuna kalilan ya balle kofar ture Junansu suka Fara kowa naso ya fara shiga yaga Halin da take ciki da sauri Yusuf ya bangaje kowa tare da shigewa dakin da wani mahaukacin Gudu Yana karasawa cikin daki ya tsaya cak hango Yusrah yayi a can karshen Gado jikinta sanye da hijjab Gabad'aya Bata motsi kwance take tana kallon sama ga d%??jn cikin jikinta da yamata d%??js yayi d%??jn tsini duk ta rame d%??jkin yayi kaca kaca sai wari da karnin amai d%??jkin yake momy CE ta karasa da gudu tare da rumgumarta tana jijjigata Mimi ma Gurin ta nufa tana jijjigata tare da Kiran sunanta Amma shuru Bata motsi Minaty ne ta hango yanda cikin Yusrah ke juyawa da sauri tace %??maskiya ya kamata muje asibiti%??? Gyara muryan Granny suka ji daga bayan su tare take da Dr Saddika %?nasai anje asibiti ba ga Likita sai ta dubata%??? cewar Gran karawa kan gadon Yusuf yayi da k'arfi ya finciketa daga hannunsu fita yayi da ita tare da sakata a mota momy nata kwala Masa Kira Amma yayi banza dasu a guje yaja motar suma mota suka shiga tare da bin bayan sa, Wani irin mugum gudu taye kamar zai tashi sama.....

*Zaku jini shuru 2 days saboda zanyi tafiya bana jin dad%??j Inna bukatar Addu'ar ku nagode sosai*

Ga Group nan na Bud'e sabida ku masoyana





FARHAT
7/16/20, 3:30 PM - FARHAT UMMY BILAL??P0???_: *_A??? BAN FARGA BAA??{*

A?a??nA???

?^???[(F.J.W.A)


19%???.

