Showing 9001 words to 12000 words out of 19475 words

Chapter 4 - Annatu Siddiqa Book Complete Na Maman Shakur .txt

M Shakur   

10 Jan 2025

4010

akwai igiyoyi uku na aure a kanki ke matar wanice Ana ke matar aurece
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 28
Anatu siddiqa
Dad yace Ana akwai igiyoyi uku na aure a kanki ke matar wanice Ana ke matar aurece matar ga Mubarak a tsorace ta kalli Mubarak ta kwalalo ido da duk hawaye ya cika shi dad yace hukuncin dana yanke yau shine zamu hada bikinku dana twins ranan daza akaisu ranan kema za akaiki dakinki kuma daga yau baki ba zuwa makaranta wanan shine hukunci dana dauka saiki fara shiri bikin nan da wata daya kuma babu wanda ya isa ya chanza decision dinan yatashi yadau wayanta yabar dakin .Ana ta koma jikin mum tana kuka mum ta tunkudeta tace mum dan allah kiyafemin i really need u now tana wani irin kuka mai ban tausayi mum taji tausayinta sosai dama ance tsakanin uwa da ya sai allah ta rungumeta Ana tace mum dagaske wai yaya mijina ne?yaushe akai auren daban saniba?mum yayafa bayasona tana magana tana kuka mai tsuma zuciya Mubarak yakasa daurewa kukan datake dole yatashi yabar dakin mum tace Ana zauna yau nabaki cikakken lbr kiji daina kuka
Ana ta share hawaye ta zauna mum tace nakasance nice marikiyar Mubarak da mukai aure da babanki mun dade bamu haihuba gashi ina bala’in son Mubarak shima Mubarak yanasona sosai ranan big daddy yakiramu nida babanki yace yabamu Mubarak muka dinga murna harsaida nai kuka tsabagen farin ciki tundaga ranan ne Mubarak yadawo gidanmu dazama ana haka har Allah ya bani juna biyu munyi murna barinma Mubarak yace mum inmace ne matata ce inkuma namijine abokina nace nabaka dana haka har allah yasa na haifi mace mubarak na bala’in sonki yana kula dake kema kina sonshi dan kun shaku lokacin dakina shekara 5 Mubarak yasamu admission a Oxford university yace wlh bazai tafiba harsai ya aureki da farko mun zaci wasa yake amma ya dage harda kwanciya ciwo shinefa muka fadama big daddy alakacin Mubarak nada 18 years shine dad yace shikenan duk kara dankon zumunci Mubarak yadinga murna kaman anbashi aljanna haka aranar jumma’a aka daura aurenki yanata murna ranan Sunday yatafi India harsaida yay kuka saboda rabuwa dake saikuma me yana tafiya kika fara ciwo shine har yay sanadiyar dena maganarki alokacin
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 29
Anatu siddiqa
Ana kawai kuka take ita wlh Mubarak kallon yaya take mishi batasan ya zata mishi kallon mijiba sai yanzu takara gane dalilin dayasa yataba mata nono dazu dasafe sai duk taji bata sonshi .mum tace kidena kuka zan lallaba babanki yaya kuri yabarki ki cigaba da xuwa school tace to mum ta tafi wurin dad itakuma Ana bakin ciki kaman ya kasheta
Mubarak shiko bakin ciki yake wai Ana har tana iya furata tanason wani
Mum tayi tayi dad ya hakura yabarta ta cigaba da school yaki yace tabar maganan.
