Showing 3001 words to 6000 words out of 41234 words
xuwa gidan nake nema,dan inaso naga nusaeba(nasan wata sai tace na fadi gsk๐คฃ).
Ganin ya sadiq danayi da abokinsa yasa nayi sauri na shige gidan duk a zatona bai ganni ba.
Nusaeba na tarar dana wanke wanke ai kuwa tana ganina ta dafe ni.
"Ke kam nusaeba bakya girma,yanzu sae kin kayar da ita."najiyo muryar umma.
Har qasa na tsugunna na gaida ita na bata saqon kafin mu shige daki nida nusaeba.
"Wai ranar kikazo kikaqi shigowa"
"Ke sauri nake ammi tace karna dade"
"Ba wani nan,gashi kinja yaya yace ya qara ganin qafata a qofar gidanku saeya karya ni"
"Dan allah da gsk?"Nace jikina a sanyaye.
"to da baki ganni a gidan ba washe gari?kindai sanni da son labari"
"To meyasa ya hanaki zuwa?
"Oho masa,ni kinga na qagu ma ya fara aiki yayi aure yabar mana gidan"
Rass!!!naji gaba na ya fadi,amma na qaqalo wani murmushi kawai.
"Kinga tapiya zanyi kinga munata shirin biki"Nace ina miqewa.
"Kai dan allah yanxu baxaki bani lbrn ba"
"Zan baki idan kinxo gida"nace ina fita daga dakin.
Har bakin get ta rakoni,ai kuwa muka ci karo da ya sadiq dina๐๐.
Da gudu nusaeba ta koma ni kuwa nayi kasaqe.
Khadija!!"naji yace a hankali
Daqar na samu kalmar Na'am ta fito a bakina.
๐ฅฐKhayratie Er mutan Ungogo๐
๐๐ RABON KWADO...๐๐
NA ER MUTAN UNGOGO๐ฅฐ
๐
ฟ16-๐
ฟ20
"Meyasa bakyajin mgn?
Dagowa nayi na kalleshi dan bansan rashin jin da nayi ba.
Banaso nasa mutum abu ya qiyi kinji?daga yau idan nace kiyi abu ki ringa yi,ko kinaso muyi fada?
Girgixa kai kawai nayi ina tuna me yasa ni banyi ba.
"Jiya banji dadin abinda kikai min ba,nace ki shigo kk qi"
"Kayi hqr"nace ina satar kallonsa.
"Ni dama banyi fishi ba,kinsan meyasa?"
Qara girgixa kai nayi.
"Sbd bazan iya fishi dake ba"
Shuru nayi dan gaba daya na kasa gano ma'anar mgnr.
"Idan kin gama school me kk son xama?"ua katsen tunani.
"Inason zama zama doctor"
"Aa khadija ba doctor xaki zama ba,kinsan me nakeson ki xama?"
Girgixa kai nayi.
"Inaso ki zama lawyer,nayi miki alqawarin baki gudummawa da goyon vaya da aljihuna da lokacina indai kikai min alqawari zaki maida hankali kiyi krt"
Juya maganganunsa kawai nake dan naji yana mgn kamar wani abbinah.
"Koda yake gana abbi aure yake muku koh"naji ya fada
"Indai nace inason krt zai barni"
"To ki maida hankali indai kinaso mu shiryaa"
"Tom"
"Kije gida kar ammi taga kin dade"
Mamaki nake yadda sunan ammi da abbi yake radau a bakinsa.
"Ko akwai wani abu"yace dan ganin na tsaya.
"Eh,dan allah kabar nusaeba ta runga zuwa gidanmu"
"Murmushi yayi"kema zaki ringa zuwa nan gidan?"
Eh"
To zan barta ta ringa zuwa"
"Ngd"nace ina wucewa.
Ranar asabar aka daura auren ya fatima da wannan mutumin,lahadi aka kaita gidanta dake rijiyar zaki.
Sosai gidan ya daina yimin dadi sbd daga ni sai ammi dan ya zee ma ta fara zuwa wata computer school.
