Showing 18001 words to 21000 words out of 30638 words

Chapter 7 - ZAMAN! PERIOD BOOK BY OUM HAIRAN .pdf

01 Jul 2025

3438

qananun kaya riga da wando blue black sai takalme cover show
brown  wasu mutane suna take Masa baya Suma duk da irin shigarsa saidai su milk din sult ce
a jikinsu da takalma baqaqe zubawa Safwan ido tayi shima su yake kallo. Daya cikin excourt din ya fita yaje ya riqo hannun Safwan ya jashi wani daki basufi 3 minutes ba
sai gashi shima ya fito da irin shigarsu mamakinta ya qaru ta zuba masa ido da maganganu a
bakinta amma batada damar furtawa.



Jan hannunta taji anyi suka nufi wani bangare ya dafa wata katanga take ta rabe biyu suka
shiga yaci gaba da janta har tsakiyar dakin babu komai a cikinsa sai wata kujera guda daya tal
ya matsa jikin kujerar ya zauna ya miqa Mata kayan hannunsa yace “ki cire wadannan na jikinki
kisa wadannan yanzu haka jirginmu yana gaf da sauka nanda awa daya weather na Egypt bata
karbi jikina ba zan iya shiga damuwa kawai mun yada zango anan ne tafiyarmu da tsayi" ilahirin
bakinta ya mutu ta kasa furta ko kalma daya mamaki ya qara cikata da tsoro daga Nigeria
yanzu cikin yan mintuna ace Egypt daga Egypt kuma nan da dan lkc sai ace Rasha ko China.
Kamar yasan tunanin da takeyi yace “Japan zamu na fito yawan zagaya duniya ne zan zagaya
qasa dari da ashiri da uku yanzu inakan qasa ta biyar Kinga kuwa da sauran aiki a gabanmu
musamman ke da na fahimci kinada qarancin juriya aiki biyu ga na tafiya ga hidimar kula da
mijinki...."

Lumshe idonta tayi lkcn daya qaraso gabanta ya sanya hannu ya fara balle bottle din rigarta tayi
saurin rungume qirjinta da hannunta ya zubawa qirjin nata ido yayi murmushi tare da Dagota da
hannunsa daya kamar wata karmami ya sanya dayan hannunsa ya cire hannunta daga qirjinta
ya dura bakinsa kan nipples dinta ta saki wata ajiyar zuciya tana ture kansa. Harshensa kawai ya dora kan nipples dinta yake karkadawa yana kallon cikin idonta gabadaya
ya saukar Mata da kasala ta sanya hannuta ta riqe kansa ya sakeyin murmushi ya cire kansa ya
nufi wani daki da ita ya shiga tare da jefata a gadon ya juyanta baya ya cire kayansa ta rintse
idonta har wani kore kore jikinsa yakeyi itakam taga masifa da bala'i. Bataji isowarsa ba sai ji tayi ya hawo samanta ya dauki hannunta ya dora a dick dinsa yaja
numfashi da qarfi yace “ohhh God Harmdan...."





Da wannan kalmar ya sake dora bakinsa akan nata ya lumshe idonsa tare da tura harshensa
cikin bakinta yana zuqo harshenta har saida ya kamoshi da nashi ya dora harshensa saman
nata yana dannawa a hankali yana tsotsar dan qaramin bakinta tare da sanya hanunsa ya fara
shafo qasanta zuwa cibiyarta mamakine ya cikashi sosai jin yanda pant dinta ya cika da ruwa
da sauri ya tura hanunsa cikin pant din yana shafa gindinta yanajin wani arnen dadi na fusgarsa
hanunsa yasa ya raba tsakanin fatar gabanta yana sosa mata gurin qanqameshi tayi tanajin
wani irin yanayi da batasan dame zata kwatantashi ba zafi² dadi² gigicewa tayi ta saki qara lkcn
da taji ya tura yatsansa cikin farjinta ta sake qanqameshi tace.




“Wayyohhh Allah na! Washhhh zafi don All...." Rufe mata baki yayi da qarfi ya budata tana kuka
tana roqonsa amma baiko kulata ba ya danna bakinsa ya tura harshensa cikin durinta ya fara
tsotsa tare da karkadawa yana cinta dashi yana tura matashi sosai yanajin wani arnen dadi
hannunsa biyu kuma sunakan zaunannun nonota dako rawa basayi yana murzasu da dukkan
hikimarsa azaba ta hadewa Harmdan biyu ga q qasanta da ya fama Mata ciwon da yaji Mata
daren jiya gata nononta da idan ya matsa takejin kamar zai cire mata rai tarasa meye yasa shi
daya ne idsn ya matsa nononta takejin zafi.





