Showing 1 words to 3000 words out of 9441 words
Chapter 1 - IZZAR MULKI Book 3 Document BY AUTAR ALHERI.txt
ο»Ώπ€΄π·
π³π¬
π€΄π·
*IZZAR MULKI*π³π¬
π€΄π·
π³π¬
π€΄π·
By Yasmeen Ahmad
(π₯°Autar alheriπ₯°)
*ALHERI WRITERS ASSO*
A*W.A
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
Page 35 & 36
____amma tagalabaita sosai..seda yahuta sosai kana yamik'e yashiga bathroom Yana wani miskilin murmushi jinmarar sa yake sakayau Kamar ba,ita keneman kaishi lahira dazunba. Wanka yayi kana yayi natsarki yafito daure da towel ak'ugunsa wani ahannu sa Yana tsane jikinshi wurin dressing meero yaje yashafa mansa yafeshe jikinshi daturarukansa masu masifar k'amshin.
Juyawa yayi yakalli Yasmeen Dake kwance Kamar matacciya. K'arasawa yayi wurinta yace "kitashi kiyi wanka sa,Annan ki,kwanta inkwanci zakiyi..kallansa tayi darinannu idanuwanta kana tace "tayaya zantashi Bayan ka Ida yayyagani Kamar kasami tsumma ni kokonto manakeyi Wai kaikadaine kehawa kaina kolunkaku akeyi? Wani shi umin murmushine yasub'uce Masa bashiri ...zo natemakamiki kiyi wankan..baka amsamin tambayanaba..hummm karki damu Zaki amsawa kanki watarana.
Au wainufinka kamaga wurin sakeyi harna amsawa kaina..shiru yayi Mata bece komaiba haryakaita bathroom din zefita kenan tasaka Masa kukan shagwab'a juyawa yayi Yana kallanta dukseyaji taburgeshi yadad'e Yana kallanta Amma Bata Dena kukanba dawowa yayi yace miyafaru ne?
Hunm,unm,unm ba,bakaibane zaka futakabarni bayan ba,iya wankan zanyiba tafad'a tana turo Baki gaba...dafekansa yayi aransa yace ayki yasa meni wannan rigi mammiyar yarinyar...sakejiyo muryarta yayi tana fadin aybalefina bane dazakacemin fitinanniya Kai wayakaika fitinar dubafakaga yanda kamaidani. Tak'arashe zancen tana bud'e k'afafuwanta ..yasalammmm wai,afili manayi maganar tafdijam wannan aytafi nafeesat rashin kunya..
"Shikenan rufek'afar nagani yihak'uri bazansakeba. Yanzu nayimaki wankanne ? Aydole ne ma wlh kaizakamin Dan Kaine kajimin ciyo...shikenan ya,Isa haka baranamiki yafada yanak'arasowa ciki. wankan yayi Mata Amma duk adabirce Dan wata muguwar Sha,awarta yakeji daurewa kawai yayi Dan koshi yasan tayi k'ok'ari bakowace mace zatauki wannan Abu dayayimataba dudda k'arancin shekarunta shisoma yakeyi Dr Salim yazo yadubashi kodai lpy ce bayadashi yakewannan dad'ewar.
Seda yawanketa fess kana yarikota sukafito temakamata yayi tashirya kana yafita
Dr Salim Dake zaune amota fiyeda awa ukku harbacci yayi yafalka yanzu. Tsinkayarsa yayi yafito cikin shirinsa zenufi fada. cikin hanzari yafito yanakiransa.
