Showing 3001 words to 6000 words out of 19475 words

Chapter 2 - Annatu Siddiqa Book Complete Na Maman Shakur .txt

M Shakur   

10 Jan 2025

4013

da ita a kitchen tana dafa indomie bataji shigowan shiba yakarasa ciki yace Ana taki dagowa ta kalleshi wai kunya takeji yace cikin ya dena sai ta kulle idonta da hanunta sanan ta daga kai yay murmushi yafita yaje parlo yazauna ya na kallon aljazeera channel data gama dafawa takai dining tazo taja hanunshi sukaje dining sukaci abinci kaman jira maranta yake ta gama cin abincin yahau ciwo tafara kuka yace menene ta nuna mishi mara yarasa ya zaiyi dabara ta fado mishi yadau waya ya kira twins su fa’iza da farida yace ko mesukeyi su bari suzo yanzunan suka fadama mum tace saisun dawo driver ya kawosu suna zuwa yaya yamusu bayani ta fara mp ne kuma maranta ciwo yake su zauna da ita bari yaje hospital ya dauko alluran dazai mata dan bayi da ita a gida sukace mai to ya wuce yabarsu sukuma suka shiga ciki Ana na ganinsu taje ta rugemusu tanata kuka
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 11
Anatu siddiqa
Ta rungumesu tanata kuka sunata lallashita dayake suna bala’in sonta sosai hakadai suka dinga lallashita tadanyi shiru cikin ya rage ciwo.farida tace yau kika fara? tadaga kai alamun eh tace ankoya muku wankan tsarki a islamiyya ko? tadaga kai alamun eh tace mata duk ranan dakikaga yadauke sai kiyi wankan ta girgiza kan alamun to hakadai suka dinga mata bayanin tana ganewa dan cikin yadan lapa har su twins sukahau firansu fa’iza tace kinga yaya Mubarak kodan kunya babu yake fadamana tafara period ni wlh dayana mana bayani har kunya yaban farida tai dariya tace ai all doctors ba kunya suka cikaba dan inyana kunya bazai iya aikin su da kyau ba inda ace abun baimazo da gardamaba maranta na ciwo da bazaima saniba kotafaraba sukai shewa sukai dariya Ana dai tai shiru abunta suka cigaba da firansu…
Chan ciwo fa yafara gadan gadan dan yamafi nada sosai har haki takeyi ta durkushe takasa mikewa su yan biyu sun rude sosai dan basu taba ganin hakaba kawai basuyi tsammaniya sukaga tafara amai dan indomie da taci ta amayar farida ta rude tadau waya ta kira yaya kana ina plz yi shiru yafara mata ciwon sosai fa shima yarude yace yakusa karasowa ta ajiye wayan ta koma wurinsu ta gama aman amma takasa mikewa maranta ya rike sosai allah sarki gashi ba bakin fadan abun da kemata ciwo ana cikin haka yaya ya dawo ya shigo da sauri yace farida dauko wani kaya ta chanza wanan amai yabata taje da gudu ta dauko duk sun rude auta yau ba lpy fa’iza ta dagata ta cire mata rigan ita tama manta yaya na wajen aiko yay sauri ya kauda kai lol yadai kyasa ta samata wanda farida ta kawo yaya yafito da allura zai mata ai tana ganin allura tan kankame fa’iza ya taho zai mata ta saki hanun fa’iza zata gudu yaya ya damketa ya turata jikinshi ya dan zame wandonta kadan yamata sai kuka takeyi ,yace mata is okk yanxu ciwon zai