Showing 1 words to 3000 words out of 10391 words
 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫
💋💓💋 *SHUGER DADY*💋💓💋
   💫
   💃💃
    💫💫💫
     💃💫💫💃
      💫💃💃💃💫
        💫💫💫💫💫💫
Romantic love story 💃💋💓💋💓💋💓
Daga alkalamin
*Dr Yasmeen Ahmad* 
            (Autar alheri ✍️)
Marubuciyar
Mejo najeeb
SIRRI
Sawun Giwa
And oder 🤩💃💃💃💃💃
Yanzu kuwa gatada sabon kabce me ɗauke da darussan rayuwa soyayya me ban sha'awa da birgewa duk acikin book ɗin SHUGER DADY 💃💃💃💃💃💃💃💃💃
Happy sallah all my lovely Muslim 💃💃💃💃💃💃💃💃
Gargadi
Ba yarda kowa yajuyamin book ba ko akarantashi a YouTube channel batareda izininaba kuma book ɗina paid book ne sabida dan Allah akiyaye hakkina🙏🙏
Bismillahirahamanirrahim 
Book 1
To yan Niger kuma ba'abarku abaya ba ga duk ƴar Niger ɗin dakeson Books ɗin Autar alheri kofa abude take jaka ɗaya ne kuɗinki zaki iya yimun magana a contract na kibiya kuɗinki abaki cikin sauki💃 07073092176👍
Page 11 & 12
"Wani irin waro ido shaheed yayi alokaci ɗaya ya kalli hafees ɗin dashima shiyake kallo cikin wani irin tashin hankali da ruɗani yake motsa bakinshi amma yakasa managa, cikin lokacinda begaza second 2 ba idonshi suka canza kala daga fari zuwa jajir kamar wuta. Dasauri hafees yariƙe hannunshi yana girgiza Mishi kai alamar yayi haƙuri...shiko lumshe kyawawan idanuwanshi kawai yayi yanajin yadda zuciyarshi ke Bala'in bugawa kamar zata faso ƙirjinshi tafito. Ahankali hafees yamiƙe tsaye tare da miƙar dashi suka sulale daga cikin masallacin. Wanda harun ne kawai yaga fitarsu.
Dady kam shiru yayi hakama Abba da Abbey Dady ƙarami kuwa jinjina abin kawai suke yi domin suma basuga dacewar hakan da mahaifinsu yayiba koba komai yadace anemi yadda yaran tukkunna....shikam baba mlm baki har kunne se musabaha yakeyi da mutane ana Mishi Allah sanya albarka.
Bayan an watse daurin aurenne kowa yakama gabansa inda baba mlm ya umurci ƴaƴan nashi dasu haɗu agidanshi anjima bayan la'asar suda duka yaransu. Da to duk suka amsa kana kowa yanufi gida.
Dady ne ya fara komawa gida yasamu duka yaran a general perlor, suna ganinshi suka shiga gaidashi cikin girmamawa. Amma abin mamaki da hannu kawai ya amsa musu yawuce pert ɗinshi. Ganin hakan yasa ghaisha bin bayanshi cikin mamaki tace "Alhaji miyake faruwane naganka wani iri ki bakada lafiyane? "Humm bari kawai zulaihah wlh wani al'amari ne hadari wanda yasakani cikin fargaba wlh Allah sam wannan abun bemin daɗi ba kawai dai da bayadda zanyine. "Innalillahi wannan abu kuwa beyi daɗi ba menene yafaru hakan? Kallonta Dady yayi naɗan wani lokaci domin yasan duk yadda ya shiga damuwa setafishi idan taji abinda ya faru, seda yaɗan nisa tukunnah yace "baba mlm ne yaɗaurawa shaheed aure da lubnah yanzunnan, yaƙarasa zancen cikin alhini.....ido ghaisha tawaro cikin mamaki tace "aure kuma Alhaji babu sanarwa auren yanzu darana tsaka ? Kuma shaheed? To yasan da aurenne? "A'a yabata amsa ataƙaice....shiru tayi tana jajanta wannan al'amarin da tausayin yaron nata dudda tanason shaheed yayi aure amma tafison ace shine ze zaɓo matarshi dakanshi amma ƙaddara ga