Showing 6001 words to 9000 words out of 10405 words

Chapter 3 - BAKAR GABA 1 LITTAFIN YAKI COMPLETE BY ZIDANE .txt

Zidane   

28 Dec 2024

3382

magana sai duk gaba
dayan hadiman sukai sujjada agareshi suna
masu cewa.
nasara ta tabbata agareka ya sarkin
matsafan duniya....
kafin sukarasa maganar tasu boka ulumanu
ya bace bat tamkar bai taba wanzuwa ba.
+++ ++++ ++++ ++++
wannan shine abinda ya faru afadar boka
ulumanu mai shirin mulkar duniya.
al'amarin yarima saiman kuwa alokacin da
suka kutsa kai izuwa cikin wannan daji sai
suka kasance cikin suna masu tsala
azababben gudu nagaban kwatance tamkar
zasu fita daga duniyar gaba daya.
basu tsaya da tafiyaba saida suka fuskanci
dare yayi sannan suka yada zango awani daji
mai matukar duhuwa.
a sannan ne yarima saiman ya umarci
dakarunsa dasu tsaya da tafiyar d suke.
nantake kuwa suka cika umarni.
wani badakare mai suna zamnal ya matsa
kusa da yarima saiman yace yashugabana ni
aganina bai kamata mu yada zango awannan
dajiba domin baza'a rasa mugayen namun
daji acikinsa ba.
dajin haka sai yarima saiman ya juyo ya dubi
zamnal yace
shin baka ganin muna tafiyane tare da
mata,yara da tsofaffiba?
kasani tafiyarmu dasu awannan yanayi yafi
hatsari akan zaman mu a wannan daji.
saboda haka ina umartarku dakuje ku kafa
mana tanti inyaso gobe da safe sai muci
gaba da tafiya.
dajin haka sai badakaren yace angama ya
shugabana.
sanna ya tafi ya umarci yan uwansa dasu
kafa tantunan da za'a kwana aciki.
sannan wasu kuyangi sukaje suka shirya
musu abincin da zasu ci.aka mikashi ga
kowanne tanti.
bayan angama shirya komai sai yarima
saiman yafito ya dubi dakarunsa yace
yaku yanuwana duka gaba dayanku kunsan
abindaya baro mu daga gida.
adalilin hakane na yanke hukuncin da nake
ganin shine zai amfanemu.wannan shawara
itace
ni banaso ko mutum daya daga cikinmu ya
mutu,domin yin hakan babbar asarace
agaremu.
shawara ta farko dazan baku itace kada daya
daga cikinku yace zai tayani fada da duk irin
abinda kukaga na hadu dashi.
shawara ta biyu itace
aduk inda kuke ku kasance kuna tare da juna
koda kuwa wani abin tsoron kuka
gani,muddin bagani kukayi zaku hallaka gaba
daya ba.
shawara ta uku itace
aduk inda muke kada mudinga yin barci gaba
dayan mu idan dare yayi,saidai midinga raba
dare.
aduk sanda wani ya nemi taimako to mu
taimaka masa koda bai kasance dan kabilar
mu ba.
idan mukayi riko da wannan shawara to
tabbas bukatarmu zata biya.
da wannan kalami nake muku bankwna sai
bayan wayewar gari zamuci gaba da tafiya.
da gama fadin haka sai ya wuce izuwa cikin
tantinsa.
sannan suma ragowar tawagar suka tarwatse
kowa ya koma abakin aikinsa.
bayan ya isa cikin tantinsa saiya tarar da
gimbiya suhaila taci ado.ga wasu kuyangi
guda biyu suna bata abinci abaki,biyu kuma
suna yi mata tausa.
daganin sigowar yarima saiman sai
wadannan kuyangisuka tashi suka fice daga
turakar suka bar yarima da gimbiya suhaila
kadai a zaune acikin tantin.
cikin farinciki gimbiya suhaila tace lale
marhaban dababban masoyina na duniya.
nantake ta rugo da gudu ta rungume yarima
saiman sannan
zo muje mu zauna yakaimijina domin tsawon
wannan lokaci da muka dauka banganka ba
ji nake tamkar shekara guda ce bamu
haduba.