dena kinji daina kuka yadan lallasheta ya daga hannu zai maida alluran kenan da gudu takoma bayan fa’iza dukansu sukahau dariya dan ita tazaci allura zaya kara mata yakawo magani ya bata shima da kyar tasha tanasha ko minti biyu ba ayiba tahau bacci yaya yadauketa yakaita daki ya kwantar da ita yadawo falo ya samesu yace ita kuma haka nata yake yazo da ciwon mara farida tace harda amai yaya yace is normal akwai wasu matan da insuna al’ada suna ciwon mara kuma kiga har amai sunayi wasu kuma ciwon baya akwai masu yin ciwon kafa ma ,yace bari na koma asibiti inada aiki amma bazan dadeba inta tashi kubata abinci sukace to yatafi
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 12
Anatu siddiqa
Twins suka shiga kitchen suka dafa abinci mai rai da lpy suka kai dining suka dinga firansu karfe 6:00 yaya mubarak yadawo har lokacin Ana na barci big mommy ta kira waya tace su dawo haka mangariba tayi suka tattara suka tafi da lokacin salla yayi mubarak yaje yay salla yadawo ya zauna a falo yana kallo chan dai yaji motsin ta tashi ya shiga dakin ya tarar tana zaune tana ganinshi ta matsa baya dan yanxu tsoronshi takeji saboda alluran daya mata yagane hakan amma ya fuske yace mata ya cikin yadena ciwo ta daga kai alamun eh yace jekiyi wanka ina jiranki a palo ta tashi ta shiga wankan ta fito tasamu ya ajemata pad din a gado taji kunya harda rufe ido kaman yana wurin tagama kintsawa tasa t_shirt da wani sket na jeans mai kyau tafito ba kwalliya data fito yaga taimai kyau sosai tana zuwa yace ga abinci jekici taje taci iya cinya ya kawo mata magani ta yamuse fuska batason sha ya daure fuska yace sha ko namiki allura ai da gudu tasha suka dawo palo suna cikin kallo kiran dasuka shigo mubarak yadaga ya gaidashi da girmamawa dad yave ina fatan Ana bata damunka yace eh suka danyi fira mum ma takarba suka gaisa tace yaba Ana wayan yamika mata ta karba da murnarta mum tace Ana ya kk?Ana tai murmushi ya girgiza kai mubarak ya tsaya ya kura mata ido yanda take girgiza kai abu yabashi tausayi yace in sha Allah zakiyi magana sai naje har bangon duniya na neman miki magani yana cikin tunanin yaga ta bashi wayan ya karba mum tace mishi Mubarak are u sure Ana lafiyan ta kalau wlh naji ajikina wani abu na damunta yadan yi shiru sai chan yace mum tafara abun ne yau mum tace wani abu? yay shiru sai chan mum tace period kake nufi yace eh yace amma yazo da gardama ne dan maranta na ciwo but yanzu taji sauki nabata magani mum tai ajiyar heart tace shikenan allah kara sauki muma mun kusa dawowa gobe zasu gama meeting din maybe jibi zamu dawo yace eh haka dad yace sukai sallama suka kashe wayar.
Da goma tayi yace Ana go and sleep akwai school gobe tai maza ta kalleshi dan ita bazata iya kwana kadai ba yagane me take nufi dan haka ya tashi suka fito tare ya kulle side din suka tafi side dinshi yakaita gado ta kwanta shikuma yaje yay wanka yadau laptop yanata bincike ci …….
