Showing 1 words to 3000 words out of 24658 words

Chapter 1 - AMANAR AURE Book Complete By Rabiatu SK Mashi.doc

17 Sep 2025

58

??ࡱ?>?? ?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F? WordDocument????,0Table????????: Data
???????????????????? P?(2KSKS?,???????pp????m??t?t??         $??7*p??  ???? a??a ? a?  ?? 


HILAL yasa hannu ya yashe mayafin dayake kan AMEELA, yana murmushi ya kura mata ido, Ameela ta mayar masa da amsar murmushinsa,
Hilal ya lumshe edo cike da godiyar yau dai Allah ya cika masa burinsa, ya mallaki Ameela a matsayin matarsa,
Bayan sun share sama ga shekara biyu suna soyayya cike da farin ciki da kuma kaunar juna,
Hilal yaja nunfashi yace "godiya ta tabbata ga Allah subahanahu wata ala, daya nuna mana wannan ranar mai cike da farin ciki a garen mu, kuma Ina kara gode masa daya mallakamun wacce a koda yaushe nake kiranta da cikar burina, hilal yayi ajiyar zuciya sannan ya kara duben Ameela yanai mata murmushi yace "bakice komaiba"
Murmushi Ameela tayi tana kallonsa tace "banda abinda zance a yanzu saidai inyiwa Allah godiya daya nunamin wannar ranar ta aurena, domin burin ko wace 'ya macce shine taga ranar aurenta, toni yau naga tawa, tayi shiru suka jima suna kallon juna cike da farin ciki da kuma nishadi,
Ameela tayi gyaran murya, hakan yasa hilal yadawo hayyacinsa,
Ameela tayi murmushi tace " yanzu nazama mallakinka, kuma nazamo matar ka, Dan Allah karikeni Amana karkaci AMANAR AURE"
Halal yaja nunfashi cike da jindadin kalaman amila yace "ki kwantar da hankalinki, Ameelata bazan taba cutar dake ba, kuma nayi miki alkawari kece kadai mata a nan duniya, kuma bana fatar wani sabani yashiga tsakaninmu" Ameela tace "nima haka, kuma Allah yabarmu tare har mutuwa"
Hilal ya amsa da ameen, sannan yatashi tsaye, yana kokarin cire babbar rigarsa ta anganci,
Ameela tabisa da kallon cike da farinciki,
Bayan hilal yakarasa cire rigarsa, sannan yacire agogon hannunsa, ya kalli amila yana murmushi," kizo muje muyui alwala muyi sallah munawa Allah godiyarmu daya nuna mana wannan ranar ta cikar burinmu"
Ameela ta janye mayafin dayake kanta tana kallon hilal cike da kunya, yaune first time dataga yanai mata wani iri mayen kallon,
Ameela tayi saurin maida mayafin ta rufe jikinta tana murmushi cike da kunya ta shagwabe fuska "too kaje ina zuwa "
Hilal yayi murmushi yace "Toh!!! yau naga sabon sanabi, amila nikike kunya yanzufa nazamo mijinki" nidai kaje zanzo nasameka" Ameela tafada cike da shagwaba,
Hilal yasaka dariya sosai sanna yanufi hanyar bandaki,
Ameela ta bishi da kallon tana lekonsa kamar marar gaskiya harya karasa bakin kofar bandakin,
Sannan yajuyo yana murmushi ya kiftawa amila edo, sannan ya murza kofar yashiga bandakin,
Shigarsa bandaki keda wuya Ameela ta janyo jakarta datake gefen gado tabude tadauko wayarta kirar Samsung galaxy s5,
Danne danne tafarayi,

Ina nesa ina rubutu amma danaga bana ganin abinda takeyi da awayarta yasa natashi nakarasa gurinta ina lekon wayar,

Janyo gurin notification tayi naga ta saka hannu ta danne gurin da ake bude data,

