Showing 3001 words to 6000 words out of 23611 words

Chapter 2 - Shaawar Ta Nikeyi Complete Hausa Novel By Zainab Usman.txt

17 Mar 2026

14

sunyi nisa cikin duniyar sha'ani basu san a wace duniya suke ba,

B'angaren Ayman kuwa washegari ya had'a ya yi wanka ya shirya kamar yadda ya saba ya fito, bodyguard d'insa suka karb'e wayoyinsa suka fita, saiga Saudat ta fito da gudu tana kiran Ayman d'an tsaya please." Dakatawa ya yi batare da juyo ya kalleta ba tace "Dama zamuje Dubai ne kallon ball nida su Raha." Okey." Kawai ya fad'a tare shigewa Mota ya barta nan tsaye,

Saudat kuwa ciki ta koma sam bata damu Mijin nata ba key d'in motarta kawai ta d'auka da wayarta dake ringing dubawa tayi ganin sunan Safra ta d'auka tare da fad'in"Hy girl." Safra tace "Hi Ayma tazo gidanki kuwa.?" Saudat tace "No aikota kikayi ne.?" Safra tace "A'a wallahi." Nan ta sanar da Saudat abinda ke faruwa." Saudat tace "Amma Safra ke muguwa ce ya zaki bar gardi ya yiwa y'ar mutane fyad'e, saboda Allah ana dole ne,


ai shima yaci riba, Gaksiya da nasan abinda zai faru kenan da bazan bari ki tafi da ita, saboda Raha na masifar sonta." Safra tacee "Yo miye laifina a ciki nifa dama wayar da ita naso yi ta zama y'ar bariki ta soma cin gashin kanta ai nafi Raha da lesbian ne zatayi da ita ba komai ba." Saudat tace "Yo ai tafiyarmu d'aya ai lesbian yafi sex dad'i, Gaksiya kin jamana asara saboda ba kyauta na baki ita ba arama miki ne nayi,

ko baki ga message d'in dana tura miki ta wahtsap ba saboda haka saiki fara neman ta duk inda take don Wallahi bazan yi asara ba kesan yawan kud'ad'en da nike bata a matsayin kyauta, saboda kawai na fara bud'e mata idanu da kud'i amma kika janyo min asara." Safra kuwa tasan halin Saudat sarai tsaf zasu iya samun matsala akan Ayma

saboda ta kula yadda take kulawa da Ayma kamar ba y'ar aikinta ba kwantar da murya tayi kana tace "ki kwantar da hankalinki sweetheart zan nemota duk inda take yanzu ya zancen tafiyar Dubai.?" Saudat tace "Har na shirya yanzu gidan Raha zanje ke zuwa 12:00 jirginmu zai tashi."

Saudat tace"Okey sai kun dawo." Saudat tace kamar ya sai mun dawo bazaki je bane.?" Safra tace "Eh wallahi ina da bak'o ne shi yasa amma idan ya tafi zanzo daga baya." Saudat ta kashe waya tana jan tsaki ya fita bodyguard suka taso ta daka musu tsawa tace "Wallahi duk d'an iskan da ya biyo ni abakin aikinsa haka kawai duk inda mutum zaije sai kun bisa aikin banza kawai." Ta shige Mota ta bar gidan,


B'angaren Ayma kuwa washegari tin da safe ta soma jin hayaniya tsakar gidan, fitowa tayi dambe ne akeyi, da Anam sa Sarkin gida, babu wanda ya rabasu sai jibgar Anam yake yi ai kuwa Ayma tayo kansa ta d'auke sa da wasu mahaukatan maruka sai da bakinsa ya fashe duka ta shiga kaimasa ta ko ina sai da kaisa k'asa, ta haye kansa tana kai mai naushi a fuska

maza da matan gidan sai ihu sukeyi suna fito Anam kuwa mamaki abin ya bata wannan anya ba jama'ar soja bace wannan mazga data kewa Sarkin gida sai da tayi mai lilis kana ta d'aga kansa tace "Anam me ya had'a ku da har yake dukanki.?" Anam tace "Wani Alhaji ne ya kawo min cikin dare na biya mai buk'atarsa, da asuba ya wuce shine Sarkin gida ya kwashe kud'in da Alhaji ya bani dubu d'ari ne

