Showing 81001 words to 84000 words out of 98395 words
Chapter 28 - MI WASMITI Book Complet Document by Garkuwa .txt
shirya,
Yana fita shima Yusuf ya fita bayan ya gaida iyayenshi.
Tsayuwa yayi yana k'arewa gadon kallo bata nan
Har ya juya Sai kuma ya jita a toilet alamar wonka takeyi
Zare jallabiyar jikinshi yayi gamida tura k'ofar
ya shiga
Itako jin motsin shigowarsa yasa ta bude ido
Lkci daya kuma Sai taji kunya ta rufeta ganin yadda ya tsura mata ido
Shiko matsota yayi ya tsuguna gefen ta
Yasa hannushi cikin ruwan
ya d'an d'ibo ya zuba mata kan kirjinta
Yasa hannu ya dauko sabulu
cikin sulbi
Ya rinqa murza sabulu kan k'irjinta
yana shafawa,
A take yanayinshi ya canza ya fara piki piki da ido
Lips dinshi suka fara rawa lkci daya sukayi jaa
Tuni ya kamo gefen lips d'in ya fara tsotsa
Duk ya cika ruwan da kumfa
ita ko ido ta tsura mai a ranta tana jinjina halitta irin ta Hamma Yusuf
Mutum kamar maye.
Cikin sanyi taji
yana mgn
"Ohhh shmmmhhhht Amrita Sai kuma ta jishi
Tsulum cikin ruwan
Lkci gida kuma ya fara yamutsa ta
Tuni ya birki tata itama Sai
Lafewa take a jikinshi
K'ok'arinshi
ya samu kanta ya rege zafi
Ita kuwa tak'i
Sai nok'ewa take
Suna cikin haka yaji ana buga musu k'ofa.
aiko ta yamutsa ya cukuikuyeta son ranshi
Itama ta taimaka mai Don ta samu ya barta
Sai da ya d'anji gamsuwa sannan
Ya fesa mata wonka Ragusa kanshi
Ya mik'e ruggume da a barsa
Sai hada fuska fa yayi
Shi a dole an takura shi
Ba a barshi ya shanaba.
Ta gane sarai
Shiyasa suna fita ta zura rigarta har taje bakin k'ofa
ya kirata
Cikin isa.
Gabanshi ta Dan tsaya
Shi kuwa mai ya mik'a mata
Fuska a hade
Yace
" kina k'o'karin tafiya
Wazai
Shafa min mai? Karba tayi ciki
tura baki a ranta kuwa
Cewa take
Wlh Hamma Yusuf ya fiye kalen fitina,
Shiko zama yayi Ra's yana tsura mata ido
Dole ta rink'a shafamai
Har ta gama
Y klta cikin
Sigar k'auna da Sha,awa
yace
" jeki shirya
Habitti yau zamuje
Yola"
Sosai taji dad'i Dan batayi zaton dasu za,a jeba
Cikin happy
Ta tallabo
Kanshi
Ta hade bakinsu
Ta laso lips dinshi
Sannan
Ta sauk'o zuwa k'irjinshi
Ta rink'a shafa sumar k'irjin
Tana sakemai kiss tako ina
Sai kuma ta juya da gudu tayi cikin
Gida.
Shiko murmushi ya rink'ayi yana shafa sajenshi da k'irjinshi
Dan yasan guraren Na burge Ayshansa.
Haka dai suka kammalah
Shirin su.
K'arfe 9 dai dai
Sukayi SLM da iayensu
Sannan suka yi musu addu,a
Suka shiga
Mota suka tafi
Mota 2 ne
1 Abubakar ke tuk'i
Ahmad Na gefenshi
Aysha da Maryam Na baya
Yusuf Na baya shima gefen Ayshan Sa
Sai dayan kuma
Adam ke tuk'i Amira Na gefenshi
Sai Usman da Rabi,u dake
Baya
Tafiya suke cikin nishadi
Motar su
Na biye da juna.
Sunyi tafiya mai d'an nisa har zuwa
Wuraren *zim*
Sun fara hank'o
*Mayo balwa*
Aysha da tun sanda sukayi nisa a tafiya jikinta
Ya mace tayi nuk'ui jikin
Mijinta
Sai nuk'urkusarsa take
Tana ita murd'a takeji
Aman kuwa yak'i zuwa Sai yanzu.