Zare idanu nayi ina mamakin wannan wace irin jarabar charting ce ta kamata, bazatama iya hakura da yau kadaiba, tun da yau ranar auren tace kuma first night dinta,
Bro Abdul ne ya dan dakeni a hannu nadan firgita(nadauka hilal ne yafito daga ban daki yakamani ina lekon asirin matarsa) nan nadawo daga duniyar tunanin dana shiga,
Na daidai birona na kara leka wayar Amila,
Massages naga sun fara shigowa ta ko wane App dakasan yakasance ana chart a cikisa irin su Facebook, Whtsapp, BBM, Instgrm, dadai sauransu wasuma banma san sunan suba dana fada muku sunansu,

Whtsapp Ameela tafara shiga, tana kallon wayar tana lekon kofar ban dakin a akai2,

Danna wayar take tanayin Kasa tana dunduba messages dinda suka shigo

NA:- ?Rabi'atu sk mash Da mr, smiles??
[11:22AM, 3/24/2016]
???? Amanar Aure ????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??3 and 4??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Caraf edonta yafada kan wata number wadda aka rubutawa HAJNA beauty,
Danna cikin sakon tayi ya bude

Hajna " shegiya ameela bakida dama wato har first night dinki saikinhau chart, ina angon yake daya barki kina chart"

Ameela "hmm?? yana bandaki zaiyi alwala, nima yace nazo muje amma nace masa yaje ina zuwa"

Hajna "tohh to ai saiki tashi kitafi mana, karyazo yasameki kina chart, karfa yafara gane halinki tun yanzu"

Ameela "hmm yanzu kuwa zantashi amma saina duba messages dina na Facebook domin akwai wani da wasan hausa da mukayi dashi zamu hadu 11:00pm kuma kinga yanzu 11 tayi yanzu haka nasan yana jirana"

Hajna " ?? Ameela haryanzu baki daina kula maza a social network bah"

Ameela tana kokarin mayarwa da hajna da amsa,
Hilal ya turo kofar bandakin ya fito, da sauri ameela tamike tsaye tana sosa kanta,
Kallo daya yamata yagane batada gaskiya, lafiya kuwa " hilal yafada,
ciken da rashin gaskiya Ameela tace " bakomai ina duba wani abune a jakata "
Hilal yayi murmushi yana kara nazarin yanayin fuskarta yace, ganin waya a hannunta yasa yagane abinda takeyi "hmm kidaina karya batada kyau ameela, Annabi Muhammad s a w yana cewa alamun munafiki guda ukkune, kuma karya itace abu na farko daya fara fada, sannna kuma karya a duk yadda mutum yayita yana ganin kamar kadance yayi to karya batada kadan, yayi murmushi ganin tayi wani noke kai, yace "kije kiyi alwalar kifito inajiranki"
Bata daga kai ta kallesa ta nufi bandaki cike da kunya,
Tana karasawa bandakin tamayar da kofar ban dakin ta rufe
Takara janyo wayarta tashiga Facebook tana duna text inda akayi mata, sai reapply take musu harma ta mata da alwala tazo yi,
Hilal yana zaune gefen gado yana jiranta, kusan minti goma, shiru ko kukan ruwa bayaji,
Kina inane " hilal yafada..
Ameela ta zabura da karfi saida wayar takusan faduwa,
Sannan ta daidai kanta ta kunna fanfo tafara alwala,

Na:- ?Rabi'atu sk mash Da Mr, smiles??
[11:28AM, 3/24/2016]
???? Amanar Aure ????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??5 and 6??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Koda ta gama alwalarma sai da ta tsaya ta duba wasu msgs din cikin sauri tayi reply sannan ta fito ta iskeshi yana tsaye yana jiranta saman sallaya.

Bayan sun qare sallar ya dade yana kwararo addu'a yayi mata en tambayoyi akan addini sannan ya jawo musu ledar Abnci, miqewa tayi tace "nidai a qoshe nake brci nakeji sosae, Yace "haba ameelatah, nasan bki qoshi ba ya zaki kwanta da yunwa? Tace "brci nakeji ne sosae, kuma bn iyacin abnci in inajin brci, bata jira me zaice ba ta haye gado ta jawo bargo ta lullube ta fiddo wayarta taci gaba da chat.

