Showing 6001 words to 9000 words out of 10435 words

Chapter 3 - Deen House Book Complete By Oum Hairan .txt

04 Jun 2024

9496

gindinta har tsakiyar kansa yake jinsa, miƙewa yaya ya janye wandonsa ya fito da dick ɗinsa ya riƙe a hannunsa ya kwanta a jikinta yace “nasa Miki a ciki kiji gardinta?" Saurin girgiza masa kai tayi yaja ajiyar zuciya yace “shikenan bazan shiga ba amma ki nutsar min kada kija na fusata"


Saita erection nasa yayi a ramin pupsy ɗinta ya soma goga mata ita yana laso ruwan daɗinta da kayan aikinsa yasa sakin wani Nishi me kashe jikiYanda yake sarrafa ta tana nokewa baisa ya fasa abinda yayi niyya ba har Saida ya sanawa kansa nutsuwa ya ƙyaleta ya zube a gefe yana mayar da numfashi ya janyota jikinsa ya rungumeta ƙam kamar wani zai ƙwace masa ita, sun ɗauki tsayin lkc kukanta yana ratsa ilahirin jikinsa.
Tashi yayi zaune yana sauke numfashi ya gyaranta kwanciya a jikinsa ta janye ya riƙe hannunta ta koma ta tsugunna ya cilla mata hijjab ɗinta tayi saurin dauka ta mayar ya tashi yana gyara wandonsa yace “Dama kin daina gajiyar da jijiyoyin idanunki da ƙuntata zuciyarki akan abinda baki isa hana afkuwarsa ba Zainab inaso ki sani babu wata mace da zuciyata ta jarabtu da sha'awarta a duniya samanki ko aure da zanyi zanyishi ne don ban samu damar da nake nema akanki ba kisan wannan" bathroom ya faɗa ya sakarwa jikinsa ruwa tsaftace jikinsa yayi ya fito ya sanya kayansa ya dubeta yace.


“Tashi ki tafi..." Kamar me jira tayi zumbur ta miƙe ta fara mayar da kayanta ta nufi hanya, yayi saurin riƙe hannunta ya juyo da ita ya damƙa mata kuɗi masu yawa yace “kiyi kuɗin mota" yana sakin hannunta ta watsar masa dasu tayi Wuf ta fice yabi bayanta da kallo yana murmushi yarinyar tana Burgeshi komanta a nutse take tafiyar dashi batada sabo ko kaɗan ya lura komanta a kwanakin nan a tsorace take aiwatar dashi.
Tana fita ta samu ɗan sahu ta hau ta faɗa masa darmanawa zai kaita, tunda ta hau adaidaitan take kuka har suka isa unguwar ta sauka ta shiga gida cikin Sa'a bata tarar da kowa ba ta faɗa ɗakinsu ta shige bayi ta saki ruwa a jikinta tanajin zubar ruwan kamar zubar ruwan dalma a zuciyarta itakam rayuwarta ta ƙuntata waye zata faɗawa damuwarta?
Mahaifiyarta ce ta fado mata hawayenta ya ƙaru ta fito ta ishe Umma a tsaye a tsakar ɗakin yanayin kallon da Umma keyi mata Saida taji wani abu ya soki zuciyarta cikin sanyin yanayi tace.


“Sannu da gida Umma" takawa tayi ta isa gabanta tace “Meyasa kuka?" Sunkuyar da kanta tayi lkc guda taji zuciyarta ta ƙara karyewa ta faɗa jikin Umma ta rushe da kuka abinda ya ƙara tashin hankalin Umma taci gaba da tambayarta meye yake faruwa cikin tashin hankali. Daƙyar ta iya tsayar da kukan ta buɗe baki zatayi magana tunawa da ƙaryata na faɗar asalin abinda yake damun zuciyar ta yasata cewa “Umma kawai Mama na tuna yanzu Shikenan bazan ƙara ganinta ba har abada Mama ta tafi tabarni da kewa da...."
Rufenta baki tayi tace “Meye yasa kullum kikeson sanyawa kanki damuwa Zainab wani abu ya faru ne? Ko Yayan naku yace Miki wani abu ne?" Girgiza kai tayi da sauri Umma ta shafa kanta tace “ok ki daina sanyawa zuciyarki damuwa kowa da kika gani a duniya zaman jiran lkc yakeyi dani dake da kowa saiya tafi inda Ubaidah ta tafi babu me zama jiran duniya mudai tsakaninmu da ita addu'a" da haka Umma ta hilaceta ta fito ta zuba musu abinci tare tuwon shinkafa ne miyar taushe taji man shanu har a baki Umma take bata saboda sangarta Saida ta tabbatar ta ƙoshi sukaci gaba da hirarsu a haka Zain ya shigo shima ya zauna yanacin abinci suna hira rabin hirar tattaunawa akeyi akan bikin Deen inda ita kuma zuciyarta ta lula duniyar tunani can taji Zain yana cewa “Umma Nima fah ya kamata Abba ya duba lamarina nayi masa magana yace saina gama karatu to naga na gama amma baicemin komai ba gsky Nima so nake na killace kaina"


