Showing 3001 words to 6000 words out of 26455 words

Chapter 2 - Renonta Zanyi Complete Hausa Novel .txt

25 Dec 2024

6544

nakoma gd inshiga gd natarar da umma nazaune tace ina ruwan nace dahiru yakarba xedibo tace au yadawone nace nima yanxu nagnshi kila yau yadawo
Inacikin wannan maganar mukaji sallama umma tace jekiga wake sallama haka kamar da fada ina lekawa nadawo da gudu dan ganin maihaifin su ubaidane tare dasu ina xuwa na wuce umma nashige bayi umma nacewa lfy ko juyowa banyiba umma taji ancigaba da sallama itakuma basma bata bata amsaba shikuma se kara sallama yakeyi ba kaukautawa seta dauki hijab dinta kan kofa ta tafi taga wake sallama hk ina daga bayi najiyo salatinta nan naji cikina yamurda yafara kara qululuuuuuuuuuu......hhhhhhhhh




馃崱馃崱馃崱Muje xuwa馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣




鉁嶐煆�
@$m鈧偓楼 08034906127
H@j@r 08031363045鉁嶐煆�
Luv u ol
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
9鈨�
Ummana ta shigo gida afusace tace ina kike ja ira yanxu ne maman maganan naki har yakai haka kikusa cirema mutun yatsa kamar wata mayya harta iso bakin kofan bayin jikina kyarma yake banma San nafara fitsari a wandoba tana xuwa taturo kofan afusace tajanyoni bamu tsaya ko inaba se xaure nako ga ubaida da yayanta kowa jini naxuba babansu naganina yafara cema umma mu ba ita mukaxo nemaba wly asibiti xaki kaimin yara Dan ko kwandalata baxatayi ciwoba akan wannan ciwan sannan kuma bayannan muje gurin me gari yamana iyaka daku tunda mayya kika Haifa umma de nata bashi hkr dan tasan batada kudin daxata bashi ana haka Sega Dahiru yashigo da bokitin ruwa yana ganin haka ya aje bokitin yana meke faruwa haka aiko nan mahaifinsu yace meke faruwa kuwa bayan kura ce gatanan agabanka duk tamusu haka kuma wly baxan yadda ba Dahiru ya kalleni naturo baki yajuya yafara bashi hkr amma kamar xugashi yake seda yaciro 500 a aljihunshi yamikamai yasa hannu ya kwace sannan yace Allah yasoku wly da mundinga sharia knan yakada yaranshi suka tafi Niko nabisu da harara umma taja hannuna muka shiga gida muna shiga tarufeni da duka abinda bata tafa mun ba da kyar Dahiru yakwaceni yabata hkr nikuma yafaramin fada wai nadena tsokana aiko dama axuciye nake nagado na galla mai harara nace sannu ubana ai saura duka seka dakeni insan magana kakeyi yace yi hkr yafita daga xauran ya huce nima nashige gida
***** ***** ******
Kiranshi ake tayi da karfi gashide yanata amsawa amma yarasa wake kiranshi yadesan wannan muryar ta Dan uwanshine amma a ina yake be saniba can yaga sun taho su biyu kaninshi da mahaifinshi mahaifinsun ne yafara magana yacemai Ashe dukia cutace, dukia matsiface,dukia balakice, inhar bakayi abinda yadace da itaba bani ba kai yajuya yafara tafiya ya fara kwalamai kira Baffa me kakeso nayi be juyoba yayi mgn yace xumunci .... Sannan se kaninshi yafara mai magana yana cewa kana raye xuriata xata lalace kana raye ahalina ke wahala saboda rashi Ashe banbar baya me kyauba ya fara magana da karfi yana ja da baya yana cewa ba Dan uwa bane kaiiiiiii
****** **** ******
Firgigit ya farka duk ya hada xufa Ashe yafara fadin innalillahi yi yake har yasami natsuwa ya juya gefanshi yaga hjy falmata nata baccinta yasauka daga gadan yaje bayi yadauro alwala yafara nafila yana rokon Allah ya yafemai lefinshi rabanshi da kaninshi tun ranan bakwan rasuwan mahaifinshi tun Bassam(Don) nakarami akalla shekara 24 haka yadinga sallah be denaba har seda yaji ankira assalatu Alj hafix knan.ya tsaya ya tashi Momy tatashi tana mika tace alh ankira salla ko yace a yatashi yana shirin hucewa masallaci yace mata hajiya inkinyi sallah kihadamin kaya kamar kala 5 kema kihada naki sannan da yara sun tashi kice musu sushirya xuwa 10 xamuyi tfy taxaro 馃憖 tace alh ina xamu daga dawowanka jiya ko hutawa bakayiba ? Yajuyo yacemata sokoto inaso naga Dan uwana naga halinda yake ciki saka magana Momy tayi Dan maganan yabata mamaki Dan tun shekarun baya takemai naci akan suje amma yace ba inda xashi yau kuma gashi da bakinshi yace xaaje