yadda tazo Mishi... ganin tayi shirune yasa Abba riƙo hannunta, ahankali taɗago ta kalleshi. "Kiyi haƙuri da hukuncin da Mahaifina yayankewa ɗanki zulaihah nasan bekwautaba amma kitayani yimasa biyayya Karki bari ɗanki yaga rashin son aurennan a fuskarki domin koda yanaso idan yaga bakyaso to tabbas bazesoba dan Allah kiyimun wannan alfarman.... Murmushi ghaisha tayi cikin aro jarunta tace "wlh babu komai Alhaji nibaƙin auren nakeyiba kawai ina jinjina girman abunne nikaina ai Inaso yau ace babana yayi aure yatara iyali kamar yadda sauran ƙannenshi sukayi sabida hakan wlh karka damu idan wannan auren alkhairi ne Allah ya tabbatar da alkhairin dake ciki idan kuma akasin hakanne to Allah yayimishi zaɓi mafi alkhairi. Ajiyar zuciya Dady yasauke kamin yace"Ameen ya Allah, kana yaɗora da faɗin anjima idan anyi la'asar harun yakauku gidan baba mlm kusamemu acan abisa umurnin sa.....shikenan Allah yakamu anjima lafiya. Ameen.
Agidan Abbey Dady ƙarami kuwa lokacinda yagayawa innayi abinda ya faru na wannan auren sam innayi batayi farin cikiba kuma batayi bakin cikiba domin tafi kowa sanin hali ƴar tata sedai tayi musu fatan alkhairi idan abinda zeyune atsakaninsu.
*DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 
HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃
*GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, 
MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI.
GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃
Misalin ƙarfe 4:30pm gidan baba mlm a babban perlor gidan wanda suke meeting idan wani abun yataso cike gidan yake cinjim da family baba mlm daga Abba, Dady abbey Dady ƙarami, gwaggo Ubaidah da duka yaransu da matansu amma banda shaheed da hafees sune kawai basa wurin....jannat na hango kwance ajikin ghaisha se raba ido takeyi kamar wata marar lafiya domin gabaki ɗaya yanayinta batajin daɗin shi Takoma  duk sukuku se bugawa da ƙirjinta keyi hakan yasa tayi kwanciyarta acinyar ghaisha....Itako lubnah tana zaune kusan  adda murja da anty faty, sewani yatsina fuska takeyi tana kallon mutane ahankaɗe, Zainab kuwa tana kusan habiba zaune se hamida datayi matashin kai da kafaɗar uncle Yusuf, daga gefe ɗaya kuwa su Dady duka da yan uwanshi maza, ahannun dana kuwa gwaggo Ubaidah ce da inna wuru se salima da bahijja....baba mlm kuwa yana zaune yanabin kowa dake wurin da kallo amma yaga kamar basu cikaba zeyi magana kenan wani matashin yashigo perlor, kallonshi yayi atsanake yace "habeeb ina shaheed da hafees? "Wlh bangansuba baba mlm amma Bara nakirasu awaya, yafaɗa yana fiddo wayarshi... a'a barsu shigo kazauna, sekuma ya kalli Abba domin duk shine babba yace Mustapha kiramin yaranku suzo yanzu. "To mlm Abba yace kana yaɗauko wayarshi yashiga kiran Layin shaheed sedai kusan kira ukku be ɗaga ba, kafin yayi magana Abba ya kalli Abbey Dady ƙarami yace basheeru kosun sanarma inda suke? "A'a mlm, "ai ɗaya ne be ɗaga ba barana kira ɗayan in sha Allah duk inda suke suna tare, cewar Abba yana koma kiran Layin hafees bugu ɗaya kuwa ya ɗaga da Sallama abakinshi, "hafees kana ina? "Ina gida Abba. "Okay ina shaheed nakirashi be ɗaga wayaba ko kuna tare? "Eh Abba muna tare inaga wayarshi na mota domin banganta anan ba. "To shikenan kuzo gidan baba mlm yanzu muna jiranku. "To Abba gamunan, yafaɗa yana yanke wayar...."gasunan zuwa suna tare Abba yafaɗa yana kallon baba mlm. To Allah yakawosu lpy...Ameen