Tureshi takeyi tana shure²n qafa tana rirriqe pillow tana kuka me tsuma zuciya Amma Yarima
Hamdan yayi nisa ko jinta bayayi sai tsotse mata ruwan jikinta yakeyi yana wani irin gurnani
yana zunkuda mata harshe jin harshen nasa takeyi har wuyanta can kamar awa daya yana

tsotse tsotsensa sai taji jikinsa ya dauki wata muguwar karkarwa yakuwa yo samanta da sauri
ya buda bakinta ya ya danna mata doguwar Penis dinsa a bakinta ya turata sosai har
maqogaronta ya saki wani ihu ya danna mata kai jikinsa na rawa kawai sai taji ya zuba mata
wani ruwa me kauri a bakinta ta rinqa qoqarin miqewa tana kakarin mai ya shikuma ya sake
danne ta sun dauki kusan minti biyar a haka saida ya gama diga tsaf sannan ya zare penis
dinsa daga bakinta ya kwanta yayi mata rumfa yana sakar mata nauyinsa yana mayar da
numfashi.




Sun dade sosai a haka ya miqe ya shiga bathroom din ya tsarkake jikinsa ya fito da towel yana
goge jikinsa ya zauna yana kallonta tanata ajiyar zuciya yayi murmushi yace “Sperm din mutun
nawa kikasha a cikinki qazamai ma wadanda sukecin Mata kala² balle ni da bantaba ci ba sai
akanki sperm dina kamshin almuski yakeyi yarinya" Kayansa ya mayar ya sake sunkuyowa kanta yace “ki tashi kiyi wanka ki shirya kafin na dawo
idan kinqi kuwa to kada ki zargeni yanzun ma tausayi kika bani saboda Sarauniya tace nake
binki a hankali kedin da bambamci tsakaninmu bazaki iya daukar komai ba"
Ficewa yayi daga dakin tabishi da kallo tare da miqewa ta Isa bathroom din itama ta gyara
jikinta ta fito tasa kayan daya Bata baqar doguwar rigace sai mayafinta da glass baqi me fadi
sai takalmi baqi da baqar jaka abin mamaki harda wayarta a cikin jakar da wasu tarkacen nata
dats baro a gida.



Ita duk wani motsi na Yarimah Hamdan tsoro yake bata saboda hatsabibancinsa ya girmewa
tunaninta da labaran da take karantawa a littafai zahiri take gani tarayyar mutum da aljan tayaya
wannan rayuwa zata wanzu?
Tana tsaka da wannan tunanin taji an dagata cak ya cillata sama sosai duk ta gigice tana
ciccilla hannunta tana neman tudun dafawa taji ya cafeta yana dariyarsa me kidimata sanyi da
zaqin nuryarsa baya muya ko cikin dariya,
Ganin tayo qasa sosai yasashi cafeta ya matseta a faffadan qirjinsa ya hura Mata iska a idonta
inda ta lumshe da sauri lkcn data bude sai taga gabadaya gurin ya canza Mata tagansu tsaye
cikin wani lambu me cike da manyan bishiyoyin kayan marmari sanye take cikin wani koren
sarry shikuma cikin wata qaramar rigar alfarma ruwan qasa wacce akayiwa adon da wasu
duwatsu masu qyalqyali sai wando shima ruwan kasa irin budadden nan irin na mutanen hindu.




Qarqashin wata bishiyar zaitun suke yana kwance tana samansa fuskarta na kallon tasa ya
dago kansa a hankali suka hade bakinsu waje daya tare da lumshe ido suka bude a tare ya

dora hannunsa a qugunta ya matse sosai tare da hade mararta da tashi suka saki numfashi tare
ta jange bakinta inda shikuma ya sake matseta qirjinta na gugar nashi.
Sake janyewa tayi a hankali har tasamu nasarar miqewa tayi baya da gudu tana dariya shima
dariyar yakeyi ya miqe ya rufa mata baya suka rinqa zagaye lambun da gudunsu da sassarfa
yayi tsalle ya cafko gashinta ta zube a gurin tana haki shima sunkuyawa yayi da sauri yana
tuhumarta meye ya sameta. Allah ne ya sake bata saa ta miqe da sauri tayi baya tana masa gwalo miqewar da zaiyi ta juya
da gudu kawai sai taji tayi karo da abu taja baya da sauri tana binsa da kallo.





