Showing 6001 words to 9000 words out of 23611 words

Chapter 3 - Shaawar Ta Nikeyi Complete Hausa Novel By Zainab Usman.txt

jiya bega komai ba sanye take da mini siket sai riga iya nononta kawai ta rufe ga sumar kanta daya baje gadon bayanta Wani gefen fuskarta,

jaka ce a hannunta sai wayoyinta tana wata tafiya mai jan hankali, har ta iso gaban Motar ya bud'e mata ta shiga kana yaja suka bar unguwar,


Writer Bey Pinky Darling Mrs Jay ✍️


🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*SHA'AWARTA NIKEYI*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

(Romance and sxy)

🔞❌
Writer Bey
Pinky Darling Mrs Jay ✍️
✨✨✨✨✨✨✨✨

Following this link to join my WhatsApp channel domin samun zafafan liltafaina sabbi da tsofaffi tare abubuwan k'aruwa

https://whatsapp.com/channel/0029ValAwoOInlqYMwE1dK00


BOOK ONE
PAGE 9️⃣⏩🔟
Sai da suka d'auke hanya yace"Barka da safiya Princess.". Wani murmushi tayi mai me kashe zuciya kana tace "yauwa barka ykk.?" "Alhamdulillahi ya fad'a tare da maida hankali kan tuk'i kar ya b'arar dasu kan titi, yace "Ina muka nufa.?" Tace "Gidanka zamuje inaso ka bani masauki a ciki ka gabatar dani wurin Matarka a matsayin wacce zaka aura wannan kawai nike buk'ata ka bar ni da sauran aikin."

k'irjinsa ne ya shiga dukan uku uku Marwa ai sai ta kona gidan saboda kishi tinani yake tayi har suka k'arasa makeken gidansa mai kyau da had'uwa, ya bud'e Mata gaban Motar ta fito tare da b'allo cingam ta saka a baki tana ci, kallonsa tayi kana tace"Muje ko." Gaba ya shiga tana bayansa, yana bud'e k'ofar parlou yaci karo da kwalin lemo da robar ice cream,

tsallake su ya yi kana suka shiga ciki gaba d'aya parlon a hargitse yake ba gyara ga plate d'in da akaci abinci nan zube wasu har kan kujera, da gorinan ruwa, komai a haukace sai Tv dake k'ara shi kad'ai yastine fuska Ayma tayi tana k'arewa parlon kallo ba abinda beji ba na more rayuwa amma kazanta ta bata gidan,

Alhaji Abubakar kuwa yace "Ayma ina zuwa nasan tana ciki bata falka ba." Ayma tace "rabuda ita tafiyar ka kawai saika dawo ina ne d'akin da zan sauka." sama suka haura wani babban parlou ne har yafi na farko had'uwa d'auke yake da 4 bedroom kitchen da sauransu kamar dai parlon k'asa d'aya daga cikin room's din ya yace ta zauna rakasa tayi har zuwa Mota kana ta dawo,

ta shiga gyaran gidan daga sama har k'asa, tayi wanke wanke ta feshen ko ina da turaruka gida, kana tayi wanka ta sauya kaya, wata riga ta saka, kamar ta bacci, me hannu d'aya iya cinya rigar ta tsaya, kana ta fito parlon k'asa ta kunna kid'a, ta shiga kitchen ya soma girki sakwara tayi da miyar ugusi da jalop d'in shinkafa da naman kaji,,

ta had'a zobo da kunun aya, tana jira kayan kan teburin cin abinci saiga Marwa ta sauko cikin kayan bacci tana k'arewa parlon kallo, ga wani mayen k'amshi daya dake hancinta, Ayma kuwa yi tayi kamar bata ganta ba sai kwasar rawa takeyi, Marwa tace "Ke wacece uban waye ya baki damar shigomin cikin gida har kina wannan iskanci.?"

dakatar da rawar tayi tana k'arewa Marwa kallo gata da kyau dai dai ita amma ba tsafta ta koma kucaka ballagazar mace, wacce batasan inda ke mata ciyo ba, Ayma tace "Kega Sakara ni d'in Amaryar Mijinki ce wacce ya auro saboda jin dad'in rayuwarsa, na d'auke mai takaici da bak'in ciki, so ki iya bakinki,

Lamba d'aya muke bugu a gidan nan." Tana gama fad'ar haka ta cigaba da rawa tana karairaya jiki." Marwa kuwa Wani dum taji kamar saukar arado, jiri taji na neman kwasarta amma ta dake tace "k'arya kikeyi Wallahi Mijina bazai yimin kishiya ba saboda yana masifar sona." Dariyar rainin hankali Ayma tayi kana tace