Murmushi Umma tayi tace “To ai Ni na rasa wanne irin lamarine wannan cewa kake kanason aure amma har yanzu bantaɓa jin kace ga budurwarka ba to da babu za'ayi auren?" Tashi yayi zaune ya zubawa Zainab idanu muryarsa a tausashe yace “haba Umma kema zance kikeyi ga mata ta nan a kwance jikinki zakice Banida budurwa aini a duniya Banida matar data wucce Zainab"
Kallon Zainab Umma takeyi da son gane yanda ta ɗauki maganar zuciyarta Umma ta cika da farin ciki domin ta daɗe tanawa Zaharaddeen sha'awar auren Zainab amma jin bai taɓa furtawa ba kuma bataga wata alama ta soyayya ba yasa ta zubawa sarautar Allah idanu ashe shima yana so tsabar zurfin ciki ne irin nasa yasa yayi shiru har sai yanzu data fashe masa a ciki"


Maimakon tayi magana sai taga ta mike tabar gurin dukka suka bita da kallon mamaki suka kalli juna da Umma shima ya miƙe ya nufi ɗakinsa zuciyarsa na neman jagulewa yana karfafawa kansa gwiwa domin a ransa yanajin Zainab bazata bashi kunya ba don akwai shaƙuwa tsakaninsu har basa iya ɓoye sirrinsu ga juna.
Wanka yayi ya fito cikin shiri ya fito lkcn Bahijjah ta dawo yace “Kiyiwa Zeey magana ta fito muje muyi siyayyar ankon tunda yau Alhamis" babu ɓata lokaci suka fito a shirye motarsa suka fita da ita daga shi har Bahijjah yanayin Zainab na yau yana basu mamaki duk da cewar dama ita ba me yawan magana bace amma banda a tsakanin su ukun nan musamman idan ita da Ya Zain ne, to shima abinda yake tunani kenan batare da ta zata ba taji ya kira sunanta ta ɗago Idanunta da suka ɗan kumbura saboda kukan da tasha yace “Wai meye damuwarki ta yau ne? Bansanki da wannan yanayin ba kuma bansan kina ɓoyemin wata damuwa taki ba"


Share hawayenta tayi tace “kawai na tsinci kaina ne da wannan yanayin Ya Zain bansan meye yasa zuciyata take cikin ƙunci ba" parking yayi a parking space na Mall ɗin da sukaje yace “Ko maganar da muka fara da Umma ce bakiji daɗinta ba" da rashin fahimta ta ɗago tace “Wacce?" Saita nutsuwarsa yayi kafin yace “ta aurenmu...." Dukanta maganar tayi tace “Aure kuma?"
Jinjina mata kai yayi ya gyara zamansa yace “Tun tsayin lokaci nake jiran wannan ranar Zainab inasonki so na gaske tun kina zanin goyo nakeji a raina nayi mata shin meye yayi saura bayan kin gama karatu" girgiza masa kai takeyi suka zubawa juna idanu ta sanya hannu ta buɗe murfin motar ta fita shima ya fito suka nufi cikin Mall ɗin sunyi siyayya suka zabi atamfofi kala uku uku na ankon sannan suka nufi gida to bai ƙara yi mata maganar ba har zuwa dare.


