Showing 27001 words to 30000 words out of 30638 words

Chapter 10 - ZAMAN! PERIOD BOOK BY OUM HAIRAN .pdf

01 Jul 2025

3444

sanda
yakai hannu ya cafkesu ba hakanne yasata bude idonta da sauri suka fada cikin nasa lumshe
idonta tayi saboda batayi zaton hakanba yasa bakinsa ya Kama nipples dinta ya zuqa tare da
tsotsa ya sauke numfashi yaci gaba da sha




Sosai salon yake shigarta salo me ratsa kwanya da kwantar da hankali ba irin na Yarimah
Hamdan da yake neman kasheta ba, yatsansa yasa a gabanta yana wasa da belinta tayi saurin
janye Masa saboda wani zafi da taji kamar ya fama Mata Miki ta bude baki zatayi mgn.
Hanunsa yasa ya rufe mata baki jikinsa na wata irin tsima, da qyar ya samu nasarar rabata da
kayan jikinta ya shiga aika mata da salonsa masu rikita qwalwa turjewar da takeyi sai ya
zamana kamar wani sabon movement take zuwa masa dashi iyakar qoqarinta tayi donta gujewa
buqatarsa amma ina bazata iyaba yafi qarfinta dole ta sakar masa jiki yaci gaba da tsotse lungu
da saqo na jikinta ya dade yana tafiyar da ita da salonsa kafin ya ritsata.

Lkcn da yake qoqarin qarasa ladansa tayi saurin qanqameshi saboda wata azaba da take tsinta
shi kansa yayi mamakin yanda ya kasa shigarta lkc daya sosai ya rikice mata ya susuce yana
sakin wata irin ajiyar zuciya, ya dauki tsayin awa daya da wani abu kafin ya dagata shima
badan ya qoshi ba saidon ganin irin jigatar da tayi da kukan da takeyi masa, sosai Safwan yake
mamakin dadin Harmdan da Kuma dalilin kukanta yasan dai duk masifarsa bazai zarce Yarimah
Hamdan ba to meye yasa shi takeyi Masa kuka? Zama yayi tare da ruqota yace.
“Kukan nakeson sanin dalilinsa?" Sake fashewa tayi da kuka tana shigewa jikinsa tace “nayiwa
kaina alqawarin bazan qara aikata zina ba a rayuwata tabbas Allah yana jarabtata da girbar
laifin da ban aikata ba badon bayasona ba saidon ya gwada imanina Toni meye kuma zaisa
tunanina ta gushe nake biyewa shaidan Ina aikata manyan laifuka haka..."



Rufe Mata bakinta yayi da nasa yasha sosai sannan ya saki yace “nima nayi wannan alqawarin
bankuma karya ba Dad dina yazo kina baccinki me shegen nauyi naso yimasa bayanin cikinki
yaqi yarda yace nawane shine ya daura mana aure dazunnan yanzu dai ke matatace
Harmdan...." Zaro ido tayi tare da tureshi tace “kana haukane Safwan waye yace maka ana aure kan aure?"
Murmushi yayi yace “kuma kema waye yace Miki ana aure tsakanin mutum da aljan?" Shiru tayi
masa ya sake lakace mata hanci yace “yanzu wasan zai fara dole Wannan azzalumin aljanin
naki ya hqr yabarmin ke ko iya haka ai nasha wahala" Sake janyota yayi yana shafa bayanta inda yakejin dumin jikinta yana sauka a hankali ya miqe
ya shiga bathroom ya hada musu ruwan wanka yayi yaso yi Mata taqi taje tayi da kanta ta dawo
ta tarar dashi a kwance.