A ranan da daddare dad yaje w urin big daddy yafada mishi duka halin da ake ciki big daddy yace shi yaso ace tagama secondary tunda saura shekara daya dad yace yaya gaskiya muna daukan alhakin Mubarak dayawa yaron nan yay hakuri shekara 34 ba wasaba itama ai ta girma tunda 16 take kawai ranan bikin yan biyu itama akaita ranan da kyar dai big daddy yahakura ya yarda suka kira hj aishat sister dinsu suka fadamata itama ta goyi bayan dad tace aure baya hana karatu abashi matarshi hakafa akabar maganan
Shirin biki ake gadan gadan dan yau saura sati biyu Mubarak yahada akwati na gani na fada har saida mum tai mishi fada kayan sunyi yawa Ana dataga akwatunan wani kuka tafara shikenan yanzu barin gida zatayi tadawo matar yaya.kullum da abinda mum kebata tasha tawani yi kyau tai bul bul da ita mum gyara yarta take in and out tun daga ranan da abin yafaru bata kara bari sun hadu da yayaba kwata kwata yadena ganinta bai damuba tunda yasan bata fita yanzu kuma an kwace wayan shi dai murna yake takusa zama tashi
Bari mudawo lbr khamis tunda khamis yaga tadena zuwa makaranta kuma wayoyinta sun dena shiga yasan wani abu nafaruwa yasami oga yafada mishi oga nata mishi fada khamis kai wani irin dabba ne wlh inhar kaja bansamu abunda nakeso ba saina kasheka yanzu ka ja plan B ya lalace yanzu plan C kadai yarage mana shine dole sai kayi kidnapping yarinyar nan shikadai yanzu plan din yarage mana idan kai kidnapping dinta kai forcing dinta harsai tai signing documents din khamis yay murmushi dan shima dayaji ance kidnapping sai yace wlh dole nima na dandanata oga a azuciyarshi yake fadan hakan
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 30
Anatu siddiqa
Kullum khamis na unguwan su Ana jira yake wataran tai mistake din ganin Ana yadauketa yau Ana taji tanason ganin waje taje tasami mum tace mum dan Allah naje kofar gate na kalli titi wlh mum nagaji da zaman gida tabama mum tausayi mum tace jeki kardai kije ko ina tace to mum tasako hijabi tafito
Yau ya kasance yaya Mubarak na nyt duty tunda garin allah ya waye yaketa jin gabanshi na faduwa sai dukan uku uku yake yanata addu’a yace allah sa lpy chan wurin karfe 10:00am na safe yaji kirjinshi na dukan uku uku yace baridai yakoma gida yakulle office yashiga mota yataho
Ana ta fito kofar gate dinsu tana tafiya kadan kadan khamis yana cikin motanshi yaga fitowarta ai ya dinga murna yaja motan da gudu ya paka a gabanta ya fito duk ta rude saboda bataso wani na gidansu ya ganta yana mata murmushi yace Ana kin manta daniko tace dan Allah kayakuri katafi kar a ganni wlh anmin aure yace wlh baki isaba ba inda zaki tafi dataga yana neman kamota yajuya zata gudu ya damkota tana turjewa tana ihu babu mai jinta saboda unguwan masu kudi shiru babu kowa a waje shikuma Mubarak daidai lokacin motarshi ta kunno kai cikin anguwan ya hango wani na kokarin sa Ana cikin mota ita kuma tana ihu tana fizge fizge ya karama motan shi gudu but kafin yakai har khamis ya tusata a mota ya danna da uban gudu yaya shima yabishi sunata gudu akan titi dai dai wurin wani round about khamis yawuce yaya yazo wucewa aka tsayar dashi khamis ya challa da ita
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 32
Anatu siddiqa
