Showing 126001 words to 129000 words out of 306755 words
Chapter 43 - YAR DANDI CEH COMPLET BY SAADATU BINTU ABDULLAHI.txt
sede ita da Salwah suci a daki, duk tabi ta tsangwami knta, mgnin datakesha tana danjin dadinsa sbda ta rage muguwar jarabarnan, sede ruwan dake zubo mata a ramin tsuliarta shi be dena zubowa ba sema karuwa da yayi babu sauki a wannan fannin, daman mgnin sha'awah kawai yake rage mata Amma baya hanata tayita zuba, dade sanda take shaye shaye ne, su ke hanata zuba over, to ynzu babu shaye shaye se aikin tsiyaya babu Kakkautawa, pad dinnan de shine rufin asirinta, gashi batasan ta ina zata fara cewa Amihh tanada bukatarsaba, duk abubuwan dunia sun hadu sun mata yawa, a ynzu har missn wayarta da bata damu da ita ba ada takeyi, jinta takeyi kmr an daddaureta a gidan, gashi ko harabar waje Amihh ta kafa mata dokar fitarta, daga falo se bedroom se kiching, daman ba fita ko ina takeyi ba, zata iya kirki fitarta compound din gidan nawa ne zuwanta gidan, ko za a kasheta bazata iya fayyace yanayin compound din gidan ba, sbda bata haddaceshi ba, balle ta misaltashi. ita bama wannan ke damuntaba ruwan dake zubowa a durinta yafi komi damunta, dasata a damuwa, harga ALLAH ita kunya ma takeji, kullum zuba, kmr me period, har kwara ma period yanada lokacin zubarsa da lokacin daukewarsa, Amma Wannan kullum ne babu ranar banza, tin tasowarta hkn take , hk ALLAH ya halicceta be damunta hkn inda sabo ma ai ta riga data saba. Abinda ke damunta kuma take kunya Amihh ne da salwah, musammanma Amihh ta damu ita ga zatonta ko zubar na ciwo ne, zuwa ynzu Salwah bata ma tambayarta a kn hkn kuma bata sanya mata ido, Sede salwah din na ankare da ita kullum cikin chanza zanin gado take , a rana se ta chanza xanin gano sau uku sau hudu data zauna zata hau nason ruwa. Amihh na ankare da duk abinda ke faruwa da ita amma tayi kmr bata gane komi ba ita de Hilwah tasan tana Ankare da ita. A bangaren Amihh kam kullum cikin nazari takeyi kan meyasa ruwa ke zuba daga gaban yarinyar har haka, sam tunanin ruwan ni'ima bezo knta ba, sbda ganin zubar ruwan yayi yawa, se tafi zaton infection ne ya mata mugun kamu. Misalin karfe daya da mintuna hudu Hajiya karama tazo gidan nan falo ta tadda hajiya maryam. nan suka hau murnan ganin juna, dayake hajiya maryam mutum ce me sakewa da dangin mijinta tinma yanada rai sun saba sosai da hajiya karama. Nan hira ta kacame Tsananin su . a zahirin gaskia hajiya karama na kaunar hajiya maryam sunada shaquwa tsakaninsu sam hajiya karama bata nuna mata bakin ciki ko kyashi Dan tana Auren yayanta. "Hajiya ni fa a bar hirar nan, nazo bikon Ammahna ne, gabaki daya tayi min yaji ta barni da kewarta..." Cewar hajiya karama, daman hkn ne ya kawota gidan. Hajiya maryam tayi murmushi cike da kara ta fara mgna 'haba Hajiya kuda kayanku mu Ai namu ido ne.'' Hajiya karama tayi murmushi tana jin dadin kawaicin hajiya maryam gareta a kn salwah tace "hkne kam Amihh, ni na gaji da gafara sah ne bnga khaho ba, tin yaushe naketa kiran salwah a waya kan ta dawo taki, daga baya ta fara cemin gobe jibi, Gashi de har yau gobe da jibin basuyiba..." Hajia maryam ta riqe haba tace "au haka tayi-tayi miki...aiko gata nan ta samu abokiya taki tafiyar, nima na mata mgna last week nace ta tafi gidan mamanta, amma