Bayan sallar Isha ne suna zaune a falo Deen ya shigo idanunsa na kanta ya gaisa da iyayensa suna tattaunawa da Abba ta sulale ta gudu ɗaki ta kwanta, duk batajin daɗin yanayinta duk jikinta ciwo yakeyi, haka kwanaki sukayita tafiya lura da yanda take neman nuna alamun da za'a fahimci halin da suke ciki takeyi yasa ya saurara mata suka shiga hidimar biki ka'in da na'in basa nan basa can haka akasha shagalin bikin amarya Nafisa ta tare a gidan mijinta Shamsuddeen, kwanaki bakwai da gama bikin suna zaune a falo da dare walwalar Zainab ta dawo ta saki jikinta taci gaba da gudanar da rayuwarta Zain ya koma wajen service ɗinsa.
Zaune suke a falo da dare suna kallo sukaji shigowar tasa Umma da Bahijjah ne suka amsa masa sallamar itakuwa hakanan ta tsinci gabanta da faɗuwa, gashi batada damar tashi domin Umma takewa kitso tsinkayo Muryar Deen tayi yana cewa “Am dama Abba wata alfarma nake nema duba da Zainab ta gama makaranta kuma dama makarantar da zata fara zuwa wato B.U.K babu nisa da unguwarmu Rijiyar Zaki shine nace ko zaku bamu ita ta zauna tare damu saboda “Nafisa tana zuwa aiki kuma batada cikakkiyar lafiya cutar shaiɗanu na damunta kwanakin nan biyu makota ne ke kirana ta faɗi a waje kunga idan da wani a gidan kafin ta fito an samu a kirani"
*DEEN HOUSE*
_(🔞Romantic story🔞)_


_Oum Hairan_


_9-10_


Umma ce tayi saurin cafewa da cewa “Akan me zan baka Zainab ta tafi tayi muku bauta a gidanku a'a bazan iya ba gsky kodai ka nemo a dangin matarka ko kuma ka ɗauki ƴar aiki ta rinƙa yi muku gadin gidan Ni bazan iya barbaɗa ba" murmushi Abba yayi yace “Sadiya kenan to banda abinki ai tunda akace lalura an gama zance kuma wani lokaci indai da nakan gara naka dangin matarsa ai bazai sake ba a gidansa saboda haka ayi hƙr a basu aron wannan zama ma da ba tsayi zaiyi ba itama Zainab ɗin in komai ya daidaita ai gidan mijinta zata tafi"
Ɗagowa Zainab tayi cikin mugun tashin hankali tace “Amma Abba...." Ɗaganta hannu yayi yace “Ya isa Kakale basai kince komai ba nasan kulafucinku da Ummanku kuyi hkr dukkanku taimako ne zakuyi kai Shamsu idan kaje kun tattauna da me dakin naka sai kazo ka ɗauketa" shafa suma Yaya Deen yayi yace “Mun riga mun gama magana Abba dama amincewarku kawai muke jira yanzu ta tashi mu tafi don dare ya fara" Umma ranta baiso ba amma haka ta dubi Zainab tace “Tashi ki ɗauko mayafinki kutafi" miƙewa tayi Idanunta na tsiyaya kamar kazar da ƙwai ya fashewa a ciki ta shiga ɗakin ta zauna saman gado ta rushe da kuka cikin kuka tace “Kaine kasoni da kasancewa a haka daka rabani da mahaifiyata gidan mahaifina yafi ƙarfi na Allah da kaso na kasance kamar kowa da sai ka barni da mamana amma ba haka ka tsara min ba" zamowa tayi ƙasa tace.


“Ina roƙonka ka rufa asiri na ka tsareni daga sharrin Ya Deen wlh banji a jikina alkhairi ne yasa ya rabani da gidannan ba...." Saurin share hawayenta tayi saboda jin motsin shigowar ɗakin da tayi ta juyo Umma ta dafata tace “Ni kaina raina bai kwanta da zamanki a gidan Deeni ba to amma ya zanyi bazan iya jayayya da abbanku ba kiyi hƙr insha Allahu zakiga alkhairin hakan, tashi kije ku tafi dare ya fara" a saluɓe ta miƙe ta yafa mayafinta ta ɗauki jakarta suka fito Umma da Abba da Bahijjah har gurin mota suka rakasu ita kanta Bahijjah matsar ƙwalla takeyi haka ta shiga motar yaja suka tafi suna ɗagawa juna hannu.
Tafiya sukayi sosai duk da tsaye²n da yayi goma suka shiga gidan ya fita ya buɗe get ya shigar da motar yayi parking ya fita itama ta fito daidai lokacin da Nafisa take fitowa a falon ta nufi Zainab tace “oyoyo ƙanwarmu dama kaɗaici ya dameni naji daɗi da Umma ta bamu ke" murmushin yaƙe tayi tace “Sannu da gida Aunty" shigesu yayi ya nufi cikin gidan suka bisa a baya a parlour suka zauna suna ƙara gaisawa ya fito daga shi sai gajeran wando da vest ya zauna yace “Me kika dafa mana?" Miƙewa tayi tana Murmushi tace “Abin daɗi na girka maka Allah yasa ba zaka ƙara bani kunya ba irin jiya"


