Showing 18001 words to 21000 words out of 24658 words

Chapter 7 - AMANAR AURE Book Complete By Rabiatu SK Mashi.doc

17 Sep 2025

64

hanya kamar zaitashi sama,

Daidai bakin layin shiga unguwarsu yataka wani irin wawan birki, saida kura tatashi, bai damuba yaci gaba da rusa gudu harya karasa bakin kofar gidansa,

A dai dai bakin kofar yaci karo da wani mutum yafito daga cikin gidansa da gudun tsiya fuskarsa rufe da mayafi, gabansa yaji yafada, dasauri yayi parking na motar, kamar zaibi mutumen saikuma yatuna da ameelah, yanufi cikin gidan, yana huci,

A kwance yasami ameelah cikin jini, a firgice yake kiran sunanta harya karasa gurinta yana magana amma bata amsa masaba,

Rungumota yayi yana laluba jikinta, yana kuka, daf yaji hannunsa yataba wani abu kamar karfe a gefen cikinta,

Cike da gigita yadaga riganta,
Wuka yagani, saura kiris takarasa shigewa cikin cikin ameelah,

Hannunsa narawa ya fizgi wukar daga gefen cikin ameelah, duk da ameelah a some take amma zafin fitar wukar yasa ta sandara wata irin wawuyar ihu,

Hannunta yasoma motsi,
Hilal duk ya fita hayyacinyasa yadago hannun yana cewa "ameelah baki mutuba"

Ameelah takasa magana tirgar nunfashi kawai take , duk jikin hilal yabace da jini,

Daukar ameelah yayi yana sambato kamar mahaukaci, yafita da ita waje,

A daidai lokacin hajan zata shigo gidan, domin ameelah takirata,

Ganin yadda hilal yadauko ameelah yasa taji gabanta yafadi,

Hilal ko kokuluta baiba yasaka ameelah a mota , ya kunna motar yakoma asibitin,
Asibitin da yakai afham acen yakai ameelah...

Na:- ?Rabi'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[2:25PM, 5/9/2016] Mr, Smiles??: ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??73 and 74??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com


Yana karasawa asibitin yadaukota dukta bata masa motar da jini,

Yana shiga da ita wasu nurse suka ganshi da sauri aka janyo irin gadon nan mai taya aka azata akai, hilal yarike gefen gadon anan gudu yana kiran sunan ameelah,

Sai abakin kofar shiga emergency room sannan suka dakatar da shi,

Ba a son ransaba yatsaya, yana kuka ya jingina kansa a jikin ginin dakin da ameelah take ciki,

Kusan mintinsa goma a haka, kuka kawai yake, duk yarasa meke masa dadi, da wanne zaiji, bala in ameelah ko kade mutum dayayi,
A yanzu zuciyarsa cike take da zargin ameelah akan tana cutarsa, kuma tana cin AMANAR AUREn sa,

Cen bayan wasu yan sec yaji an tabashi ta baya, yana juyowa a kasale, suka hada edo da wadda tatabashi, ya rungume matar data tabashi yana kuka yace "umma ameelana zata mutu"

Ummansa ta taji tausayinsa sosai, tadago kansa?? amma hilal yakasa bude edonsa domin idan yabude jiri yame gani, tace "garin yaya haka takasance, ina zaune gida hajna tazo tasanar dani cewa taga kadauko ameelah cikin jini"
Hilal ya bude janjayen edon dasauri yana kuka yace " ummana zuciyata tana zargin ameelah akan tana cin amanata, amma kuma saina karyata zuciyata, ummana idan kuwa hakane Ameelah tanacin amanana, umma....."
Tunkafin yakarasa maganar shock ya dibesa zube kasa a some,

Umma da hajna tare sukazo asibitin, dasauri suka kira likita shima hilal aka bashi gado acikin asibin,
*** *** ***

Acen kuwa gefen gidan su afham, tun bayan da abba yabar gidan lokacin da suka sami takardar afham ta barin gari,

Yana fita gidan mahaifin amal yanufa yasanar dashi komai dake faruwa mahaifin amal yayi jimami sosai,

Abban afham yace shifa haryanzh yananan kan bakarsa ta dauren auren amal da afham idan mahaifin amal zai amince a yanzu su daura musu aure, dan aure shedu kawai yake nema kuma gasu nan,

Abban amal bazai iya musawa abban afham ba amma baason ransa ya aminceba,
Anan abban afham yazare kudin sadaki, kamar yadda addina yatanada yabawa mahaifin amal,

Mahaifin amal yace abari yafita waje yakira koda limaman unguwane,

Abban afham ya amince da hakan,
Mahaifin amal yafita yaje yakira limaman unguwa da dattjiwan unguwa suka fita a harabar gidan su amal anan aka dauka auren AFHAM DA AMAL..

Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[7:48PM, 5/12/2016] Mr, Smiles??: [5/8, 9:30 AM] ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??71 and 72??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Hilal yayi Jim yana nazarin sunan, jiya keyi kamar yasan mai sunan,

hoton yatsaya yana kare kallo guy din yahadu, yafada a zuci sai yaji yanason zama da afham,

Wane gefe a cikin wallet din yakara budewa anan yaci karo da layin sim a ciki, dauko sim din yayi yana kallonsa mtn ne,

Wayarsa yaciro acikin aljihunsa, bude marfinta yayi ya cire sim dinsa yasaka wadda yagani a wallet din, a tunanin sa kozai sami number iyayen afham, domin yasanar dasu halin da yaron su yake ciki,

sannan ya kunna wayar,

Bayan wayar ta bude,
Contacts suka fara loading, a lokacin ya shiga contacts din yana bincike, 6ter aneesah itace number daya fara cin karo da ita,

A hankali yashiga kiran number , Ring wayar tasoma yi amma akaki dagawa harta tsinke, yakara kira a karo na biyu still ba a daga ba, saida yayi kusan five miss call ba a dagaba sannan yabar kiraran yashiga tura text , kamar haka "idan kinada alaka da mai wannan lambar wato afham, kuzo gombe domin yasamu hatsari yanzu haka yna asibiti" ya tura mata,
Yayi ajiyar zuciya,

yayi kamar zaicire marfin wayarsa yacire sim din saikuma yafasa, wata zuciyar take cemasa " kakara bincika contacts din ko zaka same number mahaifinsa"

Haka kuwa akayi hilal yashiga bincike cikin numbers din afham,

by mistake hannunsa yayi rolling zuwa alphabet Z numbers na kasa gabaki daya,

Tundaga Z yafara yin sama yana duba numbers , wata number yagani an rubutu mata ZABINA.

Number yashiga kamar xai kira sai kuma yatsaya yana tunanin yasoma gane number daga ina tafito,
Number yake karewa kallo, yaji gabansa yafadi, "number Ameelah" yafada bakinsa na rawa, sai kuma ya girgiza kai, yace "ina bazai samu number ameelah ba, saidai idan mtn ne sukayi mistake gurin yin number"

Zuciyar hilal cike da sake sake, "a zuci yace bari nakira naji"
A fili kuwa danna number wayayi yafara dailing nata ,

Cikin sa a kuwa wayar tashiga, saura kiris ta tsinke, aka dauka,

Ihu yaji yafara fitowa a cikin wayar hadi da kuka saida hilal yarazana, muryar ameelarsa yajiya sak,

Ameelah tana kuka tace "zai kasheni, wlh zai kasheni " sautin duka yaji yafito bayan tagama maganar, a gigice hilal ya mike yana fadan "ameelah waye zai kasheki" cike da hargowa saida hankalin mutunen da suke gurin kallonsu yadawo kansa,

Tunanin Kwakwallarsa yafara dawowa ya tuna da HMM kuma da ikirarin da yayi nacewa saiya kashe ameelah " kara manna wayar a kunnesa yace " ina zuwa ameelah" jiyakeyi kamar yabi ta wayar yakarasa gida,

A gudun tsiya yafita daga asibitin yaje ya shiga motarsa, gudu yake zabgawa akan hanya kamar zaitashi sama,

Daidai bakin layin shiga unguwarsu yataka wani irin wawan birki, saida kura tatashi, bai damuba yaci gaba da rusa gudu harya karasa bakin kofar gidansa,

A dai dai bakin kofar yaci karo da wani mutum yafito daga cikin gidansa da gudun tsiya fuskarsa rufe da mayafi, gabansa yaji yafada, dasauri yayi parking na motar, kamar zaibi mutumen saikuma yatuna da ameelah, yanufi cikin gidan, yana huci,

A kwance yasami ameelah cikin jini, a firgice yake kiran sunanta harya karasa gurinta yana magana amma bata amsa masaba,

Rungumota yayi yana laluba jikinta, yana kuka, daf yaji hannunsa yataba wani abu kamar karfe a gefen cikinta,

Cike da gigita yadaga riganta,
Wuka yagani, saura kiris takarasa shigewa cikin cikin ameelah,

Hannunsa narawa ya fizgi wukar daga gefen cikin ameelah, duk da ameelah a some take amma zafin fitar wukar yasa ta sandara wata irin wawuyar ihu,

Hannunta yasoma motsi,
Hilal duk ya fita hayyacinyasa yadago hannun yana cewa "ameelah baki mutuba"

Ameelah takasa magana tirgar nunfashi kawai take , duk jikin hilal yabace da jini,

Daukar ameelah yayi yana sambato kamar mahaukaci, yafita da ita waje,

A daidai lokacin hajan zata shigo gidan, domin ameelah takirata,

Ganin yadda hilal yadauko ameelah yasa taji gabanta yafadi,

Hilal ko kokuluta baiba yasaka ameelah a mota , ya kunna motar yakoma asibitin,
Asibitin da yakai afham acen yakai ameelah...