Duk da yankan da yama Ana a kirji tace wlh saida ka kasheni bazan yi signing ba yace ke mai taurin kaiko to yau kin samu wanda yafiki ya yarda wukan kan gado azuciye yahau kwance igiyan daya daureta dashi ya dagota yafara kokarin cire mata riga Ana tana kuka tana dan Allah kayakuri wlh zanyi signing din kawo pepar din ina baima jitaba sunata dambe yasamu nasaran yaga rigan jikin ta dama doguwan rigane yarage daga ita sai pant da bra ya jefata kan godon dai dai kan wukar wukan ta yanketa a baya sosai Khamis baima saniba yafara kiciniyar cire mata pant daidai lokacin yaya ya daki kofan bugu jikake bam harsaida khamis din ya firgita yamike tsaye Mubarak a zuciye yay kanshi yafara duka dama ya shigo dawani ice yaran kwala mishi akai khamis kawai yafadi a wurin ya sume ya koma kan Ana wanda ko kakkyawan motsi batayi saboda yanda wukan ta yanketa a baya yaya ya dagota yay maza yacire rigan dake jikinshi shirt ce yasa mata ya rungumeta yana Ana ko amsawa da kyau bata iyawa dan ta wahala sosai ana haka saiga police sunzo dai dai lokacin khamis ya farfado yaya ya koma kanshi yanata dukanshi kaman an aikoshi police suka rikeshi sukace kabarshi kai yanzu kai kanwarka hospital alokacin khamis yay wani irin dariya yace wlh bani kadai bane kuma sai anzo har gida ankara saceta yaya yakara zaburowa zai dakeshi suka rikeshi akace kar yadamu dole zai fadi shida suwaye
Yakoma yadau Ana kaman baby yasata a mota yafara tafiya sai alokacin yatuna dasu dad yay maza yadauko phone yakirasu dad yafara cewa Mubarak kai muke Shirin kira yanzu Ana tabata Mubarak yace dad cool ur mind kai da mum kuzo gidana na GRA yanzunan kawai ya kashe wayan yacigaba da tuki da sauri yana kaiwa gidan ya paka mota ya zagayo ya dauki Ana kaman jaririya bai direta ko ina ba sai bedroom dinshi sukuma daidai lokacin su dad sun iso dayake daga gidansu Ana zuwa GRA ba nisa yafito yadawo mota dan daukan first aid box a motanshi yahadu da su dad sun shigo mum tace Mubarak lpy kace mu taho nan yace mum ku kwantar da hankalinku Ana na ciki yabasu lbr abinda yafaru duka da gudu suka karasa ciki dad kallo daya yama Ana yafito falo yana zubda hawaye Mubarak ya shiga dakin da mum tana kwance kuka take mara sauti daga ita sai yar shirt din yaya daya bata wanda da kadan ta wuce duwaiwa gashi riganma dukta baci da stain din jini saboda yankata da khamis yayi mum takarasa ta rugumeta tana kuka Mubarak yace mum zan yi dressing wounds dinne da baya da kirjine yankan mum ta matsa mishi yazo daidai gaban Ana ya zaunar da ita yana kokarin cire mata rigan ta rike riganta gam wai ita kunya mum tace my friend bazaki tsaya yayi aikin shiba ba mijinki bane ko saina bata miki rai tana kuka haka yaya ya cire rigan ta kulle idonta gam yaya yadawo ta baya dan cire bra din Ana ta rike hanunshi tana girgiza kai mum ta taho a zuciye ta cire mata bra din subhanallah shine abinda Mubarak yafada a zuciyanshi dayayi tozali da abun lol
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 31
Anatu siddiqa
Sai daga baya aka bar Mubarak ya wuce amma saidai me yanemi motan su khamis yarasa ahaka dai yadinga mike titin yana tafiya yana waige waige
Mum taji Ana shiru ta leko bata gantaba ta tambayi mai gadi yace yaga wucewarta amma baisan inda tajeba mum duk ta damu takira dad tafada mishi yadawo gida duk suka damu dad yace badai yarinyar nan taje ganin khamis ba
Khamis yakai wani gida mai kyau Ana sai ihu take tana dan Allah kamaidani gida ya riketa gam ya bude dakin ya hankadata ciki tafadi tim ya zaunar da ita kan wani benci yace mata zan kyaleki amma wlh saikin yi signing wayan nan abun yabata documents din ta karanta tadago kai ta kalleshi dama dokiyan babana kakeso baniba?yace mata eh kuma dolenki kiyi signing tace wlh kozaka kasheni bazan yiba duk abunda zakayi kayi yace azuciye ya kwada mata mari ta fasa ihu yakaimata naushi a baki habawa baki sai jini yace zakiyi ko bazakiyiba? tace wlh bazan yiba ka kasheni din yace ok yanzu zakiga azaba ya dauko rope ya daureta akan kujeran yaciremata hijabi yakawo wata karamar wuka mai kama da aska sai kyalli take Ana ta tsorata sosai yay murmushi yace yau zanyi maganinki ya sabule hanun rigantaa tafara yace plz karkamin komi dan Allah kota kanta baiyiba kawai yasa wukan ya tsaga tundaga kirjinta zuwa saman kan nonon ta Ana tahau ihu tana wani irin kuka ko tausayinta baijiba yace haka zanbi duka jikinki na tsaga har sai kin yarda kinyi signing tanata kuka