dajin haka sai yakama hannunta sukaje suka
zauna akan wata shimfida mai taushi.
sannan yadubeta yace.
kamar yadda kika kasance haka nima
nakasance domin dalilin halin dana shigane
yasa nina umarci dakarunmu dasu dakata da
tafiya.
haka kuma acikin tafiyata bana tunanin
wahalar dake gabanmu muddin kina kusa
dani.
yanzu haka muna cikin daji hayatul arzum
akwai muggan dabbobin daji acikinsa kuma
acikinsa zamu nemi hnayar zuwa dajin
kurusul saudam.
dajin haka sai tace dashi hakane amma
akwai wata matsala.
LIKE AND COMMENTS IS OUR (IBNI ABDULLAHI ABDULLAHI)
LITTAFIN
BAKAR GABA PART 4
LBR
HABIBULLAH KBR
TYPING
HABIBULLAH KBR
koda boka ulumanu yazo nan a labarinsa
saiyaga gaba daya hadiman sun nutsu suna
sauraronsa.
da ganin haka sai yayi dariya sannan yace
wannan shine takaitaccen tarihin harisul
mar'uf bayan bukata ta biya zan karasa
muku tarihin nasa.
yana gama wannan magana sai duk gaba
dayan hadiman sukai sujjada agareshi suna
masu cewa.
nasara ta tabbata agareka ya sarkin
matsafan duniya....
kafin sukarasa maganar tasu boka ulumanu
ya bace bat tamkar bai taba wanzuwa ba.
+++ ++++ ++++ ++++
wannan shine abinda ya faru afadar boka
ulumanu mai shirin mulkar duniya.
al'amarin yarima saiman kuwa alokacin da
suka kutsa kai izuwa cikin wannan daji sai
suka kasance cikin suna masu tsala
azababben gudu nagaban kwatance tamkar
zasu fita daga duniyar gaba daya.
basu tsaya da tafiyaba saida suka fuskanci
dare yayi sannan suka yada zango awani daji
mai matukar duhuwa.
a sannan ne yarima saiman ya umarci
dakarunsa dasu tsaya da tafiyar d suke.
nantake kuwa suka cika umarni.
wani badakare mai suna zamnal ya matsa
kusa da yarima saiman yace yashugabana ni
aganina bai kamata mu yada zango awannan
dajiba domin baza'a rasa mugayen namun
daji acikinsa ba.
dajin haka sai yarima saiman ya juyo ya dubi
zamnal yace
shin baka ganin muna tafiyane tare da
mata,yara da tsofaffiba?
kasani tafiyarmu dasu awannan yanayi yafi
hatsari akan zaman mu a wannan daji.
saboda haka ina umartarku dakuje ku kafa
mana tanti inyaso gobe da safe sai muci
gaba da tafiya.
dajin haka sai badakaren yace angama ya
shugabana.
sanna ya tafi ya umarci yan uwansa dasu
kafa tantunan da za'a kwana aciki.
sannan wasu kuyangi sukaje suka shirya
musu abincin da zasu ci.aka mikashi ga
kowanne tanti.
bayan angama shirya komai sai yarima
saiman yafito ya dubi dakarunsa yace
yaku yanuwana duka gaba dayanku kunsan
abindaya baro mu daga gida.
adalilin hakane na yanke hukuncin da nake
ganin shine zai amfanemu.wannan shawara
itace
ni banaso ko mutum daya daga cikinmu ya
mutu,domin yin hakan babbar asarace
agaremu.
shawara ta farko dazan baku itace kada daya
daga cikinku yace zai tayani fada da duk irin
abinda kukaga na hadu dashi.
shawara ta biyu itace
aduk inda kuke ku kasance kuna tare da juna
koda kuwa wani abin tsoron kuka
gani,muddin bagani kukayi zaku hallaka gaba
daya ba.
shawara ta uku itace
aduk inda muke kada mudinga yin barci gaba
dayan mu idan dare yayi,saidai midinga raba
dare.