Tsayawa yayi cak Amma bejuyaba Kuma yasan wayake kiranshi Dan yagane vocie dinshi
K'arasowa Dr Salim yayi yace kanajifa inakiranka Amma bazaka amsaba."tomizance dakai tunda Kai bakinka baya iyayinshiru komai surutu cacacaaaaa. Dukkacikawa mutun kunne. Sunatafiya dankomawa Pat dinsu sukewannan zancen. Hhhhhhhhhh Amma F A bakada kunya wlh Kai harzakace wani yacikama kunne? Yatambaya Yana kageshi da,ido...harara yagalla Masa kana yace eh nafad'a Dan kobakomai kasan korabin surutunka banyiba mutun kogajiya ma bayayi..hhhhhhh hakane Kam Amma ninagode Allah dayazan akasanni mesurutu Amma bana danne yarmutane Ina kurma ihuuuu yafad'a Dede suna Zama acikin perlon...kallansa yasakiyi yace towayake danne Yar mutane Yana ihu? Kuma Yar waye akadanne?
Ah,ah nikam bansaniba yanzude yajikin naka.. yafad'ihakane Dan yakaud'a zancen..shima shareshi yayi danbama,abuci sanbincike bane..amsa Masa yayi kamar haka naji sauk'i...okk Allah yak'ara afuwa..ameen ya Allah bara muwuce Pat din granny muci abunci ko okk badamuwa.muje
Tashi sukayi har sukai bakin kofar fita Yasmeen tafito dasauri tanafad'in Nima zani..jiyowa sukayi atare Dr Salim ne yace ok k'anwata mujeko. k'arasowa tayi cikin takunta nadingishi hakan seyabawa tafiyar Tata wani launi nadaban..tana k'arasowa Dr Salim yace kanwata kuku yakare ko mijinki yasami lpy...hannu tasa dasauri tarufe fuskarta tana boyewa bayanshi..dariya kawai Dr Salim yayi yafice gaba. Fita sukayi suma sukajera dashi suna tafiya. Fakar idanun Dr Salim F A yayi yajawota jikinshi yarike hannuta gam dangani yakeyi kamar faduwa zatayi..saurin dubansa tayi Amma setaga gefe yake kallo...Dr Salim kuwa murmushi kawai yayi Dan yaga abunda yayi.
Suna Isa sashen Fulani suka zube aperlo suna gaisawa Fulani natsokanarsu suko suna dariya. Yunwa sukace sunaji .atake Fulani tasaka akakawo masu kayan abunci kuyangi sukayi seven dinsu
Dr Salim neyad'auko zekai bakinshi kenan. cikin hanzari Yasmeen tace dakata karkaci sekawai..
Dan Allah kuyi hak'uri dawannan banida chaji neππππ
Nayi makune Dan karkujini shiru
Dasafe in Allah yakaimu zakuga meyawa insha Allah
Autar alheri.....βοΈβοΈ
π€΄π·
π³π¬
π€΄π·
*IZZAR MULKI*π³π¬
π€΄π·
π³π¬
π€΄π·
By Yasmeen Ahmad
(π₯°Autar alheriπ₯°)
*ALHERI WRITERS ASSO*
A*W.A
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
Page 37 & 38
___sekawai tamek'e cikin tafasar zuciya duk idanuwanta sunjuye sunk'ara girma tadubi fulani Dake kallon ta cikin mamakin juyewarta lokaci daya. Tace "waya kawo abincinnan ? Dukansu ido sukazuba Mata da kallan yanayinta cikin tsananin mamaki.
Fulani tayi k'arfin halin cewa anan akagirka bakawowa akayiba tana k'ok'arin danne tsoronta Dan taga zallar Yanayin dataganta dashi Abuja.."wayagirka? Tasake tambayar..lame ce da kunyangin daketayata.
Ina lame din tazo nan yanzu.. ke miye hakawai inaruwanki da ita kinzo duk kinwani cikamu dahayaniya kinayiwa granny magana a sama sekace sa,arki..cewar Dr F A yakeji duktadameshi dasurutun datakeyi ko kallanshi batayiba tasake cewa inta take nace? Tana kafe granny da birkitaccin Ida nuwanta.
