Showing 3001 words to 6000 words out of 57627 words
are in love fa'dan ne bazakayi wato baka yadda dani ba shiyasa bakasan fa'dan sirrinka oh my goodnes kanada matsala wallahi .
Wayarsa ya 'dauka ya kira khairiya bata wani yi ringing da yawa ba ta dauka hello qanwata na'am Yayana lafiya dai yanzu mun gama waya ka kuma kira wannan abokin nawa ne da nake baki labari yakesan magana dake wai yana fa'din muna datin junanmu ne tai dariya baka fa'da masa kaine ma'daurin aurena ba gashi ki fa'da masa dakanki.
Sun gaisa da mahfuz kafin tace abokin yayana be fa'da ma inada miji bane yai dariya taya zai fa'dan to gashi ku gaisa kafin yace wani abu yaji muryar namiji ya amsa suka gaisa ai kullin inajin labarinka gun Khairi se yau Allah yai zamu gaisa mahfuz yace bama Abbakar 'din bane abokinsa ne oh to bashi mu gaisa sun gaisa ya kashe wayar batare da baima khairiyyan ba.
Hope u are now convince yai dariya sosai ma, kaga daga yanzu nagane wallahi u don't trust ne inji Abbakar harfa rantsewa kake eh wallahi inma ka yadda dani not like I trusted u, for me u don't have to prove what u said is gaskiya ko qarya, what I need na yadda shine kawai kace 'din in yadda.
Am sorry nima ai bance dole se ka kirata ba impact ma bani nace ka kirata ba mtss kaji dashi yamiqe yai cikin gida.
Gabaki daya abun duniya ya ishi Abbakar dan ya rasa wazai fa'dama abinda ke damunsa gashi 'dan ganin ummun da yake ma ya dena kwata kwata.
Yau yana zaune gabaki 'daya duniyar ta masa zafi yarasa me zaiyi kamar daga sama idea tazo masa ya miqe yana murmuahi nasan me zanyi.
Wayarsa ya duba kaf babu number 'din da yake nema can ya tuna a littafin da ya rubuta ya'dauko ya kira ringing 'daya ya 'daga.
Daga 'daya bangaren aka yi sallama ya amsa yawwa ina magana da mas'ud ne eh aka bada amsa to ka fasanar da class members 'dinka ranar litinin zanyi C.A 'dina kana magana da Abbakar muhammad Abbakar ok sir nagane zan sanar dasu ya kashe wayar.
Shi ka'dai yasan dalilin yin hakan ada be ma da niyar yin test 'din a 'yan kwanakinnan.
Wallahi Aisha narasa yazanyi kinsan monday mutumin nan zaiyi test gashi Ummu bata da lafiya nasan kuma in nayi mata zai iya ganowa tunda yasan sunanta kumafa haka ne.
Mas'ud yace kawai kuzo muje office 'dinsa inyaso se mu masa bayani in anyi sa'a in taji sauqi in yaso Allah se ya mata
Ni wallahi tsoronsa nake inji fatima daurewa zakiyi muje yazanyi haka zani ai.
Sunyi sa'a kuwa yananan bayan sunyi nocking yace su shigo suka kuwa shiga da sallamarsu, sun gaisheshi kafin captain yace daman sir game da test 'din dakace zakayi ne ok wata matsala ta farune ya fa'da yana duba takaddunsa a'a daman daya daga cikin student dince lafiya shine mukazo mu fa'da ma ko in taji sai'ki za'a mata make up.
Wace kenan Ummulkhairi muhammad Dalhat saida gabansa ya'dan kafin yace meke damunta eh daman an mata CS ne tazo haihuwa a'dan ratsane ya 'dago what cs ya fa'da ayanayin dashi kansa besan sanda ya shiga ba eh ok Allah ya bata lafiya suka amsa da amin.
Ungonan ya miqo paper rubutan sunanta da registration number 'dinta ok sir gashi na rubuta to intaji sau'ki sai tazo ta sameni ta tawo da shaida 'din tabbas bata da lafiya ok to sir mungode suka fuce.
Hankalinsa gabaki 'daya ya tashi tausayinta duk ya kamashi ashe Aiki akai mata yadda ya damu wani 6arin na zuciyarsa ke fa'da masa matar wani ce fa kake damuwa akanta subhanallahi ya fa'da yai saurin miqewa ya shige toilet.
