Showing 6001 words to 9000 words out of 54222 words
Chapter 3 - A'isha Humaira Hausa Novels Document complete .txt
gyara?
Me nake yi mara kyau fada min na gysra?
Ta fada tana jijjiga ta tana kuks fada min amira fada min.
Na gaji wallahi Allah na gaji na kasa sukuni
Duk sanda na runtse idanuna shi kadai nake kallo shi kadai nake gani a ko ina na kasa cire shi daga raina am getting mad amira zan zauce
Rungumeta tayi haba kawata ki daina damun ksn ki insha Allah komai zai zo karshe komai yayi farko ai zai yi karshe ki daina damun kan ki focus in ur education ki bar hamma besan me yake loosing ba
Kiyayar tayi yawa amura good three years ace ban sa shi a idona ba
Na sani amma ki kara hakuri shi ne ribar zama na duniya ki kara hakuri kin ji
Kema ur tym will come zaki ce na fada miki .
Allah sa amma zan koya wa kaina share alamuran sa a zuciyata.
Ko kefa ki daina kuka kawai ki min murmushin nan naki dake nunan cewa yes wannan ce *Aisha humaira* ta
Murmushi ta mata me kayatsrwa
Point dinta ya loma ya koma ciki sossai karamin bakin ta ya kuma tsukewa ta share hawayen ta sannan tace so ba karya bane ill make it
yes zaki iya.
✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨✨
*12*
*na*
*khairat up*
Aiki ya gama kacame masa a office bashi da hutu sam sam
Ga wani gumi da yaji yana zubo masa har rawar jiki yake yi saboda ciwo
Drower ya bude ya dau maganin sa yaga wayam alamun babu kenan tsaki yayi ya juya dan dauko wayarsa da kyar ya iya dauko wayar ya danna number abokin sa nas
Hello nas
Ya akai masdook
Nas dan Allah kazo office ko da lemun tsami ne
Ni ina zan ga wani lemun tsami ?
Ban sani ba kawai i need it.
Yq kashe wayar ba tare da ya kuma jin meze ce ba
Nas dake kwance a quters ya mike ya duduba ko da akwai a fridge din sa yaga bsbu tsaki yayi ya dau mukuli yayi waje
Masdook ko ciwon ciki sossai ya ksma shi ga fanka ga ac amma duk da haka gumi yake yi ya kasa sarrafa kan sa.
Kasuwa ya je ya samu lemun tsami ya yi asibitin.
A yadda ya same shi ba karamin kaduwa yayi ba ya yi saurin tallafo shi aa masdook jikin ne har haka?
Ina lemun ?
Ungo ya bashi ya dan lasa a bakinsa ya kuma zuqa ya kwankwadi ruwa ya kwanta a kan kujera.
Yayi ajiyar zuciya.
Masdook wai kana son kan ka kuwa?
Ban gane ba nas
Masdook kasan cewa halin da kake ciki ya kamata ka samu partner a kusa.
Hararar sa yayi ya juya masa baya kar ka soma nas kasan bazan iya kiran wannsn yarinyar ba dan ba abunda zata iya min bata kai ba kuma ba zata kai ba.
Ok naji amma zaks iya samo wata matar ko ka aura wadda kake so.
Ina zan samu kawai nas na fawalawa Allah komai
To Allah kiyaye amin.
Nagode na taimakon da kayi kuma kar ka fadawa ko da yusuf ne
Ok naji ta wuce.
Amma in fadama wani abu?
Uhm kawai ya fada.
Ka yi reconsidring din dangantakar ka da aisha humaira aure ba fa wasan yara bane kuma kana bukatar ta tunda an daura auran ka daure kayi kokarin ganin kun zama daya kaga tana sonka kar Allah ya ksma ka da hakkin ta.
Hmm nas nagode sossai .
*makaranta*
Sun shiga ss1 yanzu a science class amira da aisha suke.
Komai ya sauya musu domin nutsuwa taxo musu sun rage wannsn shirman na yarinta musamman ma aisha humaira da ta kara girma.
Kullum da son shi take kwana take tashi a ranta amma hakan besa ta daina karatu ba illa ma da ys bata kwarin gwiwar yin karatun a ganin ta dan bata da ilimi da wayewa yasa baya son ta shi sa take ganin idan tayi karatun zai so ta.
*****************
*a gurguje kuyi hakuri ina dan yin labsrin da sauri ne hakan ya kasance ne saboda wasu dalilai da dama*
✨
**********✨*********
✨
Tafiya take yi kamar tana tsoron taka kasa hannun ta rike da wata iriyar jaka ta gayu rataye a tsintsiyar hannun ta
Tayi irin daurin nan na zamani me hawa hawa ta ci ado tasa irin takalmin nan me tudu ta saka
Gefenta amira ce wadda na dinga kallon su yadda suka yi kyau suka canja gaba daya kamar ba jikokin da'ada ba tsabar nutsuwa.