Ta samu ya tokarota
Cikin
Wahala.
Ta kamo hannushi ta rik'e
Jikinta har rawa yake
Cikin
Kuka tace
"Hamma Yusuf
Amai zanyi
Amai"
Shiko Yusuf da gaba daya
Ya rude dukkan tausayinta ya cikashi
Cikin
Kula ya tallabota
Ahmad dake gaba rik'e da Yusuf k'arami
Ya zaro
Blanket din yaron
Ya mik'a mata yana
"Hingo biyaye bata tayi aman a ciki"
Karba yayi ya shinfida kan cinyarsa.
aiko ta rink'a zuba amai
Kafin kace kobo
Duk tayi laushi
Sai numfashi take sama sama
Maryam kam sai sannu
Take tayi mata
Shiko
Abubakar gudu ya k'ara yana
"Sorry sis
Bari nayi sauri mu isa
Asbiti ma zamu wuce
Cikin
Aman tace
A a ya Abubakar ni Ku kaini gida inma mutuwa zanyi Na mutu a gida.
Da sauri Yusuf ya ruqqumota cikin
Rawan murya yace
" a a insha Allah ba abinda zai sameki.
Haka dai suka isa
Itako gaba daya ta gala baita.
Dama tuni marya ta gayawa
Baba Umar
Tuni
Shiko
Dr Umar ardo
Ya tanadi Norse
Guda biyu
Allah sarki Yusuf gaba daya ya rud'e
Duk jikinshi
Amai
Suna isa
Ya ciccibota
A parlon ya direta kan 3str
Ayyah. Hydar shima gaba daya ya rude
Fifita yake mata rik'e da hannuta
Yana sister
Ki bude idanki
Ga ya Hydar dinki
Goggo Aysha ma duk Sai
Jikinta ya mutu
Tana Farin cikin ganinsu gashi wannan Abu ya kassarasu.
Shi kam Yusuf
Tallabeta yayihar zuwa sanda
Baba Umar ya iso
Gida
Suna zuwa
Suka fara yiwa Aysha
gwoje-gwoje
Lkci daya
Suka gano
Ciwon dake haddasa mata aman
Cikin tsantsar Farin ciki
Baba Umar
Ya kalli
Yusuf
Da yayi kalan tausayi
Yace
"Congrats
Yusuf
Sai kuma yai
Murmushi ya fice
Yana
An mata allurar bacci
Yancu tayi wonka
Tana tashi komai zai
Normal.
Abubakar ne
Ya mik'e cikin Farin cikin ya ruggume Dan uwanshi
Yana dry
Yace " Alhamdulillah
Hamma Yusuf
Allah ya amsa addu,a ata
Ase ba zanyi
Kukan rashin aihuwa ba
Hamma Yusuf wannan cikin
Ko macece ko namiji ne
Ni za,a bawashi
Shima Yusuf murna da tsantsar farinciki
Kawai Sai ya ruggume k'aninshi
Yana mai zubda qollan Farin ciki
Yana
" Babiker
Na bakashi
Insha Allah kome aka samu.nakane
Babiker ba zakayi
Kukan rashin Aihuwa ba Dan uwana.
Allah sarki
Gaba daya Sai
Suka cika da Farin ciki da tausayi
Rashin aihuwar Abubakar
Hydar ma Sai
K'ollah yake sharewa
Yana
Allah ya raba su
Lfy
Shi mahaifi yarsu ya tuno.
Shiko Yusuf so yake ya ganshi dagashi
Sai Matarsa ya ruggume abarsa ya kula da ita
Ya riritata
Amman INA tuni
Goggo Aysha ta jata sunyi
Cikin
D'aki
Maryam da Amira ma suka bi bayan su
Itako Aysha
Sam batayi Farin ciki da cikinba
Kuka ta rink'ayi
Da k'er tayi
Wonka suka dawo
Parlon inda suke
Cike
Gaba daya Sai ya zama duk tattalinta suke
Amman a hakan shi oga gani yake an takurasu ne
Kukan da takeyi har cikin ransa yakejin
Kukan
Ita ko lkci daya bacci yayi gaba da ita bayan ta konta kan 3str
Haka dai
Sukuma sukayi ta hiransu da nishadi
Da Farin ciki
Tuni Goggo Aysha ta sheidawa su Nenne
Ummi ko dad'i kamar bazata mutuba.
