Showing 1 words to 3000 words out of 18180 words

Chapter 1 - AHLIN LASHKHAR Book Complete by kanwar Soja.doc

20 Sep 2025

210

??ࡱ?>?? >??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????:????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F?WordDocument????X0Table????????? Data
???????????????????? P?|?KSKS?X?C???????pp???????\????\ \ \ \ \ \ \ \ ^ $?? *p??\ \ ????\ ? ??? \ ?\ ? ?\ \ ?? 



?P{Hq?? AHALIN LASHKHAR ??I_???


BY


NARNAH &?ANWAR SOJA ???g??_Iq??











After the successful of MAI CIKI CE am back with sweet story that consit love & action and sympathy's & king story ??R^???a










??\ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION??\*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*




Up up Royal Star Association ??_e









Saboda zafin rana ga rashin wadatacin iska a garin mu na Yola North na ??auki wayata da computer tana na sa cikin black bag na direct na samu nashiga wani makarantar kusa damu na zauna shiru ina tunanin wani labarin zan rubutu muku fan's duk )?wa)?walwa ta ta tsaya chak tunda na kamalla Littafin nan nawa na Mai ciki ce na rasa wani guntun labarin zan kawo muku muyi shagali dashi a december nam kwatsam naje kunnuwa na namin gizo da rikicin babban Ahli chakwakiya ?ban uwa tare da turnu'ki gidan sarauta cin amana da munafurchi ga wani taurin zuciyar da tsantsar kwantar da kai da samun nasara akan kowacce )?udiri musamman kyakyawar hallayar kwatsam na fara typing da sunan AHLIN LASHKHAR..








1 \ 12 \ 2023


??T??? 1 & 2 ??/\



Kwantar da gawar mai martaba ( Sarki Abdullahi) sarkin Gezo na birnin Kano akayi cikin shigar gawa mai kyau fararren kaya sai )?amshin turaren almiski da yaki tashi fuskarsa ??auke da gasur)?umin murmurshi ciki da annuri da gudu Umma ( Hafsat) kyakyawar mata da bazata gaza shikkaru talatin a duniya ba ta ta taho ta fa??i akan makarar da kuka mai tsuma zuciya tamkar ruhin ta zai bar ganganr jikinta ta.









Wane yaro ne a)?alla mai shikara goma sha ukku mai ??auki da farar fata fat da zarar zarrar gashin idonsa da ya samu mazauni a manyan idon sa da Allah ya mallaka mai bu??e bakin sa yayi da sa dogon hannun sa ya dafa kafa??ar Umma da cewa "yanzu Umma Abba bazai dawo ba " da gudu wata kyakyawar matashiyar budurwar da takai shikara goma sha biyar ta rungume yaron ta baya tsaff kamar za'a rabasu dashi














" Najeeb Abba ya tafe bazai sake dawo wa ba shikkinan bamu da wane gata a duniya yanzu shi kawai ya tafe ya barmu ba tareda ansan waya kashe shi ba sun gaza gano wanda ya kashe mana mahaifin mu har cikin tirakar sa ta sarauta aka da?a masa wu)?a idan har a garin mu ana kisa azuba jami'an tsaro su bawa al'umma kariya to zaman lafiya ya )?are tunda har an iya kashe sarki ba tare da wani hujja makamashiya ba , " ta fa??a cikin muryar ta na kuka.

















Alhaji Aliyu shahararren d'an kasuwa da duk fa??in Nigeria an san da sunan sa harda wasu )?etaren saffarar kayan abinchi kuma manager babban na LASHKHAR company industry a inda ake saraffa shinkafa ta turawa taliya macroni harda siminti da dukkan wasu nau'o'in kayan flower hakan yasa aka san Alhaji Aliyu dafa kafa??ar Ajeebah yayi wanda hakan yasa ta zalzalo manyan idon ta tana ganin uncle Aliyu wanda ya kasance )?anin mahaifin ta uwa ??aya uba ??aya shi kawai suka mallaka a matsayin uncle nasu sai )?anin mahaifin nasu mata guda biyu Mami da Aunty Ruma ,














Fa??awa jikin sa tayi da rungumi sa inda shima Najeeb ya shiga jikin sa wane sabon kukan maraice suka fashe dashi shafa kanta yayi a hankali cikin tausayawa rayuwar wanan yaran guda biyu na ??an uwan sa tillo da ya mallaka babo shakka duk wanda ya kashe masa jinin sa yana jin zai ??auki mummunar fansa akan sa siririn farin glass na sa ya zare sai hawaye daki bin ' kuncin sa Hajiya Amina ne ta dafa sa