Harya gama dk abnda zaiyi yana kashe wutar dakin tayi sauri ta ajiye wayar don kar yaga haske ta kwanta kamar mai barci, Yaa miqa hannu yakai sau biyar da nufin tabata amma baiso ya tasheta dga qarshe dai ya haqura shima ya kwanta cike da tunane-tunane.

Saida ta tabbatar yayi brci sannan ta lallaba ta tafi falo tana sanda, saida ta tsaya ta dauki kazar da lemu don yunwar da takeji, ta zauna tana chatn tana cin abnci har dare ya fara nisa, sai murmushi take ita kadai don ba qaramin dadi chatn din ya matah ba!

Wani sabon frnd ne tayi a whatsapp yaa ita chat sosae, kota mnta da ynzu taa zama matar aurene data dage tana ta chat da maza?

1:40pm na dare hajna tafarka, jinkarar massages yamata yawa, tana chart bacci ya kwasheta ba shiru ta saki wayar akan gado, sai yanzu data farka tashiga laluben wayar, Ameela tagani online abin yayi matukar bata mamaki, Hajna ce tace "wai ke Ameelah ina kka baro Angonne daya barki kina chat first night dnki??

Ameelah tace "kinga nipa bnson iskanci in zamuyi firarmu muyi, miye a cikin chatn din??

Hajna tace "yau pa ne ranarki ta farko a gdan miji kamata yayi ku raya darenku cikin farin ciki ki bashi damar nuna miki soyayyar da yake miki,

Ameela Tace "Yayi brcinshi pa, nima jira nake 3 ta ida inje in kwanta,

hajna tace "tohm ni kinga tafiyatah don har nayi brci na farka amma kinata chat,

Ameelah tace "asha brci mai dadi mu ynxu muka fara. Lokacin hajna ta sauka

Haka taci gaba da chatn dn kusan kwana tanayi, sai da charging ta ya dauke sannan ta saka chajin ta tafi ta kwanta cike da farin ciki, don babu abnda ke saurin sanyata farin ciki kaman chat,

Na:- ?Rabiatu sk msh da mr, smiles??
[7:29PM, 5/7/2016] Mr, Smiles??: [12:48AM, 3/25/2016]
???? Amanar Aure ????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??7 and 8??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Washe gari
Tun 5:30am hilal yafarka daga bacci, (Allah sarki hilal, bai samu bacci mai dadiba, kamar irin wanda ko wane ango yakenema a daren farkonsa) haka yatashi yaje yayi alwala, sannan yadawo yatsaya yana karewa Ameela kallon, ba shakka bacci takeyi harda minshari, hilal ya girgiza kai yafita yanufi masallaci,

Bayan ankarasa sallah hilal yatsaya masallaci yayi addu'oi sosai akan aurensu, Allah ya basu zuria dayyaba,

Koda yagama addu'oin sa haske safiya yafara fito, nan yabaro masallaci yadawo gida,

Kan gadon daya barta kwance anan yasameta, ko alamun tashi batayiba,

Yadan tsaya yana kallonta kafin yasa hannu ya daki kafarta "kee...kee..Ameela, kitashi" tayi mika sannan tayi nishi mai karfi, ta bubbude hannaye kamar mai shirin tashi sai kuma ta fasa ta koma kwance,

Hilal yaja tsaki yakara dukan kafarta, takara jan nunfashi cikin muryar bacci tace "lafiya wai"
Hilal yace "ina kuwa lfy gashi har gari yawaye bakiyi sallar ba"
Ameela taja tsaki ta ya mutse fuska "haba Dee yanzu dan Allah ina amarya zaa tasheni da wannan safiya ai kamata yayi abarni natashi dakaina, dan Allah katafi kabarni" takara komawa kwance,

