Showing 3001 words to 6000 words out of 12598 words

Chapter 2 - My Uncle Book Compelet Hausa Novels By Sholy.doc

Ansholly   

15 Mar 2026

6





=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???



Agafarcemu Maman abokin mu ta rasu shiyasa muka dakata daga post



Amman yau mundawo

[4/1, 6:13 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: =???=???=???
MY UNCLE

=???=???=???


*WRITTEN BY SHOLY*



Littafina free ne =??=??=??bana kudiba kowa na'iya karantawa



Page 5&6



To gaskiya shawarar da zanbaku shine kuyi gaggawar yiwa Aliyu aure idan har kunason ya rayu



Domin abinciken da mukayi mungano cewa Aliyu yanada matsananciyar sha'awa wacce itace ke haddasa mishi wannan ciyon marar



So gaskiya yana matukar bukatar mace akusa dashi



Aunty da jikinta yayi matukar sanyi domin a shekarun Aliyu yakamata ace yanada iyali amma inaa shi baima taba furtawa wata mace Kalmar so ba to yanzu yazasuyi



**********

Acan dakin da aka kwantarda Aliyu kuwa allurar da akayi mishi ta kwantarda sha'awa da kuma ta bacci su suka sashi samun relief dan haka Dr yabada umarnin kowa yafita abarshi shikadai domun samun Hutu



*******

Su iman ne sukayi saurin mikewa ganin aunty tafito daga office din Dr aunty meyake damunshi



Suka hada baki wurin tambayarta



Zazzabina kukwantar da hankalinku bari inkira gida insanar dasu



Tafada tana danna kiran mahaifinsu alhaji bala



Bayan sungaisa take shaida mishi Aliyu ba lfy gasuma a asibiti



Aikuwa ko minti talatin ba ayiba saiga ahalin gidansu Aliyu sunshigo asibitin



Ashedai Aliyu dan dangine domin gabada zaka zata kowani gidan bikine



Mahaifin Aliyu ne yasamu damar ganawa da Dr inda yayi mishi bayani kamar yanda yayiwa Aunty



Inda yakara dacewa alhaji idan har kunason rayuwar danku to wlh kuyi gaggawar yimasa aure kokuma yafada ahalaka



Domin yaronku yaron kirkine dayanzu yafada neman mata



Alhj yakara bawa Dr hannu suka gaisa



Mungode Dr Insha Allah zamuyi yanda kace



Dagaggawa alhaji bala yasamu ganawa da dan uwansa alhj mukhtar inda suka tuntube aunty ko akwai wata wadda Aliyu yakeso



Wlh baba bantabaji ko ganin wata wadda Aliyu yakeso ba kullum shine fadan danake masa akan yafitadda mata yayi aure amma abun dayake cemin waishi baiga wacce tayi mishiba har yanzu



To yayi mishi kyau Mu Insha Allah daukar wa abun matake domin bazamu zuba ido muna kallonshi hakaba alhj mukhtar yayan baban Aliyu yafada insha Allah kuma gobe Friday zamu daurawa Aliyu aure



Dawa Abba aunty ta tambaya domin haka suke cewa alhj mukhtar



Koma da wacece insha Allah gobedai aure ba fashi



********

Aliyu kam zuwa dare yasamu sauki kamar Wanda baiyi ciyoba dan haka Dr ya sallameshi



Sai wani ciccijewa yake kar afahimci abunda yake damunshi amma saidai ya makaro tuni Dr yasanar musu



*********

FRIDAY

Rana bata karya saidai uwar ya taji kunya

Damisalin karfe 20:17pm bayan angama sallar juma'a



Liman yayi sanarwar daurin aure kusan guda uku sannan yayi sanarwar daurin auren da yagirgixa dayawa dagacikin ahalin alhj sambo mai dala



Wasu kuma dasukasan kwanan zancen sai murna suke da jin dadi



Bakomai ne yagirgizasuba face jin



Daurin auren

ALIYU BALA MAI DALA

DAKUMA

FATIMA MUKHTAR MAI DALA



Aliyu da yayi mutuwar zaune domin bashakka dai shine aka daurawa aure to amma wannan wacece danshi shap yama manta wacece Fatima