Fadima ta riko hannun *aisha humaira* kinga sis mutumin ki ya iso fa
Dagowa daya tayi ta masa kallo daya ta maida kan ta kan wayarta gaban ta bugawa yake yi amma ta basar zuwa ysnzu ta san cewa hamma masdook bazai sota ba ta koys wa kanta kokarin share shi ita ma kila nauyin zuciyarta ya ragu.
Hamma yusuf ya yafito ta da hannu bata gani ba fadima ta tabota hamma yusuf na magana
Tsaki tayi tana taunar cingum kamsr a kan ta a ka fara cin cingum.
A hankali ta karasa gurin da suke inda kamshin turaren ta ya musu sallama
Gani hamma
Ungo ya mika mata leda gashi soveniers ne kuyi amfani dashi a gun dinnar din ku bawa mutanen ku.
Tom hamma angode
Amma kina ji ?
Eh
Ki fadawa amira ta dan koma daga ciki mana kafin anjiman ban son ana kalle min ita
Murmushi tayi to hamma angama a mana afuwa mun yi laifi
Ta juya kenan yace baki gs masdook bsne?
Na gan shi ta kara gaba dan inta kara tsayawa zata kasa daurewa.
Masdook besan inda zai sa yanayin da ya shiga ba amma yasan cewa lallai yaji wani abu a tare dashi.
Mutuniyar fa ta koyi halin naka
Ni ina ruwana da ita?
Kai ko kake da ruwa
Hmn kai ka jiyo
Hhh kai kam ka ksms ka rike ta ka kyaleta mana masu so su aura
Wani kallo ya masa yana gyara tsayuwar sa
Ni na rasa tsayuwar me suke yi ma a waje gaba dayan su .
Ni'imatullahi dallah kora yaran can cikin gida
Wane yara?
Gasu can man
Ya kalli yan'matan yayi dariya a ransa ysce wannan masdook da manyance yake wallahi.
✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨✨
*13*
*na*
*khairat up*
Wai ya zaka hana yanmata sha'anin biki ina aka taba kora daga harkokin biki in ba a gunka ba masdook
Hararsa yayi sannan yace ni da ma...
Se kuma yayi shiru
Karasa mana masdook matar ka ko?
Ban ce ba kar ka kaini inda ban je ba
To ma gani dai masdook .
Bayan magrib suka nufi gurin kwalliya su hudu harda amaryar
Inda sun sha ado da kwalliya se walkiya suke yi
Kayan jikin su iri daya sun sha dinki ya kama jikin su dake fitet gwon suka sa hill da roses
Ba karamin haskawa humaira tayi tadan dosana mayafi kan kafadar ta
Da karamar purse a hannun tq kalar sarkarta da takakmi
Angwayen sun sha ado suma suna jiran amaren cikin mota da aka faka guda uku .
Masdook ni'imatullahi da nas sune ke jan motar jiran su kawai suke yi su fito su tafi hall din dan su ake jira a gurin.
Fitowar su keda wuya masdook ya maida hankalin sa gaba daya kan humaira gsba daya ta tafi da imanin shi amma a fuska baxaka gane ba ya ci kunu ya sha mur ya bata rai
Bude motar yayi ya shiga a tunanin sa zata shiga motar sa ne sede abun mamaki motar ni'imatullahi ta shiga gidan gaba fadima ta shiga motar da amaryar da angon suna motar masdook.
Haka aka yi tafiyar.
Isar su keda wuya kowa da wani a gefen ta suka shiga cikin tsari suna xama ya samu gu ya zauns har kan sa ya fara juyawq ma shi saboda hayaniya banda matsayin yusuf a gurin sa ai ba abunda zai kawo shi gun nan.
Can aka saka wakar kujerar tsakar gida ta ado gwanja kar kusu kuga yanmata da maza yadda suka hade suna cashewa.
A xaune take amma kidan ya tafi da ita bata ma san sanda ta shiga filin rawar tana cashewa wani hadaddan guy ya mike cikin isa da salo yana mata liki a jikin ta ganin ya nace mata yasa ta gyara tayi waje ta koma gurin inono ta zauna
Inono tace ke kam anyi ysr kaniya kin shiga rawa kamar wata budurwa kuma mijin ki na nan
Inono ayi hakuri .
Kiranta fadima tayi mikewa tayi ta isa gareta aka sha gabsn ta dagowa tayi da sauri dan ganin waye wannan guy din ne ya sakar mata murmushi tsadadde
Kai tsaye yace ina son ki sunana *ADNAN MUBARAK CIROMA*
Ina fata zaki ban hadin kai mu sasanta ksn mu waya sani ko mune next za ayi...