Bayan minti 30 dakiransu suka shigo perlor hafees agaba shaheed nabiye dashi abaya kamar wani marar lafiya...duka mutanen wurin da kallo suka bisu, Dady da ghaisha ɗauke kansu sukayi daga kallon ɗan nasu cikin tausayinshi, haka sukashigo seda sukazo tsakiyar perlor kana jannat ta hangoshi...aiko ta zabura tamike tsaye cikin sauri tanufoshi tana faɗar uncle shead na bakada lafiyane?? Tafaɗa hankali tashe ganin yadda kakanninshi suka sauya lokaci ɗaya. juyawa yayi shima cikin sauri yana kallon inda yaji saukar muryarta domin seda gabanshi yafaɗi daya ganta, tana isowa inda yake tasaka hannu kawai ya ɗauketa dudda tawuce ɗauka, shiko yayi hakanne sabida baze iya magana kuma yasan rashin maganar matsala ze haifar agareta gaya yasan abinda zataji yanzu tashin hankali ne sabo agunta..aiko tanajin ta ajikinshi taƙara lafewa...da kallo duk suka bisu haryasamu wuri yazauna kana ya ajiyeta akan cinyarshi tare da jingina kanshi ajikin kujerar ya lumshe kyawawan idanuwanshi..itama jannat kwanciya tayi nan ajikinshi inda taɗora kanta a ƙirjinshi tare da saƙalo wuyanshi...wani mugun faɗuwa gaban lubnah yayi ganin wannan yanayin nasu dudda cewar kokusa bawanda zekayo soyayya ko wani abun atsakanin su sedai kawai suyi laka ari da shaƙuwar dake tsakaninsu. Ko iyayen nashi kallonsu sukeyi hakama baba mlm.
Ajiyar zuciya yasauke kana yabuɗe taro da addu'a, kana ya fara magana cikin Dattako "abinda yasa nataraku anan inada tabbacin kudai iyayensu maza da matanku nasan kusan abinda kefaruwa yaranku ne basu sani ba to ayanzudai abinda Nakeso kusani shine naɗaurawa hasheesh aure da lubnah ina fatar zakumin biyayya kikarɓi wannan auren domin shine cikar mutuncinku, yafaɗa idonshi na kan shaheed da lubnah ɗin wadda tun lokacinda taji kallimar aure tsakaninta da shaheed wani irin farin ciki Yamamaye zuciyarta wanda yakasa ɓoyuwa harya bayyana akan fuskarta....shikuwa gogan ko gizau beyiba domin baka isa kagane yanayin dayake cikiba.
Jannat kuwa wani irin faɗuwa gabanta yayi jin abinda baba mlm yace hakan yasa zuciyarta bugawa da matsanancin sauri kamar zata tsaka ƙirjinta ta fito. Shiru wurin ya ɗauka na tsayin lokaci seda Abba yace "shaheed kunji hukuncin da mahaifinmu yaɗauka akanku ina fatar bazaku watsa mana ƙasa a ido ba? Se alokacin yabuɗe idonshi dasukayi jajir cikin dakiya da jarunta yabuɗe bakinshi daƙyar yace "naji Abba Allah kuma ba karɓa, daga hakan yaƙara lumshe idonshi..ajiyar zuciya Dady yasauke aɓoye  domin beyi tunanin shaheed ze karɓi aurenba.."Masha Allah Abba yace kana yamaida kallonshi agun lubnah tare da tambayeta itama...murmushi tayi kanta aƙasa tace "na amince Abba. "To Masha Allah Allah yasanya alkhairi dama abinda mukesonji kenan.
