Showing 3001 words to 6000 words out of 14584 words
Chapter 2 - AUREN LAGOS BOOK COMPLETE BY MOMMYN MINAL.txt
dakanansama shekarsa sukeyi
Sam baimusu wasa fahad yanzu yana aiki a Lagos Emergeretion ne
Imran kuma yana
damaturu yana aikin bank a counter ne yayi auranshi da matarsa ilham yargidan dan majalisan potiskum ya aura
Suna Zaune adamaturu saide yana shigowa week end gaida iyayansa
Imran yayansa biyu amar da hibba wanda yanzu shekarun
su fahad 35 amma fahad shiru baya maganar aure
Ko sai yaushe
Mujedai zuwa kuyihakuri dawanan wallahi
Nayi typing yagoge saida naiwani
Yawan typing yawan comment
Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 07:42] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS*👩❤💋👨
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* Karimatu Abdulhamid
(Mommy minal)
Nagode masoya
Aurenlagos fans
da adu o,inku agareni inajin dadin audu arku
Inayinku over I love you yujuga yujuga fans💋
Page 12-13
Sunan atsaye wasila nahawayen bakin ciki hajiya ayiya tafito daga cikin room maizangani lafiya wasila yahaka wayamiki
Wanan aikin hajiya waye inba ya fahad ba fahad ina fahad dinyake dambatama lura dashiba gyaran mirya yayi afusace hajiya tajuya fahad yazakaiwa kanwarka wanan aikin dan Allah hajiya basaji angamasu bakyau amma ita takiji yatakeso amata inbahakanba amma gaskiya wanan hukuncin yayi tsauri fahad
Niyanzu hajiya kawayena dariya zasumin gaskiya ancuceni tajuya tanakuku tayi cikin room fahad ya juyo yadubi hajiya ayi hakuri
Hajiya hakan shine maganinta
Toyanzu dakai hakan wazece yanasonta ahaka
Mai sonta dan Allah hajiya amma fahad karege tsaurin hukunci kankananka insha Allah hajiya za akiyaye nizan wuce Zanje nahuta domin gobe dawuri zantashi jirgin safe zanbi to Allah yakaimu ameen hajiya agadamin da baffa inyashigo
dazuma nahadu dasu amasalaci
Mungaisa
Wacece
Wasila yace ga baffan fahad isa kanin mahaifinsa nabiyu wasila tayikaratunta harzuwa university anan potiskum yanzu haka tana22 years wasila takasance irin yanmatananne dabasason raini gajidakai da iyagayu bakace amma tazama fara danbilicin batadawani gashi sai sonkari da atach tintana secondary s s two Take fama dason yafahad yaryanzu shiko baimasan tanayiba gashi taki tanuna aganinta hakan zaisa arenata itadai Aduarta kar Allah yasa yafitar damata iyayensu simusu hadin gida tinda itace babba a yanmatan familyn agurguje fahad yai sallama
dakowa yakoma bakin aikinsa tare dayiwa iyayensa alkawarin inyadawo zaifit damata wanan kenan
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
Yau takasance laraba kairiya ta tashi dawuri 5:Am tai sallar asuba tayi azakardin datasaba dik safiya tayi dan gyaran gida taishirin makarantarta antinsuma tatayata dashirya kananta cikin shirunsu na school dan yau mamace dagirki tana dakin Abba
7:00 Am daidai suka gama shiri
Kairiya ta nufi dakin Abba taisallama aka amsamata akabata izinin shiga shiga sanan tashiga Abbanta tatarar apalonsa yana duba wani litafin
Fipuhu durkusawa tayi tagaisheshi ya amsa hajiya yaya kintashi lafiya lafiya Abba gawanan yamika mata dari biyu nagode Abba to adawo lafiya Ameen Abba mamantace tafito daga cikin dakin tagama wakin bayin abbansu mamanmu zamu wuce yitai kamar batajiba saican taji tace Allah yaba dasa'a ameen mamanmu kairiya ta fita abbansu yajuya yakali mamansu wai dan Allah luba saiyaushe zakija yarki ajiki