Yi hakuri bawan Allah ina da aure
Haba dai ki bsri mana ai baxan yarda ba cewa kina da aure dan ki yafice ksn ki daga gareni ni kuma na gani ina so.
Wallahi ina da aure ga mijina ma can ta nuna masa masdook wands tun daxu yake kalllon su ya sha mur ya dauke kai kamar baya gurin amma basarwa yake kawai ya rasa dalilin da ya sa ran shi ke baci kan yarinyar da baya so kawai abu daya ya ke masa yawo a kwanysr sa
*ina sonka kuma dole ka so ni*
Ya girgixa kan sa yana cewa *no* bazai yuwu ba.
Kinga zo dan Allah zo mu zauna kinji mu fuskanci juna in ba haka ba zan biki duk.inda kika shiga Allah.
Jin haka ta tsorata sannan ta zauna kan kujera ya zauna shima
Ko kefa sunan ki fa?
*Aisha humaira*
Nyc
Dan Allah kice kina sona zaki aureni kinji wallahi ban taba haduwa da macen data sacen zuciya cikin yan lokuta ba kamar ki (love at first sight)
Nagode adnan amma ka makaro ni zuciysta mutum daya keda ita daga shi babu wani har abada ka fahimce ni ka yarda kuma duk wsnda zaka tambaya a nan matsayina zai fada maka cewa matar aure ce
Oh God nima mijin aure ni naga alama sona ne ba kya yi.
Murmushi tayi hmm aisha humaira mutum daya zuciyarta tske so take kauna kamar yadda uwa ke san danta haka nake son sa ba me maye gurbin sa a raina ina fata ka fahimta.
Nayi rashi hummy nayi rashi amma ...kawai mutum suka gani a kan su ya tsaya yadan rankwafo ya ce bawan Allah ko zaka iya bani aron matata?in kun gama gaisawa ?
Am sorry fa kayi hakuri
Hannun ta ya kama ya yi waje da ita inda ba hayaniya.
Cikin mota ya turata ys kulle da key yayi gaba abunsa.
Ta dunga bugawa hamma ka bude min kofa zaka rufe ni ksmar wata fursuna ka bude open the door.
Komawar shi keda wuya gun adnan ya koma ya nuna sa da yatsa kayi na farko kayi na karshe ksr ka kums ko a hanys ne ka nuna kasan matata ya kada ksn sa ys shiga cikin hall din sossai wajsn su nas ya zauna
*Ikon Allah* *se* 👀
✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨✨
*Na*
*Khairat up*
*15*
Nas ya dafa shi ya dai man
Ba komai.
Da kyar ya tsaya aka gama kammala partyn
Humaira yake nema gaba daya idan shi na neman ta amma be ganta ba
Nadiya ina humaira?
Sun tafi a motar hamma ishaq .
Yyi jim ya gyada kai ya fice ba wacca ya dauka a cikin yanmatan harsu inono din be bi ta kan su ba.
Komawarta gida keda wuya ta yi wanka tayi sallar isha'i ta sa wasu rikitatun kayan bacci dake mutuniyar bata son zafi ko takura musamman manyan kaya ta baje kan gado ana hira amma hankalin ta na wani tunanin na daban dadi take ji hamma masdook ya fara kula da lamarints amma haushi daya take ji da beyi ba sai yanzu daya ga ta girma ta sauya kama mtsw dan rainin wayo kawai
Kedawa ke kuma hajjaju?
Ban sani ba magulmata
Maida wukar sis bani na kar zomon ba rataya akw bani
Suka sa dariya gsba dayan su.
Har bacci ya fara dauketa
Shigowa yayi cikin kananun ksya ya canja kaysn sa ya shiga dakin da'ada ya zauna suka gaisa da'ada ina humaira?
Humaira tayi bacci yanzu ai dan tun daxu ta shirya ta kwanta kasan gajiyar biki.
To dama zan fada mata wata magana ne
Amma tunda ta kwanta bara na fada miki ki sanar mata kar na ganta gobe ba mayafi gun bikin nan kuma kar ta kuma tsayawa da wani kato
To ayi hakuri insha Allah zata kiyaye
To seda safe
Allah tashe mu lafiya amin.
Dakin ta leqa taga tayi bacci amma sauran na hira ku bazaku kwanta ba ku huta ga wani taron gobe zaku yi.
To yanzu zamu kwanta.
***************
Da asuba ta tashi da matsanancin ciwon ciki da kai ta dinga kwarara amai gashi ta galabaits hankalin da'ada ya tashi ta kasa sukuni yar lele ba lafiya.