*Nagode sosai da Addu'oinku na i'sa lafiya??c*


Cikin fargaba da tashin hankali suke bin motarsa Gabad'aya Hankalinsu ya gama tashi ganin i'rin Gudun da yake zubawa a Kan titi a wani tsadaden Asibiti ya tsaya da motarsa bai ma shiga da motar ciki ba domin a ganinsa Bata lokaci ne fitowa yayi ya d'auketa da gudu yayi cikin asibiti yana kwalawa nurse Kira da sauri suka fito ganinsa da Mara lafiya ne yasa d'aya daga cikin su komawa ba'afi minti 1ba, sai gata da gadon tura Mara lafiya Zuwa tayi da niyar Karban Yusrah wani banzar kallon daya watsa Mata ne yasata jan baya da sauri cikin )?a)?)?ausar murya yace %? nnna Doctor Dr...?%??? Dr Saddika da fitowar ta Kenan ya sata fad'in %??mubahanalillah mai'yasa meta ko Haihuwan NE?%??? A hankali take bud'e idonta tun tana ganin dishi dishi har ta bud%??j su fesss Ak'an fusk%??jnsa, dafe mararta tayi a hankali ta motsa labbanta alamar son yin magana ganin Haka yasa ya kai kunninsa daiO?n bakinta %??man mutu cikina sai juyi yake yi%??? ta karasa maganar Hawaye na wanke Mata fuska a hankali ya nufi d%??jkin da Dr ta nuna Masa dai-dai lokacin da su Mimi suka karaso gurin d%??jurata yayi akan gadon kallonsu Dr tayi kafin tace. %?nud%??jn bamu guri...%??? bai Bari ta karasa ba yace %?nabu inda zamu...%??? kallon tasana Minaty ta watsa Masa
Taski yayi yana watsa Mata kallon banza,
girgiza kai Mimi tayi domin Duk abinda sukeyiwa junansu tana ankare dasu a hankali ta kama hannun Baffa da granny suka bar d%??jkin Dad ma Hannun Yusuf ya kama suka fita d%??jki ya saura daga momy sai Minaty a hankali suka karasa bak%??jn gadon Zuwa wannna lokacin Yusrah ta galabaita duk ta fara fita daga hayyacinta Momy tace %??maddika haihuwace wai ko menene?%??? lumshe ido Saddika tayi tare da jingina da bango a hankali tace %??maihuwa ce Amma bazata i'ya haihuwa da k%??jnta ba, Addu'ar ku muke bukata Momy%??? ta karasa maganar tana share Hawayen fusk%??jnta,
Jiki a sanyaye momy ta nufi gadon da take a Hankali take Magana bayan ta Kama hannunta %??maby ki yafe min kinji Pls nasan ban tsaya na kula dake yanda ya kamata ba, maganar Granny gaskiya ce, da take cewa Ban farga ba..?? gaskiya maganar Haka ne dana farga da ban barki a gida cikin part d%??jnmu ke d%??jyaba, ashe maganar ki abin lura ce duk lokacin da zani aiki kina cikin damuwa da tashin Hankali ashe....Ashe... Kinsan abinda kike fisk%??jnta%??? kuka ne ya kwace Mata %??momyna Baki min komai ba, inna kaunarki sosai banji tsanarki ko kad%??jn a Raina ba.. nasan Haka Allah ya kaddaramun nasan kuma ni ba mai tsawon rai bace momy inna ji a jikina bazan kuma rayuwa a cikin ku ba,
Inna jin wani i'rin a jikina inna ji kamar zuciyata zata fashe an Bata min budurcina bani da wani Amfani i%??jan na rayu wa zai Aure ni wa zai Soni ?%??? lumshe ido tayi hawaye na gangarowa a k%??jn fusk'anta, %?nani da wani Amfani momy domin duniya ta i'sheni Bata Raina bani da wata kima yanzun inna rayu zan dawwama cikin k%??jnci da bak%??jnci anyi min mugunta abin bak%??jnciki Yayana uwa d%??jya uba d%??jya Duk Ak'an rashin samun kulawar iyaye Haba yaza nayi...! yanuzun fa ciki gareni har wata d%??jdd%??jya wata Bakwai tsaban tashin hankali cikin bai k%??ji haihuwa ba za'a fid%??jni ya Allah kayi gaggawar d%??jukar raina Rabbi karka barni na Kara a cik%??jkk%??jn mintis a duniya Allah yasa d%??j ko %??jar da zan Haifa ya rayu ko ta rayu ya Zama lzina ga Iyaye masu i'rin Halin ku momy Amina inna sanki kamar 'yar uwata domin sanki a jinina yake pls ku fita ku barni kawai..%???