aduk sanda wani ya nemi taimako to mu
taimaka masa koda bai kasance dan kabilar
mu ba.
idan mukayi riko da wannan shawara to
tabbas bukatarmu zata biya.
da wannan kalami nake muku bankwna sai
bayan wayewar gari zamuci gaba da tafiya.
da gama fadin haka sai ya wuce izuwa cikin
tantinsa.
sannan suma ragowar tawagar suka tarwatse
kowa ya koma abakin aikinsa.
bayan ya isa cikin tantinsa saiya tarar da
gimbiya suhaila taci ado.ga wasu kuyangi
guda biyu suna bata abinci abaki,biyu kuma
suna yi mata tausa.
daganin sigowar yarima saiman sai
wadannan kuyangisuka tashi suka fice daga
turakar suka bar yarima da gimbiya suhaila
kadai a zaune acikin tantin.
cikin farinciki gimbiya suhaila tace lale
marhaban dababban masoyina na duniya.
nantake ta rugo da gudu ta rungume yarima
saiman sannan
zo muje mu zauna yakaimijina domin tsawon
wannan lokaci da muka dauka banganka ba
ji nake tamkar shekara guda ce bamu
haduba.
dajin haka sai yakama hannunta sukaje suka
zauna akan wata shimfida mai taushi.
sannan yadubeta yace.
kamar yadda kika kasance haka nima
nakasance domin dalilin halin dana shigane
yasa nina umarci dakarunmu dasu dakata da
tafiya.
haka kuma acikin tafiyata bana tunanin
wahalar dake gabanmu muddin kina kusa
dani.
yanzu haka muna cikin daji hayatul arzum
akwai muggan dabbobin daji acikinsa kuma
acikinsa zamu nemi hnayar zuwa dajin
kurusul saudam.
dajin haka sai tace dashi hakane amma
akwai wata matsala. cikin tsananin mamaki yadubeta yace
me kike nufi ?
gimbiya suhaila tace idan muka fiya yada
zango to hakan zai baiwa magauta dama
akan mu
shin baka tunanin cewa akwai wata sabuwar
masifar da take shirin fadomana bayan ta
boka ulumanu ?
kodajin haka sai hankalin yarima saiman ya
tashi yaji gaba daya zuciyarsa ta dugunzuma
nantake ya nuna bangon tantin nasu da
yatsansa na hannu
faruwar hakan keda wuya saiga hoton fadar
boka ulumanu ta baiyana tundaga lokacin da
sukayi walimar farko afada ,har izuwa
lokacinda ya aiki aljani markazulu ya kashe
dodo sharmanu da yarsa .
koda sukazo daidainan sai hoton komai ya
dauke tamkar baitaba wanzuwaba.
da ganin haka sai gimbiya suhaila ta dubeshi
tace to wannan abu daya faru bakaramin
tashin hankali bane anahiyar nan baki
dayaba ,domin dodo garjaju bazai taba
hakuriba akan wannan abu daya faruba .
kodajin haka sai yarima saiman yabushe da
dariya sannan yace .
nafiki sanin kowaye garjaju don haka kafin
muje inda yake zansan hanyar da zamubi mu
hallakashi farat daya
nantake ya tashi yaja hannun gimbiya
suhaila izuwa kan wanish luntsumemen gado
suka kwanta .
kwanciyarsu keda wuya sai bacci ya daukesu
acikin tantin.
acan sansanin dakarun su yarima saiman
Kuwa sai raba kwanciya kamar yadda ya
tsara musu suka raba kansu gida biyu kaso
nafarko suka fara kwanciya sannan kaso
nabiyu suka kwanta
kash hakika rashin sani yafi dare duhu ashe
awannan wuri da suka yada sansani akwai
wasu mugga muggan yanfashi amma su
akaidarsu basayin fashi acikin dare sai da
asuba ta doso kai sannan suke farawa zuwa
faduwar rana .
wannan daliline yasa basu kawowa su yarima
hariba tun sanda shigo dajin.
amma kuma tundaga shigowar su yarima sai
suka fara haka tarkuna yadda zasu kashesu
farat daya .