dubu goma ya bani wai bazai bani gaba d'aya nace sai dai mu raba shine fa ya rufe ni da duka." Cakumo wuyansa Ayma tayi tace "Kai dan ubanka gidinka ne aka ce kona kanwarka to wallahi saika bayar da kud'in gaba d'aya, saboda wahalarta ce k'aton banza kawai." Ayma ta fad'a tana janyo kud'in dake cikin aljihunsa ta lilsafa dubu d'ari da hamsin ne gaba d'aya ta baiwa Anam dari da a shirin ta baiwa Salau sauran tace su raba shida jama'ar gidan

nan suka shiga tafi suna shewa wata me suna Hanan tace "Gaskiya yau ke biya mu y'ar uwa wannan ya jima yana cutar damu a gidan nan haka yake yi muna musha wahala ya kwance kud'in." Ayma tace "Ai kuwa daga yau babu wacce zai k'ara yiwa haka Sarkin gida yace "Wallahi tinda kika dake ni saina sanar da mai gidan nan yazo ya kureki daga gidan nan."

wata dariyar rainin hankali Ayma tayi kana tace "Ai idan kaga na fita a gidan nan to gidan kaina na siya ko Uban me gidan ka kira to bazan fita ba." Sarkin gida yace "zamu gani ne." Ayma tace "Idan ka gayamin maganar banza saina karyaka wallahi." Shiru ya yi be k'ara magana ba, taja hannun Anam suka shige ciki, ta had'a mata ruwan zafi tayi wanka it's kuma ta had'a musu breakfast,


Anam na fitowa itama ta shiga wanka, shiryawa tayi cikin wasu riga da wando sun kame mata jiki sosai kayan da Saudat take bata ne ita kuma bata sakawa, ta gyara sumar kanta, ta sauko har gadon bayanta, ta feshe jikinta da turaruka, kana suka soma cin abinci, buga k'ofar d'akin akayi tace "Waye.?"

Sarkin gida yace "Mai gidan ne da kansa saiki fito." Ayma batayi magana sai da ta kammala cin abinci ta fito, tana wata tafiya, mai rikita maza tace "Ina mai gidan yake.?" Sarkin gida yace "Yana waje cikin Mota baya shigowa." Ayma tace "To kaje ka sanar da shi bazan fito ba yazo nan ya sameni Saboda shi ke buk'atar ganina." Sarkin gida yace"Kefa ba y'ar arziki bace kesan wanene shi da har zaki fad'i haka lallai yarinya ke janyowa kanki masifa." Tas kakeji Ayma ta watsa masa mari,

tace "idan ka koma gayamin maganar banza saina zubar ma da hakora." Da sauri ya bar gidan ya sanar da Alhaji dake cikin Mota." Dole ya fito zuwa cikin gidan saboda yaga Wacece wannan me zafin kai haka,.Ayma kuwa kujera ta janyo ta zauna ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya, tana taunar cingam, saiga Alhaji Sambo ya shigo, da sallama amsawa tayi cikin zazzak'ar muryata,

Tace "Sannu da zuwa Alhajin Allah." Ta fad'a tana Wani fari da idanu." Alhaji Sambo kuwa gaba d'aya Ayma ta tafi da imaninsa, k'irar jikinta yake kallo yana yaba kyaun halittar da Allah ya baiwa Ayma, kallon Sarkin gida ya yi kana yace "Ina Yarinyar da kukayi fad'in.?" Sarkin gida yace "Alhaji gata nab zaune marar mutunci har zaginka tayi."

Alhaji Sambo yace "Kaga Sarkin gida banason iskanci fa wannan zuk'ek'eyar yarinya ce zakayi fad'a da ita ashe kai mahaukaci ne bansaniba." Ayma tace "Yo Alhaji banda abinka ya zaka aje mahaukaci yana kular ma da gida, ai gaba d'aya neman kurar y'an hayar yakeyi, saboda yace "Baka da mutunci kai ba dan arziki bane idan kazo saika saka y'an sanda sunyi muna duka a gidan nan." Sarkin gida ya zare idanu jin sharrin data keyi mai,

Alhaji yace "Dama haka akayi shune ka taso ne k'asar ma zan bari yau amma Sarkin gida jaki ne kai Wallahi." Sarkin gida yace"Wallahi Alhaji k'arya takeyi ba haka akayi ba fa." Ayma tace Anam Hanan ku fito ku sanar da Alhaji abinda ke faruwa saboda wannan sakaren ya karyata ni." Ai kuwa dama a lab'e suke

fitowa sukayi "Anam tace "Alhaji wannan da kake gani duk Macen da ta kawo Namiji a dakinta karb'e rabin kud'in yakeyi yace kaine ka bada umurni ayi haka kaima sai an baka naka kaso." Hanan tace "Sosai kuwa idan bamu bayar ba ha had'a muna da duka, yana barazanar zaka kuremu." Sarkin gida kuwa salati kawai yake yace"Wallahi Alhaji wannan had'in baki ne sukayi karka yarda da zancen su kasan ko shaid'an yana tsoron Mata."