Kuka suke sosai Gabad'aya zuciyar likitocin ya karye sunji tsananin tausayin su haka suka bar d%??jkin kowa na sahrar kwalla %??mllah Sarki Nima sai da na share kwalla domin na tuna da wani Abu ...lol%??? cikin gaggawa aka had%??j kayan Aiki Zaman dirshan Yusuf yayi Yana kuka wiwi domin tayi mugum bashi tausayi lokacin da ya ganta za'a shiga da i'ta dak'in tyata granny ma kuka sosai take i'ta so take taji makasudin labarin .... So take tasan Taya Haka ya kasance ? Suna zaune shuru kusan awa d%??jya ba Labari can Dr ta fito daga d'akin da sauri suka nufeta cikin rawar murya Minaty tace %??mr ya take ?%??? kallon su sosai Dr tayi ganin yanda suka Zama wani i'rin kamar sune masu nakudar ajiyar zuciya ta sauke kafin tace %??mn cire Mata 'ya mace... Yanzun za'a Gyara su kafin ku shiga kuganta%??? cikin minituna kalilan aka gama komai Nan aka kaita d%??jkin hutu gbdyn su suka shiga d%??jkin kwance suka isk'eta tana zubda hawaye Koda suka Gama shugowa idanunta ta watsa Masa Nan shima ya tsaya kallonta a hankali yazo tare da kama lallausar hannunta, wani kuk%??jn bak%??jn cikine taji ya kwace Mata daga ta fara wani i'rin mugum shaguwa wani mugum tari tayi Nan take sai ga jini a matukar firgice yayi k%??jnta da niyar kamata wani mugum tsawa Mimi ta watsa masa babu shiri ya ja birki... Kukan yariyar ne ya ankarar dasu sai yanzun suka ma tuna da jaririyar Dr ne ta d'auke ta tare da mikawa Yusrah girgiza Mata Kai Yusrah tayi tare da kawad da idanunta gefe ganin yarinyar sak Yusuf hannunta na dafe da Kirjinta wani i'rin juya kai take tare da fashewa da wani mugum kuka Saddika tace %?nar%??ji yarki ki Bata Nono Tasha Karki ce Zaki horata domin Bata san komai ba%??? Da kyar Yusrah ta i'ya furta %??mata ko k%??jnwata ...%??? Mika Hannun tayi tare da Kar%??jan yarinyar Minaty tayi wa alamr tazo cikin sauri kuwa tazo Kama hannunta tayi sosai tare da Mika Mata Jaririyar %?na Baki i'ta halak malak ki lura min da i'ta Inna rokon Allah ya rayata ya kuma shiryata burina d%??jya yanzun shine Naga Andaura Miki Aure keda Yusuf kuma yau nake so yanzun yanzun nake so ......wani mahaukacin tari ta fara yi ba kakkautawa i'danunta ta runtsa da k'arfi tana matse Kirjinta domin tana ji kamar yaji aka dasa Mata a Kirjinta a hankali ta zaro wani Farin takarda jikinta wani i'rin Bari yake Mimi ta mikawa kafin Mimi ta karaso inda take taga Hannunta nayin kasa a hankali da mugun gudu ta karaso tare da ri)?e ta sosai %??mimina in...n.a sanki sosai Inna sanku duka ku yafe min na yafe muku ku min Addu'a ga Yarinyar Nan A kula da i'ta Kar a barta Kar a banzatar d i'ta ....%??? Kallon fusk'an kowa tayi tana sake musu murmushin karfin hali tsayar da kallonta tayi a k'ansa a hankali tace %?nurina kawata in har sonda kake i'kirarin kana min na gaskiyace ka Auri Amina domin da i'ta ka dace kun dace da j..u.n.a%??? Lumshe i'dunuwa ta fara yi a Hankali ta fara furta kallamar %??ma%??jlahaillallahu....%??? da sauri momy tayi kanta tana Kiran sunanta Ama inah Rai yayi halinsa fusk'anta kwance da murmushi kamar ka kirata ta Am'sa timmmm sukaji fad%??jwar Abu a kasa Suna juyawa sukayi arba da Yusuf shima ko numfashi baya yi da Sauri Dad yayi k%??jnsa Mimi kuwa mutuwar tsaye tayi.....


*Wayyo Yusrah ta Ubangiji ya Miki Rahama*


Washhhh


Muje Zuwa


*FARHAT*
7/16/20, 3:30 PM - FARHAT UMMY BILAL??P0???_: *_A??? BAN FARGA BA A??{*

A?a??nA???

?^???[(F.J.W.A)


20%???.

*Sorry to say is Tru life story, sabida wani dalili naki fad%??j tun a farkon Labarin, Alhamdulillah Everything is Normal now Allah Ya gafarta Mata da Baby Nimha*