Mutsumutsu ta dinga yi a kasan bandakin jini ko ya bata mata jiki rabia ta kira wo inono aka taron mata a kai.
Gaskiya tana wahala yarinysr nsn duk wata ace se mutum yayi kamar ya mutu
Masdook na dakin sa yaji ana hayaniya fitowa yayi dan jin ba'asi
Meya faru kuma?
Humaira za a kai asibiti
Humaira kuma ?
Meya sameta
nima ban sani ba gashi dai zasu shiga mota da ita
Key ya zara yayi waje da sauri amsarta yayi ya sa cikin mota ta gama galabaita bata gane kowa a gun
Numfashi sama sama take kawai idanta ys lumshe ta suma a gurin.
Rudewa mama hajja tayi shi kuma ya kara gudu har suka isa asibitin aka shiga da ita emargency
Sai zarya yake yi a waje ya kasa zama gu daya mama hajja da inono sun zauna jigum.
Jin kadan likitan ya fito ya ce wani ya biyo shi office din sa ya zauna yana kallonshi
Gaskiya tana fama da ciwo a cikin ta wnda shi yasa take shan wuya wajan aladar ta duk wata
To dr.me za ayi yanzu ?
Ina tunanin better case ayi mata surgry a cire mata abun insha Allah komai zai dawo normal
To dr yaushe za ayi aikin?
Anytime from now in kun shirya
Ok
Amma waye zai yi siging na yardar op din?
Ni
Wa kake a gunta
Mijin ta ne
Ok to anjima ka dawo munyi admiting nata
ai kasan proccess din komai dan se yanzu na gane ka dr.masdook muhammad diko
Murmushi yayi kawai ya fita.
Kai ya akai me likitan ya fada.
Cewa yayi za a mata aiki kar ku damu muje na sauke ku a gida zan dawo anjima
Aiki kuma masdook meya sameta hska
Bayani ya musu a nutse yadda hankalin su baxai tashi ba
Ya kai su gida ya yi wanka again ya debi kayan ta biki dai ya tashi a alhinin yar so yar lele aisha humaira ta da'ada matar manya masdook
Haka aka daura auren ba wani jindadi dan dai ya zama dole ne da dagawa za ayi ma
✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨✨
*na*
*khairat up*
*16*
Yana kimtsawa ya koma asibitin bata farka ba har zuwa wannan lokacin
Kan kujera ya zauna inda ze dinga ganin movement nata
Kusan after minti uku seya duba plus din ta sanan ya zauna
Wajan magrib bayan anyi sallah dr.isa ya fara shirya aikin da zasu yi
Hannu masdook ya sa aka shiga dakin op din da humaira shi ma bin su yayi dan is allowed .
Banda baffa da abbi da baffa kabir ba kowa a asibitin.
Masdook ne ya fito yana cire gloves nurse na amsa ya dan sha mur
Baffa ya ce ya dai?
Alhamdulilahi an samu nasara hutawa take yi an maidata dakin hutu.
To masha Allah alhamdulilahi har naji dadi a raina bara na kira su da'ada na sanar musu ko hankalin ta ya kwanta dan ta fi kowa damuwa dan humaira komai ce ta da'ada.
Hmm a ransa yace baka ji tawa zuciyar ba abbi da ka tausaya min fiye da kowa.
*
Washa gari ta farka lokacin fadimatu ce a dakin su msma na waje a zaune kan kujera masdook kuwa ya komq gida ya dan kimtsa jikin sa ya huta sai ya dawo
A hankali tw kira sunan Allah tana kokarin mikewa fadimatu ta yi wuf ta mike ta yi wajebdan kiran mutan gidan.
Da sauri suka shiga dakin gaba daya dan ganin ta
Tayi fayau ta rame cikin kwana daya cuta da wuya (wayanda basu da lafiya Allah yw basu lafiya masu shi kuma Allah ya kara musu).
Ya gama shiryawq kenan ya dau mukuli ya fita yaji alamar sako a wayar shi dubawa yayi da kyau kuma fuskar sa dauke da mamakin ganin sakon da number din
*ya kake habibi na ina ka shiga ka manta dani masoyina ka manta da baya ka dawo mu fara sabuwar rayuwa nasan ni kake so ba wannan yarinyar ba*
Tsaki yayi ya cigaba da tuki abun sa
Haka ya tsaya a supermakert ya yi yar siyayya su yougurt da abubuwan kwadayi dan yasan humaira amma be siya za'ki ba dan yasan larurar ta.
*ya zaka min biris duk yadda nake son ka ka manta baya nasan nayi kuskure amma ka yafe min ina kewar ka*
Sitiyarin ya buga yayi tsaki
*ban san ciwon kai kar ki kuma damuna ina wuce guri na wuce har abada baki isa komai ba