Na:- ?Rabi'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[5/9, 2:24 PM] ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??73 and 74??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com


Yana karasawa asibitin yadaukota dukta bata masa motar da jini,

Yana shiga da ita wasu nurse suka ganshi da sauri aka janyo irin gadon nan mai taya aka azata akai, hilal yarike gefen gadon anan gudu yana kiran sunan ameelah,

Sai abakin kofar shiga emergency room sannan suka dakatar da shi,

Ba a son ransaba yatsaya, yana kuka ya jingina kansa a jikin ginin dakin da ameelah take ciki,

Kusan mintinsa goma a haka, kuka kawai yake, duk yarasa meke masa dadi, da wanne zaiji, bala in ameelah ko kade mutum dayayi,
A yanzu zuciyarsa cike take da zargin ameelah akan tana cutarsa, kuma tana cin AMANAR AUREn sa,

Cen bayan wasu yan sec yaji an tabashi ta baya, yana juyowa a kasale, suka hada edo da wadda tatabashi, ya rungume matar data tabashi yana kuka yace "umma ameelana zata mutu"

Ummansa ta taji tausayinsa sosai, tadago kansa?? amma hilal yakasa bude edonsa domin idan yabude jiri yame gani, tace "garin yaya haka takasance, ina zaune gida hajna tazo tasanar dani cewa taga kadauko ameelah cikin jini"
Hilal ya bude janjayen edon dasauri yana kuka yace " ummana zuciyata tana zargin ameelah akan tana cin amanata, amma kuma saina karyata zuciyata, ummana idan kuwa hakane Ameelah tanacin amanana, umma....."
Tunkafin yakarasa maganar shock ya dibesa zube kasa a some,

Umma da hajna tare sukazo asibitin, dasauri suka kira likita shima hilal aka bashi gado acikin asibin,
*** *** ***

Acen kuwa gefen gidan su afham, tun bayan da abba yabar gidan lokacin da suka sami takardar afham ta barin gari,

Yana fita gidan mahaifin amal yanufa yasanar dashi komai dake faruwa mahaifin amal yayi jimami sosai,

Abban afham yace shifa haryanzh yananan kan bakarsa ta dauren auren amal da afham idan mahaifin amal zai amince a yanzu su daura musu aure, dan aure shedu kawai yake nema kuma gasu nan,

Abban amal bazai iya musawa abban afham ba amma baason ransa ya aminceba,
Anan abban afham yazare kudin sadaki, kamar yadda addina yatanada yabawa mahaifin amal,

Mahaifin amal yace abari yafita waje yakira koda limaman unguwane,

Abban afham ya amince da hakan,
Mahaifin amal yafita yaje yakira limaman unguwa da dattjiwan unguwa suka fita a harabar gidan su amal anan aka dauka auren AFHAM DA AMAL..

Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[7:49PM, 5/12/2016] Mr, Smiles??: [7:56PM, 5/10/2016]
????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??75 and 76??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Bayan angama daurin auren, abban amal yacewa abban afham to yanzu ya zaayi maganar kai amarya amal gidanta "

abban afham yace "kowane lokaci suka tashi sukaita domin yasan komai daren dadewa afham zai dawo, abban afham yaci gaba dacewa "zan dafe duk wata kafa tafitar da kudina, tayyada bazai iya fitar da koda sisi bane daga cikin kudina sobada haka idan yaji matsuwar rashin kudi zaidawo"

Abban amal yace "to shikenan ajirashin harya dawo sai a kai masa matarsa"

Abban afham yayi godiya sosai, sannan sukayi sallama ya wuce office dinsa, yau daikam yacika burinsa,
Har bayan yazauna yafara aiki, yatuna dabai gayawa umman afham batun auren ba wayarsa yadauko yakirata yasanar da ita komai dayake faruwa, saida tamsa kuka a wayar,
Ransa yasoma baci da sauri ya kashe wayar,

Aneesah tana zaune a falo tatayar da kanta sama, momy tafito daga cikin dakinta tana hawaye takaraso gurin aneesah,

Ganin da aneesah tamata yasa tatashi zaune tana tambayarta " momy lafiya kuwa "
Momy tace "an daura auren afham da amal, yanzun nan abbanki yakirani yasanar dani"

Aneesha taji gabanta yafadi, kafin tafara magana hawaye suka soma sauka kan kuma tunta tace " taya za a daurawa mutum aure baya gari, wannan wlh amal aka cuta, Allah sarki amal" takarasa maganar tana kuka,

Momy ta katse mata kuka dacewa "kitashi kije kikara afham kiji koda ke zaki samesa, domin ni tun jiya nake kiraan wayarsa a kashe,"