[12/31/2020, 5:46 PM] 🅰️ " AXEEX✌🏻 D'🅱️🅾️Y😎: _POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[12/31/2020, 5:49 PM] 🅰️ " AXEEX✌🏻 D'🅱️🅾️Y😎: *ABBAKAR*
*PAGE 20---30*
Miqewa yai ya shiga toilet ya dauro alwala yazo ya alwala gabaki daya yarasa abunyi hakan yasa shi tada sallah ko Allah zaisa yadanji sanyi cikin ransa.
Saida yai azahar sannan yabar office din bayan ya gama nemawa Ummu sauqi da datan Allah ya raya abinda ta haifa.
Yunwa yakeji sosai hakan yasashi wucewa gida duda a yan kwanakinnan be cika san zama cikin jama'a ba.
Da maryam qanwarsa yaci karo a farfajiyar gidan tana baima Habu me tuqi saqon ta qara fada da murmushin fuakarta yah sannu da zuwa shima ya amsa yana dariya yawwa gami da shaqar numfashi hmmm qanwar me ake dafa mana ne wani abin dadi ne kamar kinsan yunwa nakeji aikuwa dai sha kuruminka yanzu cikinka zai cika yabi bayanta batare da yace komaiba.
Pls qanwar ki fadan me kike dafa mana ne kaidai kawai kabari azubu ta shige madafa yabi ta kitchen din zai leqa tukunyar pls yaya to sanmin kar qamshi ya qosar dani ta dan debo miyar a ludayi ta bashi yana kaiwa baki yasaki wata qara gami da cillar da ludayin.
Tai saurin matsowa daf dashi yah lafiya ya dago ya galla mata hara anman ke muguwa ce wallahi kinsan da zafi zaki bani tasa dariya kai yaya anman kai ragone wallahi ni nadauka wani abune ashema dan zafinnan ne zaka wani saka ihoo au dariya ma kike to anma fasa cin abincin naki danma inai miki kara ina cewa kin iya girki to ki sani ba abinda kika iya fuuu ya fice daga madafar ta ci gaba da dariyarta.
Saida ya watsa ruwa yaji dagaske yunwa yakeji gashi qamshin abincin ya cika masa hanci ya sauko daga sama yai sa'a bata falon sai hajiya.
Kai tsaye dinning area ya wuce ya debo a plate yai sama hajiya tace ina zuwa inazuwa hajiya bari inkai daki kar wannan mara kunyar ta ganni hajiya tasa dariya kwaji dashi.
Saida yakai matattakala ta biyar yajiyota tana dariya ahab ashedai na iya abincin tunda har yasamu matsayin akaishi daki aboye mtss ya saki tsaki anma fasa ci yazo ya dire eh ya qara afki au haka kika ce to sema naci.
Yq haukan kujera ya fara zubawa ai yarinya da dakudinki kika siya to bazanci ba eh anman ni na dafa abinda bama dadi ci karka mutu ne fa yana fade yana yamitsa fuska ya turawa abaki kamar anai masa dole eh shiyasa naga anata saka loma.
Hajiya innaje masallaci bazan dawo da wuriba zan biya ta gidansu mahfuz karkiga nayi dare ok inka dawo nayi bacci katashi maryam ta shiga daki katabbatar dik sun rufe dakunansu ok hajiya.
Yau ya yanke shawarar samun mahfuz ya fada masa komai ko yaji sanyi aransa dan zatonsa rashin fadawa kowa da barin komi cikin ransa yasa abin ke damunsa sosai.
Yaje gidansu mahfuz sun dan gaggaisa da mutan gidan dan gidan yawane mahfuz baya dakinsa hakan yasa ya zauna a farfajiyar gidan suna fira da mamar mahfuz din ya tura ummi ta kira masa shi danshi bashi da al'adar zuwa gidan yai ta shige shige tun yana yaroma balle yanzu duda ba inda aka masa katanga da shiga.
Maman maufuz tace kudai zanga lokacin da zakuyi hankali yasan kwanan zancen dan haka yai shuru ace kuduk qannenku sunyi aure ku godai godai daku kunkasa sai yawo kuke waiku samari bakusan kun tasanma zana tuzurai ba ta sosa qeya aishi hajiya sure lokacine eh haka kullin kuke cewa mahfuz yafito riqe da yaro ya miqawa hajiya kai kana da matsala ace kai bazaka taba zama dan gida ba Tashi muje sukai bangaren mazan gidan.