Toohfah waishin mexe faru agarin sokoto kubi asannu xa kuji




鉁嶐煆�


@$m鈧偓楼 08034906127
H@j@r 08031363045鉁嶐煆�
馃崱馃崱muje xuwaaa馃槣馃槣馃槣馃槣
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renankxanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
1鈨�0鈨�




Momy na idar da sallah tafara hada kaya aranta tana me farinciki Allah yakarbi addu'arta yau mijinta yatuna da asalinsa bayan tagama hada kayan tafito taje dakin yan biyu ta tashesu tace nasan kosallah bakuyiba kuketa bacci to kutashi kuyi sallah kuhada kaya kamar set biyar anjima xamuyi tafiya suka hadabaki sukace momy ina xamu setace sakkwato garin mahaifinku sutashi da sauri suna murna momy tana sakkowa daga step tahango Don xeshiga dakinsa yadawo daga masallaci ta tsayar dashi tafadame cewa yashirya kayansa xasuyi tafiya yace xuwa ina mom??? tace sakkwato garin mahaifinka aikuwa ya zaro 馃憖 ido a firgice yace sakkwato?? Tace eh yace momy baxaniba tace meyasa yace nida sakkwato har abada tace wannan salon banawabane kabari dadynka yadawo sekafadame yace dan Allah Momy kirufamun asiri kekinsan meyafaru nakuma yima kaina alkawarin baxan kara xuwaba tace ba ruwana nafadamaka sunacikin haka Sega dady yashigo yace meke faruwa tace dankane yace bazeyi tafiyaba dady yace don me bakaba yace wlhy dady inada meeting a office karfe 12pm kuma dole sena halarta amma innasamu Dana kobayan kuntafi xanbiyoku dady yace shikenan Allah yataimaka ya juya yacema momy to ke jekishirya sbd mufita da wuri **** **** **** **** ****