Jijjigasa Dad yake Amma ko numfashi bayayi gabad'aya asibitin ya hargitse da kuk%??jnsu duk wanda ya gansu yaji abinda ya faru saiya tausayawa wannna familyn da kyar da taimakon likitoti Yusuf ya farfad%??j da wani i'rin kuka ya farka sai ambaton sunanta yake %??musrah Karki min Haka pls Karki barni bazan i%??ja rayuwa ba tare dake ba, bazan taba i'ya Tarayya da wata mace bayan ke ba, kece cikar muradi na wlhy Ban farga ba... Bansan k'anwata bace ke, bansan cikinmu d%??jya ba wayyo Rayuwa wannna mummunar lamarin da mai yayi Kamat? Wlhy gwara Nima na mutu da in rayu%??? kuka sosai yake Minaty ma kuka take ga Jaririyar ma sai kuka da tsotsar hannunta take.
Har aka nufi da gawar Yusrah gida har aka Mata wanka Aka kaita makwancinta Yusuf bai dawo dai dai ba kowa sai da ya tausaya masa suna dawowo Baffa ya je ya samo kanin Mahaifin Amina kasancewar Mahaifinta ya rasu Nan ya shaida Masa komai ya tausaya musu matuka tare da musu ta'aziya Nan babu Bata lokaci ba yaje ya sanar da yan uwa Kowa yayi na'am da hakan an d%??jura Auren Amina tare da Yusuf Ak'an sadaki dubu hamsin Baffa yace basa bukatar komai godiya Kanin Mahaifin Amina ya musu sannan shida sauran Yan uwansa suka nufi Gida.
%?(nayyo Duniya shikenan yanzun babu kawata Aminiyata kawar kirki kawar Arziki kawar da ta zamemin tamkar Yar uwa Yusrah ! Yusrah !! Ubangiji ya Miki Rahama Rabbi ya haskaka makwancinki wayyo Allahna wayyo ni Amina shikenan nayi rashi wai nine yau aka d%??jura min igiyar Aure har uku nice na Auri mutumin daya kuntatawa kawata nice na Auri fasiki ban taba Zina ba, nasan Inna mu'amula da Mata ban taba aikata fasik%??jnci dana miji ba wayyo ya zanyi kawata na cika Miki burinki zanyi komai inhar zai faranta ranki zanyi komai inhar zaki ji dad%??j%??? Magana take dakyar yake fita sakamakon kuk%??jn daya ci karfinta kura Mata ido jaririyar tayi tana kallonta can Kuma sai ta saka wani i'rin kara da wani i'rin mugum gudu Yusuf ya nufo d%??jkin Daman Yana cikin Gida Baffa na fad%??j Masa yanda d%??jurin Auren ya kasance tsintar k%??jnsa yayi cikin wani i'rin bakin ciki da Kunci bai Kara jin bacin rai ba sai da Mimi tace anan zasu zauna Kuma a part d%??jnsa shinda d%??jkinsa ciki d%??jya ne shine za'a wani kakuba Masa wannna jemammiyar mai fisk%??jn saniya yarinyar da ko dariyarta bai taba gani ba, _(wayyo kuji fa Daman kasa son ganin dariyar ta, wa yaga omer da zeera...)_

Wani i'rin banko kofa yayi ransa a had%??j ya karasa inda take tsaye tana jijjiga yarinyar da har yanzun Bata Sami arzikin wanka ba gashi i'ta Kuma Bata San yanda zatayi Mata ba, domin Bata i'ya wankan yara ba i'tama kuka take sosai cikin had%??j gira yace %?nani i'ta %??? wani i'rin juyowa tayi tare da watsa Masa kallon tsana %?nkan me Zan baka i'ta? Ko 'yarka ce kasan zafin ta ne ?%??? nufota yayi ya kok'arin fincike yarinyar wani i'hu Minaty ta saka Nan kowa ya yo d%??jkin da sauri momy ta watsa Masa Mari Marin da yaji har cikin ransa domin tunda yake momy Bata ta'ba marinsa ba %?narya yarinyar zakayi ne wlhy Son ka fita i'dona na rufe fa%??? karban yarinyar tayi tare da Jan Hannun Minaty suka bar d%??jnki wanka ta ma jariyar tass Kiran Baffa tayi ta Mika Masa yarinyar Nan ya Mata huduba da Suna *AMRATULLAH* _(Al'amarin Allah)_ sosai kowa yaji dad%??jn sunan Nan aka siyo Mata Madara da komai na bukata Minaty ce ta kalli momy sannan tace %?nomy za mu ringa kiranta da Nimha cost inna son sunan akwai wata Yar makarantar mu sunanta Kenan Yusrah nason yarinyar sosai kuma tana son sunan Nima Kuma inna so%???
Momy tace %?niyi Duk yanda kike so amanarki ce sunan Nima yamin dad%??j inna son Duk abinda Baby take so%??? share kwallan daya taru Mata tayi sannan tace %?&nbangiji ya gafarta Miki Yusrah%??? Haka aka ringa Zaman makoki har akayi sadakar Bakwai ranar Suna babu taron da akayi Amma an yanka wa Nimha ragon suna Yusuf kullun Yana makale da Nimha Yana mugum son yarinyar sosai kala baya had%??jshi da Minaty