Kai sunyi
Farin ciki kam.
Shiko Yusuf a takure yake Sam
An hanashi
Matarsa
Yau kwanansu 2da zuwa
Bayan sun gama cin
Abinci
Sun waste
Yusuf ya koma bakin gate
Ya zauna kamar wani maraya
Tsaki yaja yafi a k'irga
A fili
Yace su wadannan basu da matsala.
Yana zaune Sai ga
Hydar da maryam
Sun shigo
Cikin
Hade fuska
Ya "cekai dady
Dayake haka yake kiran Hydar tunda shi tokwaran Abbanshi ne.
Da sauri ya iso gareshi
Cikin girmamawa yace
"Na,am Hamma Yusuf
Shiko fuska ya murtuk'e
Tare da cewa
In ka shiga kace
Aysha tazo
Ga lamido
Yazo dubata yana
Part dinka.
Toh ya amsa cikin
Sauri ya juya
Ya tafi.
Shiko
Ya tafi part din Hydar din,
Cikin gida kuwa
Aysha tayi wonkanta ta gama shirin
Baccin Sai k'amshi
Take
Hydar ya shigo
Cikin
Xoleyarta yace
'Mai ciki
Kije
Ga Dan uwan Hamma Yusuf dinnan
Lamido on top yazo dubaki suna can part dina.
Aiko su Amira Sai dry
Itako
Jin haushin dry yasa ta xura k'aton
Hijabi
Tayi
Part din ya Hydar din.
SLM tayi ta shiga Sai kuma ta tsaya tana
Kallon
Komai Na parlon tsaf
Kamar dakin mace
A fili tace kai
Ya Hydar ba dai tsaf taba,
Shiko
Yusuf jin motsinta ya fito dashi
Itako tana shirin lek'a cikin
Bedroom din
Da sauri ta tsaya
Gani
Zasuci karo
Shiko
Cikin rawan jiki
Da hannu da wata iriyar muguwar Sha,awa
Ya fizgota jikinshi
Ya ruggume tare da lalubo....
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣2⃣Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Cikinta ya rink'a shafawa yana d'an murzawa lkci
d'aya kuma ya tallabo konta
ya zira harshensa cikin
Bakinta
ya llbo
nata
ya rink'a sarrafata da juyata cikin salon k'auna da begenta.
Tuni itama ta mace da salonsa ta biye mai sai sauk'e numfashi yake yana binta da kissi tako ina har zuwa wuyanta ya ganggaro cikinta
hannu yasa cikin rawan jiki ya d'aga y'ar rigar jikinta
kanshi ya manna kan cikin
yana shafawa
gaba d'aya ya rud'e ya rudata Sai nishi yake,
Sam ya kasa mgn,
Ganin haka yasa ta kamo hannushi cikin hikima ta jashi zuwa kan gado
ta zaunar dashi,
Itama ta zauna gefenshi
Sannan ta tallabo kanshi
Cikin rad'a tace
"Hamma Yusuf jikina ba k'arfi,
duk kasala nakeji
bansan ya zanyi ba gaba daya banjin dadin rayuwa ta"..
Matsota jikinsa yayi
cikin rawan jiki
Ya ruggume ta jikinshi,
ya rink'a shafa jikinta'
Yana murza fatan cikinta
Cikin rad'a yace
" Ayyah Amrita Na sannu zai bari insha Allah
Babynmu ke saki kasala
Zan mishi fada
ya daina wahal min da noor hayat dina".
Baki ta d'an tura tace
"Gsky ni bazan iyaba
Wlh kasan yadda zakayi dani".