Ki ajiye wanan kunya marar dalilin karyarinyar
Nan taga kamar bakyasonta ne to abbansu injata ajiki kamar kawaye ko sa'anu
Kalan raini yashiga tsakaninmu auhakakikace da kina dakawar datafitane kuci kubirne wazaisani amma saikiringa kawo maganar wai zatarenaki baccin kinsan Allah yubaki ya maihankali wallahi kigyara nagayamiki insha
Allah zangyara Dade yafimiki aibahaka kikema shukuraba da sauran sai ita wai yar fari kunya
Kunyar anaso anakaiwa kasuwa😃kai abbanmu namutunci 🤪
Kairiya ta fito daga gida ita dakananta domin zata ajiyesu makarantarsu dake bakin titi itakuma tahau abin hawa 🛺 taitata makarantar
Suna fitowa taikicibis da kawayenta surahama da basira sunbiyomata sutafi tare sukaje suka ajiye kanan kairiya sukahau adaidaita suka wuce
Kairiya sun isa makaranta lafiya sunshiga class sunzauna kenan
Malam Ali yashigo yan ajisukagaisheshi
Ya amsa yafara karbar hadda wasu basu iyaba sai subude Qur'an
Susa akan cinyarsu sudaura guyoyinsu kanlauka sutare sunakarantawa ahaka ciki hardasurahama
Akazo kan kairiya
Tai bismillah tafara rero nata abin birgewa dadadin sauraro hartazo daidai yanda akabasu batare datai battaba sadakallahu Azim
Sukaji malam Ali yace kinfi kowa kokari maryam Aminu anan yakara musu yace shima hadda yafita domin yanzu kulum hadda sukeyi sabo da ankusa zuwa wata musabaka domin duk shekara suna musabaka amakarantar kuma inkaci harsaudiya akekaika surahama sukadubi kairiya
Anya kairiya wanan malam Ali
Nbayaciki kuwa kamar yaya bakiluraba kulin inyazo sai yakuramiki ido kamaryacinyeki gashi inkina karatu harwani rausayar dakai yakeyi🤨uhum
Kukukasani ni inaruwana dawanan nidai karatuna nasani damahaka zakice ai anmusu mathematics and English har lokacin tashi yayi akatashi sukayo gida
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
Yau usmandin mama balki yana tashirin zuwa ganin kairiya yasha wanka yadau shadda gezina blue color
Za aje gidan surukai😉sai kyali yake dabaza
Kamshi yadaura ogogansa brown kirar Gucci datakalminsa shima brown kirar Gucci kanba hula yashamai sai kalli yake dominko bayasa hula shima mamyan kayan dagidan surikai zaije shiyisa yasa amma lnbahakaba daga salla sai salla yake sawa Palin mama balki yashigo kanwarsa sajida nazaune ita damama yashigo sai kamshi turaren happiness yake zubawa sajida tace kaikai yaya yau sai ina irin wanan kwaliya haka kamar yau salla kebanson raini yacemata mama tace inazaka sosakai yayi mama zanje gidan umma lubane mungaisa au yaushe rabonka dagidan yaudin kuma
Mama inason ingabatarwa kairiya kaina karwani yaymin shigar sauri to wata sabuwa kaga ni kafita idona wayagayama za amata aure yanzu
Nima bamaganar aure zanjeba zanje dai asandani to inma ma maganar auranne wazai dakai kadakaki karatu barekasamu abinyi saishashanci wazaibaka ya haba mama duk dukiyar abbana wanikaratu zanyi bayan munadakudi ko anyi auren Abba zaidau nauyin manakomai haba mama kinayawafa male
Sajida tace bari narakaka ya usman to shiryo mutafi sis kokefa
Amota zamu ko akafa nagabanisa
A a naiwanan kwaliyar atafi akar babbar motar Abba zandauka jeef c r v nan to yaya fito damotar ganinan zuwa mutafi........✍🏼
Kuyi hakuri bayawa
Place read and shere
Yawan comment
Yawan typing
Barka dajuma' a.
Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 07:44] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
Romentic love story and short story👩❤💋👨
*NA* Karimatu Abdulhamid (Mommy minal)
Wanan fage nasadaukar dashi
Ga yardakina ya ta😋 Aisha jabir ummi kwatan Alherin Allah yakai gareki Allah yanunamin ranar aurenki inkwa shi shoki
Inayinki yardakina over💋
Page 14-15
Ya usmane yafito damotar mahaifinsa jeef kirar c r v sajida tafito daga gida suka shiga sukatafi
Yau kairiya tinda tadawo dagamakaranta taci abinci taiwanka tasa atamfarta vilisco
Yar 5000 ruwan gaye daratsin pink Wanda antynsu tadinkamata itada da shahida kanwarta yar antinta tadanyi
Mec,up simple daga powda sai
Leap stick datasa sai turaren bakhur datafesa tana kwance palon antinta kan tree sta tana sauraran kira'ar Ahmed sulaiman harbacci yafara gabada ita sai taji
Anasalama kamar muryar sajida tanagaisawa dasu mamanta
Sai ganin sajida tayi tashigo tafadomata aka saurin matsawa tayi nikar kikaryani saiyau kikagadamar zuwa gidananko to aigashi nazo bagwaraniba ke kinazuwa gidanmune in anganki mama ta aikeki auhaka zakice ehmana ke namanta tare muke da ya usman yana waje acikin mota yaudin yazo gaida sumama kenan ai saikije kishigo dashi bari
Infadawa mama inazuwa OK inajiranki sajida tafito gunsumama suna Zaune abaranda kantabirma mama dama taremuke daya usman yazo gasheku Toshine kibarshi awaje kika shige gunkawarki Anti tace maza ina kairiya kuje kushigo dashi
Sajida tshigo gun kairiya kizo muje mushigo dashi inji su anti kairiya ta tashi tasa hijab
da
Plat shoe suka fita kofar gida yane tsaye jikin mota su kairiya nafitowa yabitadakalo kasakasa sai murmishi yake ya usman inawuni kairiya ta CE kashigo inji su mama tajuya abinta sajida tace
Sorry broz kaganni saiyanzu
bakomai tinda kinfito tare da dagimbiyar tomushiga ciki
Kairiya sukagani asoro tanajiransu jerawa sukayi yana binsu
Abaya har cikin gidan gaban su mama su kairiya suka zauna kantabirma gunsumama ya usman yadurkusa
Akasa yagaida su mama suka amsa sunatanbayarsa makaranta dakuma yadawo lafiya ya amsa dalafiya lau Anti tace yashiga ciki akawomar ruwa yace a a yagode zai wuce mama tace to angode usman kagai da ummanku zataji insha Allah
Sajida tace mamanmu gun kairiya fa yazo kairiya ta zaro ido
Anti tace shine kuma zai tsaya awaje mama tace kuje kuji kowani abune tosukace suka fito kofar gida yana Zaune cikin mota dayagansu saiyafito dominkuwa yasan kairiya bazatashiga motanba kairiya ta motso kusadashi kadan ya usman gani ance kanason ganina kairiya gaskiya badamaganar wasanazoba dominkuwa nakamu dasonki
Allah yasa zuciyata tasamu karbuwa awajenki yanmata to zanyi shawara dawa yace sajidace tamatso tace yaya kabata two days saimudawo
Muji amsa OK zandawo after two days Allah yasa akarbeni
Sajida tace Ameen yayana
Amaryar yayana zamuwuce kigaida mama da Abba tashige gida abinta suko sukashiga mota suka karagaba
Kairiya tashiga gida anti tace ina sajidar sunwuce yanzu to Allah yakiyaye Anti tace lafiya yakeson ganinki
Lafiya anti sako yaban tawuce daki mama najinsu batakulasuba
Su sajida na isa gida sukaga motar Abba kirar Honda afake agefe da alamu Abba yadawa usman yanemi guri yai parking suka fito suka shiga gida mama balki nakalonsu kota kulasu palon
Abba sukanufa dansumasa sannu dazuwa sallama sukayi Abba ya amsa Abba sannu dadawowa sukace yauwa ina kukaje kukadau mota ya usman sajida takalla