Tashi Fulani tayi zata fita hartana tuntub'e zatakirata..tsaya fulani bara nakirata ceawar Dr Salim .tsayawa tayi yak'araso tayimasa kwataccen inda zekirata. Kana tadawo tazauna
Dr F A yasharesu Kamar besan miyafaruba tunda yaga Fulani nabiya Mata. ko minti 3 Dr Salim beyiba segaya yadawo dawata Mata Yana gaba tana beye dashi abaya .wuri tasamu tarussuna "barka dasafisa ya sugabata" yawwa barka lame cewar fulani juyawa tayi tagaida Dr . Hannu kawai yad'aga Mata .
Juyawa tayi ga YASMEEN seda gabanta yafad'i dakewa tayi Bata Bari tsoronta yabayyanaba tagaidata kok'arasawa batayiba tadakatar da ita tahanyar jefo Mata tambaya kamar haka..mikika saka a,abincin Nan? Kuma wakike yiwa ayki amsarautar nan ?
Dakewa tayi dudda tanbayar tazomata abazata "ba,abunda nasaka ranki yadad'e Kuma bawanda nakeyiwa aykin face Fulani .takarashe maganar cikin ladabi .
Keee Yasmeen tadoka Mata tsawa seda tazabura tace banason renin hankali anan kigayamin kawai kamin nadau mummunan mataki akanki .
Jikinta ne yasoma rawa duk tadiririce .Dr F A ne yad'ago jintsawar da Yasmeen tayi seda perlon ya amsa magana yafarayi cikin b'acin Rai dashi yatsani atozalta wani kosa,anka balantana Wanda yagirmeka " ke Wai bakida hankaline banasan shirmen banza ana rashin kunyar naki harda manya mayiwa kikeyi .ke tashikije kawai yak'arashe zancen Yana kallan lame.. Yasmeen kuwa ko kallo be ishetaba balantana tasan abunda yakeyi.
Yunk'urawa tayi dazimmar tashi cikin hanzari. Amma me Kamar wadda aka kafe takasa motsawa..kiban amsar tambayana konawujijjigaki anan..kebawai nace kitafiba..Allah yatemakeka wlh nakasa tashinne. befahimceta yadau tsoron kartayi lefi yasa takasa tashin
Juyawa yayi ga Yasmeen yace bazata amsab..bek'arasaba yakasa maganar sakamakon wani mugun harara da ta zabgamasa idanuwa duk abirkice .yanaso iyasarda zancen Amma yakasa motsa labb'ansa da harshensa .Dr Salim Dake zaune Yana kallon ikon Allah
Watamuguwar zabura yayi dan yafahim ba Yasmeen din bace ganin yanda kamannita sukasauya lokaci d'aya.
Inazakaje? Yaji muryarta. No ba,inda zani. Ok tokomakazauna..zaunawa yayi Amma atsorace yake...kince ba,abunda Kika sakako tozo kici sa,annan suma sesuci..ah,ah aynaci nawa tund'azu nida lantana..eh kokinci sekinci Wannan..to_ to_ah,ay mubamacin abincin da, akagirkawa Fulani da gimbiya Jamila ko memartaba Wannan dikace.."to yau nakaryata zokici kawai banasan musu..Amma rank..tasssssss kakeji tad'au ketada Marin dayayi sanadin had'iye sauran kalamanta duhu yamaye gurbin ganinta cikin tashin hankalin da tsoro tashiga lalame Kamar makauniya.
Kamin ta,Ida dawowa Dede tasake batawani Wanda yayi sanadiyyar d'auke war jinta da ganinta nawuccin gadi..bashiri takurma ihuu tana fadar Dan Allah kiyimun rai wlh bazan iya ci bane Nima bansan komineneba bani kawai akayi akace in mijnki yasigo zeci wani abin nasaka Masa aciki..wayabaki? Tafad'a cikin tsawa .gimbiya Jamila ce wlh..aygabiki daya mutuwar zaune sukayi mamaki fal cikin ransu..tsorone yadabaibayeta tunani takeyi Wai wannan baiwar data aminta da ita Ashe makiyanta sunsayeta..shiko Dr yamarasa mizeyi domun shide besan sanda yasamu makiya acikin family suba kubesan ya,akayi tagane akwai wani Abu acikiba domunshi harga Allah yayi niyyar cin,abinci gakuma amininshi dabesan komaiba shima da,abin yashafeshi .