Safwan ne cikin kayan bayin masarautar dauke da tire me Fadi da aka jera kofunan ruwan inibi
akai guda uku, rusunawa yayi cikin sanyin jiki ya dauki cup daya ya miqa Mata hannu takai zata
karba ya girgiza Mata Kai idonsa na kawo hawaye yace.
“ _Da ace so cikin qwaqwalwa yake danai rabo dashiii,_
_Da'ace dan Adam kamarni yake danai yaqi dashiii,
_Da a aljan yazo da ayar Allah zan fada dashiii_


_Cuta marar magani so ɗa amma marrashin uba_
_Ciniki marar tabbaci riba tasa baisan ubashiba_
_Cinnaka nakan kira soo don baisan ɗan gidansu ba_
_To ashedai kinada wanda kikiso dakin sanar daniiii_
_Gashi kin wargazani kin hargitsani na bata zamaniiii_



_Eyyyyy So asoka saa sasson maso wani baqin cikin rayuwa_
_Eyyyy so asoka saa sasson maso wani baqin cikin rayuwa_

_Eyyyy nagani inaso maiya dace kamar fadi da wuriii_
_Ni zato nakeyi Inna furtashi zani samu guriii_
_Sanda dai na furta sai tacemin Amma akwai uzuriii,injirata zatai shawara gashi har ina
qaguwaaa_


_Niko ga baqin naci dana ganta saina kasa zamaa_
Inrakata don siffar fushi bata kyau ga Mai nemaaa...._


Wani kyakkyawan mari yaka daukeshi dashi daya sanya haqoransa haduwa suka datse

harshensa jini ya cika masa baki suka rintse idonsu a tare Kuma suka bude.
Ganinshi tsaye jikinsa yana tsuma fuskarsa kamar Bai taba dariyaba ya furgita Harmdan tayi
saurin matsawa gabansa tace “wlh ba laifinsa bane nice nace yayimin waqa kayiwa Allah da
arziqin Muslumci kada ka cutar dashi kabashi dama ya tafi idan hankalinka bai kwanta dashi...."
Wani duka yakai Mata da yasanya Safwan saurin janyeta ya miqe shima jikinsa na tsuma yace
“qarya take ba ita tasani ba nine naga dama nake fada Mata abinda ta dade da sani wato asirin
zuciyata idan kaso ka kasheni kamar yanda kake iqirarin kullum bazanyi danasani ba domin na
mutu akan tafarkin soyayyar abinda yake cikon farin cikina Kuma zanbarka da tabon taqamar
kai Aljanne Kuma basarake dan sarki dan sarauniya amma saboda ni ka kasa samun zuciyar
abinda kakes.........…..





_Assalamu alaikum masoyana Ina mai farin cikin sanar daku cewa zaku samu littafin ZAMAN
daga farko har qarshe free Amma idan kunyi download na telegram sannan kunyi join group
dina na OUM HAIRAN PALACE, idan bakiyi ba bakida wannan damar domin ba lallai ki sameshi
a WhatsApp ba kyauta telegram yanada sauqi sosai Kuma shima kamar WhatsApp ne simple
and easy._
_Bayan haka rashin comments zaisa mutum ya rasa kujerarsa ta zama a wannan fada
comments qwarin gwiwar marubucine yinsa kesa mu gane ana biye damu,_







*Ummuh Hairan*
[12/25/2020, 9:58 AM] Real Oum Hairan: *_ZAMAN!_*
*Period*
*_09013718241_*