Hakanne yasa kusan kullum muna tare da nusaeba,idan batazo ba ni zanje.A hankali muka fara shaquwa nida ya sadiq,har takai indai a rana banganshi ba sai inji duk na damu๐.
Hakan yasa na bashi no.din ammi duk dare muna waya ba tare data sani ba.
Ana gobe xan koma school kuwa kuka ne kawai banyi masa ba amma shagwaba ba'a mgn.
Daqar ya lallasheni mukai sallama dan saida ya nunamin indai ban maida hankali nayi krt yadda anan gaba zaiyi alfahari dani ba zai daina kulani.
Haka washegaru na tashi sukuku har abbi saida ya tmby ni koh lpy?nace masa kaina yana min ciwo.
AFTER 3YEARS
Abubawa da yawa sun faru a cikin shekaru uku,ciki kuwa harda kammala krtna na secondry,inda na dawo gida cikin dokin ganin iyayena,yanuwa,aminiyata da kuma masoyana a haqiqa wato ya sadiq.
Zuwa wannan lkc soyayya mai qarfi ta qullu a tsakanina da ya sadiq amma a gidanmu ya zainab ce kawai tasan tsakaninmu.
Ya aisha yanxu yaranta 4 biyu maza biyu mata,ya ruqayya itama yaranta 4 duk maza,sai ya fatima da take da yara 3 namiji sai mata guda biyu,ya zainab yarta daya amma allah yayi mata rasuwa,sai yanxu da take dauke da wani cikin.
Sosai nakeson yaran yanuwana kamar yadda iyayensu suke sona,amma wani abinda zai bawa mai krt mamaki har yanxu bama ga maciji da mijin yaya fatima,shiyasa da wuya idan nazo hutu naje gidanta,tun tana fishi dani harta bari ganin abin nawa bana qarewa bane.Ammi har abbi ta fadawa shima yayi min nasiha akan riqo nidai na bishi da to amma banajin wata ma'amala xata shiga tsakaninmu dashi.
Gama mkrnt ta yasa ya aisha ta siyamin waya mai kyau da tsada,ya ruqayya ta bada kudi a saka ni a mkrntr koyan girki da kuma kwalliya,ya fatima baiwar allah dinkuna tayimin wajen kala bakwai,Inda ya zainab ta siyamin kayan kwalliya dana shafa.
Gsky ni yar gata ce shiyasa a kowani lkc nake alfahari da yanuwana duk da kasancewarsu mata amma suna qoqarin yimin abinda koda yanuwa maza gare ni ba lallai suyi min haka ba.
Zuwa yanxu tsantsar kyauna ya qara fitowa,duk da kasancewata baqa amma inada wani kyau na ban mamaki,inada gashina dai dai na zaman falo,sannan ni bamai qiba bace,doguwace ni mai dogon hanci sannan inada beauty point a kumatuna,kai na taqaice muku dai ni mai kyau ce kawai๐.
Wayar da nayi yasa muka bude sabon babin soyayya nida ya sadiq,abinda yake qara min qaunar ya sadiq shine yadda yake bani kwarin gwiwa akan karatu,ya damu da krt na sosai dan lkcn da zamu fara SSCE kamar shi zaiyi exam din duk ya damu,kullum cikin nasiha da qarfafa gwiwa,dan yace sai yaga na fara krt a university sannan zai kai mgnr mu gaban abbi.
Cikin ikon allah na mayar da hankali na akan koyan kwalliya da girki dan naga yanxu sune mace duk wadda bata iyasu ba ita ce baya.
Yauma kwance nake a kan katifar dakinmu ina waya da ya sadiq ammi ta dago labule.
"Sannu daddawar daka,ni bansan yaushe kk koyi zaman daki ba mutum ma ya rasa abinda kikeyi a daki"
Janye wayar nayi a kunne na kafin nace.
"kaii ammi ni maixan qulla baki sani va"
Kya dai ji dashi idan tayi wari ai xamuji,ki tashi ki damawa abbinku fura nasan yanxu yana hanya"
Da to na bita,saeda ta fita mukai sallama dashi na tafi yin aikin.