"Masha Allah hakan yayi sosai ngd dakukamin biyayya Allah yayi muku albarka kai shaheed gobe idan Allah yakaimu za'akai maka matarka anan pert ɗinka dake gidan mahaifinka kafin kagama ginin dakakeyi dudda kace bazaka zauna anan ba amma yanzu doline kazauna naɗan lokaci idan kagama ginin ka seka ɗauke matarka kukoma can sabida banason wata bidi'a acikin ahalina kuna nasan dukkanku kunsan hakan sabida hakan gobe idan Allah yakaimu Ubaidah akai lubnah ɗakin mijinta....ajiyar zuciya gwaggo Ubaidah tasauke kana tace "shikenan mlm yadda kace hakan za'ayi in sha Allah.. kowa awurin yaji daɗin yadda suka karɓi auren batare da wata jayyaba amma fa banda hafees domin Allah yagani dudda kasan cewar lubnah ƙanwarshi bayason zamanta da abokinshi domin yasan batada alin ƙwarai. Hakandai baba mlm ya sallamesu kowa yatashi zuwa sha'anin gabanshi sedai me shadeed naƙoƙarin tada jannat daga jikinshi domin yamiƙe tsaye yajita ɗib bata numfashi, arazane yatashi zaune Dede tare da tallabota duka ajikinshi yaji dai tabbas bata nunfashi cikin wani irin tashin hankali yawaro duka manyan idanuwanshi yana faɗar "Angel angel Kee my jannah kubuɗe idonki mana keee? Hakan yake faɗa murya arikice hakan yasa hankalin kowa yadawo kansu, cikin hafees da habeeb suka ƙaraso wurin shi, suma suna tambayar lafiya? Amma ina se jijjigata yakeyi yana kiran sunanta amma jannat tarigada tasuma tunlokacinda bugun zuciyarta ya tsananta...hankali amugun tashe yamiƙe dauke da ita aguje tafita daga cikin perlor su hafees na biyedashi cikin tashin hankali, mota yabuɗe yasakata kana shima yashiga tare da fisgar motar a 360 yabar gidan hakan yasa suma kowa ya shiga motarshi aka mara musu baya hadda su Abba gwaggo Ubaidah kam kuka tasaka domin matar akwai faɗa amma akwai tausayi hakama ghaisha kuka take yi sosai kowa awurin yabisu amma banda adda murja da lubnah, Allah sarki baiwar Allah tayi kara da kawaici domin aganinta duk iyayenta da yan uwanta suntafi to ita muzatayi acan sedai tana yiwa ƴar tata fatan samun lafiya. Humm wato adda murja itace mahaifiyar jannat...Irako lubnah kodan ganin ido adda murja besa tabisu asibitin ba domin mugun tsanar yarinyar takeji aranta dudda soyayyar da mahaifiyarta ke nuna mata..... shaheed kuwa hospital yanufa da jannat yana zuwa cikin sauri yaɗauketa tare da nufar cikin emergency room da ita batareda yabi takan gadon ɗaukar marasa lafiya da aka kawo mishiba,,,akwai yana shiga da ita manyan likitoci suka duƙufa kanta kasan cewar shi sanannen mutun kuma me kuɗi doline ayi mishi abu jikina rawa kodan kuɗinshi..ahakan duka family suka sameshi tsaye se Safa da marwa yakeyi gabaki ɗaya yafita hayyacinshi lokaci ɗaya. Dafashi habeeb yayi cikin tsananin tausayi yace "please bro kayi haƙuri mana kasamu wuri kazauna dan Allah... ɗagowa yayi da jajayen idonshi yana yiwa habeeb wani irin kallo kafin yace....!