Washe gari yasa driver yakaita school yacema driver in an taso yakaita gidansu dan yau yanada aiki sosai a office bazai dawo da wuriba inyaso inyadawo yaje ya daukota daga gidansu su dawo yace mi shi to.bayan an taso daga school yakaita gidan su tanata murna sunata wasa da twins ga hardai yaya yazo suka
tafi.ayau ne dady da mum suka dawo Ana tai murna tasha saraba yar gatan dady
******Ana ankai ss2 yanzu tana 16 ta kara girma asalin kyauta yafito sosai ga hip masu dauka ido dan allah yabata mum ta biyo ga boobs su cika kirgin masha allah kaman na namesake zagi lol farinta yakara fitowa har yanzu tana zuwa makaranta amma sai kuma me tunda ta cika 16 years take mugun mafarki dasuka taka nada abun nadamun dad da mum yaya Mubarak yanzu kusan every week suna hanyar hospital basu taba kawo su gwada na islam ba matsala yan boko kenan su komi asibiti yau an wayi gari anata ruwa hakadai driver yakaita school bancin ya ajiyeta ta fito tana gudu dan batason ruwa ya tabata tanata gudu bata ankaraba tayi tuntube dawani katon dutse ta fadi ta buge hanunta sosai sai kuka take sosai takasa tashi wata senior dinsu ne ta hangota tai maxa taje ta tayar da ita tanata kuka bakinta na jini gashi takasa mikar da hanun takaita office din principal aka wanke bakin doc din school yace hanun nan dole sai an gyara tasamu targade akira parents dinta principal yace to aka kira number dad taki shiga ta mum ma taki shiga dama sunada number yaya Mubarak ana kira ta shiga akace yazo anatasamu targade yace wot ai basu gama fadaba yay maza yakoma cikin mota dama yafito ne yashiga asibiti kawai yakoma mota yakama hanyar school dinsu yana zuwa yaga Ana baki a kumbure ga hannu ta kasa mikarwa yaje sukai mishi bayani ya kamota yasata a mota suka kama hanyar gida yanata trying number mum cikin sa’a tashiga yafada mata yace takira mai gyara gashinan kawota gida mum duk ta rude ta kira mai gyara yace yanzu zaizo takira dad ma shima yace gashinan zuwa Mubarak ya iso gida mum tafito ta rike Ana ita kuka Ana ma kuka mubarak yace mum plz stop crying suka karasa ciki sun zauna kenan sai ga mai gyara dad ya iso ,mai gyara ya kalli hanun ya kumbura suntum yace ta mikar ta kasa yace kai riketa dan bazata bariba dad kuma ya akace ya tsaya incase intafi karfin Mubarak sai shima yasa hannu tana kuka takoma bayan mum tana kuka tana girgiza kai alamun no bataso mai gyara yacema Mubarak yakamota yaje ya zaunar da ita shima ya zauna a bayanta mai gyara ya kamo hanun zai mikar tafara ihu harda kokarin tashi ta gudu Mubarak ya damkota ya riketa sosai aka fara tana ihu tana fiz ge fizge garin fizge fizgeta ne mistakenly Mubarak da damko dukiyar fulaninta wai:oops:
Maman shakur 07032834950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 13
Anatu siddiqa
Yaji wani irin shock ajikinshi da sauri yacire hanunshi kan kirjin nata itako batama san yanayiba saboda azabar ciwo ahaka akagama gyaran amma mai gyaran sai mamaki yakeyi sbda baiji tayi mgna ba saidai ihu…anne yake tambayar ta bayan yagama yace sannu ..mai sunanki takura masa ido da hawaye yace kiyi mgna mana …mumy najin haka tace ayya ai bata mgna yacika da mmk yace meyasa…mum tace ciwo tayi tun tana yar shekara 5 tadai ba mai gyaran lbr komi da komi har yanda suke yawon asibiti mai gyara yacema daddy ni aganina ku gwada na Islamic mana ai mata ruqiya wani abun mamaki shine yana fadan haka Ana ta mike zata gudu kowa yay mamaki yanda tayi mai gyara yacema Mubarak yi maza kamota ai bai tsaya yaji amsan da daddy zai badaba ya ciro waya ya kira abokinshi dazai mata ruqiyya yay mishi kwatancan gidan
