Showing 9001 words to 12000 words out of 54222 words
Chapter 4 - A'isha Humaira Hausa Novels Document complete .txt
yanzu a gurina ki fara koyo daraja iyayen wasu tukuna sannan na ga ko zan iya kara ki rayuwata*
Tana kwance a kan gadon ta taga sakon ya shigo dubawa tayi cike da mamaki tabdi jan lallai masdook ni xaka wulakanta?
Dani kske zancan.
**
Hankalin ta kawai masdook take son kalla shi take son gani ko taji sanyi a ranta
Soup inono ta bata a baki ta amsa tana sha ta shagwabe mata fuska inono ni bani son wannan abun
Ki bani abinci me kyau naci
Uwariyo ki sha soup kiji dadi a jikin ki abinci me nauyi ba yanzu ba zuwa gobe ko jibi
Kai ni wallahi bani son wannan gwara yougort da dan chips
Bakin kwadayi ysr banza ki sha kina jina ko
Ana haka masdook dikko ya shigo
Lumshe idanun ta tayi dan kanshin turaren sa da ya ratsa dakin
Gaisawa suka yi da ysn dakin sannsn ya ajiye ledae hannun shi . Ya me jiki kuma?
Jiki alhamdulilhi da sauki gashi zata fara aikin za a dora daga inda aka tsaya.
Me take so kuma?
Zaqi man
Nifa inono yought nace ba zaqi ba ki barni na sha ko suger free ne
Ke kika san wani sugerr me oho miki
Ta zumburo bakinta hamma pls ka sa su bani ban san soup
Fadima!
Na'am hamma!
Bani ledar nan
Dauko masa tayi ta bashi ya dauko yought din zaunawa yayi kusa da ita ya dinga batq a baki
Fadima ta kalli amira suka kanne ido daya a tare suna murmushi kasa kasa.
Ya dan xubo mata gefen baki ya sa hanki nasa ya goge matq bakin
Inono da mama suka fita daga dakin haka ma amira da fadimatu suka bar dakin suma.
Hannun sa ta rike alamar ta koshi
Ido ya bude mata ya kuma sa mata a baki
Ta karba da kyar tana gyada masa kai alamar aa ta koshi.
Kinga bayan zama a nan ina da wasu ayukan fa ki karba kawai ki koshi ina da uzuririka da yawa dazan yi.
Hmm ta fada masa kawai tace ni na koshi nima ban ce ma ka zauna ba a nan kana iya tafiya ba rike ka nayi ba.
Kallo ya bita dashi na mamakin humaira sossea ta canja masa ko dama can haksn take garin ya mike ya zubar a kan rigarsa tsaki yayi ya shige toilet
Dama ya bar wayar sa a kan gadon
Sako ya shigo kamar karta dauks se ta dauka ta duba
*pls masdook nace ka yafe min wallahi na tuba ina son ka zan iya zama da kowa ma a ksn ka zan iya zama da iyayen ka da so called matar ka*
So called?
Ni kenan lallai ma wannan koma wace zata san cewa hamma masdook nawa ne ni kadai ba wadda ta isa shiga tsakanina da ita
Num tayi copying a brain din ta tayi sauri ta qjiye masa ta kwanta abunta
Haka ya fito ya karqci kallonta sannan ya fita.
✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨✨
*Na*
*Khairat up*
*17*
Juyowa tayi a kufule tana kumbure kumbure abunta tsaki tayi yafi a kirga ta riga tasan matakin da zata dauka kan wannan mayyar dazata ruguza mata rayuwa tun kafin ayi zaman auren ma.
Kwananta biyu a asibiti aka bata sallama taso taje kai amaryar amira amma dada ta hanata zuwa cikin yan kwanaki ta murmure tayi fes da ita ta dada cikowa
Ranar da yamma suna zaune a kan tabarma ita da fadima da ummu jamila suna hira
Ta dau wayar ta wannan number ta danna tq kirawota harda shigewa uwar daka inda ba hayaniya.