acikin tantin yarima Kuwa lokacin da suka
nutsa cikin barci .gimbiya tayi wani mafarki
inda ta hangi wasu kananan karnuka akan
hanyarsu suna kokarin yi musu kisan farat
daya .
koda daidainan amafarkin nata saita farka
afirgice,tasa hannu tatashi yarima .
cikin firgice tadubi yarima tace yakai
masoyina kayi hakuri bisa tashinka daga
barci da nayi .
hakan ta farune sakamakon wani mummunan
mafarki da nayi .tun ina yarinya idan nayi
mafarki yana zama gaskiya ba'a taba samun
akasiba
to a darennan nayi mafarki inda aka
nunamini wasu muggan yanfashi akewaye
damu suna dana mana tarkunan
mugunta.idan har bamu dauki matakiba to
tabbas zamuyi asarar rayuka da yawa .
kodajin sai ya dubeta yace madallah da mata
tagari hakika ina matukarjin dadi da irin
taimakon dakike bani
nantake ya tashi yafita daga cikin tantin nasa
ya nufi inda dakarunsa suke,koda sukaga
yarima sai suka durkusa cikin
girmamawa.yarima ya dubesu yace
akwai wani abu dake shirin faruwa idan har
bamu dauki matakin gaggawa ba
shawarar dazan baku itace dakunga alfijir
yafara fitowa kusami kibiyoyinku,kusaita
hanya guda daya daidai inda tarkon yake
saiku harbata,to dazarar kunyi haka tarkunan
abokan gaba zasu lalace.gurin da aka birnine
tarkunan Kuwa yana nan gaba damu daga
barin gabas tafiyar rabin sa'a idan har muka
sami nasarar lalata tarkunan to zamu sami
nasarar fita daga san saninmu lafiya
nine kadadai wanda zai taresu da yaki da
zarar munyi gaba da gaba dasu.kukuma
saiku zama yan kallo .
ku aikinku shine bawa jama'armu tsaro.idan
mukayi haka to zamu sami nasara akansu .
haka suka kasance cikin wannan halin hr
izuwa lokacin da alfijir yafara ketowa nan
take Kuwa dakarun suka Debo kibiyoyi suka
dana ajinkin baka sannan suka sukayi tafiyar
rabin sa'a.sannan suka saita gabansu kadan
suka harba kibiyoyin,kwatsam saiga wasu
muggan tarkuna suna fitowa daga karkashin
kasa masu matukar hatsari ga rayuwar dan
adam.
faruwar hakan keda wuya saiga wasu
muggan yanfashi suna fitowa daga cikin
maboyarsu suna masu karji gami da kuwwa
nufo su yarima saiman .
koda ya rage baifi saura taku gomaba
tsakaninsu da sansanin sai yarima saiman
yafito cikin muguwar shigar yaki .
nantake yasa kafa yadoki wasu dakaru dake
gabansa .saboda karfin dukan saida sukai
tsalle suka gwaru da wata bishiya .nantake
kashin bayansu ya karye .
cikin karaji ya hausu da sara da suka tako
ina sai ga kawunan bila'adama yana yawo a
sararin samaniya .
jini Kuwa yadinga yawo kamar anbude
idaniyar ruwa .
sassan yadinga yawo kamar ana sassabe
agona .
sai gashi mutun daya ya zamewa mutane
dubunnai alakakai tamkar guguwar zame masu guguwar annoba.su kansu
sunsan cewa yau sun hadu da gamonsu rana
ta baci domin basu taba haduwa da wani
jarumi ba kwatankwacin sa.domin fada
yakeyi tamkar ba jikin jini da tsokane da
shiba.
kafin cikar sa'a biyu ya karar da rabinsu.
koda shugaban yan fashin ya lura da abin
dake faruwa,sai ya daka musu tsawa.
nan take kuwa suka dakata da fadan.
shugaban nasu ya matso inda yarima yake ya
tsaya agabansa,sai ga yarima saiman ya
zamo dan kankani agabansa.
shugaban nasu ya dubi yarima yace
tabbas jarumtakarka ta burgeni don haka ina
gayyatarka daka shigo cikin kungiyarmu,zan
baka babban mukami idan kayarda.