Sungama saka kaya a mota duk sunfito momy takalli dady tace yau se farinciki kakeyi yace ba dole ba yau zanga dan uwana ai dama kai kadaina xumunci dashi sbd wani karamin dalilinka yace to yaudai nadaina fushi dashi koda bazeyadda yabiyo niba na hkr can dinga xuwa naganshi suka Shiga mota suka dau hanya yan biu nata murna tfyn 8hrs ce takawosu sokoto yabata kallan garin ya chanxamai sosai sannu a hankali har ya iso kauyensu kauyan anka yaga ansamu sauye2 sosai ahaka har sukaxo kofar gidan da baxe manta dashiba se de yasamu changi kadan suna sauka mln Haruna yaxo hucewa yaga kamar mln mamman banda yasan yarasu da yace shine she wannan yafishi haske da girma Alh hafix najuyowa yaganshi ya matso kusa dashi yace kaman malan haruna inban manta ba ? Mln haruna yadago afirgice yace hafuxu dama kana raye yace eh mln haruna yace ammade bakama mamman halarciba har ya rasu bakaxoba se yanxu yadago afirgice yace kace mamman yarasu yace eh Allah yakarfi abinshi idan Alh hfx yakawo ruwa yace Allah beyi xamu ganaba yadago yakalleshi yacemai to ina matanshi da yayanshi mln hrn ya nunamai gida da hannunshi yace suna ciki jiki asanyaye yadawo gurin su Momy wa inda suma duk sunji abinda yafaru yace musu kuma shiga ciki
***** **** ******
Sallama su Momy sukayi umma dake bakin murhu tana abinci ta amsa suka shigo tabisu da kallo Dan ganin su yan gayu batasansu tana kallan yan biu setaga suna mata kama da Basma tace kushigo tashinfida musu tabarma sannan tace bangane kuba Momy tace tare muke dame gidana yana waje shine yace munema masa iso umma tatashi gabanta se kara faduwa yake tace kice yashigo aibakomai bari nasamai tabarma Momy tace Hasana jeku taho tare tafita se gasu sun shigo suna shigowa umma tamike tsaye tadafe kirji tace hafuxu Kaine馃檰馃徎馃檰馃徎馃檰馃徎 yace nine Aisha yana karasa shigowa hawaye taji yana xubowa daga idanta Dan yatuna mata da mijinta yajuya a hankali taje randa tadibo musu ruwa Momy takalleta taga tabata tausayi sosai jibi gidan dasuke ciki tace kadena kuka kiyi hkr Dady daga gefe yace Aisha bani ruwa nayi alwala taje tadauko buta takawomai yayi alwala yatafi masallaci suma duk sukayi alwala suka rama axahar da ake binsu sannan sukayi laasar Kansu fito umma har takwace tuwo taxuba ta ajiye musu
***** **** *****
Shiko Alh bayan angama sallah duk sunfito saga masallaci yatsa yagaisa da wa inda yasani wasu duk sun rasu sunata mamakin ganinshi yadanyi musu ihsani yatawo gida yashiga taga su Momy natacin tuwo shima ya xauna umma takawomai nashi har yafaraci sekuma yadago yacema umma wai INA yarannawane tunda naxo banga ko dayaba be rufe bakiba nashigo aguje har nakusa ni takanshi nabige tuwanshi na huce se hanyan bayi ina xuwa nashige naturo kofa duk suka Bini da kallo umma tace lafiya setaga yara sun shigo daya jiki duk manja dakyar kuma da roba a hannu tace aa su shatu lafiya meya faru tana kuka tace Basma ce taxubar mana da alale Dan tace wai mutsaya mutsanma ta yaji damai munki shine nace mamanmu tahanamu shine ta kwarama rashida mai taxubar da alalan umma tayi salati tace nidai nashiga uku Mamana kila wataran se kinsa ankoreni agarinnan tatashi tashiga nayi tafito dani tadauki ice Wanda taka she huta yanxu xata bigeni aiko baxaka ihu nakwace nayi kan Wanda nagani agefe narike shi umma tatawo da nufin ta kwaceni naki shige cikin babbar rigarshi ta chukuikuyeshi yajuyo yacema umma Dan Allah ki kyaleta tace hafuxu kabari nama yarinyar nan duka daxu tagama jefe matar makotannan yashigo nan taxageni tas shine tafiya Dan karna mata fada shine kuma yanxu tadawomin da wannan kuma su Momy dake tsaye gefe baki tace ki kyaleta yarintace ke alalan naki nanawane ? Shatu tace na murtala hudune Momy yakasa ganewa Alh hfx yace mata 80n knan taciro sabuwan Dari biu tabasu tace gashi Ku tafi sauran se Ashe omo awanke ma waccan kaya sun juya xasu tafi Niko dake cikin Riga har yanxu banfito ba naleko nace wly xanxo kubani chanjina inba hakaba wly nama yarinya dukan kudina sukayi tafiyansu basu juyobaAlh hafix ya kalleni yafito dani saga cikin riganshi yakuramin ido yace Allahu Akbar wannan dagani jinin maman ce nise alokacinma nabishi da kallo dashi da sauran su Hasana da usainama ni suke kallo Alh hafix yace me sunan ki nadago nace mai sunana Hajara amma anacemin Basma umma tace sbd sunan maman banana akasamin yace lallai Babban suna nace laaa umma kinga wannan mutumin yana kama da wannan mutumin Wanda....... umma ta galla mata harara saboda har yanxu bata dena jin haushin abinda tayiba senayi shiru umma takalli Alh hfx tace gwanda da Allah yakawoka dama Kaine mahaifinta wly nagaji da fitinan yarinyar nan Allah baxata kara kaiwa wata daya agidannan ba aure xaa mata toohfah ana wata ga wata


鉁嶐煆�
@$m鈧偓楼 08034906127
H@j@r 08031363045


馃崱馃崱muje xuwa馃槣馃槣馃槣馃槣lov u all馃憦馃徎馃憦馃徎馃憦馃徎
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renankxanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱


1鈨�1鈨�


Hassana da husaina suka fashe da dariya sukace wannan yar yarinyar xa ayima aure umma tace sao'inta ma wasu sun haihu Dady yayi murmushi yace nidai a kyalemun yata Niko inata kallanshi sbd yamun kama dawanda na watsama garin tuwo sedeshi wannan babbane yada sakarkiyya fuska Momy ta janyoni jikinta tana dariya tace to kinada saurayine? Da sauri nace mata eh kuma yace idan mukayi aure zekaini birni suka kwashe da daria gaba dayansu Momy tace lalle yata xataje birni itako umma se murmushi take tana kallansu ***** ***** **** ***** ****** *******
WAISHIN MENENE YARABA ALH HAFIX DA MALAM MUH'D (MAMMAN)