ina, ai zucia na kn hilwah.." Hajiya karama dake murmushi ta maimaita sunan hilwah sbda ita batasantaba tace "wacece kuma hilwah Hajiya maryan?" Amihh tace "matar danku ce..." Hajiya karama ta dafe goshi kana tace "Af haka akayi kuwwa hajiya, na manta ma banyi miki Allah yasa alheri ba..aure kwatsam Gashi ba taron biki, ina taso inzo in sameki a kn hkn hajiya abubuwa ne sukamin yawa a gun aiki,... Ai inata mita nace haba hajiya auren dan gata sukutum da guda amma ace ba ayi biki ba na gani na fada wanda ba a tabayin irinnsa ba a garin kaduna da kewayenta.." Hajiya maryam dake sauraron Hajiya karama se murmushi takeyi tace ''knsan hajiya dannku ne se Allah da malaman gari, wannan se an hada masa da sallarh dare gaskia na'in da na'in, sbda wulakncinsa yafi karfin garin kadunar ta dauka ma gaba daya..." Hajiya maryam ta karashe mgnr fuska dauke da takaici. Cike da rashin fahimta hajiya karama dake sauraron hajiya maryam tace "Wani abin yayi ne Anty maryam?'' Amihh ta tabe baki ta rausayar da kai gefe kana tace "zallar wulaknci kawai yaketayi, knsanshi da kafiya a kan abu, Allah de ya shirya mna.." Hajia karama ta amsa da ameen kana ta kara da cewa ''Allah de yasa ba wani abun yayi ba Kou,
? Anty maryam knsan yaran mu na ynzu se hkri." Hajiya maryam ta sauke ajiyar zucia kana tace "knsan beson Auren to yana nan ya kafe a gu daya..." Hajiya karama ta ce "eh haka nakeji a bakin alhaji babba, karki damu hajiya in bnda abin yarinta ai yasan bazaki cuceshi ba, yarinta ce kawai hajiya ALLAH de ya shirya mna, amma aure namiji bayaso aise a hnkli Kwara ace macece bataso namiji naso shine abu yake zuwa da sassauci..." Amihh tayi shiru kawai ta sauke ajiyar zucia ita abin na damunta sosai, kiyayyar da ab'ilal yayima yarinyar tana bata tsoro, se take ganin kmr hakarta bazata cimma ruwa ba . ''Allah de ya isar mna da nufin mu na alheri..." Cewar Amihh, hajiya karama ta amsa da Ameen..hadi da tambayar "Ina mutuniar ne?'' Amihh tace "Tana bedroom bari a kirawo miki su da sirikar taku..." Amihh ta fadi hkn hadi da yinkurawa ta tashi da niyar ta nufa bedroom din salwah ta kirawa hajiya karama su. Mikewa hajiya karama tayi itama tana fadin, "haba de ki kiramin su Anty maryam bari ni bari in karasa in gnsu, muji mutuniar tawa kuma zata binin kuwa, ko in cire rai..." Amihh tayi murmushi tana fadin "Ai shikenan mu karasa tare..."_ suka nufo bedroom din Salwah suna tafe suna yar hira har suka karaso bakin kofar dakin hajiya maryam ta turo kofar tashigo bakinta dauke da sallahma,yayinda hajiya karama ke bayanta, ita bata kaiga karasowa ba. Amsa sallamar salwah tyi kwayar idonta na kn TV shigowar Amihh yasata dawo da kwayar idonta knta, kwance take a kasan carpet din dakin, hilwah kuma tana kan bed ta kudindine a cikin duvet kmr munafuka se uban ambaliiyar ruwa takeyi daga cikin ramin tsuliarta, kwayar idonta na kn TV amma a zahirin gaskia hnklinta be kn TV, kaf tunaninta da hnklinta na can duniar tunanin iyayenta musammanma uwarta mahaifiyyarta, har ubanta yau seda ya fado mata rai dukda sharrinsa gareta. Amihh ta karasa shigowa dakin kwayar idonta na kan hilwah, Hajiya karamama tinda ta sako kai cikin dakin itama kwayar idonta ke kan hilwah kyaun yarinyar ne ma ya firgitata, duk da batama ganta sosai ba, Hilwah