SHUGER DADY paid book ne akan nera 1k kacal 👌 banyadda kowa ya karanta mun abuna batareda yabiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank, kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176.🙏
Autar alheri ✍️
💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫
💋💓💋 *SHUGER DADY*💋💓💋
   💫
   💃💃
    💫💫💫
     💃💫💫💃
      💫💃💃💃💫
        💫💫💫💫💫💫
Romantic love story 💃💋💓💋💓💋💓
Daga alkalamin
*Dr Yasmeen Ahmad* 
            (Autar alheri ✍️)
Marubuciyar
Mejo najeeb
SIRRI
Sawun Giwa
And oder 🤩💃💃💃💃💃
Yanzu kuwa gatada sabon kabce me ɗauke da darussan rayuwa soyayya me ban sha'awa da birgewa duk acikin book ɗin SHUGER DADY 💃💃💃💃💃💃💃💃💃
Happy sallah all my lovely Muslim 💃💃💃💃💃💃💃💃
Gargadi
Ba yarda kowa yajuyamin book ba ko akarantashi a YouTube channel batareda izininaba kuma book ɗina paid book ne sabida dan Allah akiyaye hakkina🙏🙏
Bismillahirahamanirrahim 
Book 1
💪💪 *ZAKARA DANDAMA*💪💪
Shigoda kwarinki hajiyata💪
Magana ake ta manyan mata ina matanda uwar Miji tasako agaba❓❓❓
Ina matanda dangin miji ko danginta suka sako agaba❓❓❓
Ina matanda kefamada matsalar munafukin miji❓❓❓
Ina matanda kinshin sauri ko kishiya tasaka agaba❓❓❓
Jama duk kuzo 🏃🏃🏃🏃🏃 wannan kiran nakune domin ga ZAKARA DANDAMA 💪 Shine babbar maganin matsalarku da yardar Allah zakarane wanda ake dafawa da Allurai ɗari ba ɗaya zaki cire allura da sunan maƙiyinki ko mahasadi wanda hassada tacikawa ciki, ko munafuki, MIJi kuwa da kincinye naman zakaran kingama da matsalar dan banja 🙈tabaki kurah🤣🤣🤣 
Yar uwata Karkitsaya kallon ruwa kwaɗo yayimiki ƙafa domin kuwa Allah dakanshi yace tashi in temakeka🤷 game buƙatar samun zakara DANDAMA 💪 ze iya tuntubar mu ta nomber kamar haka 👉 07037092176. Kugarzayo domin samun naku cikin sauki da biyan buƙata sayen nagari meda kuɗi gida.💃💃💃💃
Free page yakusa ƙarewa kuhanzarta biyan naki kuɗin domin samun damar karasa karatun book ɗin SHUGER DADY har complete ban yadda kowa yakaranta min abuna batareda yabiyani hakkinaba idan akayi hakan bazan yafeba 😥
Page 13 & 14
"Yace nazauna fa kace habeeb taya kakeso mazauna bayan rayuwata na cikin haɗari sam rayuwarta bata taredani ayanzu gangar jikinace kawai ke motsi domin jannat itace rayuwata itace numfashi na asheko bayadda za'ayi mazauna bayan rayuwata bata tare dani, yaƙarasa zancen yana girgiza kanshi alamar sam baze iyaba...dukkansu baki suka saki suna kallonshi harsu Abba dasuka iso yanzu amma banda Dady da ghaisha domin sunsan shaƙuwar dake tsakanin shaheed da jannat. "Zonan yarona, cewar abbey yana jan hannunshi ahanki yabi bayanshi wuri yasamu yazauna kana yazaunarda shi, cikin tausasa kalamanshi yace "kayi shaheed in sha Allah ƴarka zata samu lafiya kaide kawai kayi mata addu'a domin itace take buƙata ayanzu....girgiza kanshi kawai yayi amma bece Komaiba. Gabaki ɗaya kowa yayi jugum ana jiran tsammani daga wurin doctor, ghaisha se kuka takeyi hakama Zainab dasu hamida....kusan minti 40 dashiga da jannat kafin wani doctor yafoto yana share gumi, damugun sauri shaheed yamiƙe har yana tuntuɓe yariƙe rigar doctor ɗin bakinshi na rawa amma yakasa furta komai...ganin hakan yasa