Mahaifinsu sunanshi malam sulaima anakiran shi da (malam sule) suna zaune a kauyen anka. fulanin yawonesu asali amma tunda suka yada zango a sokoto basu kara tashiba sunanan mahaifiyarsu Hajara wacce ake kira da (hajjo) su biyu iyayensu suka Haifa Alh hafix ne babba bayan shekara 4 aka haifi Muhammad (Mamman)
suntashi cikin san juna haifinsu yana kiwon shanu na na saidawa akwai wani mutumin birni me suna Alh imrana yana san yara sose kullum inyaxo seya dade Turin su hafix da muh'd yana kawomusu abubawan dadi sbd shi betaba haihuwa ba
A yauma yazo suna xaune shi da Mlm sule sukuma yara nagefansu suna wasansu a lkc Alh hafiz Nada shekara 10 shikuma Mamman nada shekara 6 yakalli malam sule yace me dan Allah kabani daya daga cikin yarannan inrikema shi inasansu sose malan sule yanisa A hankali yace Alh imrana kafi karfin komi aguna nasan xaka rikemunshi da amana amma kasan halin dan yau kuma kila medakinka bazatasoba ka dauko dan wani kahada mata da nata Alh imrana yadago yacemai bantaba haihuwaba shine dalili dayasa nace kabani naka Mlm sule ya tausayame yace bari nayi magana da mahaifiyasu sanda yasanar da hajjo batayi wani musuba tace Allah yasa hakane yafi alkairi tace amma dai gsky sede abashi wancan yaron ba MUH'D ba mlm sule yayi murmushi yafita yafada mai yadda sukayi Alh imrana yadinga mai godiya wannan shine musabbabin Barin Alh hafix gd
****************************
Alh imrana yatafi da hafix birni matarshi tayi murna matuka Alh imrana yarike amana yasakashi a makaranta metsada sannan kuma lkc2 in ansamu Hutu yana kawoshi yaga iyayansa Shaka har suka girma malm MUH'D yariga hafix aure ya auri Aisha hafiz lkc yafara kasuwanci yanadawowa data auran Mamman yayi tafiya yaje Sudan anan yahadu da falmata harsukayi aure mlm Mamman be haihuba har xuwa wannan lkc ciwon ajali yakama mahaifiyasu tarasu bayan karamar jinya datayi tayi burin taga Dan Mamman amma had takoma ga Allah Allah bebashi haihuwaba hafix yaxo yaroki babansu da Dan uwanshi Mamman su yarda subishi Kaduna mlm sule yace aa sudai yabarsu anan kafin yadawo daga kauye yatarar da matarshi tahaihu yasanar da Mamman cewa yazo birnin Mamman yace Allah ya raya shi baxexo birniba abin yama hafix ciwo amma yahakura bayan shekara biyar ciwo Yakama mahaifinsu cikin dare kafin safe Allah yamasa cikawa Allahu Akbar yafi yatawo dasafe gurin jana'ixar mahaifisu shika dai sbd falmata tatafi ganin gd bayan sadakan bakwai me hafix yashawarci dan uwansa akan yabishi sutafi tinda shikadai garage malm Mamman yace shi bainda zashi maganar tabatawa Alh hafix rai yace shikenan base kara waiwayoshiba wannan shine musabbabin rabuwar su,
********"***********************
Umma tabude dakin malam Mamman tafito dakayanciki muka Shiva muka share aka gyara sbd Dady yasamu gurin xama su Momy da yan biyu sukai kayansu dakin umma dare yayi muna zaune asakar gd muna fira umma naba Alh hafix lbr sanda babana yarasu mukaji sallama wai dahiru nakiran Basma natashi da sauri kamar jira nake dama nakosa yazo nafadame munyi baki daga birni sannan kuma infadame cewa ance yaturo muyi aure Inaxuwa nafadame yace to bari yashiga sugaisa nashigo da gudu nafadawa Dady yace to yashigo suhassana natamun dariya nawaigo nace wai dariyar me kukemun? Sukace bkm yar kanwarmun
Munshigo tare yanata sunkuyar dakai ya duka a gefe yagaida Dady Dady yaamsa da fara' arshi yace yamutan gdnku dahiru yace suna lfy Dady yace kazo adai dai inkaje gd inaso ingamahaifinka yace to insha Allhu zanfadamai mukatashi muka fita bayan mungama fira nadawo gd su hassana sukafara tsokanata wai wannan Dan yaro xan aura to nidashi WAXE RENI WANI ???
Momy tace to inaruwanku tacemin kyalesu kinji nace to Momy kamar yadda naji suna cemata
*****************************
Washe gari daddare akayi sallama da Dady yafita seyadawo yadauki tabarma yanacema umma akawo ruwa a Kofi maneman auran BASMA be tace to madallah bayan fitarshi dadaiwa segashi yashigo ranshi abace umma da Momy sukace lfy yace yau nixa acimawa mutunci wai MLM MANSUR DA MUSTAPHA sukazo wai su dansu baxe aure yarinyar da batada tarfiyaba yar macece su dansu jininsu baze aure yar macece ba innemi wani nabashi tunda Neman kai kuma kuke da ita mu danmu baneman kai muke dashiba Dady yanunfasa yace zanbashi MAMAKI KUSHIRYA GOBE DA SAFE XA' A DAURA MATA AURE
Momy tazaro ido race Alh dawa to xa'a daura mata Aure Alh yace da Dana BASSAM Momy tadafe kirji tace BASSAM fa kace yace eh koshima ban isa dashibane Momy tace ka isa yace inban isa da Dan waniba naisa danawa umma kuwa datayi shuru takasa magana TO FA MASUKARATU KUNJI WATA SABUWA INJI YANCACA KUBIYO DANJI YADDA XATA KAYA....YAN UWA INABAR ADDU'A KU PLS........