"D'auki abinci muje inda wadda tasakaki.yasmeen tafad'a cikin jinhaushinta..Dan Allah kiyimin Rai zata,iya sakawa akasheni intaji natoni asirinta.."okk bakya tsoron Allah Amma kinajin tsoron halittarsa to wlh semunje kinma ji narantse .Bud'a Baki Fulani tayi zata yimagana setayi saurin had'iyeta saka makon wata muguwar harara data maka mata.
Mik'ewa lame tayi da,abincin ahannuta tawuce gaba Yasmeen tabita abaya cikin watashegiyar tafiya Kamar turata akeyi bada k'afa take takawaba. Sukai Dede inda zasubar perlon tajuyo tacewa Dr Salim yazosutafi. Tasowa yayi bamusu yabi bayansu.. kaitsaye sukawuce sashen gimbiya Jamila sallama lame tayi tashiga a perlo suka taradda ita kuyanginta nazagaye da ita fawas Kuma nazaune gefenta suna fira jefi,jefi .
Amma musu akayi suka shigo gimbiya Jamila nayin arba da lame seda gabanta yafad'i dakewa tayi Bata Bari tsoronta yabayyanaba ta amsa gaisuwar da Dr Salim kemata .ajiye kular lame tayi atsakiyar perlon jikinta kyarma Takoma gefe tatsaya..d'aukar kular Yasmeen tayi cikin tafiyarta mekamada izata akeyi tak'arasa inda take zaune mik'ata Mata kular tayi kanatace "wannan abinci zakicinye yanzu kibani kula.
Wanimugun kallon bakida hankali tayi Mata zatayi magana kenan taji bakinta yacika da,abincin Nan . Yasmeen tad'ura matashi cikin Baki. jikintane yasoma rawa duk tahad'a gumi sutake tawatsoshi waje Amma yak'i fitowa ahaka Kamar wadda akeyiwa d'ura seda tahad'iyeshi sakejin tayi bakinta yasake cika da,abincin nanma takasa fidda shi seda tahad'iye dahaka bilkisu tarik'a d'uramatashi seda tacinye nakular tsaf setatafi yin amai asake mak'ureta seta had'iye shi. Gimbiya Jamila faangala baita duk Ida nuwanta sufirfiti segumin tsoro da fargaba kawai take had'awa.
Bayan tagama batashi tsaf kana tadubeta tace wannan shine hukuncinki ayanzu sauran zasubiyo d'aga baya tadda kai,tayi tana kallan perlon dabirki taccin idanuwanta seda takalle ko,Ina na,perlon kana tace" kisaurari dawowana duk,abunda kecikin perlon Nan Sena fitardashi muguwar tsofuwa kawai .
Mutafi tacewa Dr Salim dakerakub'e Yana kallon ikon Allah. Fawas ne yakutsa kamin suwuce yarigasu fita cikin tashin hankali yanufi sashensu.
Suko sashen Fulani suka Koma inda suka barsu anan suka samesu domin kafe Dr Faisal tayi karya kawo Mata matsa ga,abunda tayi niyya suna zuwa Dr Salim yarab'a gefe yazauna ad'osa ne.