Saiyafara sosakai dama Abba naje gidan mama luba gun kairiya dan nasanarmata inasonta🤔kokunya babu usman
Abba yace yakukai da ita cewatayi indawo bayan kwana biyu
Barri zansamu mahaifinta yauwa
dad thanks abbana ja'iri Abba yace sunahaka mama tashi tazauna tace akanme zakasamu mahaifinta shidako karatun yaki yaci gaba wazaibarshi yai aure yanzu to saikihanashi ai karatun dolane
basai yakasuwanciba
Yarinyade bayanzu zatai aureba inma yanzune bazata aurekaba seka canja hali baza ka aureta kazo kana cutarmusu da ya ba kidaina aibatamin yaro
Inyarinya ta amince aure bafashi nidai gaskiyana fadamuku tafice abinta wanan kenan
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
Fahad yanazaune
A office dinsu na emergretion yasa yunupon dinsu milk color dayaimarkyau yanawa wasu biza zasubar kasar yaji karar shigowar sako awayarsa baikulaba saidaya gama aikinsa yattara yai gidanshi dake unguwar festac anan lagos yana shiga gida yacire yunupon dinsa milk color ya kira maimar wanki Sunday yabashi
Yace kaje kawanke yes sir yajuya yatafi fahad saida shiga
bath room yawatsa ruwa yafito yasa armiless da tree Quarter yazube kankushin yunwa yakeji sosai gashi
Yagaji dayawon restaurant gaskiya yakamata nai aure yace azuciyarsa yadubi gudansa ba abin da babu na more rayuwa saide ba mace agidan agashi kwana biyu wata irin sha awa kebijiromasa danma yana azumin litinin da alhamis tashi yai yahada complex yanasha can yajiyo ringindin wayarsa acikin room tashi yay yadauko ya amsa kiran imran me
Ya danuwa ya akayi dama nakiranafadama abokinmu damukai karatu tare sulaiman matawalle zayi aure last month yakawomana katin gaiyata kace matawalle zaishiga dagaciki
Saurani akazauna kajira yayanmu kwayi tare kaifa bakada kyau dan uwa ahto zanshigo kafin lokacin OK bye
Yakatse wayar harya ajiye wayar yatuno dasakon dazu dauka yayi yabude bakuwar number yagani
Anrubuta
*karkaji shiru kaitsamanin kaci bilis yankamin gashin dakayi nakalekane saboda Abu daya*
Menene Abudayan yatambayi kansa
Balkin jml saikibashi amsa
Yawan comment
Yawan typing
Place read and share
Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 07:46] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
Romentic love👩❤💋👨 story and short story
*NA* Karimatu Abdulhamid ( mommy minal)
Inayinku masoyana over Allah yabar kauna💖
Page 16-17
zaune yake yagama shan complex yanatinanin mainene Abu dayan databarshi danshi dayagade bazaiganoba yatashi yace bakomai nakusa zuwa gida zamu hadu saitagayamin komiyeshi Abu dayanan
Bayan kwana biyu
Kairiya da yanmakarantansu yanmanyan aji
Suna tashirin zuwa musabaka
Wanda zasunan dakwana biyar a bauci wanda za ayi akofar fada
Tilawa suke sosai itadakawayenta rahama da basira
dominkuwa hardasu acikin masuzuwa shiyasa sukadage
Yau asabar fahad yatshi dashirin zuwa gida domin
Kuwa bikin abokinsu next week ne gashi yanaso inyaje yazauna da iyayensa shi aganinsa gwanda suzabamar mata
dominkuwa shi haryanzu begawacce taimarba dukdade yan mata dayawa sununa sunasonsa anan Lagos dakuma gida potiskum shigaskiya bayason auren bariki yafiso ya auri yar arewa dominkuwa sunfi kamunkai yafiso yasamawa yayansa uwatagari gashi haryanzu baisamu wacce taimarba kwagara yabarma iyayensa zabi damayamusu alkawarin wanan
Zuwan zaifit damata kila zabinnasu yadace damace tagari
Flight din 2:00 pm
fahad yabi daga Lagos zuwa damaturu sunsauka lafiya
Imran yataro shi
daga iyapot zuwa gidansa dakenan
Yobe dake a gaidam Quarters
Suna shiga yayan