Sallolinta itama tayi ta kwanta saman sallaya tanajinsa ya taso ya iso ya dagata cak ya dorata a
gado yabita ya danne tayi saurin janyewa ta bude idanunta da suka kada sukayi jawur shima
itan yake kallo yace “wai meye yasa kike guduna ne?" Hawaye ta dauke a idonta tace “ciwo ne
a gurin ka barni naji sauqi tukunna don Allah" dariya abin ya bashi yace “lallai kin rainani ma kin
manta kalamanki cewa fah kikayi ban iyashan nono ba balle cin mace Kinga kuwa nida nake
koyo ai bazan dameki ba kiyi baccinki kawai kibarni na more nima"
Cije lebe tayi tanajinsa ya rinqa yawo da hannunsa a jikinta ta ko Ina yafi awa biyu yanashan
nononta wanda takejin kamar yana zuqar ranta mararta ta daure tamau daqyar ta tureshi ta dira
a gadon ta riqe cikinta ta saki kuka shima ya sauka da murdaddiyar abarsa ya janyota ya juyata
ya fara tura Mata tana ciccijewa daqyar ya saita kansa saboda mammatsewar da takeyi ya
rinqa buga Mata aiki wannan dare ta ciyu sosai a gurinsa bawai cinne ya zame Mata baqo ba
aa ciwon da cikinta yakeyi ne yasa takejin azabar sosai tana samu ya qyaleta ta fada bandaki ta

zauna tana mayar da numfashi.




_Littafinnan na kudine kada ki karanta baki biya ba 200 ne idan kina buqata tuntubeni ta
wannan number 09013718241_




*_Ummuh Hairan_*
[1/17, 7:13 AM] Real Oum Hairan: *_35-36_*





Ta Jima zaune cikin bathroom din riqe da cikinta yanayi Mata want azabar ciwo data kasa
fahimtar inda ya dosa sosai take matagugu take nishin azaba inda Safwan dake cikin dakin yaji
Shiru din nata yayi yawa ya shigo bathroom din da sauri ya riqota ji yayi anyi jifa dashi gefe yaje
ya daki garu take ya fadi qasa Tim kamar buhun gero. Da qarfin hali kawai ya miqe bude idon da zaiyi sai ganin Yarima Hamdan yayi akansa yana
huci sake sanya qafa yayi yayi ball da Safwan qofar ta bude ya watsoshi waje yaci gaba da
jijjigashi yana tamoli dashi gabadaya ya fitar dashi daga kamanninsa inda a qarshe ya daukeshi
cak ya buqe window ya sakeshi qasa ya tafi luuuuu yana ihun neman dauki yana fadawa qasan
benen ya sume inda mutane sukayo kansa wasu Kuma sukayi saman da gudun masifa suka
shiga dakin gadai jini nan danye shakaf a ko'ina na dakin Amma Babu Motsin mutane duk
iyakar dubawarsu basuga kowa ba.




Lamarin daya daurewa mutane Kai suka fara sulalewa suna ficewa, shikam Yarima Hamdan
yana gamawa da Safwan tunaninsa ya mutu ya dawo ya dauke Harmdan ya keta bangon ya
fice daga hotel din da ita Kai tsaye wani jeji ya nufa da ita sunyi tafiya tafi ta awanni uku a cikin
dajin kafin ya Isa ga wani tsibiri ya keta bangon dutsen kamar walqiya bangon ya dare suka
shiga.
Ashe nandin ma wata katafariyar fada ce anan yakaita ya jefata a gadon ya fara danna cikinta
da har yanzu yake Mata ciwo kallonta yayi da idanunsa da suka kada sukayi jawur yace “kinci
amanata saboda bananan kin gaurayamin jini da jinin wani tabbas kinyi kuskuren da zaki qare
rayuwarki anan cikin uquba Harmdan na gargadeki kikaqi jin kashedi na to jikinki zai gane cewa
baa sabawa umarni na.

Ficewa yayi ya dawo hannunsa dauke da wani qoqo ya dagota ya kafa Mata a bakinta nono ne
a ciki dai wani garin magani me daci daqyar takesha Amma yaqi sakin kanta Saida yaga Tasha
yafi rabi sannan ya saurara Mata ya sake fita ya jima sosai ya dawo wuyansa sabe da
matacciyar gada da alamun harbota yayi tsayawa yayi akanta yana kallonta yana murmushi shi
kadai yasan abinda yake qissimawa.
Sake fita yayi ya gyara naman ya gasashi ya sako a wani tire ya hado da tattacen ruwan yayan
itatuwa ya sake shigowa dakin ajiye wa yayi ya tasota har yanzu bata hayyacinta maganin daya
Bata ya sake canza Mata move, janyota yayi jikinsa ya rinqa bata naman tanaci yana Kora Mata
da ruwan tattacen fruit din taci da kirki sannan ya qyaleta ya sake kwantar da ita sosai cikin ya
daina ciwo saidai rashin hayyaci fita yayi da naman ya dawo ya cire kayansa yayi girgiza take
siffarsa ta canza daga ta larabawa ya koma tsohon bature kallon kansa yayi yayi murmushi ya
shafi bangon ya sake ficewa.
Sai tsakiyar dare ta dawo hayyacinta ta miqe tana salati tare da waige waige tana neman
Safwan fitowa tayi tsakiyar fadar sai tayi turus*_35-36_*