duk sauran mazan suka taso, cikin alhini hafees yace "I'm sorry doctor please yajikinta miyake damuntane ina fatar tafarkako? Yatambaya duka atare...ajiyar zuciya doctor yasauke kana yace "tafarka yanzu munyi mata allurar bacci ne domin tana bukatar hutu sedai gaskiya akwai matsala ina iyayenta suke? "Se alokacin ya haɗiye abinda ya tsaya mishi aka ƙoshi yace "gani komiye matsalarta kagayamin kawai.."okay muje office cewar doctor ɗin yanayi gaba....shikuwa shiru tayi yakasa gaba balle baya jikinshi se rawa yakeyi.. ahankali Abba yariƙa hannunshi sukabi bayan hafees da habeeb da tuni sunyi gaba tare da doctor ɗin
Su ghaisha kuma suka zauna suna jiran fitowar su....a office ɗin doctor kuwa zama duk sukayi suna sauraren bayanin shi inda shaheed ke tsaye a gefen Abba. "Agaskiya wannan yarinyar tana cikin haɗari domin jijiyoyin da zuciyarta ke harbawa jini basuda ƙarfi sosai abu ƙalilan ze iya sakawa zuciyarta ta buga gashi yanzu takamu da hawan jini abin mamaki karamar  yarinya kamar wannan ace tana ɗauke da waƴannan manyan cutuka dudda cewar ba  a mamaki da hukuncin Allah amma abin yayi muni gaskiya akwai abinda ke damunta koya tada mata hankali wanda ya haifar mata da wannan matsalar, doctor ɗin yafaɗa yana kallon hafees.
"Innalillahi wa'innailaihi raji'un, shine abinda duk wanda ke wurin ke maimaitawa kafin "abbey yace yanzu Dr minene mafita acikin wannan lamarin? "To Alhaji mafita ɗaya ce asama mata abinda take buƙata kima miye kuma aguji abinda ze ɓata mata rai ko ya tsoratata ko faɗuwar gaba domin duk zasuyi Bara zama ga rayuwarta kuma in sha Allah zamu ɗorata akan magani wanda muna kyautata zaton abin zezo da sauƙi in sha Allah, yanzu dai kuyi ƙoƙarin sanin minene damuwarta domin ayi maganinta. "Allahumma ajirni fi musibatih wa'ahaliqni Khairan minhaa, cewar Dady dayake runtse idonshi daƙarfi sabida tausayin waƴannan yaran, yana tausayin shaheed akan wannan ƙaddararren auren kuma yanzu ga jannat ɗauke da manyan curotocin zamani wanda ke barazana da rayuwarta.
Shikam shaheed wani irin bugawa ƙirjinshi keyi cikin mugun tashin hankali wanda yakasa buyiwa agareshi, inbanda kiran Allah babu abinda yakeyi azuciyarshi...ahakan dai sukayiwa doctor sallama suka fito bayan yasanar musu tana bacci yanzu kuma kar atadata Abarta tahuta tukunnah.
Matan naganin sunfito cikin sauri ghaisha, innayi da gwaggo Ubaidah sukayo kansu suna tambayarsu mene matsalarta. Anan abbey yayi musu bayani abinda ke faruwa, aiko suka koma saka kukan tausayin yarinyar daƙyar su Abba suka rarrashesu sukayi shiru kowa yayi jugum ana jiran farkawar ta.
Shin wai ya matsayin jannat yake a gun shaheed ??? 🤔🤔
Asalinsu
Alhaji shaheed sale wanda akafi sani da baba mlm shine mahaifin wannan ahalin gaba ɗaya, yanada mata ɗaya da yara huɗu, halilullah shine babba wato Abba yanada yara ukku Ibrahim, murjanatu, da habeeb,se aminullah wato Dady yanada yara huɗu, shadeed, harun Zainab dakuma Yusuf, se habibullah, wato abbey yanada yara huɗu shima, hafees, lubnah Dady karami wato aminullah ne sunan yaron se kuma
Aseeya, itace autarsu,, Ubadah tanada yara