"Haba Alhaji idan yara suna kuka kaima sai kaye ka )?arfafa musu guiwar su shi mamachi adu'a yake bu)?ata ba zubar hawaye ba " wane malollon ba'kin ciki ne ya tunkaro zuciyar Ajeebah mahaifiyar su Umma ce ta matsa akan gawar tana mi)?ewa wane jiri ya kwashe ta nan take ta fa??i ta suma da gudu Ajeeb ya taho wanda ya kasance shikkaru sa kusan ??aya da Ajeebah yaro ne a gun Alhaji Aliyu sai )?anwar sa mai bin masa wato Najeeba tareda Azeeb duk jansu akaye domin a samu damar fitta da gawar harda matan suka fita sai mazan.














Duk abinda ke faruwa a idon wani kyakkyawar dottijo da girma ya kama sa yana kwance sai hawayen da tunanin duniya duk yaran sa sun kuma ga Allah ya kasance mai binne yaran sa Abdul shakur kinan tsohon da ya kasance babban mai ku??i kuma tsohon sarkin Kano a takaice Company LASHKHAR nasani da ??an uwansa da Allah yawa rasuwa sai yaran sa da ya binne yanzu ??a daya ya rage masa Alhaji Aliyu,














BAYAN KWANA UKKU





Sosai jikin tsohon sarki ya tashi duk taruwa sukaye akan sa likita ne ya juya ya gansu kasancewar sa babban likitan AHALIN LASHKHAR duba Alhaji Aliyu yayi ya girgiza kai duk kuka suka fashe dashi hannu yasa yana mi)?a wa ??an nasa ya durgufa a gaban sa ya fashe da kuka mai tsuma zuchiya dafa sa yayi da cewa "Aliyu kai kawai ka rage min zan kuma ga Allah domin dukkan mai rai mammaci ne lallai inason a yau a shirya na??a maka sarautar wannan garin ina bukatar kallon ka hau kujerar nan kafin na bar duniya sanan kamin al'kawarin don girman Allah ka aure Hafsat ka rigita amana da yaranta hakan zaisa wannan ahalin ya chigaba da zaman lafiya wanan ba shawara bace umarni na ne"

















Duk kallo kallo suka fara Hajiya Amina ce ta dalla mata hararra wacce duk jikinta yayi sanyi taya zatayi zaman aure da )?anin mijin ta tunda aka fara magana Ajeebah ki ma)?ale a window duk da cewa an kore yaran amman taurin kai irrin nata ta tsaya don ganin abin da za'a tattaunawa lokacin guda numfashi sa ya fara sarkewa da sauri likita ya mayar masa da oxygen suka fitta cikin azama Ajeebah ta shiga kyakyawar ??akin ta ta fara hurgi da duk abinda yazo hannun ta sai ihu taki wanda ya jawo hankalin Najeeb da shigowa da gudu ganin halin da ?bar uwar tasa taki ciki hankalin sa ya matukar tashi shiga jikinta yayi )?am ya rungume ta














"Aunty Ajeebah please ki daina ki daina zanyi kuka tana jin haka tajasa suka zauna " bazan bare kayi kuka ba bazan yarda wane yasaka kuka ba Najeeb mun shiga ukku mun mutu duk wanan abun shirrin ne kawai yau kwana nawa da mutuwar Abbah mu shiru yayi ya share hawayen sa kwana ukku "kaga ba)?i basu tafe ba ko muna kuka baban mu an kashe shi shine aki shirrin yin wa uncle Ali ??a??in sarauta don yazama sarki kuma wai ya aure Umma mu su zauna " ta fa??a ciki da tashin hankali"















" Idan hakan ta faru ya maye gurbin Abban mu " rungumi ta yayi " shikkinan Aunty Ajeebah kiye ha)?uri kiye shuru kawai naji haushi kin gayyawa Umma " kallon sa tayi Najeeb yaro ne amman akaiw kaifin tunani da basira duk da cewa baya yawaita magana wane zubin ma yanakai kwana biyu baiwa kowa magana ba , sai dai idan yana tare da ?bar uwar sa Ajeebah ya kanyi maganar sai dai ya kasance ba mai yawa ba " A'a kaima kar ka gayyamata mujira muka abinda zasuyi idan har Umma ta aure uncle Ali daga wanan rananr bazan kuma ce mata Umma ba"




