"To ki dena yaudarar kanki saboda yanzu ni d'in Matarsa ce yau sati biyu da d'aura muna aure saboda mugun kishinki na banza ban samu damar tarewa ba sai yau, saboda haka yanzu mu Biyu yake masifar so." kukan kura Marwa tayi zuwa kan Ayma zata dake ta ai kuwa Ayma ta cafke ta tare da murd'e mata hannu tace "Ke mahaukaciya wallahi raba kanki da cewa,

zaki dake ni nan da kike ganina tsohuwar y'ar jagaliya ce ajen K'arshe Wallahi karairayaki abu ne mai sauk'i a wurina, saboda haka ke dena wannan sakarce don Wallahi dukan tsiya zanyi miki y'ar daud'a har wani tsami ke tashi a jikinki ai dole Baby ya k'ara aure." Ayma ta fad'a tana wulla Marwa kan kujera kamar tsumma,

sama ta haura tana rera wak'a." Marwa kuwa bak'in ciki ne ya kamata ta jima zaune kafin ta haura sama tana d'aukar wayarta ta kira, Hida baby buga d'aya ta d'aga tace "Hida kina ina ne na shiga uku na lalace ashe Alhaji aure ya yi har tsawon sati biyu sai yau Amaryar ta tare, gashi nan sai rahsin mutunci takeyi min dan Allah kizo muci uban shegiya mu korata."

"Hida tace "aure kuma Marwa garin yaya hakan ta faru sannu kiyi hak'uri, amma fad'a ko duka bashi zai saka ki kwace Mijinki ba kawai ki d'auke shawarar dana saba baki su Rashida na d'ora ki a ta banza." Datse kiran Marwa tayi tana dannawa Rashida kira tana d'auka Marwa tace "Rashida kizo gidana yanzu ina jiranki."

Rashida tace "Lafiya kuwa meke faruwa ne.?" Marwa tace"Alhaji ne ya kawo Amaryarsa a gidan nan yau ta tare wallahi ubanta zamuci." Rashida tace"Okey gani nan zuwa bara na kira, Ummei muzo tare." Ta kashe wayar, Ayma kuwa kiran Anam tayi ta sanar da ita inda take, tace ta had'o kayanta tazo,

ba'ayi minti ashrin ba saiga Anam tazo gidan suka baje parlou suna hira Ayma ta zuba musu abinci suna ci ana hira, saiga Ummie da Rashida, sun shigo kamar an jefosu, Anam tace "Jakunan ina ne ku zaku fad'uwa mutane ko sallma babu.?" Ayma tace "Rabudasu Anam jakunan k'awayen Ballagazar Matar gidan ne."

Ummei tace "kan Uba wallahi kune jakuna y'an iska na ranste da Allah yau sai kun bar gidan nan." Ayma tayi banza dasu suka cigaba abinda sukeyi Rashida tace "Muje Ummei rabuda shegu zamu dawo ta kansu ne ." Zaune suka tarar da Marwa kan bed tana jiransu sukaci uwar d'amara suka fito zasu dake su Ayma,

basu tarar dasu parlou ba Marwa tace"Kaga y'an iska sunji tsoro sun gudu." Ummei tace "Sunyi tsammanin zamuyi musu da sauk'i ne ashe k'ananan y'an iska ne." Suka saka dariya saiga Ayma da Anam sun fito d'auke da muciya, sun wane rik'e k'ugu kamar wa y'an da zasuje wasan buga kwallo Ayma tace"To gamu sai a kaimu kabarin mu yanzu."

Marwa tace "Idan akwai abinda yafi kabari chan zan aika ku karuwan banza." Anam tace "Besty nifa na fara gajiya mu afka musu kawai." Ummei tace "Muje zuwa." Ai kuwa suka afkawa juna suka kacame da rigima, sai cin uban juna sukeyi, gaba d'aya sun rikita parlon sunyi muguwar b'arna sun fasa Tv da sauran abubuwan K'awata parloun, Ayma kuwa ta samu sa'ar Marwa sai jibgar banza takeyi tana ihun neman agaji,

da kyar Anam ta janye Ayma kan Marwa, ta fasa mata baki da hanci, su Ummie kuwa da Rashida kuwa sunci shegen duka sai jan jiki sukeyi, Alhaji Abubakar ne ya shigo parlon yana k'are mai kallo gaba d'aya sun tarwatsa duk Wani abin amfani a parloun dama yasan za'a rina Marwa da K'awayenta ba hankali ne dasu ba, Wurin Ayma ya nufa yana fad'in,

Babyana meya sameki ne haka ina fatar basu jimiki ciyo ba.?" Cikin shagwab'a Ayma tace "A'a My honey hannuna ne kawai keciyo saboda dukan waccen kazar gidan marar amfani." Kallon Inda Marwa take yayi tare da kawar da kansa yace"sorry Baby ai be kamata ki saka lallausan hannunki a jikin waccen dake fama da fata kamar jikin bishiya."