Ran hilal yabace jiyakeyi kamar yakai mata duka, meya shiga tsakaninsu da har zatace tana amarya za a tasheta, yace " ameela banason rainin hankali, kitashifa nace"
"To jeka naji zantashi" Ameela tafada tana kwance,
Hilal yakara jan tsaki, ya juya yakarasa bakin drower ya ajiye tazbi dinsa sannan, ya cire jallabiyar dake jikinsa ya dauko tawul nawanka yadaura sannan yanufi bandaki,

Kusan minti goma yayi acikin bandakin sannan yafito, still tana nan inda take, baccin ta takeyi,

Falo yafita yaje yadauko ruwan sanyi a firjin yazo ya auka mata su,

Da karfi tafarka "nashiga ukku na lalace" tafada cikin magagin bacci,
Yayi tsaye akanta yana jiran yashewar idanunta,
A hankali ta bude idonta suka hada ido, talura da yanayinsa ransa yabace matuka,
Sannan ta kauda kai daga kallosa tasaukar da murya "kayi hkr Dee wlh bacci ne yahau kaina"
Cikin hargowa hilal yace "wane irin bacci dazai hanaki sallah da wuri, idonsa yakai ga agogon dayake manne a ginin dakin, yace " duba agogo kigani karfe 7 harta wuce kinan nan kina bacci, yaushe kika tashi kuma yaushe kikahadamin kayan breakfast, koso kike naje waje naci, da auren nawa"

A hankali ameela ta tasauko daga kan gado tatsaya tana kallon hilal tace "ai amarya bata abinci sai tayi sati daya, haka naji ana fada"

Wani irin haushi hilal yaji kamar ya fashe da kuka yace "to shikenan tunda amarya bata abinci saitabar angonta da yunwa"

yana karasa maganar yanufi wuri shirinsa,
Ameela tayi murmushi tanufi bandaki tafara alwala,

Koda takarasa alwala tafito hilal yakammala shirinsa,
Ta tsaya abakin kofar ban dakin tana tsantsefe hannayenta, ta kalli hilal cike da mamaki "fita zakayj bazaka jira na kammala sallar na shirya maka breakfast dinba"

Yajuyo ya kalleta cike da jin haushinta, sai kuma ya danne bacin ransa, (domin bacin rai bayada wani amfani, hasali karshen bacin raima nadama yake kawowa) tana tsaye bakin kofar bandaki, baice da ita uffanba, yaje yadauko jakarsa ta zuwa aiki sannan yayi ajiyar zuciya yace "kibarshi kawai naci a waje, saboda idan natsaya jiranki zan iya yin late"
Ta shagwabe fuska "nidai Dan Allah katsaya,.karfa mutane sufara zagina suce wayewar garin daren aurenmu, an ganka kanacin abinci a waje"

murmushin karfin hali hilal ya kirkira kafin yace "bakomai matata ai kowa nada uzuri dan Haka namiki uzuri amma nayau kadai, karki kuskura kikara aikata irin hakan"
Ameela ta sunkuyar dakai cike da kunya, kalaman hilal suna matukar sanyata kunyarsa mutum baida zafin rai, dama haka takeson miji mai sanyin hali,

Na:-?Rabi'atu sk msh da Mr, Smiles??
[12:56AM, 3/25/2016]
???? Amanar Aure ????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??9 and 10??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Ameela tace "to shikenan mekakeso nadafa maka idan kadawo"
Hilal yace "basai kindafamin komaiba, zan siyo abinci nazo dashi idan dai ke kinada bukata kidafa kici,.na janye miki girki harzuwa nan da sati daya, ya durkusa yana kokarin saka takalmasa cover shoes, bayan yakarasa sakawa yace "to ni zan wuce, ki kularmun da kanki saina dawo" bai jira tayi maganaba yafita yabar dakin,

Bayan fitarsa ameela tayi ajiyar zuciya sannan takarsa bakin drowar tadauko hijab dinta tafara sallah,

Bayan takarasa sallah, dasauri tatashi babu ko adu' a, tafita falo (najuyo na kalli abdul nace ina kuma ameela xataje ko adu'a batayi ba, Abdul yace nima ina nasani kawai dai musa ido mugani)