Jawota jikinshi yayi ya sabule y'ar rigar jijintan gaba d'aya sannan ya janye nashi
ya jawota suka kwanta,
Murya Na rawa
yace
" Zo zonan kinji
Ya habitti
zan miki Allurar kuzari
zaki daina jin kasala,
Ta nan kuma zan isar da saqona zuwa ga d'iyarmu ta dena wahal da Amminta".
yana mgnar ne yana shafe
Ababenshi da yayi kewarsu tsawon 5 days.
Itako hannushi ta riqe cikin
shogoba tana
"Hamma Yusuffffffffff
Bazan iyaba plx ka barni Na huta jikina ba k'arfi".
Cikin rawar murya da kid'ima ya matsota
Jiki a hargitse
yace
" Dan Allah
Na tuba plxx ki taimaka min wlh Na Gaza hak'ura jina nake kamar Na shekara ban rab'eki ba ke nake bege ke nake muradi".
Zuwa yanxu itama da kanta tasan tayi kewar mijinta
Na mijinki duniya dole ta yi cip
Tuni ta shiga maida mai martani tana mai mak'al k'alemai
Tana zuba mai shogoba shiko ya shiririce ya xauce kanta ya biye mata
Ya zama tamkar sauna,
Haka dai a birkice suka mak'alewa
Juna
Itama Aysha da kanta tasan tayi kewarsa Dan zuwa yanxu ta fara sabawa da nacin Hamma Yusuf
Dolenta take jajircewa Dan dauke mai buk'atunsa
gudunkar ya fada wata rayuwar,
Haka suka rink'a farantawa juna har zuwa wani lkci sannan suka sahirtawa juna,
Cikin gamsuwa ya mak'alota kan faffadan qirjinshi
ya daura hannushi daya kan cikinta d'ayan kuma
ya daura kan bres dinta yana shafarsu da latsarsu
Cikin gamsuwa
Jiki a sake da d'an rada
yace
"Amrita
Kin San cewa cikinnan tun
Fats night dinmu
Kika cabesa
Kika ajiye min
Gsky Amrita
Kin iya karbar sak'onnin
Hamma Yusuf dinki",😍😎
Kanta ta tsune cikin
k'irjinshi tana 'kai Hamma Yusuf
ai kaine abin naka ba sauk'i
Ba dole ciki
ya shige ba
Ka mammak'ale min
Ka hanani sakat".
Dry yayi ya shafa bres Dinta
Cikin
Nishadi
Yace
" ke dince
Tamkar xuma kike ba,a miki lasa kadan a gaji
Dole kike birki tani kike hanani sanin koniwaye kece kike dauke
Control dina
Muddin najiki cikin jikina
Macewa nakeyi".
Kanta ta kuma tsunewa tace
"Gsky Hamma Yusuf jarumtarka tayi yawa"
k'ara rufeta da k'irjinshi yayi
Yana "yanxu ma k'ari nakeso wlh A,ish"
Tallabe kanshi tayi
Cikin rada tace
" A,ish takace
Keutar da rabbi ya maka ne Hamma Na ba wani hijabin a tsaka ninmu"
Wayyo Yusuf gaba d'aya
ya haukace ya kid'ime da kala manta da salon da take mai tuni suka macewa juna,
Juyata yake iya son rensa.
Itako Sai zautar dashi take da salonta.
A haka suka kwana cikin nishadi,
Kashe gari da asuban fari ta koma cikin gida
a daki
Ta samu su Amira
Maryam Na ganinta ta danyi dry
Cikin tsokana tace
" ni kam Aysha yaushe kunyarku ta bace ke da Hamma Yusuf?
Da gani ake duk kun fimu kunya haka shima Hamma Yusuf ake ganin yafi su ya Adam kunya
Amman yanxu duk kun fitsre idonku"
Kai ta Dan sunkuyar cikin
Sanyi tace "wlh
Tausayi ya bani
Maryam saifa kinga yadda ya zama
gaba daya tunda muka zo a takure yake
Nima kaina INA tunashi
Shifa Hamma Yusuf
Ko bacci
Bai yin mai dad'i in baya tare dani"
Dry Amira tayi cikin shewa tace
Yarinya kin zama yar hannu
Hamma Na ya gama cika aiki"
Hararanta tayi cikin
Kwanciya da shirin Dan yin bacci
Tana
"Hmmm
Hamma Yusuf
Da banne
Nima bansan San da ya maidani haka ba"
Maryam CE tace "gskyanki
Ki kula da mijinki
Dan wlh ni da kaina jiya Na tausayawa Hamma Yusuf saifa kinga
Yadda idanunshi suka koma kamar bugegge ase duk
Jarabar tsiya ke cinsa"
Mari ta Dan d'aka mata cikin
Kunya tace "kin dai ji jiki
Namma yayanki ne"
haka dai sukayi ta dry.