*Ummuh Hairan*


https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7

*25-26*

Sake rintse idonta tayi jikinta na bari taja da baya da sauri tare da dora hannunta akanta ta
rushe da wani matsanancin kuka tana fadin “Innanillahi zai kasheshi Allah ka kawo masa dauki
wannan wacce irin masifac....
Sharara Mata mari yayi ya fuzgeta da hannunsa daya ya hadata da qirjinsa da yake wani
dokawa fat² ya nuna Safwan da hannunshi yace “tabbas kayi kuskuren fadamin wadannan
kalaman bazaka gane kayi kuskure ba sai ranar da hqrna ya ware na damqeka na fara gwada
maka qwanjina Safwan kayi kuskuren son abinda nakeso na rantse da kadaitar zati banason
abu wani yaso ko a duniyar jinnu balle kai qaramin halitta wacce taketa da murjeta yafi komai
sauqin sauqi a gurina"
Kamar qiftawar ido ya cillata cikin daki ya kulle ya nufota taja da baya da sauri ya miqa
hannunsa ya cafki maqoshinta yace “kinasonsa har yanzu ko?" Idanunta a waje yana zubar da
hawaye tace “ba laifinsa bane nice nan naja masa na roqeka kada ka cutar dashi ka bashi
damar ya fita a wannan quntatacciyar rayuwan nasan yanzu danginsa sunata nemansa




Cije lebensa yayi ya fada saman gadon ya lumshe idonsa zuciyarsa naci gaba da bugawa
yanajin yajin kalaman Safwan a qasan zuciyarsa tabbas yaron ya tarowa kansa fadan da bazai
iyaba, da wannan tunanin ya miqe ya fincikota ya mannata da jikinsa ya dora harshensa a
kunnenta ta lumshe idonta tana shan kuka tace. “Inajin tsoron kada ka illatani Yarimah kaima shaidane bazan iyawa komanka ba ka taimakeni
indai da gaskene kabarni nayi rayuwa daidai ta mutane yan uwana" dariya roqon nata yabashi
ya matseta a jikinsa yanayi Mata dariyar da tasa ranta ya qara baci yace.
“jiya naji ana nemanki a masana'antarku sunata cigiyarki tare da yabonki zakuyi shooting wani
series waishi mutum da aljan, so inaso ki kasance a ciki duk da a baya nayi alqawarin kin daina
wannan harkar amma zan barki kiyi saboda kinfi kowa rawar takawa a film din"




Dadine ya lullubeta tayiwa Allah godiya tanajin a ranta ta kusa kubuta daga wannan mugun
zaman da sukeyi.... Jinshi tayi a samanta abinda ya dawo da ita hayyacinta ya dora bakinsa
saman nata yana sauke mata wani lafiyyayen kiss ta lumshe idonta tana qoqarin janyewa a
hankali. Sakin bakinta yayi ya sanya hannunsa ya Kama qasan boobs dinta yace “kullum idan muna tare
kikan jarraba sa'arki tason hanani jin dadina Amma baki iyawa shin hakan bayasa ki saduda ki
sallamamin ba?" Batace masa komai ba kuma bata daina qoqarin tureshi ba hardai yayi nasarar
janye rigarta ya rabata da komai ya sanya hannunsa ya daga qafarta daya ya dora yatsansa a

ask dinta tare da gogawa kafin ya saitashi a ciki ya tura da qarfi,




Hakanne yasata sakin qara ta rirriqeshi tana girgiza masa kai inda shikuma ya lumshe idonsa
ya sake dannawa yaci gaba da wasa da ask dinta tare da ranqwafawa ya cafki nononta ya fara
tsotsa a hankali kamar shan baby yana wani lumshe ido yanaci gaba da qwaqularta tana
hawaye. Bawai dadine bataji aa tana samun asalin gamsuwa dashi saidai kawai shidin da bataso
batajinsa aranta sannan tana tsoron kasancewa dashi wuya yake bata ta wucce misali baya
tausayinta da dukkan qarfinsa yake cinta yana mantawa qarfin ba daya bane.
Tana wannan tunanin taji ya sanya harshensa cikin vulvo dinta yana lasa yana sauke wata
ajiyar zuciya yana tsotse Mata ruwan jikinta sarai yasan batason yake jima'i da ita inda shikuma
yake matuqar samun nagartacciyar gamsuwa idan ya kasance da ita dadin dadawa Kuma
ruwanta gardi garesa hakan yake qara dulmiyar dashi da bashi damar mantawa da komai idan
ba itaba.