Kallon Fulani tayi kana tace Khadija zanyi maki uzuri ayau Amma kisaurari zuwana cikin satinnan Zaki bani lbr wannan masarautar taku domin nasan ta,Ina zanbulluwa lamarin. To,tototo Babu matsala Yarnan sekinzo .zubewa kawai sukaga Yasmeen tayi awurin wani sililin hayak'i mekamshi nafita daga hancinta. Dr Salim ne yace aransa haba dama nasan arina. Shiko Dr F A se,asannan yasamu yadawo normal tasakeshi kenan shima cikin mamaki yayi kan Yasmeen Dan shi seyanzu k'wak'walwarsa keyimai tariyar abunda yagani ad'azun ransa yace ohh dama makarai ne da,ita haba gaskedai tsiwa tayimata yawa Ashe matanta neda,ita.
Girgizata yashigayi Yana Kiran sunanta Amma komutsi. Se,asannan Fulani tayamo k'arfin halin yinmagana inso kakeyi tatashi yanzu kayafa Mata ruwa koka varta zata falka da kanta..okk yace kamai bayaso. "d'auketa kamayar da,ita bedroom kamin tafalkan tashi yayi yanufi bedroom din da,ita kangado yakwantar da,ita yayi kissing din goshinta kana yafito.
Gimbiya Jamila kuwa Bayan fitarsu duktarice kakarin amai takeyi Dan ta, Amayar da,abunda taci Amma abun yaci tira duktafita hayya cinta tsoron shine cikin magungun,nan databawa lame batasan wanne bane tasaka.kiran yrm Ali tayi cikintashin hankali tagaya Masa miyafaru tace yayi maza yakoma wurin bokannan yagaya Masa abunda akecikin yabata makarin asirin Dan tarigada taci Kuma yak'i fita.
Hakako yaje yagayawa boka Amma boka yace inde anriga anci bamakarine sedai zeyi ayki sab'anin Wanda anka amsoshi danshi bakalar magiyar da yrm Ali beyiba Amma yakafe akan bamakarinai daga karshe ma koroshi bokan yayi. hakayadawo jiki amace yayi Mata bayani
kuku tasaka sosai tana tsinewa Yasmeen. haka suka rungumi sorry.
Yasmeen kuwa bayan tafalka Dr yazo suka Koma sashensu dashi da Dr Salim sukaje sukayi masu takeaway sukadawo sukaci gabadaya ranarde Dr da Dr Salim Basu Mami keb'ewa kowa da,abunda kecikin ranshi washer gari sukayi waya da,abokinsu Dan jahar suleja yace yaje Abuja abesa mesuba sukace suna Yola yace zezo cikin satinnan insha Allah
Fulani kuwa ummty takira tazayya nemata komai dayafaru. Hamdala ummty tayi takwantarwa Fulani da hankali tace suma zasuzo insha Allah.sallama sukayi kana suka datse Kiran ..ummty na ayyanawa aranta Yasmeen ce maganin matsalar su insha Allah.
Asuleja kuwa wayannan dattawan ansiya musu guje masu kyau da tsada ambasu jari metsoka sa,Annan akatashesu cikin munci..suko suka Fara aykinsu. Saurayin Dake neman Yasmeen kuwa har yau har gone nemanta yakeyi ruwa ajallow. Yayinda su yrm sadam ketashirye, shiryen daurawa Dr aure da Samira ranar sallah layya.
Yautakama kwanan Yasmeen shida amasarauta Kuma haryanzu ba,abunda yak'ara shiga tsakaninta da Dr sedai sunk'ara shakuwa dudda bawata magana keshiga tsakaninsuba Amma sotari intayi wani abun nashirmenta yakanyi murmushi ko in tanawasa da sultan. Yayin wutar Sha,awarta sek'ara ruruwa takeyi azuciyarshi Amma yad'auki hakan amatsayin ciwo.