Yayi matukar kidimewa domin abun yazo mishi ne amatukar bazata to taya ma baban nashi zaiyi mishi haka aure saikace akauye to ai ko akauyema andena irin wannan auren gaskiya dasake domin nibanshirya aure yanzuba duk wannan zancen Aliyu ne yakeyi dazuciyarsa



Salim ne yataboyeshi domin yayi nisa atunaninsa



Ganin da salim yayi aminin nasa baya cikin natsuwarsa yajanyo hannunshi suka fito daga masallacin



Amotar salim suka tafi yabawa security din Aliyu makulli tareda basu umarnin sukai masa motar gida



Aliyu kam kasa magana yayi domin shikadai yasan a irin yanayin dayake



***********

Acan gida kuwa da basusan meke faruwa ba idan akacire Aunty da ita tasan kwanan zancen



Abba ne yayi kiran aunty yace yanzunnan su shiryo suzo gabadayansu



Aikuwa basuyi kasa agwiywaba suka nufi gidan Abba



Iman da tun safiyar yau takejin gabanta yana faduwa sai kuma yanzu abun dayakara tsananta



TUSHEN LABARI

Alhaji sambo mai dala hamshakin mai kudine Wanda yayi suna akasar nan yana zaune agarin Kaduna matarsa daya hajiya Babba yayansu hudu kacal



Alhaji mukhtar ne Babba wanda yakeda mata biyu hajiya sa adatu Wanda suke kira mama sai hajiya Fatima suna kiranta momy yanyan mama uku Maryam ce Babba sannan karima sai kuma Fatima wacce suke kira iman wacce itace auta Allah sarki har tagama haihuwarta Allah baibata da namijiba



Sai hajiya Fatima (momy) wacce sanyawa iman sunanta tanada Yaya shida sambo ne Babba Wanda ake kira Abba domin sunan kakansu yaci sai khadija sannan ikilima sannan faruk wannan suhaila sannan Mubarak shine auta



Mama da momy suna zaman lfy bawanda yataba jin Kansu koda sunsami sabani to Abba zai zauna yayi musu nasiha nandanan kuwa zasu zauna sushirya Kansu



Sai kuma ALHAJI BALA Wanda matarshi daya hajiya balkisu wacce suke kira ummah yayansu biyar Hauwa u ce Babba wacce suke kira aunty sannan Usman sai kuma abubakar sannan Jibril sai kuma autansu Aliyu



Dukansu sunyi aure harda yayansu Aliyu ne kawai yarage baiyi aure ba Aliyu yafara zama gidan Hauwa (aunty) ne alokacinda Allah yayiwa mijinta rasuwa saita roke alfarmar aliyu yadawo gidan dazam kasan cewarta batada da namiji yarta daya salma wacce sa'ar iman ce aunty na matukar son iman tuntana aka bata ita ahannunta tagirma



Sai HAJIYA HAFSATU itace ta ukku ya yayan alhaji sambo mai dala tayi aure a gombe yayanta biyu suhaila da kuma abdulhameed

Suhaila tayi aure Abdul hameed kuwa sa'an Aliyu ne



Sannan NAZIFA YAR auta awurin alhaji sambo mai dala yayanta ukku najib, kabir dakuma zahra



Suma duka sunyi aure sai zahra wacce sa'ar su iman ce



Wannan kenan

MUNDAWO ASALIN LABARI

************

Sanda suka isa gida Abba har anhada meeting baba,Abba ,ummah,momy dakuma mama sai momy nazifa kasan cewar agarin tayi aure saiga isowar su aunty



Abba yakira Aliyu har yagaji amma yaki yadaga

Dan haka aunty tace sukira salim maybe suna tare Dan haka Abba yakira salim bugu daya ya daga nan abba yagaya mishi yanzunnan yanason ganin Aliyu yabashi minti goma ya'iso gidan