idan kuwa kaki ni da kaina zan kasheka.
koda jin haka sai yarima ya daka masa
tsawa yace
kai lalataccen banza kune kuka bata mana
nahiya da kashe kashen rayukan wadanda
basu jiba basu ganiba.
don haka nadau alkawarin ganin bayanku
babu wani sulhu a tsakaninmu.
da gama fadin haka sai ya afka masa suka
kachame da azababben yaki fiye dana farko.
ya zamana suna kaiwa junansu sara da suka
cikin kwarewa.sai gashi yarima yazama dan
karami agaban wannan dan fashi amma
abinda zai baka mamaki shine.
a fannin iya yaki yarima ya tattaka dan
fashin.
wohoho hakika jarumtaka baiwace wanda
allah ya baiwa ya huta
duk da tsananin karfi irin na wannan dan
fashi sai ya zama na banza domin kokarin
kare kansa yake yana neman hanyar tsara.
koda yarima ya fuskanci nufin wannan dan
fashi sai ya shammace shi yasa takobi ya
sare masa kai.
nantake gangar jikin ta fadi kasa.
koda raguwar yan fashin sukaga gawar
shugabansu akasa .sai duk suka zubar da
makamansu suka ruga da gudu.
nanfa yarima saiman ya dinga bin dakarun
daya bayan daya yana kashesu har sai da ya
karar dasu gaba daya sannan ya dawo wajen
sansaninsu.
da isowarsa sai ya tarar da dakarunsa da
jama'arsa suna ihun farinciki. a gaban
dakarun kuwa babu kowa sai gimbiya
suhaila.
tayi shigar wata jar riga mai tsananin
kyau.ta daure gashin kanta agadon bayanta
sai sheki da walwali yakeyi.
cikin murna ta jawo hannun yarima saiman
izuwa cikin tantinsu,sannan ta dauko wani
daddadan abinci ta ajiye masa.
nantake kuwa ya faracin abincin cikin nishadi
da annashuwa.
da gamawarsa saita dubeshi tace ina tayaka
farin cikin samun nasararka a wannan yaki.
ya dubeta yace nayi wannan aikine domin
kare mutuncin al'ummarmu.
don haka yanzu zamu tashi mubar wannan
guri muci gaba da tafiya don biyan
bukatarmu.
yana daga cikin tantin nasa yakira shugaban
dakarunsa mai suna zamnal.
cikin kankanin lokaci shugaban dakarunya
iso cikin tantim dare da fadin gani ya
shugabana.
yarima yadube shi yace inaso ka umarci
dakarunmu dasu gaggauta hada kayansu don
muci gaba da tafiya.zamnal yace angama ya
shugabana.
nantake zamnal ya tashi ya fice daga cikin
tantin nasu.
cikin kankanin lokaci kuwa suka hada inasu
inasu suka cigaba da tafiya izuwa hanyar da
zata kaisu dajin kurusul saudam saida suka
shafe lokuta masu tsawo suna tafiya sannan
suka iso wata mararrabar hanya wacce ta
kasu kaso hudu.
nantake sukaja birki suka tsaya sukayi cirko
cirko cikin rashin sanin hanyar da yakamata
subi
ana cikin wannan hali sai yarima saiman ya
tuna da maganar da mahaifinsa yayi masa
akan zoben hannusa.
koda gama wannan tunani sai ya zaro zoben
daga hannunsa sannan ya murza.
faruwar hakan keda wuya sai wani haske ya
fito daga jikin zoben ya nuna musu hanyar
data nufi yammcin dajin.
inda yake musu nuni da cewa itace hanyar
dajin kurusul saudam.
koda ganin haka sai yarima saiman ya juyar
da linzamin dokinsa zuwa hanyar da hasken
ya nufa.cikin tsala azababben gudu.