*One month later*

Bayan an Gama Zaman makoki Momy ta shiga Gyara Minaty sosai take dirka Mata magungunan mata Duk yanda Minaty taso kaucewa ta kasa domin Bata son Yusuf Bata kaunar ganin fusk%??jnsa ta tsanesa tasa Mai tsanani shiyasa taki komawa d%??jkinsa tana d%??jkin momy kullun Mimi sai tazo gurinsu zasu huni suna Hira yau asbar da misalin k'arfi Tara tayiwa Nimha wanka ta Sanya Mata kayan sanyi kasancewar yau antashi da ruwa sai gab da magariba ruwan ya tsaya shinfid%??j yarinyar tayi tana kallon fusk%??jnta sak kamar Yusuf domin babu abinda ya bambamta su kwayar i'danunta ne kad%??ji na Yusrah Wanda suke nan a lumshe share kwallan daya gwangaro Mata tayi kafin ta shiga wanka bayan ta fito ta Gama shirinta cikin kayan barci har zata kwanta taji sallamar momy hannunta ri)?e da cup Zama tayi bakin gadon tare da Mika mata cup d%??jn Bata fuska Minaty tayi tare magana kamar zatayi kuka %??momy Dan Allah ki barni Haka wlhy wannan abubuwan sun min yawa bana jin dad%??jn su ko kad%??jn Wanda ake ma Gyara bana Sansa bazan i'ya had%??j makwanci na dashi ba bazan i'ya had%??j jikina da nasa ba wlhy momy na tsane shi...%???

Katseta momy tayi da sauri %? naba Amina Karki ce Haka Gabad'aya babu inda Yusuf zai raba yaji dad%??j kowa ya juya Masa baya karfa mu manta Duk fa kaddararmuce kiyi hakuri ki rungumi Mijinki ku rufawa juna asiri Zaki so shi ko ba Jima koba Dade kiyayyar mace ga d%??j namiji kalilan ne Kiyi hakuri Amina%??? kwantar da Kai Minaty tayi a kafad%??jr momy tana wani i'rin Kuka %?nhikenan momy naji Amma wlhy har a Raina banjin zan so shi%??? rarrashin ta sosai momy tayi da kyar ta karbi maganin ta sha %?"nashi kije%??? a matukar firgice tace %? nnna momy?%??? lumshe i'do momy tayi kafin tace %?n%??jkin mijinki Karki min gardama%??? jiki a sanyaye ta d%??juki Nimha ta sakata a kafad%??jrta %?narki tafi da i'ta%???
A hankali ta juyo i'danunta na tsiyayar da hawaye %?(nlhy momy bazan i'ya nesa da Nimha ba ki barni na tafi da i'ta Dan Allah%???
Babu yanda momy Bata mataba akan ta bar Amratullah Amma taki haka ta hakura ta barta ta fita Minaty na fita daga d%??jkin momy ta share hawayenta murmushi tayi kafin tace %?,nanzun lokaci nane Yusuf sai ka ji jiki wlhy saina ramawa kawata duk wata bak%??jn cikin daka shayar ta ita

Murd%??j kofar d%??jkin tayi ta shiga batare da tayi Sallama ba Yana kwance abin duniya ya i'shesa sai tunani yake da sauri ya kalleta tare da sakin tsaki %?ne fita min a d%??jki%??? ko kallonsa batayi ba ta shimfid%??j

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login