ta zubo musu ido, hadi da tashi zaune, ta rissina ta gaida hajiya karama data zuba mata ido. Amsawa hajiya karama tayi zucia fal kaunar hilwah tin daura idonta a knta taji sonta ya dasu a ranta. Salwah ta taso a guje ta fada jikin hajiya karama cike da murya tana fadin "oyoyo hajia ta!'' Hajiya maryam ta hau fada hadi da tsuki ganin yadda salwah ta fada wa hajiya karama jiki. "Waike meyasa baki da hnkli ne wai, kawsi seki fadama mutum jiki bb lissafi..." Hajiya karama daketa faman kara rungune Salwah a jikinta zucia fal farin cikin ganin Salwah tace "kai hajiya ba mgnr rashin hnkli, murna ce da farin ciki na ganin uwarta da tayi...'' Hajiya karama ta karashe mgnr tana kara rungumo salwah jikinta wadda ta lafe kmr bata motsi sbda kalaman Amihh. Hajiya maryam ta tabe baki, kawai ta karasa bakin bed inda hilwah take zaune tayi kasa da knta sbda kunya. Zaunawa Amihh tayi gefenta ta sakar mata murmushi zucia fal farin ciki sbda kaunarta, jinta takeyi a ranta kmr yar cikinta. Ita knta hilwah ta tsinci knta a farin ciki, tin shigowar Amihh dakin da kamshinta ya ziyarceta, Amihh tana replacing mahaifiyyarta ne a zuciarta. "Sweetheart ya akayi ne? Bade tunani kkeyi ba kou?" Cewar Amihh, datayi mgnr kwayar idonta na kn hilwah, girgiza mata Kai hilwah tayi alamar Ah'a, Amihh tayi murmushi kawai, ta dawo da dubanta kan hajiya karama dake rungume da salwah har lokacin suna tsaye, Amihh ta tabe baki kana tace "to mage daga mata jiki hakanan..." Jikin salwah na rawa ta tashi daga jikin Hajiya karama. "Meyasa zakice ta tashi hajiya, kewar juna fa mukeyi, ki barmu muji dumin juna nida yatah..." Cewar hajiya karama. Amihh ta tabe baki tace "Tou Ai se ta biki ku tafi..." hajiya karama ta dawo da dibanta kan salwah wadda knta ke kasa tanata wasa da yatsun hannunta tace "Zaki bini kou my doter kice eh plx karki kunyatani a gaban Anty maryam kina gani duk tabi tasa mna ido..." Salwah ta dago knta ta kalli hilwah kana tace "hilwah zaki je gidan Mommy na, muje tare kou?'' Hilwah ta dago ta sakar mata murmishi tace "to..." Kawai ita bata da Choice se yadda akayi da ita. Amihh ta hade rai kwayar idonta na kn Salwah tace "Ai dayake can daman tare kuke zuwa..." Hajiya karama tayi yar daria ta karaso ta zauna gefen Hajiya maryam tace "kai hajiya har ynzu de hali na nan, na matsawa diyata..." Hajia maryam tayi shiru kawai ba tare data kara cewa komi ba. "Taho nan ki zauna...'' Hajiya karama tayi mgnr da Salwah, ai kmr tana jira ta karaso ta zauna a kn kafafuwanta kmr wata bby dmn tayi missn dinsu, kullum tana knsu inhar tana Gidanta, hajiya karama akwai sakewa da mutum sam bata da tsanani irin na Amihh. Tsabar takaici Amihh maida fuskarta tayi ga hilwah. Hajiya karama tayi murmushi kwayar idonta na kn hilwah itama "Anty maryam ina kk samo wannan me kyau har haka, tubarkallah! Amma de wannan yar knwarki ce ko yar yayarki ce, naga kyaun nata ya shahara Amihh masha Allah, ai ku kam kunji ddh, kunada kyau tubarkallah...." Hajiya maryam tayi murmushin jin ddhn an yabi abinda ranta ke so, ta dawo da dubanta ga Hajiya karama tace "wannan Ai sirikar taku ce...." Hajiya karama ta kara bude kwayar idonta a kn hilwah, babu inda yafi mata kyau ga yarinyar se yadda fuskarta ke cike da suma, dukda akwai hula a knta tasan wannan