Mari Alhaji ya wanka mai yace "Ni zakayiwa k'arya Barau wannan gidan kyauta fa na baka shi ka zuba y'an haya nafi k'arfin wannan gida ko get Man d'ina yafi karfinsa me zanyi da kudinsu nasan abinda sukeyi ne da zakayi min k'arya Wallahi saina d'auke mummunan mataki akanka mak'aryacin banza kawai cewa kayi fa ga wata y'ar iska chan tazo sai dukanka takeyi saika kaita gidana saboda My son ya yi mata ciki ko ba haka ka fad'a ba.?"

shiru Sarkin gida ya yi sai raba idanu yakeyi,


Writer Bey Pinky Darling Mrs Jay ✍️ more comment More typing please share like na gode


🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*SHA'AWARTA NIKEYI*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

(Romance and sxy)

🔞❌
Writer Bey
Pinky Darling Mrs Jay ✍️
✨✨✨✨✨✨✨✨

Following this link to join my WhatsApp channel domin samun zafafan liltafaina sabbi da tsofaffi tare abubuwan k'aruwa

https://whatsapp.com/channel/0029ValAwoOInlqYMwE1dK00


BOOK ONE
PAGE 7️⃣⏩8️⃣

Ayma tace"Wai Alhaji dama abinda yaje ya sanar da kai kenan kaga cewa fa ya yi gidanka ne kud'in haya kawai yake karb'ar ma amma dai Barau ka cuce mutane." Alhaji yace"Rabuda shi kawai zai gane kurensa tinda ya tab'a k'awarki." Ayma tace "Godiya nikeyi Alhaji amma tinda gidansa ne kaga zai iya fitar damu idan kana da wani gidan Haya sai mu biya mu koma chan.?"

Alhaji Sambo yace "Gaksiya ni bana da gidan haya amma ina da gidaje bani number ki zamuyi magana kai kuma Barau ba wacce zata bar gidan nan idan kuma na sake jin wata magana wallahi saina saka an rufe min kai sakaren banza kawai." Godiya Barau ya yi kana ya bar wurin cike da kunya,
Ayma kuwa tace "Banda waya Alhaji." D'an ware idanunsa ya yi kad'an yace " big girl kamar ke ace ba waya.?" Ayma tace "Zan siya in sha Allah." Alhaji yace "Karki damu zan aiko Direba ya kawo miki subuwar waya da layi." Tace "Allah sarki ina godiya sosai muje na rakaka naji kace tafiya zakayi." Yace "Eh wallahi wannan sakaren ya d'aga min hankali." Suka fita Ayma ta shiga gaba sai bazawa Alhaji d'uwawunta takeyi,

shi kuwa kamar ya kamosu yake ji, har Mota ta rakasa ya wuce kana ta dawo cikin gidan, Anam tace "Ayma wallahi ke tafi da imaninsa fa gaba d'aya." Wani fari tayi da idanu kana tace "Hamm yana ruwa kai Barau wallahi kabi a sannu ashe kaine me gidan nan to daga yau babu wacce zata sake kiranka da Sarkin gida,

Barau za'a kira ka d'an banza." Hanan tace "Ai wallahi yanzu duk wanda ya yiwa iskanci muci ubansa kawai." Barau dai beyi magana ya shige dakinsa, Ayma kuwa wayar Ayman ta d'auko ta kunna data tana kallo, Anam tace "Me yasa kika cewa Alhaji bakida waya bayan kina da ita kuma me tsada wacce sai y'ay'an masu kud'i kawai ake gani da irinta sai karuwai masu Capacity.?"