Kwana biyu abbi yayi tpy qauyensu ziyara,kadaici ya isheni na shirya na tafi gidan ya Aisha.
Sosai muke hira inda yaranta suka baibaye ni kamar su maidani ciki.
Babbar itace muhibba yanxu shekararsa 6,sai Ammar,hanif sai kuma Hudallahi.
"Wai bazaku qyaleta ta huta bane ba muhibba?kuyita damun mutane kamar xaku shige cikinsa"ya aisha tace ganin yadda suka tarusuna sukuwa a kaina.
"Qyalesu yaya ai nama fasa kwana tunda basa jin mgn"
Da sauri suka sauka kowa ya nutsu dan anaso na kwana.
Kwana biyu nayi niyyar yi amma washegari nace ni gida zan tafi na baro ammina ita kadai.
"Ai dayake wani abune xai cinyeta ko kuma ke inkinje wani abu xatayi miki"ya aisha tace
"Yaya baxaki gane ba,ita uwa dadine da ita,jina nake kamar na shekara bama tare duk da dazu munyi waya,kuma nusaiba tace tanason gani na da lbr"
"Oho kudai kuka sani,dan ba tun yau ba nasan akwai abinda kuke qullawa dake da nusaiban"
"Wlh ba abinda muke qullawa sai alkhairi"nace ina ninke kayan dana cire xan shiga wanka.
"Oho dae idan tayi wani maji"tace tana fita a dakin.
Sai yamma na baro unguwar,kamar kullum saida muka sha dabi da yaran sannan na taho,wai kowa sai ya bini,wayyo ni uwar yara๐.
Tun dana sauka a titi wani yake bina a baya,ina sane dashi,qara sauri kawai nayi dan banaso ya biyoni cikin layinmu dan yau juma'a nasan yanxu ya sadiq yana gida kar ya jamin fishin sahibil qalb๐.
Assalamu alaikum"najiyo sallamarsa a baya na.
Saida na runtse idona kafin na amsa sallamar,dan banso ya min mgn ba dan mun kusa da gidansu ya sadiq.
"Baiwar allah idan baxaki damuba ba ki bani mintina biyu muyi mgn"
Banyi mgn ba dan sallamarma nasan muhummancinta shiyasa ba amsa,gashi hankalina yana kan qofar gidansu ya sadiq dan ban manta marin da nasha shekaru biyu da suka wuce ba agunsa,akan wasusun biyomu nida nusaiba munje gidan wata qawarmu.
A lkcn harna koma mkrnt ban qara ganin dariyar ya sadiq ba,a lkcn muka fara ganowa sona yake dan alamu duk sun bayyana.
Ganin har lkcn mutumin nan bina yake yasa na tsaya dan neman maslaha.
"Dan allah bawan allah kayi hqr,wlh an kusa bikina kuma babanmu idan ya ganni dakai dukana zaiyi"
"To shikenan yanmata na gode,yaushe ne bikin sai nazo idan an gayyace ni"
Murmushi kawai nayi wanda yayi dai dai ta qarasowar ya sadiq inda muke tsaye,kallon da yayimin kawai yasa nasha jinin jikina.Wucewa yayi dama akan lifan dinsa yake da dukkan alamu daga wajen aiki yake dan a gidan radio yake aiki kasancewarshi dan jarida.
Ban kuma bita kan wannan mutumin ba nayi gaba dan duk shiya jamin nasan halin ya sadiq da kishi amma saiya wayence wai karatu karatu,wai na daena kula kowa inba haka ba zan samu rauni a krt na kuma daga baya yaxo ya kasheni da kalaman soyayya๐.
Daga lkcn xuwa dare nayi masa missed calls sunyi goma,hakan ya bani tabbacin na taro march.
Da wuri nayi bacci dan yau ba abokin hirar.nusaiba na kira itama swich off dan haka baccin takaici ne ya daukeni.
๐๐ RABON KWADO..๐๐
Na Er mutan ungogo๐๐
Luv u oll Readersโคโคโค
๐๐RABON KWADO...๐๐๐
๐๐Er mutan ungogo๐๐๐
๐
ฟ21-๐
ฟ25
Washegari ma haka naita kiran ya sadiq wayar a kashe,duk sai naji ba dadi duk da allah ya sani ba laifina bane.