me suma ce sosai, farin ciki ne ya lullubeta sbda tasan zasu samu iri me kyau, kmr yadda suka samu a gun hajiya maryam. "Masha Allah Hajiya Amihh wai! Kwankwasih! Wannan yarinya haka masha ALLAH, kyakyawan iri! Tubarkallah!' Hajiya karama ta karashe mgnr cike da santin kyaun hilwah. Amihh tayi murmushi farin ciki ya kara rufeta ganin Hajiya karama ta amshi hilwah cikin karamci. Hajiya karama ta gaza jurewa ta dauke Salwah daga jikinta ta mike tsaye ta jawo hannun Amihh tana fadin "Muje falo mu zanta, akwai bayani...'' Amihh tayi murmushi ta tashi suka fice a dakin suka dawo nan falo, suka yada zango a kujerar 3ct. Kmr hajiya karama na jira suna zama ta fara mgna tana me fuskantar hajiya maryam "kai Anty maryam, ina kk tsinci dami jibgegen katoto haka a kalah ..." hajiya. Maryam tayi yar daria itama tana fuskantar hajiya karama tace "gashinan fa, kun tsinci dami a kala amma kunki bada kai bori ya hau..." Cike da rashin fahimta hajiya karama tace "kmrya? Ko kina nufin shi Alhaji na ta'alah yaki bada hadin kai...'' Hajiya Maryam ta daga mata kai alamar Ehh, hajiya karama tace "Ai gaskia nasan hali, alhaji na ta'alah akwai wuyar kai...Amma wannan hajiya ta hadu zamu tara kyakyawan iri, amma ynzu ma babu alamar ciki ko akwai ciki a jikinta?'' Hajiyar maryam ta zaro ido, tana kallon Hajiya karama tace "kai hajia duk gigicewar ce har haka ...ta ina ma aka kwana daki daya balle kuyi tunanin ciki...'' Hajiya karama ta gyara zamanta kana tace "Kmrya? Kina nufin tinda akayi Auren nan take kwana?'' Hajiya maryam ta daga mata kai alamar eh, Hajiya karama tace "To meye amfanim Auren , Ai ya kamata ace ta tare can inda yake, ko can kanon ko nan, Amma a side dinsa, Amma ynzu tana nan ta ina zasu saba balle har a kai hari...' Hajiya maryam tayi jim kna tace "Wai! ta ina zan hadasu a gu daya bayan knsan beso, kar yaje ya azabtarwa da mutane diya...'' Hajiya karama tayi murmushi tace "Ai ba irin wadannan ake azabatarwa ba hajiya, kina ganin yarinya masha Allah, ni de Zan fadi wani abu anty kar kice nyi rashin kunya, ai wannan bade ya azabtar da ita ba, sede shi ya azabtu, bakiga yadda take bane, dirarriyar mace komi masha ALLAH, wannan ai dole duk namiji inya kalleta sha'awarshi ta tashi....'' Wata iriyar kunya me tsanani ta rufe Hajiya maryam kauda fuska gefe tayi, abin ya girmi knta, taja bakinta tayi shiru, bata kara cewa komi ba. Hajiya karama ta bita da ido hadi dayin Murmushi ta kauda zancen da cewa "ynzu shi na ta'alah yana kanon ne?'' Hajiya data gaza hada ido da hajiya karama sbda kunyar mgnr da tayi fuskarta na gefe tace "yana nan gidan, yana side dinsa, yana nan yana tsula tsiyarsa..." Hajiya karama tayi murmushi hadi da mikewa tana gyara doguwar rigar lace din same jikinta tace ''wani irin isknci kuma Anty..." Hajiya maryam tace "eh mna, to be yar a kasa ba...'' Hajiya karama tayi murmushi danta fuskanci inda zancen na Hajiya ya dosa. " yanzu yana side dinsa ne?'' Hajiya maryam ta ce "Eh,..." Hajiya karama tace "to bari inje in gnshi in bashi shawara yayi hnzari yayi abubuwa mu samu jikoki..." Hajiya maryam ta girgiza kai kawai tace "amma de kya bari muci abinci ko? Tin zuwanki ko ruwa baki shaba,mu karasa dining muci abinci..." Hajiya maryam tayi mgnr hadi da mikewa, a tare suka karasa dining din