Ayma tace "Ba wayata bace ajiya aka bani." Daga haka bata k'ara magana ba Anam ta zauna suna kallo tare, kafin a maida wutar nepa kowa ya shige dakinsa, Ayma kuwa saka wayar tayi a charge ta cigaba da kallon Wani video a youtube yadda ake koyawa mata kwalliya da sauransu abubuwa masu mahimmanci Kawai take kallo, kafin bacci ya d'auke ta,

Ringing d'in wayar ne ya tayar da ita ganin number ba suna ta d'auka tare da karawa a kunne muryar data ji ce tay saurin datse kiran ta saka wayar a jirgi, amma ta kasa komawa bacci me ya kai wannan kiran Ayman? Lailai Akwai k'ura haka take ta tinanin a fali tace "Kafin ki cinma burinki nice nan zan fara cinma nawa na wargaza muku shiri gaba d'aya muke zuwa."

kiran sallar azahar ne ya tayar da ita bayan tayi Sallah ta had'a tea ta sha kana ta sauya kaya riga latvia ce ta saka iya guywa ta kwanta a jikinta hips d'inta da nononta sun fito chassss tayi parking din sumar kanta tsakiyar kai ta saki jelar gashin ta sauka har gadon bayanta, ta shafa read d'in jan baki ta saka bak'in gilashi sai baza k'amshi takeyi wasu takalmi ta saka masu masifar tsini ta fito saiga Anam d'auke da pilet d'in abinci tace "Ayma ga abinci na dafa mana." Ayma tace ki aje min fita zanyi." Aman tace"Okey a dawo lafiya. " Rufe d'akin tayi kana ta fita

tinda ta fito mutanen layin ke kallonta suna lasar baki wasu na hadiyar yawu, tana kule da mutanen da suka zuba mata na mujiya, ai kuwa da gangan take baza musu d'uwawu, kamar suci babu har ta kai bakin titi ta samu napep, yace "Hajiya ina zuwa." Tace kaini gurin cin abinci na manyan masu kud'i." Yace "Bakida matsala Hajiya." Suka kama hanya Wani babban gurin cin abinci ne daya amsa sunansa ya sauketa kana ta zare dubu biyu ta bashi sai Godiya yakeyi."
Ita kuwa cikin takon isa ta shiga cikin Wurin sai data duba teburin da ba kowa taje ta zauna ta saka akawo mata Cake da juice sai ruwa, fitowa tayi da wayar Ayman ta kunna data tana kallo sai Wani murmushi takeyi, tana nan zaune taje anyi mata sallama, Wani Alhaji tin shigowarta yake kallonta hat ta zauna kasa jurewa ya yi dole ya biyota,

bazai iya hak'uri Wannan zazzafar ta wucesa ba amsa sallamar tayi batare data juyo ta kallesa ba yace "Kyakkyawa zan iya zama.?" Wani fari tayi mai da lolo eyes d'inta masu kama da me jin bacci tace "Zaka iya." Zama ya yi yace "Barka ya kike.?" "Alhamdulillahi." Kawai ta fad'a shiru ya yi saboda ya rasa ta ina zai cigaba da yi mata magana,

saboda kule kule y'an mata ba halinsa bane dolece ta sa haka, yana wannnan tinani ne yaje tace "Sai anjima." Zata bar gurin da sauri yabi bayanta yace muje na rakaki ko." Suka fita tare, ganin ta nufi titi yace "Ashe bada Mota kika zo muje na saukeki gida." Ayma tace "Kaji nace ma da Mota nazo ne.?" Yace "A'a haka nayi tunani kiyi hak'uri." Batace komai ba ya bud'e mata gaban motar ta zauna,


kana ya shiga mazaunin Direba, sai da suka d'auke hanya yace "Baby ya sunanki.?" Tace "Ayma." Yace "Wow Nice name Ayma ana nufin princess Gaksiya wannan suna ya dace dake." "Thanks kawai tace murmushi ya yi yadda take jan aji Hakan ya burgesa yace "Ni sunana Alhaji Abubakar Mai dala." Ayma tace"Wow Nice name Abubakar Sadeek."

haka ya yi ta janta da hira kafin yace "Wace unguwa zamuje.?" Ayma tace "Sabon layi." Okey kawai ya fad'a, sai da suka shiga cikin layin ta tsayar dashi gab da gidan Barau tace "A nan zan sauka." Ta fad'a tana k'ok'arin fita Motar yace "Ayma baki bani number ki ba." Tace banda layi fa." Yace "Okey." Ya juya kan Motar tace "Ina zamuje.?" Yace