Hello!
Ba rokon ki nike son yi balle tambaya ina miki warning ne cewa ki tabbata kin rabu da mijina ki daina shiga harkar sa babu ke babu shi kina shiga min rayuwa kar ki kuskura ki kuma kiransa ko da a waya na mun gode da gaisuwar ma
Ke dakata waye mijin naki?
*Masdook*!
Ohh kece dama banzar yarinyar data yi sanadin *(a sanadin ki littafina na gaba insha Allah)*
Ke kikayi sanadin rabuwata da masdook amma ki sani sena shiga rayuwar ki ta yadda bazaki iya fita ba sena ruguza farin cikin ki ta yadda zaki daina dariya ki manta yadda ake yinta masdook nawa ne nawa ne kawai ni kadai.
Shi kenan ni ina da wani karfi guda daya kinsan me wannsn karfin nawa?
Shiru ya biyo baya ok barq ma kawai na amsa miki
Karfin Aisha humaira masdook shi ne karfina kuma matukar ina tare dashi matukar ina numfashi to da son masdook nake numfashi ko wanne dakika da second duk wani jini dake yawo jikin aisha humaira da son masdook yake diga tun bansan so ba nake son hamma masdook shekaru goma sha daya ina *dakon son sa*
A raina amma bsn bari yq kubuta min ba to ta yaya zan bari keda kika shigo rana tsaka na bari ki amshe shi a bagas?
Na fada miki ki nisanta kan ki daga mijina snatcher kawai.
Ki nemo naki mijin masdook ya mijin aisha humaira ne.
Tq kashe wayar tana masifa kawai mutane su dinga bin mazan wasu suna damun rayuwar su ni da na zaunadashi ne ma yace yana sona ai da da sauki
Kuka kuma ya zo mata ta juye hawayen ta idan abun ya cita wata ran tayi ta kuks ita kadai tq rasa wanne irin so take ma hamma masdook wanda shi ba haka take a gunsa ba.
Hannayenta ta daga sama ta kai kukan ta ga ubangijin kowa da komai dsn shi zai yaye mata shi kadai zata dogara dashi ba mutum ba ya Allah ka dora masa sona yadda ka dora min nasa
Wallahi ina son hamma masdok
*(so me wuyar sha'ani)*
*18*
Wayar ta yarda a kasa ta tarwatse a gun kan buuu ni wannan yarinyar zata karqntawa karatun rashin kunya da wulakanci lallai ta nunan ita din meson masdook ce amma nima nayi alkawri guda daya sena shiga rayuwar su sena tarwatsa su sena yi kace kaca da wannan soyayyar .
Ta zauna tana saka abunda zata aikata mata ta huta a rayuwarta taji dadi ko bata auri masdook ba seta raba ta da masdook .
****
Kowa ya watse gidan ya yo tsit cikin wasu kananan kaya ya fito se kamshin turaren sa ke tashi ta ko ina ga tsadaddan takalmi ya saka ya dauko jakar laptop nasa ya shiga dakin dada dan ya mata sallama wucewa zai yi kano.
Dada zan tafi !
Aa tun yau masdook?
Wallahi na bar aiki fa da yawa kin san aikin namu
To Allah kiyaye hanya
Amin.
Dada ina humaira?
Ina ga tana dakin ta
To bara naje mu gaisa na wuce
To to
Ya shiga dakin humaira tana bandski lokacin daya shigo seya ji dakin ya masa dan shi meson kamshi ne dakin ko banda kamshi ba abunda yake tashi kums kal dakin ba kazanta .
Tana waka ta fito daga toilet din
*yanzu ni da kai ba shamaki bari ja da baya kar mi haka*
Tsayawq cak tayi tana mamakin ganin mutum a gurin
Zata koma ya daure fuska
Ke ban san hauka mezan gani a jikin ki dazaki gudu a banza in kin koma ma zan fada miki ne zan tafi yanzu in akwai abunda yake damunki ki fada min ba sena tafi ba jarabar taki ta motsa miki bana nan kuma
Kallo ta bishi dashi kallon me kake nufi ?