Duk aka zauna Mubarak ya rike Ana gam ana haka saiko ga malamin yazo akai mishi bayani yakurama Ana ido tai maza ta kauda kai ya rike mata kai yabude idon ta yakalli kwayan idonta ya dawo da kallonshi akan su dad da sukai tsuru tsuru yace da sammu a tare da yar nan amma da iznin allah yanzu zamu karyashi
Maman shakur 07932934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 14
Anatu siddiqa
Malan yay karatu a kofi da ruwa yasa aka bata da kyar Mubarak yabata tasha ko minti biyu batayiba tafara amai wani irin bakaken abu buwa take aman su tai taita aman chan dai aman ya tsaya sai mallam yafara mata ruqiya idonta sukai jajur fuskarta tai wani irin ja yadinga karatu taki magana yace akwai ruwan zamzam dad yace yanadashi yaje yakawo aka bude malam yay karatu ciki bayan ya gama ya watsa mata sai ta sume yacigaba da karatu chan sai ta farfado tafara ihu sosai amma dagajin ihun kasan ba nata bane dan ihun muryar namijine malan yace bazakayi magana ba yacigaba da ihu sai chan yace mallam zanyi wlh amma dan allah kadena konani yaceto yi yace wlh boka ya turoni na kasheta tun tana yarinya wai wani na kusa dakai ne yakeso akasheta nikuma da aka turoni naga inason ta har nake kishinta na ke hanata magana saboda banaso kowa yaji muryanta inata rainonta anma samana rana yanzu haka ran jumma’a za’a daura mana aure mallam yace shi bokan wayaturashi aljani yace bansaniba amma wlh saboda inasonta naki kasheta amma ana yawan turomata asirin kisa wlh ina kareta daga su …malam yace yanzu kafita karabu da ita yace bazan fitaba inason Ana inna rabu da ita mutuwa zanyi wlh mallam yace zako ka mutu…mum duk ta rude dad ma haka shiko Mubarak hawaye yaketayi mallam yacigaba da karanta mishi ayar allah yanata ihu chan dayaji azaba yace mallam tsaya zan fita wlh kuma bazan kara dawowaba mallam yacigaba da karatu yace allah zanfita wayyo ka dena mallam yay shiru sai ko gashi Ana tai wani irin bakin Amai tana gamawa ta sume Mubarak yay maza ya rungumota yana hawaye…..malam yace alhamdulillah yafita akwai magungunan dazan baku tadinga amfani dashi da daddare na wata daya kuma insha allah tunda yanzu yafita zata dinga magana mum da dad sunata murna mum harda rumgume dad mallam ya dauko ruwan zam zam din ya shafa mata afuska chan sai ta farfado tana kallan kowa mum ce tafara cewa Ana kaman bazata amsaba sai chan tace naam mum mum ta taso tazo ta rungumeta anata murna mai gyara yace shi zai wuce dad yay musu kyauta mai tsoka naban mamaki sukai godiya suka tafi Mubarak yatashi yana murmushi yabar dakin wani irin murna yake azuciyarshi sama da tunanin mai karatu dad ya maza yakira yayanshi da hj aishat tace gobe zata biyo jirgi tazo su big daddy sukace gasunan zuwa
Mubarak dayakai daki yay sujjada ya godema allah yace allah na godema dakaba matana lpy harda hawaye tsabagen farin ciki…..
Chin waye nakusa da daddy dakeson kashe Ana?
Mesa Mubarak ke kiran Ana matarshi?kubiyoni dan jin amsoshin tambayar ku
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 15
Anatu siddiqa
Ba adadeba sai ga su big daddy sunzo da big mommy dasu twins murna kowa ketayi mum tacema twins suje suyi mata wanka dan bazata iyaba yanzu saboda hanunta suka wuce daki sai chan Mubarak yashigo ya gaida iyayen nasu yatambaya ina twins mum tace musu suna dakin Ana yawuce yabisu yana shiga daki daida lokacin suna sakama Ana bra wai dukda angama sa bra din amma dagudu Ana ta sugunna sukuma twins sukai kasa dakai suna murmushi yaya Mubarak yace oops sorry yay maza yajuya yakoma pallo habawa mai twins zasuyi sai dariya sukace wai yaya ya kyasa lol :D:D
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 16
Anatu siddiqa