Ta Jima zaune cikin bathroom din riqe da cikinta yanayi Mata want azabar ciwo data kasa
fahimtar inda ya dosa sosai take matagugu take nishin azaba inda Safwan dake cikin dakin yaji
Shiru din nata yayi yawa ya shigo bathroom din da sauri ya riqota ji yayi anyi jifa dashi gefe yaje
ya daki garu take ya fadi qasa Tim kamar buhun gero. Da qarfin hali kawai ya miqe bude idon da zaiyi sai ganin Yarima Hamdan yayi akansa yana
huci sake sanya qafa yayi yayi ball da Safwan qofar ta bude ya watsoshi waje yaci gaba da
jijjigashi yana tamoli dashi gabadaya ya fitar dashi daga kamanninsa inda a qarshe ya daukeshi
cak ya buqe window ya sakeshi qasa ya tafi luuuuu yana ihun neman dauki yana fadawa qasan
benen ya sume inda mutane sukayo kansa wasu Kuma sukayi saman da gudun masifa suka
shiga dakin gadai jini nan danye shakaf a ko'ina na dakin Amma Babu Motsin mutane duk
iyakar dubawarsu basuga kowa ba.




Lamarin daya daurewa mutane Kai suka fara sulalewa suna ficewa, shikam Yarima Hamdan
yana gamawa da Safwan tunaninsa ya mutu ya dawo ya dauke Harmdan ya keta bangon ya
fice daga hotel din da ita Kai tsaye wani jeji ya nufa da ita sunyi tafiya tafi ta awanni uku a cikin
dajin kafin ya Isa ga wani tsibiri ya keta bangon dutsen kamar walqiya bangon ya dare suka
shiga.
Ashe nandin ma wata katafariyar fada ce anan yakaita ya jefata a gadon ya fara danna cikinta

da har yanzu yake Mata ciwo kallonta yayi da idanunsa da suka kada sukayi jawur yace “kinci
amanata saboda bananan kin gaurayamin jini da jinin wani tabbas kinyi kuskuren da zaki qare
rayuwarki anan cikin uquba Harmdan na gargadeki kikaqi jin kashedi na to jikinki zai gane cewa
baa sabawa umarni na.


Ficewa yayi ya dawo hannunsa dauke da wani qoqo ya dagota ya kafa Mata a bakinta nono ne
a ciki dai wani garin magani me daci daqyar takesha Amma yaqi sakin kanta Saida yaga Tasha
yafi rabi sannan ya saurara Mata ya sake fita ya jima sosai ya dawo wuyansa sabe da
matacciyar gada da alamun harbota yayi tsayawa yayi akanta yana kallonta yana murmushi shi
kadai yasan abinda yake qissimawa.
Sake fita yayi ya gyara naman ya gasashi ya sako a wani tire ya hado da tattacen ruwan yayan
itatuwa ya sake shigowa dakin ajiye wa yayi ya tasota har yanzu bata hayyacinta maganin daya
Bata ya sake canza Mata move, janyota yayi jikinsa ya rinqa bata naman tanaci yana Kora Mata
da ruwan tattacen fruit din taci da kirki sannan ya qyaleta ya sake kwantar da ita sosai cikin ya
daina ciwo saidai rashin hayyaci fita yayi da naman ya dawo ya cire kayansa yayi girgiza take
siffarsa ta canza daga ta larabawa ya koma tsohon bature kallon kansa yayi yayi murmushi ya
shafi bangon ya sake ficewa.
Sai tsakiyar dare ta dawo hayyacinta ta miqe tana salati tare da waige waige tana neman
Safwan fitowa tayi tsakiyar fadar sai tayi turus mamaki ya cikata da tsoro to inane nan din
kenan? Bata ida wannan tunani ba taji wata qara tare da wata doguwar walqiya hakan yasata
durqushewa tana tsumar jiki ta dauki kusan 30 minutes sannan ta daina jin rugugin ta tashi ta
koma ciki cikin dimuwa da tashin hankali yanzu Ina Safwan waye ya kawota wannan daji cikin
wannan tsauni da bazata iya fitar da kanta ba.




