Showing 51001 words to 51507 words out of 51507 words

Chapter 18 - YAR SADAKA BOOK COMPLETE. BY MOMN SULTA-1.txt

24 Dec 2024

3912

ta Tashi ta fita a Dakin cike da tashin hankali ta fita.


Tana fita mashkur yasa hannu ya goge hawayen tausan nijlah Dan ba'a San ranshi yayi Mata haka ba yayine kawai sabida mummy Taji Dadi ta Kuma barshi da nijlah Dan yasan Babu makawa mummy zata Iya cewa saiya saki nijlah adaidai wannan lokacin Duba da halin daya tsinceta a ciki..


Kallan Mummy mashkur yayi Yana cewa'
Mummy kiyi hakuri nizanyi maganinta,, yanzu ki Tashi Na kaiki hospital'


Cike dajin ciwo mummy tace ' Bazan Iya tashiba auta' ka Kira Dr kawai yazo ya dubani anan..


Beyi Magana ba yayi dealing number likitan..


Nijlah na fita ta zauna bakin kofa tana kuka tare da Dana sanin yadda da rabuwa da kaka Ashe dai talauci yafi Wani tashin hankalin sauqi,dama shirme nake danake ganin Zan Samu farin ciki Idan nayi aure ya Allah nijlah ta furta daqarfi tana yarfe hannu sabida Har yanzu bayanta be gama saisaita ba.


Hannu tasa ta shafa gurin aiko tana cirewa taga jini kwance a hannunta' wayyo Allah nijlah saita Tashi da gudu tana zagaye get din tana Kiran kaka da laman'


Dama haka aure a birni yake gashi Na kawo kaina inda za'a kashemini' wallahi Bazan zauna ba gida Zan tafi'


Bata qara neman shawaran zuciyantaba ta tashi,,Bata Ko dauki takalmi ba ta fita da gudu tayi titi' Sai da tayi tafiya mai Nisa kafin taga me napep ta tsayar dashi' .


Qoqarin tsayawa yake nijlah Tasha gabansa Aiko ya bigeta ta fadi gefe' tsoro da tashin hankali suka sa me napep ya gudu Sai wata matashiyar budurwa dake Bayan me napep dince ta tsaya kasan cewar layin ba mutane sosai ta nemi dauki Bata samu ba,,haka ta cire mayafinta ta dauka nijlah tasa a Mota tana mejin tausan yarinyar ta tafi asibiti da ita...




_________




Haba kawata yakamata ace munyi shagali a bikin nan gashi wannan corona tazo tayi kaka gida Har ansa dokan ta bashi a kowanne state kinga Ko Dole a Daga biki suwa Bayan Sallah..


Zaro Ido mubeena tayi tana cewa'haba kawata keda Zaki addu'a ayi bikin nan a gama saiki kawo wata magana' Naga Dai ba dolene ayi chasu a biki ba.


Ke kinga mubeena kibari kawai muyi a lokacin da zafi mana Dadi Ko bakisan ita Yasmeen'yar Gata bace Dan haka yakamata lokacin Duniya tasan da aurenta,, zee ta fada tana kallan yasmeen.


Yatsina fuska Yasmeen tayi tana hararan mubeena' Sai kuma ta Kalli Zainab tana cewa yauwa zee gayamata gaskiya to Idan ba'a Daga biki ba Sai ki gayamin ta inda abokan Abba zasu shigo qasar kinsan abbana bashida abokai dayawa anan yawancinsu ba 'yan qasa bane..


Gaskiya ne kawata suka tafa da zee'


Cikin rauni Yasmeen tace' zee nifa inaga kama mashkur Baze yadda da Hakan ba?


Dan Wallahi ya matsu da maganan auren nan'


Ai Toba Dole ya Daga qafa ba,,nifa Dama gani nake wannan mijin naki zee mugun takura Ke Allah yasa kin tsuma jiki sosai,,dariya suka sa zasu qara Magana mama ta shigo Dakin tana cewa'


Ku Kuma bakijin yinwane kuketa Hira haka Baku neman abinci Yasmeen..


Kuyi hakuri kwana biyu banajin dadi sosai.




Comments & share












*Momn sultan ce*✍✍✍

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login