Kallon wacca jaraba kuma?
Kin sa min ido kamar mayya kina kallo ina jiran ki ina da ayyuka masu muhimmanci da suka fiki fa
Ta hararesa ba abunda nike so Allah kiyaye hanya ya kiyayeka daga sharrin masharata kawai ta fada
Ya bita da kallo kawai yadda yaga jikinta me matukar daukar hankali
In ka gama kana iya fita zan sa kaya ne ban san ana tsaya min a ka ko a takure ni da kallo.
Kunya ta kama shi yayi waje da sauri abunsa.
Ta window ta leqa har ya fice daga harabar gidan gaba daya.
Zan yi kewar handsome look naka.
****
Wai ni baffa wannan yaran su yaushe zasu tare lokaci yayi fa da ya kamata masdook yace wani abun
Haka ne amma tunda banga ya motsa ba shi yasa bsn yi magana ba
Amma nags yarinyar zata fara makaranta a can buk idan lokacin yazo ba sai kawai su karata su biyu ba.
Haka ne Allah ya taimaka yasa ayi a sa'a
Amin.
Ni fa dada yau gidan amira zanje
Ni bsn hanaki ba amma ki tambayi mijin ki
Wai kice in tambsyi mijina yana ina dazan tambaye shi?
Kawai ki bani kudin mota ko na je gun baffa da abbi ya bani.
Ni ba ruwana kinsan halin masdook yana jin kin fita zai min wannan aikin nasa
To ina ruwan sa da fitata?
Ban sani ba
Wallahi dada sena fita kawai ki ban kudin mota kinsan banda kudi
Nima banda shi mara mutunci
Dada dan Allah ki ban wallahi na riga nayi niysr zuwa kuma na fada mata naga da fitar nake ba tambaye shi ba sede in tambaye ki kuma ki barni se yau.
*so ba shi ne se mutum yana son ka ba ya kasance so so yana faruwa ga kowa ko ka shirya ko baka shirya ba idan Allah ya riga ya shirys maka ba yadda zaka yi one has to be self content with what he have*
✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨✨
*na*
*khairatup*
*21-22*
Ba wani jimawa suka yi ba suka sauka a katsina gouruba road
Wayarta ta zaro ta kira num aminiyarta
Hello amira
Hello sis kina lafiya?
Wallahi alhamdulilahi ina kalau ya mijin naki da gidan ?
Wallahi komai alhamdulilahi
Kizo waje man ki bude min kofa
Kee sis ban san tsokana fa
Shi kenan bari mu koma tunda baki son ganin mu
Aa ina zuwa mayafinta ta zara tayo waje tana budewa taga sis dinta ai da gudu ta rungumeta tana ihun dadi
Wayyo Allah na yar'uwa shigo daga ciki
Hamma kamal sannu da zuwan ku naji dadi sossai yau kune a gidan
Dama ina ts zaman kadaici kai amma naji dadi
Suna xama ta tara musu abun makulashe a gaban su
Ya karfin jiki kuma?
Da sauki wallahi
To masha Allah.
Hamma sannu da zuwa kune na farkon zuwa gidana
Uhm lallai kam ina hamma yusuf din
Ya dan fita amma nasan yanzu ya kusa yana hanyar dawowa
To ai shi kenan.
Amira ta kasa zama yi wannan hada wancan ta gama hada musu abu mai dadi sannan ta zauna
Jim kadan hamma yusuf ya dawo suka zauna suka gaisa ya yi cikin daya falon da hamma kamal suk barsu a anan.
Kee sis haka kika kara fresh cikin kwana biyu kawai me hamma ya baki haka?
Hmm krdai bari kema zaki je gurin
Wallahi sis u look take away sossai kika yi kyau kamar ba ke ba hamma ya iya kiwo
Hhh kai aisha humaira
Wallahi da gaske nake miki fa to shi kenan godiya dubu.