Wayar nusaiba na kira dan samun mafita kasancewarta abar shawaratah.
Hello sis"najiyo muryarta daga can bangaren.
Naam sis kin tashi lpy?"
Lpy lau,yadae najiki haka?"
Sis ya sadiq ne ke wahalar da zuciyata"
Hhhh,me kuma ya faru?"
Labarin abinda ya faru na shiga bata.
Tab!ashe kece kk jamin yau akaqi amsa gaisuwata"
Dan allah da gsk?wayyo ni ya zanyi?"
Kawai ki shareshi malama idan ya gama fishin nasa ya sauko,mutum yaita wani abu sai kace mijinki?"
Aa sis kar miyi haka dake,kishi pa halak ne,nasan nice mai laifi dan haka dole sai na bashi hqr"
Kedai kk sani"
Au haka ma xakice koh?"
Allah kuwa sis wani lokacin kamar a dakeki,ki qyaleshi dan allah kepa mace ce allurar cikin ruwa mai rabo ka dauka"
Kinga ni shawara na kiraki ki bani ba wani qarin bayani ba,in kuma baxan samu ba nayi gaba"
Maida wuqar to,yanxu ya kk so ayi"
Inaso ki tayani bawa ya sadiq hqr har mu shawo kansa"
Tom xan gwada na gani"
Haka mukai sallama na ajiye wayar na shiga aikin gida,amma xuciyata duk a jagule.
Har dare ba wani canji dan ya kunna wayar amma yaqi amsa kiran.
Dan dole na hqr,amma xuwa yanxu na fara fusata akan lamarin,Taya zanta kiransa yaqi dagawa,dole nabi shawarar nusaiba na qyaleshi har lkcn da xai sakko.
Haka na cigaba da harkokina dukda xuciyata ta kasa jure rashin ya sadiq amma haka naita dauriya,qarshe dai na yanke shawarar barin unguwar gaba daya.
Inason xuwa gidan ya fatima amma wannan mijinnata mai baqar zcy shine banson gani.dan hk gidan ya ruqayya nace zanje.
Da azahar na shirya na tafi tarauni dan nusaiba ma text nayi mata nace na tapi.
ya ruqayya taji dadin zuwana sosai haka itama muka sha hira,yan samarinta haka suka dameni kowa da irin tasa fitinar.
Munif ne babba,sai mufid shine mai sunan abbi,affan da kuma qaramin mubin.
Qaunarsu nakeji har cikin raina,amma abinda zai bawa kowa mamaki shine duk yaran yayyena nafi qaunar yaran ya fatima,duk da rashin jin shahid amma ina qaunarsa.yaron fitinanne ne yafi kowa rigima a cikinsu hakan yasa nake cewa halin babansa yayo,itadai ya fatima murmushi ne kawai nata.
Yaran ya fatima shahid ne babba,sai shahida sannan iman ita yanxu shekarta daya da rabi.
Da dare haka mukaita tatsuniya munashan dariya,itadai ya ruqayya gurin mijinta ta tafi ta barmu anan.
Bacci sukayi suka barni ina zuba,qarshe dai da dai daya na kaisu makwancinsu kafin nima na nemi nawa.
Tunda na taho na kashe wayata,sai yanxu da kadaici ya isheni na kunna,dan da a gidane yanxu ina kwance kan qafar abbi munashan hira.
Kamar jira ake kiran nusaiba ya shigo.
Haba sis tun dazu inata kiranki a kashe"
Wlh sis kashe wayar nayi"
To ai kin kyauta,naga text wai kin bar unguwar?"
Eh wlh unguwar ce ta daina min dadi"
Eh lallai,dama ya sadiq ne ya tmby ni wai mene ya samu wayarki ya kira a kashe"
Dan allah da gsk?
Eh mn,dama bana fada miki ba,shi kanshi bazai iya jurewa ba,amma duk kibi ki damu kanki"
Uhmm sis baxaki gane matsayin ya sadiq a zcytah bane,baki san zafin so ba da fushin masoyi shiyasa kk fadar haka"
Sannu wadanda suka yankewa soyayya cibiya,ni kinga yaushe zaki dawo?"