Kuka ta saka itakam tana ganin tasku a rayuwarta duk saboda son zuciyar da ba ita ta aikata ba
tananan zaune har dare ya raba taji wata iska ta taso me qarfin gaske tsoronta ya nunku ta
qudundune a bargo tansta rawar jiki bataji ba saiji tayi an janye bargo ta zabura da sauri kawai
sai taga haske ya gauraye dakin numfashi taja me qarfi tace “Hamdan Ina mijin...." Bata qarasa
ba yasa hannu ya rufe Mata baki yace “bakida miji bayanni ki daina hada kanki da wani" zama
yayi a gefenta ya kamata ya hadeta da jikinsa yace “kin bawa yaron nan dama ya wahalarmin
da dana da yake cikinki yanzu meye toshiyar bakin da Zaki bani idan kuma kinsa turjiya na
kasheshi ki huta na huta saimu rayu babu wata bsrazana?"



Kasa cewa dashi komai tayi daidai lkcn suka rinqa jin wani irin huci yana matsosu Hamdan ya
miqe da sauri yau yasan kashinsa ya bushe kawai sai yayi girgiza ya bace inda ita Kuma wasu
manyan daksrun aljanu sukazo suka dauketa sukayi sama da ita.

Tare da hura mata wata iska wadda ta qara gusae Mata da hankali Basu zame ko inaba sai
gurin Wanda ya aikosu suka ajiye Harmdan sukayi gaisuwa suka fice
[1/24, 10:34 AM] Real Oum Hairan: *_37-38_*




Kallonta Alh Barau yayi cike da mamaki yace “itace wlh itace Allah gafarta" murmushi malamin
yayi yace “tana tare da manyan aljanu wani tashin hankalin itadin tana da digon jininsu a jikinta
Koda yake bazai gagara ba dole ne su haqura subarwa Safwan ita domin kuwa shine ya dace
da ita Kuma cikin jikinta da gaske ba nashi bane na aljanin daya saceta ne wannan maganin da
aka shaqa Mata zai hargitsa ta ya dawo da ita hayyacinta data dawo nutsuwarta zata nemi
mijinta"
Addu'o'i ya rinqayi Mata tare da kiran kakan Hamdan ya qurfana gabansa yace “kace da yarka
ta gargadi danta ya qyale yarinyar nan ta rayu cikin salama idan yaqi to zamusa manyan
sarakuna su batar dashi munyi Masa iyaka da matar wani" Jinjina Kai yayi ya juya ya fice
malamin ya dubi Alh Barau yace “kayi tafiyarka zaa shigar da ita gda ayi Mata magani nan da
kwana uku ku dawo ku dauketa hakanan akaci gaba da kula da lfyrta ba ita ta farka ba sai a
rana ta ukun da asuba tana tashi tayi salati ta fara waige waige.



Numfashi Mal na Allah yayi ta juyo da sauri ta sauke idonta akansa shima ita take kallo yace
“barka da dawowa duniyar mutane" idanta na kansa tace “ina mijina waye Kai" murmushi yayi
yace “mijinki yananan ni me magani ne Ina fatan kin warke"
Shiru tayi tana kallonsa ya dauki waya ya Kira Alh Barau suka gais a ya sanar dashi mara lfyrsu
ta sukayi murna sosai sannan ya qara neman alfarmar zata zauna anan kafin komai ya daidaita
kasancewa mahaifiyar Safwan ta hau tsini ta cake akan Babu yanda zaayi danta ya zauna da
karuwa bayan ta gama lalata matashi sannan ta zauna da ita matsayin suruka ita bazata iyaba
duk yanda Alh Barau yaso fahimtar da ita jihadi zasuyi su ceto yarinyar daga sake fadawa
hallaka abin ya fàskara dole sai qyaleta yayi yaci gaba da shiryawa dannasa inda zai zauna da
iyalinsa suji dadin rayuwarsu salin alin.
Haukan nata yaga yayi yawa dole ya shirya ya tafi garinsu ya sanar da manyanta abinda yake
faruwa mahaifinta wato kakan Safwan yayo tattaki yazo ya tausheta tare da nuna Mata fa'idar
hakan dole hakanan ta hqr tayi musu fatan alkhairi sati biyu Harmdan tayi a gdan malamin yana
kula da ita sosai tare da yimata nasihohi masu ratsa jiki da suka sanya jikinta yin sanyi zuwa
yanzu duk wani rudu da qyale²n duniya sun fita a ranta tayi murna sosai da Mal na Allah yake
fada Mata ai sun zubar da cikin jikinta sannan sunyi Mata katanga da duk wani aljani da
yakeson shiga rayuwarta ranar da ta cika sati biyu ne Rukky ta kawo Mata ziyara saboda suna
chart sosai sunyi murnar ganin juna sosai suka rungume juna suna kukan murna Rukky tace.