Zaune suke aperlo shida Dr Salim kallan Dr Salim yayi yabud'i Baki Kamar Wanda akayiwa Dole yace" man yadace kadubanifa tunda in Hafiz yazo wucewa zakuyi Kuma nafiso muyi komai kafin yazo.."okk toyanzu meye mtsalarka ? Wacca de nagayama yanzufa wani abunda Dake dauremin Kai shene in inayin sex dayarinyarnan harfita hayyacina nakeyifa Kuma banasanin minake aykatawa senakusan kasheta. Whattt? Kisafa. Nisawa yayi kana yamotsa labb'ansa Kamar wadda akeyiwa cilas yace"eh mana kisa ranar farkofa seda tasuma har d'inki nayimatafa Rana tabuyuma seda takusa suman Allah man Ina gayama kila nayi 3 h ko 4 akanta abun yabani tsoro kar watarana nakashe masu y'a. Yak'arashe zancen cikin rauni domun shi harga Allah yad'auka wani ciwone yasameshi. Danne dariyarsa yayi karyaga bedau abun da mahimmanciba yace.....
Autar alheri.....βοΈβοΈ
π€΄π·
π³π¬
π€΄π·
*IZZAR MULKI* π³π¬
π€΄π·
π³π¬
π€΄π·
By Yasmeen Ahmad
(π₯°Autar alheriπ₯°)
*ALHERI WRITERS ASSO*
A*W.A
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
Page 39 & 40
___yace Faisal.. kallon shi yayi nawasu yandak'ik'u kana yace na,am..gyarazama Dr Salim yayi yace "baranayima Dan tak'yaitaccen bayanin dazaka fahimta shi sex dakake gani hanyace tasamun natsuwa ga namuji ko Mace duk wad'annan abubuwan dakakeji alamace takasami lpy bawai bakada lpy ba yanzu bara nabaka example .
Ada shekarun baya kanada Sha,awa sosai tunmuna school har muke tsokanarka da Mata daya Bata isarka kokamanta? Ah,ah .okk Amma Y'an shekarunnan dasuka wuce Kuma sab'anin hakan kanada Mata Amma kokayi sex da,ita bakajin yanda kakeji yanzu ko hasalima seciwo yabiyo bayako ? Eh hakane.
Kuma kasan natab'a gayama sex yanada dad'in dakan iyasa mutun yafita hayyacinshiko? Eh. Toyanzu yadace kagane cewa lpy kasamu bawai ciyoba..Kuma dakake cewa zeka kashe Yar mutane ba,abinda zesameta dad'ewar da kakeyi yanayinka nehakan kowane namijin danashi yanayi..Kuma ay kasan hakan dudda ba likitan maza banekai Amma ay ko Mata kasan kowace dayanayinta ko ? Eh nasani hakane yafad'a cikin gamsuwa π― dazancen,aminin nashi..ganin yafahimtane yasa Dr Salim tsokanarsa cikin dariya yake fad'in aydole kasani koni shaidane duba da yanda kake tsala ihu kana tumurmusar k'aramar yarinya..duka
yakaimasa.yagoce cikin hanzari yanadariya" tomunafiki tayaya kasan Ina ihu inbanda sharri..
Eh aydole kace haka katambayi matarka kaji Koda nazo gidannan bakamasan inda kanka yakeba kasuma sabida fitina seda taceceka hhhhhhhhh yakoma k'yalk'yalewa da dariya Yana fad'in wlh yanda kake d'in Nan komagana wahala takema dabani naji dakunnena kanayiwa mace ihu ba dawani ne yagayamin bazanyardaba..ah,ahhhh su Dr A F anshiga hannu gayamin yanzu sex akwai dad'in ko har yanzu wahalane..wani dukan yasake kaimasa cikin sa,a yasamesa adamtsen hannu Dafe wurin yayi Yana ihun Wasa.."munafuki kawai dama sa,ido kazoyi gidanako..eh anyi saka ido mugu kawai..murmushi yayi yatashi yanufi bedroom dinshi Yana shafa sunar kansa seda kaidede kofar d'akin yajuyo yacewa Dr Salim kaide Bari kawai dad'in abunne yayi yawa shiyasa nibana masanin Ina ihun sedaga baya..jifarsa Dr Salim yayi da piilos din kujera kana yace ay Kaine munafuki me fuska biyu Kadebi Yar mutane ahankali wlh Dan ashekarunta bazata,iya dafitinarkaba..shigewa yayi bedroom din dasauri yanagocewa jifanda Dr Salim yayi Masa Yana dariya.