Iman kam gabanta sai faduwa yake ganin ankora Salma amma ita ance tazauna sai takara shiga fargaba



Aliyu ne da salim sukayi sallama suka shigo ran Aliyu amatukar bace har idonshi yacanxa kala izuwa ja bayan yagaida sun Haida su Abba dasu mama suka sami wuri suka zauna iman kam izuwa yanxu amatukar tsorace take domin tasan ba lfy ba



Abba ne yayi gyaran murya sannan yafara magana. To mungodewa Allah daya nuna mana wannan ranar kai dai Aliyu kasam meke faruwa imance dai zamuyiwa fashin baki



Ke iman amtsayinmu na iyayenki wayanda muke ganin mun'isa muzarta ko wanne hukunci akanki abisa rashin lafiyar dan uwanki muka yanke shawarar hadaki aure da dan uwanki Wanda yanzu haka kina amatsayin matar Aliyu ne iman da Aliyu amatukar razane suka dago iman wacce tafara ganin gari najuya mata sai kuma Aliyu da yayi saurin mikewa tsaye domin shi baitaba kawo wannan jaririyar yarinyar aka aura mishiba



Faduwar iman ita tamayar da hankalin kowa kanta Wanda tuni ta sume



=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???

[4/1, 6:14 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: =???=???=???
MY UNCLE

=???=???=???


Writing by:- sholy



Wannan shafin nakune masoya littafin my uncle:-

My Jamcy

Maryam Saminu

Maryam Lawal

Mashida

Rukayya Mazuga

Asma'u Almustapha

Fauziyya Aminu

Inasonku kuma inaji daku matuka wannan shafin nakune kuyi yanda kukeso dashi l love you lodi lodi=??=??=??=??=??



Page 7

Faduwar iman ita tamayar da hankalin kowa kanta Wanda tuni tasume



Aikuwa tuni sukayi kanta aunty ta tallabota saifaman kiran sunanta take amma ina ko motsawa batayi ba hankalin kowa yayi matukar tashi



Aliyu ne yazo da ruwa yaduka yashafamata afuska wata doguwar ajiyar xuciya tayi tarida fashewa da kuka



Dan Allah aunty kicemin wannan mafalkin nawa bagaskiya bane wlh banason shi ni inada Wanda nakeso dan Allah Abba kada kuyimin haka ni uncle yayanane bazaitaba zama mijina dan Allah Abba kuce bagaskiya bane mafalki nake tafada tana kara fashewa da kuka



Awurin bawanda iman bata bawa tausayiba saidai bayanda zasuyi domin anyi hakan ne domin ta tallafi rayuwar dan uwanta



Aliyu kam tsaki yaja dominshi haushima tabashi tunda take tunanin kamarshi wai zaiyi rayuwar aure da karamar yarinya kamarta



Dan haka batareda sanin kowaba yabar dakin



Saida ummah da momy sukayita lallashin iman tareda kwantar mata da hankalin cewa za a samu mafita sannan akasamu tayi shuru



Mama kuwa mahaigiyar iman tsaki taja tana cewa kada ma tahakura tunda dan uwan naki kike gudu shi baice komaiba sai kece maibakin magana ko Allah idan kika matsamin sawa zanyi Aliyu yayi miki dan Karen duka



Su momy sai hakuri suke bata



Wannan kenan



**********

Aliyu kam yana fita yatarar da salim acikin mota dan haka ba bata lokaci sukabar gidan



Agaskiya Aliyu kai dan gatane irin wannan aure haka ai wlh bakaramin gata su Abba sukayi maka ba



Aliyu ya harareshi salim wlh su Abba bakaramin xubarmin dagirma sukayi ba acewai surasa wacce zasu hadani aure da it a sai wannan jaririyar yarinyar Allah da ni mace ne dana haifeta

Kai karewar zubarda girma wai agabanta suke cewa wai zata taimakenina kan abunada kedamuna kajifa salim ai saisusa tarainani yafada yana karajin ranshi nabaci



Dariyar shakiyanci salim ya kyalkyale da ita yana cewa to karya akayi bataimakon naka zatayiba tunda kai jarabar tsiya ce dakai....



