Showing 9001 words to 12000 words out of 59456 words

Chapter 4 - YAR LESBIAN CE COMPLETE DOCUMENT BOOK.txt

kinsan me wannan Hadisi yake nufi, wannan hadisin yana Gaya mana cewa Aure Shine kwanciyar Hankali kuma Aure Shi ke Samar da natsuwa. Ke Wlh duk Matar dakiga ko mijin dakikaga Suna korafe korafe Kan Cewa basu Samun natsuwa game da iyalansu Toh ki tabbata Soyayar da Suka Kullah Kamin Suyi Aure ba Soyayyar Gaskiya bace, idanma Ansamu wanda Suka kulla Soyayar Gaskiya din Toh tabbas Basu San Yaya Ake Sarrafa taba, Soyayya ba'Ita ke Haifar da natsuwa gidan Aure ba Sarrafa Soyayyar Shine Ke Haifar da natsuwa. Misali Atambayeki me kika fi So Arayuwanki Saikice Waina, Sai Akawo miki Waina har kashi biyu, dole wacce kikaci Kikaji tafi dadi ita Zaki yaba, Sanan Kuma idan kika gama Zakiso Kiji wacece ta Sarrafa wannan wainar. Toh Haka Abun yake idan Ma'aurata Suka iya Sarrafa Soyayya Zaman takewar Aurensu Zata daure Sosai. Kuma duk mace Ko Namiji da baya Samar ma dayanshi natsuwa Shine Zakiga Aure yana tabarbarewa. Bafa natsuwa ta kwanciyar Auratayya kadai ba natsuwa Zamn auren Gaba daya nake nufi. Manzon Allah S A W yace. Idan kuka Samu NamijI mai Addini da kakkyawar dabi'a Toh ku'aurar mishi da yar'uku ANNABIN ALLAH FA Akace, wanda duk wanda yabishi yashiga Aljannah, Haka kuma duk wanda ya kaucemai Wlh Saiya Koka. feenat kinga Addi da dabi'a mai Kyau Sone manyan Abu da Suke da Muhimanci game da Aure, Allah S.W.T yana cewa da Za'a kawo mahaifiyarka San'nan Akawo mazon Allah S A W Ace kazaba Allah yace Zaka Zaba Annabi ne. Yakamata ki fahimtar da daddy yagane Aure Shine darajar diya mace, ke kojiya Saida muka kara magana da Abba yace indai inada muradin Aure tare da tsayayen Saurayi namishi magana, feenat Kinsan mazan yanzu dole Sai Kana bincike Akansu Sosai. Kingani Anbani Zabi ballatana Ke dana fuskanci Sha'Awa gareki mai karfi, ina lura dake Sometimes Idan Muna Kallo ko Wani fira yanda kikeyi, Amma mucigaba da Addu'a Allah ze kawo mana Mafita. Feenat da tunda Leemah take magana ta mayar da Hanklinta duka Kanta tace besty kedin ta dabance wlh Shiyasa banida Abokin Shawara wanda ya huce ke, Allah yabarmu tare. Haruna dake driven duk yanajinsu yaran sun burgeshi kuma yadau Alkawarin idan yadawo Saiya ma Alhji magana gameda ya Aurar da feenah. AHAKA Suka karasa Abuja Cikin Makekeyar makaranta da Akayita domin mata Zallah. Sunyi komai cikin Lokacin Kankani hostile Suka nufa Ana ganinsu Aka duba sunansu kowacce Aka bata key din dakinta domin dama Anmusu komai kamin Su karaso, key daya Suka amsa Suka dire a wani makeken daki da gado ne kato a tsakiyarshi Sai wardrobe dake gefe, dauke Dakin yake da toilet dakin dai daidai irin yanda Su feenah kesonshi. Wanka duka Sukayi Sannan Sukay Searching Unguwar domin nemo wajen Abinci dadai wasu Abubuwan.