Kitchen ta nufa hakan ya bashi damar zubawa Zainab idanu data buga uban tagumi zuciyarsa na raya masa abubuwa da yawa yayi murmushi yace “Me kike tunani?" Firgigit tayi daidai lokacin da Nafisa ta fito ɗauke da kayan abincin takai dinning ta iso ta kama hannunsa tace “Bismillah komai ya zama ready" miƙewa yayi yana cewa “Zainab ki tashi kizo kici abinci" cikin raunin murya tace “Naci abinci a gida inason kwanciya ne" jagora Nafisa tayi mata har wani ɗaki ta buɗe abin mamaki dakin an shirya shi tsaf duk da baasa gado ba amma yayi kyau sosai ta sauke ajiyar zuciya ta cire mayafinta ta aje a saman katifar suka kalli juna da Nafisa ganin yanayin ƙirar halittar yarinyar Saida yasa Nafisa faduwar gaba ta daɗe bataga mace me kyawun surarta ba duk da a fuska ba wata shahararriyar kyakkyawa bace.


Amma duk wani abu da mata ke sanya kuɗi su siyo Allah ya haɗa mata ga uban ɗuwawu ga hips, jinjina kai Nafisa tayi tace “Yanzu ke nan kin kwanta kenan Saida safe?" Murmushi tayi tace “ai yau banma kwanta da wuri ba kije ki kulamin da Yaya na Allah ya bamu alkhairi" juyawa tayi tace “Aikuwa kina gajiya da kwanciya Shikenan Saida safe"
Bayan fitar Nafisa tayi wanka ta ɗauro alwala ta kwanta saime? Zuciyarta ta tafi tunanin Zain tunda ya tafi take cike da kewarsa gashi Abba ya hanasu riƙe waya bare su rinƙa jin juna ta kasa amsawa Zain tayin soyayyarsa gareta amma kuma zuciyarta sai wahaltuwa takeyi da dakon ƙaunarsa babu wani abu da zai hana asoshi duk wani quality na ɗa namiji ya haɗa gashi kamalarsa ta cika tsaf tabbas samun Ya Zain matsayin miji alkhairi ne babba gareta.


Ajiyar zuciya ta sauke a fili tace “Shine zaɓina" da wannan tunanin bacci ya ɗauke ta bayan tayi addu'a, farkon zaman kamar abin arziƙi babu wani abu da yake shiga tsakaninta dashi bayan gaisuwa sosai Nafisa take jin daɗin zama da ƙanwar mijin nata ya kasance Nafisa tana aiki ne itama a asibiti nurse ce tsayin sati biyun da Zainab tayi a gidan Hutu takeyi yau ne zata koma aiki kuma na dare zatayi tunda ta sanar da Zainab takejin faɗuwar gaba firgici ya shigeta musamman da yamma tayi taga tana shirin tafiya shi kuma ya shigo gidan.
Fita sukayi ya kaita gurin aiki bai dawo ba sai wajen takwas da rabi lkcn Zainab ta gama duk abinda zatayi ta shiga ɗaki ta kwanta tana latse² da wayar da Nafisa tabar mata a gida wai ko ta rinƙa ɗebe mata kewa, shigowarsa ne yasata ɗagowa ta dubeshi idanunsu suka shiga na juna cikin zullumi da fargaba tace “Barka da shigowa Yaya" wani lalataccen murmushi yayi na gefen baki ya nufo inda take zaune ya zauna a gefenta, a ɗan tsorace ta matsa ya sanya hannunsa ya dafe cinyarta yace “Dagani saike My Zeey me zaki bani nayi missing wannan oily skin ɗin naki kullum da kewarsa nake kwana" keda baki gurin in kin tanka masa ko kin ɗago kin kalleshi Zainab ma ta ɗago banda lugude babu abinda ƙirjinta yakeyi ta yunƙura zata miƙe ya janyota ta fado jikinsa daɓas ta zauna a cinyarsa ya saki wani Nishi tare da cewa “Wash...." Saboda danne masa dick ɗinsa da tayi jin abin sanƙanƙan a jikinta yasata sake miƙewa kawai sai ya tashi gabaɗaya ya ɗagata cak ya nufi ɗakin nata da ita ta rinƙa tureshi amma yaƙi sakinta.