Aliyu yayi saurin katseshi Allah yakiyaye yoni kowaci irin jaraba ce dani ai wlh nafi karfin insauketa akan wannan yarinyar Allah yakiyaye



Dariya salim yakara saka mai ai wlh kuwa Aliyu zaka bani labari ne watarana kai bakasan kananin yaranma sunfi dadin sha'aniba



Kai nifa kadena ma kwatanta watarana zan zauna inyi rayuwar aure da yarinyarnan



Hmmmm murmushi salim yayi zakayi bayani kana kuka da idonka akan iman



Allah yakiyaye wlh Aliyu yafada dai dai lokacin da sukayi parking a gidan da Aliyu yagina



Gidane yakai gida kamar akasar turai yahadu iya haduwa masu karatu nabarku da kanku Ku kissima haduwar gidan



Katon falone sai two bedroom acikin falon sai kuma kitchen sai dinning area sai kuma sama inda nanma wani katon falone sannan three bedroom kowanne da toilet acikinsa toilet dinma abin kallone asaman ma akwai kitchen gidan dai tubara kalla masha Allah dan yahadu



Aliyu kam baima tsaya magana da salim ba yabude dakinshi daya dayake agyare yashiga wow dakinkam yahadu domin komai nadakin farine dakin yayi matukar haduwa



Salim da yabiyo Aliyu yana yimishi shakiyance yana cewa Allah dai yanuna mana munkawo maka iman gidan nan mun danka amanar ka awajenta ko ma huta da wannan jarabar take hakanne yakara hasala Aliyu watonma amanarshi za abayar awurinta yayi saurin rufe dakinshi domin kar salim yacigaba da gasa mishi wayannan magangannun dayake ganin sunkusa tarwatsa mishi zuciya



Dariya salim yayi yana daga murya yanda Aliyu zaijiyoshi ango kasha mai yafada yana barin falon yanufi gidanshi



Aliyu kam wanka yayi kozai rage jin yanda yakeji bayan yagama shiryawa yakwanta domin so yake yayi bacci yanda zai dansamu natsuwa



Aikuwa bajimawa bacci barawo yayi awongaba dashi



Wannan kenan



*****"***

Acen gidan Abba kuwa iman tasake kamar ba abunda yafaru domin karfin gwiywarda su ummah suka bata akan idan bataso baza ayi mata doleba dole asan yanda za ayi ,sukuwa sunyi hakane domin ganin yanda ta tada hankalinta



Da aunty ta tashi wucewa ummah tace abar mata iman nan aikuwa itama salma tace ba inda zataje ummah sai dariya take tanacewa to idan akakai iman gidan mijinta yazakiyi salma



Aikuwa sai kukan iman sukaji ummah sai tambayrta take lafiya



Ummah ni wlh kidaina cewa mijina ni wlh bamijina bane kuma bazanje gidanshiba



Ummah da kwata kwata tama manta plan dinsu tayi saurin cewa yihakuri iman wasa nake ba Inda zakije



Aikuwa nandanan tasaki ranta



Anan akabarta ita da salma



********

Aliyu baidawo gidanba sai karfe 10:7pm shima azatonshi su iman nagidan aunty shiyasa yazo nan gidan domin shigani yake yanzu yarinyarma angama jamishi raini a??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????wurinta dan haka ko gidan aunty bazaijeba



Duka globes din falon akashe suke yafara taka step din hawa sama iman da yunwa tadameta tafito domin neman abunda zataci kayan baccine kawai ajikinta rigace mai maballayye kayane masu laushi da daukar hankali tana daura kafanta kan step kan kuskure kafan nata yagoce aikuwa tatifi zuuuuuuu zata fadi dawani irin zafin nama ya rungumota gabadaya ajikknsa



I love you Lodi Lodi masoyana =??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??



=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???

[4/1, 6:15 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: =???=???=???
MY UNCLE

=???=???=???