Sun dan taba fira kafin mahfuz yace nasan da magana shi dan haka kawai bazan ganka da daddareba kaidai bari inji Abbakar ina cikin matsala.
Mahfuz ya zaro ido matsala eh wallahi am in love mahfuz yasa dariya kaji wai matsala love isn't a problem malan wace me sa'a ce haka student dina ce and she is married with baby mafa what mahfuz ya fada.
Taya haka ta kasance zakayi kuskuren kamuwa dasan matar aure nima bansani bafa sedaga baya subhanallahi da matsala babbama inji Abbakar kullin wallahi kamar qaran santa ake a zuciyata narasa meke min dadi.
Inada mafita Abbakar yace mafita kamarya kace she is ur student eh and kasan students can do anything to pass there exam kayi anfani da wannan daman ta zama secret wife inka what me kake nufi nasan ka gane ka nuna mata if bata yadda dakaiba she is failing ur course kawai yaja tsaki wannan ai ba mafita bace shirmene.
Cemaka nai inasanta bawai ina sha'awarta ba and i wanted us to be together for the rest of our life not for wani lokaci kayadda dani once ka sameta zakaji abinda ke daminka aranka aqalla rabi ya ragu ko kuma ta qaruba yaja tsaki koda banyi shashanci ba sai yanzu da girma ya kamani ya fice daga dakin afusace.
Zaune yake yana marking test din daya yi aka kwankwasa kofar yace yes shigo ta shigo da sallamarta ummu ce ya fada dan ko cikin mata dari yaji muryarta sai ya ganeta .
Ita dince kuwa tai masa kyau sosai kana ganinta kasan me danyen jego ce nan da nan shaidan yafara qawata masa ita maganar mahfuz ta fara dawo masa .
Bangaren zuciyarsa ya fara fada nasa yes maganar mahfuz is the only solution to ur proble this is the best chance tazo dan test ne kayi anfani dahakan wani barin na fadin no karkayi .
This is the best chance and the right time ya fada ya miqe yai inda take atsaye itakuwa sai baza ido take yayin da zuciyarsa ke bugawa anya kuwa dedai ne hakan ya fada but this is the only solution u have if not ka mutu da ciwon santa ganin yazo dab da ita yasata faduwar gabanta yq qara qaruwa..........
Jiyai kamar an tsikareshi yai saurin cewa muje wajeko tai saurin budewa dan gabaki daya jikinta rawa yake Time in sallah yayi so u come back letter tace ok sir shi kuma yai C.mosque.
Acan masallaci yai sallarsa ya roqi Allah gafara na yunqurin saba masa dayai ya kuma gode masa da yasa bai saba masanba.
Tabbas yanasan Ummu so bana wasaba saidai yasan tai masa nisa ya rasa me yasa duk yadda yaso ya cireta aransa yake kasa wa yarasa wane irin so yake mata.
Wayarsa ce tai qara hakan ya dawo dashi daga dogon tunanin da ya fada ya kai duba kan screen din wayar Qanwata yagani yai murmushi khairiyya ce frnd dinsa ta facebook ya kai hannu zaidauka kiran ya tsinke yabi bayan kiran.
Da sallamarta ta Amsa shima ya amsa mata qorafunta ya biyo baya yanzu yah na ka kyauta kenan kanaji ina kiranka kaqi dauka to sarkin qorafi nazo dauka ta katse ayimin afuwa tai dariya bakamin komi ba.
Yanzu abunda kike kina kyautawa kenan duk kin barni da tunaninki ta zaro ido kamar tana gabansa me menayi kyace me kika yi mana saiki kashe wayarki innemi in rasa yau wajen sati uku fa kenan ko a online bana ganinki tai dan murmushi amin afuwa haka kullin kike cewa wallahi ba ina sane na kasheba wayarce ta sami matsala aishikenan ya wuce suka dan taba fira kafin suyi sallama.