Yaya yana ta tafiya kan titi ahankali kawai ya ga wata yar unguwa irin wayanda ba agama ginasu ba amma akwai gudaje kadan a ciki kawai yaji ranshi nacemishi ka shiga nan yana shiga kuwa ya hango motan dayaga ansa Ana a ciki a kifar wani gida amma kafin yakai sai ya ciro waya ya kira police yamusu kwatancen gidan sukace gasunan zuwa
Maman shakur 07032934959
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 33
Anatu siddiqa
Mum tazo a zuciye ta cire bra din subhanallah shine kalmar da Mubarak yake fadi a ranshi da kyar yasamu ya daidaita kanshi saboda kar mum tagane ,mum tace bari naje wurin dad yana falo ta fito ta nufi wurin dad Ana daketa kare dukiyar fulanin yaya ya daure fuska yaje juyo bayanki infara dashi ..haba da gudu ta juyo bayan har abun yaso bashi dariya yadai daure baiyiba ya dauko iodine yasoma cotton wood ciki ya shafa a bayan Ana wani irin ihu tasaki mara karfi tana yaya plz ahankali da zafi yaya wayyo mum dina kuka take yace sorry yanzu zan gama hakadai yanata lallabata har yagama treating na bayan yace to juyo namiki na kirjin taki juyowa tace yaya plz ka barshi tunda ba yawa tana kuka tana fada dayaga batada niyar juyowa kuma tana bata mishi lokaci kawai yasa hannu ya juyo da ita da karfi…anan yakara ganin fresh milk..wayyo allah abunda Mubarak yafada kenan aranshi…itako Ana tanata neman abunda zata rufe kirjinta dashi cikin sa’a ta ga rigan data cire tai maza ta dauko ta rufe kirjinta dashi yaya bai hanataba dan shima inya cigaba da ganinsu yasan bazaisan lokacin da zaikai bakinshi wajen ba haka yafara treating na wajen yadan sabule rigan kadan yayi ya gama da kyar ta yarda yamata alluran tatanox yana gamawa ta maida rigan tasa hawaye na zuba a idonta saboda zafin datakeji yace mata sorry karki damu kinji ciwon bazai dadeba zai warke bari na kira mum tazo tamiki wanka kici abinci ko
Yafita yasamu mum da dad yace mum nagama aimata wanka mum tace dakamata wankan ma ai dan gidansu batasan kai mijinta bane yay murmushi kawai mum ta tashi taje dakin tahada ruwa takaita bayi tana mata wankan shikuma yaya ya shigo yafito dawata riganshi shirt ce itama amma da dan tsawo da zatakaima Ana gwuiwa ya aje musu a gado yafito yasamu dad
Dad yace Mubarak khamis dinan narasa waye oganshi gaskiya 4 now Ana zata zauna anan harsai ankamo ogan dan banason yata takara shiga hatsari irin wanan suna cikin maganan ne sai ga su big daddy sunzo su big mommy da twins suka wuce ciki inda Ana da mum suke while big daddy suka tsaya maida zance
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 34
Anatu siddiqa
Suna cikin maganan ne inspecta yakira Mubarak yace suzo police station yanzu khamis yace zaiyi magana wai zai fadi gaskiya yafada musu dad dukansu suka mike suka tafi
Shiko oga tunda yasami lbr ankama khamis yace ai zama bata ganniba yaje gida yaharhada kayanshi ya shiga mota yagudu yabar garin port harcourt ma
Bayan sun dad sun isa aka fito dashi yaji jiki sai kuka yake fuskan nan duk akumbure yace dan allah kuyafemin wlh na yarda nai aikin nan ne saboda kudin da alaji ya rantamin na biyama mamana kudin asibiti dad yace bamuson wani lbr ka waye ogan ka????