Marwa tace "Lallai Alhaji ka bani mamaki yanzu ni zakayiwa wannan cin zarafi a gaban karuwar....Wata tsawa ya daka mata, yace "Ke Marwa karki k'ara kira min Mata da karuwa saboda tafi karfinki, idan ba haka ba wallahi yau zaki bar gidan nan ki koma gidanku." shiru Marwa tayi saboda hankalinta ya tashe maida hankali ya yi kan Ayma yace "Baby muje nayi miki wanka nasan ke gaji."

Ayma tace "Bazan iya tashi ba ka d'auke ni mu tafi." Yace Bakida matsala My love." D'aukarta ya yi suka haura sama Anam ta saka dariya hadda fito, tace "To umma ta gaida Aysha." Ta haura sama zuwa d'akin Ayma Marwa kuwa Wani kukan bak'in ciki ne ya kamata, Rashida tace "Sorry Marwa ki shirya zuwa gobe muje wurin Boka kawai a kore shegiya."

Ummie tace "Sosai kuwa kega Yanzu hankalin Alhaji gaba d'aya baya kanki dole sai an had'a da neman taimako wurin boka." Marwa tace "In dai Mijina zai dawo tafin hannuna to zanje." Rashida tace wuyarta kawai rashin zuwa yanzu ki d'auko muna kud'in napep zamuje gida." Marwa ta haura sama ta d'auko musu kud'i suka wuce a hanya Ummei ke cewa Rashida,

"K'awata gurin wane Boka zamu kai Sakarar.?" Rashida tace "Idan gobe tayi zaki gani ai damu take zancen ba dai aure tayi ta barmu zaune gidan iayeyen mu ta kasa had'a mu da Abokan Alhaji Abubakar ba hamm." Ummie tace "Ashe bani kad'ai abin ke damu ba ni wallahi Alhaji Abubakar nike son ya aure ni Marwa ta gane bata da wayo." Rashida tace "Ashe burina kad'an ne naki yafi nawa, Lallai Akwai aiki dole sai an fitar da Amaryarsa daga nan mu dawo kan Marwa."


Writer Bey Pinky Darling Mrs Jay ✍🏼
More comment More typing please share like

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*SHA'AWARTA NIKEYI*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

(Romance and sxy)

🔞❌
Writer Bey
Pinky Darling Mrs Jay ✍️
✨✨✨✨✨✨✨✨


💪*JAJIRTATTU WRITER'S
ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)

Following this link to join my WhatsApp channel domin samun zafafan liltafaina sabbi da tsofaffi tare abubuwan k'aruwa

https://whatsapp.com/channel/0029ValAwoOInlqYMwE1dK00


BOOK ONE
PAGE 1️⃣1️⃣⏩1️⃣2️⃣

Haka suka cigaba da k'ulla yadda zasu fitar da Ayma a gidan Ummei ta maye gurbinta, har suka k'arasa gida, b'angaren Ayma kuwa ita da Alhaji Abubakar, kan bed ya direta yace "Gaskiya keyi k'ok'ari sosai haukar Marwa ta wuce tinaninki, saboda babu alamar nadama a fuskarta, saima zallar masifa da bala'i anya ba sauya shiri zamuyi ba.?"

sai lokacin Ayma ta kallesa tace "Karka damu ai wannan sumon tab'ine yanzu ma aka fara idan har zaka cigaba da juriya to nan sa sati d'aya zuwa biyu gidan zai dawo fiye da tinanin ka." Alhaji yace "To shikenan babu damuwa na gode." Ya tashi ya fita, yana saukowa k'asa Marwa ta sha gabansa tana fad'in

"Wallahi saika zabi d'aya ko ni ko waccen shegiyar daka kawo min cikin gida wani mugun kallo ya watsa mata kana yace "Kega Marwa ni banda lokacin wannan haukar taki idan bazaki iya zama ba to ga hanya nan ki tafi gidanku ina mai tabbatar miki kina tafiya to shikenan aurena dake ya k'are." Yana gama fad'ar haka ya fice abinsa ya barta nan tsaye,sai zare idanu takeyi, kamar mayya,


B'angaren Safra kuwa sai neman Ayma takeyi ruwa a jallo, amma ko labarinta babu, gashi Saudat da Raha sun kusa dawowa saboda haka ta shirya tsaf ta fita, zuwa gidan hutwar Habibi bayan sun gaisa, yace "Zuma yane.?" zuk'ar shisha tayi kana tace "Akwai matsala fa har yanzu babu labarin Ayma inaga fa ta tsorata ne akan abinda ta aikata ma shine ta gudu yanzu haka idan ance ta bar garin nan bana musu."