Ki tmby ya sadiq,dan sai ranar daya daina fishi dani xan dawo"
Dif!naji ta kashe wayar ko ba'a fadan ba nasa haushin mgn ta taji.oh nusaiba danger,ita gani take banida aikin yi idan ina irin wadannan maganganun batasa ita kadai nake iya fallasawa sirrin zuciyata ba,dan koshi ya sadiq din cikin qorafi yake wai banasonshi.
Jin danayi nusaiba tace ya sadiq ya tmbyta ni ya tabbatar min ya sauko daga fushin da yayi,kuma a kowani lkc xai iya kirana,amma inason ya dandana abinda naji dan haka nayi addu'a tare da kashe wayar nabi lpyr gado.
Washegari ma saida muka gama aikace aikace nida ya ruqayya,nayi wanka nayi breakfast sannan na dauko wayar dan yaran gidan duk sun tafi mkrnt,mubin ne kawai tunda shi bai isa xuwa mkrnt ba kuma shi ba wata hira xamuyi da shi ba.
Data na kunna dan ganin me duniya take ciki,dan ni ban damu da hawa online sosai ba(ba kamar Er baby ba da kullum ana online๐).
Sosai nake jin dadin chatting din kiran ya sadiq ya shigo.har ta katse ban dauka ba saboda nidin mai ajice๐,duk da dunbin qaunarsa da kewarsa da nake hakan bazai sa na zubarda ajina na 'ya mace ba.
Daya qara kira ma saida ta kusa katsewa na dauka.vanyi mgn ba shima kuma baiyi ma.munkai tsahon 5mnts a haka dan da niyyata na kashe wayar tunda bashida abin fada.
"Khadija ni kk wulaqantawa koh?"najiyo muryarsa data fi kama data marasa lpy.
Nipa ba wulaqanta ka nake ba"
To mene wannan inba wulaqanci ba?ko kuma raini ne dan kinga ina wasa dake?"
Aa kayi hqr"nace dan jin ya fara mgn da fada fada.
Waye wanda na ganki dashi jiya?"
Saida nayi murmushin mugunta kafin nace.
"wani ne wai sona yake,shine ya biyoni yaga gidanmu wai zai turo a tmbyr masa izini"
Wani dan iska ne kuma a ina yake?baki fada masa ba yanxu xakiyi aure ba?ko kuma baki fada masa akwai wanda yake jiranki ba?wlh wlh khadija ki gaggauta sallamarsa idan ba haka ba kuma.."
Dif!ya kashe wayar.ni dariya ma wallahi ya bani,wannan tmbayiyi kamar yana mini interview?
Sai daga baya tausayinsa ya kamani,gsky ya sadiq masoyi ne na gsky,tun bansan kaina ba yake dakon soyayyata,kuma ya haqura da aure badan wai baya buqata ba Aa sai dan gani ya ingantan rayuwa ta ta hanyar ganin na fara karatu,dan yanxu karatun shine mutum.
Ya sadiq yana taka matsayi kala kala a gurina,wani lkc yazo min a matsayin yaya wanda yakeji da qanwarsa wanda nakan ji dadin hakan koba komai nima naji abinda masa yayye maza sukeji,wani lkcn yakanxo a matsayin masoyi yaita kasheni da kalaman soyayya dan a wannan bangaren gwani ne,wani lkcn yakanxo a matsayin yayana wanda zaimin fada tare da bani umarni shima nakanji dadin hakan dan nasan wani fada da nasihar da yakemin ko nusaiba da take qanwarsa ta haqiqa bayayi mata.
Hakan kan qara masa matsayi da qima a idona,shiyasa ko yaya naga ransa ya baci sai na shiga damuwa musamman ma idan nice silar bacin ran nasa,dan shima ko kadan bayason yaga bacin raina.ya sadiq ko budurwa yayi saiya fada min,nakan tmbyshi ki meyasa yake fadan shine yace shi bayaso zargi ya shigo cikin lamarinmu shiyasa tun kafin naji yake fadamin da bakinsa kuma da sigar da zan fahimci inda ya dosa.