Saida ya dangana da ita da makwancin sannan ya direta yabita ya danne yana sauke ajiyar zuciya ƙirjinsa na bugawa da ƙarfi yace “Karkice zakimin gardama zakisha wahala babu me kwatarki a hannuna" cikin murya me rawa tace “Please don Allah Ya Deen ka daina wulaƙantamin rayuwa banaso Allah bazai Barka....." Rufe mata baki yayi da nasa ya lumshe idonsa yana tsotsar bakinta ya jima yana tsotse mata baki sannan ya saki ya sanya hannunsa ya kama nononta da matsar da yayi musu a baya tasasu suka ƙara girma, yana kamawa ta ɓare masa baki zatasa kuka ya sake haɗe bakin nasu yana lailaya nonon nata nandanan taji wani mugun shock yana shigarta tayi saurin ƙankameshi tace “Wayyoh Ya Deen ka bar...." Hannu yasa ya fito da Nonon ya zuba masa idanu yanajin yanayi na ƙara shigarsa yakai bakinsa a hankali ya fara lasar Nonon kafin ya tura shi bakinsa gabaɗaya.


Wani zafi Zainab keji me haɗe da daɗi batasan sanda ta dafe kansa tace “Ohhh please Ya Deen kak...kabari..." Lumshe idanunsa yayi ya janye bakinsa ya ɗagata ya miƙe ya zare komai dake jikinsa ta diro a katifar da gudu yayi saurin riƙota ya cafki nonon nata da bakinsa yanasha yana karkaɗa harshensa akai tayi ƙasa shima yayi ƙasa suka zube saman carpet ya janye bakinsa ya janye rigar dake jikinta ya kuwa yi Sa'a babu pant hakan ya sanyashi saurin miƙar da ita ya tura yatsansa cikin gindinta jikinta ya ɗauki rawa zafi ya maye gurbin daɗin ta rinƙa ƙoƙarin ture hannunsa shi kuma yaƙi saima ƙara dannawa da yake yanajin yanda ruwan ke bin yatsansa.


Jin azabar takai azaba tasa masa kuka jikinta na rawa daƙyar ya samu yayi mata goho yasa bakinsa a gabanta yana tsotsa ita kuma duk jikinta rawa yake yana tsotsarta yana mulmula erection nasa zuciya ta rinƙa raya masa to yayi amfani da wannan damar mana ya rareta wata na hanashi tana cewa ya jira lokaci, janye bakinsa yayi tana a duƙe doggie ya saita burarsa ya rinƙa goga mata shi bai shige ba kuma bai barta da kwasar azaba ba domin ɗan dannawar da yake yi ji takeyi kamar zai cirenta rai da haka taji ya maƙalƙaleta jikinsa ya ɗauki rawa taji wani abu me ɗumi ya ratsata ta zille da sauri ya cafki hannunta ya ƙara sa tsiyaye mata a ciki.
Gabaɗayanshi yayi relex jikinsa sai tsuma yakeyi itakuma sai ajiyar zuciya take saukewa kamar daga sama taji ya kira sunanta da wata murya me sanyi, bata iya amsawa ba yace “Ina cike da muguwar ƙishirwarki nayi tunanin idan nayi aure zanji sauƙi amma maimakon haka Zainab ƙaruwa takeyi banason shigarki batare da aure ba please zaki aureni?.......
*DEEN HOUSE*


*OUM HAIRAN*


*11-12*


Tureshi tayi ta miƙe shima ya miƙe ya gyara zaman wandonsa yace “Kiyi magana mana" a kausashe kuma a zafafe tace “Aa bazan aureka ba bazan auri fasiƙi azzalumi irinka ba Banida zaɓin daya wucce...." Kamar wacce aka tsikara sai kuma tayi shiru ta nufi bathroom yabita da kallo yana cije lips nasa cike da mugun tsananin mamakin yanda ta iya kallon tsabar idanunsa ta faɗa masa bazata iya aurensa ba lallai darajarsa ta sauko Zainab ta daina tsoronshi.
Murmushi yayi yace “Zaki gane kurenki kuwa dama kin amince da zaifi Miki rufin asiri" da wannan ya fice yace “kin kyauta ki fito ki kwanta zamu haɗu next time" Saida taji fitarsa sannan ta samu damar tsugunnawa tayi tsarki tana wanke sperm ɗin daya zuba mata tana hawaye tace “Allah ya isana mugu kawai" fitowa tayi gugar daya rinƙa yi mata duk fatocin gindinta ciwo sukeyi ta kwanta a katifar tana juyi zuciyarta duk babu daɗi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login