Habib yace"Nima haka nike tunani saboda na hango tsoro da razana a cikin idanunta inaga shine dalilin da yasa ta gudu ni takaici na d'aya ban lashe zumarta ba yadda naga surar jiikinta abin ya masifar tayar min da hankali wallahi idan na tina da nononta kad'ai sai Dick d'ina ta harba." Habib ya fad'a yana wane cizar lips d'insa, na k'asa,

b'ata fuska Safra tayi kana tace"Ai saike je zuwa nemanta ka lashe zumarta." Habib yace "Sorry Zuma wannan kishi haka." Ya fad'a tare da janyota jikinsa yana lallashinta." Kallonsa tayi kana tace"Nifa tashin hankalina d'aya idan Saudat ta dawo ban samu Ayma ba akwai matsala." Habib yace "me zatayi da yarinyar ne.?" Tace "Lesbian mana ita da Raha."

Habib yace "Okey zuwa gobe zan kiraki akwai yadda za'ayi." Tace "Okey Thanks my dear." Tare da had'e bakinsu wuri d'aya suna kissing d'in juna, shafar jiikinta ya soma yi saboda zancen Ayma kad'ai da sukayi ya tayar mai da sha'awa sosai, zare mai wandonsa tayi zuwa k'asa ta zura Zarmalolonsa cikin baki ta fara tsotsa kamar ta samu sweet,

sai jan yaji takeyi tana murza nononsa, nishin dad'i kawai Habib keyi saboda Safra tasan weakness d'insa, d'aukar ta ya yi zuwa bedroom d'insa, kan bed ya direta tare da janye rigar jikinta, ya chafke nononta guda d'aya yana tsotsa, Safra kuwa sai nishi takeyi tana danna kansa, tare da bank'aro mai k'irji, kasanta ya gangara ya fara wasa da d'an tsakiyarta,

ya fara fingering d'inta, sai zillo take mai tana ihu, bananarsa ya janyo ya fara goga mata ai batasan lokacin data zurata ciki ba tare suke sauke ajiyar zuciya, kana ya fara hak'arta suna yaba dad'in juna,


B'angaren Ayman kuwa be dawo gida ba sai cikin dare, yau beje club ba, gaba d'aya baya jin dad'in jikinsa, ya rasa gane abinda ke damunsa, parlon k'asa ya sauko, yana danna wayarsa, abinci yaji yana buk'atar ci saboda haka ya soma kiran John fitowa tare da durk'usawa yana kai gaisuwa Ayman yace "ka sanar da kuku ta kawo min abinci." John yace "Sorry Sir"Ayma bata gidan nan,

K'awar Madam ta tafi da ita, yanzu ba kuku a gidan nan." Shiru Ayman ya yi batare da ya yi magana ba wannnan wane irin iskanci mesaya ba'a kawo wata ba tsaki yaja tare da fad'in"Okey tafi kawai." Ya jima sosai a parlon kafin ya wuce bedroom d'insa ya kwanta, yana tunanin wannnan rayuwar aure da sukeyi shida Saudat, babu wanda ya damu da wani,bacci ne ya d'auke sa,

B'angaren Marwa kuwa Rashida ce ta kirata, ta turo musu kud'i zasuje wurin Boka karb'o mata magani, ai kuwa ta tura musu, Ummei ba zaune tace" sakarar banza ta bayar da kud'in da za'ayi wuff da Mijinta." Rashida tace"Barta kawai damu take zancen." Fitowa sukayi zuwa titi a dai daita sahu suka hau zuwa gidan Malam koda suka isa akwai jama'a sosai, sai da suka bi layi,

Ayma kuwa da da safe taci wanka na fitar hankali ta shiga kitchen ya had'awa Alhaji breakfast zazzafa ta d'ora ka teburin cin abinci, kana ta haura sama har ya shirya tare suka fito, suka zauna ta zuba mai soyayyar dowa da egg da fefesof d'in kayan ciki, ta had'a mai tea, ta zauna kan cinyarsa tana bashi a baki, shima yana bata,

saiga Marwa ta sauko sanye da rigar baccin jiya ce a jikinta sai Wani zare idanu takeyi, tana harar su Ayma zama tayi wurin cin abinci ta d'auke plet zata zuba Ayma ta rik'e mata hannu tace"Kega Malam Mijina na dafawa da kaina ba wata k'atuwar banza ba saboda haka ki shiga kitchen ki dafa da kanki saboda ni ba baiwarki bace koda yake "Me kika iya da har zaki dafa kici banda cin abincin restaurant."