Kwanansu 4 a Yola duk sun zaga dengi sunje har gidansu Ummi, sun yawata cikin Yola son ransa Yusuf ko ba ruwanshi kiran matarsa zai su Shana a d'akin
Haydar.
Sannan yau suka koma Taraba
Cikin kewar juna
Hydar
Kamar kar ya rabu dasu,
Sun dawo cikin Farin ciki
Gida akayi ta murna.
Aysha ko tunda ta dawo
Laulayi yace bas millah
Komai taci Sai ta Harar
Ga jiri
Ga yawan bacci
Gaba d'aya
Kowa ya maida kulanshi gareta
Ita kam
ji take kamar tayi hauka Dan wahala duk Sai taji ta tsani cikin
Da zaran ta keb'e da Hamma Yusuf Dinta tai ta kuka
Shiko Sai dai yayi ta lallabata da bata hak'uri
Dole tasa ya rink'a danne buk'atarsa,
Ya Abubakar ma kula yake bata sosai.
Yau saura kwana biyu
Abubakar ya koma duk ya gama shirinsa
Suma su Aysha saura 6 days su koma.
Yau tun da safe
Aysha keta fama da amai da jiri
Komai taci Sai yayi woje cikin kuwa har ya fara d'an tasawa
Dan yanxu ya kai 3 month.
Zaune take Gaban
Hamma Yusuf din a parlon
Ummi ta d'aura kanta kan cinyarsa
Ummi dasu Abubakar da Usman da Ahmad duk suna
Zaune,
Kuka take tana matse cikin
Tana lumshe ido
Cikin
gala baita take cewa
"Wayyo jikina cikina
Ni kam naga ta kaina
Wlh Na gaji da cikin nan Hamma Yusuf wlh kasan yadda zaka min".
Kai ya sunkuyar cikin jin juya
Wato tun dashi ya mata cikin
Shi zaisan yadda zai mata gashi
Duk shi a matse yake dan ya fara carkewa kwana ba adadi taren suke kwana Amman dole yake barinta Dan tausayinta da yakeji
Itako Sai ta kwana nuk'urk'usansa
Ummi har tsoro takeji Aysha tace a d'akin ta zata kwana Dan hanata bacci takeyi
Shiyasa ita da kanta take cewa tashi kibi
Mijinki
Ni bazan iya sakalcin kunnan ba.
K'ara matsoshi tayi cikin
Jirin tace
"Wlh Na gaji ni zan San yadda zanyi"
Shiko ido ya tsura mata gami da
Tashi yana cewa Ahmad
"B'iyaye mu tafi",
Mik'ewa Ahmad yayi cikin
Dry yace "sannu ko
Auta zai bari kinji
In anyi Sa,a yana cika 4 month zai bari"
Baki ta tura tana
"Inadai ya Ahmad harda kai kuke min dry"
Shiko Yusuf hannushi yaja suka fice
d'akinsu sukaje suka Dan Sha hira sannan Ahmad ya tafi
Shiko yayi shirin kwanciyarsa ya d'an kwanta a cewarsa kafin
Sakaliyarsa ta zo.
Itako tana shiga
Ta zauna cikin
gajiya da wahalan cikin,
Tashi tayi ta d'auko
Pose Dinta
Cikin tsoro da k'arfin guiwa
Ta balli mgnin da ta seya tun a Yola tsoro ya hanata Sha
Ido ta rumtse
Ta d'aga
Harshenta tasa k'wayar
a kasan harshen ta
tana Haba wlh gwara Na huta Na gaji.