Imran amar da hibba suka rugo aguje sunacewa dady uncul oyoyo
Fahad yadurkusa yarungumesu how are you my kids suka hadabaki sukace
We Are fine ucul
Masha Allah yace
ilhamce tafito daga cikin room
Kucikashi yahuta sanunku kukaraso gwauro sannu dazuwa aunine gauro yafada yanazama
Kan kujera one star imran yace
a a tashi muje dining muci abinci dominkuwa yanzu zamuwuce pitiskum ilham tace wanan karonka zamusha
biki yace aini yanzu fargabar shiga ptskm nake
Imran yace sabo
dame mutumina
Haryanzu bawacce nafitarfa inagani kawai zance suzabamin imran yace karkasoma
baka tsoran suhadaka dawanan marar kunyar wasila gwara kabari kila kafin kakoma kila
Allah yahadaka damatarka to Allah yasa Allah yahadani datagari Ameen imran yace
Agurguje suka ci abinci sukawuce ptskm
Su kairiya sunje musabaka bauci
Anyi musabaka lafiya angama sunsasamo kyautuka kairiya harda kujerar makka akabata
Atake agun tace tabarma abbanta
Yanzu abbantane zaije amemakonta iyayen kairiya sunyi matukar farinciki antinta kamarta zubaruwa akasatasha dandadi mamantama tayimutukar murna amma batanunaba tabari azuciyarta
Sabo dakasancewar kairiya yarfari😳
Yau amakaranta
Rahama kawar kairiya takecemusu tanaso suje bikin
Yayanta matawale Dan wanbabanta daza ayi awanan satin
Kairiya tace nikinsan banason
Hayaniya Dakar naje rahama tace baki isaba kairiya
Bikin familynmunefa to
Matawale family Allah yabani ikon
Zuwa Ameen kawar kokefa
Kuyi hakuri nayi
bakuwa
Yawan comment
Yawan typing
Please Read and sphere
Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 07:48] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
Romantic love story and short story👩❤💋👨
*NA* Karimatu Abdulhamid (mommy minal)
Page 18-19
Fahad da imran sunshiga gida gabanin mangariba sun isa lafiya suna faking sukawuce
Massalaci damin
Gabatar dasalla
da aka idar dasalla sukagaisa da iyayensu maza baba isa da baffa sani sunjira har akai isha' i sanan
Suka isagida kodasuka shiga gida bangaran hajiyar fahad sukafara shiga
Lale lale damutanan kudu dana arewa zubewa sukayi sukashin gida kan kafet mailaushi da kamshi sukadaura giwar hanunsu kan Tim Tim hajiryamu munkwaso gajiya
Sanunku kudai kunsha hanya
Sanan sukarisina suka gaisheta ta amsamusu tana walwala takira
Yalwa yar aikinta
Takawo musu ruwan sanyi
Shukurace kanwar fahad tashigo yayuna
Sanunku dazuwa
Yauwa kanwata yakk inji imran lafiya lau ya imran yasu hibba
Suna gaisheki
Hajiyarmu tace bakuzomin dame gidanaba baruwana dakishiya imran yace sabo da islamiya hajiyarmu shiyasa a yayi abarsu sukaratu
Fahad yadubi shukura yamakaranta kinaZuwa ko
Kulluma ya fahad
Munkusa candy ma kaiyadaga alamun yayi kyau
Hajiyarmu tace abincifa kozakuci
Anan akawomuku
Ko abinaku nayangayu zakuhau wato dining a a hajiyarmu palon Abba sani zamu muci inji fahad
Shikenan akawomu nan
Tashi sukayi suka
Sashen hajiyar imran sukasami
Kanwar imran nur
Tanakalontarihi tanaganinsu ta tashi my brothers
Oyayo how are you fahad yace mata fine yaya
Ina inanmu yace
Tana palon Abba
Hanyar palon suka nufa sukaisallama
Aka amsa akabasu izinin shiga sukashiga ciki inanmu tace sanunku yaranan
Kunsha hanya
Tace yarona zokaZauna anan
Tacewa fahad matsowa yayi kusa da ita yayiwa imran gwalo😜
danku tafisakewa dafahad sabo da imran danfari batasakemar sosai suka gaisar
da iyayen nasu saiga abinci ankawo musu daka gun hajiya shuwa baffa sani yakira baffa isa tawaya yazo suka
Hadu sukaci abinci anan suka turke fahad damaganar aure