Da isarta falo ta nufi gurin data saka chaji jiya wayarta tadauko, ta kunna domin akashe take,
Bayan wayar ta bude, tadan tsaya tana kallon wayar cen taji messages sun fara shigowa, daman DATA dinta a kunne take tunjiyar da wayar tadauke,

Wayar tacika full chaji, ta sance wayar a daga chaja, takoma daki, saman gado tazauna tafara bude massages dinta,

Whtsapp tafara shiga, edonta yafada kan wata number data rubutawa HMM, image taga sunshigo acikin sakon number, da sauri tafara download dinsu, pic ne guda ukku, suka bude wani hadanden guy ne yasha wanka, ga makemen gilass a fuskarsa, a hankali bakinta yabude tace "wow, guy di ba laifi"

A kasan image din anrubuta "ganawa pic nan dan Allah kituromin naki"
murmushi kawai tayi taci gaba da dundunba masseges dinta, cike da farin ciki tanai musu reapply,
Tafi kusan minti 30 tana chart sannan tatashi ta ajiye wayar tanufi bandaki tayi wanka, tafito, tanufi gaban mirror tafara chaba ado,

Abinka ga kyankyawa bawani jimawa tayi tana mek up dinba, ta kammala tayi masifar kyau tatsaya tana kallon kanta a madubi, tana murmushi, a lokacin ne kyanta yakara bayyana, (sakin baki nayi ina kallon wane irin kyaune ga ameela aiko a cikin indiyawa aka kaita tsaf zata sare dasu, gab naji a dakeni tabaya a firgice nadawo daga duniyar tunanin dana shiga nakama bakin alkalamina naci gaba da rubutu "

Na:- ?Rabi'atu sk msh da Mr, Smiles??
[1:08AM, 3/25/2016]
???? Amanar Aure ????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??11 and 12??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Wurin shirinta ta nufa tajanyo wasu hadandin tufafi, kananun kayane riga da wando, kayan sunyi matukar mata kyau,
Tana tsaye tana kallon kanta ta madubi tajiyo sallama a falo, da sauri takarasa bakin gado tadauko wayarta, sannan tafita falo,
Kawarta AMEERA tagani wadda suke kira da Amrah,
Suka rungume cikin jindadi da farin ciki, Amrah tafito daga jikin ameela tatsaya tana kare mata kallo tayi dariya tace " bakida dama kawata kinga wani kyau da kika kara kuwa, lallai auren nan ya karbeki, su haske manya" ameela ta yamutse fuska " ke dalla banson shashanci, wane aurene ya karbeni, nida ko morar first night dita banba" amrah ta zare ido "toh fa meya hana "
Ameela tayi murmushi tace "aikinsani mutum ne mana chart yadaukemun hankali, zoma kigani" taja hannun amrah suka zauna, ameela ta fitar da wayarta, tashiga ciki number nan HMM, tafara nunawa amrah photon guy din,
"Kinga wannan shine nake gayi miki jiya lokacin da muke cikin mota za'a kawoni gidan nan, shine guy dinda yadaukemun hankali jiya mukayita chart har kusan karfe 3 nadare, kinga pic dinsanan yacemun dan kaduna ne"

Amrah idonta nakan photon tace "aikuwa nasan za a rina wannan ai sai kaduna, ammafa ya hadu"

Ameela tayi murmushi "yace nima natura masa nawa"

Amrah tajuyo ta kalleta da mamaki "to tura masan zakiyi"

Ameela tace "eh mana to miye a ciki bafa a gari daya mukeba balle kice mijina zai iya ganin pic din, ni barima kigani, Ameela ta mike tsaye tana gyara dress dinta, tayi wata irin tsayuwa tace " yimin pic a wayata nashirya"

Amrah tace "a a ameela banbaki shawarar kitura masa photon kiba, kifa tuna akwai AMANAR AURE akan kifa"
Ameela ta tsuke fuska ta harare amrah "Amanar taci ubanta, ina ruwanki nidai kimun pic nace komai yafaru ai baruwanki, ruwanane, nidai kawai idan zakimun kimin, idan kuwa bazaki minba naji

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login