Ya kashe yana murmushi yasani yanasan Ummu wanda be taba yina wata mace shiba sedai yasani ya yi trusting din khairiyya fiye da kowacce mace yasani aduniya in aka dauke ummansa sai maryam qanwarsa babu wata mace da yake sakewa yayi fira da wasa da dariya kamar khairiyya duda kuwa betaba ganinta ba.
Asannu a hankali tunaninsa ya fara sauyawa kanasan ummu anman ka yadda da khairiyya har kana iya sakewa da ita why not ka mata tayin soyayya inyaso kayi aure ko ka rabu da san ummu ya aminta da zuciyarsa but dole se yaga khairiyya before yai gabatar mata da abunda ke ransa yasan duk duniya babu abinda ta gijini kamar ya nemi su hadu anman yanzu dole ta yadda if not zai yanke alaqarsu.
Ummu ke zaune tana kallo ya shigo da baby a hannunsa ungoshi kuka yake ta karba tana dariya Allah yaya kana shagwabashi infa ka tafi ya dinga kuka kenan sai zainab ta daukeshi tai masa rawa kasan ni ba iyawa naiba ace kaita jijjiga yaro sai kace wata yar tsana.
Yai dariya to banda abinki inban jijjigashi ba wa kikeso injijjga kinsan kuwa yadda nakesansa tai dariya ai basai ka fada ba kowa yasan baba nasan dansa to ni nawa san da nakema nawa dan yafi na kowanne baba harke mamarsa suka saka dariya gabaki daya.
Mutumina ya kaji shawarar tawa kuwa tayu ko yai tsaki wace shawara kuma au har kamance eh tunamin kan yarinyar da kake so mana yaja tsaki shawara ko cuta Allah mahfuz baka sona inda kana sona bazaka bani shawarar indauki qafata da kaina inkai jahannama.
Kagani tunda kaga zaka iya jurewa aishikenan ni kaban shawara wallahi bana iya bacci kullun da tunanin cousin dinnan tawa dashi nake tashi kai ko ni daya na zauna ita kawai nake hangowa haquri zakai matarma dabu san inda takeba balle kawai kaita addu'a Allah ya yaye maka.
Hawaye suka biyo kuncinsa Abbakar kafadamin taya zan iya haqurin wallahi ni asan khairar bansan wani abu waishi haquriba kafadan yazanyi inba haka ba wallahi santa zai iya hallakani a kwanannan.
Uhum mahfuz kenan kadunga saka dangana a'al'amranka wallahi nasan abinda kakeji aranka bekai nawaba kawai nafika haqurine kadena sama ranka komai kakeso zaka samu in kuma mutuwa taifa.
Kadinga sama ranka ta mutune bakuma zata dawoba zakaji sassauci to Habu nagode zan gwada insha Allah yawwa nawan be a Man dan Allah.
Wayarsa yadauka ya kira Khairiyya sun gaisa kamar koyaushe be bari ta fara surutunnanta ba yace magana nakesan muyi me mahinmanci to yah na inajinka.
Wallahi ina cikin matsala inasan kiban shawara kamar yadda kika saba sai dai ba ta onkine ko through phone calk ba a'a inasan ganinki face to face tace what eh sai ta kashe wayar.
Saqo ya tura mata khairiyya nagaji da kullin sedai mudinga magana a waya ko through chat if baki yadda mun hadubu wallahi wannan shine qarshen alaqarmu bazan kuma kiranki ba and kuma bazan kuma daga kiranki ba and in facebook u will be out of my frnd list and I will soon block u in WhatsApp.
Har safe ba reply be kuma yi abinda yace ba.
Yashirya zashi aiki saqo ya shigo wayarsa yana dubawa nata ne ayi haquri abin be kai ga haka ba kasa kuma kwatancen gidansu ne but kazo ran Friday ko lahadi sauran ranaku inada sch yai murmushi yau talata Allah ya kaimu juma'ar.
Bayan ya dawo yaje gidansu mahfuz sunsha fira mahfuz din duk yai baqi saidai ba kamar randa yazo gunsaba ya dan ciko.
Kasan me ya kawoni zuwa nai infada na zaka rakani gidansu khairiyyar nan frnd dita ta Facebook ok yaushe gobe Allah ya kaimu yace amin.