Yace alhaji kasim dad yace wlh karya kake alhaji kasim mai amana tun muna yara muke tare tare mukai secondary shine zaka cemin shine
Khamis yace alhaji kasim dai PA dinka a office wlh shine alhaji ba karya nakeba shine yay sanadiyar yarka tadena magana da farko asiri yayi akasheta baisan yatafaru ba yaga Ana taki mutuwa
Lokacin damuke planning muyi amfani da rashin magananta musa tamana signing pepars din yanda duk dukiyar ka zata koma ta alhaji kasim sai kawai muka samu lbr tafara magana
Alhaji kasim yasa nai kidnapping dinta amma bashi yace nai mata fyade ba shaidan ya tunzurani amma allah ya taimaka kafin na cimma burina wanchan ya nun Mubarak ya zo ya hana.
Dad yay shiru yana tunani alhaji kasim dayake bala’in so komi a duniya yamishi shine yakeson hallaka mishi yarshi guda daya tilo big daddy yatabashi yace dont stress ur self alhamdulillah komi yakai karshe yanzu tunda dai anganoshi komi yawuce.khamis yanata kuka wai dan Allah susa a sakesh ki bazai karaba yay nadama dad yace gwara ka dandana justice saboda wataran bazaka kara irin hakaba…..dad suka tashi suka tafi gida
Police ko ina anata neman alahji kasim an buga hoton shi ko ina wanted criminal
Alhaji kasim yana cikin fanfala gudu a mota yakai lokoja ma yana hanyar okene kawai bai lura dawata rami ba saida yazo daidai ramin ya kauce ya bugi wata mota sai ga wata babban mota da gudu ta taho ta buge motanshi yay wani wulli jukake kasssssss ya motarshi ta bugi wata vishiya dake defan titi ko shurawa bai yiba yamutu nidai maman shakur nace alhakin Ana ne haka aka taru police sukazo aka bude gawan sukaga ai hoton wanan wanted criminal da’ake nema a port harcourt ne nan da nan suka kira headquarter na port harcourt aka fadamusu zancen mutuwan sukuma suka kira Mubarak suka fadamai lokacin ko gida basu kaiba suna mota yafadama su daddy dad yace alhaki ne allah jikanshi yasa mucika da imani mukace amin
Koda suka karasa gida Ana hartai bacci dan lokacin karfe 9:30 na dare dad yay musu bayanin abunda yafaru sukace allah kyauta akai hamdala da abun bai wuce hakaba
Big daddy yacema su twins sutashi sutafi dad ma yacema mum sutafi tunda Ana tai barci ta kwana anan inyaso gobe yaya ya kawota gida kowa ya shirya suka tafi akabar daga yaya Mubarak sai Ana dake baccin ta a daki…..
Maman shakur 07032934950
[21/08 1:58 PM] Aishat muh’d: 35
Anatu siddiqa
Yaya Mubarak yatashi ya shiga dakin yaganta sai baccin ta take yay murmushi ya shiga toilet yay wanka yazo yasa kayan bacci yadau laptop dinshi yagama binciken dazaiyi ya hayo gadon ya kwanta daya kwanta bacci yaki zuwa yarasa ya zaiyi kawai yajawo Ana kirjinshi harsaida ta bude idon bacci tace ahankali gud nyt mum tamaida ido ta kulle hardako kara gyara kwanciya akan kirjin nashi tawani kara shege mishi haba ai sai wutan Mubarak ya dauke yaji yana sha’awan ta sosai ahankali ya balle buturun jikin rigan dake jikinta ya bude rigan da kyau dukiyan fulanin suka fito shidai a rayuwanshi yana matukar son nono haka allah yayishi.ya kalleta sosai abunda batason yagani ya gansu gasu a tsaye kam dasu yay sauri ya kara mannata a kirjinshi ahankali yadinga saukar da numfashi har ya samu ya daidaita kanshi daga baya ya kashe musu wutan har dai bacci ya daukeshi a haka da asuba yatashi yay salla ba tashetaba saboda yasan batada lpy yakoma kan darduma yana karanta alqu’ani ahankali ta bude idonta ta hango yaya kan darduma yana karanta alqur’an tai maza ta kalli dakin tace laa dama a gidanan na kwana ta tashi tana kokarin mikewa tsaye taga boturan riganta duka a bude kirjinta duk a waje tai maza ta koma ta kwanta saida ta maida boturan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login