Marwa ta fisge hannunta kana tace "karki gayamin maganar banza an gayamiki ban iya girkawa ne? wallahi saina yi maganinki a gidan nan wannan abincin kuma saina ci saboda Mijina ya siyo ya kawo ai ba daga gidan ubanki kika zo da shi ba." Wata dariyar iskanci Ayma tayi kana tace "Wallahi Wallahi keji na ranste bazaki cisa ba idan har ke isa ki girka da kanki,

banza kawai banda zama da k'azanta me kika iya.?" Marwa tace"Naji dai duk abinda zaki fad'a amma Wallahi zaki gane shayi ruwa ne." Tana gama fad'ar haka ta shige kitchen ta kunna gas ta soma dafa indomi da kwai, sai gata ta fito da plate 🍽️ a hannu da cup ta had'a tea ta zauna ta soma ci dariya Ayma tayi kana tace"Ashe iskancinki na banza ne indomi kawai kika iya dafawa, ai nazata Wani zazzafan abinci zaki dafa aikin banza ."

tana gama fad'ar haka tace "Beb muje na rakaka lokaci na tafiya." Marwa kuwa batayi magana ba, sai cigaba tayi da cin indomi, tana ganin sun fita ta kwashe doyar da fefesof d'in kayan ciki ta zuba ta haura sama abinta, parlonta ta baje sai kwasar fefesof d'in take yi tana shan tea ga doya sai data cika cikinta kana ta shiga wanka, bathroom d'in kamar

Wanda ya shekara ba'a wanke ba, haka tayi wanka ta fito gaba d'aya kayanta masu datti had'e suke da wankakki, haka na janyo wata riga da siket na les ta saka tayi kyau sosai ba laifi ta fesa turare, kana ta fito parlon ta tv ta kunna tana kallo, saiga su Rashida sun shigo, ko sallama babu, suka zube kan kujera, Marwa tace "Ya akayi ne na ganku haka lafiya dai.?"

Ummei tace "Wallahi akwai matsala Marwa Malam ya tabbatar mana da matsawar baki tirsasa Mijinki ya sake wannan yarinya ba to nan gaba kad'an zaki bar gidan nan ga magani nan yace kiyi amfani da shi ki dinga saka mai cikin abinci yana ci shida wannan yarinya nan da sati d'aya zai saketa."

Marwa tace "Kai to Yanzu ya zanyi kenan idan na dafa abinci suci kesan fa ba Wani girki na iya ba." Rashida tace "Ai shi yak'i d'an zanba ne ai yanzu aje makamanki zakiyi na yak'i." Marwa tace "Kamar ya.?" Rashida tace "ina nufin ki shiga jikinta ki nuna mata ke aje komai zaman lafiya kike son kuyi keda ita, ku dinga shiga kitchen tare kega daga nan zaki samu damar zuba maganin suci gaba d'aya kega ke jefi tsuntsu biyu da dutse d'aya."

Marwa tace haka ne fa to sai dai shi Alhaji kina ganin zai dawo ta kaina kuwa.?" Ummei tace "Sosai me zai hana." Rashida tace "Kema y'ar gayu zaki zama." Ummei ta wullawa Rashida harara irin ya zaki b'ata min shiri, Rashida tace "ina nufin y'ar gayu wurin girki." Nan sukayi ta d'ora ta akan keken bera, tana hawa, kafin ta kwaso musu turaruka da kud'i kayan sakawa sabbi ta basu kana suka wuce zuwa gida,

Anam ce ta samu Ayma a kitchen tana wanke wanke tace "Besty kesan abinda kunnena yaji kuwa.?" Ayma tace "Saike fad'a ya akayi ne." Nan ta kwashe abinda taji su Ummie na fad'a ta sanar mata dariya Ayma tayi kana tace "Aini sun sauk'ak'a min aikina kega yanzu girki zan koya mata

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login