Kin ban sha'awa sis kin yi kysu hamma na son ki kina son sa kuna soyewar ku kamar ba ku ba amma ni da aure a kaina kusan how many years wanda da me sona ne da tuni mun dan tara
Hmm aisha humaira kenan bari cewa haka wallahi yana sonki tsabar tsantsar miskilanci ne
Menene alamar so ne?
*Kulawa*
Naga kulawa a tare da ke a idan hamma masdoo.
*damuwa*
Naga damuwa a idansa lokacin da baki da lafiya.
*kishi*
Naga kishin ki zallah a tare da shi lokacin bikina.
Sossai hamma na son ki
Ki daina kare yayan ki dan Allah ni na san baya sona
Wallahi baxan yi kaffarq ba hamma yana mugun son ki kuma kema kin san da hakan nagani a idan sa
Ki daina bin zancan idanuwan nan ki daina sauraran su in ba haka ba zasu yi decieving naki a barki a ruwa.
Kinga mu canja topic banda lokacin wannan zancan yanzu.
**
Kwance yake a kan gado ya kasa katabus kawai daya kulle idanuwan sa surar matarsa yake gani
Idanuwanta ke masa yawo a idan sa
Yadda take tsiwa,murguda baki,masa rashin kunya burge shi yake yi.
Ya mike ys jingina da bangon gadon nasa ya Allah meke faruwa?
So wata zuciyar ta bashi amsa
Ya juya da kyar no bani son ta mesa zam dinga tunanin ta haka kawai
*Ni wacce ita a guna*?
Matar ka,halalin ka,masoyiyarka.
Duk duniya ba wanda zai nuna maka so kamar ta *aisha humaira*
Tana son ka mugun so tun kafin ta san ma'anar so take son ka.
Wayar shi ya dauka ya kunna dan tun safe a kashe take
Data ya kunna ya leqa watsap family grp nasu ya shiga an tutura hotunan bikin yusuf da amira
Suka gama budewa gaba daya humaira tayi kyau wani hoto ne ya dau hankalin sa sossai wanda humaira tayi ita kadai ta yi mugun kyau
Ga killar smile data yi
Shi ma besan sanda yayi murmushi ba a cikin grp din ya dau nuj ta.
Da niyar zai kirata a waya.
Wanka ya fara yi yaci ado yayi kyau ya sha turarw yadda kasan shi ne ma turaren ya dau tsadaddan takalmin sa ya saka ya dau key da wayar sa ya kulle gidan nasa.
Mota yq shige abunsa ya juya mata kai yayi gaba
_kuyi_ _hakuri_ _na shiga busy_ _ne_ _shi yasa kuke ganin sa kadan kadan amma dana samu saukin abunda nake yi zsn kara yawan sa_
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*Aisha humaira*
✨✨✨✨✨✨✨
*Na*
*Khairat up*
*23-24*
*(2017)*
Cikin nutsuwa yake tukin tamkar bashi da wata damuwa kwata kwata a tattare dashi
Hankali kwance yake tafiya yana dan murnusawa.
Cikin hour biyu da rabi ya isa inda yake shirin zuwa ya karasa layin su ya parker motar shi cikin yan dakika kadan ya parker motar ya fito abunsa.
Bangaren su ya fara isa ya samu mama kwance kan kujera tana hutawa
Salamu alaikum
Amin wa'alaikum sallam wa nake ji kamar masdook?
Mama ni ne
To amma nayi mamaki shekaran jiya fa ka tafi
Wallahi mama kawai na dan dawo ne
To sannu da hanya tashi tayi ta dauko masa ruwa me sanyi ta zuba mishi ya kurba
Kaje ksyi wanka tukuna se kazo ka ci abinci ka huta
Ai mama yau zan koma fa
Hba dai kamar ana korar ka tashi kaje kayi yadda nace maka yaushe zan bari ka koma yau tsaka da yamma sossai.