WANNAN SHINE ABIN DAYA FARU GA
YARIMA SAIMAN AKAN HANYARSU TA
ZUWA DAJIN KURUSUL SAUDAM
++ +++ ++
Al'amarin aljani karkazulu kuwa lokcin daya
bar kogon daya kashe samriya da babanta
kuwa.
sai ya kasance yana tsala gudu nagaban
kwatance asararin samaniya ba tare da sanin
inda zaijeba.cikin jin izza da takama.
yana cikin tafiyarne ya fara tunane tunane
akan wanne shiri yakamata yayiwa kansa.
tabbas yanada bukatar karawa kansa shiri ta
yadda zai iya hallaka boka ulumanu cikin
sauki batare da wata wahalaba.
sannan kuma ya tuna da batun dodo garjaju
yanzu yana cikin fushi dashi.
yana cikin wannan tunanine kuma ya tuno da
batun yarima saiman.
i dan hada kai dashi to tabbas zai sami
nasara.sannan kuma bayan bukatarsa ta
tsira sai ya yaudari yarima saiman ya
hallakashi.
koda gama wannan tunani sai ya bushe da
dariyar mugunta.
sannan ya juya ya nufi hanyar dajin kurusul
saudam (IBNI ABDULLAHI ABDULLAHI)
LITTAFIN BAKAR GABA
PART 5
LBR
HABIBULLAH KBR
TYPING
HABIBULLAH KBR
koda sarki abu saiman yazo nan azancensa
sai mutane suka kamu da murna har sunayi
masa jinjina
da kirari tamkar suna da tabbacin samun
nasara awannan yaki
koda ganin haka sai farinciki ya kamashi
sannan yace
daga wannan rana inason makeran dake
cikin birnin nan da su dage wajen kera
miyagun makaman yaki
wadanda zamuyi amfani dasu awannan yaki.
sannan mayakan mu su dage wajen baiwa
kansu horon yaki tare da sauran mutanen
gari
sannnan duk wanda yakasance yana da ilimi
wajen sanin tarkunan yaki ina nemansa
yanzu a tsakiyar fada
yana gama fadin haka sai dakaru suka dare
sai ga wani dattijo yafito fuskarsa cike da
furfura
amma da kaganshi kasan y asaba da
kwarmatsuw a filin daga.
sannan wasu samari guda biyu suka fito
daga cikin jama'ar gari suma suka tsaya
akusa da wannan dattijo.
dukkansu suka rissina agaban sarki.
dattijon ya rissina ga sarki sannan yace
ni sunana zamnur kuma ina daga cikin
manyan dakarun wannan birni
kuma ina da ilimi na musamman wanda na
koya a makarantar horon yaki tun ina
matashi.
dajin haka sai sarki yace
to wacce irin shawara zaka bamu game da
wannan yaki?
dattijon yace ina da wasu tarkuna wadanda
nake ganin zasu taimaka mana a wannan
yaki
sudai wadannan makamai bakomai bane face
wasu kananan allurai
wadanda ake daurasu asaman bishiyoyi.
dazarar abokan gaba sun iso sai a tura
dakaru kamar guda ashirin su watso
wadannan allurai
da zarar anyi haka zasu cake ajikin abokan
gaba ba tare da sun lura ba
saboda tsabar kankantar su.
saidai daga baya dakarun zasu dinga fadowa
daga kan ababan hawansu matattu
koda jin haka sai sarki abu saiman yayi
murmuashi yace
tabbas wannan dabara taka tayi dai dai don
haka zanuyi amfani da ita.
sannan saurayi na biyu yafito ya tsaya gaban
sarki yace
ni sunana ruslan da ga sarkin dajin wannan
birni
mu a gidan mu akwai sihirin tsafin da
mahaifin mu yabar mana na wadansu
kunamai maau fuka fukai wadannan kunamai
suna nan a cikin dajijjikan dake kewaye da
birnin nan
mahaifin mu a bincikensa ya gano da akwai
wadannan kunamai
sannan ya boyesu da karfin sihirinsa.
kafin ya mutu saida ya barmana turaren da
za'aje akunna shi acikin daya daga cikin
dajijjikan wannan kasa.
da zarar anyi haka bayan sa'a uku wadannan
kunamai zasu baiyana su cigaba da aikin su
na tsaron wannan birni.