After 2 months


Su feenah Ankara Wayewa Suna kokari Wajen karatunsu domin yanzu gabaki daya makarantar Nan Ansan da Zaman NAFISA .U. IBRAHIM (feenah) da HALIMA .A. MUHD ( leemah) kowani Malami yana Alfahiri da Su da irin kokarinsu, Sun Samu wani malami wanda Suka ware lokaci yake koyardasu bangaren Islamiyya. Wanka kuwa babu wanda Ze nunamusu bare Uwa uba Kyau da tsafta, Komai Nasu Abun birgewane, gashi basa kula kowace Mace komunji dakanta, Lokaci Zuwa lokaci Kowacce Ana Zuwa mata daga gidansu. Shakuwa mai karfi takara Shiga tsakanin kawayen Nan biyu, matsalar dasuke Samu dayace yawan Sha'awa da feenat takeyi. Akwai wani Zuwa da Su daddy Sukayi Feenat tacire kunya Ta sanar dasu Mumy Amata Aure Amma Sukace Zancen Banza tafara karatu tayaya Zata yanke, data fahimtar da mumy Abinda ke damunta Cewa tayi Tarinka Azumi da Karatun qur'an Sannan duk lokacin da taji Tarinka Shan lepton da lemon tsami. Ahaka Rayuwa taci gabanmusu, Idan Leemah tace Zata gayama Mamy domin taje ta Samu mumy sai Feenat tace bataso Kunyar Mamy takeji haka Leemah ta hakura ta Rabu da Ita. Kowacce Tana Waya da brother dinta dake Kasar waje, duk Sanda Feenat ke waya da yaya Nazir saita bashi labarin Leemah, Shimakam yaya Nazir yaji Son ganin yarinyar, itakuwa Leemat da tafara ba Yayanta labari bayama Saurarenta Yake kashe wayar. Yauma kamar kullum Sunje wani Restaurant dake cikin garin Abuja Sunacin Abinci, Wasu yanmata Suka hango Su biyu Suna nufosu Suna karasowa dayar tayimusu Sallama. Amsawa Sukayi yayin Yayin Leemah tayi musu izini Su Zauna. Zama Sukayi dayar tafara magana Ni Sunana KAUSAR HAFIZ Wannan kuma ta nuna wata dake bata Rai Kamar bataso Zuwa wajen nasuba Sunanta KHADIJA AMINU. Leemah tace "Nice" yayin da itama ta gabatar musu dakanta da feenah. Kausar ce wow Ai na lura kuna Son junanku da Alama kundade tare domin tare nafara ganinku a Skul, Room dinmu Shibe No. 12 na yaba da Hankalinku Naga Ana kuyardaku Islam Shine Nida kawta mukeson Muyi joning dinku, da Sauri Khady tace kikeso kiyi dai Murmushi kausar tayi tace O.k. nakeson Nayi, feenah tace badamuwa mun Amince Amma Tunda ke kadai kikeso pls ke kadai muke bukata. Da Sauri Khady taja tsaki tabar wajen. ba Damuwa Ngd da karbata da kukayi Zanso nazo nakara muku gdy wajenku. Pls idan Zakizo kada kikawomana waccen Banzar dan Zan'iya marinta Leemah ta fada tana kara tamke face, Sannan Room dinmu 14 no ne, Sai kinzo dahaka Leemah taja hannun Feenah Sukabar wajen.


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
By
Nadeeya Muhammad Ahmad




Whatsapp +2347010902548
Web http://arewapost.tk


In dedicated to
Xaynab Ummu mahbub


This page for you "Kawar Kawa" Real teemah (Ummu Anut) love you πŸ’– feenah nd Leemah namiko gaisuwa.


Page......8
Zaune Suke Suna fira Suna dariya daka gansu dama Kasan cikin farin Ciki Suke. Noking din kofar da Akeyi Shi yadawo dasu daga firar tasu. Open d door leemah. pls feenah open it. ni batashi Zanyiba dan naji dadin kwanciyar nan. Noking Aka kara akaro na biyu, tashi Leemah tayi ta nufi kofar Dan tasan ko kwana Za'ayi Ana buga kofar Kawarta ba budewa Zatai ba. ganin wacce Suka hadu da ita jiyane yasa ta Murmushi tace Come in. Shigowa tayi tasamu waje ta Zauna, tashi feenah tayi lokaci daya Kuma tana mata Sannu. Yawwa Kausar ta amsa yayin da takara gabatar musu dakanta. Tace ni A Zariya Nake da Zama takara dacewa nazone ku nuna mun books din da kuke Amfadi dasu na Islamic. Idan bazaku damu ba kuma zanrinka Joining dinku muna Zuwa tare wajen Malamin. Ok Leemah tafada yayin data kwaso littafan gaba daya. Tace Mukuma muna Kaduna ne. Kausar nace "Wow" Sannan tafara duba takaddun. Oh dama wa'innan kukeyi Ashe? Su mukeyi feenah ta fada atakaice, Leemah kuma cewa tayi kinga Wanda ke bamu wuya nan ta nuna NAHAWU. Lallai ni gaba daya litattafan nan na haddacesu, atare Suka Zaro ido Sukace "Me kikace" eh na haddace su duka Kausar ta maimaita yayin da tarinka Zakalo wasu wuraren tana karanto musu. Kungani ko? Kawai yanzu Zan kara binku domin nakara tilawa. Take feenah taji Son Kausar ya Shigeta, yayin da leemah ta fada Afili, Wlh kinburgeni Kausar daga gani gidanku Sun baki tarbiyya Kuma Sun tsaya miki wajen neman Ilimin Addini. Feenah tace Gaskiya Kam. Kausar cewa tayi Hakane Amma kuma Abu daya ya gagare iyayen nawa ba. Yayin da ta tashi tana kokarin tafiya. Dan Allah ko zaki rinka zuwa muna koyan darasi Awajenki? Me Zai hana Feenah indai kunason Hakan. Leemah tace munaso. ba damuwa zan rinka Zuwa Sai Anjumanku, Toh mungode.