B'angaren Yasmeen kuwa tunda tazogidannan kulun batada abincin dayawuce yayan itatuwan. irinsu kankana abarba apple gwanda ayaba Dade sauransu .kayan da, ummty tahad'a Mata kuwa kullun setasha Tasha na ummty ta sha na anty safeeya tatsimu sosai yanzu gawuni tana chanja pant yakai sau 9 Kuma ahaka batafasa shaba.
Yanzu kuwa
Duk wanna shirmen dasukeyi batasaniba domin tana sashen Fulani ita da yaronta. Yanzu tashigo perlon ta taradda Dr Salim kawai Yana ayki a sistime da sallahma tashigo abakinta tagaidashi..amsawa yayi cikin sakin fuska Kamar yadda yasaba mik'a hannu yayi yakarbi sultan suka fice. itako bedroom dinta tawuce tashiga tatub'e kayantayi tashiga bathroom. wanka tayi tafito. wurin dressing Miro tanufa tayi semple mikup fuskarta tafito ras gwanin Sha,awa k'ana,nan Kaya tasaka riga da wando rigar k'aramace iyakacinta cibinta Kuma wuyanta abud'e yake ko bra kin sakawa tayi Dan sotakeyi taja hankalin mujinta Dan balefi Yanzu tawarke sumul Kuma tasan hak'uri ne kawai yakeyi hartawarken dudda Daren Allah duk seya mujazata Amma ita Bata kulasa Kuma hakan bekaisu ga sex ba. wandon tadauko iyakacinshi cinyarta tasaka wowww Masha Allah gaskiya fa Yasmeen kyakkyawa ce bakaganba. Kayan suyimata kyau sosai fa. rud'a,rud'an boos d'inta nayawo acikin riga wani nahalbin wani gasu atsaye K'yammm Kamar sutsokanewa me kallon su idanu
Cikin wandon kuwa bomm,bomm,dinta sunsami wurin Zama das aciki Kamar anjerasu intajuya tana tafiya haka zasu Rik'a tafasa suna zagin me kallon su.
Hijab tad'au ka dogo hark'asa tafito gudun kartahadu da Dr Salim. bakowa a perlon Koda tafito bedroom dinshi tanufa cinkin takonta na janhankali.. tanashiga Yana fitowa d'aga wanka d'aga shi se towel d'aure ak'ugunsa.sunkuyarda Kai tayi zata juya dantaji kunyar ganin shi ahakan sabida towel d'in dakad'an yagota cinyarshi.."inzakije ? Tajiyo muryarshi. Zankoma d'aki nane..no zokitayani nashirya.
Nifaban iyashirya manyaba.tafad'a ashagwab'e.domin haka kawai taji kunyarshi tarufeta duk yacika Mata wurin da kwarjini..lumshe idanuwansa yayi domin yanda tayi maganar yashigeshi sosai..zo zankoyamiki. Ah,ahfa kabar..katseta yayi tahanyar fad'in banasan musufa inbakizoba zangayawa MLM musukikeyimun.."yihak'uri
Shikenan zokishafamin mai..takowa tayi hargaban Miro tad'au ko man tafarashafa Masa kamar yadda ya umurceta..saurin lumshe idonsa yayi jinwani shock naziyartar fatarsa aduk Inda hannuta yatab'a .
Ahaka take shafamasa hartagama shafawa hannuwa da bayanshi zuwa k'afafuwa. duk Yana lumshe da ido yanajinta.. bud'e idanunyayi jintana