鉁嶐煆烩湇馃徎鉁嶐煆�
@$m鈧偓楼 08034906127
H@j@r 08031363045鉁嶐煆�




馃崱馃崱muje xuwa 馃槣馃槣馃槣馃槣 Luv u all馃憦馃徎馃憦馃徎馃憦馃徎馃槏馃槏
[8:04am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱


1鈨�2鈨�
Umma tayi shiru tana jimamin wannan Abu yau ita ce ake cima mutunci sbd duk tarbiyar datake kokari gurin bama Basma menene Wanda Basma keyi na rashin tarbiyya sede rashin kunya dashi sukace ta yadda Dady yajuyo yace Aisha kada kisama kanki damuwa tace bakomai hfx nasan haka Allah yayi nima danake gefe hankalina atashe yanxu naji nakara San Dahiru yakara kamani nako fara ihu ina birgima ina cewa ni wly sena auri Dahiru yakaini birni nibame hanani auranshi Momy tatsugunno gefena tanakamin kafada tana cewa yi hkr yata kadena kuka kinga inkin auri Bassam ma xaki birni xaki xauna tare dasu Hasana xaki shiga mkrntar boko kinaso ? Nayi saurin daga kai tace to kiyi shiru natashi nashare nawayena Hasana da usaina na gefe suna kuskus Hasana tacema usaina hmmm lallai yaya xeyi mata xanga yanda xasuyi shida besan hayaniya bare kaxanta sannan kuma yaxeyi da xainab dinshi usaina tace ke kinsan baxe iya xama da Basma ba auro xainab dinshi xeyi
***********************
Dady ko yafita masallaci yasanar wa da mutane cewa gobe akwai daurin auran yarshi Basma da danshi Bassam da safe karfe takwas Dahiru dake cikin masallacin tunda yaji wannan sanarwa hankalinshi yatashi sunfito daga masallaci yabiyo Dady har kofar gida sannan ya tsayar dashi Dady yace lfy ? Ko akwai wani Abu nakune da kuka kawo kaxo karfa ? Yasunkuyar dakai yace baba Dan Allah hkr naxo bayarwa Dan Allah karkama basma aure kayi hkr xan shawo Kansu a hankali xasu amince ina Santa wly Dady yace kai yaro kadena ma wannan maganar Dan Basma yanxu matar aure ce kaje iyayanka su samama ya me tarbiya yana kaiwa nan yasa kai yashige gida
**********************
Shiko Don dabesan wainar da ake toyawa ba yafito daga hospital dinsu shida abokansa suna tafe suna fira se wayanshi tayi kara yana dubawa yaga xainab ce se yakara sauri yana cemusu guys semun hadu gobe xee najirana yashiga motarshi yayi hanyar k/mashi yana xuwa kofar gidan yayi hon me gadi yaleko dayaga shine seya koma yabudemai bayan yashigo yaleko suka gaisa yakirata awaya yace gashi yashigo tace to segata yafito tana xuwa tace kashigo muje yayi mata murmushi yabita abaya suka shiga falan yaxauna yana cewa xee bakyajin magana ko tajuyo tace me nayi yace banace kidenasa irin wa innan damammun kayanba tace ainadena sawa wannan ma yaya MA'ARUF

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login