Wonka ta shiga cikin
K'arfin guiwar zata rebu da bone
Ta fito ta kimts tsaf
A fili
tace
"Yau bazanma je gun Hamma Yusuf ba".
Ta kwanta cikin
Sanyi lkci
Daya taji sanyi ya fara rufeta
a hankali ta lashi k'wayar taji
Ya fara narkewa
Ajiyar hrt ta sauk'e a take kuma taji
Jikinta ya fara rawa
Sai zufa ta fara ketowa a jikinta
A take kuma taji
Mararta ta carke
Sai wani irin suka takeyi
Tuni ai ta tashi ta zauna
Wasa wasa Sai k'aruwa abin yakeyi
Ban daki ta shiga Dan wani irin fitsari takeji tana tsuguna wa kuwa taji ta kasa yin fitsarin
ta tashi ma ta kasa
Sai
dafe gini tayi ta samu ta mik'e,
Shiko Yusuf gaba daya
Kewarta dakewar babynshi sun hanashi
Bacci
So yake yaji
d'umi cikin da nata d'umin
ga begenta dake cinsa,
Ya kirata yafi a k'irga bata d'agaba
So Sai yake zaton ko ta samu tayi
Baccin
Kar ya tada ita
A haka ya kwana cikin
Takura
A ranshi kuma yana ya gaji da hak'uri.
Ita kuwa
Aysha kafin zuwa
k'arfe 4 ta gama fita hayya cinta
duk ta birkice
Kuka takeyi cur cur
duk ta hargitse
dole taimako take nema
da tsoro ne ya hanata zuwa
d'akin Hamma Yusuf
Amman zuwa yanxu
ta manta menene tsoron
Dan azabar da takeji
Cikin wahala ta fice ta nufi part dinsu.
Shi kuwa 4 dai dai ya tafi masallaci d'an rege matsalarsa da nafilfili.
Tana shiga
tana ki ranshi
"Hamma Yusuf cikina marata zan mutu"
ganin baya nan yasa
ta zame kan gado ta rink'a murk'ususu.
Shi kuwa saida akayi sallah sannan ya wuce
Cikin
gida
a parlon ya samu Ummi
Suna gaisawa ya d'an
Kalli Ummi a Dan kunyace cikin
d'an fara,a
yace
"Ummi yau dai Auta tayi bacci kenan?
Kallon shi tayi cikin
fahimta tace
"ba gunka take bane"?
Kai ya gyada cikin
Sanyi yace
"a a bata jeba"
kitchen ta shiga tana "a a kake dai ka Duba!"
Toh yace gamida ficewa
ya nufi
d'akinshi kai tsaye
Yana shiga ya hanqota kan gado a hargitse
Sai murk'ususu take
Duk ta hargitse
Tana ganinshi
ta mik'e cikin
Wahala ta fada jikinshi
Shiko a buk'ace ya ruggume ta
yana "
"ohh Amrita I missi u plx ki tai maka"
Itako cikin
Kuka ta k'amk'ameshi
Ta manna hannushi kan mararta
tana
"Wayyo Hamma Yusuf
Cikina marata zan mutu"
Cikin tsoro da firgicin
yedda yaji mararta tayi tauri ga wani irin zafi da marar tayi
ya tallabo kanta cikin tsura mata ido
yace
"Amrita
yaushe ya fara miki?
Kin gayawa Ummi kuwa?
ya akayi haka ?
Duk ya rude
dai dai lkcin
taji wani irin
axaba da suka daya sok'i mararta
K'amk'ameshi
Tayi gami da sakin wani irin
k'ara
ta kuma bude
Baki zatayi
k'arar.
Shiko cikin kidima
ya zura harshensa cikin
Bakinta
nata harshen ya lalubo
har zai kamo harshen ta da nufin hanata kukan
Sai kuma ya tura harshensa k'asan nata
Dan jin wani irin d'and'ano
da ya bashi tsoro
Ido ya zaro cikin
Firgici ya tallabo kanta
Murya Na rawa
yace
" Aysha me kika Sha?
Me a k'asan harshen ki"?
waya baki mgninan?
ido ta tsura mai ciki tsoron
ganin yadda ya hargitse.