“Na shiga dimuwa da tashin hankalin rashinki Harmdan Babu inda ban duba ba kuma bansa an
dubamin ba Amma Babu wani lbr sau uku Ina zuwa su Safwan a qarshe babarsa tace shima ta
dauki sama da shekara guda Bata gansa ba ance ganin qarshe tare akayi muku ya daukeki wai
zai komar dake KD, daganan sai nayi tunanin zuwa gurin Mahmood Ina zuwa naga gidan a
kulle na tambayi me gadin gdan yake cemin ai shi kansa baisan meye ya faru ba yasan dai
ogansa shi kadai ya shiga gda daren da abun zai faru da safe ya saba tashinsa da asuba yaje
tashinsa kawai yaji ya lancaba qafarsa a cikin wani abu a parlour ya kunna fitila kawai sai yaga
ruwa aqasan kamar amai yana daga kansa yaga megidan nasa a ratayi jikin panka shine ya fita
ya nemo dauki aka kawo masa suka Kira jami'an tsaro aka sauko dashi akayi bincike aka gano
shine ya rataye kansa aka rinqa Allah wadarai dashi a qasar Nan"
Kuka Harmdan takeyi sosai tana shassheqa tace “bashine ya kashe kansa ba wlh Hamdan ne
ya kasheshi...." Saurin rufe Mata baki tayi tace “to kiyi Shiru don kuwa ya kashe mutane da
yawa shima Honorable ya karci qasa a dakin hotel tare da wata karuwa yaje ya kasheshi itama
karuwar ya kasheta sannan ya kashe Xeecup itama a qasan gadar tamburawa aka tsinci
gawarta ta dige ta zagwanye a cikin tabo ke in taqaice Miki baa ganeta ba saita hanyar
takardun dake cikin Jakarta national ID card da master card dinta sannan shima producer irin
mutuwar Mahmood yayi ke duk wani mutum da nasan ya taba mu'amala dake babushi a
duniyar nan ciki harda Safwan bawan Allah da kika lalatashi kika jawa iyayensa asara"




Kuka ta Kuma rushewa dashi tana cewa “aa Bai mutuba yadai so kasheshi haqansa bai cimma
ruwa ba daga bene hawa na biyu ya jefoshi akace saboda kawai baban Safwan ya shige gaba
an daura mana aure shima Kuma a qoqarin nemawa kansa mafita ne inada cikin Hamdan a
jikina Safwan ya sanar dashi amma yaqi yarda wannan dalilin yasa ya shige gaba wajen daura
mana aure sabida haka ya jefoshi daga bene amma cikin hikimar Ubangiji karaya daya yasamu
yanzu haka bansan inda yake ba Amma Mal na Allah yace very soon zai dawo
[1/31, 4:53 PM] Real Oum Hairan: ️ *_Zaman!_*️
*_Period_*



*_39-40_*




Ajiyar zuciya sukayi tare daidai lkcn da sukaji anyi sallama hamdan ta miqe da sauri tayo waje
suka zubawa juna ido cike da shauqin qauna da tausayin juna tana share hawaye saboda ganin
hannunsa daya karye shima itan yake kallo zuciyarsa yanajin wani sanyi yana kwarara na ganin
masoyiyar tasa cikin aminci nufosa tayi da gudu ta fada jikinsa suka rungume juna suna

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login