"A'a Aunty ba kyau "bu??e )?ofar akayi ganin wata baiwa ce amintacciya da akiwa lagabi da Rabi ta zauna a kusa dasu "kuyi ha'kuri yara na kusawa kanku sallama lallai mahaifin ku ??an aljanna ne mutum mai kyakyawar zuciya da kyaun hali ga mutunta mutane ga son talakawansa da musu adalci a garishi yayi shahada bazaisu ace qimbiyar sa Ajeebah da lelensa a gaba suna zubar da hawayen rashin saba " haka ta rarrashi su da kallamai masu kwantar da hankalin haka Rabi taki itace wacce tayi rainon su kuma har yanzu suna )?ar)?ashin kulawar ta don ba wane sha'kuwa ta musamman tsakanin su da Umma don sarauta da arziki.

















Sosai aka )?awata ciki da wajen masaurauta ana ta shirye shirye a inda mutane suki ta tofa albarkacin bakinsu a social media a dukan kafufin sadarwa abin mamaki kwana hu??u da mutuwar tsohon sarki sai gashi ana shirin gudanar da sabon na??in sarauta.








Uncle Ali ne ke zaune akan wani )?asaitacciyar kujera kafa kansa yayi bisa table sai hawaye da shishigar kuka da yaki zuciyar sa na ta fassa me yayi zafi me al'umma zasuyi tunanin bisa wanan nad'in da za'amin gaba-d'aya kwana biyar da rasuwar ??an uwa na, a hankali ya bud'e 'kofar da sallama ganin sarki mai jiran gado a wannan yanayin ya sunkuyar da kansa a )?asa











"Yalla'bai Allah )?ara nisan kwana lokacin na tafiya za'a maka na??in yanzu dafa kafa??arsa yayi suka kalli ido cikin ido sanan ya sunkuya da kai " shikkinan waziri muje " ya wanke fuskar sa aka mishi makeup daga nan ya wucce gun taro ana sallar juma'a aka yi na??in sabon sarkin Gezo na Kano sarauta da??i nan da nan wasu maka??a suka fara busa da alqaita suna zuba fada ga kuma wasa na musamman da aka shirya na dawakai cikin )?asaitacciyar ado Hajiya Amina ta kasance wacce ta zuba gwal a wuyan ta da hannun ta.




















Shewa suka buga " Sarauniya Amina kinan yau dai kin zama matar sarki ke zuba mulkin ke yan" ganin Ajeebah da ta shigo tsakiyar babban perlour ta da )?awayen ta sai kuma wasu ?ban uwa ta cikin ado na musamman sukaja baki sukaye shiru" ke dalla akwai sa'anki ne anan kin tsaya kin zuba wa mutane ido sai kace mayya " tuni idon Ajeebah ya cikka da hawaye lokacin guda taji ta tsani duk wani abinda ya fitto daga sashin uncle Ali da gudu ta fita wanda yayi dai dai da shigowar Ajeeb kallon ta yayi cikin tuhumar " me ya faru da kuka Ajeebah an miki duka ne ?














" Yanzu Ajeeb don kaga hawaye a ido na sai ka tambaya kunyi ado kuna murna duk da cewa yau kwana mahaifina biyar da mutuwar " " oh my God my kina da matsala daga yau ki daina kiran suna na kai tsaye ki yayan ke ne shikara ??aya na baki kuma kina sa inkiya da Yarima Ajeeb akai mahaifina ya zama sarki me zai hana nayi murna duk wanda ya mutu ya mutu ai bazai dawo ba har abada "











Da sauri Najeeba ta matso wacce akawa kitso da bit tasha dogon riga mai kyau " Aunty Ajeebah lokachin da Abba ya rasu munyi kuka sosai tare daki musamman ma Najeeb yanzu meyasa muna murna bazaki taya muba kuma wanan alama ta hassada haka malamin mu na islamiyya yace " da sauri Najeeb daki jinsu yana kuka don ya biyo Ajeebah Umma na neman ta ya kamo hannun ta "Aunty Ajeebah zo my tafe Umma na kirar ke " haka yajata Ajeeb ne yaga )?anwar sa Najeeba da murmurshi