koda ya gama fadin haka sai ya koma kusa
da tsoho zamnur ya tsaya.
sai saurayi na uku shima ya fito gaban sarki
ya tsaya yace
nine sadauki huskan masanin taswirar
dajijjikan dake wannan kasa.
sannan nasan wadansu tarkuna da ake binne
su a karkashin kasa.
sudai wadannan tarkuna za'a hadasune da
wani sinadarin magani wanda ake jikashi
acikin sanan a sami manyan tuluna azubashi
aciki
sannan a sami igiyoyi adaure tulunan dasu.
bayan anyi haka sai asami wasu dakaru su
hau saman bishiyoyi da zarar abokan gaba
sun iso sai suja wadannan igiyoyi.
nantake tulunan zasu watsawa maykan
ruwan dake cikin tulun.
da zarar ruwan ya taba jikinsu
nantake jinin jikinsu zai kafe su zama
gawarwaki.
koda wadannan mazaje suka gama fadar
fasahar su sai sarki abu saiman ya bushe da
dariya
sannan yace
tabbas kun bada shawara mai kyau,da kuma
babbar gudun mawa
don haka zamuyi amfani da ita.
nan take ya sallami jama'ar gari baki
dayansu sannan sannan ya shige cikin gidan
sarauta
WANNAN SHINE ABINDAYA FARU ABIRNIN
RAMLATUL SAIF BAYAN SARKI ABU SAIMAN
YA HADA ZAMAN FADA
++ ++ ++
al'amarin yarima saiman kuwa lokacin da
suka durfafi dajin kurusul saudam kuwa
sai suka kasance cikin tsala azababben gudu
saida suka shafe kwana goma suna tafiya
sannan suka iso dajin kurusul saudam
suna isowa sukayi arba da wasu dogayen
bishiyoyi wadanda sai an daga kai sannan
ake ganin karshensu
suna isowa daidai wannan guri sai yarima
saiman yaja linzamin dokinsa ya tsaya cak
sannan jama'ar dake bayansa suma suka ja
nasu linzaman dawakan.
yarima saiman ya juyo ya dubesu yace
wannan shine farkon dajin kurusul saudam
don haka nanne gurin da zamu rabu daku
nina tafi izuwa naman takobin sihiri
bana bukatar taimakon kowa daga cikin ku
har naje na dawo.
taimako daya kurum nake nema agurinku.
shine ku kula da lafiyar gimbiya suhaila har
izuwa lokacin da zan dawo.
koda gama fadin haka sai yarima yaga
zamnal jikinsa yayi sanyi
kawai sai yaji tausayinsa ya kamashi.
nantake ya matso kusa dashi yace.
kayi hakuri ka zauna kusa da jama'ata bana
son arasa ko mutun daya daga cikin ku.
don haka nake kokarin hanaku shiga cikin
abubuwa masu hatsari.
yana gama fadin haka sai ya nuna jama'arsa
da hannunsa
nantake wata raga mai kamar kejin karfe ta
fito daga cikin hannunsa ta kewaye su yadda
babu wanda zai iya fitowa daga cikinsu.
sannan yace dasu daga yanzu babu wani
hatsari dazai sameku har naje na dawo
yana gama fadin haka haka sai ya juya da
nufin ya shiga cikin dajin kwatsam sai yarima saiman yaga sararin
samaniya tayi duhu.
kawai sai ga aljani markazulu ya baiyana a
saman kan yarima saiman.
nan danan aljanin ya sauka a gaban yarima
sainan
nanfa aka soma kallon kallo atsakaninsu na
tsawon lokuta
sanan yarima saiman ya dubi markazulu
yace
kai kuma me ya kawo ka wannan dajin?
kodajin haka sai markazulu yace
nine markazulu tsohon hadimin boka
ulumanu
nazo gurinka ne don na nemi hadin kanka
mu yaki boka ulumanu.
kodajin haka sai yarima saiman ya turbune
fuska
sannan yace dashi
bana bukatar taimakonka har abada don
haka nan ne wajen daya kamata mu rabu
dakai.
bana bukatar na sake haduwa dakai nan
gaba

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login