ita da hajiya karama, suka Zauna Amihh ta dauki wayarta tayi dealing number din salwah, ko gama ringing din farko Batayi ba, ta daga. "Kuzo muci abinci..." Tana gama fadar hkn ta kashe wayar, ba jimawa suka fito ita da hilwah Wadda ke sanye da rigar material tana tafe dukkanin sassan jikinta na motsi musammanma hips dinta, sbda yafi samanta fadi, i mean kibar kasarta sosai ce shape dinta yafi na cocacola fita, kasannan nata kmr ze fashe ya cika doguwar rigar dake jikinta taf, hajiya karama ta bita da ido, a ranta se masha Allah taketa maimaita wa, taga kaya iya kaya 😂. Karasowa sukayi suka zauna bisa , salwah tayi serving dinsu , suna ci suna hira har suka gama. hilwah da bata wani ci sosai ba tana gamawa ta mike ta bar falon, ta koma bedroom din salwah. Hajiyar karama tabi bayan hilwah da ido. "Allah ya zuba kaya a nan wai!..." Hajiya karama ta fadi shap tama mnta da Salwah na nan, seda mgnr ta fito kna ta ankare. Amihh ta girgiza Kai tace "amma ko ke anyi uwar kawai...'' Hajiya karama ta kalli Salwah dake Kokarin mikewa ta bar falon kana ta ai hannu ta kulle bakinta tace "Af na manta wlhy...'' Hajiya Maryam ta jinjina kai kawai, salwah ta shiga kwashe kayan dasuka bata ta nufa kicking a kunyace. Hajiya karama ta mike tana fadin "bari inje side din na ta'ala in same shi in masa murnar Wannan kayan arziki daya mallaka...'' Hajiya maryam Ta mike tana fadin ''Allah ya shirya..." Hajiya karama ta amsa da Ameen tana murmushi ta fice a falon, Amihh ta girgiza kai kawai ta nufa bedroom dinta. Da sallahma hajiya karama ta turo kofa ta shigo falon nasa... Amsa sallarmar tata yayi hadi da juyowa ya kalleta, sakar mata murmushi yayi ta zuba masa ido hadi da sakar masa murmushi yana kwance ne nan kasan carpet din falon, sanye yake da jallabia ruwan kasa dark ta amsheshi ainun, rufda ciki yake kwancen, abubuwan dunia duk sunbi sun masa yawa, yau kimanin 4days kenan dayacewa Amihh zeje kano ta hanashi, takaicinta be bar zuciarshi ba har yau, gashi jela taki kwancia sema kara mikewa takeyi kmr ana zugata. Karasowa hajiya karama tayi ta zauna kan kujerar 2ct kwayar idonta na kn Ab'ilal, tashi zaune yayi ya rissina yace "ina wuni hajiya momy...'' Hajiya karama ta amsa da ''lafia lau alhaji na ta'alah baku zuwa inda muke kou?'' AB'ILAL yayi kasa da knsa kunya ta Dan rufeshi, sbda ya manta ma yaushe rabon dayaje gidan, kuma yana mugun sonta sbda tanada kirki sosai. ''Ba hk bane hajiya mommy, abubuwa ne sukayi yawa...amma insha Allah zanzo...'' Cewar AB'ILAL. Murmushi Hajiya karama tayi tace "ba damuwa...lafia de kou naga ka dan rame?'' Ta karashe mgnr cike da kulawa, tin shigowarta ta ankare da ramar da yayi. Kasa da kai AB'ILAL yayi kmr me kunyar gaske yace "ba komi Hajiya mommy..." Hajiya karama tace "Ah'a kaide fadamin, ko de bakacin abinci ne alhaji karami?'' "Aah Hajiya inaci..." Cewar gogan naku AB'ILAL. Hajiya karama tace "to shikenan masha ALLAH, Ango kasha kamshi, ynzu de an zama manya se hkri, Allah de yasa alheri..." AB'ILAL ya dago ya kalli hajiya karama, fuska dauke da alamar tambaya yace "Allah yasa alherin me hajiya mommy?" Hajiya karama tace "Alherin Auren da kayi mana...'' AB'ILAL ya hade rai, tinda yake a dunia mommy bata taba bata masa rai ba kmr yau,. "Hajiya mommy nifa bafa ni nayi Aure