Fixgota yayi cikin
rawan jiki yace
"Wanne Dan iskanne ya baki
wannan mgnin"?
Kai ta rink'a juyawa cikin tsoro lkci
d'aya kuma ta sunkuyo
ta kalli cinyarta jin
damshi Na bin k'afarta.
Shima ido ya Sada k'asa ganin jininne
ya fidda hankalinshi
Jikinsa
wata iriyar tsawa ya buga mata cikin
fizgo hannuta
yana
" Aysha
Xubar min da cikina zakiyi
Cikina kika zubarmin?
Sai kuma ya jata da k'arfi ya nufi part din Ummi
A part din Ummin kuwa su Abubakar da Usman har dasu Ahmad da Adam suna
Cike a parlon
Cikin firgita da kidima
yana shiga da itaya angi.......
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L.W
Gaban Ummi ya jata suka tsaya
murya Na rawa cikin
kidima yace
"Ummi kalli,
kalli abinda Aysha ta aikata min"
Itako Aysha
Sosai tsoron shi ya rufeta ganin yadda ya daburce
Shiyasa sai k'ok'arin k'wace hannuta take
tana ciccije lips dinta Dan azabar da mararta ke mata,
Ita ko Ummi ido ta zuba mai cikin rashin fahimta
Su Ahmad ma duk ido suka zuba musu cikin alamun tabbaya.
Ummi ce
Tayi Dan ajiyar hrt cikin dan mmk tace
"mene ta aika kuma? kai da baka rebo da fitina".
cikin takaici da zafin abin ya zame k'asa a hankali
murya Na rawa da alaman kuka
ya rik'o hannu Ummi
Cikin
Cikar bakin ciki
Yace
" Ummi
Ki kalli jikin Aysha fa Ummi cikina ta zubarmin
Ummi meyasa meyasa haka
Me laifin yarinyar da bata zo duniya ba me tayi da za,a kasheta
Ko ni laifin me nayiwa Aysha da bazata ita yace min ba
Ummi inma laifi nane ai ba kan 'yata ya kamata Aysha ta rama ba"
Lkci daya kuma Sai hawaye shur shur a fuskarsa
Gaba d'aya
Su Ummi suka cika da Al,ajabi
Su Ahmad kuwa ganin hawaye a fuskar b'iyayenshi ya tabbatar abin ya girmama.
ya Abubakar ne ya mik'e cikin
Zullumi
ya tsaya gaban Aysha fuska a tsorace
yace "Auta
dgske zubar da cikin kikayi gaya min gsky
dan Allah meyasa kika zubar da cikin da muka dade muna tsumayi
Auta da gske kin kauda Farin cikin mu"?
Kai ta rink'a juyawa
tana matse ciki ga zufa dake keto mata tako ina ga jinin da takeji yana bulbulowa
cikin wahalan tace
" a a ni ban zubar ba ba abinda nasha"
Cikin kad'uwa
Ummi tace
"Dama ya za,ayi ta zubar da ciki
Inama zata San salon zubda ciki
yarinyar da ba abinda ta sani
Shi dai
fitina yakeji"
Shiko Yusuf cikin
Kuka kamar yaro
yace
"wlh Ummi zubarwa tayi ai naga abinda tasha kuma Na jishi
Wlh zubarmin da jikina tayi
Ummi wlh kashe min 'ya tayi"
Ahmad ne ya dafeshi cikin
tausarsa yace
"B'iyaye ka nitsu
Mu tabbaya yeta
Dan ni inaga zaiyi wuya tasan yedda zata iya wannan abin"
cikin kad'uwa da jin ta kaicin
yau Ahmad ma ya kasa gsktashi
ya kallesu
Cikin
Rawan murya
"Yace
Wlh xubarwa tayi
Ummi
Gata Ku abinci keta"!
A hatsale Ummi tace "ni dai banga komaiba
Sai dai in Kaine zaka bin cike ta sannan mu kuma mu abinci keka"
Jin haka yasa shi mik'ewa jiki Na rawa
ya fixgota jikinshi
Ya tallabo kanta
Cikin bakinta ya tura yatsarsa
Dan dauko guntuwar