Writing by:- sholy



Wannan shafin nakine kawata daya tamkar da dubu Hadiza bala hashim wannan shafin nakine kiyi yanda kikeso dashi =??=??=??=??=??=??=??=??



Page 8

Tana daura kafanta kan step kan kuskure kafan nata yagoce aikuwa tatafi zuuuuuuuuuu zata fadi dawani irin zafin nama ya rungumota gabadaya ajikinsa



Subhanallah wani itin yarrr yaji tsikan jikinshi yatashi aikuwa nanda nan yarabata da jikinsa



Ke wai bakida hankaline bakya kallon hanya zakizo kifadomin yafada



=??kunjifa masu karatu wai tafado mishi kamar bashine yarungumota ba =??=??



Ke kullum kamar aljana sai kinfito da dare



Uncle dan Allah kayi hakuri wlh yunwa nakeji kuma bahaskene shiyasa



Ok dan kinajin yunwa shine zakizo kifadominko



To wlh barijin ance wai Ke matata ce kice zaki lawomin raini wlh lallasaki zanyi baruwana



Dan Allah wuce maza kikwanta yafada cikin tsawa aikuwa dagudu tabar wurin da kallo yabita yana karajin haushin wai wannan karamar yarinyar ce matarsa



Allah yakiyaye yafada kamar yana magana dawani



Sannan yawuce sama zuwa nasa dakin



Sanda yagama sake sake azuciyarsa sannan bacci barawo yayi awon gaba dashi



Haka itama iman awurinta dakyar bacci yayi awon gaba da'ita



Saidai muce asuba tagari

Aliyu&iman



***********ayau Aliyu yasamu kiran gaggawa daga ogansu cewa aikin gaggawa yataso dan haka duk abunda yakeyi ya'ajiyeshi gobe karfe 8:00 tayi mishi a abuja



Dan haka yafara shirye shiryen komawa abuja danshi kiranma dadi yayi kafinyadawo yanason samun mafitan yanda makomar aurensu zata kasance da iman dan gaskiya bazai iyazama da ita amatsayin mataba



Dan haka bayan yashirya kayansa yafito falon salma ce kawai yasamu afalon



Ke yakirata salma tayi saurin juyowa



Ina iman yatambayeta



Tana daki uncle



Kice mata maza tazo ina nemanta



Salma tayi saurin tashi domin tasan ba'awasa da aikin uncle



Tana zuwa tasame iman akwance tana charting duka takai mata abaya



Ke kitashi mijinki yanason ganinki



Harara iman tabankawa salma mijina kuma gingani ko salma wlh banaso zan hadaki da ummah wlh



To karya nayi ba mijinki bane salma tafada tana dariya



Ganin iman tafara hawayene yasa salma



Cewa wlh bawasa nakeba uncle nakiranki kuma idan kika bata masa lokaci kinsan sauran



Aikuwa iman da sauri tasauko daga kan gadon tanufi dakin Aliyu



Sanda tayi sallama yafi akirga ba amsa tabude Kofar tashiga yana zaunene abakin gado yana aiki a computer dinshi gaidashi tayi ko kallonta baiyiba sanda yakare abunda yakeyi sannan yadago yakalleta



Iman yakira sunanta tadago takalleshi sannan tayi saurin dauki idonta akanshi domin bazata iya jure kallon dayake yimataba



Sanda yakara kiranta sannan ta amsa tareda dukar dakanata tana wasa da zoben hanunta



Shekarunki nawa yawatso mata wannan tambayar dataxo mata abazata



Tayi saurin dago ido takalleshi ita yake kallo dan haka tayi saurin dukar da kanta



17 tabashi amsa



Kinason aurene iman yakara jehomata wata tambayar wadda tasata rudewa



A a a wallahi uncle a a

Tafada cikin rudewa



Murmushine yasubuce masa domin tabashi matukar dariya yanda tarude haka shiyasa ya murmusa danshi bama'abocin dariya bane shiyasa ya murmusa