"Idan munje zaki gani." Wani babban shagon siyar da wayoyi ne suka tsaya ya shiga be jima ba ya fito kana ya shiga Motar kwalin waya ya bata yace ga sim card nan ciki, idan keyi chargin wayar zan kiraki." Godiya tayi mai kana suka kamo hanyar dawowa gida wayarsa ce ta soma ringing dubawa ya yi tare da dafe kansa, yanayin fuskarsa ya sauya,

d'auka ya yi tare da karawa a kunne yace"Ina jinki." Me kiran tace "Kaga Alhaji na gaji da iskancin me aikin nan gaba d'aya yau batazo gashi yunwa nikeji kasan ba abinda na iya fa saboda haka ka biyo min da abinci ina jiranka." Tsaki yaja cike da takaici yace "Wai ke Marwa ko kunya ba kya ji na fad'ar wannan magana to Wallahi bazan siyo ba na gaji ni a haka zan k'are da yawon siyen abinci,


idan bazaki shiga kitchen ki dafa ba sai dai yunwa tasan yadda tayi dake." Marwa tace "Wallahi Allah bazan shiga saboda ni ba kallar shiga kitchen bace kaga ba abinda ban iya ba amma Wallahi bazan shiga kitchen na wahalar da kaina ba saboda ni y'ar hutu ce miye amfanin kud'inka idan ban huta ba.?" Alhaji Abubakar yace "Okey to da kyau." Ya kashe wayar, duk maganar da sukeyi Ayma taji komai,

Kallon Alhaji Abubakar tayi kana tace "Idan ba damuwa zan iya taimaka maka akan wannan matsalar.?" Alhaji Abubakar yace "Ayma taya zaki taimaka min Wallahi ina cikin wani hali Matata k'azama ce ajin K'arshe, ba girki ba kwalliya ba iya mu'amalar aure, sai bak'in kishin tsiya bata shiri d y'an uwana gaba d'aya sun dena zuwa garin nan saboda ita ." Ayma tace "Ai wannan abu mai sauk'i ne inaso gobe da safe kazo ka d'auke ni."

Alhaji Abubakar yace "shikenan na gode." Ya sauketa kana ya juya zuwa gida, Ayma kuwa tana shiga gidan, ta soma kiran Anam amma shiru saboda haka ta bud'e dakinta ta shige, tare da fitowa da wayar, ta sakata charge ta shiga wanka bayan tayi sallar magrib,ta kunna wayar tare da saka sim card,


tana janyo wayar Ayman tayi number Saudat data Ayman ta d'auka tare da wasu numbers ta kashe wayar gaba d'aya ta ta saka cikin jaka buga k'ofar d'akin akayi tace Waye Anam tace "y'ar uwa." Bud'e k'ofar Anam ta shigo d'auka da kwallin wayoyi guda biyu tace "Alhaji Sambo ne ya aiko direba ya kawo miki wayoyin kiyi amfani da wacce kike so." Karb'a tayi tana duba iphone 16 ce da Ridmi tace "Kina da waya.?"

Anam tace Eh ina da ita amma keypad ce." Ridmi ta bata kana tace"Okey rik'e wannan mu gani zuwa nan gaba sai a sauya miki wata sim card ta saka cikin Iphone 16 d'in, ta saka ta charge bayan ta cire. Wacce Alhaji Abubakar ya siya mata iphone 17 pro max ce Anam tace "Wani fa yazo nemanki." K'irjin Ayma ne ya buga tace "Waye.?" Anam tace bansan shi ba amma yace sunansa, Suraj." Ajiyar zuciya Ayma ta sauke kana tace "Okey shikenan, kawo min abinci yunwa nike ji."


Anam ta fita, ta kawo mata abinci jalop d'in shinkafa ce da kifi taci sosai kana ta sha ruwa, nan take baiwa Anam labarin Alhaji Abubakar har wayar da ya siya mata Anam tace "Me zai hana ki auresa.?" Ayma tace "Ina ba lilsafin aure a liltafina sai dai nan gaba, yanzu inada abubuwan masu yawa a gabana,

saboda haka zanyi abinda nike da niya." Anam tace "Ba damuwa Allah ya kyauta." Suka cigaba da hira Anam tayi bak'o ta fita,


Washegari da safe bayan Ayma ta kammala duk abinda takeyi saiga kiran Alhaji Abubakar yana k'ofar, gida tace gata nan fitowa, rufe k'ofar d'akin tayi tare yiwa Anam sallama ta fita Alhaji Abubakar kuwa suman zaune ya yi ashe

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login