Imran saidariya yake kasakasa
Bawanda yaganshi sai fahad insun hada
Ido yamar gwalo🤪 fahad yace musu kafin yakoma zasutambayamar aure Insha Allah
Wanan kenan
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
Su kairiya yau sunatashirin zuwa ma rahama bikin cousin dinta
Matawale basira tabiyomata sutafi
dominkuwa rahama tanacan
Tace inbasuzoba tasan irin zaman dazatayi dasu
Kairiya tasha material pink mai manyan filawers domin shine akon
bikin basirama shitasa tayi kaliya light mecup tayi mutukar kyau farin takalmi tasa
dasarka da dankune pink color tadau hijjab zatasa basira tarike bakiga nima veil nasaba kema kisazakifi kyau nikam bazan iyasawaba gaskiya basira tacikamata hijjabdin kiringa abukamar bakiwayeba ehdin😏bansawa nimuje karyamatayi nasan yanzu besty tayi fushi
Mujeto sukafito
Antinmu zamuwuce anti dake saruwa afrigh tadago kai diyata kinyi kyau
Over hijjab namiki
Kyau kema basira kinyi kyau saikundawo Ku kula yayana to anti gawanan kuhau abin hawa
Tabasu 500N mungade anti gun mamanmu kairiya taje mamanmu munwuce tadauke kai saican tace kudawo dawuri
dadi kairiya taji mamanmu ta amsamata
Su kairiya sun isa gidan biki rahama taji dadi takaisu sikagaisa
da yan uwanta anatason barka
Har andaura aure
Angwaye sundawo matawale da abokanansa suka
bukaci abinci akace kanershi Zara takai ita da rahama da kawayensu kairiya tace sukai
Sudawo tanajiransu
Tunda sukadawo daga daurin AUREN sukashiga sukai gaisuwa sukafito
Fahad yaki komawa ciki suci abinci yahau kanmota yazauna
Abinsa domin shi fura yakeson sha
Su rahama sunkai abinci sundawo anatahayaniya
Kairiya ta tashi domin kanta yafara ciwo tace musu tanazuwa tafice waje tafito
domin dika gidan hayaniya tayi yawa tafe take cikin nutsuwa kamar kasaceta kagudu dankyau da nutsuwa
Fahad yadago kai
Kenan yaganta atake zuciyarsa taba ras ras yaji
Wani filing nashigarsa itama
Kairiya tadago kenan suka hada ido atake tajigabanta yafadi
Su imran ne da ago sukafito
Imran yace maikake gani haka yatabashi
Firgita yayi yanunamar kairiya dahanunsa rahamace tabiyo
bayanta kairiya ina zaki imran yatambayi matawale wayece
Wanan yanunamar kairiya
Wai ina labarin ya
Usman
Yawan comment
Yawan tyfing
Please read and shere
Allah yajikan iyayenmu👏
[4/6, 07:49] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
Romantic love story and short story👩❤💋👨
NA Karimatu Abdulhamid ( mommy minal)
Jinjina gareku masoya AUREN LAGOS
Irin su
* BALKIN JML
* JAMILA GARBA
*MARYAM I SABON BIRNI
* mAmAN SADIQ
* MAMAN AYMAN
*ZENARIA
dakuma auta
* NUSAIBA
NUCY
damawanda banfadi sauranba
Inamika godiyata agareku👏
Wanan page nasadaukar dashi
ga nafisa Aliyu funtua ummu fadima💖
Kiyanda kikeso dashi nafin kabir
Page 20-21
Matawale yakira rahama takaroso tagaishesu wayece warcan kuke tare wani abune yaya ya inatambayarki kina tambayata
Friend dinace yaya OK shikenan
Zaki iyatafiya tajuya takama hanun kairiya suka shiga ciki
Matawale yakali imran kajiwai Friend din kanwatace imran
Yacewa fahad tokaji dawani abune kanunamin
Ita itace imran ita tamin takwantami tabirgeni tatafida action dina imran
Itanakeso kalodaya namata
Najinamu matar danakeso
Matawale yace kaji renin hankali
Waccar yar yarinyar kakeso
mezakasamu agurinta imran yace imba yakusa haifartaba😳
Aiwanan soyake yajamana raini
Bazakuganebane
bakuga abindanaganiba inasonta dagaske
Inazansameta yar
waye itanakeso
Matawale yace turkashi amma gayenan ka iyajan
Raini zangarahama dukyanda mukayi
Zakaji koma