Shafa gurin yake yanaci gaba da murza nipples dinta yana tura harshensa cikin tukakken
farjinta itakuma sai shure² takeyi tanayi masa magiyar ya qyaleta hakan ba qaramin qona masa
rai yakeyi ba aikuwa ya miqe ya janyota ya buda qafarta yana jan dick dinsa har tayi tsayi sosai
ta kumbura fiye da tunani da qima yayi murmushi yau saiya sata ta raina kanta bashi ba. Yana gama wannan tunanin ya saita mata ita ya goga Mata a saman belinta ta saki ajiyar zuciya
saboda wani mahaukacin dadi da taji yayi murmushi tare da kwantowa ya rufeta ruf ya sake
gwaleta sosai yaci gaba da danna Mata bura ta rirriqeshi jikinta ya dauki wata karkarwa.
Gashi ta rufe Mata baki da qirjinsa balle tayi ihu aikuwa ya rinqa cinta yana nishi ita Kuma sai
dukansa takeyi tana kuka azabar yau tafi ta kullum ba cin wasa yakeyi mata ba jin jarumarsa
takeyi a qirjinta inda shikuma yake qara haqiqancewa yana zungurarta.




Tun tana iya qoqarin qwatar kanta har qarfinta ya qare ya rinqa juyata son ransa yana gurnani
yana nishi har saida hankalinta ya gushe ta rinqa runtuma ihu yayi saurin hurawa qofar iska
take ta rufe ruf yaci gaba da gashi yana nishi da gurnanin dadi,
Tun yamma ya fara bai saurara Mata ba sai talatainin dare shima ji yayi zoben hannunsa yana
motsi alamun mahaifiyarsa nason mgn dashi.
Dagata yayi ya dauki towel ya daura a qugunsa ya nufi inda yake samun mgn da mahaifiyar
tasa ya zauna saman kujera yana goge gumi saiga hoton surarta ya bayyana tayi masa

murmushi tace “yaushe zaka gama yawon nan ka dawo gidane?" Numfashi ya sauke yace
“yanzun saboda wannan kika katsemin jin dadina?"
Zaro ido tayi tace “bansan hakan ba da banzo maka yanzu ba na matsu ka dawo gidane"
lumshe idonsa yayi yace “nakusa dawowa Amma ni kadai ita akwai wani aiki da zatay...." Saurin
katseshi tayi da cewa kada ka fara duk inda kuke ku kasance tare idan zaka taho ku taho tare
idan kuma abin yanada muhimmanci to kabita kuyi tare wannan ma ai sakarci ne Koda yake
bakasani ba ne mutane sunfimu hatsabibanci idan ka sake zasu rabaka da ita ta qarfin tsiya
sannan ga cikinka da kayi Mata cikin kwanakin nan ya zakayi sakacin ruguza mana Shirinmu na
shekaru baya"




Sosai kalaman na mahaifiyarsa suka shigeshi ya juya ya dubi harmdan yaga yanda take
kwance kamar gawa zuciyarsa ta buga da qarfi yace “ok Ina zuwa" komawa yayi ya dagata ya
shiga ds ita bayi yayi mata wanka yana hura Mata iska a kunnenta har ta dawo hayyacinta ya
zuba Mata ido itama shi take kallo, ajiyar zuciya yayi ya dagata cak ya mayar da ita ya kwantar
shima yayi wankan yazo ya tayar da sallarsa da baiyi ba itakam daqyar tayi itama ta sake
kwanciya zazzabi yana sauko mata,
Abu daya da yake bata mamaki iyar bin diddiginka da qwaqularka bazata taba ganewa Yarimah
Hamdan ba mutum bane sak saboda komansa yanayin daidai da mutane ita kadai ce take da
masaniyar haka sai makusantansu sai Safwan shima don yaso yasani ne, tanajinsa yadauki
layin da zai sadashi da ma'aikatan hotel din ya kirasu suka zo da gaggawa suka dubata sosai
suka dago suka kalleshi sukace “zazzabine me zafi yake damunta sai Kuma shigar baby"
Murmushi yayi yace “nasan da wannan bayan shi fah?" Kallonsa likitan yayi yace “ya akayi
kasan da shigar cikin sati biyu?" Dariya abin yabawa Yarimah Hamdan ya dafashi yace “tun
ranar da zanyishi nasan zaizo kada kadamu dason sanin komai kaje kawai na gde" juyawa yayi
ya shige dakin yabar likitan da sakakken baki yajima yana juya kalaman Yarimah Hamdan kafin
ya iya jan qafarsa ya fice sukayi karo da Safwan da yake qoqarin shiga suka kalli

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login