Bayan sun gama sa mata kayan lace ne pink suka samata pink band akai mai duwasu tasa pink flat shoe komi pink tasa sukai mata makeup tai bala’in kyau dukda daurarren hanun fa’iza sai tsokanar ta take wai yaya Mubarak yaga na sabil tacika tai fam tace wlh saina hadaki da big mommy ko dan kwali bata tsaya sun daura mataba tafito da gudu tafada jikin big mommy tana kukan shagwaba tace mum kinga yaya fa’iza ko tana yi tana zunburo baki mum tace mai tayi cewa tayi wai ya…ya.. Ai maganar tsayawa tayi dataga yayan a dining yanacin abinci ko inda take bayama kallo mum tace metayi maki? Tace mum bakomi kyaleta ta juya da gudu ta koma daki .Mubarak azuciyarshi yace Allah yayi baiwar murya a wurin nan wai wanan murya kaman busan sarewa yadai gama cin abinci shi ya tarkata yabar gidan
********oga khamis ya iso cewar manager oga yace oya shigo dashi aka shigo dawani kakkaywan saurayi baki daga ganinshi zaiyi 28 dogo ga saje kyau shi daidai shi yazauna akan kujera oga yace maike tafe dakai khamis?khamis yace oga wasu vital information nazomaka dashi yau duk maganan nan da oga keyi yabama khamis bayane irin kujerun nan na office ne masu juyawa ko ina ni maman shakur nai iya kokarina naga waye wanan ogan nakasa ganin fuskanshi
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 17
Anatu siddiqa
Oga yace inajin ka yace nasamu rahoto Ana tafara magana yau dat means plaan dinmu yaruguje oga yay shiru budan bakinshi yace damm it why?mesa Ana always ruin my plans sai chan ya fashe da wani irin mugun dariya yace khamis inada plan yanzu wanda dole saita fadama plan din khamis ya natsu yace oga wani irin plan? oga yay gyaran murya yace inason kai soyayya da ita kasa tasoka sama dakowa nasan when ita comes to girls u are prince charming alokacin data fada a soyayyarka sai kakai mata documents din tai signing kaga duk dukiyan da babanta yadamida da sunanta yadawo nawa i have faith dis plan will work.khamis yace oga yanda kafada haka za’ayi amma yanxu bata zuwa school saboda ta karye a hanun nasan a gidansu baza abari muyi soyayya dakyau ba sai mun jira takoma school oga yace duk yanda kayi dai yace ni bukatata tai signing documents din das all khamis yace shikenan oga yatashi yatafi duk maganan nan oga yaki juyo fuskarshi naga ko waye nafada muku masu karatu oops sorry
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 18
Anatu siddiqa
Kwanaki nata wucewa kimanin 1 month kenan hanun Ana yafara warkewa dan har an kwance tana kuma iya daga abu da hanun suna zaune ita da mum tasa wata riga iya guiwa rigan irin wanda wuyanshi yakai kirji dinanne duk dukiyar fulanin kana ganinsu suna zaune itada mum namata kitso sai wash wash take wai zafi suna cikin haka saiga Mubarak yashigo da sallamarshi mum tace Mubarak harka dawo daga aiki yace eh mum ina wuni tace lpy Ana duk kunya ta kamata bataso ya tadda ita hakaba dan tun ranan daya ganta da bra kulum in yana gida hijab take sawa sai yau ta dago dakai tace yaya ina wuni da siririyar voice dinta yace lpy
Mum tace ga abinci kan a dining yace mum Ana takawomin daki zan dan yi wanka ne nagaji yawuce yatafi
Mum tace Ana tashi kikai mishi ta tashi taje ta dauko hijab tasaka tadau abincin tawuce side dinshi ta tarar har yagama wankan yama sa kaya 3quater da farar riga yay kyau sosai ta sugunna ta ajiye mishi abinci da sauri sauri tai hanyar fita ya daka mata tsawa ke zonan duk ta daburce dan wlh ita tsoro yake bata yace a gidanku haka akeba mutum abinci ba ayi serving dinshi ba tai rau rau da ido zatai kuka yace karki sake kiyimin kuka anan ta hadiye ha wayen tace yaya yakuri bansan yanzu zaka ciba saida hawayen ya zubo yai maza ta share ya kauda kanshi ta tsugunna ta zuba mishi ta tashi zata tafi yace dawo ki zauna nagama ta zauna duk a tsorace takedai daya gamaci yakira sunanta Anaaa ta dago kai tace naam yace kina bukatar wani abu tace noo
Yakara cewa wanan karan baki ciwon maraba tai mamaki dayasab

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login