Feenah Gaskiya yarinyar ta burgeni Sosai, iyayenta Sun tsaya mata, Ashe Shiyasa tun farko yarinyar ta kwanta mana Arai, mukai Saurin Accepting dita as we frind. Eh gaskiya kam nima ta burgeni Amma komiye yasa take qawance da wannan Kawar tata Oho. Wlh nima bata Kwanta mun ba feenah Yarinyar kalar yan iska ce Sam bata dace da Rayuwar kausar ba. Allah ya kyauta bamusan me ya hadasu qawance ba koma yar'uwar tace Kinga be Kamata mushiga tsakaninsu ba. Hakane feenah Leemah ta fada yayin da Take kokarin dauko wayar ta dake Ringing cikin Handbag dinta. brother ke kirana Feenah. tabe Baki feenah tayi Azuciyarta tace Wanan brother din nata da ko Sunanshi ban saniba, daga gani yacika miskilanci daga yanayin yanda yake firar da Sister dinshi kamar wani yasa Shi ya kiranta, ni mema yashafi ni tunda bani yake mawaba Hasalima ban taba ganinshiba. Take ta chanza Tunani dan bataga Amfanin wanda takeyi yanzuba.


khady Wlh Sun hadu ko ta'Ina wa'inan babys din nisunma kara burgeni Sosai fiye da Ranar da nafara ganinsu A School din Nan, nayi mamakin dasuka saurin karbata A matsayin kawarsu, Amma ba Abun mamaki bane Ilimi na yajamun, ni wlh nakara Alfahari da Karatun Addini din nan nawa. Kefa daga gani khdy kinsan yaran manyan mutane ne, domin daga fatar jikinsuma ya isa kigane, Dan ma dayar naga batacika son yawan magana ba. Dan Allah Kausar dakata kin isheni Wlh, naga dai koma menene nice nasakaki A hanya, kuma kinfi kowa Sanin bana Son Ana Yaba wasu Agabana, Amma ba laifinki bane Son da nake miki Shi yajawo Hakan. Kausar taja wani Uban tsaki mtswww Toh Hanyar Arziki kika daurani kokuma Hanyar Halaka? kinfi kowa Sanin Abun da muke Aikatawa babban Zunubi ne, Atunaninki Zan tunkari Su Feenah da maganar nan ne? Abun Arziki dashi Ake tunkarar mutananin Arziki, bazan taba nuna musu Inada Hali irin Wannan ba. Yanayin tarbiyarsu ma ba irin taki bace da Alkairin nakeson friendships dasu bada mummunan Abu ba. Yakamata kigane......Haba Kausar miye na tada Hankli haka nazata da irin Harkar Kike nemansu Shiyasa nake kishi,Amma yanzu Na fahimceki, Dan Allah kada Hakan ya taba Kawancenmu. Me yajawo Hakan. kawaii khady dama kece kika fahimcini ba daidaiba. Ai yanzu Na Gane Kausar tashi Kije ki Shirya. Tashi Kausar tayi. Khady ta girgiza kanta Cikin Ranta tasha Alwashin Saita tona Asirin Abunda takeyi da Kausar A gaban qakawayen nata domin ta Hakane Zasu Rabu da Ita cikin Sauki.