Ok to iman kinga dai Ke karamar yarinya ce yanzu baki isa aure ba tunda ko secondary baki gamaba to inaso kimanta cewa wai Ke matatace ke hanyarzu amatsayin kanwata kike to ada naso insama mana mafita amma kinga anyimin kiran gaggawa a wurin aiki zanyi akalla four months kafin nadawo



To insha Allah danadawo zansama mana mafita domin karatu nakeso kuyi yanzu ba auraba insha Allah ni zansama miki Wanda nayarda da halinshi idan kingama karatunki kafin lokacin kin'isa aure



Iman kam sauraronshi kawai take lalllai uncle ma yarainata wai ita ce karamar yarinya



Kinji abunda nafada ko



Tadaga mishi kai alamar eeh



Yace to banda kula samari idan kuwa nakama Ku kuna kula samari to zanyi matukar saba muku



Tashi kije da kallo yabita lokacinda da tamike tana tafiya kayan jikinta sunyi matukar karbarta Riga da sket ne dunki kamar ajikinta akayishi yanda ya amsheta hips dinta yabi da kallo yanda take tafiya Iman yakira sunanta batareda yasan abunda zaice mataba



Yanzu akafara masu karatu kudai kubiyoni domin yanzu cakwakiyar zata fara I love you masoyana



=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???=???

[4/1, 6:06 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: =???=???=???
MY UNCLE

=???=???=???


Written by sholy



Sadaukarwa ga kawa kuma aminiya d

aya tamkar da dubu =??=??



Page 9

Hips dinta yabi dakallo yanda take tafiya iman yakira sunanta batareda yasan abunda zaice mataba



Na'am uncle tajuyo



Ok kibarshima jeki kawai yafada duk yarude



Tana fita yasauke ajiyar zuciya yana cewa Allah yakiyaye, wannan karamar yarinyar inaa bazaiyuba



Tana shiga daki salma tashiga tsokanarta



Tana cewa har angama shan soyayyar wlh iman harnaji nima aure nakeso



Iman takaimata duka tana cewa soyayyar me ai bazakiga soyayyaba sai na aure Abdul dina alokacin zakiga miye love



Kice astagafurillah iman salma tafada



Sabida me iman ta tambaya



Saboda ke matar wanice amma kina kiran sunan wani kato



So what iman tafada tana daga kafada ba'alamun damuwa atattare da ita



Haka suka cigaba da hirarsu



*********

Yau kimanin sati biyu da tafiyar Aliyu



Yasake aikinshi kawai yakeyi dan wani daji akaturasu inda ake zargin akwai masu garkuwa da mutane



Aliyu jarumine ko afagen daga shiyasa komai za ayi shine agaba



Agida kuwa iman ma tasake sai karatunta takeyi hankali kwance tama manta da wata maganar anyi mata aure



Harda gargadi tayi ma salma kancewa karta kuskura tagayawa yan class dinsu wai ammata aure shiyasa ko a group dinsu bawanda yasani



*********

Kasan cewar hankalin Aliyu ba akwance yakeba sai ciyon nashi yakwanta Yadan dena tashi koyatashi amma baya mishi sosai



*********

Acan gida kuwa da wayo ummah tashiga gyaran matar dan nata lokacinda yarage saura wata daya Aliyu yadawo momy taroke alfarmar dan Allah tanaso abata iman akwai shirin datakeso tayi mata



Dama iman Yar dakin momy ce momy na bala'in sonta kamar ita tahaifeta



Momy takudiri aniyar saitasa Aliyu kuka da hawayensa akan son iman sannan zata karya masa wannan dokar tashi narashin son yara yan kasa da 20yrs



Dan haka takanas tadauko wata daga Niger domin gyaran yar tata iman nata tambaya miye wannan ake mata amma momy tacemata kawai dai za agyara mata jikinta ne



Iman tace to meyasa ba'ayiwa salma ba momy tace da angama da ita sai salma dakyar dai akasamu akayimata wayo



Aikuwa aunty luba dan haka suke kiran matar Yar Niger tashiga gyaran iman ba kaukautawa



Aikuwa kwana biyu fatar iman ta fara murjewa idan kakalleta sau daya saika kara kallonta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login