Baisan me yasa yaketa rawar kafar zuwa ganinin khairiyyanba ji yake kamar zashi ganin ummu ne rasa kayanma da zaisa yai qarshe ya nemo milk shadda dinsa mai dunkin coffee sai yasa hularsa ita kalar dunki da ratsi ratsin milk takalminsa coffee yai kyau sosai kai kace wani sabon ango ne.
Kamar sun hada baki shigar da mahfuz yai kenan dan yawancin kayansu iri dayane tun suna yara komai tare suke halinsu ne kawai ya ban banta.
Hajiya na ganinsu ta baro girginsu ah kace yau in sadaka nayi suruka suka hau sosa qeya bata tambayi ko ta wayeba ta musu fatan alkairi suka fice.
A qofar gidan suja faka motar suka fito Abbakar ya kirata tace gatanan.
Tai kyau sosai dan kaya ma na qasan kwaba tasa ko mace yar uwarta ce ta ganta saita yaba balle kuma namiji.
Alamar bude qofar gidan da suka ji yasasu gabaki daya maida hankalunsu kan qofar kowa da tunanin yadda zai ganta.
Gabaki daya sukai mutuwar tsaye daga su har ita da gudu ta koma cikin gidan tana kuka mahfuz na fadin Abbakar khairi ce yayin da Abbakar yarasa abinyi bakowa shi kuma idansa ya gane masa face kuma ummu dalibarsa ya riqe mahfuz wace khairin causing dintawa mana kasan me kake fade khairiyyace fa da nace ka rakoni gunta mahfuz ya zube agun sumamme inna lillahi wa'inna ilaihirraji'un kawai Abbakar yake fade.....
[12/31/2020, 5:49 PM] 🅰️ " AXEEX✌🏻 D'🅱️🅾️Y😎: _POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[12/31/2020, 5:50 PM] 🅰️ " AXEEX✌🏻 D'🅱️🅾️Y😎: *ABBAKAR*
*PAGE 30----40*
Ganin bashi da amsar tambayarasa yasa shi katse musu shirun nasu da fadin bari muje asibiti amaka dressing in ciwon da kaji naga kamar ma yana buqatar dunki ok kawai mahfuz yake dan yasan yanzu magana kadan zata iya sa shi fashe wa da kuka.
Adedai gurin Parker motoci na emergency na asibitin nasarawa Abbakar ya ajiye motar dan dare yayi yasan OPD yanzu ba doctor muje ko yace da mahfuz ya fito yana dingishi sukai ciki.
Kamar yadda Abbakar yaje har gida ya tawo da Mahfuz haka ya rakashi suka rabu kowa da abinda ke damunsa a rai.
Bacci ya qi zuwarwa idanun mahfuz gabaki daya tunaninsa yaushe ne yayansa yai aure shi be saniba.
Zumbur ya miqe yai area din da dakin yayyansu yake ahankula ya tura qofar kamar yadda ya zata baya dakin dakin baccinsa ya shiga anman ga mamakinsa kwance yake kan gadon yana baccinsa cikin kwanciyar hankali to me hakan ke nufi.
Gabaki daya kansa ya kulle rasa me zaiyi yai abinda be saba ba ya mike ya dauro alwala ya hau nafilfilu.
Shima dai Abbakar kusan abu guda ne da mahfuz din ya kasa bacci saidai abu guda ke daminsa wato tausayin kansa yasani ayanzu san ummu ya gama kassarashi yasani santa bazai barshi ba duniyar yaji gabaki daya ta masa zafi kamar ya kashe kansa ya huta.
Hawayene kawai kebin idansa ya rasa shi kuwa wannan wace irin gaddara ce ta afka masa shi yasani yana kuma fade So be masa adalci ba ya mike yai toilet dan dauro alwala.
Washe gari da safe kamar yadda yake al'adar gidansu mahfuz an hadu a babban falo ana breakfast wasu na kan dinning tsoffi na kasa dansu sunfi san ci a qas juya cokali kawai mahfuz yake gami da baza idanu so yake kawai yaga ta ina yah nasir zai billo.
Baikai ga dire tunaninsa ba yaji muryar nasir din na fadin kai hajiya se kace wani yaro beji farkon maganar ba dan haka be fahinci abinda suke maganar akaiba.
Kamar yadda yake al'adar gidan koda da kwana mutun ya girmeka zaka gaidashi hakan yasa Mahfuz fadin Yah nasir ina kwana ya amsa lafiya