AFTER TWO WEEKS
Su feenah Ankara Wayewa malmansu Kullum kara Alfahari Suke dasu Sabida kokarinsu da Hazakarsu, bangaren Addinima ba baya ba Suna matukar maida Hankali, yayin da qawarsu Kausar ke kara fahimtar dasu Abun da basu ganeba. Hakan yaqara ma qawancensu karfi Sosai yanzu duk inda Suke tare Suke Su Ukun Nan wajen cin Abinci, da dai Sauransu. Yanzu har lectures tare Suke Shiga. Hakan ba karamin kara bata Ran khady yakeba, Ayaune kuma tasha Alwashin Saita tona ma Kausar Asiri wajen su feenah. Kausar wai Ina Zakijene haka? Wajen Su Leemah Zani yau Sunce fira Zamuyi, kai Aiko baza'a barni Abaya ba, nima yau Zuwa Zanyi. Sakin baki 😨Kausar tayi tana kallon khady So take ta gano Wani Abu a idonta Amma ta kasa. Kikai Shiru ko bakison najene Kausar? Ah wace ni nicema maison Kije, domin kisauke Girman kan dake kanki, dan duk yanda kikeji da kanki Sun fiki. Yatsina fuska khady tayi tace Naji muje Ga 7up Nan kisha nazuba miki. bani nasha kadan dan naji Sanyinta yayi yawa.


........tashi ki bude kofa feenah inaganin Kausar ce. Tashi feenah tayi tanufi kofa tana budewa ta gimtse face tace yau kuma wakika jawo mana Kausar. bani waje kedai khady ce tace tana Son Zuwa yau. Tabe baki feenah tayi tashiga Suka biyo bayanta. A'uzubillah keda waye Haka kuma yau Kausar? Khady jitayi kamar ta juya tafita Amma Ina taci Alwashin yau Saitayi Abunda tasaka kanta.. .. Murmushin karfin Halin ta kakalo tace Nice nazone muyi firar tare.. kokuma kinzo gulma ba Leemat tafada Aranta. Fira Suke Sosai feenah, leemah, da kausar. Khady gajiya tayi gakuma wani takaici da takeji Aranta, yawwa Leemah ga wani American film kisaka mana ance yanada kyau pls. Wow inason American films Leemah tafada tana kokarin Sakawa. Kausar Aranta tace Anya ba wani Abun khady ke kokarin Shiryawaba, kai noo Zato Zunubi ne koda ya kasance gaskiya. Kallo Suke Sosai Leemah tace Kausar wannan tana kama dake Sosai. Shirun da tajine yasa ta waigawa, ganin idon Kausar tayi yayi jaaa gashi ta Susuce kamar me bukatar wani Abu. Subhanallh Kausar bakida lfy ne? Atare Feenah da khady Suka juyo dama khady tun dazun take Satar kallon Kausar, Kaina kedan ciwo tafada jikinta na Rawa, kallon T.v. tayi daidai inda wasu turawa biyu Mace danamiji ke Soyewarsu bako kunya, take hankalin Kausar yakara tashi nishi take Sama Sam tana cije lisp dinta. Juyawa feenah tayi ta kalli t.v. din Abunda taganine yasata Saurin rintse ido. dubanta ta dawo dashi wajen su Leemah. Khadija ce ta matso kusa da Kausar tace Sannu Kausar kamar feelings Kike, jawota Kausar tayi da karfi lokaci guda tafara tsotsar bakinta kamar ta cire mata. Zaro ido Leemah tayi tace Uzubillah dama Kausar YAR LESBIAN CE? Juyawa tayi da niyyar yima Feenah magana taga ta kankame jikinta waje daya tana fitar da numfashi Sama Sama, take tausayin Kawar tata yakamata Dan tasan Sha'awar tace ta tashi. Leemah magana takema Su Kausar subari Amma ina basuma San tanayiba. Juyawa tayi ta kashe TV din tahaye kan bed tajuya baya don idan tacigaba da kallon su Kausar zasu cutar da itane. Feenah fellow tajawo ta kankamishi Sosai domin Ita kadai tasan meke damunta. Sukam manyan Matan Akalla Sundau minti40 Suna Abu daya. Suna gamawa Khady tafita tayi Room dinsu. Kausar kuwa Anan bacci yayi gaba da ita.


Karfi 4 na dare Kausar tafarka ganin a inda take yasa ta tuno Abunda yafaru jiya, gabatane yafadi Rasss , Shikenan yaune Rabuwana dasu Leemah na karshe, Anya Zargin danakema Khady ba gaskiya bane kuwa? Komadai Menene nice nafara jawota Dan haka nice mai Laifi. Tashi tayi da Ker tashiga toilet dinsu feenah tayi wanka ta dauro Alwala. Nafila tayi Sannan tayi addu'Oeh ta Shafa. Tuno a yanayin da taga feenah jiya tayi Allah Sarki Maybe Sha'awa Take. Najamata. Kiran Sallahn Asuba ne yatashi feenah daga baccin wahalar datayi jiya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login