Kai ya sadiq mutum ne wanda ko wace mace take fatan ya xama abokin rayuwarta amma ni qaddarar rayuwa ta nisanta ni dashi,tayi mana katangar a tsakaninmu mai wahalar rushewa๐ญ๐๐RABON KWADO....๐๐
Na Er mutan ungogo๐๐๐
๐
ฟ26-๐
ฟ30.
A gurguje Haka rayuwa ta cigaba da tapiya inda result dinmu ya fito muka zana jamb nida nusaiba dan alhmdllh result dinmu yayi kyau.
Cikin ikon allah muka nasarar samun admission da taimakon abban su nusaiba,inda zan karanci bangaren law nusaiba kuma bio/chem.
Farin ciki wajen yaya sadiq ba'a mgn nasiha da shawarwari kuwa na shasu kamar shine abbi na.
Cikin nasara muka fara gudanar da lectures dinmu a jami'ar bayero,inda mukayi da ya sadiq xaije wani course na 6months daya dawo xa'akai mgnr aurenmu wajen abba asa rana duk a lkcn dan yace bayaso asa sama da wata biyar.
Haka mukai sallama dashi da tarin nasihohinsa gareni ya tafi ya barni da kewarsa dan har kuka saida nayi.
Sosai lectures suka fara daukan dimi,inda muka maida hankali kan krt ba wasa.
Ya fatima ce ta kirani wai nazo gidanta mijinta yayi tafiya ga dawainiyar yara ga kuma cikin da take dauke dashi.
Haka na tattara na tafi dama kuma gidanta yafi kusa da scul din tunda ita tana rijiyar xaki.
Duk wata dawainiyar yaranta nice nake musu kafin na tapi scuk duk da suma idan suka tafi tun safe sai yamma,amma fitinar shahid sai abinda ta qaru.
Yauma haka yaje ya zazzagen handbag dina a qasa ya dauko handouts dina ya yi min zane a jiki.
Naji haushin abinnan naje tana barandar gidan tana shan iska.
"Yaya kinga yadda shahid ya wuqanta min handout dan allah"
Kinga auta kuje can ku qarata na gaji da shirginku keda shahid,tsoronsa kk ji da baxaki hukunta shi ba?ko kuma idan danki ne haka zaki biye masa kina kai qararsa?"
"Amma yaya kina ganin yadda ya rainani ban isa nayi abuba sai yayi mgn kamar wata sa'arsa"
"Dan allah ni kuje ku gyaleni naji da kaina"tace tana kwanciya.
"Wlh mai rabani da yaron nan sai allah"nace ina komawa cikin gidan.
Bansan fitinar shahid takai haka ba saida naga muna dambe dashi kamar wani sa'a na,ai kuwa zuciya ta deboni na samu nasarar warbar dashi a qasa aka samu akasi goshinsa ya fashe ya kwalla qara,wadda tayi dai dai da qarasowar daddynsa da ya fatima wanda da dukkan alamu dawowarsa kenan,amma da nasan yau xai dawo da daga mkrnt na wuce gidanmu bare na kwashi wannan kayan takaicin.
ko kadan banyi nadamar abinda nayi ba sai danaga jinin da yake fitowa daga goshinsa.
"Hayaty bari muje asibiti ko zamu sami jinin ya tsaya"daddyn nasu ya fada yana wani cin magani.
Ni kuwa nace idanma dan ya ganni a gidansa ko dan najiwa dansa ciwo yake wannan abin to gobe da safe ma xan kama gaba na,yanxunma dan dare yayi ne amma da ba abinda xai hanani tafiya.
Daki na shige dan gaba daya gidan haushi yake bani.
Ban dade da kwanciya ba ya fatima ta shigo.
"Auta badai bacci ba bakici abinci ba?"
Ni na qoshi"
Haba autar ammi ki taso kici ko kadanne,ko kinason ammi tace bana baki abinci?"
Girgixa kai nayi.
"Yawwa