Aneesha ta share hawayenta tace "nima tun dazu nake neman wayata bansan inda na jefa taba"

Momy tace "tashi kishiga dakinki mana kiduba"

Aneesah ta mike tsaye tace "toh momy" tana karasa maganar tanufi dakinta,

Duk saida tayiwa dakin kaca kaca amma bataga wayarba,
Haka ta hakura tabi lafiyar gado ta kwanta domin tagaji, bacci yadauketa zuciyarta cike da tunanin dan uwanta afham

Na:-?Rabi'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[7:58PM, 5/10/2016]
????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??77 and 78??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Umma da hajna suna gefen hilal, sukaji ya motsa, a hankali yake bude idonsa, har idon yayashe,

Umma ta janyo kujera tadawo kusa dashi tarike hannunsa tace " ya jikin "

hilal yayi nishi yace "yawwa naji sauki"

Hajna takaraso gurin duk ta marairaice jikinta duk yayi sanyi tace " ya hilal ya jiki "
Hilal ya girgiza mata kai,

Umma taci gaba da cewa "nakira iyayen ameelah a waya yanxu haka suna cikin asibitin nan suna dakin da ameelah take"

Hilal yamike tsaye yana tangadi kamar zai fadi, umma tayi saurin rikashi, "ina kuma zakaje kajira kakara samun sauki mana"

Hilal yajanye hannunsa daga rikon da umma tamasa yana nishi yace "ummana kibarni natafi, wani irin zafi nakeji a zuciyata, matukar bnsamu amsar abinda nake zargiba"

Umma takara kallonsa da mamaki tace "dakin ameelah zakaje"

Hilal ya girgixawa umma kai,

Umma tace " to shikenan bari na rika kah muje "

Kama hilal tayi suka fita, hajna tana biye dasu a baya, tausayin hilal takeji matuka a zuciyarta, wace macci ce zata sami irin wannan mijin mai tausayi da nutsuwa amma tabari ya kubuce mata, gaskiya ameelah tacika maciyiya amana, duk a zuci hajna take wannan zancen, jita keyi kamar tatonawa ameelah asiri,
Bbhilal yayan tane taya zata rika bari ana cutar sa, cen kuma wata zuciyar tace itamafa halira sai an tambayeta akan taki fadan gaskiya,

Duk jikin hajna yayi sanyi a lokaci data tuna da wannan zancen lahirar,

Umma ce ta katse mata tunani dacewa "budemun kofar nan" a lokacin da suka kawo bakin kofar shiga dakin da ameelah take ciki,

Hajna tasa hannu ta bude kofar dakin,

Umma na rike da hilal suka karasa cikin dakin,

Yana shiga dakin momyn ameelah datake zaune a gefe tana kuka ta mike tsaye cike da hargowa tace "meya faru da 'ya ta, wa yake wunkurin kashemun ita, hilal kafadamun" takarasa magnar tana kuka,

Hilal yasaukar da murya yace "wlh nima momy bansaniba,"

Momy ta kallesa da mamaki tace "wannan kalmar taka ta bansani ta isheni hakan, a karo na farko, lokacin data fadi cikin dare, haka muka tambayeka meya faru da ita, amma saika furta mana wannan mummunar kalmar taka ta bansaniba, yanzuma haka zaka ce mana", kuka yahana momy karasa maganar,

abban ameelah yana gefe duk ya dau zafi jiyakeyi kamar yakai wa momy duka,

Momy tana shanshekar kuka tadago kai ta kalli hilal tace " wlh zuciyata tafara zarginka akan kaine kake yunkurin kashemun 'ya, meta maka mekake nema gareta" takarsa magan da kuka,

Abba yayi sauri karasawa wurinta yace "wannan wace irin magana ce, da wanne zaiji ciwon matarsa ko masifarki"

Cike da hargowa momy tace "nafada kuma nakara fada ina zarginsa, ta nunawa abba dan yatsa kafin taci gaba dacewa " daman nalura dacewa kaima bakason yarinyar nan, tin kafin tayi aure, meyasa" kuka yakara kubuce mata tasa hannun da toshe bakinta,

Abba yaja nunfashi yace "lallai yau kin tabbatar da cewa ke butuluce, kuma wlh yau kin tabbatar da cewa haukarki maras girma mamawace "

Hilal yafita daga jikin ummansa da tangadi yakaraso gurin momy ya sunkuyar da kansa yace " momy wlh banada abinda nake nema a gurin ameelah, kuma ni meye ribata idan nakashe ameelah"

Hajna tana gefe tana kuka ganin yadda hilal ke kuka tayi saurin karbe maganar dacewa " yaya hilal bakaine kake yunkurin kashe ameelah ba
Ameelah ce take yunkurin kasheka"......

Waiii !!! ?? kuyi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login