"Kishi sukiye )?anwata don Daddy mu ya zama sarki " ??an kallon sa tayi amman inajin tausayi Yaya Najeeb " zare mata ido yayi kifa wawiya ce bakiga basu ta yamu murna ba ke rabu dasu zallah hassada ce kawai kece qimbiyar wanan masarautar yanzu daga yau kar ki sake zuwa inda suki kuma ki daina kiransa da Yaya ajinku da banbanci yanzu shikara biyu ya baki ki kuma yanzu ?bar sarki ce sai abinda kika ce " cikin jin da??i ta amsa " daga wannan suka shiga daga ciki














Da gudu ta fa??a jikin Umma ta fashe da sabuwar kuka har hawayen idon ta sun kafe sai dai tayi ta kukan Najeeb ne a tsaye nan Ummu ma ta nuna masa ya taho jikinta duk runguma juna sukaye suna runtuma sabon kuka cikin minti ka??an rayuwar su na baya yaki musu yawo taki suka fitta daga cikin hayyachin su Ajeebah ce ta yunkura da ganin idon Umma jikin ta har rawa yaki











" Sun manta da cewa Abba na ya mutu duk farinciki sukiye basu damu da rayuwar mu ba basu damu da bincike waya kashi min Abba na ba na tsani Uncle Ali na tsani Aunty Amina na tsani su Ajeeb " nan ta kwashe komai ta sanar wa Umma sauran )?iris zuciyar ta ya buga don )?arfafawa yaranta guiwa ta amsa da cewa " dakata haka nan Ajeebah kar ki yarda kice kin tsani ?ban uwa ki na sanki da zuciya su jinin kine kar kimanta dane daku da su duk abu ??aya ya ha??amu jinin sa na tafiya a jikina duk mun ha??u ne AHALIN LASHKHAR don haka da zaman lafiya aka sanmu bada fitina ba kuso ?ban uwa ku kuyi zumunchi dasu koda su baza su muku hakan ba"!











" Amma kusani shi mai sada zumunci Aljannah sa daban ce sannan mai zumunci ranar tashin alkiyama a hawa sira??i zumunta na haskaka hanyar wucewar duk nauyin ta lallai Annabi Muhammadu S A W yace kusada zumunci " don haka na garga??iku da kuyi kokarin danne damuwar ku , ku zauna lafiya" nan take tayi wani ajiyar zuciya " Umma na aminci zanyi yanda kikace kimana al'kawarin cewa bazaki aure Uncle Ali ba " rass gabanta ya fa??e "na shiga ukku Ajeebah waya gayyamiki wanan maganar ba gaskiya bace kuma kar ki yarda ke saki kiyewa wani magana ko ne kar ki sakimin magana kinje ko "ciki da fargaban ta amsa da " to bazan saki ba Umma...








Nan ta ha??a su duka ta )?ara rungume su duk da cewa bata saha)?u dasu ba amman tana jin soyayyar kowane a cikin zuciyar ta ,






AHALIN LASHKHAR yanzu aka fara buga wanan )?asaitacciyar wasan ,





Alhamdullah ha)?i)?a na muku dogon typing banyi al)?awarin yin irrin sa ko yaushe ba wanan ma don page na farko ne idan naga yawan comment to ya zama dole nima na faranta muku more comment more typing...






Al)?alamin )?anwar soja A??]
{??c??.\

















??}_??_Fq?x
{??}_??_Fq?x
{??}_??_Fq?x
{??}_??_Fq?x
{??}_???


AHALIN LASHKHAR


??I_??_FqHj
{??I_??_FqHj
{??I_??_FqHj
{??I_??_FqHj
{??I_???





**** NA****


NARNAH &?ANWAR SOJA ???g??_Iq?pBq??







* MARUBUCHIYYAR*


1* MIJIN MAGE
2*RUHI BIYU
3*MAI CIKI CE
4*FARASHIN SO
5*DUHU CIKIN HASKE
6*BIYAYYA GA UWA
7* HANYAR RUWA


NOW


AHLIN LASHKHAR.









**??\ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION??\*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
**
*Alk'alaminmu 'yancinmu*











??T??? 3 & 4 ???a



Ana kammala na??in sarauta Allah yayiwa tsohon mai martaba kuma shugaban Company LASHKHAR industry rasuwa wanda duk family suka girgiza matukar gaske da kuma wasiyyar sa da ya bayar kuma an tabbatar da cewa cikin hayyachin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login