Mikewa yayi yana dan murmusawa.
Da ya gama kimtsawa ya shirya yayi.cikin gida gurin su baffa ya je suna zaune kan tabarba a tsakar gidan suna cin tuwon dawa miyar busasshiyar ku'bewa.
Ya tsuguna ya gaida su dukka suka amsa faram faram
Aa masdook sannu da hanya ka sha hanys ko
Wallahi baffa ya aiki
Alhamdulilahi!to masha Allah
Baffa dama gun ku nazo
To lafiya dai ko?
Baffa lafiys lou dama akan maganar aisha humaira ne
To bismillah
Baffa ina so cikin sati biyu daza su zo a yi kokari a yi bikin nan ta tare a can ina da bukatar ta q can.
Eh to muma munyi wannan tunanin amma se muka ce mu bari tukuna ta samu makaranta a can garin seta koma .
Baffa ,abbi duk bazai zama wahala ba a gareni da ita yafi sauki a can in ta samu ai tana garin
To shi kensn masdook zan yi wa da'ada da iyayen naku magana
To baffa Allah kara girma da arxiki
Amin amin!
**
Tsohuwa me ran karfe kin ci zamanin ki kina kuma cin na wasu!
Ta murmusa kawai.
Kin wani kashingada kin yi wani fresh me sirrin ne tsohuwa.
Unbula ta masa
Yayi murmushi yana gyara zaman sa a kasan kilishin dakin
Da'ada ya kike ya gdan ?
Lafiya lou masdook ya aikin naga shekaran jiya muka rabu har ka dawo ?
Kawai hutawa nake da yau zan koma amma mama ta hsna wai se gobe ni ku nazo gani dama
Tayi murmushin manya ta ce masdook lallai ka girma ko dai gun matar ka kazo ?
Ya sosa keyar sa yana murmushin jindadi
Kai tsohuwar nsn da fassara kike
Yoh ai abun ne yazo dani da kai zamanin mu daban bar gani na da hurhura a ka ina da sani tun farko
Uhm lallai ins matar tawa?
Ai wannan ja'irar ban gants ba tunda tace min zata shiga gari gun amira nace ta tambayeka a waya taki ban kuma ganin ta ba ko tayi fushin ne tana dakin inono ko kuma tayi gun matar ismail.
To bara na duba ta.
Dakin inono din yaje suka gaisa rimi rimi ya tambayeta matarsa itama ta fada masa.
Gida ya koma gun mama tana jan carbi a hannun ta zaunawa yayi kan kujera dan ta karasa amma iya kaduwa ta gama ya gama kaduwa .
Tana gamawa ya tsuguno a gabsnta
Mama kin san inda aisha take?
Uhm tana kastina man.
Mama mesa kika bsrta ta tafi
Da kamal na hadasu ya kamata a ce yanzu sun dawo ma ko me ya tsaida su oho?.
Mama ni ban san fita wallahi
Yau naji ikon Allah masdook me zan yi to?.
Mutum za a rike shi ne kamar marar yanci?
Mama ba hakq bane ban san fitar ta ne.
To masdook yi hakuri ba za a kuma ba nayi laifi nayi iko da matar ka na daina.
Allah huci zuciyar ki mama kiyi hakuri ba haka nake nufi ba
Ya fice waje abunsa.
✨✨✨✨✨✨✨
*25-26*
Dakin sa ya shiga ya dauko wayar sa.
Hello kamal!
Hello hamma an wuni lafiya?.
lafiya lou
Kun taho ne?
Aa hamma
Se yaushe?
Wallahi bsn sani ba
Kamar ya?
Aisha din ce taki.hanzartawa nima ita nake jira.
Bani ita a waya
Tana cikin daka amma bara na kirata sena kira ka.
Kudin ka ne?
Aa
To kirata ina jin ka.
Cikin dakin ya shiga ya mika matq wayar amsa
Me?
Ban sani ba
Karba